HADUWATA DA KE. hausa novels cmplt

 [5/20, 3:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇TSANANIN BIYAYYA🍇🍇🍇🍇

Wⓡⓘⓣⓔⓡ ⓑⓨ 💄meryerm Abdool💄


DĔĎĨČÁŤĔĎ 2 ÁĹĹ ŴŔĨŤĔŔ'Ś oVĔŔ Ď ŴoŔĹĎ 


 DA sunan Allah mai rahama mai jin kai, dukkan godiya da yabo su tabbata ga  Annabi Muhammad (S.A.W). Nayi shirin kawo tawa gudummuwa da Dan wannan Littafi Mai suna *TSANANIN BIYAYYA* Wanda ya kasance Novel dina  na Farko dana fara rubutawa, da ʆataɾ zaku yi hakuri dani a matsayina na (L) da sannu  akҽ girma, Ina fatan samun hadin kanku nagode ɭɷѵҽ ų ɷɭɭ😘😘😘


Page 1 



"kiyi sauri mana Kada ki saka muyi latti kindai san halin prof,Hussain da rule and regulation nasa so pls be past" murmushi kawai tayi taci gaba rolling pink din gyale sannan tace" ke matsalana dake kenan kin cika tsoro wlh shamcy bansan yaushe xaki daina wannan tsaron ba any ni kinga mutafi SBD naga mitan naki yai yawa Allah" ta fada tana sagala bag Nata a hannu,

   Wadda naji ankira  da shamcy tayi murmushi tace "wlh Śíժժíզɑ renan hankali kina bata mana time sannan kina yimin fada" ta fada da murguda Mata baki,

   daria tayi tana tafia "ni muje is enough" ta fada tana kokarin Jan kofan dakin

   "kaga iskanci rufeni xakiyi" shamcy ta fada tana kokarin fita 

"sowie besty"  tace muje ko,

   sukayi murmushi a tare sannan ta rufe kofan suka sauko daga upstairs din Dan dakin ya kasance a sama ne suna tafe suna taba fira har suka fita da hostel din suka shigo school compound suna tafe haka kawai saiga wata mota baka kirar Benz ta gitta ta gabansu gashi lokacin damuna ne ruwa ya taro kawai sai ganin sukai an fallatso musu ruwan a jiki,

  "kan ubancan " shine kalmarda siddiqa ta fada tana huci

  shamcy ce tarika bata hkr  " yi hakuri sisi kyalesa yau rashin mutuncin nasa a kanmu ya sauka ki barshi zai hadu da dai2 shi muje KO? Fixge hannunta tai tai magana cikin fushi tace "wlh kuwa yau ya hadu da iyakarsa don in yana ma kowa yana qyalesa nikam koda wasa baxan daukaba" tai magana ta wuce fuu,

  "siddiqa!siddiqa!! Shamcy ke kiranta amma ko waiwayowa bata yi ba.


   Tsayar motar kenan a gaban administrative block suna kokarin fitowa shida frnd nashi daga cikin car din ita kuma tana isowa tai tsaye dab da motar tana binsu da mugun kallo fitowa yana binta da kallo mamaki alaman wannan fah! Bude baki tayi tace "Kai wane irin dakiki ne xaka watsa mana tabo amma kawuce ba tare da ka tsaya ka bamu hkr ba "

   daga hannu yai zai sharara mata mari da sauri frnd dinsa ya rike hannunsa yana cewa "haba dude kada ka mareta mana idan akai rashin sa'a tace zata rama fa kaga attention na mutane zai dawo kanmu atlease 4 d first time zamuji kunya barta kawai,"

  Cikin zafin rai siddkqa tace "aida ka barshi ya maren yaga haukan da tafi tasa" ta fada tada hararanshi dai2 time din shamcy ta iso tana kama hannuta muje "kinji kyaleshi pls ya isa ta fada tana janta' tsaki batace kalaba ta bita suka tafi,

   shi kuma tsaye yai kaman wanda aka dasa "lallai yarinyar nan ta kira ruwa waima ita waye?kodai batasanshi bane shiyasa tamai haka?amma ya za'ayi tana wannan sch din ace bata sanshi ba?" Duk a xuciyarsa yai wannan maganan!! Da karfi yace "wlh u will pay 4 it rubbish mummu girl da sauri frnd dinsa ya kama kafadarsa "hold on dude she have 2 pay but cool ur mind" ya fada yana kokarin bashi sigari da sauri ya karba yai mata wawan xuwa yana furxar da hayakin tabar ransa yai matukar baci yana fadin "find details about her pls" yana kokarin komawa cikin motar,

  shi kuma frnd dinsa ya rike   murfin car din yana fadin "ina xakaje gashi tuni TY ya shi hall din cemai kawai yai am not in d mood just do what i said i will be back'" rufe mai murfin yai shi kuma ya fisgi motar da da mugun gudu ya fita daga sch din frnd dinsa tsaye yai yana kallon kurar da ya bada masa yace հɑíժɑɾ kҽղɑղ yana girgixa kan sa yai gaba yana kokarin shiga cikin hall din,

   da matsiyacin gudu ya isa kofar gidansu yai horn da sauri gate man ya bude masa gate yana russunawa shikam baima ganshi ba a car space yai parking ya fito da sauri yabi ta wani corridor wanda xai sada shi da part dinsa bude glass door din yai saiga wani haddaden parlor ya bayyana mai dauke da set din kujeri white and brown komai na falon white nd brown ne iya tsaruwa ya tsaru just guest reader 😜😜lolx 

 Wucewa kawai ya upstairs ya bude kofar bedroom dinsa ya shiga wanda ke dauke da set din furniture sky colour komai na dakin sky ne har fentin daya kasance white nd sky kofar toilet ya murda ya shiga wow fans gsky saida na rude wai toilet ne kaman wani gurin shan iska 👌🏻ya hade gsky ba karya cire kayan jikinsa yai ya sakarma kanshi shower maganganun yarinyar na dawomai ji yake kamar yai ihu wai me yarinyar nan ta taka ne eye ya tmby kanshi!!!! 



Waye Haidar? Waye siddiqa? Ku biyoni a sannu zakuji cikaken bayani a kansu! 


Shin kuna soo inci gaba frnd🤔🤔🤔

🤔


Daga Alkalamin 💄Meryerm Abdool💄 Slow Learner  😘😘😘😘 Love you all 


08032517199 for corrections and comments

[5/20, 3:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇 *TSANANIN BIYAYYA* 🍇🍇🍇🍇

(Base օn Love Story)


Written by:-

💄Meryerm Abdool💄


DEDICATED TO ALL WRITERS ALL OVER THE WORLD



    Page 2 


*HAIDAR*


Shine da na 2 ga, Alh muktar wanda yake shine deputy governor na kebbi state, mutum ne shi mai matukar kirki da tausayin talakawa da taimakawa gajiyayyu, sam baida girman kai ko kadan kowa nasane' yanada matar aure daya, haj.Asma'u wanda 'ya'yanta ke kira da mommy itama macece mai matukar kirki da kulawa da miji sosai da en uwa ga uwa uba taimakon talakawa,

  Tana matukar son 'ya'yanta musamman haidar bata iya boye sonsa ko kadan, sunada yara 3, umar farooq ne babba wanda ya kasance mai sanyin hali kamar mahaifinsa, engineer ne yayi kara2n sa ne a kasar china, last year ya dawo gida yayi har masters yanxu haka yana aiki, 

   Fari ne' dogo sosai siriri kyakykyawa kamar shi sak da mahaifinsa, farin fatar ne yai na mmynsu" yana da shkru 30, haidar ke bi masa masa wanda ya kasance rigimamme sosai ga girman kai da takama da izza he's always proud 2 be son of dep,gov, but yanada kirki yana respect elders, ya dauki sigari kamar abincinsa yama fi bata muhimmanci kan abinci yakansha yayin fushi as relief" yakan sha sirop sometimes amma baya shan giya" kyakykyawa ne sosai yama fi umar kyau saidai shi kamar black american yake yanada matsakaicin tsayi hade da faffadan kirki giant dai kawai dan kwalisane  sosai,yana 27 years yana kr2 a FEDERAL UNIVERSITY KALGO inda yake karantar business adminstration, parent dinsa sunki kaishi wajene a cewarsu ko a gabansu ya akare bare baya ganin idonsu' ya matukar iso a cikin sch din sch sbd kowa ya taka toya taku kowa tsoronsa yake sbd yanada daurin gindin shugannin makrnt, duk kuwa da bada sanin mahaifinsa ba, sam bai yadda da love ba bai shiyasa ma bai taba soyayya ba,duk kuwa da dinbin matan da ke kaunar sa a sch din, saidai suna shakkarsa, duk fadin sch din frnd dinsa daya ne wato saleem kuma shima sbd yanada saukin kaine yana daukar rigimar haidar shiyasa frndship nasu yai lasting amma fah shima saleem din ba dama gurin shashanci suna yi sosai kusan shine ya koyama haidar din sbd shi har barasa sha yakeyi wani sa'in,  haidar na bashi kudi sosai sbd shidin ba dan masu kudi bane hasalima iyayenshi sun rasu yana hannun granny dinsa ne amma ba laifi sunada rufin asiri irin nasu gd kuwa haidar bashida bashi frnd dinda ya wuce yayansa umar sbd suna matukar son junansu' kullum burin yayansa shine yaganshi ya natsu ya daina munanan dabi'u, shima kuwa yana yima yayansa biyayya sosai duk kuwa da bawai ya daina bane a'a yanadai boyewa bayayi a gaban iyayensa da yayansa km suna sane dabai daina ba,

   Akwai ranar da yana daki ya shan sigari sai yayansa ya iskoshi aiko yana shigowa yai saurin tura cup din under bed amma ina tuni ya ganshi, kama masa kunne yai yace badai xaka dena ba kenan bros,

    ihu yai yana cewa wlh yaya da xafi pls yi hkr na daina yana rike hannun nashi, sakin kunnen nasa yai ya juya masa baya, da sauri ya sauko kan bed din ya dawo gabansa yai kneel down ya kama kunnensa, yana cewa sowie sweet bro" murmushi yai ya dagoshi ya rungumeshi, yace promise ka daina,yace i will try 2 stop it, yace dat my lil bro, dama naxo ne ka rakani cikin gari" yace no prob bro let me change ya fada yana kokari canja kaya,

   Daga ranar duk zai sha saidai ya kulle kofa.


Wannan haidar kenan kadan daga halayensa kenan, sai kuma karamar kanwarsu fateema wadda suke kira zarah(pherteemah) er shekaru 18 tana final year nata a secondary sch itama kamar ya umar take daga halayen har kamanninsu daya,



   *SIDDIQA*


Sarkin kabin "Argungu" sarki muhammadu na lll shine mahaifi a gurin siddiqa, adalin sarki mai' tausayin talakawansa, yanada mata  guda biyu, haj.zeenat itace uwar gida wadda suke kira da mama' tana da 'ya'ya biyar, yaya mubarak, Aisha jamila, maryam(siddiqa) Abdallah, auta 'Rufaida,

  Sai Amaryarsa haj,hajaru wadda suke kira anty ita keda 'ya'ya uku' ramla, Abdulrahman,sai km jabir, 

  Haj zenart da haj hajaru matane masu hadin kai' ba wani kishi a tsakaninsu, ba zaka gane wannane dan wannan ba sbd sun hada kansu suna zaman yaya da kanwa ne' suna da kirki sosai duk wanda yaxo suna na'am dashi, shiyasa yaransu suka samu tarbiya sosai suka km hada kansu guri daya. Siddiqa yarinya ce mai matukar kirki, ga ilimi ga uwa uba kyau dan hasalima duk gidansu tafi kowa kyau, tanada tsayi amma ba can ba' jikinta dai2 ita ba rama ba kiba" jah ce sosai sabannin sauran en gidansu da suke farare tas, tanada doguwar fuska mai dauke da medium sexy eyes, hancinta ba dogo bane sosai ba km guntu bane can irin dai wanda ake yayi yanxu( domin  yanzu ba'a yayin dogon hanci) 😜lolx, 


    Tanada dan karamin baki mai dauke da pink nd soft lip masu matukar daukar hankali, gemunta dogone ya tafi tare' da face dinta tadai hadu sosai kaman {preety zenta ta kasar india)😉,

   Hafeexa ce domin tun tana er 7 years tayi sauka tana 15 tayi akayi mata waleemar haddarta,

   mai martaba na matukar Alfahari da ita " yakance mamana ke 'yace ta gari da kowanne uba xaiyi alfahari da ita idan ya sameta Allah yai muku Albarka baki dayanku, takance ameen babanmu haka take kiransa, tasha xuwa musabaka tana kuma cinye kanbun xama ta daya, har hajji ta samo amma tace ta bada sadaka ga wani tsoho mai xama kusa da gidansu, Aiko tasha A'lbarka ba adadi gun mutane, inhar tana gd tofa tana dakin Aunty inba ka sani ba xaka dauka itace mamarta ta xabi taje bk tayi kr2ne sbd tadan maxa daga gida km degree takesonyi,

  km tace ita hostel xata zauna sbd ita batason asan er wani ce haka kuwa mai martaba ya amince mata sbd hakan da take yana burgeshi sosai, zuwanta sch din ta hadu da shamcy ita km er yauri ce' itama tanada sanyin hali kaman siddiqa km suna karantan course daya ne wato AGRICULTURAL EDUCATION, shiyasa tasu taxo daya yanxu suna UG 2 ne,

  shamcy tayi mamaki da taji siddiqa wai er sarkin kabbi ce amma bataso a sani, sbd ita tafiso tai rayuwa kamar kowa' don in akasa xa'a ringa bata girma ita km sam batason haka ita burinta bai wuce ta kare kr2 ta samu experience sosai akan harakan noma, tanason gina gidan gona wanda ba kamarsa a kebbi sannan ta bunkasa harkar noma sosai a Argungu, wannan shine babban burinta, tun xuwanta sch din takeda lbrn haidar amma sam bata shiga duk abinda ya shafesa sbd batason tashin hankali amma bata daukar reni ko kadan' shine dalilinta da yasa ta iskeshi tamai magana,


Wannan kenan mu je zuwa.



It's Just Beginning 😜😜😜😜😜



Kuyi hkr en uwa kunsa learner ce fah sai a slow.




Daɢa Alkalamin💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 3:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )



Written by:-

💄Meryerm Abdool💄


Edited by:- 

*AAJ* and *MM USSEY*



~Ina Mai baku hkr frnd,a dalilin canjawa novel dinnan suna danai daga TSANANIN BIYAYYA,Zuwa HADUWATA DAKE, Hakan ya farune, Due 2 some problems.Fatar zakuci gaba da encourage dina, Love u all~😘😘😘



          

   *Page* 3-4


   *BACK 2 STORY*


Yana fitowa daga toilet direct part din yayansa ya nufa.

  Xaune ya sameshi kan 2 seater laptop  aje a gabansa yana aiki,dagowa yayi ya kalli *Haidar* 

    " Yace ya na ganka yanxu ba kace sai 2 zaka fito ba"


   Zama yayi kusa dashi ya shafa sumarsa tare da  yamutsa fuska ka , bari kawai bro. Wallahi wata ce ta batamin lissafi daga shigana school din.

      Shine kawai naji school din tayimin zafi 

  

 " Dariya Umar yayi tare da cewa badai macce...??

   " To waima meya hadaku...?? Ya tambaya yana kallonsa ,


    " Guntun tsaki yaja sannan ya fadamai duk abinda ya faru, a mai makon yagoyi bayansa sai yace hmmmm!  ai kaji halinka bansa meyasa ka dauki kanka a matsayin wani babban mutun ba ka dauki wannan rayuwar, a matsayin abin burgewa.

  

  " Nikam banga laifinta ba acikin wannan xancen  kuma banga abin  bacin rai ba;

   Allah Yaya sainayi maganinta ya fada da k'arfi.

  

 " Hmmm!!! Umar yace  ka kyale yarinyar nan , tunda kaga ta tanka ma tofa komai xai iya faruwa kuma komai ya faru Kai kaja "so better let her go" ok.


   " Bayason wata doguwar magana ne shine yace shikenan. Bro komai ya wuce ya fada amma da gani kasan a baki kawai ya tsaya.


  Mikewa yayi tsaye yace "let us go and have lunch" nasan yanxu mom ta gama kuma tana jiran mu.

   Mikewa *Haidar* yayi tsaye shima Umar  rufe system dinshi yayi ya aje can center table,tare suka fita daga part din gwanin sha'awa suna tafe kaman wasu friends.

_A haka suka shiga part din mommy'nsu_


 Da sallama a bakinsu  suka shiga *Hanan*naganin su  taje ta rungumesu tana "oyoyo my brothe's {er k'anwar mamansu ce da ta d'auko last 2year sabida ta rika  debe mata kewa } Ba wuce 5 years ba. Ya Umar ne ya dagata sama yace "wow" *Cweet Vanilla Ashe kin dawo daga school din...? Tace "eh" Yaya* Hydar  kam shafa kanta yayi  yace matar ya akayine (Dama haka yake kiranta in yaso ya tsokanota )Turo baki tayi wai waye matar taka....??? Yace. Bagaki ba tace Tab.....Allah ya tsareni Sai dae ko Innah Tsohuwa dukkansu suka sa dariya yace Kedai nakeso so *Hanan* Kinga sunanmu ma yadace Hanan Hydar tace.  No Nibana sonka! 


  Murmushi sukayi suka karisa wurin  mum dake yi musu dariya tace, ni 'yata Bazan baiwa kowa ba kalli *Hanan* tace koba haka ba babynah Hannan ta gyada kai,

Haidar kam barin zancen yayi ya d'ora kansa a cinyarta mum din. Hannunta tasa cikin sumarsa tana shafawa tace son ya makarantar , lfy amsa tare da sake narkewa jikin mummy da alama yana jin dadin. Shafar da take masa tace yafa kamata Karage wan nan sumar kan naka.........Banason Tara sumar nan da kakeyi shagwabe fuska yayi yace Ohhhh!! mum common Shifa ake yayi....!tasha toka tace nikuma nace ka aske ko....??? yace srry mum xanyi but kadan. Zan rage ya fada yana turo baki me *Hanan* xatayi inba dariya ba sanan tace "momy kinga Yaya Hydar  kaman wani yaro.


 "   Umar ne yayi magana yace "ai yaron mum ne baki ga shi kadai ta kula ba ya fada yana kallon mum,  murmushi tai tace "Umar kaddai kishin son kakeyi"


 _Dariya yayi yace da kenan mum sukai murmushi tare sannan suka gaisa_.



Mommy tace "Ku tashi muje ayi having lunch banaso kuna xama da yunwa a tare suka nufi Dining table din Ya Umar rike da hannun *Hanan*Haidar kuwa yana mak'ale jikin mum.

   Zaunawa  sukayi mummy tai serving dinsu gabaki daya sukayi "Basmala" suka faraci bayan sun gama ne Ya Umar da Haydar suka wuce majeed. Dan gabatarda zuhr' yayinda  mum taja Hannun Hanan sukayi sama dan suma su gabatar da Tasu Sallar.



   "  Bayan Sun gama Sallah sun dawo gida direct part dinsa ya wuce bayan, Phone dinsa ya ciro ya Kira saleem Ring daya biyu  ya daga "  yace yane Bobo.  " Did u find out.....?? Saleem yace (D one dan haka ake kiransa cikin school dinsu ma'ana d one in d city)Na samo komai game da yarinyar nan Mikewa yayi tare dayin murmushin mugunta yace "dats gud" shiyasa nake sonka leem.  


  Baka wasa akwai saurin cika aiki kaxo Ina gd yanzu ka sameni,  ok Saleem yace sannan sukayi hang up.


   " After 20mnt saiga Saleem ya iso gidansu Haydar dake *G.R.A* Da yake Dama Mai gadin da security din sun sanshi Kai katsaye ya shige gidan,part din Haidar ya wuce, kwance ya sameshi kan 3 seater indonshi a lumshe amma da gani ba bacci yake ba zama yai gurin kafafunsa Shi kuma ya mike zaune ya ware idonsa yace wacece ita.....??


" Kwantarda hankalinka mana Baba ai yanxu xan koro maka bayani kuma zakaji,Saleem ya fada yana gyara zama,

    Anan ya fadamai komai game da ita tun daga sunanta zuwa course Dinda take kr2,Snn ya Kara da cewa Ashe er (Sarkin kabi ce) amma wai bataso a Sani, Ya ciji lebbansa ya furzar da iska  yace  KO er sarkin duniya ce meya dameni!! Ya fada da tsawa kaman Itace a  gabansa,  Saleem yayi Srry maida wukar Am Supporting  you amma  dazakaji shawara da ka kyaleta kawai d one kaga dai ba xata kara  ba dan basan ko kai waye ba shiyada taimaka haka......!


 " Wani malalacin murmushi yai yace "to ai inba Inban nuna mata matsayina ba sauran pple zasu daina girmamani "and there ri's many way"

  Da xan k'untata mata tabar school din da kanta,ka barni da ita kawai Dani take xancen xata San  bakin Rijiya ba wurin wasan makaho bane' mikewa Saleem yai yace "well sai mun hadu school gobe ni xan Fayce"OK kawai yace.



  Bangaren Siddiqa kuwa Shamcy Na  janta taci gaba da bata hakuri tana cewa. Niko Besty banso kika shiga shirgin d one ba Coz nasan ba kirki ne dashi ba. 


 " Tsaki tayi tace Dallah manta da wannan baxan dan  komai  ke kansa tsaf xan sauke masa shi ta fada dai2 time dinda suka karaso bakin hall din,  Shamcy tace to Shikenan Allah  ya kyautah! Ameen tabata amsa a tak'aice.


  Suna shiga cikin Hall din seat suka samu suka xauna inda Prof,Hussain yashigo yafara  suburbudo musu lectures😜  Su Siddiqa kuwa sun maida Hankali sosai.



_Wannan kenan_!!!



 *Just Begging*



Tare da Al'qalamin✍


💄 ~Meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 3:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


 ( _base on love story_ )


            *By*

💄meryerm Abdool💄


_I dedicate this page 2 u my mentors 4 ur support and encouragement,Maman Ussey and Abdul AAJ.love u all_😘😘😘



     *page* 7-8



"Wasu zafafan hawayen bakincikine,ke kwaranya daga idanuwanta' tunda ta Fara period bata taba staining ko gaban mace er uwarta ba balle a bainar jama'a haka.

   "Ba Wanda xaiga yanda jikinta yai ya dauka plan, lallai gayen nen ya gama Dani,duk cikin zuciyarta take magana....

   Mgn wasu daga cikin course mate dinta ne ya dawo da ita hayyacinta.

   "Kiyi hkr Siddiqa ai lalurace kowa yasan hakan,pls ki share hawayenki kije hostel ki gyara jikinki kinji"

  Lallashinta sukayi sosai  sannan sukayi Meena mgn akan hakan tadai bata kyauta,In ita akaima haka zataji dadi??

  Sai cewa tayi "daga taimako sai ya xama laifi? Ai gobe ma ranace"

   Ta wuce fuuu! Kaman iska alaman taji haushi(ni km nace borin kunya😂 )

  Cewa kawai tai " ngd Ku kyaleta kawai,

 Tana Mai goge hawayen da suka zubo Mata snn tacema Shamcy da imani! Ya hanata mgn.

"Muje besty"

Rungumeta Shamcy tayi SBD kana agane.

  A haka suka fita daga lab, din yayin wasu ke tausaya mata,wasu km daria kawai sukeyi alaman abun yai musu dadi.....

 

Bayan fitan su Haiydar ne, Saleem ya kalleshi da fuskar tausayi "Gaskia D one yarinyar nan taban tausayi,banyi tunanin abinda zakayi Mata ba kenan' kasan fah Mata sun tsani suyi staining a idon jama'a.

   Murmushi yayi sannan yace " Hmmmm Leem kenan! Ai sbd nasan hakane yasa nai Mata haka,kaga gobe KO hanyar da nabi ba zatayi gigin binta ba ya karasa mgn kice da feeling!!

  "Hakane fah maza!! Ba raini, Cewar Saleem.


Yana ganin fitowarsu cema Saleem yai " ina xuwa"

Karasawa yai gaban yana binta da kallon raini,Snn yace "Hy small gul niba sa'anki bane,next time kisan irin wadanda xaki raina ma hnkli kin gane koh??

 Ya fada yana malalacin mirmushi snn ya wuce

 KO kollon inda yake batayiba,Shamcy ce kawai ke kallonsa yana yanda yake mgn kaman Mai ciwon baki.lol  


Yana isa gurin Saleem cewa yai "muje guy"

 Daria Saleem yai snn yace "Aleeyu zakin fama bakasaon raini"

 Murmushi kawai yai snn suka nufi department dinsu...



**                 **                 **




Wanka ta sake snn shamcy taci abinci itakam kasa ci tayi Shamcy tayi2 taki dole ta kyaleta,Snn  suka fito da yake interval din one hour ne...

Suna tafe ne Shamcy ke cewa" kinga besty saida na rabaki da shiga shirgin D one kika ki ji,tau kinga aidai wnn abun dayai miki ba dadi"

 Murmushin takaici tayi snn tace "besty kenan wlh bashi ya dauka kuma dole ya biya"

 Da mamaki Shamcy ta kalleta snn tace" kina nufin ba xaki fita hanyarsa ba kenan!!?

   "Sosai kuwa dole ne na Rama shidin me! Ai yanxu aka Fara game din..ta fada wit full confidence din xata Rama.

  "Ok nidai komai ya faru ina gefe cos ke kika ja" 

 "Dama banaso ki shiga ciki ta bata ansa a takaice"

 

Tasan kafiya irin na Siddiqa,dafata tayi "kiyi hkr idan mgn ta bata miki Raine"

  Daria ta bata amma sai ta danne' tace bafa laifi nace kinyi ba" 

 Darawa sakayi a tare dama hakan xaman yake da anyi fada za'a shirya SBD suna matukar kaunar juna.

   A haka suka karasa hall!! _wannan kenan_


Haiydar kuwa suna isa bakin car dinshi ya cewa "D mission is done! Ni Zan wuce gd...


" Nima gida xan wuce fah " cewar Saleem.

  "To muje kawai"


Bayan ya sauke Saleem direct gd ya wuce,yana isa ganin get yai a bude alaman yanxu wani ya shiga ba'a kulle ba,aiko yana shiga yaga motan Umar ce.

Karasawa yai parking space din dai2 fitowan mummy da dady daga back seat, Umar ya fto shima,gate man na musu sannu da xuwa


 ftw yai yana zaro ido.!!

 Yace "what bunch up surprise!! 'dady dama yau zaka dawo amma shine ba'a gayamin ba ya fada yana turo baki.

      

"Oh! Haiydar yaushe zaka girma Kai kam? Fadar  Dadyn.

  "Ba wani dady dama dai Kai d'in team din ya Umar kake"ya fada yana juya masa baya.

 Yayin Umar yace"Kai km team din momy KO??

"Aa ai Momyn ma da alama ta yayeni tunda bata gayamin ba itama" ya fada yana kollon momy.


Murmushi tayi snn ta jawosa jikinta tana "cewa don't blind me my son!! Ni kaina bansan yau xai dawoba ,Sai daxun ne ya Kira yake cemin gasu xasu biyo jirgin 11::00 muxo mu daukeshi ya gayama Umar,kaga time din baka gd kuma banaso akatse maka kr2, amma ai baxan taba fita bayan my son ba ta fada tana Shafa sumarsa.

  "Cewa yai nasan sai haka kam my mom yana Kara jigewa jikinta. 

Daria dad yai kamin yace " Haiydar rigima nikam kana Abu kaman kaine auta kana mantawa da my zarah fah!!

Mom ce ta karbe da 

cewa "Ai my dota shishshigi taima son da yanxu shine autan(da yake 9 year ya bata har an Fara kiransa auta) lol😜

  Umar ne yace "My dad muje ka huta kada su cikaka da surutu daga dawowanka(ya wakilci gov, ne taron da Mr,president ya kirasu)

  "Hakane fah son cewar dady!! 

   _Haka suka dunguma suka shiga ciki gwanin sha'awa, dama haka suke wasa da 'ya'yansu.Amma km hakan bai Hana su tsawatarmusu in hakan ta taso_ wannan kenan




💄meryerm Abdool💄

[5/20, 3:20 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )



Story by:-

💄 *Meryerm Abdool* 💄


Edited by:- 

*Maman Usseey* & *AAJ*




        *page* 5-6



2 days later.........

 Haydar ne tafe cikin car din'shi,Fuskarshi kunshe da annuri,Daka kallesa xaka fahimci yana cikin farinciki...

    

" Sannu a hankali yake driving,Yana biyar music din' da ke tashi cikin car din ,hade da daddadan kamshi  dama *Haydar* akwai son kamshi....

         

    A haka ya karasa cikin school d'in, yana danno hancin car d'insa,Attention din students ya koma Kansa.....Ihu kawai sukeyi suna fadin,D one  hannu kawai yake daga musu


  Dai2 faculty d'insu yai parking ya fito, Sanye yake da jeans black sai red top Mai ratsin black nd white,suman nan sai  kyalli take alaman tasha gyara .      

   Hannunsa rike da tab d'insa yana dannawa. 

       Bayan car dinsa yaje ya zauna,Snn ya dauko phone dinsa ya danna digit din Saleem...tuh.tuh.. Saleem ya daga sannan yace"yane D one koka karaso ne.....??

 

   Shuru yayi kamar ba waya yake kamin nan yace gani waje. (Sarkin jan Aji kenan).


 " Ganinan xuwa cewar Saleem"  gyara zaman eye glass nashi Yayi ya tsare gida sosai Almar bawasa.


"   Fitowar Saleem daga nesa ya hangoshi, dayake duk wanda zai fito daga Cikin Hall zai hangosa, Karasowa yayi ya bashi hannu suka gaisa.


"  Saleem yace ya naganka zaune guy ba karasowa zakayi bane..... ??


 " Tabe baki yayi yana kallonsa,Nifa ba attending lecture naxoyi ba,cewar Haydar,(Dama sai yaga dama yake attending Lectures. Idan lecturer ya ganshi sau 2 a samister toko yanada sa'a sosai 😅). 



_Fita zamuyi Kenan.....?? Cewar Saleem_


   " Nop yafada yana wani felling , Agric dept zamuje "


"  Ohhhhhh!! Nifa na dauka

 kabar xancen.......Cewar Saleem


   Dago kai yayi ya kallesa yace what...!❓Zunubi kenan! ai idan kaga nabar wanan abu to ba *Haydar* Sunana ba.

   " Leem kenan...!! Some time kana magana kaman bakasanni ya karisa fadar maganar Ya fada yana dirowa daga motarsa.


 " Murmushi Saleem yayi yace" maxah!!!

  Towai ma mexa'a Mata ne Don Allah...?? 

     Dafa kafadarsa yayi yace ka biyoni kawai kasa kallo guy...... 

      Daga kafada Saleem yai tare da cewa" to muje.... ko.  


  " A haka suka doshi Agric dept suna tafe cikin izza da tak'ama da an gansu sai a fice a basu guri (Ni kuwa nace kome xai yi wa silly *siddiqa* oho...! 🤔). 



---------------------------------------- 



 " Zaune suke cikin library wasu sunyi group suna fira, Yayinda wasu ke duba littafansu. 

  

" A can na hango Siddiqa zaune kan seat book  ne rike a hannunta tana dubawa,


 " Atampa ce a jikinta koriya saidan hijab fari mai hannu,Powder kawai ta Shafa sai lip protector amma duk da haka tayi kyau sosai.

  

   " Gefenta naga Shamcy ita kuma sai faman rubutu take  bags dinsu na ajiye  saman desk.......

     


" *Leeem da Haydar* ne suka Shigo cikin lab, din 


  Nan take sowaa!! Ta tashi sai ji kake Ana *D one* karasawa yai wani group na big boy, hannu ya basu suka gaisa.


  " Jin Ana kiran D one ne yaja hankalin Shamcy tabo Siddiqa tayi tace ke fafa mutumen ki can......yazo wa kenan.....??


   "Ta tamvayaa tare da dago kanta ta dubi inda Shamcy ke na mata  Carap....idonsu ya hadu,murmushi yai Mata Wanda ta kasa gane ma'anarsa ba.

  

 " Siririn tsaki taja sannan ta maida kanta ga book din' ta.bata kawo komai a'ranta ba da yake ya Saba shigowa..

   

  "  Wata yarinya ya tsinka can baya daga yanayin shigarta kasan ba natsuwa a tare da ita, da  hannun ya yafito ta alaman tazo...aiko abin nema ya samo dama Meena ta Dade tana sonsa,badai dama ta tunkareshi ne.....


    "Abin nema yasa mu jiki na rawa ta isa gurinsa  gefe ya koma  yabar leem gurin fans dinsun nan..

  " Kallonta yayi tare da yatsine fuska awa yaga kashi sanann ya fito da bandir din en #1000 ya danka mata hannu na rawa ta ansa tana washe bakinta Mai Kama Dana jaba.......😜


" Sannan ya fito da wata er karamar bottle daga Aljihunsa  ya baiwa meenah abin ciki jane Zare ido nayi tare da cewa

(What...!😳. Blood da Sauri na Kama bakina kada yaji🙊ya mareni.......Amma Ina ta mmk me xaiyi dashi?? Koda yake gani xanyi innasa hakuri) Lol😉


" Kallon meenah...! yayi yafara magana  cikin voice dinshi Mai sanyi yace mata.


 "Aiki zan baki kuma don't ever try to mistake me so nake at any cost ki zuba ma wancen yarinyar ya fada yana nuna Mata Siddiqa........  kallon gurin da ya nuna mata tayi sai tace dashi.

   

 Wai *Siddiqa* kake nufi  tamke fuska yayi sanan yace koma meye sunanta bandamu ba,kawai ki saka Mata shi yai kaman tayi staining, Idan aka samu kuskure to kinbar sch dinnan kenan.... 

  Da sauri tace a'a bama za'a  samu ba ranka shi Dade da hannun yai Mata Alaman ta wuce sannan ya koma gunsu Saleem.....


 "Meenah kuwa dadi uku ne ya hadewa Mata ,na farko dama ta tsani siddiqa Coz of kyanta da kokarinta , na biyu  ta samu kudinda bata taba rike wa ba a rywrta,na uku yau itace gata ga D one wai har yai magana da ita,wayyo dadi kasheta Anya xata iya bacci yau kuwa...🤔

  

" Karasa tayi gurinsu Siddiqa tayi  kaman wani Abu take nema a kusa dasu . *Siddiqa* wadda ita batama San da zuwanta ba Coz hankalinta na gurin text book dinda take karatu.

 

Sannu a hankali  meenah..!ta bude bottle din ta zuba Mata daidai mazaunanta, Abinka da farin hijab nan take ya fito sosai kaman tayi staining.......

    Da Dan sauri Meena tabar gun ta koma gurinta tana dariyar aranta.....cewa take yau zakici kunya matsiyaciya!!!

    Bayan 2mn shamcy ta mike tana cewa wash...."na kare da kyar besty,tashi muje mu samu  mu karya ko....??ta fada tana hada littatafan su  tasa a bag.


" Mikewa Siddiqa itama tayi ta maida book dinta a bag sanan ta sagala tace "muje acici"

    " Cewa tai ai da gaskia na, tunda ba irinki nake ba marar  son  cin abinci...


 "To naji muje nidai kada kisa min kuka" 


 "  Daria shamcy tayi sanan tace kinsan  "shi yafi komai sauki  ko awajenah....!"


    " Ai nasan xaki aikane" Siddiqa ta fada suna tafia...


"Saida suka kawo tsakiyar lab din sannan Meena tai magaana  da karfi tace  *Siddiqa*meye haka a hijab dinki.....???


" Wayyo Allah!!!!🙈Aiko Attention din kowa ya dawo kansu Subhanallah..!  shine abinda shamcy ta fada cikin kaduwa.....Siddiqa kam daskarewa tai anan.


" _Kunya,Takaici,Bakinciki sune suka rufeta ta kasa motsawa_

    

 Da murmushin mugunta ya karaso inda suke sanan yace"keko wace irin village ce......? Kinsan kina cikin wannan yanayin. Imagine baki masan yadda zaki kula da kanki ba.....?? 


  " Any way ya kamata ki rinka kulawa SBD Tsaro..! Ya fada yana kashe Mata ido daya tare da scrolling yatsushi Alaman bye.....



_wayyo tsananin tausayin Siddiqa yasa Al-kalamina ya fadi_ 😢😢



Frnd Ina Neman Addu'arku Ina mafa da mura😤😤😤



Taku 

 

  💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇

 

( _Base on love story_ )


Written by:- 

💄Meryerm Abdool💄


Edited by:-

Maman ussey and AAJ



  *Page* 9&10


*A week later* 

8:00am 

Haiydar ne ya fito daga part dinshi,Da d'an sauri alama yanason ya isa sch in time, parking space ya karasa yana kokarin shiga car dinsa saiga Umar ya fito..


Tsayawa yai ya iso snn ya bashi hannu suka gaisa snn yace "Ina xuwa da sassafenan bros,murmushi yai snn yace 

 "Kasan bikin Anas ya karaso,To shine jiya da dare naje na Karbo IV,Sbd yacemin yau yaceso ya Kai musu shi da sassafe Sbd su Fara rabawa kaga cos lokaci ya kure (Anas childhood frnd ne na Umar km best frnd nashi)'

 "Ohh!! Shaf na manta fah daka gayamin Ya Anas ya kusa shigewa daga ciki ya fada yana murmushi.

  Darawa Ya Umar yai snn "Lil kenan ai nima na kusa ka kwantar da hnklnka...

  "Laaaa! Yaya nifa ba haka nake nufi ba" Haiydar ya fada yana shafo Kansa.Snn yace Yaya muka card din??


Zaro masa daya yai daga cikin envelope din,yana cewa "Haba Lil,bro nafa San ma'anar kowane motsi naka"snn ya mika mishi..

  Shiru yai masa sbd yasan gsky ya fada yana Mai duba card din.

Yamutsa fuska yai ganin sunan matar da Anas zai Aura er Sarkin kabi ce,Snn yace shi km ya Anas duk matan bk ya rasa wacce xai Aura sai a Argungu..

Kallonsa Umar yai kafin yace " To meye laifin matan Arg??

 

"Basu waye" ya bashi ansa a takaice


Hmmm Lil kenan nidai nasan iya sanina daga bk sai Argungu a komai ma wani sa'inma sun fisu wasu abubuwa,bayan haka aishi Ana's din cousin dinsa ce zai Aura shima dan can dinne on d other side,(Dan kanwar Sarki ne Ana's).

  

Katseshi yai ta hanyar cewa "Sorry my bros ai wasa kawai nakeyi,ni Zan wuce" ya fada yana Mai juyawa gun motarsa..

 "Ok' Lil,Allah ya bada sa'an test" cewar Umar

   "Ameen bro, bye " ya fada yana tada car din snn ya fara driving..

  Kai!! "Haiydar rigima,Umar ya fada bayan ya shiga tashi motar shima 

   _wannan kenan_




°°°°°°°°°°°•••••••••••°°°°°°°°°°°°°••••••••••••


Saida ya biya ya dauki Saleem,Snn suka shiga Sch din.

  

8:30am

Zaune suke cikin Hall wasu na diba handout dinsu,Haiyar kuwa Tab dinsa ce hannunsa yana dannawa as usual(kome yake dannawa oho!)

 

Saleem na gefensa rike da handout dinsa yana Dan dubawa,juyowa yai yana cema Haiydar "D one mutuniyarka fa tun ranar bamu Kara ganinta ba"


Kallonsa yai kafin yace "nidin na wasa ne aka gaya maka ai tuni na batar da ita kila tabar sch din SBD kunya ya fada cikin nuna isa.

    "Kafi haka D one "fatar Saleem.


9:30

Suna fitowa daga test din cema Saleem yayi "Leem muje mudansha coke mana"

 

"Ohh! Am pasting D one,je kawai Zan jiraka a mota.

"Ok" ya fada yana Mai tfy.


Yana isa cafe bayan ya zauna yai odan coke din,Tab dinsa yaci gaba da dannawa duka attention dinda na gurinta,Har waiter ya kawomasa coke din tare da balle masa murfin ya wuce.


Duk hnklnsa nakan tab dinsa,wasu na kusa da teburinsa suke rigima.tashi yai yaje yana isa yai musu tsawa tuni suka nutsu. 

 

Bayan tashinsa Siddiqa na gani ta taho sadaf2 ta jefa wani karamin tablet cikin coke din ta maida murfin kana ta wuce da sauri ta koma gefe.


Yana dawowa coke dinsa ya dauka yasha snn yaci gaba da Danna tab din..

2mnt later.......

Yaji cikinsa ya wani juya mishi,Aa aiko baiyi aune ba ji kawai ya zawo yazo mishi shaaa!!

 "What!! shine abinda ya fada yana zare Ido.



Aiko nan take guri ya game da mugun wari,kowa sai Dade hanci yakeyi.

Ga guda sun Fara kawo ziyara, tab din jam!!

 Waiter! Waiter!! Ya Fara kiransa aiko da gudu yazo, Me kuka samin a coke?? Ya tmbyshi cikin tsawa..


"Yallabai ba komai ai ai aima a gabanka na bude ya fada murya na rawa!!

   Get out in my sign!! 

Ya fada da karfi cikin bacin rai,Aiko mutanen gurin sai tottoshe hanci suke suna daria ciki2.


Tashi yai rai bace duk kunya ta rufeshi,zai fita. 

 A bakin kofa ya ganta tsaye gefensa,tana sanye da Arabian gown yellow,tayi rolling da red din gyale,hannuwanta rungume a kirjinta tana jifansa da murmushi mugunta..

Kallo daya yai Mata ya kauda kansa ya fita da Dan Sauri..

(Yau kam ba mgn tafian takama su Haiydar na fada, Harara ta yai nai saurin Kama bakina ina kunshe dari'ar da taxomin kada nasha maxga) lol


Duk inda yabi sai an toshe hanci snn suna daria ciki2,Ba daman ayi yaji SBD suna tsaron zakin famah.


Ya isa motar wari ya tada Saleem da bacci ya fara dibansa, Cewa yai "D one warin meye haka KO kashi ka tako a takalmanka ??


"Shut up!! Ya fada cikin tsawa,dole Saleem ya Kama bakinsa yai shiru..

Sunkuyarda kansa yai hawaye na fita a idonsa,Rabonsa da hawaye harya manta,Amma yau gashi yanayi zuciyarsa kaman ta fito waje SBD bakin cki...


Dai2 time din Siddiqa ta iso bakin motarsa...


" Hmm idan zaka aikata Abu ka ringa tuna cewa,Wane irin ramuwa za'a maka??KO a naka tunanin ka dauka xan barka ne?


"Hmm kayi kuskure Haiydar........

  "Keee! Dakata!

Ya fada da karfi har saida ta razama.

 "Kinyi kuskuren zabena a matsayin abokin fadanki km wlh tallahi! Sai kinyi Danasanin *HADUWATA DAKE* A rayuwarki.

 Ya fada wit full assurance Din zai Rama.

Murmushi tayi "Snn tace to yanxu Nina barka lfy a karasa gd ya wanke jiki KO...

 Ta fada tana wucewa fuskanta kunshe da farinciki..

Hannunsa ya jinke ya nushi sitiyari da karfi xuciyar na tafarfasa.

Saleem da imanin yai mishi yawa km ya gane dalilin warin sai lokacin ya bude baki xaiyi mgn" uhmm D one dama.....

"Get out in my car !! Ya fada bai barshi ya fadi mezaice ba.

 Aiko da sauri ya fita ganin yanayin fuskarsa ba rahama...

 

Da karfi ya figi motar ya bade Saleem da kura!!




_ni km nace Allah ya kiyaye gadanga kusar yaki_






Daga  

      Alkalamin🖊🖊

Er mutan Argungu





💄 ~meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )




Written by :- 

💄meryerm Abdool💄


Edited by :-

*Maman ussey* and *AAJ*






        *Page* 11&12






Tana barin gurinsu Haiydar direct hostel ta wuce ta isko Shamcy ta gama shiryawa,Argungu zasu wuce SBD bikin yayyinta da za'ayi satinnan.


Tana isa Shamcy tace "Besty naga fuskarki tab da farinciki duk daukin zuwa Arg ne?"


Hmmm! "Besty kenan kedai zauna kisha labari da dumi2nsa"Ta fada tana zaunawa kan bed din murmushi dauke a fuskarta.


Zama Shamcy itama tayi tana cewa "Bani nasha tawa kin sanni da son latest"


Tsaf ta labarta mata yadda sukayi da Haiydar,zaro ido Shamcy tayi mamaki da tsoro suka bayyana a fuskarta......

     Kana tace "gaskia besty ban taba tsammanin zakiyima D one wannan danyen aikin ba" ta fada tana kallonta.

    Darawa tayi snn tace "nimafa na tsorata da yanayin da naga fuskarsa yau,Amma na dake,hadda yimin barazana wai sainayi danasanin zabensa abokin fada,Kiji fa kaman Nina zabesa" 

  

  "Hmmm Besty nikam bantaba ganin Mai taurin Kai da rashin tsoro kamanki ba,nikam Ina miki tsoron haduwarku ta gaba" Shamcy ta fada cikin nuna rashin jn dadin abinda tayi masa.

       "Common besty ba abinda zaiyi iya,idan KO yayi yasan tabbas xan Rama ne don fa bazan taba kyaleshi ba yayi galaba Akai Inshaa Allah"cewar Siddiqa.


Snn ta "Kara cewa ni ki tashi mu tafi tyme is going tun dazu Aunty Ramlah ketamin waya wai sai yaushe xamu shigo ne,Kin Santa da zumudi"..


"Allah dai ya kyauta kawai zance amma jikina yayi sanyi wlh"cewar Shamcy 


"Ohhhhh! Besty matsala dake kenan tsoro wlh ki rage KO ya wahalda ke"ta fada tana tabe vaki snn ta mike ta rataya bag dinta,itama Shamcy mikewa tayi ta sagala bag dinta. 

"Tana cewa ni km dadina saurin daukar zafi,yanxu dai ya wuce muje KO" ta fada tana nuna hanya.

Murmushi Siddiqa tayi "haba kokefa besty ayi mutum sai tsoro kaman mage"

Darawa sukayi a tare snn suka fita suka rufo kofarsa bakinsu dauke da addu'ar barin gida "bismillahi tawakkaltu illalahi walah haula walah kuwwati illah billah"

 Snn suka sauko daga stairs din suna tafe suna Dan taba hira har suka fice da hostel din'.....




~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~~


Haiydar kuwa yana barin skul din gudu yake sosai kaman zai tashi sama SBD tsananin bacin rai ikon Allah ne kawai ya kawoshi gida,Wani mahaukacin horn yayi wanda gigice gate man ya tashi daga baccin ya Dan saceshi yai saurin wangale masa gate ya shigo,yama gaidashi amma Ina kura kawai ya bada Mai.


Sosai gate man din da securities din gidan sukayi mamaki SBD koba komai yakan tsaya su gaisa.cewa yake" kowa ya batama Ali rai yau? Baida amsa kana yace Allah ya sawwaka snn ya koma gurin zamanshi..


Parking ya fito da sauri ya shige part dinsa wanka yayi ya canja kaya snn ya fito da sigari,coffee table yaje ya zauna Kara biyu ya hada yana zuka kaman mahaukaci ya furzar da iskan,Normally in ransa ya baci haka yakeyi amma kam na yau yafi na kullum saida yasha kusan guda shida snn ya tashi yai part din ya Umar...


Yana shiga dai2 Umar na saukowa daga upstairs din alaman wanka yai

yai,daga yanda yaga yanayin fuskar kanen nasa yasan ba lfy,Karasowa yayi inda yake ya jashi xuwa kan 2 seated suka sauna...

   Dafashi yayi snn yace "Lil,meya faru dakaine fuskanka tab damuwa kaman ma kuka kayi,nakuwa San abinda zai saka kuka ba karamin Abu bane,Gayamin me yake faruwa dakaine Dan uwana," Umar ya fada da alaman lallashi...


"Yaya tunda nasan kaina ban taba jin kunya irin ta yau ba" ya fada fuskarsa dauke da damuwa..

"Nasan kokarinka lil,ko 'B' baka taba ciba balle akai ga ka fadi a exam,it hard amma meya farune pls kanina ka gayamin nima kada ka jefani adamuwa kayi kanina"

 Tausayi ya basa yasan yayan nasa na matukar sonsa,labarta masa abinda ya faru yayi harda wanda yai Mata ya gayamasa ...

 

"Kaga abinda nake gaya maka ai,Ashe saida kaje kayi Mata son ranka to gani itama ta rama,km kaman yadda ta gaya maka cewa _in kasan me xaka aikata tofa bakasan dame za'a mayar maka ba_ nikam as a park of advice Zan gara gayama ka kyale er mutane,Idan kowa ba haka ba komai ya faru ba ruwana km kada ka kara gayamin..


"Haba bros,ka diba fa irin walakantani da tayi a gaban jama'a km kace wai na barta taci bulus,Ai sai a daina ganin girmana a skul din " ya fada yana Mai Dan bata rai..

Murmushi Umar yai ya Mai jinjina son girma irin na Haiydar a ransa.


Kana ya fara lallashinsa akan ya hkr snn yamai nasiha akan ya ringa hkr da daukar abubuwa da sauki".Nuna Mai komai ya wuce amma kam a ransa baijin xai kyaleta.

  Snn Umar  yace yaxo ya rakashi bangarensu dad,ya gayamasu gobe zasu wuce Arg da A'nas da sauran fans nasu SBD goben za'a Fara programs din bikin,Ok kawai yace SBD Sam ya tsani yaji an ambaci wani Abu da ya shafi Siddiqa..

Cewa Umar yai "KO zamuje tare ne? Da Sauri yace no kaman yaji ance za'a kaishi prison"

Darawa Umar yayi snn yace nikam na rasa dalilinka na tsanar garin nan,kar fa aje ka auri er garin!!

 "Allah ya kiyaye" ya fada yana tofar da yawu kaman yaga abin kyama...

"Hmm naji" Umar ya fada SBD ya taikaita zancen.

Snn "yace Amma zakaje daurin auren koh?


"Ayya zanje kuwa"

Ya fada yana yamutsa fuska..

Aiko kasan A'nas ba zaiji dadi ba.

  "To Yaya zanje" ya fada suna mikewa suka nufi side din iyayensu.




Da sallama a bakinsu suka shiga part din,mommy na zaune tana kallon news,shi km dad yana saukowa daga stairs hannunsa rike da magazine.


Karasa shigowa sukayi suka zauna bayan iyayen sun ansa musu sallamar snn suka gaisa.


 Haiydar cinyar momy yai filo da ita tana Shafa sumarsa snn tace "son ya test din" 

  "Alhmdllh"yace yana mai lumshe idonsa SBD yau miskilancin NASA ya motsa.


Zama Umar yai kusa da dady yana gayamusu tafiyansu Argungu gurin Auren A'nas.

Momy ce tace "Mashaa Allah,Allah yasa ayi damu snn ta tamke fuska tace "tau kana dai gani abokanka sai sure suke Kai km KO budurwar kaci ka tsayar!! Ta fada tana kallon Umar..

 Sunkuyar dai yayi snn yace " momy Nima na kusa inshaa Allah..

  Dady ma cewa yayi " gaskia kam son ya kamata ka aje iya kaima  tunda komai ya kammala har ka Fara aiki to me ake jira ..

 

"Atoh kadai gayamai kam "fadar momy 


Haiydar dai kam yana jinsu,Kara lafewa kawai yai jikin momy.




 



Bangarensu Siddiqa kuwa suna fita sch din,napep suka Tara ta kaisu Tasha,Shamcy sai meta takeyi mata wai ta Hana azo daukansu SBD wata akidarta can ta banza..

     Murmushi kawai tayi,koda suka karasa Tasha baya Shamcy ta Kama musu SBD Siddiqa ta dake akan ba zasu dauki shata ba,A haka suka karasa Arg shamcy sai surutu take Mata ,Ita km tai Mata banxa karshenta ma air pie tasa ta Dade kunnenta tana saurarn kira'ar *Maheer Al-mu'akkill* dole itama tai shiru da taga ta maida ita mahaukaciya.


_wannan kenan_








💄 ~meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇




( _Base on love story_ )




Written by :- 💄 meryerm Abdool💄


Edited by :-

*Maman ussey* & *AAJ*






_I DEDICATE DIS PAGE 2 ENTIRE FAMILY OF LATE,DR ABDULKADIR GULMA.MAY ALLAH BLESS B WIT U MY FAMILY AMEEN_ 😘😘😘😘😘






       *Page* 13&14






Sanda suka isa Argungu aka aje mutun biyun a babbar Tasha,Fita sukayi sunayima su Siddiqa godia biya musu kudin motar da sukayi.


Cewa tayi "Laa ai ba komai" fuskarta kunshe da murmushi,Haka mutanen suka tafi suna girmama karamci irin na Siddiqa.


A haka driver ya karasa dasu gidan sarki,yana mamakin saukin Kai irin nasu kaman ba 'ya'yan sarki ba,Sam basu dauki Kansu can da nisa ba..


Suna fita dogarai suka Fara russunawa suna kwasar gaisu sai ji kake suna fadin " Takawarki lfy er toron giwa er sarki jikar sarki,Gaba salamun baya salamun"


Gaishesu ta farayi cikin jin kunya SBD ita kunya takeji in suna russuna mata sbd a haife sun haifeta,Tasha gayamusu su daina amma Sam basu daina ba..


Ita kam Shamcy sai wani dadi takeji a ranta gashi anata basu girma.



Suna shiga cikin gidan da jakadiya Fara haduwa,Aiko tana ganinsu ta Fara "lale maraba da uwargida" tare da fadada murmushin fuskarta (dama haka take kiranta) karasowa tayi gurinta itama murmushin takeyi tana fadin "sannu Inna ya gida ?

"Lfy wlh sai Alkhairi, yanzu kuke tafe da ranar nan?  Ashe tare kuke da Shamciya gsky km kin kyauta! Cewar jakadiya


"Eh wlh inna gatanan sai yau ta Kara zuwa km KO yanzun ma dalilin bikin Aunty Aysha ne (dama har iyayensu sunan da kawancen su koda yanxu da zasu taho saida ta Kira ta gayamusu har sukace mom dinta tace zatazo itama Ana gobe aure,Dan zuwanta ne suka shaku da Aunty Aysha)


Harararta Shamcy tayi snn tace  " Banason sharri besty"


Gwalo tai mata kana tace "ai gaskia na fada"


Murmushi kawai jakadiya tayi saboda yaran suna burgeta snn tace "Ku karasa ciki na tsaida Ku da surutu daga zuwanku"


"Laa ba komai Inna" ta fada snn suka karasa Main part din iyayensu mata......


A corridor suka hadu da Rufaida aiko da gudu ta makale Siddiqa tana fadin oyoyo Aunty..

  

Jin oyoyon Rufaida ne ya fito da sauran mutan gidan.

Cewa take "My Rufee me mama ke baki kikai lukuta haka dake.....

Fitowan su Aunty ne yasa ta sauke Rufaida ta karawa inda Aunty dake ta dokin ganin er tata tana fadin "maraba da er lelen Aunty"


Rungumeta tayi itama tana fadin "Nayi missing dinki Auntynah da muryar shagwaba"


Aysha kam gurin shamcy taje mutuniyarta tana Mata sannu da zuwa snn tace " kinga Aunty ta erta kawai takeyi zo muje kanwata" ta fada tana musu hararar wasa!

       "Au Ashe tare kuke da Shamcy babyn Aunty nifa Sam bamma ganta" Aunty ta fada tana kallon Shamcy.

    "Ina kuwa zaki ganta Aunty bayan bakya ta kawo saita Siddi mummu" Aysha ta fada tana dariyar Siddiqa (SBD haka take ce mata idan taso tsokana)


"Bata rai tayi snn tace Aunty kinga zata Fara ko?


"Haba Aisha daga zuwanta"cewar Aunty


"Ayi  hkr Aunty" cewar Aysha


Dariya sukayi gaba daya snn suka  gaggaisa kana  Aysha taja Shamcy sukayi bangarensu.


Itama km Siddiqa sukayi bangaren Aunty dama can ne gurin zamanta. 

 Rufaida kuwa na makale da ita. Tana shiga dakin Aunty Ramla kan gado ta sameta sai bacci take.


Murmushi tayi snn tace "lallai Amaren nan sai hutawa kukeyi kuna wani shahararen kyau kome su mama ke Baku oho...da sauri rufaida tace 'aah kullum sai sunje  part jakadiya da safe da marece ankawo wata Mata tana musu gyaran jiki"


"Kai Rufee kin cika surutu jeki Inna shirya Zan nemeki" snn ta debo chocolate masu yawa ta bata aiko da gudu ta tafi.


Itama fita tayi taje Nata dakin aiko ta sameshi a gyare sai kamshi ke fta tasan aikin Aunty ramla ne, cire tufafin tayi ta fada toilet......




**                   

                     **

                                                                    **




   


Haydar kuwa bayan sun dawo daga masjed car dinshi ya dauka sai gidansu Saleem.


Koda yaje KO ya sameshi dai2 shima ya dawo daga masallacin gaisawa sukayi snn suka karasa dakinshi.


"Amma fa dazun ka bani tsoro sosai D one! Cewar Saleem


"Hmmm! Kabari kawai Leem Am not in d mode dazun raina ya Riga ya baci ne sosai.


"Ai kuwa nine sheda! Amma meye ainihin abunda ya faru ne ??

  


Anan gayamai Abinda ya faru snn ya Kara da cewa "Saina yi Mata abinda harta mutu ba zata mantani ba snn kuma abinda zaisa ta tsani kanta da kanta,tayi danasanin *HADUWATA DA ITA*

.......

"A gaskiya kam ta kira ruwa amma D one daka kyalet...........


Da sauri yace "what!!!! In kyaleta.....







_Sorry friends pls kuyi manage da wannan wlh a gajiye Nike yay_


Love u All😘😘😘











💄meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )




Written by:-

💄meryerm Abdool💄


Edited by :-

*Maman ussey* & *AAJ*





Dedicated 2 all members of  *MATAN KIRKI MASU NAGARTA GROUP* love u wit all my💕💕💕







         *page* 15&16





"Came down! D one bawai ina nufin ka kyaleta kada ka mata komai bane, Aa nifa nufina kada ka illata Mata rayuwa!! Kaga kanada kanwa km aure zakayi kaga bazakaso ayima daya daga cikinsu illa ba"Saleem ya fada da muryan lallashi


Binsa yai da mugun kallo snn yace" ga Dan iska kenan! Amma Kafi kowa sanin iskanci baya gabana,Da ina bukatarsa da tuni nayi SBD akwai masu request dayawa rejecting dinsu nakeyi (subhanallah wai mace ke tallan jikinta ga namijnda ba Nata ba Allah ya karemana imaninmu ameen).



"Haba D one kada ka dauka da zafi nifa ba haka nake nufi ba"


Daga kafada yayi snn ya tabe baki yace "koma me kake nufi kaita shafa,Amma abinda nai iyyar yi Mata ba fashi" yana gama fada ya bude kofar dakin ya fita da karfi ya rufeta ji kake dunm...


Galala Saleem yasaki baki yana kallon kofar kafin ya sauke numfashi yace "D one rigima Allah ya sawwaka"






Siddiqa kuwa bayan ta fito daga wanka turare kawai ta Shafa snn ta zira wata gown ta material tabi lfyar gado.....


Ba ita ta farka ba sai 4:pm tana tashi toilet ta fada tayi Alwala..

      Bayan ta idar da  sallah,tana azkar Nata ne Ramla ta shigo dakin.


"Sis, kin tashi kenan!na shigo dazu bayan na tashi Aunty ke gayamin kun iso na samu kin kwanta,shine naga anyi sallah na dauka baki tashi ba"cewar Ramlah.


"Wlh kin ganni kuwa sai yanzu na tashi,Da bacci nazo tab idona kinsan no place like home!" Ta fada tana kollonta da murmushi.


Darawa Ramlah tayi snn tace " Hakane! tau inkin gama muna main parlor dasu Aysha da Bestinki" ta fada tare da juyawa.



Bayan ta idar direct main parlor ta wuce wanda ya kasance tsakanin part din mama da Aunty,Babbane sosai  set 4 cikinsa.

    Da sallama a bakinta ta shiga cike yake da kawayensu Anty Aysha,Shamcy ma na cikinsu sai fira ake sosai da yake kai waye ce,ansa sallamanta sukayi kana suka gaisa,Sun baje a falon sunata tsara yadda bikin zai kasance.


Zama tayi snn tace,"Ya Ramla wai duka event din nan yinsu zakuyi gaba daya?


"Tab! Tome za'a fara a ciki" fadar Aysha 


Shamcy ko cewa" tayi dole mu rakashe bikinsu Aunty's ai dole mu dibi shoki" ta fada tana daria 


"Kyace haka mana er bidi'a kawai "ta fada tana hararar Shamcy

    Snn tace "Aunty jameela a maida wukar ciki km aini Aunty Ramla na tmby bace ba" ta fada tana turo baki.


Rungumeta Ramla tayi snn tace "kyaleta sisi,amma kiyi hkr kinga an riga an tsara abin haka  km shine bikin farko a gidannan, gara adan burge ko??


"Nifa ba ruwana kuyi abinku kada wadannan su cinye ni" ta fada tana nuna su Shamcy


Darawa gaba daya akayi snn wata cikin kawayensu race "kai Siddiqa ke kam ta daban kike kin huta"


"Mu km daba na daban ba fah khairat" fadar Ayshat 

        "Kai jameela wlh kin cika kishi" cewar Ramla


Ayshat zatayi mgn kenan Aunty ta shigo rike da karamin tray a hannunta tana fadin "Baby kina nan da rashin cin abinci kinnan matsa karbi nan kici tun dazu kowa yaci kina bacci amma kin tashi koki nemishi" ta fada tana mika mata tray.



"Lah! Aunty yanzu nake shirin tashi in debo"ta fada tana ansar tray.


"Hmm ba wani tashi da zakiyi,nidai matsa kicinye shi tas" waro ido tayi "duka fah Aunty"

       "Sosai kuwa" Aunty ta fada tana mai ficewa.



Fried rice ce da akayi da koda taji kayan lambu sai pepper chicken da zobo da yasa hadi.

Ci take tana wani yamutsa fuska,sai tsokananta sukeyi Ramla na shige mata.


Basu suka tashi ba saida sukaji kiran magrib snn suka mike suka gabatar kana kawyensu suka wuce da bayan sun gama tsara yadda kamu zai kasance gobe a *grand fishing* 


Siddiqa dai jinsu kawai tace don kuwa ba zuwa zatayi ba.


Sai bayan isha snn ta samu zuwa gurin mai mai martaba don su gaisa sbd koda suka iso yana fadarsa.dama sai magrib ake tashi aje masjid shi km baya shigowa ciki sai bayan isha.

     Tare da Shamcy sukaje koda suka shiga yana kishingide kam tum2 yana jan carbi,Da sallama suka shiga Ansamusu yai ya dago kansa yana fadin.


" Uwata saukar yaushe?


"Dazun muka zo"


"Madalla ku karaso" Shigowa sukayi suka zauna kasan capet suna kwasar gaisuwa.


"Lfy lau mamata ya mkrnta da kara2 fatar kuna himma ko? " eh Babanmu"

        "Tau Allah ya taimaka yasa ku kare lfy" Ameen suka fada A tare snn ya Tmbyi Shamcy bangaren iyayenta ta ansa da suna lfy.

 Nasiha ya musu kamar kullum sai sukai mishi sallama yana mai sanya musu Albarka.


Koda suka koma part dinsu mama da ya mubarak suka fara haduwa, Anata murnar dawowar su mama daga dubai ita da kanwar babansu(sunje siyen kayan Amare)


" Aa lovely sis.saukar yaushe fadar Mubarak"

     "Dazun mukazo"


Gaidashi Shamcy tayi snn ya tmbyesu skul din suka ansa da lfy lau,Snn su mama suka shigo Rufee na makale jikin mama.


Da murmushi suka karaso goggo Ma'U na fadin "Ashe uwar mayya an karaso " eh goggo" ta fada tana karbar mata bag dinta itama Shamcy kabar ta mama tayi tana musu sannu da zuwa,Karaswa sukayi cikin suma su Aunty duk suka fito Ana musu barka da dawowa.kowa sai murna akeyi bayan an gaisa aka snn suka shiga ciki don yin wanka da salloli.





**       

                       **

                           **




*10:00 am*


Haydar ne cikin skul duk inda yasan zaiga Siddiqa ya duba bai ganta km harda kawarta bai gani.dakyar ya tmby wata er course nan take gayamai sunje Argungu biki.


Ohhh! Shaf ya manta da bikin sbd barinsa na son daukar fansa.


"Damn u " ya fada yana furxarda iska a bakinsa.Snn ya shige motarshi ya bar skul din,Ko Saleem bai nema ba sbd har yanxu haushinsa yakeji.





Su Anas kuwa ayau suka sauka A Argungu domin fara event dasu dama ita Aysha mijinta dan Argungu ne amma Abuja zasu zauna sbd can yake aiki.


Dama ita kayanta suna isowa aka kai mata na gidanta anan Abuja Snn na Ramla aka wuce dasu bk kayane designers aka debo musu an gyarama kowacce gidanta masha Allah.lol


Da za'aje kamu ba yadda Ramla da Aunty basuyi da Siddiqa akan taje fafur taki dama inta kafe tofa bai mai canjata mama kam cewa twi" su kyaleta ita ta sani " hakan kuwa ta kasance taki zuwa,su Shamcy kam ana kan gaba,guri yayi kyau sosai anyi barin nera.


Bayan sun dawo Shamcy ta kawoma Sddiqa video ta gani ko lallonta batayi ba.haka aka gudanarda sauran event din irin  *culture day* wanda akayi al-adun kabawa sosai kamar wasan gargajia ds snn akyi su *Dinner* kusan kala uku a *grnd fishing* gidan ya cika sosai har saida aka kai sauran bakin guess house din sarki,Tofa Aure na fari da aka farayi a gidan ga sarki da mutane sosai sbd Karamcinsa,Snn ga km en uwan mama dana Aunty.


Ranar daurin Auren da sassafe,Siddiqa taje kaiga mama bata sameta daki ba sai a kitchen ta iskota,bayan sun gaisane mama tace "yawwa Siddiqa tunda kinyi wanka dan mika su Anasa karinsu na rasa wanda zai kai musu,maza dakko hijab ki kai musu keda su jabir da rufaida"


"To mama" ta fada tana komawa ta dakko hijab dinta,tana sanye da shadda pink tayi gown sai hijab milk da plate shoes suka pink,plask ta dauka da tray yayinda Rufee ta dauki bread jabir ya dauki wani food plask.


"Ina sukene mama"


"Suna part dinsu mubarak" cewar mama.


Da sallama ta shiga part din,sun kai su goma suna zaune suna taba hira,Aje musu sukayi snn suka gaisa ta fice.


Bayan fitarta ne,Umar yace " Nas wannan fah itama kanwarsu Ramla ce naga tunda mukazo ban taba ganinta ba"


"Tofa! Sadauki(haka frnd dinsa ke kiransa family name nasu ne)kodai ka kamu ne?cewar Anas.


"Pls be serious mana Nas"cewar umar 

 

"Ai nayi sbd ban tabajin mgar mace a bakinka ba,Siddiqa sunanta itama kanwarsu Ramla ce,Abinda yasa baka ganta ba kuwa a evens dinda akayi sbd tace wai bidi'a ne "

Sosai yaji ta kara burgeshi 

            "Gsky Nas ta kwanta min inasonta idan ba matsala??



_Tofah  kunji frnd_







💄meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )




Written by:-

💄meryerm Abdool💄


Edited by:-

*Maman ussey* & *AAJ*









           *Page* 17&18







"Mashaa Allah nayi farinciki jin hakan daga bakinka Sadauki,km nasan inshaa Allah baza'a samu matsala ba sbd macen zata ki ka Abokina"cewar Anas.


"Hmmmm! Kada kafa zirani da yawa mutumina,Amma naga kaman Zan sha wuya kafin na samo kan yarinan?


Darawa Ana's yayi snn ya gyara zama yana fuskantarshi yace "Haba Sadauki Kada ka bada maza! Mana,Tun bakuyi magana ba harka Fara da raki??

      Snn ya Kara da cewa "km ai Siddiqa Sam batada matsala saidai.....?


Da sauri Umar yace  "saidai me?"


"Hhhhhh! Lallai Abokina ka kamu da yawa wannan sauri haka kamar nace baza'a baka ita ba.


"Haba Nas pls joke apart muyi serious issue! Bakaji yadda zuciya take bugawa bane" Umar ya fada yana Dora hannunsa dai2 heart dinsa.


Murmushi Ana's yayi "Wato Sadauki,Siddiqa tanada wani ra'ayi na daban Wanda ta banbanta da sauran en gidannan dashi,Sam a rayuwarta bata damu da kudi KO mulkin gidansu ba tana rayuwane kamar cikin sauki,komai tanayine irin na ordinary people, saidai fah idan ta kafe akan Abu tofa anzo gun dan ba zata lankwasu ba,Snn ta tsani renin wayo da km wulakanci kowa yai mata zata rama.

  

Sosai yaji ta Kara shiga ransa koba komai tsarin rayuwarta ya burgeshi,ji yake kaman ta zama tasa tun yanzu,sai hango zamanda zasuyi da ita yakeyi.......


"Bakace komai ba kayi shiru sai smiling kakeyi"Anas ya fada yana fadashi.


"Ka bari kawai nawa wlh sonta ne keta bin jini da jijiyoyin jikina shiyasa kaji na kasa magana"Umar ya fada yana mai lumshe idanunsa.....


"Tofa! Abu ya kawo ga ma'iya wai kukan Aure da salollani! Daga ganin sarkin fawa sai miya tayi zaki?? Cewar Anas yana rike baki.


"Uhum! Nidai ya za'ayi ne,nifa bamma San mezan gayamata bane idan mun hadu?snn wai yama za'ayi na ganta mutumina??


"Kaika Sani! Ana's ya fada yana Mai kokarin tashi..


Rike mishi hannu Umar yayi snn yace "Aiba haka za'ayi ba Nas solution zaka sama mini"ya fada yana zuba mishi idanu.


Dayaga Alaman iyakan gskyarsa yace managan sai yace mishi"Tau naji! Yanzu dai muje mudan karya snn mu shirya kaga time na tafia kada mu bata lokaci" Ana's ya fada yana mai mamakin canjawar frnd din nashi lokaci daya,Wanda Sam Mata basa gabansa Amma yau daya er kanwarsa ta rikita masu shi( ni km nace na love oo )


Karasawa sukayi gurin frnds dinsu dake karyawa..akan carpet.




'Siddiqa kuwa tana shiga cikin part dinsu dakin Asyha ta wuce dan ganin KO sun tashi,bude kofan tayi sallama dauke a bakinta,Aysha na kwance a bed ta rungume fito phone dinta a kunnenta tana mgn kaman Mai rada,sai wasu frnd Nata su biyu 2 dake bacci,dai2 time din Shamcy ta fito daga toilet tana Mai Ansa sallamanta.


"Uhum! Kinga manyan en bidi'a fah wato sai yanxu aka samu tashi Allah dai yasa anyi sallah" Sddq ta fada tana Mai kallon Shamcy.


"Kai Besty karki hada da sharri fah mezai hanamu yin sallah"Shamcy ta fada tana karasawa gaban mirrow.


Aysha ce tace "ke kada ki matsa ma mutane fa,meye naki a ciki tunda bakiyi ai kya Bari masu yi suyi abinsu" ta fada tana wurga Mata harara,gama wayanta kenan.


"Tau jarababbiya nadai kusa na huta da jarabanki saidai kiyima Ya Sulaiman" ta fada sannu2.


"Me kika ce?

 

Turo baki tayi "snn tace nifa bance komai ba"snn Ta juwa tana kallon Shamcy tace "besty in kin gama ki sameni daki mu karya Karin time din waleemar yayi" ta fada tana mai ficewa daga room din.


Kwafa Aysha tayi snn ta mike ta fada toilet.


Shiri sosai sukayi na zuwa waleema Wanda za'a gabatar karfe 10:00am a farfajiyar gidan,Atampa ce super England brown ce Mai ratsin yellow,Anko sukayi itada Shamcy Anyi musu Riga da siket dinkin ya zauna  a jikinsu,simple make up tai amma tayi kyau sosai..kaman a sake a gudu.


Shamcy kam masu yima Amare kwalliya sukayi Mata itama tayi kyau mashaa Allah..


An gyara gurin sosai inda aka kafa runfuna da aka jera kujeri gwanin sha'awa..


Malam malamai Aka gayyato irin su *Shaik,Kabeer gombe,Shaik giro Argungu,Mal.Abbas jega,Mal.Ladda Bunza da Alarammominsu*.


Amare kam ba'a cewa komai sai mashaa Allah sunyi kyau sosai.


Wa'azi sosai malaman sukayi inda suka bama Amaren shawarwari game da zamantakewar Aure,da koya masu dabarun zama da mazajensu inda A karshe sukayi Addu'o'i sosai na samun zama lfy da mazajensu,snn sukayi Addu'a na samu zaman lfy a kasarmu mai Albarka Nigeria.





**                                      ** 

                             **



Karfe 1:00pm dai2 aka tashi da waleema bayan An raba kayayyaki sosai a gurin duk Wanda yazo,tofa ya samu kayan rabo masu dimbin yawa,Abin sai Wanda ya gani.


Amare kuwa kuka sukayi sosai SBD naseehar ta ratsa su,sauran mutane kuwa jikinsu yayi sanyi SBD anyi naseeha mai kashe jiki,haka dai aka watse kuwa na farincki da sanya Albarka.



Bayan an sauko daga jumu'a ne akayi sanarwar Auren nasu inda aka daura Auren *Sulaiman Basheer dobi* & *Aisha jamila Muhammad lll* Dana *Ana's Ahmad zogirma* & *Ramlah Muhammad lll* kan sadaki dubu #50,000 sai fatar samun zama lfy.


Bayan daurin Auren bakin Angwayen kamar ya yage sbd murna sai gaisawa suke da mutane,Daganan suka wuce inda mai maitaba ya hada musu liyafa suda Abokansu, Aka kashi gara. Lol


*Haiydar* ya halarci Auren kaman yadda yai Alkawari amma Ana karewa ya juya a cewar wai uzuri yakeda KO ruwa garin bai sha ba ya wuce,amma duk da haka Ana's yaji dadin zuwansa.



Bangaren Amare kuwa anyi wankin amare a gidan kakansu tsohon sarki mai rasuwa,Inda za'a wuce da Ramla bayan la'asar,Aysha kuwa sai gobe zasubi jirgi da sassafe.


Lokacinda za'a wuce da Ramlah kuka sosai takeyi inda suka rungume juna ita da Aysha Suna kukan rabuwa,Sddq itama ta rumgumesu gaba dayansu tana kuka itama ,Bayan an kaiku gurin Mai martaba yayi musu naseeha sosai haka iyayensu mata sunyi nasu. 


Dakar aka rabasu snn aka wuce ta ida mota Ina Sddq ke gefenta sai kanwar babansu Shamcy ta kame gaba dake suma yau zasu koma Skul din SBD Ana shirin Fara exam ne.......



Gidane mai kyau sosai ya hadu mashaa Allah.



Saida aka Fara biyawa ta ita gidan gwagwon tasu ta tarbesu sosai snn ta Dora dayi musu naseeha.daga karshe tai fatan samun zama lfy mai dorewa.


Bayan en kai Amarya sun watse aka barta daga it's saisu Sddq Dan har wayenta ba ba wacce ta tsaya,Suma Sddq wucewa zasuji skul Dan Sam ba zasu kwana anan ba.


Bayan An kawo ango abokai sunyi Addu'a aka danyi siyan baki sai  Shamcy ke mgn,Sddq kam shiru tai musu har suka gama Dan ta matsu su tafi.

     Umar kuwa tunda suka shiga dakin Sddiqa kawai yake kallo amma in style Anas kawai ya ganeni SBD yasan za'a rina.


Da zasu tafi ne Anas ke cewa.


"Sadauki pls ga kannaina kayi min drop nasu A FUK tace ba zasu kwana b" ya fada yana kashe mai ido daya.


"Lah! Ya Anas daka barshi wlh zamu hau napep" cewar Sddq.


"Aa ki Bari kawai na ajeku ba komai"Umar ya fada 

Taso yin gaddama shamcy ta girgiza Mata kai,


Cewa tayi "Tau Aunty Nah sai mun shigo gobe" ta fada tana mai kwace jikinta da sauri tabar dakin don kada Ramla ta riketa,tana fadin "tau Ya Ana's a kulamin da yayata sosai" 

        "Inshaa Allah " ya fada.



Har bakin hostel ya kaisu godia sukayi mashi,cewa kawai yai ba komai snn ya wuce,sai taji muryansa its familiar sharewa kawai tayi suka shige ciki.


Tafe yake yana driving cikin nutsuwa,nishadi kawai yakeyi bini2 yayi smiling alaman yana cikin farinciki.......





``` love u oll frnds```




💄 ~meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )






         *Page* 19&20





'Karfe 9:30pm,ya isa gida yana parking car dinshi direct part dinsa ya wuce,wanka yai ya sauya kaya zuwa na bacci bayan ya gama feshe jikinsa da turare,yaso yaje ya gayama mom dinsa sun dawo dakai angon sai km yaga dare yayi wata kila sunyi bacci (bayan gama liyafar ango suka dawo bk tare da wasu frnds dinsu aka bar sauran Dan daukan Amarya,gd ya wuce direct saida aka tashi kai angone yaje gidan).


Kwantawa yayi kan bed tare da janyo filo ya rungume ya lumshe ido kaman mai bacci,fuskarta kawai yake hangowa da Dan lip dinta mai daukar hnkali sai tattausar muryarta mai Kama da busar sarewa lokacinda take masa godia yake tunawa,murmushi ya ringa yi shi kadai (ni km nace tofah! Umar an shiga system din kenan 😂).


Wayar shi ya janyo da niyya kiran Ana's sai km ya tuna Angone fah,aje wayan yai bedside drawer,yana fadin.

     "Dole na nemaka gobe Nas...Sam na rasa ta ina Zan Fara tunkararta wlh"


Haka dai yaita sakawa da warware har bacci yai gaba dashi......



....Washe gari sai gurin karfe 9:00am su Sddq suka farka bayan sunyi sallah fajr suka koma duk da kuwa ba Al'adanta bane komawa bacci,Amma SBD gajiyan biki dole tadan runtse tayi baccin SBD har sarawa kanta ke mata,da yake weekend ba skul wanka tayi snn ta hada musu breakfast dai2 itama Shamcy ta fito daga wankan,karyawa sukayi Snn suka  gyara dakin nasu sosai da yake jira sharewa kawai sukayi.


Bayan sun gamane ta dauko wayanta ta Kira number Aysha taji ko sun wuce,kashe taji wayan Alaman suna bisa iska. Lolz


Wayan Aunty ta Kira ta tmbyeta su ya Ansa sun wuce? Ta gayamata tun 9:00am aka kaisu air port.Sallama sukayi snn ta hang up.

       Siririn tsaki tayi Wanda yaja hnkalin Shamcy tace mata "ke km me akayi miki na tsaki??"


"Hmmm! Ki barta kawai nida Ya Jameela ce...wai zata har sun wuce kota Dan Kira ta fadamin"


"Hhhhhhhh! Haba dai en Mata kefa kikace tayi ta tafi ki huta,shine km tun yanxu har kin Fara missing Nata tun kan aje ko ina?" Shamcy ta fada tana daria


"Ke! Yimin shiru anan damma kin samu na kulata" ta fada tana wani cin magani snn ta mike na shige toilet.


"Kyayi kya gama gulman naki ki dawo hanya"Shamcy ta fada.



**                                  **

                   **




Basu suka bar hostel din ba sai 11:30,yau dimma akon swiss sukayi baki anyi mishi Ado da fulawoyi milk,hijab ta saka milk da plat shoes milk sai post itama milk batayi wani kwalliya ba Amma tayi kyau mashaa Allah.


Tsiraran mutane ne a farfarjiyar skul din kowa sai harkar gabansa yakeyi a haka suka wuce sai kallonsu akeyi SBD sun burge mutane ba karya,Bakin titi suka isa snn suka tari napep zukace ya kaimu gesse gidan Amarya kenan.


Umar kam ganin yayi dare yayi tsawo da yawa matsuwa yayi safia ta waye yaje ya samu Ana's yai masa hanyar *haduwa da ita*

 


Koda suka hadu gurin breakfast sai wani sauri yakeyi,Har saida mom tayi magana "Umar wannan saurin fah haka? Ko kanada wani uzuri ne?" Cewa yai "Momy kinsan bikin Ana's nefah! Yau zamuyi wunin Ango"


Haiydar kam cewa yayi" Anya! Kuwa bros,kodai...."kodai me? Ka fada mana cewar dady.

     Uhum!kodai ya samo mana Aunty nida my Hanan ya fada yana kollon Hanan,


Turo baki tayi tace "ni kadaina cemin Ur's kaje can nemo matanka"ta karasa fada tana murguda mishi baki,Kama bakin ya matse ai ko nan take tai kara.

     Momy ce ta balla mai harara "Allah son ka fita hanya baby kana matsa Mata da yawa fah!" Ta fada tana jawo Hanan zuwa jikinta,ita km ta wani lahe wa a jikin Momyn.


Haiydar xai kara mgana...Dady yai gyaran murya snn yace ko da gaske mganan Haiydar son? Ya fada yana kollon Umar.


Itama momy kallon sa takeyi tana jiran mezaice,sunkuyarda kansa yayi yana mai shafo kansa snn yace

      "Kila dai na dubata a yau dinnan a cikin kawayen Amarya"


Aiko Hanan najin haka sai cewa " yawwa bros,nima ka samomin aunty kaman irin Wanda yayan Amal ta sit Dina ya samomata kullum sai ta gayamin wai tana sonta sosai,nima ka samomin kaji yaya" ta fada tana kallonsa.


Cewa yayi "To my little Angel Zan samo miki,snn yace Bari na tashi kada Ana's ya nemeni"ya fada yana gayama iyayen NASA zai fita.


Addu'a sukayi kamar kullum snn dady ya haye samansa,Umar da Haiydar tare suka fita suma,mommy da Hanan kadai aka Bari a falon,yayin maid dinsu ta kwashe flasks din takai cikin ta wanke.


11:30 Umar ya isa gidan Ana's yana cikin yadi milk yayi kyau sosai.

Kiransa yayi a waya yana dagawa ya fara fadin "Ango kasha kamshi km Baban yaya"


Dariya Ana's yayi snn yace " ka fadi haka mana tunda kanwata ta rikita ka"

 

"Kaman kana a gurin kuwa,gani fa kofan gidanka fah"Umar ya fada.


"Aiko gashi  bana gidan kasan suna yini yau,Ina gidanmu yanzu haka"cewr Ana's.


Nisawa Umar yayi Snn yace "to ganinan xuwa"

   Yana yima motarsa key,napep na aje su Sddq,zama yai cikin car din yana kare Mata kallo sai yaga ta kara msa kyau,su km Sam basu ma Ganshi ba,da yake yana dan nesa da gidan ne,Biyan me napep sukayi suka shige ciki.


Saida suka wuce snn yaja motarsa zuwa family house din su Nas,A tsohon dakinsa ya sameshi kwance yana kallon pics din bikin cikin system.


Gaisawa sukayi snn ya zauna yana tayashi kallon pix din.kamin yake cewa.


"Nas wai ya za'ayi ne akan kanwar nan tamu?nifa na rasa ta Ina Zan Fara"


"Haba Abokina kada ka zama matsoraci mana" Ana's ya fada


"Hmm Abokina ba tsoro bane kawai ganin nakeyi kaman Inna tunkareta kai tsaye za'a samu matsala" UmR ya fada.


Cewa Ana's yayi "toka Bari zanyi mgn da ita"


"Yawwa Abokina ko kaifa!"Umar ya fada yana murmushi snn yace" yanxu kuwa naga sunzo gidan tare da wnn kawar tata"


"Tau shikenan Bari zuwa bayan zuhr zanje gidan nai magana da ita,SBD nasan halinta sarai tana iya kin kara komawa gidannan da wuri tace skul ne ba interval din yawo,haka takeyi idan tazo gidannan saita hada wata bata kara zuwa ba,ba yadda mami batai da ita ta zauna nan ba,amma sai cewa tayi wai Aa tafison hostel SBD zatafi kr2 acan din SBD idan tana gida ba zatayi kr2 sosai haka dai taita kawo hujjarta dole mami ta kyaleta"


Murmushi Umar yayi snn yace "aifa daga ganinta akwai ra'ayi Kai,Amma fah nikam tana burgeni sosai"


Haka dai sukayi ta tattauna a tsakaninsu.



Bangaren su Sddq kuwa suna shiga gidan tap suka isko falon da mutane hadda En Argungu sun iso ,Aiko nan suka Fara Mata tsiya wai tana gari amma suda ba en gari ba sun rigata zuwa.


Ramla kuwa juyamata baya tayi Alaman tayi fushi,Gabanta taje ta rage tsawonta snn ts Dora hannayenta akan cinyan Ramlan tace.


"Haba sisi kada ki bari ayi mana dariya,mun tsaya kankamta dakinmu ne snn km wlh bacci ne yai gaba damu yau,but pls sowie My Sweat Aunty"ta fada tana kwaba fuska Alaman zatayi kuka.


Daria suka kwashe da ita suna masu fadin yaufa zamuga Yaya da kanwa a Rana.


Ramlah kam dagata tayi snn tsce "kyalesu babyn Aunty na hkr ya wuce,naso dai ace kin Riga kowa zuwa gidannan,Amma nasan zaki ringa zuwa min end of week ko?"


"Yee! Nagode sis,Inshaa Allah zanyi kokari na ringa zuwar miki sisina" ta fada tana yi musu gwalo.

   Haka dai sukayita fira basu tashi ba har saida aka Kira zuhr snn suka je domin gabarda ita.


Umar kuwa suna tare da Ana's tare sukayi sallah snn ya wuce gida da sunan saiya ji yanda sukayi.


Anas na isa gidan falonsa ya tsaya na washe snn ya kira Ramla yace ta hado masa Abincinsa taba Sddq ta kawo mai.


Da sallama ta shiga falon snn ta aje tray akan center table,ta juya zata tafi ya kirata yace ta zauna mgn zasuji,dawowa tayi ta Zauna snn da ta sunkuyar kanta tana kallon carpet.


Gyaran murya yayi snn yace" Sddq inaso ki nutsu sasai ki saurareni,snn yaci gaba da cewa,Kin gane Wanda nace yai dropping dinku jia??


Girgiza Kai tayi tace "Aa"


"To Abokinane sosai yama wuce Frnd yakai Dan uwa,nasan Sadauki tun kuruciya har yau,iya sanina dashi bayada matsala,yanada kirki sosai,ya ganki km ya yaba dake shine yai min mgn a maimakon ya tareki Kai tsaye baisan ya zaki dauki abun ba shiysa yaga ya ksmata ki faraji daga gareni me kikace?"


Tunda ya fara bayani taji kirjinta na bugawa,itadai baxatace tana far in ciki da zancen ba ba kima zatace tana bakin ciki ba,cewa tayi.

 

"Yaya zanyi shawara"


"OK to ba komai,Amma dai zai ya ganinki kuyi mgn ko?"ya tmbyeta



"Eh"shine Amsarta.


"Ok tashi ki tafi kawai.


Hska ta tashi jiki a sabule ta wuce....



_wannan kenan_







💄 ~meryem Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )



```Writing```

          ```By```

   💄meryerm Abdool💄



~Dis page 4 whose who been happy wit returning of Mrs,president~ *Muhammadu bukhari*

Love u all❤❤






       *Page* 21&22






'Har ta fice daga parlon ya Dan daga murya ya kirata,SBD wani tunani da yayi a ransa! Dawowa tayi ta zauna inda ta tashi.


Cewa yayi "Dama Zan tmbyeki ne koda wani Wanda kikeso daban,duk da cewa Ramlah ta gayamin bakya kula kowa amma gara naji a bakinki,feel free kada kiji komai"


"Niko nakeda Wanda nake matukar so! Saidai.........

       Katse mata maganan zucin da takeyi Ana's yayi ta hanyar cewa "kinyi shiru kanwata bakice komai ba"


"Uh um! Yaya ba Wanda nace inaso" ta fada tana wasa da yatsunta.


"OK shikenan"




Bayan ta fice ne daga parlor'n cikin gida ta shige ta iskosu sunyi group Ana cin abinci,itama kitchen ta wuce ta wanko hannunta tazo tai joining nasu,sakin ranta tai ba Wanda ya fahimci komai,Bayan sun kammala suka kwashe plates din suka wanke suka gyara gidan tsaf,snn suka dasa sabuwar hira.


Sai bayan la'asar En Argungu suka wuce,suma su Sddqr zuwa 6:00 suka wuce da sunan zasu ringa zuwa akai2,kayan makeup da perfume Ramla ta hada musu,godia sukayi mata inda ta rakasu tana Kara jaddadama musu su ringa jewayowa kada su manta da ita sukace Tasha kuruminta zata gansu,ta koma ciki su km suka tari Napep suka wuce.


Ana's kuwa tana ficewa ya daga waya ya Kira Umar ring 2 ya daga yana fadin.

            "Ya akayine mutumina"

Gaya masa yadda sukayi da Sddq yayi snn ya Kara da cewa "saika dage kaga ka samu shiga,in Ku kasa wasa kada ka kara tuntuba" ya karasa fada yana daria.


"Kada ka damu mutumina,komai zai tafi yanda ya kamata,Yanzu yaushe zamu hadu da ita??"Umar ya tmby.


"To sai yadda ka tsara"Ana's ya bashi amsa.


"Ah! Nikam ai ko yanxu a shirye Nike saina zo"Umar yace.


Daria Ana's yayi snn yace "lallai Abokina kayi nutso a ciki,wai kaman ba Sadaukin da na Sani bane,any way ka Bari harta Kara zuwa sai kazo nan gida kuyi mgn"


"Hmmm! Ka jika Nas da wani zance ai luv ne,Amma ka fini sani kome akeji aciki,saidai tazo din saika sanarda ni"


"Hhhhhhh! Hakane kam Sadauki,gashi yanzu har ta zama tawa gaba ni kadai,Ana's ya fada yanajin kaunar matar tasa har cikin bargo.


"Muma! Muna hanya inshaa Allah.Umar ya fada.

"Allah yasa ayi nasara ya km sa Ayi damu"cewar Anas,snn yai mishi sallama.



**      

                      **              

                                          **




*Monday*


Haydar ne zaune kan motarsa yana research din wasu lecture nasu da yace next week zasu Fara exam,sanye yake da jeans baki da shirt maroon color wacce akayima rubutu gabanta da white pent,shoes dinsa ma maroon ne,sai glass daya saka baki,suman nan ta kwanta luf sai sheki take.

        Saleem ne ya karaso yana cewa "D one ka ganni sai yanzu wlh sai yanzu na samu tashi kasan jiya na shawu sosai(da yake jia sunje club bankwana akan sai after Exam zasu koma SBD duk iskancin Haiydar to baya wasa da time din Exam SBD tsaro! Shine Saleem ya yaita banbamama cikinsa kwaya,Haydar kam sigarinsa yasha danan abinda ba'a rasa ba).


"Ai saida na gayama kasha kadan Kai km kana wai na bankwana ne,injin dai iya ta ganeka (cewa da kakarsa)"ya fada ba tare daya dago kansa ba.


"Inah! Ai cemata nayi zaxxabine ya rufeni shi yasa ban fito da wuri,shinefa duk ta rude hadda cewa naje hospital"Saleem ya fada yana daria.


Smiling Haydar yayi yana cewa "zata Kama kane watarana"


Dirowa yayi daga kam motar snn ya bude booth din motar ya Ciro musu carpet suka shimfida suka zauna,yana yima Saleem bayanin abinda bai fahimta ba.


Su Sddq ne tafe sun fito daga office din wani lec,nasu da yayi test da basunan sukaje rokonsa yayi musu,yace suje zaiyi musu kafin Exam sai laka musu notice, godia sukayi masa snn suka fito.


Tundaga nesa ta hangeshi,A ranta tace dama wannan yana kr2,Dan ta dauka iskanci kawai ke kawoshi skul,dauke kanta tayi tare da tabe baki.


Shamcy na kalle da ita amma sai tayi kaman bata ga me tayi ba tace "Besty gafa mutumin naki can,ta fada tana kallon inda suke.


Cewa tayi "kefa er air ce,to me ruwana dashi"ta fada tana shan toka.


Daria kawai Shamcy tayi,sunzo dap dasu Saleem ya hangosu,cewa yayi.

        "D one kafa fight partner ka nan"


Yana dago kansa sukayi 4 eyes,harara ta balla mishi,Shi km murmushi yayi Mata Wanda shikadai yasan ma'narsa.

Kauda kanta tayi tana mai Jan siririn tsaki snn tace "kaji dashi koma me kake nufi Ina ankare dakai"


Murmushi shamcy tayi tana cewa "Hmm kwaji dashi dai Ku duka.

     Tajita amma tai kaman bataji ba,A haka zuka karasa lab,dinsu....


Haydar kam cema Saleem kawai yayi "banda lokacinta yanzu"ya fada bayan ya maida hnkalinsa ga tab dinsa ya gudure a ransa zai kyaleta har sai ta Saki jiki snn ya Mata yai Mata rashin mutunci,A haka sukaci gaba da research din yana yima Saleem bayanin inda bai gane ba.




'Siddiqa kuwa ba ita ta samu daman zuwa gidan Ramlah ba sai ranar Friday shima SBD ta dameta da kirane wai tana nimanta,tasan kiran bazai wuce sbd wannan abokin ya Ana's ba.

        Taso suje tare da Shamcy,Amma tace wai zataje gidan kawunta ya kirata yana nemanta,dole ta hakura ta shirya taje bayan an dawo jumu'at.


Tana ta shiga gidan ta isko Ramla a falo tana kallon wani series a zee TV wato *doli armano ki* zama tayi kusa da itah tana gaisheta snn "tace Kai amma nayi missing last last episode wlh ban samu na kallaba sbd kr2,Ashe wannan simran din haka ya hasowa urmi wuta,gsky yasakata gaba"ta fada tana mai Kara maida hnkalinta ga TV.


Itama Ramlah cewa tayi "Ina kuwa zai kyaleta tunda bayaso taji dadi a rayuwarta,yafiso ya ganta a kunci,haka dai zukaci gaba da hiransu game da series din.


Ana's kuwa Ana tashi daga jumu'at ya Kira Umar yace su hadu gidansa Sddq zatazo,da yace Ramlah ta fada masa zuwanta SBD ya gayamata komai,km tayi fariciki SBD tasan Umar mutumin kirki ne sosai.


Cikin farinciki yace "yanxu kuwa zaka ganni,ko gida bazan je ba.am on my way"


Darawa Ana's yayi snn yace " aifa ba'ayi ba sai bana"

     "Koma dai me zakace nadaiji din"ya fada snn suka aje wayar,juya akalar car dinshi yayi zuwa titin unguwarsu Ana's yana driving yana murmushi.



Yana isa gidan a bude yaga gate din shima ya soka tashi car din snn gateman ya kulle gate din,Ana's na fitowa daga motarshi Umar na  Parke tasa,jiransa yayi ya fito snn ya bashi hannu suka gaisa.


Ana's ne ke cewa "kagafa mai nema ido rufe"ya fada yana daria.

       Shima Umar dariar yayi yana fadin " naka wasane,kasan da zafi2 akan daki karfe" haka dai Ana's yaita zolayarsa,shi km yana bashi Amsa,bude masa falonsa yayi ta kofar waje ya shiga,snn ya yace yadan jira kadan yanxu zaiga gimbiyar tasa,ya karasa yana daria ya snn ya fits...


Cikin gidan Ana's ya shiga da sallama ansawa sukayi snn Ramlah ta tashi ta tarbeshi tana mishi sannu da zuwa snn ta anshi daddumar hannunsa.


Itama Siddiqa sannu da zuwa tai masa snn suka gaisa,ya tmbeta skul din ta ansa da lfy qlau' snn ya gayamata isowar bakonta,sunkuyarda kai tayi cikin kunya,murmushi yayi ya wuce ciki.

   

Wani medium tray Ramlah ta bata tace maza taje garesa kada yaga an shanyashi ansa tayi snn ta wuce,itama Ramlah wucewa tayi dakin Ana's.


Da sallama ta shiga falon yana zaune kan 3 seated idon akan kofar aiko tayi masa kyau sosai, tana sanye da atamfa light purple mai ratsin pink,hijab dinta ma pink ne,karasawa tayi ta Dora tray kan center table,sannu yayi Mata ta ansa a kunyace snn ta zauna kasa kan  carpet..tana mai gaidashi.

   

Ansawa yayi snn yace "ta zauna a kujera mana"


Girgixa Kai tayi snn tace" nan dinma ya isa "

Jiyayi ta kara burgesa sosai.



_tau nima ta burgeni kufa frnds??_










💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *HADUWATA DAKE* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )




Written by:-

        💄meryerm Abdool💄


Edited by:-

*AAJ* & *MAMAN USSEY*





© Perfects Writer's Forum


     P.W.F






~Dis page goes 2 u, my charming, lovable, adorable, gorgeous, dearest Aunty Fatyy Azland 😘😘  4 ur encourage and support. Love u 2 d high rank of ma~❤❤❤









        *Page* 23&24







'Gyara zama Umar yayi sannan yace " Maryama Siddiqa nasan Anas  ya gayamiki meke tafe dani, to amma wak'a a bakin mai ita  tafi d'adi".


K'ara gyara zama yayi yana facing d'inta, ita  kuma k'anta na kasa tana wasa da yatsunta na hannu, sannan yace.


"Ina matukar k'aunarki Siddiqa, ban taba soyayya ba sai a k'anki, ranarda na dora  idona ak'anki naji ba wacce nakeso sai ke" had'e hannuwansa biyu yayi alaman begin yace " pls ki taimakeni ki soni ko d'an kadan ne " ya k'arisa yana k'allonta.


Dagowa tayi  suka hada ido, wani shock!! taji da sauri ta maida  id'onta kasa, tasan ba yaune rana ta farko da namiji ya fara cewa ya sonta ba, amma wannan kam yazo mata a bazata, tun farkon ganinta dashi yake  mata kwarjini sannan tana ganin k'imarsa sosai duk da cewa bawai tanajin sonsa  bane a ranta, soyayya kam mutum d'aya tak! take ma ita.....

   Gyaran  muryan da yayi ne ya dawo da ita, sannan yace "kinyi shiru bakice k'omai ba"


"Uhum" kawai ta fada wani irin k'unyarsa data lullubeta.


Yace " bazakice k'omai ba, kada ki sak'a jikina sanyi  k'ice wani abu  mana Siddiqatah" yayi maganan k'aman mai shirin yin kuka. 


Sosai maganarsa ta bata k'unya saboda yanayin yanda yayi k'aman wani yaro, wai kuma ita yake  yima, smiling k'awai tayi.


Shima daria yayi yace "na baki kunya koh? to yi hakuri na cik'aki da surutu tunda dazu gashi ko banko  gabatar mik'i da k'aina ba, duk soyayya kice da rudar da dani, amma yanzu zan gabatar miki da k'aina saboda nifa da gask'e maganan Aure ce ta kawoni gunk'i" ya fada yana kallonta.


Sai lokacin tai magana  cikin siririyar muryarta tace " lah ba k'omai "

Ta fada amma still kanta na kasa.


"Da farko Sunana Umar Muktar Sadauki, mu en asalin gwandu ne amma anan  Bk muke zama, momy nah er Dakingari ce, mu uku ne gun iyayenmu nine first born, sai Haiyar snn Auta zarah sai Hanan da momy ta dakko er k'anwarta ce itace Autarmu, nayi kr2 bangaren engineering wadda a yanzu har na fara aiki inada shekaru 30 fatar banyi miki tsufa ba?" Ya fada yana  mai mata kallon tambaya da yake  tunda ya fara magana da Dan dako kanta.

 

"Aa" kawai tace 


Sannan yaci gaba da cewa " Momy ta D'ade tana son nayi Aure ita Dady da kuma Haiday ke harma Hanan tanason na kawo mata Aunty, Amma da yak'e komai na Allah ne sai yanzu Allah ya *hadani dake* ina fatar samun k'arbuwa gareki in hakan ta zanyi farinciki  kuma idan sabanin haka ta faru shima bazanga laifinki ba saboda komai nufin Allah (Abin wasu suka kasa ganewa kenan).


Yaci gaba da cewa "Anas  ya gayamin komai game dake sannan kuma nima naga wasu saboda nasan gidanku hasalima a can na gank'i, nasan gidane na k'aramci, nasan km kema kinsan  kanena saboda skul daya kuke  kuma a yanda yayi suna nasan ba zaki rasa saninsa ba, mema suke k'iranda...yauwa D one"

Da sauri ta d'ago k'anta a d'an razane, murmushi yayi yace " nasan zakisan lil saboda rigimarsa"


"Haba gaske dai k'irjinta ya buga ya buga ta taji ya k'ira sunansa, koda yake normally in aka kira suna irin nasa haka takeyi saboda sam batason taji abunda ya shafesa, sannan ashe  dan uwansa ne shiyasa taji muryansa tayi mata familiar a ranar da suka fara *haduwa* ta kasa tuna inda tasan muryan sai yanzu ta gane, d'uk da sam basa k'ama saidai ta jini amma kam voice nasu iri dayane saidai wannan yana d'an saurin bak'i, yayinda Haydar ke magana kamar a d'ole.......


" Kuma gashi da nuna isa da izza" maganansa ce ta d'awo da ita daga zancen zucin da tak'eyi tace.


"Nakan Ganshi a skull kuma inajin labarinsa" haka k'awai taji ba zata fad'a masa er tsamarda suke ba .

   "Lil kenan! Rigima, yanzu dai Malamata kinji Anfara kira sallah nizan tafi, sai naji daga gareki, nan zuwa yaushe zan jiraki, kiyi tunani sosai sannan kiyi shawara da wad'anda kika yarda dasu" Umar ya fada yana Dan smile.


Jitayi ya burgeta daga ganinsa zaiyi sauki kai, jinjina kai tayi sannan tace " inna gama zakaji"


Yace "Ok! Zan iya samun digit naki " ya fada yana mika mata hannunsa, karamar wayarta ta mika masa ya saka number sa ya kira sannan ya dauko wata er karamar Leda gefensa mai kyalli ya hada da wayanta ya mika mata.

       Wayar kawai ta karba snn tace "Aa pls ka barshi k'awai"


Cewa yayi " ni kuma kinga bana kyauta a maidamin, ya za'ayi kenan?" Shiru tai masa,ganin tayi shiru ne yasa yace "any way nizan wuce kuma bazan koma dasu ba" yana gama fadi ya mike, itama mikewa tayi ta rakashi suna fita falon suka had'u da Anas ya fito da shima, komawa tayi falon a kunyace yayin da Anas ya fara mishi tsiya yana fadin.

"Tsuntsun luv aina dauka a ciki zakayi Sallan" Umar yace" Aa kwana dai zanyi ba sallah ba"


Haka dai  Anas yayi ta masa tsiya shi kuma yana ramawa, nan sukayi Alwala suka wuce masjeed..


Siddiqa kuwa tana komawa ta zauna  duk k'unya ta rufeta ganin da Anas yai musu,zama tayi saida ta tabbatar sun wuce sannan ta dauki tray d'inta ta aje mishi daya danci snacks din kadan sannan ta dauki ledar ta wuce cikin gida..





**                    **                **






Haiydar kuwa sallama sukayi da Saleem bayan ya saukesa gida, shima gida ya wuce saboda gajiye yake, bude masa get mai gadi yayi suka gaisa dashi da sauran securities dake duty sannan ya wuce parking space, har ya fito zai wuce part dinsa yaga motan yayan nasa  ta danno, tsayawa yayi harya k'araso ya fito musabaha sukayi sannan Haiydar yace" daga ina haka bros"


"Tadi" Umar ya bashi Amsa a tak'aice.


Daria sosai Haiydar yakeyi (ni kuma nace dama yana daria kenan) Sannan yace" Kaine zakayi tadi  Yaya?"

Smile Umar yayi yace "am serious lil joke a part"


Zaro ido! yayi snn yace "wace mai sa'arce? A ina take? Yace yana jiran amsa.

" Wannan saurin haka lil,to ai bata ansa tana sona ba ka bari harta yadda sannan na hadaku abinda k'awai zan gayamaka shine a skull dinku take" Umar yace .


"Hmmm! Yaya ba macen da ta isa ta k'ika, meye sunanta zan nemota dolenta ta soka tunda kana sonta"


"Aa lil! Ba haka ake soyayya ba, shifa so nemansa akeyi da lalama bada k'arfi ba saboda haka ka bari nizan lallaba da kaina har nayi nasara"


Daga kafada Haiydar yayi yana tabe baki yace" well wish oll d best, nixan shige saboda a gajiye Nike wlh"


Sallama sukayi sannan kowa ya shige part dinsa, Haiydar kam mamaki yakeyi wai a lallaba shikam ina bazai iya ba (ni kuma nace Aa fah gadanga banda cika mouth) lolx


Siddiqa kuwa bayan ta shiga cikin gidan daki ta wuce ta isko Ramla na sallah,dake ita batayi kwanciya tayi kan gado ta shiga tunani game da Umar.


Tasan dai  bawai tanajin sonsa bane a ranta amma kama zataso akan dalilai uku, na farko ya hada abubuwanda za'aso mutum dominsu, yanada k'irki, Addini, abin hannunsa, kyau, na biyu kuma kodan tayi maganin Haiydar zata soshi, na uku kuma ta barma kanta sani, haka dai tayi ta tunaninta har Ramlah ta sallame tace mata "kindawo Babyn Aunty" 


Kaita girgiza mata, sake cewa Ramlah tayi "toya kukayine" gayamata yadda sukayi tayi sannan ta bata ledan da ya bata, budewa Ramlah tayi perfumes ne gida 5 designers, haka Ramla taita tagawa tana sanya Albarka, haka suka wuni a gidan Ramla na kara bata shawarwari ba ita tabar gidan ba sai bayan magrib Anas ya sauketa har bakin hostel ya kaita,tai masa godia sannan ta shige ciki.


Sanda ta shiga ta isko Shamcy tayi dai2 kan bed handout hannunta tana karantawa da sallama ta shiga, ansawa Shamcy tayi mata sannu da dawowa tare da tambyan Aunty Ramlah , ta gayamata suna lafia sannan ta tambayi bangarensu kawunta da taje gurinsu .

   Cewa Shamcy tayi " ki bari k'awai besty kawu Rigima yakeji wai na koma gidansa da zama saboda yanaso mu saba da Bilya d'ansa wai aimana Auren zumunci kiji fah"


Daria Siddiqa tayi saboda tasan halin kawun na Shamcy sarai mugun kwadayi ne dashi Shima ya hanama Shamcy zama gurinsa,tace "tome kika masa?" kwafa Shamcy tayi snn tace " ki bari harki gama daria mana" 

"Ohh! Sowie besty " Siddiqa ta fada,Snn Shamcy tace "aini da imani yaimin yawa cewa kawai nayi to ai kawu basai na dawo nan ba indan wannan ne, shime fah ya ringa  fada inda yake shiga banan yace fita ba, hadda cewa wai duk momy ce ta dauremin nake musu rashin kunya, nidai hankuri kawai na bashi na dawowata"


Daria sosai Siddiqa take mata snn ta kama hsnyar toilet tana fadin "aiko besty da kin bari munsha biki" dake dsma ta tube shigewa toilet tayi.

    Shamcy cewa tayi "ai dole kyace haka saboda kinji keta, ke ki soshi mana in gaske ne (da yake yaron Sam bai natsu ba)


Siddiqa bayan ta fito daga wanka ta shirya  kan bed ta haye kusa da Shamcy ta zauna tace.

   " Besty nimafa kinsan da naje gidan ya Ralmah meya faru, ina wannan gayen daya kawomu ranar da aka kawo Amarya..." Nan dai ta bata labarin komai.


Cewa Shamcy tayi" haba gaske yai ta kallonki rnarda ya kawomu ashe ya saka S da O,Amma fa gayen ya hadu besty, kuma kince ya Anas yace baida matsala, sai dai kama kince yayan D one saiya kenan"


Smiling tayi kana yace "kodan na maidashi hankali zanso yayansa"






_tofah_ 🤔  














✍🏻


💄  ~Meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_*

 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )



*Written*

           *by*

💄Meryerm Abdool💄


  




© *P.W.F*








*R.I.P. ABDUL-KADIR MAHMUD D/DAJI, WE LOVE U FRIEND/DADY BUT ALLAH LOVE D MOST, MAY ALLAH (S.W.T) MAKE JANNAH UR FINAL HOME. MISS U PAPA😭😭😭😭😭😭😭😭😭*









     *Page* 25&26












'Murmushi Shamcy tayi  tace" Hmmm! Besty nifa gani nake keda D one akwai wata a kasa.

    Bude baki tayi za'ayi magana....sai k'aramar wayanta ta fara tsuwwan neman  agaji, d'auka tayi ta duba mai k'iran nata murmushi k'awai tai bata d'aga ba har ta tsink'e, wani kiran ne ya sake shigowa saida ya tsink'ewa sannan ta d'aga,


" _Amincin Allah ya tabbata a gareki sarauniyar mata Maryama_


Fuskarta d'auke da murmushi ta ansa da cewa " _kaima Aminci ya tabbata gareka, tare da d'aukacin musulmi"_


Wani irin  shock yaji, sosai muryarta ta ratsasa, cewa yayi " _ina fatar kin wuni lfy, kuma kina cikin nishad'i tare da tunanina kaman yadda nake naki"_ "lfy qlau" ta fada a tak'aice.


Dama yasan ansan ba zata wuce hakan ba, a haka yaita zanta da hira tana ansawa da um aa  sannan ya ringa gayamata irin sonda yake mata, haka dai sukayi hiran har ta d'an d'au lokaci kafin yai mata sallama.


Tana gama wayan ta juwo ga Shamcy ta maida hank'alinta kan handout d'inta tace" Besty me ma kikace d'azun"? "Uhum ya wuce kuma ai " Shamcy ta fad'a ba tare da ta d'ago ba.


Tab'e baki tayi sannan tace " kyaji dashi, na wani zo na biye miki kina jacking ni kuma ko oho!" Ta fad'a tana janyo bag d'inta ta ciro handout.


Daria ma taba Shamcy, darawa tayi tace "lallai besty kinje kina shan love sannan kice wai kin biyemin, sannan kuma wake gasan k'arafe irinki" kwantawa k'awai tayi ta juya mata baya.....




**                     ***                          **





*On monday*........




Siddiqa da Shamcy ne tsaye bakin hall fitowarsu kenan daga exam, Sanye take da Arabian gown black tayi rolling da kashka White book ne rungume a k'irjinta, da Alama exam din tayi sweet dan sai smiling takeyi suna d'an hira da Shamcy, phone d'inta ne tayi ring cirowa tayi daga post d'inta ta daga da sallama, Umar ne yayi mata barka da fitowa daga exam, en kwana kinnan kullum yakan kirata kusan  sau hudu a rana sannan ga dinbin text na love da best wishes na exams, yanzu kam ta saki jiki sukanyi fira sosai kaman dama can sun saba, saidai har yanxu bata bashi amsarshi ba tana jan class, Amma ta riga ta gama yadda da sonsa saboda koba komai yana da kulawa sosai kuma ga sauk'in kai a gaskia yanada saurin shiga rai.


Bayan ta gama wayar tace ma Shamcy "Besty me mukema tsayi anan? Nifa tsayuwan ya isheni" ta fada tana da nuna kosawa.


Cewa Shamcy tayi " kinga Ameera tak'i ta fito na amshi wannan handout d'in  da zamuyi anjima, ta ansa wai zatayi copy, amma mu k'arasa can gun kafin ta fito" ta fada tana nuna gurin wasu bench dake cikin wasu Shadow.


K'arasawa sukayi suka zauna kan bench d'in, zaman su ba d'adewa Haiydar ya wuce ta gabansu da motansa Wanda Sam shi bai gansu ba, Shamcy ce ta fara ganinsa tace " gafa lil dinku nan ya wuce besty" ta fada tana k'unshe daria.


"Imma kin fad'a da gatse ne kike wani k'unshe baki ke kika sani, amma abinda kika fad'a hakan yake" Siddiqa ta fada tana kallon cikin idonta.


Murmushi kawai Shamcy tayi ba tare da tace komai ba.....




3 days later........



Siddiqa ce kwance kan bed tana waya da Umar da yake sai marece zasuyi exam nasu shiyasa bata fita ba, suna wayanne yake gayamata yau zasuje ma Teema don a yau suke graduation, zasuje gurin prize and giving day nasu, tace "kace dai zarah yau gata ga mommy, gaskia nayi murna Allah ya dawo daku lafia, ina tayata murna ka gayamata pls?"


"Uhum kindai k'i gayamin matsayina a zucianki, kinga da kin amince da yanzu su mommy sunyi, amma dai ba komai zan gayamata" Umar ya fada, ya matsu ta gayamai wane hukunci ta yanke, saidai sam bayaso ya takurata ko yanzu ba baiso ya fad'a ba zucianshi ne ke azalzalanshi.


Cewa tayi "kada ka damu ya Umar komai ya kusa zuwa k'arshe zakajini inshaa Allah"


"Ba komai Siddiqa mai gaskia keep waiting till u prompt it love u d most" "nagode Ya Umar" ta fada sannan sukayi sallama....



Taron graduation din nasu Fateema yayi kyau sosai inda ta anshi gift masu dinbin yawa saboda ba laifi Zarah akwai kai, sunyi pics da friend d'inta da family nasu sosai, haka taron ya tashi kowa ya kama gabansa cike da k'ewar juna.



4:30pm



Haiydar ya dawo daga skull fitowansa kenan daga exam, part d'insa ya wuce yayi fresh up sannan yaje part d'in momy.


Da sallama ya shiga, duk suna falo sai fira akeyi an saka Zarah tsakiya sai labarin Skull take basu, Dady ne kawai bayanan dake yayi tafia.


Shigewa yayi yana fad'in "oyoyo my Zarah welcome home my cute Zarah" ya fad'a yana zama kusa da Zaran, turo baki tayi tana juya masa baya .


Juyowa da ita yayi gabansa yace " Haba cutie kema kinsan bazank'i zuwa graduation naki haka kawai ba exam ce ta hanani kiyi hakuri kinji" kara tura bakin tayi aiko me Hanan za'ayi inba daria ba sannan tace " Aunty Zarah keda ya Haiydar Allah Sam bakwa girma" ta k'arashe tana daria.

      Harara Zarah ta balla mata, Shi kuma Haiydar yace k' yale wancen mai kama da tsofin, duba kiga gifts d'inda na kawo maki" ya fada yana dakko wani set na jewelries masu shegen kyau ya saka mata a cinya, aiko nan take tai tsalle ta rungume shi, momy kam sai daria take musu, godia tayi masa sannan ta nuna masa phone d'in da Ya Umar ya bata a matsayin gift nashi iPhone5 mai kyau da ita. Haka suka hadu akai ta fira kowa sai nishadi yake.....




_Ni kuma nice happy family_ ☺ 

















✍🏻

💄 ~Meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD,UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )




  *Written* 

             *by*

💄Meryerm Abdool💄



© *P.W.F*









    *Page* 26&27






'A haka su Siddiqa sukayi ta zana exam nasu cikin kwanciyar hankali, a gefe d'aya kuma shak'uwace sosai ta shiga tsakaninta da Umar, wanda zuwa yanzu ta yardarma kanta Umar shine masoyi na gaskia gareta jira kawai take su k'arasa exam ta gayamin ta amince da soyayyarsa, a d'an zamanda tayi dashi ta fahimci mutun ne mai hak'uri ga tausayi da nuna tsantsar kulawa ga abinda ya keso ga uwa uba Addini to me ake nema ga miji bayansu? ( nace babu).

    




*A week later....*


'Cike da farinciki suke saukowa daga step d'in hall d'inta suka rubuta exam d'insu ta k'arshe, Siddiqa ce ta ciro wayanta a bag nata nata tana kunnata text ne ya fara shigowa cikin wayanta daga Umar yana tayata murnan k'are exam nata lafia sannan yana matan fatan cinyesu gaba daya, murmushi kawai takeyi saboda taji dad'in text d'in.


Shamcy tace" Ya Umar d'innan yana bala'in sonki besty, ya kamata kibashi  ansa hakanan inba so kike ruwansa yahau ba, kuma kema basarwa kawai kikeyi amma da alama kin kamu" ta fada da zolaya.


Bugu takai mata tai saurin gocewa tana daria cewa Siddiqa tayi "Allah besty zan kama kine kema" ta fad'a tana yi gaba, hostel sukaje already tun jiya sukayi parking da niyyan zasuje gidan Aunty Ramlah su kwana, gobe kowa ta kama garinta.


Hostel sukaje da niyyan sai sunyi azhar zasuje gesse, suna zaune sunadan taba hiran exam d'inda sukayi ta k'arshe, wayan Shamcia ce tayi ringing tana dubawa taga number Dadyn ta dagawa tayi da sallama yake gayamata gashi ya shigo Bk ya fito daga Sokoto, dake ta gayamai yau zasu k'are exam shine ya biyo dan ya wuce da ita, baso hakan ba Amma ba yanda zatayi saboda zama da Siddiqa da tayi ta koyi halayenta taso sai goben tabi ta kasuwa.


Haka suka kwaso kayanta a bakin hostel suka ganshi k'arasawa sukayi suka gaisa sannan suka saka kayan a booth, yace da Siddiqa ta kwaso nata kayan sai suyi dropping d'inta a gidan Ramlah cewa tayi su wuce kawai suda suka kan hanya kuma tafian da d'an nisa kada su maida Kansu baya ya Anas zaizo ya dauketa bayan Azhar, haka su Shamcy suka wuce suna ma juna hannu lallai zasuyi missing din juna.



Kaman yadda ta fada kuwa haka akayi bayan sallan zuhr Ya Anas yazo ya d'auketa ya kaita gidanshi.


Bayan sallah magrib ne Umar ya kirata yace mata ya iso dake dama tasan da zuwan already ta shirya hijab kawai ta saka tayima Aunty Ramlah sallama ta wuce, a harabar gida ta ganshi jingine a motan sa ya dora hannayensa a k'irjinsa, da sallama a bakinta ta isa, Ansawa yayi sannan yace.

    "Barka da fitowa Maryama sarauniyar mata"


Murmushi tayi sannan ta gaidashi tace ya k'araso daga ciki, yace " Aa bafa dad'ewa zanyi ba dama Nazo ne naji yaushe zaki wuce goben saboda nazo na kaiki"


Cewa tayi "Aa wlh kabarshi kawai zanbi motar haya" yayi2 da ita akan ta bari ya kaita ta dage akan zatabi ta haya dole ya barta yace amma shi zai kaita tasha goben, haka ta amince kada yaga ta cika ra'ayi da yawa, kiraye2 sallar isha aka fara yace zai wuce sai goben in yazo, sannan ya ciro wani dan k'aramin box ya bata, k'in karba tayi.

   Yace " gifts dinki ne fa na k'are exam kuma na gayamiki bana kyauta a mayar min so better take it, ko kinaso naji ba d'adi a raina"?


Girgiza kai tayi sannan ta karba tayi mai godia, yaji d'adi a ransa saboda kowa nason idan yayi kyauta a nuna anji d'adi da kyautan, sallama sukayi ya wuce itama ta shiga daga ciki,


Isko Ya Ramlah tayi  tana gyara teburin cin abinci da abincin dare, tayata tayi suka k'arasa sannan ta nuna mata box d'inda ya bata rings d'in gold ne d'an karami mai shegen kyau baida wani ado a jikinsa amma kam ya hadu sosai sakawa tayi a yatsanta na tsakiya ya zauna daram kaman an auna, sai murmushi takeyi saboda zoben ya mata kyau.


Ramlah ce tace "wannan fara'a haka babyn Aunty, Ashe dai Ya Umar ya iya zabe kenan" murmushi ta katayi sannan tace " kai Aunty Ramlah" itama Ramlah murmushin tayi sannan tace suje suyi isha kafin Ya Anas ya dawo suyi dinner, sallah sukayi suka zauna falo suna tab'a hira har Siddiqa tace gayamata Ya Umar yace shi zaiyi kaita tasha gobe in zata wuce.


Ramlah cewa tayi "wannam sauri haka Siddiqa aina d'auka zaki zaunamin kona sati 2 ne kafin ki wuce"


Cewa tayi" tab nikam tafia zanyi bakiji yadda nayi missing d'insu ba especially kiriniyar Rufee da Jabir"


"Ko kin koma sune kadai abokan naki yanzu ba gashi bani ba Jameela suma su Abdul basu, ya Mubarak ma ya wuce Kd" cewar Ramlah.


"Haka Aunty Aysha itama tace wai naxo Abuja na mata sati biyu kona koma gida baxanji dad'i ba duk gida ba kowa wai saisu Jabir, nace mata naji d'in Amma ba India zanje kuma ai Aunty nanan " Siddiqa ta fada.


"Ai shikenan tunda kin dage sai kin je Allah ya kiyaye" Ramla tace, haka sukayi ta fira har Anas ya shigo sukayi dinner sannan suka dan zauna kallo zuwa 9:00 tai musu saida safe ta shige ciki.


Kam kago ta kwanta ta kunna data ta fara chat nan take gayama Shamcy kyautar da Umar ya mata cewa Shamcy tayi " wannan ya Umar fah ya hado da yawa, wai sai yaushe zaki gayamasa kin Amince dashi nifa na karaga kaman nice shi ta sender mata da jar fuska" daria ta tura mata hadda hawaye sannan tace " aina fahimci kimma fushi matsuwa, to kwantar da hankalinki inshaa Allah gobe zanyi masa text bayan na shiga motan zuwa Argungu"


"Yawwa kokefa er gari ysnxu naji zance" Shamcy ta turo mata, haka sukaci gaba da chat d'insu, Umar ma ya hau online ta kara yimin godia sannan ta nuna mai zoben ya mata kyau sosai, yace ba komai tunda zoben ya mata hakan ma ya isheshi jin dad'i, sai zuwa ten sannan sukayi sallama ta kashe data tai Addu'ar bacci sannan ta kira safeya.




**                     **               **






Ba ita tabar gidan Ramlah ba sai 3 shima saida tayi da gaske, so tayita riketa zuwa gobe, dakyar ta samu ta barta ta wuce, koda suka isa tasa motan saura mutum biyu ta cika biyan kudin yayi aka bata  gaba ita kuma ta biyama na baya kaman yadda ta saba, saida motarsu ta tashi sannan ya wuce gida.


Suna fita daga birnin kebbi ta janyo wayanta ta fara rubuta masa text kaman yadda tai Alk'awari.


_"Assalamu Alaikum, Amince Allah ya tabbata a gareka ya ma'aboci hak'uri da mutumci, Ya Umar a yau nake sanarda kai na amince da kai a matsayin masoyi na gaskia saboda ka cancanci hakan, ka ha'da komai da ake nema ga d'a namiji kai abinso ne ka kowacce ya mace, a yau na baka makullin zuciya, na aminta dakai a matsayin zabin raina_"


    Yana kwance bisa kujera ya lumshe ido sai tunaninta yakeyi ysji karan jigowan text yana dubawa yaga nata ne da sauri ya bude,kusan suman fariciki yayi da yaga abinda ta rubuta a ciki.


Kiranta yayi tana dagawa yace " dole nayi marking wannan ranar a matsayin ta na babbar rana agareni ranar da *sanyin idaniyata*ta amince da soyayyata nagode sosai Maryama Allah ya bani ikon rik'eko amana, zan kiraki anjima barin jema lil da daddad'an Albishir shine zai fara ji" kit ya kashe wayan.


Murmushi tace aranta "lallai Haiydar nada matsayi sosai ga yayan nan nashi da wuya suyi magana mai tsawo bai sako lil ba, Amma kam wannan karon zakaje masa da Albishir d'inda zai rikitasa, kila ya gayamasa Abokiyar fadansa ce a skull, Oh! Idan Umar ya gano ta masa karya ya zatayi? Ba ansa, um komai da meye yaukam za'ayi ta k'are" duk cikin ranta take xancen.


Da smiling ya shiga part d'in Haiydar zaune ya sameshi kan seeter ya jingina bayansa ga saman seat din ear piece,rungemeshi saboda murna yana cewa " lil am d winner " ware manyan idonsa yai akansa sannan ya cire ear piece d'in ya kalli yayan nasa yana smiling shima.

   K'ara cewa Umar yayi " I win d heart of d gal lil, yau ta amince da soyayyata ta amince na zamo masoyi agareta"


Haiydar duk da baisan wacece ba Amma yaji tama gama rena musu wayo sai yanzu ta amince data amince da soyyyar yayansa, Amma daya fahimci yayan nasa na matuk'ar k'aunarta sai yayi cooling yana smiling yace.


"Am so happy bros 2 hear, ina tayaka murna Allah yasa matarka ce"


"Ameen lil, Damaa nace Kaine mutum na farko dazan fara fad'ama kuma zan fara nunawa pic nata" ya fad'a ya mika masa wayansa.


Dask'arewa yayi saboda tozali da yayi da fuskar Siddiqa tana murmushi, Umar na gayamishi sunanta da course nata Amma ina Sam baiji ba, har seda ya tab'oshi sannan ya firgigit yai saurin saisaita ksnsa kada ya ganoshi.


Duk da haka yaso ya ganosa amma saiya basar yace " koka Santa ne "?.


Cewa yayi " no just I seem like na taba gsninta a skull"k'irk'iro murmushi yayi yace" ina tayaka murna kyakyawa da ita"


Shima Umar d'in murmushi yayi "yace nagode, sannan yace kaga kuwa munyi sa'a Dady na gida tashi zakaji muje ai masu bayani don nikam so nake ayi komai cikin lokaci nima dai na shiga daka ciki hakanan"


Ji yayi kaman yayi ihu amma saiya danne yace " let me fresh up, vcos dawowa na kenan daga skull" Haiydar ya fada yana mik'ewa.


"OK" Umar ya fada yana janyo wayarsa domin kiran gimbiyar tasa....


Duk jikonsa ya mutu a sukwane yaja k'afarsa ya fara taka stairs d'in....







_kuyi manage da wannan fans yau  da mura da ciwon kai na wuni_ 😤😫😰 


















✍🏻 

💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )




*Written* 

             *by*


💄Meryerm Abdool💄




© *PERFECT WRITERS FORUM*





~Nagode sosai da Addu'o'inku, am getting better now😊😊 love u friends~ ❤❤











    *Page* 28&29






Bayan shigarsa d'akin zaune yayi kan bed ya dafe kansa da duka hannayensa saboda wani irin sara yake masa, sai kuma ya mike zunbur kaman wanda aka tsikara ya ringa safa da marwa a d'akin, hannunsa ya dunk'ule ya nushi iska yace.

     "Damn u! Siddiqa meyasa kika shigo rayuwan yayana? meyasa kikeso zama d'aya daga cikin familyna? meyasa kika batamin plan dina akanki"? sai sambatu yake shi kad'ai ba Wanda zai ansa masa tambayoyinsa.


Ganin ba ansa yasakashi shigewa toilet yana mai addu'ar Allah yasa kar Dady ya amince da Auren saboda yasan da Dady yace Aa to dole Ya Umar ya hak'ura da ita.



Da sauri2 ya shirya saboda gani yace kaman ma Dady yace bai amince, haka imagination d'insa ya basa, hadda wani murmusawa, saukowa yayi ya samu Umar sannan suka dunguma zuwa part d'in iyayen nasu.


Koda suka shiga falon Hanan ta baje kan carpet tana Homework yayin Zarah ke kwance kan kujera tana chat, dagowa tayi ta gaidasu bayan ta ansa sallamarsu, Hanan kam tuni taje ta mak'ale ya Umar tana zuba masa surutu shi kuma yana biye mata, zama sukayi sannan Umar yace "Dady da Mommy fah?"

     "Yanzun Mommy ta shiga kitchen Dady kuma yana Samansa" Cewar Zarah.


Harara Haiydar ya zabga mata yace " Kina kwance sai aikin chat amma kinbar Mommy da shiga kitchen....


Katseshi tayi tace " Aa wlh Ya Haiydar nima yanxun na fito da ciki taje ta dubane" 


Shiru yayi ya kyaleta yayin da Umar yace "jeki duba Dady kice gamu falo" mik'ewa tayi ta haye sama.


Dama sun saba hakan, idan sukaje falon basu samu iyayensu ba, zasu iskosu har d'aki suce sunzo ayi fira, kusan tare suka shigo falon Mommy da Dady da Zarah sukayi aka dasa fira kaman yadda suka saba kiran la'asar ya tadasu sukaje suka gabatar.


Bayan sun dawone Haiydar ke cewa "Dady magana muzo da ita fah!" Cewa Dady yayi " Aa to shine kukak'i fada tun tazun, naga alamun magana a bakinku kyaleku kawai nayi" ya k'arasa maganan da murmushi.


Saida yayi Addu'ar Allah yasa Dady yaki amincewa sannan yadan shafo k'eyarsa yace" um dama bros ne ya samu matar da yakeso kuma har ta amince masa" 


"Kai mashaa Allahu" Dady ya fada.


Itama mommy cewa "madallah da wannan zancen er inace halan?"


Itama Zarah tsalle ta daka sai gaban Umar tace" Da gaske Yaya" Hanan kuwa cewa tayi " yee! nima zan samu aunty" sai rawa tace kwasa haka falon ya rude da hayaniyar su.


Dady ne yayi gyaran murya sannan yace" ina jinka Haiydar " gyara zama Haiydar yayi yace" kanwar matar Ya Anas ce Abokin Bros"


"Toh madallah, amma ai bansan Anas din waya aura ba kasan ban samu halartar Auren ba ranar munyi meeting da governor" Dady ya fad'a yana kallonsu.


K'ara sunkuyarda kai Umar yayi yace " um eh Dady 'yar gidan sarkin kabin Argungu ce"


Tashi tsaye Dady yayi yace "Allahu akbar! Allah mai iko dama shi Anas 'yar muhammadu ya aura, lallai mun watsar da zumuncin mu, gashi Allah cikin ikonsa yara zasu dawo mana dashi" ya fad'a yana fad'ad'a murmushin fuskarsa.


Kallonsa sukayi su duka da alaman tambaya a fuskokinsu banda Mommy da itama murmushin ne a fuskarta.


Zama yayi sannan yace " Sarki Muhammad abokina ne tare mukayi secondary school a *Nagari collage* sannan muka wuce ABU Zaria tare, Abotarmu ta wuce abota har takai aminta har mukayi Aure muna zumuncinmu nakan kai mommy ku Argungu gidansa shima yana kawo nashi iyalan gurinmu zuwanmu na k'arshe gidansa, lokacin da akayi masa nadin sarauta ya zama sarki mukaje tayashi murna lokacin Umar na 9 Haiydar kuma yana biyar ita kuma Zarah ba'a haifeta ba, shine zuwana na k'arshe gidansa muka wuce malesia inda nayi Masters dina da PHD".


Ya kara da cewa " mukanyi waya dashi time 2 time da muke can bayan dawowarmu yazo ya yimin murnar dawowa, nace masa zanzo inshaa Allah to bansamu zuwa ba gaskia daga haka zumuncin namu yaita ja da baya tun muna waya har muka rasa number juna, ni banjeba shima baizo ba gashi dama matan namu basu saba da juna ba, sai gashi Allah ya dawo mana da zumuncinmu ta wannan hanya" Dady ya fada fuskarsa tab da farinciki.


"Ai Dady Anas d'an kanwar sarkin ne" Umar ya fada.


"Tabbas anyi haka Umar ya taba gayamin akwai kanwarsa dake aure a garinnan amma kuma sai ban k'arfafa na Santa ba, Ashe sai duk ana tare ba'a Sani ba" cewar dady.


Momy ce tace" haka fah almura ke tafia cikin ikon Allah, ka duba kaga Alhaji lokacin da aka manta da wani zumunci lokacin Allah ya dawo mana dashi ai yanzu kam dole mu rika da gaske.


Haiydar kam Sam labarin baiyi masa dad'i  ba saboda ba haka yaso ba amma kuma ba yadda zaiyi dole yabi da murmushin yak'e.


Cewa Dady yayi " yanzu tafia dole ta kamamu zuwa Argungu sai a shirya zuwa weekend muje, nasan zuwa lokacin kun gama exam" ya fada yana kallon Haiydar.


"Eh" ya fada a tak'aice.


Haka dady yaci gaba da basu labarin zamansu da Babansu Siddiqa abin gwanin sha'awa sai daria sukeyi, su Zarah hadda tuntsirawa.





**                **               **




Siddiqa ce zaune a falo tare da Aunty wacce bata Dade da isowa ba, su Rufee da Jabir sai surutu suke cikata dashi na abinda akayi da batanan, Aunty ce tace "ke Rufaida kuje inda jakadiya naji tana nemanku" aiko da gudu suka tashi saboda sunsan neman jakadiya akwaita da labarun ban daria.


Tace " Baby sai kuma mukaji anyo mana suruki a birnin kebbi"


Zaro ido tayi sannan tace "lah ya Anas gayamuku yayi kenan"


Aunty tace "ko daya Mubarak dai ya kira ya fada masa shi kuma ya fada mana, ke har mai martaba saida ya fada masa" dafe kai tayi tace "na shigesu da bakin ya Mubarak yanxu hadda mai martaba ya gaya ma?"


"To meye abin damuwa Siddiqa bayan Anas yace yaron baida matsala shima Umar yace adan zamanta sukayi lokacin bikin su Aisha baiga illarsa ba, indai kina sonsa aiba matsala"


Rufe fuskarta tayi da hannayenta sannan ta kwasa da gudu tayi d'aki, Aunty tace "ja'ira kina sonsa kenan" ta fada tana murmushi.


Tana shiga d'akin kiran Umar na shigowa saida ya kusa tsinkewa sannan ta daga nan yake gayamata zasuzo da familynsa zuwa weekend, tace "da sauri haka Ya Umar "


"Naki wasa nifa tunda kika amince da soyayyata gani nike kaman kin zama tawa"

    Cewa tayi "ai dama ni takace" yace "Allah" tace "sosai kuwa" haka sukayi wayansu cikin nishadi.


Shima ya Mubarak ya kirata yace zaizo weekend saboda su tattauna maganar.


Sannan sukayi waya da Aunty Jameela da Ramlah harda Shamcy kuma duk akan maganar ne kowa na goyon bayan abin.


Istikhara ta karayi dama tunda yace yana sonta take tayin istikhara kuma taji ta natsu sosai da abin.



_kuyi manage da wannan friend naji zazzabn nason dawomin_ 😪😪😪. 











✍🏻     

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Base on love story_ )




*Written*

            *By*

💄Meryerm Abdool💄

   ( _Siddiqa_ )



© *PERFECT WRITERS FORUM*

        *P.W.F*














     *Page* 30&31






Duk yanda Haiydar yaso ya zillewa tafia zuwa Argungu ya kasa samun daman yin hakan saboda Dady yace ba excuse kowa sai yaje, dolensa ya hak'ura.


Siddiqa nauyin fad'an zuwan su Umar tayi saida Umar d'in ya kira Anas ya gayamai shi kuma ya fad'ama Ramlah ita kuma ta kira Aunty ta gayamata (ni kuma nace ina ruwan a aiki kare, kare ya aiki wutsiya).


Itakam Aunty daria ma abin ya bata ta kira Siddiqa tace "ke Baby abu sai kace Budurwar k'auye, ai kin kinajin kunyar mai martaba da mamansu Aysha ai kya gayamin ko? Ko nima  kunyar tawa kikeji ne?" Boye fuskarta tayi da tafukan hannunta sannan ta kwasa aguje tayi d'akinta.


Daria kawai Aunty tayi sannan tayi bangaren mama ta gayamata zuwan surukan nasu, murmushi mama tayi tace "wannan zumudin haka kodai dama keda 'yar taki kun matsu ne?" daria Aunty tayi sannan tace "Aa ai zumudin na suriki nane shine ya sakota a gaba" "to Allah ya sanya Alkhairi sai a gayama mai martaba aji ta bakinsa" cewar mama.


"Ameen maman yara, hakan za'ayi sai da anjima idan ya shigo sai a fada masa" hakadai sukata firansu cikin nishadi kaman ba kishiyoyi ba sam ba kyashi a tsakaninsu zamansu gwanin birgewa.


Bayan mai martaba ya shigo da aka gaya masa cewa yayi da wuri haka, akace iyayen yaron ne sukace ya kamata ka kulla zumunci tun yanzu, saboda Dady ya gayama Umar kada ya nuna ya sansu yafison yayi ma aminin nasa bazata, shiyasa ba'agaya musu ainihin dalilin zuwan ba, cewa sarki yayi to ai ba komai Allah ya kawosu lafia, ai duk wanda yaso abinka ya gama maka komai.


Hakan kuwace ta kasance ahalin gidan Alh, Muktar Sadauki sun shirya tsaf sai tafia Argungu kowanne yayi gayu sosai, su Haiydar yau wankan shadda akayi da yace bai cika sakata ba daga juma'a sai sallah sai kuma daurin Aure, duk da haka ba karamin kyau yayi ba kalar brown ce shaddar amma light sai ya saka k'ube dark brown, shima kuma Umar milk color ya saka.


Dady kuma hadda babbar riga, Zarah da Hanan anion material pink sukayi yayin da momy ta hade cikin swiss less, haka suka fito gwanin sha'awa da motan Dady suka fita bayan sunyi Addu'ar tafia, Haiydar ne yaja motar, suka wuce security da gate man suna musu Allah ya kiyaye hanya.


Dady yace "gashi zamuyi tafian da ba'aso ta family gaba daya Allah dai ya kaimu lafeeya" kowa yace ameen.


Bangaren gidan mai martaba suma shiri sukeyi sosai, Mama da Aunty da suka shiga kitchen sai wasu barori dake dan tayasu, Siddiqa kin fitowa shiga kitchen d'in tayi saboda kada su mama suka tayi Rashin kunya, d'akuna ta gaggara sannan tayi ma su Rufaida shirinsu su jakadiya ma ba'a barsu a baya ba, falon saukar bakin mai martaba aka gyara can ne za'a saukesu.


Saida aka kammala komai aka gyara ko ina sannan suka shirya, atampa ce blue and yellow ta shirya cikinta batai wani kwallyaba amma tayi kyau sosai.


12:00pm suka iso, wangale masu get dogarai masu tsaron get sukayi sannan suka kwashi gaisuwa yayin dogaran fada suka k'arasa suka sanarda Sarki isowan bak'insa.


Ya Mubarak ne ya taresu da murnarsa dake shima ya iso jia, bayan sunyi parking sun fito, russuna wa yayi ya gaida Dady da Mommy sukayi musabafa dasu Umar, shima Dady hannun ya basa saida yad'an duk'ar da kansa sannan ya bashi hannu Dady yace "akwai Alkhairi a cikinta d'ana ko bakaso na samu ne" murmushi kawai yayi sannan su Zarah suka gaidashi yayi musu iso zuwa falon bak'i.


Waziri Mai martaba taba ya wak'ilta sannan ya shiga daga ciki dai2 suma sun fito saboda Umar ya gaya musu k'araso wan bak'in, shine kan gaba iyalansa na take masa baya.


Da sallama a bakinsa ya shiga idonsa suka sauka kan aminin nasa, da mamaki bakinsa na rawa yace "Muktar.. Kai..Kaine ko mafarki nakeyi"? Tasowa Dady yayi yaja hannunsa zuwa kujeran kusa dashi, zama Mai martaba yayi sannan Dady yace "nine dai Muhammad bayan tsawon lokacin da muka dauka bamu hadu ba"


Gyara zama Sarki yayi yace "kaddai kace d'ana Umar shine ya rikid'e ya dawo surukina?" "nima lokacin da Umar yazo min da zancen na girmama Allah garara misali wadda ya wuce misali cikin ikonsa yasa yara sun dawo mana da zumuncin mu wadda ya dad'e dayin rauni" ya k'ara da cewa "shiyasa nace kada Umar ya fad'a nine mahaifinsa har sai munzo na baka surprise"cewar Dady.


" Aiko ka bani big surprise amma kuma fushi nike dakai ace tsawon lokacin nan..." Katseshi Dady yayi yace"let bygone by bygone a manta da baya saboda mu duka munyi wa juna laifi saidai nace muce Allah ya tsare gaba"


Kowa ya Ansa da Amin sannan aka gaggaisawa da tambayan bayan rabuwa, suma su mama zama sukayi kusa da kujeran Momy yayin yaran suka zauna kasa maza suka zauna tare suma matan suka had'e su Hanan da Rufee kuwa tuni aka sark'e kaman sunan juna dama can (ni kuma nace parrot an had'u da parrot) hadda Jabir ba'a barshi baya ba.


Aunty ce tace "nifa 'ya'yan nawa sun rikitani waye Umar a ciki duk sun girma abinsu, ko shine mai kukan A bashi su tafi da ita lokacin da kukazo nadin mai martaba" (lokacin Siddiqa zama tace da sukazo Haiydar ya ganta ya riketa gam yace mommy ta samu baby da zasu tafi hadda kuka saida akai mishi dubara sannan suka wuce).


Mommy da itama ta tuna da lokacin tace "Aa wannan Haiydar ne babban ne Umar ta nuna musu shi" Aunty tace "to Aleeyu still gashi Siddiqa zata zama taku" kowa saida dara a falon banda Haiydar smiling kawai yayi.


Itama Siddiqa dukar da kanta tayi tana daria kasa2 tana dago kanta Sukayi 4 eyes da Haiydar harara ya balla mata ita kuma ta d'age kanta tana tabe baki tace a ranta "Ashe yana saka manyan kaya, dalla jishi kaman na kirki a ido amma sai iskanci...."


Mamace tace "ya kama kuci abinci an zauna anata fira gashi kunsha hanya" "gaskia kam ya kamata ke Siddiqa ke zuzzuba abincin" cewar Aunty.


Mommy tace "to ai gwanda a sako gaba daya dan kuma da alama bakuci ba, kema Zarah tashi ki tayata"


Dady yace "hakane, ni kuma a had'ani da aminina yau zamuyi tuna baya" daria sukayi gaba daya sannan Sarki yace "lallai kam aminina ya kamata a tuna baya Allah yayima 'yaran nan Albarka gaskiya *had'uwarsu* ta zamo Alkhairi"suka ansa da ameen.

             Katuwar dadduma aka shimfid'a tsakiyar falo sukayi saving iyayensu, su kuma su ya Umar sukayi part d'in ya Mubarak ya Zarah ce ta kai masu abincin(wacce na kula suna Satan kallo itada Mubarak).


Bayan ta fitane ya Mubarak yace " Umar wannan kanwar tamu tanada kirki, ko zaku bani itane?" Murmushi yayi yace mai zai hana indai tanaso" Haiydar kuma kama hab'a yayi yace" aini ina ankare dasu tun dazu sai satan kallon juna sukeyi" daria Mubee yayi yace "kai maza ashe ka saka mana eyes" Umar yace "lil yaushe ka koyi saka eyes ban sani ba?" Murmushi yayi yace "basar kawai bros, na fad'ane kawai ashe gaske ne" haka dai sukayi ta chapter daya baya suka ci abinci.


Kiran sallah ya tada su maza sukayi masjeed matan kuma suka shiga cikin gida.


Bayan sun dawone Umar ya kira Siddiqa yace "na fahimci yau sam bakya yayina su mommy kawai kike tattali ga kuma lil na kawo miki Ku gaisa amma kinci fitowa" cewa tayi "Laa.. Ya Umar nina isa kawai dai kada su mommy suga nayi rashin kunya"


 yace"hakane shy girl amma fah kinyi kyau kin ganki kuwa"


"Kai ya Umar ai kama fini kyau"


Yace" rufamin asiri kada masu jan rigannan su kamani"


Daria tayi "sun isa su kama yarima"


"Yarima fah" eh mana ko baka yadda bane"


"Yadda dole gimbiya tayi magana, yanzu dai kizo Ku gaisa da lil sannan Zarah ta rakoki"


"Ok" ta fada a tak'aice, dan tasan inta biye ta Umar ba yanzu zasu aje wayan ba.


Hang up! Sannan tace "hmmm ya Umar badai ba baekwanci ba" Zarah tace nidai ya Umar ne ai bikiga komai, Ya Haiydar ne dai miskili"


Tace "ai naga alama, muje wai ki rakani zan gaisa da Haiydar d'in" ta fada tana sanya hijab nata itama Zarah mikewa tayi ta saka nata suka fice dan tana miradin 'kara kallon fuskar man d'in nata.


Dake mai martaba yana suna falo shida Dady, su mommy kuwa suna part d'in mama.


Suna shiga sai Umar ya cewa Mubee "to gatanan taji daga bakinka" itakam Zarah dad'i ne ya rufeta wadda taeso shima yana sonta amma saita basar tana taja class, gefe suka kama banajin me suke fad'a.


Siddiqa data fahimci bai gayama Umar abinda ke tsakaninsu sai itama ta basar tace "yau dai gani ga lil d'in mu da nake tashan labarinsa, koda yake nama sanka saidai bamu tab'a magana ba"


Murmushi zamu hadu yai mata dan ya fahimci ta raina mishi wayo sannan yace " hakane Aunty mu nima ina ganin fuskarki a sch ashe kace aunty tamu" haka suka gaisa kaman da gaske amma idan suka kiyaye idon Umar sai sakon harara suke aikawa juna (ni kuma nace to yaufa akeyita kenan)


Umar sai d'adi yakeji Lil da Siddiqarsa suna fira kaman Susan juna hada cewa sai su rika zumunci a skull ya kular masa da ita, itama ta kular masa dashi.


Su Dady kuwa tattauna sukayi akan yadda abin zai kasance suka yanke zuwa k'arshe wata zai turo 'yan uwansa Neman Auren saboda ayi komai cikin lokaci in yaso ta k'arasa kara2n a gidanta.


Suma su mama sai hira suke kaman dama can sun saba tuni suka shaku kaman kada su rabu, su Rufee kam sai kirinya suke an hadu da an dace. Lolz


Sai bayan la'asar suka wuce cike da farinciki da tsaraba da suka sha.



_wannan kenan_













✍🏻 


💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )



```Written```

            ```By```

💄 *Meryerm Abdool* 💄




© *PERFECT WRITERS FORUM*

            *P.W.F*





```Ina neman afuwanku friend da jina shiru da kukayi, na shiga busy ne, shiyasa nai maku page 2 na toshe mouth ``` 😜😜







         *Page* 32&33





*3days later....*



Wayar Zarah ce tayi ring..tafi tayi ta fice daga falon, Mommy ta bita da kallo tace" nifa bangane miki ba Zarah kwana biyun nan sai wani muku2 kikeyi da yawan zaman d'aki.


Umar ne yace "Hmmm ki bari kawai Mommy, inaga itama 'yar gida za'ayi ita da Mubarak"


Sai lokacin Dady dake karanta magazine yayi magana yace "son da gaske kakeyi ko kuwa wasa kake"?


Haiydar dake sana'ar tasa ta danna tab, yace" da gaske ne Dady, nikadai suka bari ina garari bamai sona" ya fada ba tare daya dago ba.

 Daria sukayi dady yace "Hanan d'in fah" "ohh! Dady rabani da rigiman Hanan tace naje can na nemi matata" cewar Haiydar.


Mommy tace "yata kam kayi mata tsufa akai kasuwa son"


Turo baki yayi yace "Mommy hadda ke" ya fada kaman yaro.


Ya Umar yace "yau dai zamuga mommy da son d'inta a rana" ya fada yana daria "gani kuma na nawa" cewar Dady.


"Aa son baza'a gammu a rana ba, ai kai matarka mak'erinta bai ma gama k'erata ba" ta fad'a tana daria.


Zaiyi magana kenan Zarah ta shigo,saida ta zauna sannan Momy tace "su Zarah an girma" bata fahimci inda Mommy ta dosa ba tace"Mommy girma kuma? kara girma nayi hala?" 


Daria suka saka mata,kwab'a fuska tayi tana shirin kuka ita batasan me suke ma daria ba, Dady yace "ki barsu Autah, ku kuma ku daina kusan daria cin rai gareta" gum sukayi da bakinsu sannan Dady ya k'ara cewa.

      "Autah shin gaske ne abin naji daga bakin yayyinki wai keda d'ana Mubarak...." ai kafin ya k'arasa fada ta ruga da gudu tabar falon, daria kawai yayi.


Mommy tace "yaran zamani sai abarsu, Allah ya tabbatar mana da Alkhairi suka ansa da ameen.


Hanan ce ta shigo falon da gudu tana fadin "Am back Mommy..." Harara Mommy ta balla mata, da sauri ta fita tayi sallama sannan ta shigo a nutse ta gaida Dady da Mommy dasu Umar sannan taje jikin Mommy tace "am back momy" tace "ur welcome angle, ko kefa   Hanan yanzu kije ciki ki cire uniform dije ta miki wanka muyi lunch kinji" d'aga kai tayi zata wuce Haiydar yace.


"Matar yau me aka karanto mana?" turo baki kawai tayi ta fice.......




**                **                           **




Siddiqa ce ke waya da Shamcy ta gaya mata komai game da zuwansu da  dangartakar da ke tsakaninsu dasu Haiydar, shamcy tace.


"Ashe kenan yanzu ba sauran 'yar zama a tsakaninku saidai zaman Aunty da lil d'inta" ta k'arasa fad'a tana daria.


Itama dariyan tayi tace "ina kuwa bakima San wani renin hankali da yamin ba, nuna yayi sam  bai sanni sai cewa yayi kaman yana ganin face d'ina skull d'in, Allah gayen dan duniya ne na kwarai"


Daria Shamcy ta k'ara yi tace "ai kema 'yar duniya ce shine ya nuna miki ya fiki iya duniyanci"

      "Bakima san wani abu ba, gaisawa mukayi a mutunce hadda tab'a hira saidai sakon harara da muke aikawa juna idan mun kiyaye idon ya Umar"


Daria sosai Shamcy tayi tace "lallai besty lamarinku sai a barshi kawai" tace ai ki bari akwai chakwakiya idan bazai bari nina ba bari zan ba"

Tace "Allah ya kyauta sannan tace to yaushe ne aka saka ranan"


"To uwar zumudi ai ba'a saka ranan ba, nifa naso ace sai na gama amma naji su mai martaba na fad'in wai gara ayi a gama in yaso na ida kara2n acan, shima ya Umar haka yace"


"Ai gaskia suka fad'a" cewar Shamcy.


Tace "kince haka mana tunda bake ce ba" 


Sake cewa Shamcy "Aini ma Dady yace gara na fitar da miji dan bazai bari har na k'are ba, shekara uku fa besty kinga ai dole su damu muyi aure saboda gudun lalacewar zamani, yin Auren shine kwanciyar hankalin su"


Tace" haka ne kam Allah ya kara tsaremu da mutuncin mu dan mulkinsa" ameen" tace.


Sannan Siddiqa tace "um besty ki gaida hajia time 4 kitchen aunty tayi kira" daria tace "lallai kam su Aunty su matsa kiyi masters inya Umar yaci sai kunne ya mik'e"


"Kyaji dashi" ta fada daria kawai Shamcy tayi sukayi sallama Siddiqa ta wuce zuwa kitchen...


 Mubarak yayi sallama d'akin Mama zaune ya sameta kan dadduma tana lazumi shima zama kan sofa saida ta k'are ta juyo tace" yadai Mubarak bakinka da magana"


Dayake dama Mubarak direct 2 d point ne baya boye2 kuma Mama abokiyar maganarsa ce, gayamata abin da ke tsakaninsa da Zarah yayi yace yanaso a hada dana su Siddiqa"


Murmushi Mama tayi tace "mashaa Allahu amma kuwa nayi murna, Allah ya sanya Alkhairi, amma meyasa kak'i fad'a tun lokacin da zuka zo, sai a tsaida maganan gaba daya"


Cewa yayi "to ai banji daga bakin ta ba kuma kinsan halin 'yan matan nan da jan aji, shiyasa ban fad'a ba saida ta amince don gudun matsala"


Tace " kayi kyau kai hakan da kayi, kuma inshaa Allah idan mai martaba yazo za'a gaya masa sai yayi magana da abokin nasa, yanzu dai bari na gayama Aunty ku " Mama ta fada ta mikewa...


Aunty kam cewa "shikenan za'ayi tuwona maina, bani in baka kenan, Allah ya sanya Alkhairi, ya kuma nuna mana lokacin biki" Mama tace "ameen"


Mai martaba da aka gayamasa yayi murna sosai dajin labarin kuma anan take ya kira dady ya labarta masa.


Dady yace "nima dazu na tsinci maganan cikin gida ina niyyan kiranka sai gashi ka kirani, kaga ikon Allah ko lallai ba wani sarki sai Allah"


"Ikon gagara misali kenan, dole mu godemasa da wannan ni'imar da yayi mana" sannan ya kare da cewa "kuma idan ba damuwa munaso a hada danasu Umar"cewar mai martaba.


Dady yace" haba meye abin damuwa a ciki kawai a hada idan ya amince taci gaba a gidansa shikenan"


Sarki yace "zatayi kara2 inshaa Allah, yanzu ya abin zai kasance kenan?"


"Kaman yadda muka tsara tun farko hakan za'ayi zan gaya musu inyaso in suka nema suma sai nema a gurinsu saboda a cika al'ada" Dady ya fada yana daria..


Shima mai martaba dariyar yayi yace "aikam cika al'ada kam" sukayi sallama kowanne su cike da farinciki...


Kaman yadda aka akawari hakan ce ta kasance kanin Dady sunzo gurin kannin mai martaba inda akayi komai yadda ya dace sannan akayi komai da al'ada ta tanadar aka tsaida Aure watanni 5 masu zuwa dai-dai su Siddiqa sunyi hutun second semester.



_toh Allah ya kaimu misha buki_ 💃💃  












✍🏻👉🏻


💄 ~Meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )



```Written ```

                 ```By```

💄Meryerm Abdool💄




® *_PURE MOMENTS OF LIFE WRITERS_*

          *P.M.L*






~Wannan shafin nakune Ameenan juna group👩‍❤‍👩. Kuna kaunar novel d'in nan, nima ina kaunarku~ 😘








            *Page*34&35



Ana gayama Umar an tsaida rana, farinciki ya lullub'esa yasan yanzu kam baida sauran fargaba, sai jiran lokaci, Haiydar ya kira yana fada masa an saka rana dake baya gida shi kuma ya kasa hak'urin harya dawo, aiko yana gayamasa ji Haiydar yayi kaman an gaya masa ranar mutuwarsa saboda yanda ya tsani siddiqa (a cewarsa nikam nace Kodai... Um bari dai nayi shiru).


Daurewa yayi ya nuna farincikinsa ya kuma sanya Albarka.


Kallon Saleem yayi yana yamutsa fuska dama yaje gurinsa ne don tunda suka gama exam basu cika haduwa ba yana bashi labarin zuwan da sukayi gidansu siddiqa ne ya Umar ya kirasa, yace.

       "Kaji wai har an tsaida rana, nina rasa me bro ya gani a tattare da yarinyar nan ya mato akan ta haka, gashi suma su Dady sai zumudi sukeyi wai a sanadin hakan  zumunci ya dawo sai kace in basu hadu ba zumuncin bazai dawo ba" ya fada yana jan siririn tsaki.


Smiling Saleem yayi sannan ya dafasa yace" c'om D one ni banga abun damuwa anan ba saina farinciki, indan abinda ya shiga tsakaninku ne aiya wuce ka manta kawai kuci gaba da zumunci Ku ina zaifi"


"What! In manta pa kace? Are u in sense kasan me kake fad'a kuwa"? Ya fad'a da k'arfi.


Wani murmushin Saleem ya k'arayi yasan meke damun abokin nasa amma yasan koya fad'a ba  yadda zaiyi ba,yace " yi hakuri kada ka d'auka da zafi, to yanzu me kakeso kayi ne?" Ya tambeyesa.


"Kawai banason  ganinta da Yayana ne kurum, baxanyi mata komai ba saboda zumunci dake tsakaninmu kuma bros na matukar sonta saidai nikam banasonta da Yaya na".


"To dawa kake sonta" Saleem ya tambayesa.


Lumshe ido yayi sannan ya waresu yace "koma waye"


Daria yaba Saleem amma saiya danne yace "mutumina just forgot d past focus on present it's better!"


Cewa yayi "bazaka gane bane Leem, na tsani yarinyar fiye da tunaninka, koda yake manta kawai fad'in ba wani amfani ni zan buda sai mu sake had'ewa" ya fad'a yana dirowa daga kan motan dake waye Saleem ya sameshi.


"OK ba matsala barin shiga ciki nadan k'arasa wani, watakil na bullo zuwa anjima" Saleem ya fad'a.


Umar kuwa yana k'are waya da Haiydar, Siddiqa ya kira tana d'agawa yace " Amincin Allah ya tabbata gareki sanyin idaniyata".


Murmushi tayi itama tace" tare dakai makullin zuciyata, fatar kana cikin koshin lafia?"


Wani irin dad'i ne ya rufesa kaunarta na kara ratsashi "ina lafeeya mamata uwar 'ya'yana fatar kema kina lafia?"


"Kai ya Umar har na zama matar kenan"

     "Uhum tome ya rage bayan shafa fatiha, ranar kuwa kinsan meye?"


Murmushi tayi tace" Aa saika fada"


"Daga zan zama bawanki sai yanda kikayi dani"

 

Kama baki tayi kaman yana gun tace "dena fad'a hakan kada aji ace zaka zama mijin tace"

     Yace " aini mijin kafin tace zanma zama, Allah dai ya nuna mana lokacin kiga abinda zai faru" daria tayi tace "ameen" suka d'an tab'a hira kana sukayi sallama.


Aunty ta kirata sai tsaiya take mata, tace su siddi single wato jira kawai kika mu daga kema ki daga amma shine kikayi ma Abbas tsiya kikace ba yanzu zakiyi Aure ba(Abbas d'an waziri ne tun tana secondary yace yana sonta tace ba yanzu zatayi Aure ba har yayi Aure tuni).


"Kai Aunty Jameela Allah ki daina maida hannun agogo baya Abbas d'in da yama manta da zancen amma ke baki manta ba, kuma ai ko yanzu saina kammala za'ayi"


"Makira idan aka d'aura sai kice a kwance" Aysha ta fad'a.


Daria tayi tace "Allah nayi missing rigimarki Aunty Jameela"


"Kyaji dashi ki gaidamin dasu Aunty" 


"Zasuji ki gaida Yaya Sulaiman"

      Aunty Ramlah ma ta kira, harda su Abdool sun kirata sun nuna farincikin su.




**              **                      **






Hutun su ya kare dama bamai yawa bane amma sun tsara da Shamcy akan sai wani week zasu koma.


Ramlah ta kira Aunty akan akawo mata wacce zata ringa yin mata aiki saboda lauyayin da takeyi sam batason warin gas, da Aunty ta gayama Mama mezai hana Siddiqa taje ta kawai tunda dama hutunsu ya kare, hakan kuwa akayi ta tattara ta wuce saboda naka sai naka.


Sai daga baya ta fad'ama Shamcy, tace ba komai ai lalura ne Allah ya bata lafia itama tana zuwa wani sati.

Ramlah duk ta rame kaman wadda ta shekara tana jiyya, Siddiqa tace "Aunty Ramlah kinga yadda kika dawo kuwa? Tab gaskia nikam zan fasa Aure, wannan irin wahala haka" ta fada har ranta dan itakam abun ya bata tsoro.


Murmushi Ramlah tayi tace "hoo! Babyn Aunty kenan a gaida iyayenmu da suka ita haifarmu,ai dole mu jinjina musu, Allah dai ya saka masu da gidan aljanna, da kike kin fasa aure ai kinyi karya dolenki kiyi don shine mutuncinki"


"Wallahi kam Aunty Ramlah sunyi kokari Allah ya biyasa musu bukatunsu na Alkhairi" ta fad'a amma kam ta tsorata da laulayi saida Ramlah tace mata ai kowacce mace yanayin laulayinta daban sannan tadan saki ranta.


Umar kam d'adi yaji da zamanta gidan Anas koba komai yafi sirri kai ga skull saboda en sa ido (irinsu zuli)yana zuwa akai-akai duk yadda yaso Haiydar yazo suje zamewa yake ya kawo wani uziri, kyalesa yayi saboda ya dauka ko dan suna skull daya ne, baiso ta ringa mishi magana a skull d'in saboda Jan girma dan yasan halin lil din.


Tana zuwa skull saidai ba sosai ba saboda lectures basu kankama ba sosai,kuma data gama lec, take fita ko Shamcy ma ikacinta da ita daga hall sai can ba'a rasa ba take binta hostel, ko ita idan taje gaida Ramlah, Haiydar ma basu cika had'uwa ba koshi ita kawai ke ganin sa koya wuce da motarsa ko kuma suna yawo skull d'in.


Umar kuwa kullum naci yake taje ta gaida su Mommy ita kuma tak'i saboda kunya, saida yace ai koba danshi ba taje ta gaida su tunda ko babu shi iyayenta ne, ganin ya matsa ne tace zata saka rana suje da Shamcy.


Ranar Sunday sukaje gidan da Shamcy sai wani nonnok'ewa takeyi alaman kunya ko kayan rab'awa da aka aje musu kasa cin komai tayi, ga Zarah sai jansu da surutu takeyi Shamcy ce ta biye mata suke tayi, Hanan kam dad'i ya isheta Aunty ta tazo sai surutu take zuba mata tana tambayan ta su Rufee tadan biye mata saboda tanason yara ta saba da rigimarsu Rufee.

Saida Mommy ta tashi ta kira masu Dady sannan ta dan sake.


Tare da Dady suka sakko murmushi a fuskarsa dugawa sukayi suka gaida shi ya amsa yana tambayansu kara2 suka ansa da lafeeya qlau sannan ya koma.


Mommy zama tayi kusa da Siddiqa saboda taga yadda taki sakin jikinta aiko ta wani kara takurewa, murmushi Mommy tayi tace ta saki jikin ta ai itama mamarta ce ta daina jin kunyarta ta dauketa kaman Maman ta, kai kawai ta girgiza sannan tadan sake kad'an.


Bayan azhar su Umar suka shigo shida Haiydar sunje wata unguwa, da sallama suka shiga falon sai ganin su Siddiqa sukayi dake bata gayamai zuwan su ba.


Zaro ido yayi ya k'arasa gabanta yace "princess! shine kinsan zakizo kika k'i gayamin" ya fad'a da muryan shagwaba.


 Jitayi kaman ta nutse.


"Um..umm" Mommy tayi gyaran murya dan taga dan nata ya manta dasu a gurin.


Kunyace ta kamashi ya mike yana sosa kansa sannan ya k'arasa kan seat ya zauna.


Haiydar ji yayi kaman ya shako ya Umar saboda yanda ya wani rikicewa akan wannan abar. 


K'arasowa ciki yayi suka gaisa kaman ba shiba hadda sake fuska, sannan Shamcy suka gaisa da Umar.


Sai bayan la'asar suka tafi bayan Mommy ta cikasu da tsaraba dakyar suka karba Umar ya saukesu gidan Ramlah har Shamcy nan ta kwana.....



*2 days later*



Fitowansu kenan daga lectures, tayi sallama da Shamcy zata wuce, ganinsa kawai tayi gaban ta ya wani had'e fuska alaman ba wasa, daria yaso bata amma sai ta danne.


Nunata yayi da yatsa yace "wama kike Siddiqa ko meye? Koma dai ya sunanki ina mai baki warning akan ki fita hanyar Yayana or else.."ya kada mata yatsa sannan ya juya da niyyan tafia.


" Hey! Mister man" yaji ta fad'a tsayawa yayi sannan ta k'araso gabansa tace "ba abinda zai rabani da masoyin rayuwata inba mutuwa kai baka isa kai komai ba, sannan da kake cewa tabarsa bani ya kamata kayi warning ba kaje kayi ma yayan naka warning kace ya barni saboda shike sona and idan yaji ya barni saika gayama mai mexai gayama iyayenmu idan sun bukaci dalili" ta kaiwa nan ta tayi scrolling hand nata alaman bye fuskarta dauke da shu'umin murmushi.


Dask'arewa yayi maganganunta sun sokeshi sosai musammn da tace _ba abinda zai rabata da masoyin rayuwarta_.


Yace" lallai yarinya nan zanyi magananinki zakisan dawa kike zancen" yai kwafa ya wuce....


Komai aka saka mishi lokaci to zaizo ga biki sai matsowa yakeyi yayin da su Siddiqa ke shirin fara exam, zuwa yanzu Ramlah taji sauki har tana iya aikinta shiyasa Siddiqa komawa hostel saboda kara2.


Gefe d'aya kuma sai shirya-shiryen biki gidanjen biyu keyi yayin couples d'in ke gudanarda soyayya cikin nutsuwa da tsabta, har lefe ankaima kowaccensu.


Zuwa yanzu dole Haiydar ya hak'ura ya saka musu ido ganin ba nasara a gudirinsa, saidai har yanzu basa shiri da Siddiqa.


Kai yadau zafi sai exam sukeyi kowa ya maida hankali ga kara2.


Alhamdulillah sun kammala exam lafeeya yanzu sai shirin biki.



_sowie naso posting tun jia charge yamin short_ love u guys 😘 
















✍🏻 

💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Base on love story_ )



```Written ```

                ```By```

💄Meryerm Abdool💄




® *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

       (  *P.M.L.W*  )





```Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi yana cewa:-```

*Bamai k'arfi bane Wanda yake d'aga mutane yana had'asu da k'asa, mai k'arfi shine wanda yake mallakar ransa yayin fushi.* nasiha ce👌🏻








       *Page* 36&37




Shirye-shirye ya kankama ba'a kama hannun yaro, tun ana saura sati biyu bikin baki suka fara isowa su Aysha 'yan Abuja har an iso da cikinta daya d'an tasa, Ramlah ta iso, dangin Mama mutanen Gulma sun fara zuwa, hadda 'yan uwan Aunty duk sun zazzo, yayin gefe daya jakadiya ta dage da gyaran Siddiqa ciki da waje.


Bangaren su Dady mutanen Gwandu sun fara, dana D'akin gari 'yan uwan Mommy dake ita Fulanin can ne, harda Inna tsohuwa an k'araso Hanan kuwa na ganinta ta wani d'afe mata a jiki sai shagwaba take zuba mata, da Haiydar yaje gaisheta sai tsiya take masa tace.

      "Kai kuma dan kwalisa sai yaushe zakayi auren ko kananan kana ruwan ido kaman Ummaru"


Smiling yayi yace" meye kuma Ummaru haka Inna abu kaman tsoho!"

    Kama baki tayi tace" yau naga gantalalle yaro yo me ake cewa to"


Daria yayi saboda yanda tayi maganan tana kama baki yace " Umar zakice ko kice faruuk" ya fad'a yana zama kusa da ita.


"To iyayye nak'i nace d'in, dalla matsa can baka iya komai ba sai iyayi da tsoron mata" Inna ta fad'a tana hararensa.


Bude ido yayi yace" lalalaa! Waya fad'a miki ina tsoron mata nida ga matata nan kan cinyanki" ya fad'a yana nuna Hanan data lafe a jikin Inna kaman bata a wurin.

Turo baki tayi tace "nifa na gayama kaje can ka nemi matarka ko kuma ka aure Inna tsohuwa" ta fad'a tana tsuke baki alaman da gaske take.


Inna tace "ja'irar yarinya yo ai halinku d'aya keda shi na miskilanci wanda bansan inda kuka gado shi ba don Asma'u da salma ba halinsu bane" tashi tayi tana hararan inna tace "nama fasa yi dake mun shafe kawancen ta fita daga d'akin.


Haiydar yace "kin dai manta ne Inna amma aikowa yasan Ardo yasan miskili ne na k'arshe"


"Lah'ila'illalahu amma Kai anyi mak'aryaci yaro, Ardon nawane miskili, yana kasa amma kana binsa da sharri" ta fad'a tana tafa hannayenta.


Smiling yayi yace "to meye abin taslimi hadda tafa hannu, bayan tafia yayi ya barki ni kuma nace naji na gani inaso, ni kibar tuna shi gabana kada zuciyata ta fashe" 


Gwalo ido tayi zatayi magana.......Umar ya shigo d'akin tace" yawwa Ummaru dan Allah zoka rabani da gantalallen yaron nan daya sakani gaba"


K'arasowa yayi yana daria yace" rufeni Inna ai ba'a shiga tsakanin mata da miji wannan sirrinku" haka suka sakata gaba sai shakiyanci suke mata....






**                **                      **





Saura sati d'aya biki Shamcy ta k'araso suka had'u ita da sauran k'awayen Siddiqa na cikin gari da wad'anda sukazo da wasu garuruwa irin :- Mrym warah, Mrym Dkg, Sakina mungadi, Zuly yeldu, Zuly warah, 'yar samalle, Tungulawa d.s sunyi Rabon IV da sauran shirye-shirye.


Ana saura kwana hudu biki gidanjen biyu duka sun cika sun bak'e da jama'a 'yan biki.


Suna zaune a k'aramin falon Aunty suna karyawa, Siddiqa juya spoon d'in take a cup ta kasa sha, Shamcy ce ta dafata tace "Besty menene na ganki wata iri yau ko duk rakin barin gidan ne kikayi" ta fad'a tana daria.


Hannunta Siddiqa ta kama takai saitin zuciyanta tace "kinji yadda zuciyata ce bugawa, tun safe haka na tashi cikin wannan yanayin ji nake zuciyata namin kunci kaman na kuka nakeji" ta fad'a idonta ya cika da hawaye.


"Ki ringa fad'in innalillahi wa'inna ilaihirraji'un kina maimatawa zaki sauki a ranki, ki rike hawayen kada su zuba kinga da mutane a gun kada a dameki da tambaya" Shamcy ta fad'a dake gefe suke bamai jin me suke fad'a kowa na sabgarsa.


Haka ringa maimaitawa har taji ranta yadanyi sanyi sannan ta tashi taje sasan jakadiya inda ake mata gyaran jiki.


Bayan an gama ne tana zaune saiga kiran Umar ya shigo d'agawa tayi bayan sun gaisa yace "my wifie Allah am eager 2 see u, kusan 2 week ake kwarare fa ( dake an sakata lallai kunsan sati biyu yanzu ko'ina jakadiya ta hanata fita daga part d'insu sai nata).


" bakice komai ba tawan" ya fad'a da 'yar murya.

 

"Tome me zance my farook, kasan nima nayi missing naka amma kasan ba yadda zanyi, in mukayi hak'uri saura kadan mu kasance tare har abada".

      "Naji amma nikam gaskia zanxo yanzu ma tasowa zanyi saiki san yanda zakiyi".


Kafin tayi magana harya hang up! Murmushi tayi tace " ya Umar ko yaushe ya koyi rigima oho!"


Wanka tayi sannan tace ma jakadiya zataje sasansu gun frnd d'inta, Aunty ta gayama tace to in yazo taje dashi can falon Mubarak tace to.


30mnt later.....

Ya kirata yace ya k'araso Shamcy ta fad'a ma, ita kuma sai tsiya take mata wai su tsuntsaye soyayya kwana 4 sun kasa hak'uri tace taji d'in.


Suna fitowa ta tsinkayo shi ya jingina jikin motar sanye yake da wani yadi ash color harda hularsa, sai taga yayi mata haske sosai ya kuma dan fad'a kadan, ji tayi bugun k'irjinta ya tsananta, daurewa kawai takeyi, saida sukazo daf dashi sannan yasan sun k'araso.


Juyuwa yayi suka hada ido murmushi suka sakarma suna mai dauke da tsantar kauna, sannan yace "wannan irin kyau haka matar, shiyasa kika hanani zuwa da shikenan bazan ganki ba koh?" Ya fad'a yana zuba mata ido.


Itama zuba mishi ido tayi tana kallonsa cikin ido abin bata tab'a yi ba, k'irjinta kuwa sai bugawa yake fat!fat!!.


Shamcy ce tai gyaran muryan ganin sun shige wata duniya, sauke numfashi Siddiqa tayi sannan ta rufe idonta da tafin hannu alaman taji kunya, shi kuma murmushi yayi sannan ya juya gun shamcy yace" bestynmu ashe tare kuke" itama murmushi tayi tace "ina kuwa zaka Sani ya Umar besty ta rikita ka".


" wlh kuwa ashe kema kinga mena gani, nikam wai me kuke matane haka ta sanja".


"Aa wannan sirrine ya Umar" shamcy ta fad'a daria sukayi gaba daya sannan suka k'arasa falon, Shamcy kuma ta shige cikin gida.


Sambatu ya shiga yi mata kaman wani zararre, ita kam sai mamaki take wai Ya Umar ne kuwa? gaba daya ya canja mata, itama saita biye masa.


Da zai wuce ya kalleta yace " i am going 2 missing u my wifie" kallonsa tayi tace "kai ya Umar 4 days fah kaman gobe ne".


Murmushi yayi sannan " yace bazaki gane me nakeji bane, well ni zan tafi sai munyi waya"bata iya furta komai ba sai binsa da ido da tayi.

 

Har ya ja motar sai kuma yayi reverse ya dawo dai2 inda take tsaye yace "kada kiyi kuka kinji" ji tayi hawaye na shirin fito mata da sauri ta maidasu murya can ciki tace.


"I am going 2 missing u too" scrolling hannunsa yayi alaman bye, sannan ya ja car d'insa.


Tsaye tayi tana kallonsa harya fita harabar gidan sannan ta koma ciki.



Tafe yake yana driving sannu a hankali, k'ira'ar Majeed Hakeem na tashi cikin suratul- kiyamat, yana dan murmushi jefi-jefi.


Ya kawo dai-dai Ambursa gurin ramin nan na bayan gari, sai ga wata babbar mota ji kake kuuuu ta hankad'a shi cikin ramin, shima ya bishi kowa ya fad'a nashi bangaren.


Innalillahi wa'innah ilaihirraji'un kawai mutane ke fad'a da suka taru gurin domin ceto yarukan su,dai2 sojojin da ke bakin hanya suka k'araso gurin aka samu aka ciro su, shikam driver babbar motar nan take ya rasu yayin shi kuma Umar sai bleeding yake ta hanci da baki numfashi na fita sama-sama, ambulance aka kawo aka daukesu zuwa F.m.c direct A&E aka wuce dashi yayin da wancen driver aka wuce dashi mutuware.


Ta hanyar id card d'insa aka ganeshi koshi waye, kai tsaye aka kira Alh,Muktar aka fad'a masa abinda ke faruwa, Mommy ya samu cikin mutane ya kirata yace da dakko galenta sannan suka fita.


Haiydar sukaci karo dashi zai fita sai Dady yace ya kaisu F.m.c, momy sai tambayan shi tace meya faru saboda ganin yadda ya rud'e itama tuni hankalin ta ya tashi, shima Haiydar jin an ambaci asibiti tuni ya shiga rud'u dama haka ya tashi yau Sam baya jin dad'i, Dady shiru kawai yayi mata dole itama ta kama bakinta.


Suna isa asibitin direct A&E, sanin matsayin Alh,Muktar yasa aka barsu suka shiga, idonsu ne ya sauka kam Umar da har yanzu bleeding yake yanxu jinin hada tsare2 yace fita.


Da sauri Mommy ta k'arasa bakin gadon idon taf kwalla ganin halin da d'inta ya shiga cikin kankanin lokaci.


Haiydar ma tuni idanuwansa suka kad'a ganin tilon yayansa kuma abokinsa da basu Dade da rabuwa ba ya kowa cikin dan lokaci.


Dady kuma gun Dr yaje yana mishi bayani, yace" Alhaji gaskia yana bukatar ayi masa aiki cikin gaggawa saboda ceto rayuwarsa, munyi iya kokarinmu mu tsaida jinin amma abin yaci tura saboda kansa ne ya bugu kuma jinin ya kusa harbawa zuwa kwakwalwarsa wanda bama fata, so yanzu ka saka hannu sai ayi masa aiki"ya fad'a yana mikowa dady paper.


Saka hannu yayi sannan ya koma inda Umar, koda yaje nurses sun je da rigan shiga operation zasu saka masa, wayarsa ya ciro daga aljihunsa ya fara rubuta text kamar haka:-

_"zan tafi na barki a dai-dai lokacin muke bukatar juna, pls kada kiyi kuka Addu'arki kawai nakeso sannan ina neman alfarmarki don Allah ki daure ki auri Haiydar, saboda *Haduwarmu dake* Alkhairi ne, ina muku fatan Alkhairi, ki yafemin laifukanda na miki_."


Naki 

      Umar Sadauki.


Yana turawa aka canja masa kaya, Mom na rike da hannunsa tana masa Addu'a ya kalleta muryan na fita dakyar yace" Mommy kiyafemin laifunkanda nayi miki".

Matse hannunsa tayi cikin nata hawaye na fita a idonta tace "Umar bakayimin komai ba kai d'ane da kowacce uwa zatayi alfari dashi, bakamin laifin komai ba, ciwo ba mutuwa bane inshaa Allah zaka warke kaji".


Murmushi yayi sannan ya kalli Haiydar dake rike da dayan hannunsa yace " lil pls ka dena aikata abinda kakeyi da bashi da kyau sannan ina Neman alfarmar ka Auri Siddiqa ka maye mata gurbina zakayi alfahari da ita idan kika zauna tare, sannan ka yafemin laifinda nayi maka a zamanmu dakai"

     Shima hawayen ykeyi yace" zan daina inshaa Allah, pls ka dena fad'an haka radadin ciwo ne kawai zaka warke da yardar Allah, kuma bakayimin komai ba sai Alkhairi nima ka yafemin" ya k'arasa yana hawaye.


Murmushi yayi sannan ya kalli Dady yace " Dady ka yafemin, kuma don Allah Ku k'arfafa zumunci Ku had'a Haiydar da Siddiqa ".


Dady kam ya karaya da wasiyyan nan da d'an nasa keyi, yace"bakayimin komai ba son nayafemaka Allah ya baka lafeeya"


Ya sake juyawa inda  Mommy yace "Mommy ki rokamin Zarah da Hanan da inna kice nace zanyi missing nasu"

       Itama zuwa yanzu ta karaya "tace nafemaka Umar kuma inshaa Allah zakaji sauki kaje garesu" ta fad'a tana share hawaye.


Daga nan aka tura gadan zuwa operation room, su kuma suka zauna reception.


Siddiqa tunda ta shiga gida d'aki ta shige ta rufe taci kukanda batasan dalilin yinsa ba, daga baya bacci yadan d'auketa wadda yake cike da mafarkai Mara ma'ana, tshinta yayi dai-dai da shigowa text d'in.


Tana karantawa hankalin yai bala'in tashi, wayar ta kira ta jita kashe, dirowa tayi daga bed ta fita d'akin a rikice.


1hour later....


Dr, ya fito daga operation room duk yayi zufa, tare suka Mike suna tambayansa anyi nasara, yayin fuskarsa ce ya canja yace" mutuwa da rayuwa a hannun Allah suke, mu iyakacinmu muyi iya kokarinmu mu, sorry 2 say kun rasa shi".

Shako wuyansa Haiydar yayi yace "what!!" Sannan ya tafi luuu zai fad'i, Dady ya tarosa ya some a jikinsa...


_nima anan na some na yadda phone Dina_ 😢😢 



*Innalillahi wa'innah ilaihirraji'un, ina mika ta'aziyyata ga daukacin musulmin duniya na wannan babban rashi da mukayi na shugaba,Malami,jagora a musulunci _Dr, Alhassan Sa'eed Jo's_ Allah yai masa rahama ya albarkaci zuriyarsa ya kyautata tamu bayan tashi.* 








💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written*

           *By*

💄Meryerm Abdool💄




© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

           ( *P.M.L* )







~Mutuwa aya ce ga al'umma, amma mutuwar malamai musiba ce ga Al'ummah. Allah (S.W.T) yana cewa:- idan zamani ya rikice zunubai suka yawaita sai mu dauke ilimi mubarku da jahilcinku. Ta hanyar malamai ne muke samun ilimi, idan aka dauke su Al'ummah sun shiga musiba, Allah ka jikan malam Dr, Alhassan Sa'eed Jos, kasa mutuwa ta zamo Hutu, ka bashi magaji daga cikin iyalansa ameen.~ 👏🏻







         *page* 38&39





Dady na rungume da Haiydar ba abinda yake fad'i sai, "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, Allhumma ajirni fii musibatii" abin yake maimaitawa kenan.


Mommy kuma rasa natsuwarta tayi nad'an lokaci harta dora hannu aka zatayi ihu, sai kuma natsuwa ta dawo mata, zamewa tayi k'asa tana fad'in " innalillahi wa'inna ilaihirraji'un" tana maimaitawa itama sannu a hankali taji hawaye na silalo mata.


Nurses ne suka iso da bed d'in d'aukar Mara lafiya suka d'auki Haiydar, ganin za'a wuce dashi yasa Mummy mik'ewa tabi bayansu tana share hawaye.


Dr, ya dafa Dady yace "Alhaji sai hakuri duk rai bata wuce lokacin ta, yanzu Addu'o'inku kawai yake nema" ya fad'a yana kokarin  wucewa.


Share gumi yayi yace "hakane Dr, zan iya zuwa gareshi yanzu?" Ya fada yana kallonsa da idanunsa da suka kad'a sukayi ja.


Girgiza masa kai yayi sannan yayi gaba Dady yabi bayansa, kwance yace kan bed a rufe da blanket daga kafa har kai, yaye zanin Dady yayi saida gabansa ya fad'i, wai Umar d'insa ne kwance kaman yace ya tashi, amma kuma ba daman hakan.


Yayi wani irin haske fuskarsa d'auke da murmushi kaman kayi masa magana ya ansa, ji yayi kwalla ta zubo masa, gogewa yayi sannan yaba Dr, Umarnin a cika file d'in karbar gawa zasu wuce dashi.


Mommy na zaune hannunta cikin na Haiydar tana tofa masa Addu'a ga k'arin ruwa da aka masa, tunani take lokaci d'aya farincikin da suke ciki ya juye zuwa kishiyarsa, sun rasa Umar har abada ga kuma Haiydar a kwance wannan duniyar fa gashi cikin awowi kad'an komai ya canja masu.....Dady ne ya katseta ta hanyar sallamar da yayi ya shigo d'akin.


K'arasawa yayi bakin gadon wanda yayi dai-dai da farfad'owar Haiydar jin hannunsa cikin hannun mutum ne yasa shi cewa" nasan ba zaka tafi ka barmu ba Bros, nasan ba zakayi nisa damu ba nasan ......." Mommy ta katseshi ta hanyar girgiza shi tace "ka dawo hayyacinka son nice fa momynka" ware idonsa yayi ganin hannunsa cikin na Mommy ya sakashi tashi zaune yace.


"Na ganki Mommy amma don Allah kada kice min abinda Dr, ya fad'a gaske ne" ya fad'a yana hada hannyensa guri d'aya.


Sosai iyayen suka tausaya masa saboda sun san irin shak'uwar da ke tsakaninsu, dole ya baka tausayi saidai ubangiji ya fisu sonsa ya kuma karb'i abinsa.


Lallashinsa iyayen suka shiga yi da nuna masa karb'ar k'addara, jinsu kawai yakeyi amma shi sam ya kasa yadda da cewa d'an uwan nasa ya rasu...har saida yaga gawarsa tukun..


A firgice ta shigo ta falon inda k'awayenta suke, ganin yanayinta yasa suka shiga ta tambayan ta meya faru, bata bi ta Kansu su ba ta fice, k'aramin falon Mama ta samu Aunty da Mama suna tattaunawa gane da bikin, fad'awa jikin Aunty tayi ta saki kuka tace.

      "Aunty kiga text d'inda ya Umar ya turomin" ta fad'a tare da mika mata wayar.


Ansa tayi ta karanta, itama adan firgice tace "ba yanzu yabar nan ba? Tome wannan text d'in ke nufi me kama da wasiyya?" Ta fad'a tana mik'awa Mama.


Karantawa tayi duk da hankalin ta ya tashi amma danta kwantar mata da hankali yasa tace "Ku kwanta hankalinku wata kila yana mata wasa ne".


" Allah ba wasa bane Mama, inaji a jikina wani abu na shirin faruwa da ya Umar, kuma maganganunsa na yau suna kama dana ban kwana" Siddiqa ta fad'a cikin kuka.


Aunty tace" kwanta da hankalin ki baby ba abinda zai same shi ki kirasa yanzu kinji".


"Na kira bata shiga ba harta Zarah tana ring ba'a daga ba" ta fad'a.


Mama ta daga wayanta ta kira Mommy amma shiru ba'a dauka ba'a daga ba, nan hankalinsu ya kara tashi, ga kuma kuka da Siddiqa ta sakasu gaba tana musu.


Anyi duk abinda ya dace a asibitin an basu gawar yayin Haiydar ya koma kurma ba magana, police ma sun kawo motar Umar amma abin takaici an dauka kudaden da dayan wayarsa sauran abubuwa duk a sunan anje ceto ( hattara da ci da ceto wai kaga mutum ya samo accident amma sai aje da sunan ceto ayi sata, wannan wace irin musiba ce Allah ya kiyashemu ameen).


Text Dady ya tura ga duka contact nashi ya sanarda rasuwar, sannan aka tura ga ma ta wayar marigayin.


Hankalin Mai martaba ya daga sosai ganin sakon aminin nasa na rasuwar surukinsa, ya girmama Allah mai kashewa da rayawa sannan ya fad'a a fada akan ayi shiri zuwa jana'izar ya shiga ciki sanarda iyalansa.


Had'uwa sukayi da Mubarak da shima yaga text d'in, a rude yace "ranka shi dade kaga text d'inda aka turomin" ya fad'a yana k'ok'arin nuna masa, dakatar ta shi yayi ta hanyar cewa "Alh Muktar ya turomin nima, ba Wanda ke wuce lokacinsa Allah yai masa rahama, ka shiga ciki ka gaya musu su shirya zamu wuce can d'in gaba daya" yana kare fad'i ya shige ciki".


Koda Mubarak ya shiga ya isko su sunata jimamin abin yayin da Siddiqa keta rusar kuka su Mama na rarrashinta saboda abin akwai tausayi da tashin hankali mutuwar miji satin Aure, shima ta bashi tausayi sosai yasan tayi babban rashi dan yasan Umar mutumin kirki ne ma saukin kai da sanyin hali, ya fad'a musu sak'on Mai martaba.





**                **                   **





Lokaci daya gidanjen biyu masu cike da farinciki, farincikin ya koma makoki, ikon Allah kenan mai yi inda yaso lokacin da yaso gun Wanda yaso bamaice masa meyasa? Sarkin sarakuna Allahu, Allahu Akbar!!.


Motoci kusan 8 sukaje dasu, sun samu anyi masa wanka anyi sutura, anan suka had'u akayi masa sallah aka mik'a shi gidansa na gaskia.


Matan suka shiga ciki, fad'in irin taron da akayi gurin jana'izar sai iya cinye mana page ba tare da mun gama ba, Umar mutumin mutane ne abokin kowa ba abinda kakeji ana fad'i sai kyawawan halayensa ana masa fatan alkhairi, da dacewa da kyakyawan makoma.


Yayi mutane iya mutane harma wadanda basu samun daman ganin kushewarsa ba( Annabi Muhammad (S.A.W) yace idan gawar mutum ta samu mutum mumunai arba'in suka sallacesa ana masa kyakyawan fata, Allah yasa mudace ameen).


Kashe gari...


Motace siyana 2016 latest, ta parker bakin gidan wata matace ta fito wacce kallo daya zakayi mata ka gane kamarda sukeyi da Dady, sai wata matashiya wacce itace ke jan motar siririya,dogowa sosai ta tafi sanbal one take, farace fuskarta ba laifi kyakyawace tana yanayi da Zarah, saidai ta fita katon mouth, sanye take da Jean pencil sai top iya guiwa da dan siririn gyale da tayi rolling.


Gaisawa sukayi dasu Dady dake waye sannan suka shiga daga ciki, sam yarinya bataji kunyar shigar da tayi ba, hakama, uwar tata.


Ciki suka shiga Mommy tayi musu sannu da zuwa uwar ta ansa ba yabo ba fallasa, sannan suka zauna maid ta d'auki kayansu takai d'aki.


Gaisuwa sukayi sannan uwar tace "Ashe Umar an cimma sa'i muna shirin zuwa biki sai kuma mukaji wannan mummunan sakon"


Murmushi k'arfin hali Mommy tayi tace " hakane Bara lokaci yayi ba wata magana kuma".

Itama diyar gaisuwa tayi masu sannan Mommy ta nuna masu familynsu Siddiqa itama ta gabatarda ita garesu yayin da Siddiqa ke rakub'e gefe tana jan carbi hawaye wani nabin wani, gaisawa sukayima juna sannan suka zauna, Zarah na gefe itama tana rungume da Hanan data k'i cin abinci sai aikin kuka da takeyi wai ita akaita inda ya Umar, itama Zarah kukan takeyi saidai hawaye kawai abin gwanin tausayi.


Ranar da akayi Addu'an uku su Siddiqa suka wuce bayan Mai matarba sun tattauna da Dady game da wasiyyan marigayi.


Mutane sun watse saboda Dady yace ba wani zaman gaisuwa da za'ayi ya yafe, shi ka Umar Allah  yayi masa rahama (zaman gulma ne kawai dacin abinci).


Ya rage saura su inna da kuma su goggo Bara, tarasu Dady yayi dan yi musu bayani gameda shawarar da suka yanke shida mai martaba.


Yace" kaman yadda kuka sani marigayi yabar wasiyyan ahad'a Haiydar da Siddiqa, to mun zauna dashi Alh,Muhammadu mun ga dacewar hakan, dan haka mun yanke za'a had'a hadda nasu Zarah wani wata mai kamawa inshaa Allah ".


" Wayyo Allah" sukaji anyi  ihu sannan tace " wallahi nikeson ya Haiydar, kuma wallahi ni zai Aura ba ita ba" ta fad'a.


Dago ido Haiydar yayi Wanda tunda aka fara maganar kansa na k'asa saboda tunda akayi rasuwar ya bala'in canjawa ya zama so silent dak'ar yace magana, gashi ana maganan Aurensa da Siddiqa hankalinsa ya tashi sannan ita kuma wannan fitsararriyar tace waishi takeso.


Dady yace" ke fauziya nutsu anan, me kike fad'a haka? Ko bakiji mena fad'a bane iye?" Ya tambayeta.


Maminta tace " to ai  Yaya abin Alkhairi ne ta fad'a kuma ma banda abinka Yaya gida bai koshi ba ai ba'aba daji ba"

     "Wallahi kedai Bara'atu bansan yaushe zakiyi hankali ba yanzu saboda son zuciyarki saina bata Aure kenan ayi da 'yarki to ahir d'in ki Aure ba fashi" ya fad'a sannan ya tashi ya fita.


Momy ce tace "Alhaji adaibi komai a sannu " harara Bara ta kwad'a mata sannan taja 'yarta suka fita daga falon tana fad'i a ranta " zakuci ubanku ne Ku duka dani kuke zancen"


Haiydar ya rakasu da harara saboda ya tsani goggon tasa da 'yarta.


 Su inna kuwa sukace Allah ya sawwak'a.



*waima shin wacece fauziya Wanda akafi Sani Fuu fashion??*


Ku biyoni a sannu dan jin cikaken bayani.




_kuyi manage da wannan nad'an shiga busy ne_ love u guys 😘 






✍🏻


💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



```Written```

              ```By```

💄 *Meryerm Abdool* 💄




® ```PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S```

         ( *P.M.L* )




_Kuna raina akowane lokaci, u guys ur grateful pples, love u 4rm d button of my k'albi❤, Member of pure moment of life writer's_ love u all 😘😘









    *Page* 40&41







         *FAUZIYA*



'Ya d'aya tilo ga Alhaji Sambo Wamakko, wanda aka fi sani da Sambo kwangila, Wanda yayi fice da gurin yiwa gwannatin sakkwato a baya daga haka arziki ya hab'aka, ya kowa kasuwancin k'asa da k'asa, ya had'u da Hajia Bara'atu wani zuwa da tayi sakkwato gurin kanwar babansu dake iyayensu sun rasu tun suna yara, wacce ta kasance k'anwa ga Alh,Muktar Sadauki kuma k'aramar kanwarsu, kudi shine abin da yaja ra'ayin Bara'atu ga Auren Alh, Sambo dan Bara akwai son k'arya da nuna isa duk da yake iyayensu sun bar musu tarin Arziki amma hakan bai hanata Auren kudi ba, yayinda shi kuma Kyawunta ya fisgeshi.


Ba'a wani d'auki lokaci na akayi bikinsu, duk da saida aka akai ruwa rana da 'yan uwanta akan auren ta nace tace sai shi, haka suka hak'ura aka aura mata shi, anci amarci son rai, kafin daga baya su fara fuskantan matsala saboda shi Sambo irin mutanen masu I don't care with family daga yau yana wannan k'asar sai gobe yana can, zaman shi kad'an ne a Naija, shiyasa yaita Auri saki saboda matan basa iya jurewa, amma fa  awadace suke da komai na more rayuwa saidai kam miji sai dai inkin ganshi.


A haka aka haifi Fauziya wadda Bara ta d'auki son duniya ta d'ora mata ba kwab'a ba tsangwama komai takeso shi takeyi dama to uba baya kusa sai tarbiyarta kacokam ta koma gun uwarta, shiyasa ta tashi a sangarce, sam batayi kara2n Islam ba saboda tace ba taso haka uwar ta kyaleta saboda batason bacin ranta ( ni kuma nace wannan ba shine so ba, kaso naka duniya ta k'ishi, ka k'ishi duniya ta soshi. Atoh ).


Haka ta kammala primary a ragaice sam batada respect ga wulak'anci batasan girman d'an Adam ba ko kad'an, ba Wanda ya isa yayi magana akan tarbiyarta yanzu uwarta tace bakin ciki ake mata akan 'yarta kwaya d'aya tal, dole 'yan uwanta dana babanta da makwabta suka kama bakinsu dan idan suka matsa saita zage taci mutuncin mutum akan 'yarta,Dady ne kawai ke taka mata burki saboda tana d'an shakkarsa, saidai ta tsani Mommy sam bata kaunarta ko kad'an haka in taje zata ringa yad'a mata bak'ak'en maganganu son ranta, saidai Mommy tayi murmushi kawai, shi kuma Haiydar dalilin da yasa ya tsaneta kenan, ita kuma 'yarta saboda rashin  tarbiyarta.


Zuwanta secondary shine mafarin k'ara lalacewarta saboda bording tace tanaso amma fa ta kudi inda ba'a wahala saboda duka k'awayenta can sukace zasu itama tace sai can, duk da uwar bataso ba saboda bata 'yar tata tayi mata nisa amma dole ta hak'ura saboda cikar farincikin 'yarta, zuwanta ba dad'ewa seniors suka fara rububin ta da sunan Mommy and daughter da haka aka lalata da lesbianism ta kware a hanyar  da Mommys d'inta suka k'are ta koma yi da wasu suma ta koya musu, haka tabi ta lalata yara da dama duk taga an kawo new comer tofa saita kalallameta da sunan Darling ko Daughter ta lalata ta.( mu kula sosai 'yan uwa masu bording schools da irin wannan shirmen na Mommy&daughter ko Darling bance duka ba amma wallahi mafi yawa abin suke aikatawa kenan kuma wallahi illar lesbian ba kad'an bace kuma is hard mutum ya fara ya kuma daina, Allah ya kiyashemu ameen).


Sunan fuu fashion ya samo asaline daga k'awayenta saboda yawan kwalliyarta da daukan wanka amma fa na fitsara, bayan kammala kara2nta na secondary haka ta dawo cikin gari taci gaba da bad'alarta kuma tayi sa'a da garin da yayi k'aurin suna a aikata wannan d'abi'a(sorry mutanen sakkwoto banyi don cin zarafi ba saidai fad'akarwa) haka taci gaba da inda ta tsaya, ta debo yara ta kawosu gida su shige d'aki suyi iskanci ba tare da uwar ta fahimci komai ba (iyaye ya kamata Musa ido sosai ga shige da ficen 'ya'yanmu, Musan k'awayensu da tarbiyarsu saboda tab'arb'arewar wannan zamanin da muke ciki da musibu sukayi yawa, 'ya'ya amanace wadda abin tambayne ranar gobe k'iyama yadda muka rikesu, Allah ya bamu ikon tarbiyar 'ya'yanmu kan sunnah Ameen).


Haka rayuwar tayita tafia a baud'e uban saidai in sun ganshi, yanzu haka tana Udus sokoto tana BMS a fannin computer tana shekarar k'arshe, tana 26 years, 1year Haiydar ya bata, iskanci kuma sai abinda yayi gaba hadda matan manya yanzu take mu'amala amma har yau uwarta bata san tanayi ba ana tsoron a fad'a mata ta karyata da kuma ci zarafin mutum a banza.


Maza sam basa gabanta saboda bata d'aukesu komai ba sai fanko gashi shekaru nata tafia tun in anyi ma uwarta magana tana fad'a har itama abin ya fara damunta, data tuntub'eta tace ita bata samo Wanda takeso bane dole ta kyaleta, dama tun can Haiydar yana burgeta saboda kyansa da gayunsa shiyasa yanzu data ganshi taga ya k'ara had'ewa ta yanke shawarar aurensa saboda ta rufe bakin mutane kada kowa ya gama ganota, ita kuma uwar ba k'aramin dad'i taji ba da zancen 'yar tata duk da batason Haiydar saboda rashin kunya da yake mata amma dole tayi amfani da damarta taga 'yarta ta samu *muradin ranta* (mm ussey ) koda halin k'ak'a..


_wannan kenan_



**                **                   **






*Back 2 story.....*


Ranar Hajia Bara ta tattara ta koma da mugun k'udiri a ranta.


Bayan fitarsu daga falon shima Haiydar haka ya tashi jiki sabule yabar parlon ya nufi part d'in sa, a parlor ya yada zango yai masauki kan kujera three seat, shiga duniyar tunani lokaci kad'an komai ya rikice mishi, ga rashin d'an uwansa rabin jikinsa ga auren yarinyar da ya tsana yasan kuma halin Dady sarai baya magana biyu, kuma koba komai zai so ya cikama d'an uwansa burinsa na k'arshe a rayuwa to amma kuma ya zaiyi da tsanar da yayi mata? Ga kuma wannan 'yar iskan da yafi tsana a rayuwarsa wai itama shi takeso duk da ya d'auki lamarinta a matsayin shirme, to amma meyasa shi baza'a barshi ya zabi wacce yakeso ba..........


Dafa shinda akayi ne ya dawo dashi daga tunanin da yake, d'ago kai yayi ya kalli Wanda ya dafashi da idanunsa da suka yi dan ja saboda tension.


Saleem ne tsaye gabansa yace "haba D one take things easy mana, tunda Yaya ya rasu ka d'auki damuwa ka daurama kanka, ka hana kanka sakat, Ya Umar ya Riga ya tafi Addu'a kawai yake nema yanzu daga gareka damusan ba taka bace saboda ba zata dawo da Ya Umar ba, pls b a man" ya fad'a yana bubbuga bayansa alaman rarrashi.


"Leem ba zaka gane matsala ta bane, bawai mutuwar bros tasani shiga damuwa har haka ba, yes inajin mutuwar sa amma kuma in baka manta kasan na fad'a maka bros yabar wasiyya akan ahad'amu da Siddiqa shine fa Dady ya taso maganar...." Nan dai ya gayamai yadda sukayi.


Murmushi Saleem yayi yace "to miye abin damuwa anan mutumina, ka manta da maganar waccen Fauziya tunda dama kace Dady ya kwab'esu, maganar Siddiqa kuwa dama can kunason junanku kawai Ku cika burinku Dana yaya" ya k'arasa fad'a yana daria.

        Harara ya watsa masa yace "nine ke soyayya da wannan bak'auyiyar god forbid" ya fad'a yana tofar da yawu.


Dariya sosai Saleem yayi kafin yace "ai nasan ba zaka tab'a yadda ba, amma muna nan dakai gaskia zatayi halinta, any way koma bakwa soyayya idan kun shige daga ciki zakuyi ne"


Mugun kallo ya jefeshi dashi sannan yace "dawa?" Daria Saleem ya karayi yace.


"Ka fini sani" ya fad'a yana kashe ido daya, duka ya kwada masa abaya yana fad'in.


"Yaron nan kafa lalace Iya tayi maka Aure kawai, danna fahimci shi nakeso"


"Da kuwa zatayi min data taimakeni " Saleem ya fad'a, haka sukayi ta zolayar juna..



Bayan sun koma gida bak'i 'yan biki wasu duk sun kuma da jimamin mutuwar, har k'awayen Siddiqa na garuru duk sun koma banda Shamcy ita kad'ai ta rage.


Mai martaba yasa aka kira masa Siddiqa bayan ya k'ara mata gaisuwa yayi mata naseeha kamar kullum sannan yace " Uwata kinji abinda muka yanke nida Dadynku game da wasiyyan marigayi" nan ya fad'a mata yadda sukayi sannan ya Tambayi meye ra'ayinta.


Tace "Babanmu komai kuka yanke ba nida jayayya dashi, Allah yasa hakan shine mafi Alkhairi" ta fad'a hawaye na zubo mata tana tuna Ya Umar, da kuma k'iyayyanta da Haiydar.


Yaji dad'i sosai da maganar ta, sannan yayi mata Addu'a yace " inshaa Allah sai sunyi alfahari da *had'uwarsu* a zamansu, sannan yace ta shiga ciki.


Zaune suke ita da Shamcy tana gayamata yadda sukayi da Mai martaba ita kuma tana bata baki...wayan tace tayi ringing tana dubawa taga sabuwan no. Sanda ta kusa katsewa sannan ta d'aga da sallama a bakinta.


Sosai muryanta ta daki kunnensa, saidai yaja lokaci sannan ya ansa sallamar cikin isa.


Sarai ta gane shi amma sai tayi shiru danjin dame yazo, saida ya kara jan lokaci sannan yayi magana cikin muryan nan tasa dake saka 'yan mata ladabi, kaman bayason yi yace.


"Nasan kin gane mai magana, idan ma baki gane ba to keta Shafa, ina gargadinki daki je ki gayama su Abba bakyasona, if not hmmm! Ki shirya zaman prison a gidana" 


Maganar ta b'ata mata rai, amma saita dake ta bashi ansa.


"Naji k'aramar barazanarka saidai inaso kasan wqni abu, kai in banda k'addara data gitta ta rabani da masoyi na me zanyi dakai k'aramin yaro, sannan da kake cewa naje na gayama su Abba cewa bana sonka to bazanje ba saboda ni nasan girmansu , gidanka kuma daxai zamo prison to fursunan zasu kasance biyu ne wato nida kai" tana kai nan bata jira ya fad'i komai ba tai hang up.


Sororo ya ringa bin wayar da kallo yadda ta sakar masa maganganu cikin kwanciyar mind, sosai maganganun suka daki zuciyarsa kwafa yayi yace "dani kike zancen".


Tana aje wayar ta kalli Shamcy tace" kiji me yace fad'a besty, a hakane zakice zamuyi zaman lafeeya?" Siddiqa ta fad'a ranta na suya .

Smiling Shamcy tayi tace " besty kenan! Wannan ai duk love fight ne kukeyi, kuma son juna amma kun kasa yadda da hakan".


Harara ta  watsa mata sannan ta mike ta shige toilet.



_wannan kenan_ 












✍🏻 


💄 ~Meryerm Abdool~ 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



```Written```

             ```By```

💄 *Meryerm Abdool* 💄




® *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

             ( *P.M.L* )






*hakkokin musulmi ga dan uwansa musulmi guda shida ne:- 1,kayi masa sallama idan ka iskeshi, 2. Idan ya rokeka ka bashi idan kanada, 3. Idan ya nemi taimakonka ka taimaka masa, 4. Idan yai atshawa ya godewa Allah ka masa Addu'a, 5. Idan bashida lafia kaje ka duba shi, 5. Idan ya mutu kaje masa mak'abarta ga maza.*

Allah yasa mudace.👏🏻








       *Page* 42&43




Da alwala ta fito dake lokacin zuhr yayi, kallonta Shamcy tayi ta bushe da daria, banza tayi da ita ta tada sallar ta, saida ta kammala tayi Addu'a sannan ta kalli Shamcy tace.


"To b'ulalliya zoki fidda min dariyan da kikemin a jikina" ta fad'a tana tsuke fuska. 


Darawa Shamcy ta k'arayi sannan tace " dad'inta dai kema kina b'ulewar, sannan kuma ai dole in dara saboda taku salon soyayya daban ce wato madness and blindness love kenan" ta k'arasa fad'a tana ci gaba da daria.


Ta k'ulu iya cikin bacin rai tace "kefa  wani lokacin matsala ne dake, kina jin meyake fad'a amma kin nace akan wai soyayya muke, a ina kikaga anaso haka?"


Still dariya take tace "gashi na gani gunku, yarinya gwanda ki yadda dan na ganoku tsaf".


Ganin idan ta biyeta ranta ne zaici gaba da b'aci a banza yasa ta kyaleta, kwantawa kan bed ta lumshe ido kaman mai bacci, ganin haka yasa Shamcy mik'ewa tana fad'in " love bird an shiga duniyar kenan" sannan ta shige toilet don yin wanka.



**************




Zaune yake yana buga k'asa yana wani rubutu wanda baida kan gado, sanye yake da malun-malun yasha rawani k'ara buga k'asa yayi sannan ya kalli gefen hagunsa, Hajia Bara zaune kaman mai neman gafara, yace.


"Hajia na duba dakyau naga akwai aure a tsakaninsu amma fa..." Da sauri ta katse shi da cewa "Ala gafarta malam da wata matsala ne?"


"Eh to...amma bari nayi istikhara na gani"

       Wata sharb'eb'iyar tasbaha ya janyo wacce tsayinta zaiyi na yaro d'an shekara 5, ta katako, haka ya fara janta yana fad'in " Allahu, Muhammadu,fir'auna, shedan" haka ya ringa yi har yakai kan liman ya fad'a ga Fir'auna.


Dagowa yayi ya kalleta yace "har yanzu Abu daya yake bani, wato indai aure to za'ayi amma kuma duhu ne zagaye da ita".


Zaro ido tayi ta d'ora hannu aka tace " na shige su ni Bara, duhu malam tona meye?"


"Kada ki damu zamuyi maganin abin komai zai wuce zatayi aure kuma zata mallaki miji sai yadda tayi dashi, ga wannan duk yadda za'ayi ya tsallakashi" ya fad'a yana mik'a mata kullin magani.


Karb'a tayi ta saka a jaka tace "nagode malam Allah ya biyaka da aljanna, malam nawane kudin aiki?"


Murmushi yayi yana hango wauta irin tata cikin ransa yana fad'in mahaukaciyar banza malamin Allah ne zai tsaya anan, sannan yace a fili "ba komai  Hajia ayi ki bada au sadaka ce ba zabi" hannu ta saka a jaka ta ciro bandir na 'yan 1000 guda uku kenan sun kama 300k ta aje mishi.


Da murmushi yace "to Allah ya karb'a" tace "ameen malam ta rataya jakanta ta mik'e ta tayi masa sallama, da dariyar zuci ya bita yana tsine mata (haba 'yar uwa da boka da malamin duba duka matsayin su d'aya a gurin Allah su duka mushikaine, duk Wanda yace yasan gaibu to lallai yayi fito na fito da Allah saboda sanin gaibu sai lillahi, duk Wanda yaje gurin boka kuma ya gurin boka kuma ya yadda da zancen sa to hak'ik'a ya kafirta, kuma istikhara ba'ayima mutum saidai yayi abinshi yadda musulunci ya tanadar Allah yasa mudace yasa mifi k'arfin zukatan mu ya karema imaninmu ameen).


Bayan ta koma gida a parlor ta samu Fauziya tare da k'awayenta Lady, da Shakira kowacce tayi d'ai-d'ai akan seat cikin shigar banza music na tashi a falon sai dum kakeji ko sallamanta basu ji ba, ganin ta kawai sukayi a tsakiyan falon.


Kallonsu tayi da murmushi tace " 'ya'yan Mami sai hutawa kukeyi" kallonta sukayi sukace eh sannan kowa sukaci gaba da abinda sukeyi ba niyyan gaisuwa balle sannu da hanya.


Har ta kama hanyar bedroom sanin ba biyota Fauziya zatayi ba yasa ta kiranta ta d'auki lokaci sannan tazo tana turo baki alaman an katse mata jindad'i  zama tayi gefenta ta dora kanta bisa wuyanta tace "Mami meye hala" ta fad'a cikin shagwab'a.


Zafo kanta tayi sannan tace "Dota burinki ya kusa cika zaki mallaki Haiydar ki juyasa kamar waina, sai yadda kikayi dashi" wani irin tsalle tayi ta rungume uwar ta bata peck tace.


"Wow! Mami I so much love u u'r d best mother in d world" itama rungume ta tayi tace "any thing u wish dota u most 2 get it at any circumstances".


Sannan ta d'agota tace " saidai hanzari ba gudu ya zakiyi da matarsa dan Malam yace dole zasuyi aure".


"Manta da wannan maganin ta zanyi" amma cikin ranta fad'i tace ai duka zan had'a na Aure su dan tayimin babyn...


Mami ta dawo da ita ta hanyar cewa zaki iya kuwa Dota?"


Murmushi tayi tace zan iya Mami, am barin je gurinsu Lady kada su k'osa da jirana" ta fice ba tare da jiran ansa ba.


Girgiza kai kawai tayi tana murmushi tabi 'yar da kallo.


Koda ta fita basa parlon dak'inta ta samesu suna romancing juna tsaki ta daka Wanda ya dawo dasu tace "matsiyata kawai jarababbu daga fita har kun wani zuwa nan saboda rashin hak'uri".


Hak'uri suka fara bata don kada ta korasu ba tare data basu wani abun ba, cewa tayi " is ok! Just guest what?"


Kallonta sukayi da sauri sukace menene??


Tace "Aure zanyi very soon".


Zaro ido sukayi a tare sukace Aure!!.


" yes of course"


"Shikenan kinbar harkar kenan" cewar Lady.


Wata shu'umar dariya tayi tace "ko ance miki kogi yayi gobara kya yadda, zanyi kawai saboda tsaro" ta fad'a tana kashe ido.


Sukace yanzu mukaji zance daga nan suka fad'a tafkin masha'arsu, Allah ya kiyashemu ameen.



Biki sai matsuwa yake anata shirye-shirye, Mommy ce ta kira Haiydar tace "Son banji me kuke tsarawa bane kaida taka matar, gasu Zarah shiri kawai suke"


Sosa kai yayi yace "Mommy ba wani abune za'ayi ba kawai waleema ce zasuyi ta mata sai dinner dasu Saleem suka had'a bayan kawo amarya" Sam bayason Mommy ta fahimci wani Abu shiyasa yace mata hanya2 amma ba wani shiri dayakeyi hasalima Saleem ne keyin komai tare da sauran friends d'insu.



Itama Siddiqa tana b'angaren Shamcy ce keyin komai dake tun zuwanda tayi bata koma ba dan da iyayen ta sukazo gaisuwa cewa sukayi ta zauna tana d'ebema Siddiqa k'ewa, shine da aka saka bikin kusa sukace ta zauna har ayi bikin, wasu k'awayenta na nesa duk sun k'ara dawo wa, haka 'yan uwa da abokan Arziki suma duk sun sake dawowa.


Su Aunty da Mama dasu Aunty Jameela da Ramlah sun dage sai shiri ake hadda su Rufee da Jabir ba'a barsu baya ba, jakadiya ma an sake sabon shiri anata gyara Amarya ciki da waje, daurewa take sosai gurin boye rashin son Auren Shamcy ce da Auntys d'inta sukasan matsalarta suma sun daukeshi a matsayin soyayyar boye sukeyi ba tare da sun sani musamman da yake sun San labarin yadda ya faro.


Yakan kirata a waya su dank'arawa juna bak'ak'en maganganu son ransu.


_to fa koya za'ayi wannan Auren oho!_ nima ban Sani ba 🤔 




_pls kuyi manage da wannan munata bukukuwa daga wannan sai wannan_  love u fans 😘😘 










✍🏻 

💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written*

            *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

                ( *P.M.L* )




```ALLAH MADAUKAKIN SARKI YANA CEWA:- (FASBIR SABRAN JAMIL, KUMA YANA CEWA:- INNALAHAA MA'ASSABIRIN) da dai gurare da dama da yayi magana akan *HAK'URI* Allah yabamu hak'uri mai amfani ameen```









        *Page* 46&47






Saida ta tabbatar ya fice sannan ta mik'e ta shiga toilet tayi brush don da gaske bacci take zuwan sa ne ya tasheta, ledar ta d'akko ta bud'e kaji ne da suka sha kayan lambu sai tashin k'amshi suke tuni suka tono mata yunwa don rabonta da Aminci tun Karin safe.


Plate ta d'auko da cup wad'anda ke saman k'aramin fridge dake cikin d'akin, juyewa tayi sannan ta hau ci, ko rabin d'aya bataci taji ta k'oshi, Hollandia ta tsiyaya a cup tasha sannan ta saka saura a fridge, ta shiga toilet ta sake brush sannan ta sake Addu'a bacci tabi gadonta.



Kwance yake kan gado, surar ta kawai ke masa yawo a kwakwalwa duk da rufe take da blanket kanta ne kawai waje, amma yanayin yadda kananun kitson ta suka rufe gefen fuskarta ya bashi sha'awa duk da gashin bamai tsawo bane can ba dan iyakarshi wuyanta, amma kam bakine sosai ga santsi dan har farkon ya fara warwarewa, sai gaban kan daya kwanta luf, ga wani saje a gefen fuskarta.


Tsaki yaja sannan yace "ina bata time dina gurin tunanin wannan abar ( ni kuma nace kodai-kodai....ganin yanaso yajiyoni yasa na kama bakina don ci gaba da d'auko muku rahoto) lol.


Wayansa ya dauko ya danna kira ring 2 aka d'aga " Ya Haiydar yadai?" Saida ya karak'e yangarsa sannan yace " bakiyi bacci ba?".


Nisawa Fuu fashion tayi sannan tace "tunaninka ne ya hanani bacci, gobe sammako zanyo na dawo Bk don na ganka" dake da ita akaje kai Zarah.


"Ki ganni na miki me? Nifa rawar kannan naki ne banaso, nadai gayamiki ki bari sai nan gaba za'ayi maganar, so keep d secret" sannan ya tsinke wayar.


Wani shu'umin murmushi Fuu tayi sannan tace " Hmm Haiydar ka gama jiji da kanka kazo hannu, billahillazi saika rena kanka muje zuwa dai" ta fad'a tana ci gaba da les chat nata da abokan yinta nan dai bacci yayi gaba da ita ba maganan Addu'a.


Da asbah yana tashi saida yayi wanka sannan yayi alwala, kwankasa mata kofa yayi sannan ya wuce, dama ta tashi dake ta Saba tun gida, tab'e baki tayi sannan tace " Ashe yana sallah a jam'i" ta mik'e ta fad'a toilet.


Saida ta gama Azkar tana da karatun qur-an kaman yadda ta saba sannan ta fito taga tsarin gidan da kyau, tsarin ya burgeta sosai sai sakama iyayen ta Albarka take dan gaskia sunyi k'ok'ari ba kad'an ba, daga k'arshe ta dire kitchen.


Ruwan zafi ta tafasa wadda sukaji ginger da glove sai k'amshi ke tashi sannan ta fere Irish ta soya ta kuma soya kwai ta juye a k'ara min plastic takai dinning table ta jera.


D'aki ta koma ta tsala wanka cikin wani material purple mai ado da milk ta dora head milk, simple make up tayi amma tayi kyau sosai sai zuba k'amshi takeyi.


Parlon k'asa ta sauki ta kunna TV, Qur'an TV ta kamo inda Shaik Sudais ke zuba kira'a tana binsa sannu a hankali idonta lumshe.


9:30...


Haiydar ya cikin shigarsa ta shadda shima purple sai walkiya take hadda hula ya murza yayi kyau sosai, saida ya kalleta daga sama har k'asa ta glass d'insa, sannan ya k'araso, bud'e idonta dake lumshe tayi karaf idonsu ya had'u, da sauri ta sauke nata sannan tace ciki ciki.


"Barka da asuba, an tashi lafia".


Yi yayi kaman baiji saida ya gama danna tab d'insa daya zame masa jiki, sannan yace "lafia ya bak'unci?"


Miskili tace cikin ranta sannan a fili tace "ga break fast can".


Still sharewa yayi yana ci gaba da sana'arsa, ita kuma ta mik'e ta haye sama.


Saida ya gama tanbad'arsa sannan ya dau dinning, yana zubo ruwan a cup yaji k'amshi ya daki hancin sa, lumshe ido yayi k'amshin kaman na Mommy, dama Haiydar bayacin abincin kowa saina Mommynsa.


Bude ciki yayi ya kwashi girki, sai wani lumshe ido yake dad'i na ratsa shi, nocking yaji anayi, sharewa yayi saida ya gama sannan ya bude kofan.


Ganin su Shamcy ne ya dashi d'an sakin fuska da yanzu yadan saba da ita gaisawa sukayi sannan suka tambayeshi ita ya gaysmusu tana sama, ya basu hanya suka wuce, shi kuma yayi part d'in Mommy don su gaisa.


Suna shiga aje basket d'inda Mommy ta basu sukayi saman dinning sannan Shamcy ta shiga kwala mata kira " Besty amarsu azo gamu munzo cin kazar..."


Da murmushi ta sauko saboda jiyo muryar Bestynta, tana saukowa tana fad'in "nayi fushi daku sai yanzu zaku shigo?" Tana binsu da hararan wasa.


Tungulawa ta kama baki tace "so kike wannan angon naki ya yayyak'emu".


'Yar samalle tace" kya fad'a dai kema, bayan ko yanzun sai bayan kun gama shanyamu sannan kuka bud'e kofan"


Warah "ki bar 'yan duniya waisu k'yank'yasansu, bayan ta gama mana kukan munfirci"


Haka suka shiga mata tsiya, sai binsu take da kallo tana murmushi, Shamcy ce mai tare mata, kafin tace.


"Wato Besty bama zaki jira mu kawo Karin ba shine kika had'a abinci ko, to Bari na koma ma Mommy da nata" mik'ewa tayi da niyyan daukan basket d'in.


Da sauri itama ta mike ta tareta "haba Besty wallahi nima ban karyaba kufa nake jira mu karya, shi kadai na had'awa".


Shewa suka dauka suna fad'in " iyye su Siddi ansan dad'in miji".


Haka suka wuni sunata zolayanta ita kuma ba baki sai binsu take da kallo, sai marece aka bada mota aka mai dasu gida ita kuma Shamcy sai gobe zata wuce Yauri gaba daya.


Su Aunty Ramlah kawai aka Bari 'yan gari suka gyagyara inda aka b'ata.





***************




Bayan ya shiga inda Mommy suka gaisa da ita da sauran bak'i, Inna sai tsokanarsa take, yana murmushi sannan ya haye saman Dady suka gaisa Su Hanan ana mak'ale dashi rashin Umar yanzu shiya maye mata gurbinsa.


Yazo kofar fita yayi kicibis da Fauziya wacce isowarta kenan, wani irin kallo sukabi juna kafin ya d'auke idonsa daga gareta yace.


"Ke da gaske kike kenan" murmushi tayi tace "indai akan ka ne, expect more than dis".


Ganin Hanan ta kuresu da ido yasa ya jata yana fad'in "ki shiga daga ciki zan fita ne"


"Yau fa zamu wuce, zaka dawo da wuri ne?" Dan ta matsu ta koma ba kanta saidai ta rage zafi ta chat.


"Eh" ya fad'a a tak'aice.


Bak'i duka sun watse bayan sun shigo sashin ta sun mata sallama da ala sanya Alkhairi, Shamcy ma da sassafe ta wuce washe gari.


Su Siddiqa hadda hawaye dak'ar suka bayan ta cikata da perfumes da kayan make up, sannan ta jaddada mata da Hutu ya k'are ta dawo kada tayi zamanta ta ansa da to kawai, Saleem ne yakaita tasha wadda zuwa yanzu sun bayyanawa juna sirrin zukatansu har Iya tsohuwa ta Sani Wanda abin ba k'aramin dad'i yayi mata ba.


Siddiqa ma tayi murna, Haiydar kuwa yace salon ya K'ara ja masa raini ne, ( Maza gadanga k'usar  yak'i).


Saida Mommy tayi sati nata basu abinci sannan Siddiqa tace ta bari zataci gaba dayi da kanta, su oga D one kam sai kwasar girki akeyi amma in tana gun saiya ringa wani yamutsa fuska yana had'a rai kaman anyi masa dole wai kada ta Rena shi.


Murmushi kawai takeyi dan ita abin dariya yake bata ma, kullum sasan Momy take yini in ta gama abinda ta wuce musu dashi, Momy ta hanata kawowa amma tak'i bari dole ta saka mata ido, su Hanan kuwa an samu abinda akeso, Siddiqa biye mata takeyi dake ta saba da hayaniyar su Rufee.


Haiydar kuwa sai wutar kaunar Fauziya ke ruruwa cikin ransa kullum farashin sonta k'ara hawa yake.


Hutun su Siddiqa ya k'are, ta addabi Shamcy akan ta dawo sai cewa tayi " Besty keda ke Amarci zumudin me kika haka?"


"Basar kawai nidai ki dawo in zaki dawo, ko kin manta shima angon d'alibine?"


"Au hakane ne fa, to zan duba".


Tsaki kawai tayi ta kashe wayan ta, Shamcy kuwa sai daria take tana fad'in " kai Besty Rigima".


Haiydar ne ya shigo gidan d'auke da wata babbar Leda, suna zaune parlor itada Hanan tana duba mata assignment d'inda tayi.


Da gudu Hanan taje tana mishi oyoyo, sannan tace zata karb'i ledar yace "ba zaki iya ba matar" turo baki tayi sannan ta fce daga part d'in.


Yana kiranta tai banza murmushi yayi sannan wuce ciki mik'a ledar yayi yana tafia yana fad'in " gasunan zakiyi amfani dasu sai adaina amfani da k'anana".


Hijabai ne manya guda 10, murmushi tayi sannan ta mik'e itama, (ni kuma nace Kodai su Haiydar an fara...).



Suna isa school compound yayi parking suna fitowa students suka d'auki sowa wadanda sukasan anyi bikin, wasu kuma mamakine ya k'ashesu ganin.


_D one da fight partner nashi cikin mota d'aya_ 😘  






✍🏻 

💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )




```Written```

            ```By```

💄 Meryerm Abdool




© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

                ( *P.M.L* )







*Wani mutum ya tabayi Manzon Allah tsira da Amincin Allah a gareshi yace, ya rasulillah mezan aikata Allah ya soni kuma mutane su soni?*

*Manzo Allah yace: ka guji duniya Allah zai soka, ka guji abin hannun mutane zasu soka.* (hakkun mubeen).








            *Page* 44&45





Su Fauziya sun iso Bk cike da burin samun nasara ga k'udirinsu, sakin jiki sukayi kaman komai ya wuce sai yak'e sukewa mutane, ganin haka yasa Mummy ita sakin jiki dasu dan dama ita batada matsala, gida ya cika sai hada-hada ake dama Inna bata koma ba Aunty Salma ce ta koma saboda kara2n yara yanzu kuma ta sake dawowa.


Fauziya cikin k'awayen Zarah ta tare da ita akeyin komai amma itakam Zarah bata wani saki jiki da ita ba saboda sam batayi mata ba duk kuwa da 'yar uwarta ce, fitowa harabar gida tayi da sunan shan iska ganin ba mutane a waye inba gateman da security ba kuma suma sha'anin gaban su sukeyi, lallab'awa tayi zuwa part d'in Haiydar ta dauko kullin maganin da Uwarta ta bata barbadawa tayi hanyan shiga kaman yadda Maminta ta gayama sannan rai saurin ficewa murmushi tab fuskarta ganin burinta na mallakar Haiydar ya kusa cika.


Haiydar da dawowarsa kenan daga gurin friends d'in sa da suka dameshi da son zuwa Argungu suga Amarya haka ya d'aure sukaje, ba wanda ya fahimci yanayinda ma'auranta suke ciki face Saleem da Shamcy da yake sunan komai suna kalle da sak'on hararan da suke aunawa juna, kafin aka gama gaisawa sukaji tsarensu kudade masu yawa suka basu, sannan sukayi musu sallama da sunan sai ranar d'aurin aure in sun dawo.


Dama Haiydar irin mutanen ne masu sakaci da Addu'a wucewa kawai yayi ba tare da yayi Addu'a ba ( sihiri gaskiya ne amma kuma Addu'a garkuwar musulmi Addu'a takobin mumini mu daure mu kula rik'a Addu'a domin kare kai da samun yardar Allah, Allah yasa mudace).


Wanka yayi ya sauya kaya zuwa k'ananan kaya yayi kyau sosai dake ya kware a fannin, fita yayi zuwa part d'in Mummy domin gayamata sun dawo.


Su Zarah ne Zaune a parlor ita da k'awayenta me lalli tana zana musu, gaida shi sukayi sannan ya tambayeta Mommy ta gayamai sun fita, har juwa zai fita yaji ana fad'in "Yaya Haiydar barka da wuni" cikin wata murna wadda aka matse k'arfi da yaji wai ana yanga, juyowa yayi don ganin mai magana karaf idonsa suka had'u da Fauziya.


Samun kanshi yayi yana ansa mata harda tambyanta yaushe sukazo ina Goggo?.


K'ara narkewa tayi cikin fi'ili ta ansa masa, mamaki ne ya kama Zarah ganin wainar da ake tunawa amma bata iya furta komai, ficewa yayi kwakwalwarsa na ruwaito masa fuskarta da shigarta Wanda ada yafi tsana, amma yau yaji ta bala'in burgeshi, jiyake kaman ya koma yayi ta kallonta. _tabdijam_ 




***************




Rana bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya, ayau ne aka daura Auren *Aleeyu Muktar Sadauki (Haiydar)* da *Maryam Muhammad lll (Siddiqa)* bayan saukowa daga masallacin jumu'at kan sadaki mafi sauki, sannan suka garzaya Bk aka d'aura na *Mubarak Muhammad lll* da *Fertemarh Muktar Sadauki (Zarah)*.


Waleema kawai suka gabatar inda aka gayyaci *Malam Aminu Ibrahim Daurawa* yayi lacka mai kashe jiki Wanda ba Amarya dai ba hadda sauran mutane saida zukatansu suka tsinke, ba abinda takeyi bayan kuka sanye take da Shadda fara gown akayi mata wacce tasha stone work Ja, alkebba ja, takalmi, post, har sarkar da d'an kunnen da abun hannun duka stone nasu jane, just guess readers. Lolx.


Shamcy na gefenta itama taci kwalliya sosai, su Aunty Ramla da Aysha guzame suma sun sha nasu wanka, an raba kayayyaki masu d'inbin yawa Wanda baije bane kawai bai samu ba amma kowa yasha kaya sai Sam barka, can hango member of pure moment zuwa guda sun kwashi kaya sai washe baki sukeyi musamman su o.o ban fad'i suna ba.lol


Aa Ashe hadda su Maman USSEY novella, matan kirki masu nagarta, Ameenan juna, online Hausa writers, jannart mai watch novella, kai walle abin da yawa duk sun hallara, ( hadda wadanda ban fad'a ba duk ina sonku).


Can na hango Ango Haiydar cikin taro yasha wankan fari 4rm up 2 down hadda su malun-malum sai gaisawa yake da mutane cikin sakin fuska, duk da bayason aure haka ya tsinci kansa da farinciki a ranar.


Naseeha sosai Mai martaba yayi ma Siddiqa inda yake cewa " Uwata nasanki ke 'yace ta gari wacce kowanne uba zaifi farinciki da samunta to in fatan ki dore da halinki na kirki a gidanki, ke mai hakuri ce to inaso ki d'ora wani kan Wanda na sanki dashi, danshi zaman Aure gaba hakuri ke in miki na mahaukaci duniyar gaba daya zaman hakuri ne, in kika rike hakuri zakiyi alfahari da hakan nan gaba"  haka yayi ta mata nasiha mai ratsa zuciya ta kuwa shige ta sosai dan ba abinda takeyi sai hawaye, daga k'arshe yayi masu  fatan Alkhairi acikin zamansu.


Haka itama Mama da Aunty da sauran 'yan uwa sukayi nasu nasihan, dakyar aka banbareta jikin Aunty da Mama Wanda itama Aunty sai kukan take tayata saboda shakuwarda ke tsakaninsu.


Haka aka saka mota aka wuce da ita, tanaji tana gani, (Aure kenan! Mai raba 'ya da gidansu) bangaren Momy aka fara kaita aka danka amanarta hannunta, tarba ta mutunci suka samu daga gurinsu inda Mommy tace.


"Ai Siddiqa 'yata ce koba Aure balle da Aure, inshaa Allah zan riketa kaman Zarah ina matan Alkhairi a Aurensu" daga tayi mata 'yar nasiha sannan aka wuce da ita part d'inta.


Nan dai part d'in Haiydar nanne zasu zauna da yake dama Dady yayi tsarin ne na matar Aure da kitchen da komai, d'aki biyu a k'asa da babban parlour sai k'aramin parlor sama da d'aki biyu suma, an gyara gurin sosai inda aka k'awata falon k'asa da purple color dark and light, su kuma d'ankunan aka gyara d'aya da white and black d'aya green, sai sama d'aya na Haiydar already ya gyara abinda dayan kuma nata akayi pink, dinning na parlon k'asa yayin coffee table ke parlor sama, kitchen ma na k'asa an gyara sosai abin sai Wanda ya gani sai fatar samun zama lafia mai dorewa.


Itama Zarah an wuce da ita Argungu inda zasu zauna na sati kafin su wuce Kaduna inda Ya Mubarak ke aiki.


*10:00pm....*


Su Shamcy akayi shirin zuwa dinner wacce su Saleem suka shirya ba yadda Shamcy batayi da ita ba tace ba inda zataje k'arshe ma toilet ta shige tayi wankanta tai shirin bacci tabi lafiyar gado, dole ta kyaleta suka shirya tare da sauran k'awayenta suka wuce.


Shima Haiydar zaman shi yyi d'akin Saleem  yana waya da Fuu fashion wacce yanzu wata shakuwace ta shiga tsakaninsu.


Su kadai sukayi dinner ba Ango ba Amarya zuwa 11:00 suka tashi suka mayardasu gida inda suka koma suka d'auki Ango suka rakosa, suna zuwa bakin kofa ya sallamesu yana musu gwalo, tsiya sukayi masa sannan sukace suna hanya suma.


Su shamcy bangaren Momy suka yada zango suna maimata tsaruwan dinner duk ba Ango ba Amarya, abokansa basu d'auki rashin zuwan su komai ba dan yace Amaryarsa ustaziyace bata zuwa irin guraren dama.


Yana shiga sama ya haura d'akin sa ya fara sauka yayi wanka ya kimtsa sannan ya wuce d'akinta taji shigowar  sa don batada nauyin bacci amma tayi kaman mai bacci.


Saida ya k'arema d'akin kallo ba laifi ya mishi kyau sannan ya aje mata Leda kan bedside drawer sannan ya yatsina fuska yace "nasan ba bacci kikeyi ba, so gwanda ki tashi ga abinci nan kici in zaki iya, inba zaki iyaba can ta matsemiki" yana kaiwa nan ya fice daga d'akin....






_Still on buki fans, lobe yo all_ 😍 











✍🏻 


💄 Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written* 

            *By*

💄 ~Meryerm Abdool~ 💄




© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S_*

                ( *P.M.L* )





```Bazan tab'a mantawa daku ba my mentors da bazarku nake rawa wollah🙄```


ABDUL AAJ

           &

MAMAN USSEY.




JINJINA GAREKU MEMBER GIDAN KWARAI IRIN ABARKA, KU KAM HALIN KU DABAN NE, KAMAN YADDA KUMA KUKE NA DABAN A GARENI MEMBERS OF PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S, NA GAISHEKU, ALL ILY 😍 








      *Page* 48&49





Junawa juna baya sukayi kowa ya kama hanyar Dept, nasu sun d'an yi nisa da juna sai suka juyo same time, karaf idanunsu suka had'u a tare  suka sakawarwa juna murmushi mai kayartawa.


Ihu students sukayi suna shewa saboda abin ya burgesu, ihun ne ya dawo dasu, juyawa sukayi suna mamakin wannan murmushi da basusan ma'anarsa ba, (ni kuma nace na love oo).


Menat dake gefe tazo wucewa taji ana ihu, tsayawa tayi tana kallonsu baki sake sannan tace da wata dake gurin tsaye "me wadannan suke yi haka?" Cewa tayi.


"Baki san meke faruba halan? Ai aure sukayi shine suke b'arar da love mu kuma muna ganin sha'awa"


Tabe baki tayi tace "Ayya" amma cikin ranta sai tsinewa D one take tana cewa "Tsinanne dama sonta yake yi, amma yasa nayi mata wancen abu? Shege dan iska daga yau na daina kaunarka a raina wallah, itama shegiyar sumi-sumi kam ta Allah" ta buga tsaki tana wucewa (ni kuma nace kin samu aikinyi).



Ba wani lec, ne da yawa tayi ba dake ba'ayi resuming gaba d'aya ba, ga Shamcy tak'i ta dawo tayi nacin harta yi fushi da ita.


Bakin titi ta isa harta tari me napep zata wuce, sai kuma taga rashin dacewar hakan, wayanta ta ciro ta kirasa saida ya tsince.


Siririn tsaki taja zata shiga saiga kiransa ya shigo, d'agawa tayi jin yayi shiru tasan kuma ba maganan zaiyi ba yasa tace.


"Na k'are lec, nawa zan wuce gida"


Saida yayi yangarda ya saba sannan yace "wazai kaiki?"


"Napep zan hau mana, gashi har na taresa".


"What!! Salon a renani kenan! To jirani yanzu zanzo nayi dropping naki" ya katse wayar.


Tsaki taja tace "ko meye nashi a ciki, wai a renani! Son girma sai kace dawo mtsss".


Ba me napep hakuri tayi tare da bashi 200 ya wuce, minti kadan ya iso, shiga kawai tayi har ya kaita ba Wanda ya cewa d'aya uffan, fita tayi tare da cewa " thanks" cikin makoshi.


Ya jita amma yayi banza, motar kawai yaja ya fice ya koma skull, saboda research da yake na project d'insa.


B'angaren Mommy ta wuce direct, tana shiga Hanan da dawowanta kenan daga skull ta taso tana mata oyoyo, d'aga ta tayi tana tambayan ta skull sannan ta k'arasa ciki suka gaida da Mommy inda ta tambaye ta skull ta ansa da "Alhmdllh".


Tace " ina son d'in?"


"Yanzu ya ajeni ya koma ne".


"Ayyo" da murmushi a fuskanta, alaman taji dad'in hakan, saboda dama ta gayamai shi zai rinka kaita da maidata muddin yana gari ya ansa da to.


Nan ta zauna suna d'an tab'a hira da Mommy sai da taji kiran sallah sannan taja hannun Hanan ta wuce part d'inta.




****************




"Dota wai kuke ciki ne da wannan miskilin yaron ana samun progress dai ko?"


Gyara zama Fuu fashion tayi tace "sosai kuwa Mami, yanzu yayi laushi sosai sai abinda nace, har cewa yayi fa zaije ya gayawa Dady ayi magana don ya matsu wai soyayyata na rikitarda shi" ta k'arasa fad'a tana tuntsirewa da daria.


Itama Mami dariyar take hadda shewa tace "shegen yaro waya gayama masa gombe gabas take, aini na yadda da aikin malam dama yace sannu- sannu abin zai rika shigarsa".


"Ai kuwa yayi gaskia don kuwa yanzu har abin ya shigesa sosai baya iya minti goma bai kiraba, a chat kuwa abin ba'a magana har da cewa zaizo Skk na hanashi"


"Ai bakiga komai ba ma saboda malam nanan nata yi maki wasu Addu'o'in, kuma gara da kika hanashi zuwa saboda banaso iyayensa suyi zargin wani Abu har sai ya gayamusu da kansa".


Haka dai Uwar da 'yar sukayita tattauna suna shewa da daria kaman wasu k'awaye kafin ta fita yawon gantalinta ( Allah ya shirya, ya karemu da mugun gani da mugun ji Ameen).



" hello besty, kiyi magana mana besty, Fushin har yanzu? To maida wuk'ar ina hanya fa!"


Sai lokacin tayi magana "da gaske kike besty? Pls kada ki sakamin rai".


" Allah da gaske nake gashi har na kusa isowa".


Turo baki tayi kaman tana ganinta tace "kai besty shine kika k'i gayamin sai da kika iso".


"Sowie besty, ai kece tun dazu inata kiranki kika k'i d'agawa waike fushi kike nan".


Daria tayi tace " kece ai kin iya zama mutum rai, amma dai nan zaki sauka ko?"


Kama baki tayi kaman ta ganta " wah! Rufani ki sayani so kike oga D one ya cinyeni, hostel zan sauka indai nayi arrange d'in gurin zan shigo zuwa anjima".


Tab'e baki tayi "mezai miki kedai bazaki zo dai bane, in kin k'araso ki gayamin nazo na tayaki gyara gurin".


" kanki d'aya kuwa besty taya zakizo ki taya ni gyara, ko Ya Haiydar d'inne zai kawoki?"


"Wane Haiydar kuma, ai yana cikin skull d'in".


" to nidai ki zauna banaso, inna shigo zanzo da kaina danagan naga ko an sama mana Baby"


"Hehehe! Aa ba Baby ba k'ozo dai aka samu 'yar air"


Dariya Shamcy tayi sannan ta tsinke wayar.


Tashi Siddiqa tayi ta shiga kitchen dan had'awa Bestynta delicious.


*40:00pm*


Shamcy ta iso gidan saida taje part d'in mommy suka gaisa sannan ta isa inda Bestynta da murna suka rungume juna cike da farinciki, sannan ta jata zuwa cikin parlor suka zube, nan da nan ta cika mata table da better.


Tare sukaci sannan aka bude shafin hira, Shamcy tace "besty naga kinyi wani fresh lallai wannan babyn namu yazo da sauki".


Harara ta balla mata sannan tace " zakiga baby kuwa, kita jiran zuwan sa kinji".


"Aiko zan zura ido kaman mujiya" 


Daria kawai ta sannan ta kauce maganar da tambayan mutan gida, daga nan sukaci gaba da hira.


Tare da Saleem suka shigo gidan dake Shamcy ta gayamasa taje gidan haka suka had'u aka dasa sabuwar hira amma banda Haiydar da sai yaga dama yake saka bakinsa.


Sai bayan isha sannan Shamcy suka wuce, ita da Saleem ya sauketa hostel sannan ya wuce gida.


Haka couples d'in sukaci gaba da zaman doya da manja amma basa bari kowa ya gane musamman idan suka had'u parts d'in Momy kilawa suke nunawa juna, amma dake babba babba ne saida Mommy ta fahimci wani abu amma ta saka musu ido taga iya gudun ruwansu.


Yanzu kam kara2 ya kan kama haka zai kawota kullum ya mayarda ita kuma, wani sa'in ma jiran sa takeyi hostel har ya gama su ko gida tare.


*A months later...*


Haiydar ne duge gaban Dady dake balbalesa da fad'a, yace.


"Bana gayamaka ka fita hanyar yarinyan ba, amma dake kunnenka bana ji bane shine kaje ka gayawa su kawu ko, toka kyauta amma ka Sani ni ba ruwana a cikin wannan zancen".


Momy dake zaune gefe tana jinsu bata ce komai ba, ita kanta Sam batason zancen da ya kawo musu, saidai bazata fad'a ba, saboda kara kada Alhaji yaga taci fuskanshi saboda ai 'yar k'anwarsa ce, cewa tayi.


" Alhaji kayi hakuri kabarshi yayi tunda ya nace gashi kuma har kawu ya shigo cikin zancen, kada hakan ya kawo sab'ani tsakaninka da 'yan uwanka".


Dady yace " haba Mommyn Zarah, duka yaushe yayi Aure dazai jajibo wani yanzu karamin yaro dashi yaushe zai iya rike mata biyu fisabilillah"


"Allah ya huci zuciyarka, kayi hak'uri ka kara duba lamarin, kuma tunda yace yana so ai zai iya ne"


"To shikenan naji, amma matarka tasan da zancen ta kuma amince?"


Kai ya girgiza alaman eh.

"Maman Zarah k'aramin ita a waya yanzu naji daga bakinta" Dady ya fad'a.


Jin kalaman Dady yasa k'irjinsa bugawa nan tace zufa ya karyo masa.


Kiranta Momy tayi minti kad'an ta shigo sanye da hijab har k'asa, gaidasu dady tayi, sannan ta samu k'asan carpet ta zauna kaman yadda taga Haiydar yayi.


Dady yace "yawwa 'yata dama tanbayanki zanyi, da saninki da amincewarki mijinki yace zai k'ara Aure?"


Tashin hankali Wanda ba'a sa mishi rana, wani zupa ne ya karya mata k'irjinta sai bugawa yace duk da bata sonsa amma abin yazo mata a bazata, saurin tattaro nutsuwarta tayi don kada su fahinta tace.


"Eh Dady na Sani kuma da Amince wata".


Wani irin sauke heart Haiydar yayi.


_tofah_ 🤔  




Battery low🔋 kuyi manage da wannan , ily ❤ fans.







✍🏻  

💄Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written*

             *By*

💄```Meryerm Abdool``` 💄




© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

                ( *P.M.L* )




K'AWAYEN ARZIKI, MASU SAKANI FARINCIKI A KULLUM KUNA RAINA.


*Zee Yabour(Neighbor), Ubaida Gwandu, sa'adatu(Nuwaira), Rukie, Qwllytah, Besty, My Shamcy, Aunty Azland, Salma pinky(Momma), Aunty khady, Suhana(Duduwa), Ayshat garkuwa, Momyn sultan, Momyn ihsan, Seemaluv, Rufaida, Hapsy baby, Mrs, Fawwaz, Maman Amima (MSB), Zarah Adamy, Ummin yusrah, Lalata(sadnaf), Zarah surbajo, Fareedat, Mashkura, Ummihaneefa, Ummi hambali, Dija waziri, Jannart, Ummi Garkuwa.*


Kai🙄🤒 wallah kunada yawa har ma da wadanda ban ambato ba wallahi duka ina sonku 😍😍.






         *Page* 50&51


" 'yata kin tabbatar ba wata matsala kuma kin amince ba tursasa ki yayi ba?" cewar Dady.


"Eh Dady Nina amince ba matsala"


"Allah yayi miki Albarka ya baki zuria ta gari masu sanyin hali irin naki" 

 

"Ameen" Momy ta fad'a, itama tace "ameen" cikin mak'oshi, sannan Dady ya juya zuwa ga Haiydar yace.


"Kayi Sa'a ta aminci saidai da Sharadi, kada ka yadda ka walak'anta min 'ya akan zakayi Aure ko bayan kayi Auren, idan naji haka zanyi mummunan sab'a maka, sannan Abu na biyu da nakeso ka sani shine ka tanadi inda zaka aje matarka sannan aure sai bayan ka dawo daga service dai2 an k'are gina company ninka ka fara aiki sannan za'ayi, ka jini ko?"


Still kanshi na k'asa yace "eh Dady naji na kuma gode, zan kuma kiyaye inshaa Allahu, Allah ya k'ara girma da nisan kwana".


" Ameen" Dady yace sannan yace zaku iya tafia, ya mik'e ya haye sama.


Mommy tace "yata zonan" tashi tayi taje dai2 kafafunta ta zauna.


Zai fita tace Momy tace "Son kaji dai abinda ya fad'a ko, to wallahi ka kiyaye idan kuwa ka sab'a to ka sani nima zanyi mummunan sab'a maka".


" zan kiyaye Momy inshaa Allah" sannan yada'an kalli inda take zaune ji yayi ta bashi tausayi to amma ya zaiyi da soyayyar Fauzie dake neman illatashi.


Cewa yayi "Momy good night".


" Allah ya tashemu lafia" kawai tace ba tare data kalleshi ba, saboda Sam abin bai mata dad'i ba kuma ba zataso ayima Zarah hakan ba, batada yadda zatayi ne kawai shiyasa tayi shiru, amma zataci gaba da yi musu Addu'a da fatan Alkhairi a garesu.


Cewa tayi " 'yata kiyi hak'uri da wannan k'addarar data shigo rayuwar ki, ki d'aure sannan kici gaba da Addu'a Allah yasan hakan shiya fi zama alkhairi a gareku baki d'aya" .


"Laa! Ba komai Momy, kuma inshaa Allah zanyi Addu'a kaman yadda kikace" ta fad'a da murmushi kan fuskarta.


"Yawwa 'yata Allah yayi miki Albarka tashi ki tafi kinji".


"Ameen Momy, ina Hanan hala ko tayi bacci ne" ta tambaya tana mik'ewa.


Murmushi Momy tayi tace " 'yar rigima kenan! Tayi bacci kinsan gobe da skull".


"Hakane to saida safe Momy " ta fad'a tana wucewa.


To Allah ya tashemu lafia 'yata" sannan itama ta mik'e suwa sama rana fad'in "inba abin son da Rigima ba meye laifin yarinyar nan? Ga kirki da girmama mutane, kuma idan kyau ne ba abinda Fauziya zata gwada mata saidai ma ita ta nuna mata".


Jinjina kai tayi tace " to Allah yasa hakan shi yafi Alkhairi" taci gaba da haye steps d'in.


Da sallama ta shiga part d'in, zaune ta sameshi parlor yana kallon wani American film, ko inda yake bata kalla ba ta wuce abinta.


Ta fara taka step d'in yace "ke!" Tsayawa tayi ba tare data juyo ba, ganin ta tsayane yasa yace "meyasa kika kareni gurin su Dady?"


Juyuwa tayi, kallon sama da kasa tayi mishi sannan tace "ra'ayi" a tak'aice sannan ta wuce ba tare data jira yace komai ba.


"Ra'ayi!" Ya fad'a sannan yayi murmushi Wanda na kasa gane ma'anarsa, sannan yaci gaba da kallon sa.


Tana shiga d'akin ta murzawa kofar key, toilet ta shige tayi wanka tare da d'auro alwala, Shafa turare tayi ta saka kayan bacci ta hau bed taja blanket ta rufe jikinta saboda sanyin A.C.


11 dai2 ya kashe kayan kallon ya haura sama, kofarta ya murda don dubata kaman yadda ya saba, amma sai yaji kofar da key, juyawa kawai yayi yabi hanyar bedroom d'insa yana mamaki dama kenan tasan yana shiga? To amma meyasa ta kulle kofar yau? Ba ansa.


Tana same ta kulle kofar don duk shigowar da yakeyi tana sane, saidai yau bata bukatar hakan, sai juyi tace bacci yak'i daukarta har 2 yasa ta mik'e ta d'aura zani kan sleeping dress d'inta tayi nafila sannan tayi Addu'a wa kanta tayi ya Umar kaman yadda ta saba, taima iyayensu, da Auren su sannan tayima al'ummar musulmi baki d'aya.


Shima Haiydar tashi bangaren hakane bacci k'in d'aukarsa yayi zuciyarsa fal farinciki, ya kusa samun *Muradin ransa*(Maman ussey) amma kasan zuciyarsa ji yake ba dad'i amma ya rasa dalili( aikin sihiri kenan, Allah ya kiyashemu).





********************





Su kawu sunje gurin 'yan uwan Baban Fauziya sun nemi Auren ta an kuma basu an tsaida rana kaman yadda Dady yace.


Murna gurin Uwar kuwa kaman ta taka kan jariri, sai had'a habaici take tana cewa "wadanda ke cewa dota tak'i da masu cewa tayi kaza da kaza to yanzu dai zatayi Aure sai ayi da dan wani kuma" haka dai taita yada maganganu ba Wanda ya kula ta aka kare komai lafia, taso ma ace ba'aja lokacin da tsawo haka ba ayi a gama ta huta.


Itama Fuu fashion tayi murna, har da sukayi taron su bayan an gama ta gaya musu zatayi aure haka suka hayyak'ota wai bazatayi ba da kallon baku isa ba ta bisu sannan tace.


"Yo Hajjaju ina kuma ai Auren kuke ko an hanaku ne?"


Wata tace "to ai mu Auren a gari muke kuma bai hanamu yin komai ba" ta fad'a sauran sukace eh hakane.


Itama Fuu murmushi tayi tace "to ai nima ba abinda Auren zai hanamin kuma dan bana gari ba yana nufin bazan zo taro ba, Ku ai can d'inma zan k'ara samo mana eh yane ne" ta fad'a tana d'aga gira.


Ba yanda suka iya da ita haka suka kyaleta saboda itama tana cikin masu fad'a aji a k'ungiyar duk da k'aramcin shekarunta a Kansu saboda tana da shegun( naira).


Bayan an tashi taron ne lady tace "hegiya Fuu kinga yadda kikewa su haj. Lando muzurai kuwa, kuma suka amince miki da mune yaushe zasu yadda".


D'aga musu gira tayi tace " yarinya da kudi kenan" da shewa sukace "abokiyar tafiyar manya" (ni kuma nicce Allah ya shirya).


Fitowansu kenan daga skull bayan tayi sallama da Shamcy, ya d'auketa zasu wuce, sun d'an fara tafia ta kalli gefensa cikin murya mai kama data rad'a tace.


"Pls saukeni gidan Aunty Ramlah, ta kirani tace min bataji dad'i ba, zan dubata".


Banza yayi yai kaman baiji ba, amma cikin ransa magana yake yace " wato ita wannan sai tanaso Abu tace sauke kai tayi magana, amma in rashin kunyan ta ya motsa ba dama, kwafa yayi yace zanyi maganinki".


Jin shiru tasan kuma ba magana zaiyi ba yasa ta kama nata bakin itama tana fad'in "miskili kawai" a ranta.


Ganin ya d'auki hanyar gidan ya Ramlah ne ya sakata sauka heart tana murmushi, kallonta kawai yayi ba tare da yace komai ba.


Zaune ta sameta tayi dai2 a parlor ga tulelen ciki ta saka gaba, tana cin zogale, k'araso wa tayi tana fad'in "sai Maman twins zogale kawai ake ci Ashe kinji garau".


"Da sauki dai ai nida jin garau saina sauke kuma, daga ina haka?"


"Daga skull, nace zan biyo na dubaki"


"Aiko kin kyauta ina Shamciya?"


"Tana skull ban gayamata zan biyo ba, Haiydar ne ya saukeni".


" ai Shamciya Nada k'ok'arin zuwa dubani, ko day before yesterday tazo"


"Shine bata gayamin ba lallai ma Besty"


"To ai yanzu kinji, kuma keda kike karkashin wani meye naki basai an barki ba"


Saukowa tayi k'asa tana saka hannunta cikin zogalen tace "tunda ba tayi barin kawo kaina" ta fad'a tana tura a baki. 


Aunty Ramlah ta kalleta tace" ayya babyn Aunty ba maganan su Mama ce ta tabbata ba, lokacin sunan Ameer da mukaje" ( d'an Aunty Jameela data Haifa last month).

   

"Hmm tunda ciki banza ne ta fad'a a ranta" a fili kuma tace "wallahi ba komai fa Aunty".


"To naji ba komai wannan ramar fa? Ta Meye?"


"Pressure ce kawai ta skull".

" ayya Siddiqa? "


"Allah kuwa Aunty" haka dai sukaci gaba da tattaunawa, sannan Ramlah na bata shawarwari cikin hikima, sai bayan la'asar sannan ta koma gida.


Soyayya tsakanin Haiydar da Fuu abin ba'a cewa komai, kullum suna makale a waya ko chat, ko kuwa ta kwaso jiki tazo tayi kwana biyu da sunan tazo week end, duk wannan iskanci da suke iska Siddiqa ta bawa ajiyarsu, tayi kaman batasan sunayi ba, Momy ce ma ked'an magana ganin abin yayi yawa wai shege da hauka. Lolx



Life goes on.......


Aunty Ramlah ta haihu da dad'ewa su Siddiqa sun sha buki inda yaro yaci sunan Ahmad kakansa suna kiransa da Baffa.


Su Haiydar sun kammala skull successfully, har anyi posting nasu inda aka kaishi PH Saleem kuma Lagos, yayin da su Siddiqa suka shiga UG 4.


Tuni aka fara mishi aikin gini inda zasu tare gaba daya in anyi Auren, duk dai nanne cikin G.R.A ba nisa da gidansu sosai, filin da Dady ya siya musu shida marigayi.


Inda ya cilla zuwa PH don gudanar da NYSC shi wata yarinya jakadiya ta kawo mata wacce zata tayyeta zama mai suna zubaida, kuma tacema Aunty akawo mata Jabir da Rufee in anyi Hutu, ga kuma Hanan da kullum suna tare.


Time 2 time yakan kirata su gaisa wataran a rabu lafia wataran kuma ayi baram baram.



_hhhhhhh blind lover_ 😅😂 











✍🏻 

💄Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )


*Written*

        *By*

💄 Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

       ( *P.M.L* )




```Annabi Muhammad tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi yace:-```


*Idan dan Adam  ya mutu dukkan ayyukansa sun yanke face guda uku. 1.sadaqa mai gudana 2. Iliminda ya bayar 3. D'a nagari Wanda zai rika masa Addu'a.*


Allah yasa mu aikata Alkhairi ameen.







            *Page* 52&53



Saida yayi 6 months sannan ya taho ganin gida, zuwan bazata yayi musu bai sanarda kowa zuwan nasa ba.


Zaune suke a falo bayan la'asar Hanan ce ta kwace abin hannun Zubaida ta gudu, Zubaida ta bita tana fad'in "ki bani Hanan banaso irin haka" sai daria take tana fad'in "ank'i a bayar d'in zoki k'wata" dai2 hanyar fita parlon taci karo da mutum tana daga idonta taga Haiydar ne.


Zaro ido tayi sannan tayi tsalle ta rungume kafansa tana "oyoyo ya Haiydar" dagata yayi yana fad'in "oyoyo matar ta kaina" sannan ya sauketa ya rik'e hannunta.


Siddiqa dake kwance kan 3 seat tana kallon Indian series cikin tashar zee TV wato *kum kum bagyah* na abih and pragya ta shagala kallonsa, sanye take da armlet fara gabanta anyi rubuta da black pent an rubuta my teddy da pencil baki, kanta ba dan kwali ta d'aure shi da ribbon baki, jin an kira Ya Haiydar ne ya sakata tashi zaune tana kallon kofan, taga ko shi d'inne da gaske.


4 eyes sukayi yana sanye da kayan NYSC sun karb'esa sosai ga wani kyau daya k'ara fatar sa ta kwanta alaman yaji dad'in garin, jakace rataye a kafad'arsa dayan hannun sa rik'e da Hanan, sannu da hanya Zubaida tayi masa sannan taja hannun Hanan tana fad'in "zo muje kiga wani abu sasan Momy" dayake ita tana da wayau.


K'ur suke kallon juna bako k'iftawa na tsawon 10mnt sannan ta fara sauke nata idon, tasowa tayi cikin tafiyarta mai d'aukar hankali wacce take by nature, harta iso gabansa kallonta yake ba k'iftawa ganin tazo dab dashi ne yayi saurin wayan cewa da kallon cikin parlon.


Kamar zatayi hugging nasa sai kuma ta anshi jakar hannunsa kawai tana fad'in "sannu da zuwa kasha hanya, muje ciki kayi fresh up ko?" Ta fad'a tana tafia zuwa sama(suna daga cikin darasin aunty Ramlah da Shamcy).


Sakin baki yayi ya bita da kallo har b'ullewa ganinsa sannan ya sauke numfashi yana fad'i a ransa "ko yaushe wannan ta iya saka English wear hadda wani tarba oho" tab'e baki yayi sannan shima ya haura saman.


4 d first time data shiga d'akin sa, ba k'arya kam aje jakan tayi sannan ta had'a masa ruwan wanka ta sauko k'asa domin sama mishi abinda zaici.


Wanka yayi ya sauya kaya zuwa k'anana yayi kyau sai k'amshi yake zubawa, snacks da drinks d'inda Siddiqa ta aje masa wadanda bata rabo dasu, yana ci yana wani lumshe ido shi kanshi yasan yayi missing yummy/tested food d'inta, yaci da yawa sannan ya mik'e yaje part d'in Momy.


Da sallama ya shiga, Momy ta ansa tana kallon d'an nata cikin kulawa tace "Son zuwan bazata akayi mana haka?" Murmushi yayi sannan ya zauna kusa gareta yace "Momy I wanna make u more happy ne."


Tace "ai kuwa kam munyi murnan ganinka, ya PH d'in ya kuma aiki." 


"Alhamdulillah! Momy all are fine, yana sameku."


Ta ansa da qlau daga nan sukaci gaba da hira, Dadynsa shima ya sauko suka gaisa ya tambeyesa aiki da garin ya ansa qlau, sannan sukaci gaba da hira basu suka tashi ba sai magrib suka wuce masjid.


Sai bayan isha suka dawo shida Dady direct part d'insa ya wuce, sallamar sa kawai ta ansa amma ko inda yake bata kalla ba balle ayi maganan gaisuwa, daga k'arshe ta mik'e kawai ta haye sama.


Da kallo ya bita sannan yaja tsaki yana fad'in "wannan yarinya ba k'aramar 'yar duniya bace, yanzu zaka ganta qlau anjima ta birkice abu sai kace hawainiya" tab'e baki yayi sannan ya mik'e zuwa dinning,yaci abinci sannan yad'an tab'a kallo zuwa 9 ya haura sama kota kanta baibi ba (hehehe a juri zuwa rafi dai...,).


Kashe gari saiga Fauziya wai tazo mishi sannu da zuwa saboda rashin sanin inda ke mata ciwo.


Satinsa d'aya ya koma bai kuma dawowa ba har saida sukaje masa bikin passing out nasu suka dawo tare, hadda Fuu ba'a barsu a baya ba.



*A weeks later..*


Biki sai matsowa yakeyi inda suma su Shamcy ansa nasu, sai anyi nasu da sati sannan ayi na Haiydar.


Lokacin da Momy ta kira su Mama ta gayamusu Auren Haiydar hadda basu hakuri don ita ta d'auka Siddiqa ta gayamusu, dake Mama wayayyiyar  mace ce, saita nuna mata aiba komai matar mutum kabarinsa, sannan Momy tace ta gayama uwar diya za'ayi musu laifi, cewa da Aunty.


Da Mama ta gayama Aunty tace "Ashe abokiyar zama zaku samu shine Baku gayamana ba" ta fad'a tana daria.


D'an zaro ido aunty tayi sannan tace "bangane inda kika dosa ba Maman yara?" Daria Mama tayi sannan ta gayamata tace "aina dauko ta gayamiki." 


"Wai da gaske kikeyi Mama?"


"Wallahi da gaske yanzu Haj,Asmau take gayamin hadda bada hak'uri wai" fad'a aunty tayi sosai sannan ta kira Siddiqa tayi mata tas akan rashin fad'amasu da tayi sannan ta dawo bata baki.


Su aunty Ramlah ma sun kirata sunyi mata fad'a sosai sannan sukace tayi hak'uri komai mai wucewa ne, itakam to kawai take binsu dashi saboda ita bataga abin hak'uri aciki ba tunda ba'a kanta zata zauna ba.


Shamcy ma fushi ta d'auka da ita saida taga abin bana k'are bane sannan tace "wai besty fushin na meye ne haka?"


Harara ta balla mata tace "yanzu fisabilillah besty ace Ya Haiydar zaiyi Aure amma ki k'i gayamin kenan da Ya Saleem bai fad'a min ba, shikenan sai anyi inji koh?"


"Oh! Sowie besty, kiyi hak'uri dama ai zan gayamiki" Ta fad'a da fuskar rarrashi.


Smiling tayi tace "kuma nasan duk laifinki ne yasa D one zaiyi k'ara aure tunda kun azama kanku girman kai kunaso amma kunk'i Ku nuna, yanzu kam saiki dage dan yanzu bake kad'ai bace so ya rage naki ki gyara ko ta kwace mijin" ta fad'a fuskarta murtuk'e.


Ansawa tayi da tau saboda yanda taga fuskarsa kamar itace za'ama kishiyar, amma bata jin zatayi wani Abu, daganan sukaci gaba da tattauna akan bikinta.


Sati d'aya tayi Yauri su kasha biki, su Mama da aunty Ramlah duk sunje hadda family Dady ba'a barsu a baya ba, Mai martaba ma yaje d'aurin Aure, Haiydar ya taka rawar gani sosai a bikin.


Daga k'arshe suka tattara nasu da nasu suka dunk'ulo Amarya suka damk'a amanarta hannun Iya tsohuwa da yake nan zasu zauna yayi ginin zamani flat mai kyau, sai fatan zaman lafia mai dorewa.


Sati d'aya da bikin  Saleem akayi na Haiydar Wanda aka had'a tare da bud'e company ninsa, event 10 sukayi, ba waleema ko wa'azi ko d'aya, chashewa ne kawai da rak'ashewa, daga k'arshe aka rufe da less day Wanda ba abinda akayi sai madarar lesbian, till down akayi, Wanda tace daga ita sai friends d'in ta zasuyi, hadda past get aka raba saboda gudun 'yan sa eyes.


Amarya da uwargida sun tare gidansu, Wanda saida Momy ta saka baki sannan Siddiqa ta yadda ta tare da tace abarta anan, gidane mai kyau flat, kowacce su 2 bedroom da parlor sai babban parlour Wanda ya shiga tsakaninsu master bedroom na cikinsa da kitchen da dinning.


Idan kaga Siddiqa zakace itace Amarya saboda gyara na musamman da tasha daga wata 'yar sokoto da Aunty ta dakko mata, itakam sai cewa tayi anyima banza.


Amarya ta bada had'in kai anyi sati daya ana zuba love duk kuwa ba wani gamsuwa yake samu daga gareta ba amma da yake aikin sihiri ne sai rawar kai yakeyi, yayin da ita kuma take a takure Sam abin baya burgeta( hattara masu mad'igo yana daga cikin sharrinsa ya hanaka sha'awar da namiji, Allah ya kiyashemu).


Sati d'ayan duk Siddiqa ce ke basu abinci, sati na cika ta tattara ta bari, aiko ido ya Rena fata don kuwa amarya tace ko ruwan zafi bata iya dafawa, kuma da kunya aje gurin Mommy aci, sai ga oga D one an bige da yawon siyan abinci, duk da baya iyaci saidai taci shi kuma ya bige ga shan coffee da snack, Siddiqa kuwa d'aki ta maida dandalinta abinci kawai ke fitar da ita saiko skull ko fita unguwa.


Oga D one an jigata ka wani tsoron Fauziya da yake ji dan wannan ya wuce so kam sai dai tsoro, dan idai yana gabanta to wani wawa yake dawowa ba kyace Haiydar kwalisa da miskilanci ne ba sai abinda tace yakeyi, amma idan basa tare to normal yake dawowa ( kalan nasu makircin kenan kada a gane anyi mishi wani Abu, subhanallah). 


Ranar da ta shirya mishi tsiya saida sukayi nisa cikin romancing juna ta gama birkitashi sai wayanta tayi k'ara, dagawa tayi tace "oh Lady kin iso to kijirani on my way".


Yanaji yana gani ta shirya ta zari key d'in car nata, scrolling hand kawai tayi mai alaman bye, dama tasan da zuwanta don itama ta gayyato ta, yana magiya yana komai tasa kai ta fice.


Dafe Kai yayi ga wani azababen feeling da yakeji yama rasa meye mafita, yadai San bazai tab'a iya aikata zina ba, hasalima ya tsaneta sannan kuma yanada k'yank'yami, kuma a yadda yakejin kansa bazai iya daurewa ba.


Dabara ce ta fad'o masa, mik'ewa yayi ya zura jalabiya ya fice daga d'akin.


Siddiqa dake kwance kan bed tana duba handout d'inta Sam bataji shigowar mutum ba sai nauyi taji akanta alaman an tsaya akanta.


Dagowa tayi dan ganin waye, ido 4 sukayi dashi duk da ta firgita da ganin yanayin sa amma hakan bai hanata mik'ewa ta kama kugu ba cikin tsiwa tace.

         "Malam meye na shigo min d'aki bako sallama, ko wani abun ne?"


Zama yayi kan gadon ya d'ora K'afa d'aya kan d'aya sannan yace "idan miji ya shiga d'akin matarsa laifi ne, bama wannan ba zuwa nayi na sauke miki hakk'in ki dake kaina."


Da kallon kama renani ta bishi sannan tace "dama akwai sauran hakk'i na akanka? To kaje na yafe banaso." Tana fad'i tana ja da baya so kawai take takai ga kofar toilet ta shige.


Ganin abinda takeyi yasa ya mik'e taku d'aya ya damk'ota yana fad'in "wa zakiyama gulma kina so kina kai kasuwa" batayi magana ba sai k'ok'arin kwatar kanta d takeyi, k'ara matseta yayi suka shiga kokawa.


Dambe sukayi sosai shi kanshi yaga k'ok'arin ta kafin yasa hannu ya had'e hannyenta baya ya danne da kafarsa sannan yasa hannu ya janye majanyin gaban rigarta ya balle bra, tuni abarkatun k'irjinta suka bayyana, romancing d'inta yake ta ko'ina kaman mayuncin zaki sai hot kiss yake bata ta ko'ina, ita kam hawaye kawai ke kwarara a idon ta na tsabar bakinciki.


Saida ya tabbatar ko yatsarta bata iya dagawa sannan.......



_hhhhhhh ji idon su oo to nak'i fad'a_ 😂  








✍🏻 

💄Meryerm Abdool 💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written*

          *By*

💄Meryerm Abdool💄




```Manzon Allah tsira da Amincin Allah su tabbata a gareshi yace:-```


_kada kuci da hannun hagu, domin shedan keci da hannanun hagu._


Sis, ba wayewa bane kirik'e spoon ko cup da hannun hagu ciki ko kisha, baiyi ba yana daga cikin halin shedanu, Allah yasa mu gyara ameen 👏🏻







          *Page*54&55



Chak ya tsaya da abinda yake shirin yi, sauk'a yayi kan gadon ya naushi gina yace "damn it!" Yana furzar da iska a bakinsa sannan ya fice daga d'akin.

         Jin ya d'aga ne yasa tayi saurin jan blanket ta rufe dukannin jikinta tanaci gaba da kukanta.


Jin bugun k'ofar ne yasa ta d'aga blanket d'in a hankali ta kalli k'ofan, baza ido tayi a d'akin bataga alaman shi ba, hakan yasa ta zura hannu kan bedside drawer ta janyo hijab d'in sallar ta, ta zura sannan ta mik'e.


Key tasawa k'ofar sannan ta sauke numfashi tana fad'i a ranta, "Ashe yanada sauran imani, na dauka ba period nake ba kome nake saiya yagani, irin wannan mungunta haka."


Mtss! Taja tsaki a fili tana hararan kofan kaman shine a gun tace "mugu Allah ya isana duk ya sakani ciwon jiki" sannan ta fad'a toilet ta sake wanka.


Dakyar yakai kansa d'aki saboda yanda yake layi kaman dan drugs, wasu tablets ya dauko cikin drawer Wanda bansan kona miye ba, ruwa ya d'auko ya tsiyaya a cup yasha maganin sannan ya shiga toilet ya tsabtace jikinsa, alwala ya d'auro ya hau dadduma ya tada sallah.....


Fauziya kuwa na zuwa hotel d'in kiran Lady tayi ta gayamata no. din room d'inda take sannan tayi parking car d'inta' a parking space ta shiga ciki, ta samu Lady tayi dai2 kan bed tana chat.


Duka takai mata tace "hegiya kina sha'aninki" ihu Lady tayi sannan ta rungumeta tana fad'in " Fuu fashion kina wuta muna binki da fetur, kaga Amarya a gidan D one, takawarki lafia 'yar Mami, kinci dubu sai ceto."


Murmushi tayi saboda taji dad'in kirarin da tayi mata, tayi suka zauna kan bed sannan tace "ki bari kawai wallahi a takure nike a gidannan, Sam aure ba dad'i bayan takura kullum yana manne dani awa cimgan" ta fad'a tana yatsina fuska.


Daria Lady tayi tace "ba kince aure zakiyi ba to gashi tun ba'aje ko'ina ba kin fara mita."


"Hmm! Ki bari kawai lady nifa abinne Sam bana gane komai bakiji yadda nayi missing dinku ba Allah, shiyasa na takura kizo saboda na takura da yawa"....


Daria Lady ta k'ara yi sannan tace "to yanzu ya akayi kika fito? Ko baya nan ne?"


Tsaki taja tace "tome za'a fasa mutuwa ko hisabi? yana kallona na fito, magiya kawai yayi ta yimin dan saida na tsundumasa a system sannan na fice na barshi."


"Kai tawa kina abinda ranki yakeso fa" ta fad'a tana ci gaba da dariya, itama dariyan tayi sannan ta bata hannu suka tafa daganan suka tsunduma cikin masha'arsu, wa'iyazubillah.




***********************


Siddiqa tunda sassafe ta tashi tayi shirin ta na Skull ta fice abinta duk kuwa da time baiyi ba na test d'inda zasuyi, tafi ganema ta bar gida ta huta.


Hall ta shiga taci gaba da kara2nta dan jiya tunda abin ya faru bata samu tayi ba.


Sai zuwa 9:00am Saleem ya kawo Shamcy gaisawa sukayi tsatsaye da yake time yayi suka shiga suka zana test d'in.


Bayan sun fito ne suka samu wani shadow suka zauna Shamcy ta dafata tace "Besty na ganki yau wata iri tun dazu sai tsaki kikeyi ke kadai meke faruwane hala?"


"Ba komai" ta fad'a ba tare data kalleta ba.

         "Haba Besty yanzu Ashe zaki iya boyemin damuwarki, kenan baki d'aukeni yadda na daukeki ba, shikenan nagode" ta fad'a tana mik'ewa da niyyan barin gurin.


Kamo hannunta tayi tace "sowie besty ba haka bane, pls yi hak'uri zauna zan gaya miki" dawowa tayi ta zauna sannan tace "ina jinki."


"Hmmm! Besty wallahi dai maza Sam basuda kunya ko kad'an, kiji fa wai Ya Haiydar ne yazo min jiya wai zai karb'i hakk'insa, ba kunya."


Zaro ido Shamcy tayi yace "me kika fad'a haka Besty, kina nufin kice tunda kukayi Aure ba abinda ya shiga tsakaninku keda shi kusan 2 years what bunch of surprise."


Ta kara da cewa "haba no wonder kika kai har yanzu ba ciki Ashe ba'ayi abin samar da shi bane, amma Allah Besty kin ban kunya da wayonki da iliminki kike Abu kamar na illiterate, haba b a wise mana."


"Kinfi kowa Sani Besty Sam baya sona kaman yadda nima bana sonsa, to taya za'ayi rayuwar Aure mai dorewa anan."ta fad'a idonta taf kwalla.


"Hmm wannan ba dalili bane, duk kuwa da nasan kuna son juna kunk'i Ku tsaya Ku fahimci juna ne kawai, amma Kai maganan so gefe ki aje, shin kina so Ku rabu ne?"


Girgiza Kai tayi zuciyarta na harbawa saboda yanda ta tsani kalmar saki.


Smiling Shamcy tayi sannan tace "to besty idan ba rabuwa kikeso kuyi ba, to haka kikeso kuci gaba da zama? Tunda har kikaga yazo gareki alamace dake nuna yana ra'ayinki..."


Katseta tayi ta hanyar cewa "yana sha'awa dai kuma da ganin yanayin yayi kama dana Wanda aka zakulowa sha'awa, nasan kuwa bazai wuce Aunty Fauziya ba, ta kuma kyalesa shine da yaga no way, yaso ya sauke a kaina."


Wannan karon daria taba Shamcy dan ga alaman kishi k'arara a magananta dannewa tayi tace "naji sha'awarki yake to ke sai kiyi amfani da wannan damar ki koya masa sonki, kuma inaga Besty wannan ne suitable time naki daya kamata ki nuna masa kema macece dama wancen mai kama da an daurawa muciya Zane ta fiki, saidai ma ke ki fita, tome yasa yake sonta amma ke baya sonki? Kiyi tunani sosai sannan kiyi amfani da damarki ki kwatarwa kanki 'yanci, idan kuwa kika tsaya kallon ruwa sai kwado yayi maki kafa, so kawata think deeply an find d best solution 4 ur self ur female."


Nutsuwa tayi sosai tanajin shawarar da aminiyar tata ke bata, kuma da dukkan alamu abin na shigarta yadda ya kamata, haka Shamcy taci gaba da bata shawarwari har time d'in lectures d'insu yayi suka shiga hall.


Sai 2 suka fito, napep suka Tara saida ya fara sauketa Shamcy na kara jaddada mata tayi iya k'ok'arin ta sai ta jita sannan sukayi sallama (k'awar kirki kenan mai doraka a hanya idan ka baud'e, Allah ka datar damu da k'ayawen Arziki ameen).


Haiydar kuwa bashi ya tashi ba sai 7:50am, cikin sauri yayi shirinsa cikin suite brown, da niyyan zuwa office dan tunda aka bude company ninsa bai k'ara zuwa ba, sai yau da yakeda niyyan zuwa, parlour ya fito ganin ba kowa yasakashi sanya mai aiki (wacce Mami ta samoma Fuu), kawo masa ruwan zafi duk kuwa da breakfast da yaga ta jera, amma baijin zai iya cinsa, coffee kawai yasha sannan ya d'an zauna jiran Siddiqa ta fito ya sauketa skull.


Jin shiru bata fito ba gashi time na tafia ya saka shi shiga d'akinta ya duba ko shiri takeyi, wayam ya gani ba kowa har toilet alaman ta fita kenan, kwafa yayi yace "wato yarinyar nan ta riga ta gama renani shine zata fita ba tare dana Sani ba, hmm! zamu gauraya ne" ya fad'a yana ficewa daga d'akin.

     Direct parking space ya nufa domin wucewa office, dai-dai nan motar Fuu ta shigo tsayawa yayi saida ta k'araso sannan ya isa inda tace da murmushi dauke a fuskarsa.


Itama murmushi take tace "Baby ina zuwa da sassafen nan?"


"Office zanje my love" ya fad'a a tak'aice.


"OK, ka ganni sai yanzu ko, wallahi wata kawatace tazo garin nan naje don na daukota, shine na samu ta sauka a hotel, naje mukayi ta hira koda na ankare 1 tayi shine kawai na kwana acan, saboda gudun bata gari."


"Ba komai my love, hakan da kikayi yayi dai2" dan shi Sam baya ganin laifinta ko kadan komai tayi dai2 ne muddin suna tare.


Peck ta bashi a kumatu sannan tace "saika dawo" ta wuce ciki shima yaja mota yabar gidan.


Tana shiga breakfast kwai ta narka sannan ta shige d'aki ta fad'a kan bed sai bacci, tun jiya har yau suna Abu daya ai dole ayi baccin hasara, Allah ya shirya.



Zaune yake a office ya had'a kai da desk ga aiki birjik gabansa amma ya kasa komai.


Turo kofa akayi aka shigo d'agowa yayi ganin Saleem ne(dayake nan yake aiki shima a matsayin manager) yasa ya d'an saki fuska, k'araso yayi yana fad'in.


"Kaga babban yaro D one in d city, angon Maryama da Fauziya yaro da kudi abokin tafiyar manya, manya masu duniya."


Wani malalacin murmushi ya saki sannan ya bashi hannu suka gaisa yace "Leem yane, ya Madam?"


"Qlau Madam yanzu ma na sauketa skull, tana can tare da Uwargidanka."


"OK" kawai yace.


Saleem yace "Dude meye Damunka wai kaida kake angon biyu amma banga kana shining ba, what is going on?"


Tsaki yaja yace "lahe kawai abokina wadannan duk shirme ne, basa iya kula dani?"


Smiling Saleem yayi yace "hadda mintin zuciyarka?"


"Hmm! Ai itace kan gaba, bata iya komai bafa common dafa ruwan zafi wahala yake bata, ita kuma waccen matar cushen Sam bana ganemata yanzu zata maka abin kirki anjima ta juye Dana rashin arziki haka take kamar hawainiya, nidai ganinan kawai sunan nayi Aure."


"Kai abokina yanzu kenan ya kakeyi?"


"Ya kuwa zanyi kasan dai da kunya naje gun Momy da sunan cin abinci, sai tace meye amfanin matana, ni kuma ba iya cin abincin 'yan aiki nikeyi ba, gani nan dai daga coffee sai tea sai snack kamar dan wahala."


"Dude kamata yayi ka lallab'a ita Bestynmu tunda ta iya kana danci gurinta."


Tab'e baki yayi yace "tab wancen 'yar kunamar nasan ba yadda zatayi ba, tunda tayi mana na satin Aure ta tattara ta aje saidai tayi na dai bakinta, gashi ta bala'in renani."


Daria Saleem yayi yace "lallai kana tare da mata, amma da zakaji shawara..." Daganan ya fara bahi shawarwari yanda zai b'ullo musu.



Siddiqa tana isa Jakarta kawai ta aje sannan ta wuce kitchen ta fara aiki, abinci mai rai da motsi tayi tare da taimakon Zubaida da Hanan dake tazo gidan.


Tuwon semo tayi da miyar kibewa danya wacce taji naman rago, sai ferfesun chicken, sannan ta had'a zobo, suka jera a dinning, gyara parlon tayi sosai ta goge ta baza turare sai k'amshi ke tashi.


Sannan taje d'aki ta tsala wanka ta shirya cikin wata gown ta material peach color, sannan ta feshe jikinta da perfumes masu sanyin k'amshi, fitowa parlour tayi ta zauna zaman jiran isowar oga D one...........








_pls kuyi manage da wannan nepa ne sukayi Lalata_ 😔🙊 




✍🏻

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written*

          *By*

💄 ~Meryerm Abdool~ 💄




```Annabi Muhammad (S.A.W) yana cewa :-```


_Duniya wani d'an jin dad'i ne, mafi jin dad'in ta Wanda ya dace da mace ta gari._


*ina kuke sister's, muyi k'ok'ari mu kasance ababen jin dad'i ga mazajenmu ba fitina ba, Allah yasa mudace*







         *Page* 56&57


Fuu wacce tunda ta kwanta, bata tashi ba sai bayan la'asar, ba maganan sallah wanka kawai tayi ta saka best da bomb Short, ta fito main parlour dan Samar wa cikinta abinda zataci.


Da kallo tabi parlon ganin komai neat ga daddad'an k'amshi dake tashi ko'ina, abin ya burgeta (k'azanta batada amfani ko kai k'amine kana son kaga anyi tsabta, kowa nason kallo tsabta aikatawar ne dai sai Mara kyuya).


Ganin Siddiqa yasa tace "sisto ashe kin dawo da skull?" 


"Eh na dawo ya gidan?" Fad'a ba tare data kalleta ba.


Itakam Fuu ji take kaman taje ta rungume Siddiqa saboda wani feeling da takeji akanta, ganin inta dad'e a parlon za'a iya samun matsala yasa tace ladi mai akinta ta kawo mata abinci tana jiranta parlon ta, wucewa tayi tana sak'a yadda za'ayi ta d'and'ani Siddiqa dan kuwa abin ya fara damunta, gashi ko gaisuwar kirki basayi (aiko kyayi kya gama, gani nan bari nan dukiyar uban wani).


Da kallo Siddiqa ta bita sai wani karkad'a jiki take, amma ina ba abinda ke motsi komai a shafe kamar sanda. Lolz


"Allah ya kyauta" Siddiqa ta fada sannan ta maida hankalin ta ga kallon da take.


Haiydar kuwa sai 4 yabar office saboda ayyukan da suka sakashi gaba, gidan Momy ya wuce bayan sun gaisa ya dan zauna yanaso ya tambayi abinci yana kuma jin nauyin hakan, daga k'arshe dai tambayan Hanan yayi yace yaji gidan shiru, nan ta gayamai tana gidanshi da Zubaida tazo tabita.


Harya tashi zai wuce Momy ta kirashi, dawowa yayi ya zauna, tace "Son meke damunka ne naga ka fad'a ka wani hargitsewa, meye matsalarka?"


Shafo k'eyarsa yayi sannan ya yanko mata 'yar banzar, yace " Momy nad'anyi zazzabi ne 2 days d'in nan, sannan kuma ga pressure office kinsan ban saba ba" ya fad'a yana kwabe fuska.


Cikin d'an tashin hankali da nuna kulawa tace " Subhanallah son kaje hospital kuwa?"


Girgiza kai yayi yace "kada ki damu Momy nasha magani kuma na samu sauk'i."


"To Allah ya kara sauk'i, office kuma da sannu zaka saba kaji" girgiza kai yayi alaman gamsuwa sannan yayi mata sallama ya wuce.


Tafe yake yana sak'a da warwara, tabbas idan yayi wasa yunwa illa zatayi mishi, k'arshe dai da yaga no way 2 go, ya yanke shawarar kin na maid hakanan toya zaiyi.


Tun farfajiyar parlour k'amshi ya fara tarbonsa, da mamaki ya shiga gidan yasan tunda Siddiqa ta daina gyarawa saidai mai aiki da Zubaida suyi, shima d'in ba wani mai kyau ba.


Mamaki bai gama cikashi ba saida ya shiga ciki, yana sallama Siddiqa ya gani a parlon tasha kwalliya, ansa sallamar tayi sannan ta tashi taje ta hugging d'insa tayi sannan tayi mishi sannu da zuwa cikin sakin fuska ta ansa briefcase d'insa hannunta cikin nashi ta jashi zuwa d'akin sa.


Binta yayi kaman rakumi da akala, ko magana ya kasa yi, cikin ransa kuma fad'i yake "to yau kuma da wacce tazo" haka ta kaishi d'aki, toilet ta shiga ta had'a mishi ruwan wanka sannan ta fito tana fad'in.

         "Ga ruwan can kayi wanka, idan ka fito ur food is ready" sannan ta fice tana murmushi ba tare data jira ansar sa ba.


D'an tab'e baki yayi sannan ya fad'a toilet yayi wanka, shiryawa yayi cikin jeans baki da shirt peach color dark, sumannan tasha gyara sai k'amshi yake zubawa, yadai fito D one sak.


Cin abinci yake cikin kwanciyar mind, duk da bai nuna zalamarsa ba, amma saida Siddiqa ta fahimci yana tare da yunwa, har ta fara zargin kanta na rashin kula dashi, sosai yasan yayi missing girkinta sai wata nutsuwa ke shigarsa kuma gashi tayi favourite d'insa, saida ya cinye Wanda ta zuba masa sannan yasa sob'o, duk wannan bidirin da ake fuu batada labari batama San ya shigo ba.


Fitowa tayi dan d'auke ruwa saboda na fridge d'inta sun k'are, sai ganin shi tayi yana goge bakinsa da tissue alaman yanzu ya k'are cin abinci, ta d'anyi mamakin ganinsu tare saidai bataji komai ba( son na karya ne, sha'awa ce kawai).


Cikin karairaya da yanga ta isa gurinsa, dafa shi tayi sannan tace "Baby Ashe ka dawo ban Sani ba."


Lokaci d'aya ya tattara duka hankalin sa gurinta, ya canja daga D one zuwa soko, yace "um...ai yanzun na shigo my love, yanzu ma shirin zuwa gurin ki nakeyi sai kika fito, hope dai kina lafia ba wata matsala?"


Cikin jin dad'i tace "lafia lau baby, ya office d'in?"


Ita kam Siddiqa ganin an manta da ita yasa ta sulale ba tare da sun Sani ba, tana mamakin wannan irin so da Haiydar ke yima Fauziya abin ya wuce hankali, amma ta k'udiri kwatarwa kanta 'yanci cikin sauki.


Yanzu kam Haiydar baida matsala ta gefen abinci Siddiqa ta kiyaye masa cikinsa, ta b'angaren  sha'awa ma ba laifi yana rage zafi da Fuu.


Fauziya kuwa zuwa yanzu ta samo 'yan uwanta anan Bk ta wad'anda dama can sun iya da kuma wad'anda take koyawa, har gida take kawosu suyi iya shegensu, Haiydar ba magana yake ba, ba ruwan sa komai tayi dai2 ne.


Tsakaninsa da Siddiqa kuwa ba laifi zasu gaisa har su d'an tab'a hira sometimes, don tana mishi hidima.


Siddiqa kam abin yanzu har tsoro yake bata irin yadda Haiydar ke rawar jiki gaban Fauziya abin ya wuce so saidai tsoro, bakace Haiydar ne D one in city ba, abin gwanin tausayi idan ka gani, sannan ga kawo mata barkatai da takeyi na yau daban na gobe daban, ita kam abin na d'aure mata kai.




*********************




Wata rana ta fito zataje kitchen don dora girki sai taji Fauziya da k'awayen sai shewa suke suna zugata wata daga cikinsu ce tace "wallahi k'awata kina abinda kikeso, ga mijinki sai yanda kikayi dashi, kina juyashi son ranki, k'awata kina buro'uba fa."


Wani shu'umin murmushi tayi tace "kibar d'an iska, aiba a banza na barshi ba, da haka kawai ne ko kallo ban isheshi ba, ya tsaneni sosai, shiyasa nayi maganinsa na auresa nake juya shi yadda nakeso" ta fad'a tana daga musu gira.


Shewa sukayi suna fad'in "kinyi dai2, saidai kam ki fad'i sannu kada munafukai suji fa."


"Hmm! Kada Ku damu yau mune da gidan muyi abinda mukeso" ta fad'a tana daria, dan batasan Siddiqa ta dawo ba.


Siddiqa kam da tayi niyyan fita taji hirarsu ta tsaya dask'arewa gurin tayi saboda mamaki, komawa d'aki tayi cike da mamaki tace "Kai duniya mutum mugun icce, kai mutane bakyau" sannan ta kira Shamcy ta bata labari abinda taji da yake duk abinda ke gudana tana gayamata.


Shamcy batayi wani mamaki ba ga yadda take ganin take-taken Fuu da kuma yadda take bata labari tasan zata iya aikata haka, shawara ta bata akan tayi k'ok'ari ta karya sihirin in yaso daga baya suga me zasuyi, ta ansa mata da yanzu kuwa zata kira liman, sannan sukayi sallama.


Limamin Masarautarsu ta kira bayan sun gaisa yace " 'yata Maryama meya farune?" Da yake dama duk Abu ya shige mata duhu shi take tuntub'a ya warware mata, bayani komai tayi mai.


Yace" to tad'an bashi lokaci kad'an ya k'ara bincikawa" godia tayi masa sannan sukayi sallama.


*One hour later...*


Ya kirata ya fara mata bayani kamar haka tana rubutawa :-


"Da farko zaki zamo ganyen magarya  guda 7 sannan ki samo duwatsu guda 2 masu dan girma, saiki nik'a ganyen magaryar akan duwatsun, sannan ki samo ruwa roba ki juye ganyen magaryar kiyi alwala mai kyau ki zauna ki nutsu, kiyi bismillah ki karanta fatiha kafa 7 kowacce 1 kin kika k'arshe ki tofa a ruwan.


sannan ki karanta aya ta (225) cikin suratul bak'ara sau 7 ki tofa, sannan aya ta (117) zuwa (122) na suratul a'araf sau 7 ki tofa, sai aya ta (79) zuwa (82) cikin yunus, sai aya ta (65-70) Dhaha sau 7, kafirun x7, ikhlas x7, falak' x7, nas x7 duk a tofa a ruwan, sai asha ayi wanka na tsawon kwana 7, sannan a samo dabino ajwad guda 7 a kowacce rana da safe, da yardar ubangiji za'a samu waraka."


Godia sosai tayi masa yace ba komai ai yiwa kaine, sannan sukayi sallama.


Ta kira ta gayama Shamcy, ta kuwa k'arfafa mata gwiwa sosai.


Tasa an samo mata duk abinda ya dake ta kuma fara aiki, sai fatan samun nasara, cikin dubara irin ta mata ta saka shi yake shan ruwan dacin dabinon.


Fauziya ce zaune cikin d'akin ta, yau k'awayenta ba Wanda yazo gashi wani irin feeling takeji, tana cikin hakane ladidi mai aikin ta ta shigo ta kawomata lunch, har ta juya zata wuce zata wuce Fuu tace "ke zonan" zuwa tayi kusa da ita a lababce, "cire tufafinki" ta fad'a cikin d'aure fuska.


Zaro ido ladidi tayi sannan ta toshe bakinta, "ke kiyi abinda nace, ko yanzu nayi K'asa-k'asa dake anan" cikin kyarma ta shiga tub'ewa.


Janyo ta tayi zuwa kan bed ta fara shafata da lalubaeta, itakam ba abinda take sai kyarma, takai hancinta wurin wuyanta taji doyi turata tayi saida ta fad'i k'asa tace.

                "Wa wuya wacce bata Wanda wanka dalla ficemin daga d'aki" a firgice ta mik'e ta kwashi kayanta zata fice.


Dakatar da ita tayi ta hanyar cewa " ke tsaya nan ki saka kayanki, kuma duk kika yadda naji maganar nan wje saina kasheki" ta fad'a da tsawa sannan ta mik'e ta saka wata gown da yalolon gyale ta fice daga d'akin.


Ladidi kuwa tana saka kayanta bata zarce ko'ina ba sai part d'in Siddiqa da yake sun d'an saba kuma irin yarannan ne masu shegen surutu, tana zuwa ta hau gayama Siddiqa abinda ya faru, saurin kwabaeta Siddiqa tayi tace kuma kada ta k'ara kawomata labarin wani kuma kada ta yadda ta gayama wani.


Sai bayan ta fita Siddiqa ta tace "kai jama'a wannan duniya! Gaske ake tara mana mata a gida Ashe da walaki, Allah ya shirya."


*2days later...*


Yayi dai2 da kwana 7 da fara aikin Siddiqa, Haiydar zaune office duk kwankinan jin shi yake wani iri kamar ana sauke mana wasu kaya bisa kanshi, yau kam ji yayi fayau dashi uwa an sauke masa guduma aka, ga wani tsanan Fauziya dake mamaye ranshi harma yafi Nada, ganin kamar mafarki yakeyi tun daga son Fauziya, Auren ta zuwa yanzu, jin yai kawai yaje gida ya duba shin hakan ya faru da gaske.


Fita yayi ya gayama sakatariyarsa  zaije gida ya dawo, sannan yadau motarsa ya wuce.....




*muje zuwa friends yanzu akeyinta* 🤔  





✍🏻  

💄 Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )


*Written* 

             *By*

💄Meryerm Abdool 💄




© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

          ( *P.M.L* )




```An karb'o daga baban Abdurrahman, Abdullahi bin Masa'ud (Rd) yace: naji Manzon Allah (S.A.W) yana cewa:-```


*Ana tattara halittar d'an Adam a cikin uwarsa, tsawon kwana arba'in yana maniyi, sannan ya koma jini kwatankwacin haka, sannan ya koma tsoka kwatankwacin haka, sannan a aiko masa mala'ika ya busa masa rai, ya kuma umarceshi da kalmomi guda hud'u, littafin arzikinsa, ajalinsa, aikin sa, shiryayye ko fitsararre, ya kara da cewa na rantse da wanda raina yake a hannunsa, d'ayan ku zai kasance yana aikata aiki irin na 'yan Aljanna har sai abinda ya rage tsakaninsa da ita kwatankwacin kwayar azarra sai littafinsa ya rinjayesa ya aikata aiki irin na 'yan wuta kuma ya shige ta, haka kuma d'ayan ku zai kasance yana aikata aiki irin na 'yan wuta har sai abinda ya rage tsakaninsa da ita kwatankwacin kwayar zarra sai littafinsa ya rinjayesa ya aikata aiki irin na 'yan Aljanna kuma ya shige ta.*


Bukhari da Muslim suka ruwaito (arba'una hadith).


_'yar uwa idan kikaga mutum na wani aiki wanda bai dace ba, idan bazaki nema mishi shiriya ba, to ki kama bakinki, dan bakisan meke tsakaninsa da Ubangijin shiba_.


Allah yasa mudace duniya da lahira👏🏻👏🏻








        *Page* 58&59



Tafe yake cikin mota kanshi gaba d'aya ya d'aure, tunani kawai yakeyi to wai ya akayi har ya Auri Fauziya, yarinyar da yafi tsana a duniya, wai itace matarsa har yayi tarayya da ita, tome ya sameshi har take juyawa kaman waina bugun sitiyari yayi da k'arfi yace "no it can't happen" sannan ya k'ara gudun motarsa dan ya isa ya ganema idonsa gaske ne ko mafarki.


Horn yakeyi ba k'ak'auntawa, da sauri gateman ya bud'e masa get, ko parking space bai isa ba ya tsayar da car d'in ya fito, kai tsaye cikin  gidan ya nufa cikin sauri.


Gateman kam mamaki ne da tsoro ya kamashi ganin yanayin da mai gidan nasa ya shigo fuskarsa ba sauki duk da kuwa dama can bai cika fara'a ba, amma na yau yafi na kullum dan ko gaisuwarsa bai ansa ba, sannan kuma meya dawo dashi a wannan lokacin da bai saba dawowa ba tunda ya fara zuwa aiki? Ganin ba ansa ne yace "Allah yasa lafia" sannan ya koma gurin zaman sa.


Yana shiga parlon direct part d'inta ya nufa, ganin ba kowa a parlon ne yasa kashi shigewa d'akin.....


Lokaci daya jininsa ya daskare, idonsa suka firfito, hankalin sa ya tashi saboda abinda idonsa yayi tozali dashi, ba komai bane face Fuu ce da wata mata haihuwar uwarsu kan bed, sunyi nisa cikin masha'a hankalin su yabar jikinsu.


Dak'ar yaja k'afarsa zuwa parlour ganin sam basu san shigowar sa ba, kan 1 seat ya zauna ya dafe kansa dake barazanar rabewa gida biyu saboda tsananin tashin hankali, shidai yasan tunda uwarsa ta haifesa be tab'a ganin bala'i irin wannan ba duk kuwa zuwa club d'inda yakeyi, kuma wai cikin gidansa.


Tashi yayi zunbur kamar wanda aka tsikara ya zare belt d'in suit d'insa, ya koma d'akin, abin tak'aici still suna manne da juna suna Lalata(Sadnaf), cikin fushi ya rik'e belt d'in da kyau sannan ya fara aika musu sak'on tsumagiya, bayan ya kulle k'ofar da key.


Fauziya da abokiyar wartsewarta, ba zato sukaji saukar bulala, Wanda shiya dawo dasu hayyacinsu, ganin Wanda ke dukansu yasa ta zare ido cikin kuka take mishi magiya akan yayi hak'uri, ganin sam bayajin magiyarta ne yasa ta shige jikinsa, ta rungume sa da dukka hannayenta tana fad'in.


"Pls baby kayi min rai wallahi yau d'aine kuma shima sharrin shaidan ne" tana yi tana shafa bayansa cikin salon iskanci, ta d'auka da ne da yake mata biyayya.


Hankad'a ta yayi har saida kanta ya had'u da gado, sannan ya jayo k'awarta data kai bakin k'ofa da niyyan fecewa ta murd'a tajita kulle, had'e su guri d'aya yayi yaita jibgar kayan banza har saida ya tabbatar yayi musu lilis sannan ya barsu.


Main parlour ya koma ya dauko biro da takadda ya rubuta mata saki uku tsaf, sannan ya koma d'akin, suna nan inda ya bar su, sai maida numfashi suke, tsawa ya daka musu yace.

              "Shegu 'yan iska, Ku tashi maza Ku shirya na baku ko yanzu na k'ara muku wani dukan" aiko jiki na rawa suka daddafa gina suka mik'e sai ko tsayin kirki basu iyawa saboda jikin da sukaji.


Da mugun kallo ya bisu sannan yace"na Baku 2mnt ku shirya, inba haka ba hmm" sannan ya fice parlour.


Aiko a daddafe kowaccen su ta zura rigarta bamai taimaka d'aya, ko magana basa iyawa, koda ya dawo sun saka riguna sun zube k'asa kaman kayan banza, paper ya jefa mata sannan yace "to ibilishiya magajiyar 'yan iska, duk da bansan ya akayi na Aureki ba, kuma kike juyani yadda kikeso, koma dai meye yau dubunki ta cika, Allah ya tono minke inda kika binne kanki, sannan ba zanyi miki Allah ya isa ba, na barki da halin ki."


Sannan ya kalli k'awarta yace "kema matsiyaciya 'yar uwarta ko haka na barki na fanshe ladan iskancin da kuka yimin a gida sannan ya jasu kiii kaman kayan wanki ya kaisu waje ya zubar sannan ya koma ya kwaso musu wayoyinsu da mayafansu cike dayi musu kashe din ya basu nan da 5mnt subar unguwar ko yayi k'asa-k'asa dawo sannan ya koma ciki.


Duk abinda akeyi gateman dan kallo ya koma, yanaso yayi magana yana tsoron mai gidan nasa ganin yanayinsa ba rahama sak *Haiydar*.





***********************





Su Fauziya kuma ganin ba sarki sai Allah kuma idan sukaci gaba da zama gurin ya fito ya samesu sun san sauran, yasa k'awar tata daurewa ta kira wani dak'ar ta iya magana ta gayamai yazo ya d'aukesu gidan Fuu, minti kad'an sai gashi ganin su cikin wani yanayi yasa shi tambayan ta " lafia kuwa" tace "ba lokacin magana bane fara kaimu gida tukun" taimaka musu yayi suka shiga sannan yaja ya wuce.


*3:00pm....*


Siddiqa ta shigo gidan ganin Haiydar baije d'aukar taba yasa ta shigo napep da sallama ta shiga parlon.


Haiydar dake zauna parlon tunda ya koma ciki bai fitoba ko sallar zuhr anan yayita, yana zaune dafe da kansa dake sara mishi, a haka ya ansa sallamar ba tare daya d'ago ba, k'arasowa tayi kusa dashi ta dafashi tace.


"Ya Haiydar menene na ganka wani iri meya sameka?" Ta shera mishi tambayoyin cikin rud'u, ganin yadda idonsa ya kada yayi ja.


Cewa yayi "ba komai! Ki shiga ciki ki shirya kizo muje gidansu Momy" badan ta gamsu ba, mik'ewa tayi jiki ba kwari taje d'aki ta watsa ruwa sannan ta sake kaya, ta sameshi parlor, tashi yayi yai gaba ita kuma ta bishi baya da tunani barkatai a ranta, suka shiga mota suka wuce.


Su Fuu bayan driver k'awarta mai ansa sunan Halima wacce suke kira Halidubu ya kaisu gida ya taimaka musu suka shiga ciki mamakin abin ya samu Uwargijiyar tashi a gidan k'awarta ita da k'awar tata.


Maikin ta tasa had'a musu ruwan zafi, suka gasa jikinsu sannan ta kira doctor ya dubasu ya basu magani, sai lokacin suka samu damar magana Halidubu tace.


"Fuu dama haka mijinki yake da muguwar zuciya Mara imani, tabbas zai iya kisa."


"Hmmm ki bari kawai k'awata ni kaina bansan haka yake ba,although nasan yanada zuciya but tunda mukayi Aure ban tab'a ganin shi cikin yanayi irin na yau ba, bana raba daya biyu nasan magani ne ya karye."


"Kai dear har yanzu kinada saura bakisan namiji ba, hmmm Namiji kanen ajali(Fareedat Musa) shiyasa kikaga tuni na balle nawa Auren nake zamana cikin kwanciyar mind, shiyasa na fada miki ki kashe Auren kawai kafin maganin ya karye ya walakantaki kika k'iji to yanzu wa gari ya waya?"


"To aini dama nayi Auren saboda gujewa sa'idon mutane, sai kuma dan Mami na ta samu nutsuwa, kada itama ta fahimci halin da nake ciki, amma bayan haka meye acikin aure banda takura( a naki tunanin ba)."


Sannan ta k'ara da cewa "dear menene mafita yanzu?"


Nisawa Halidubu tayi tace "bakida matsala k'awata dama na gayamiki akwai turawan da suka gayyaceni dana koma can su k'asarsu ba ruwan kowa da sha'anin kowa akwai freedom sosai, ke in tak'aice maki har Auren jinsi anayi yana cikin constitution d'in k'asar, inkin yadda zaki bini duk yadda za'ayi yau zan sama mana visa gobe mubi flight d'in safe mubar garin, amma yanda kika gani?"


"Na Amince k'awata matsala d'aya ce ya zanyi da Mami?"


"Kada ki damu da wannan kawo kunnenki kiji" matsowa tayi kusa da ita, (ni Maryama duk k'wak'wana dason d'auko muku rahoto basu barni naji komai ba), sai shewa naga sunyi suka tafa (nace Ashe bugun *gadanga k'usar yaki* bai horaku ba, to Allah ya shiryamu daku baki daya).


Daganan na kwasa a guje zuwa gidan Dady dan ganin wace wainar ake toyawa. Lolz


Suna isa gidan direct part d'in Momy suka wuce, a parlour suka sameta tare da Hanan da Zubaida suna kallon Africa TV 3, bayan sun gaisane Momy tace "kai na  ganku  haka wani iri?" Ta fad'a ganin yanayin fuskarsa da kuma ganin Siddiqa bayansa tayi fuskar tausayi.


"Magana ce tafe dani, Dady na nan kuwa?" Eh" kawai ta fad'a sannan haura sama domin kira musu shi.


Zama yayi sannan yace dasu Hanan su shiga ciki ganin ba wasa a fuskarsa ya sakata bin bayan Zubaida suka shiga d'aki.


Bayan Dady ya sauko sun gaisa ne yace " Son Momynku tace kunzo da magana, meke tafe daku?" Ya tambaya yana kallonsa.


"Am Dady dama ba wani Abu bane face...." Nan ya gayama su Dady duk abinda ya faru.


Mamaki ne ya kamasu Momy sai salallami take yi, yayin da Dady yace.


"Ai kaga irin abinda nake gujemaka tun farko, shiyasa na haneka Auren ta amma kak'i ji, duk da bansan shed'ancinta yakai haka ba" haka yaita yarfa masa fad'a har saida ya sauke aya sannan Siddiqa tayi magana cikin siririyar muryarta tace.


"Dady ba laifinsa bane..daganan itama ta gaya musu abinda ta sani game da asirinda akayi zuwa hanyar da tabi ta warwaresa.


Ba k'aramin mamaki sukayi ba sannan suka jinjina na mata da irin k'ok'arin da tayi, Momy tace " yata Allah yayi miki Albarka lallai *Had'uwarmu dake* wani haske, kai kuma Son inason ko gaba ka kiyaye Addu'a domin garkuwar musulmi CE, Allah yayi muku Albarka."

        "Ameen " sukace baki d'aya.


Shima dad'i Albarka ya sanya musu sannan yace da Haiydar "to yanzu ina Fauziyar?"


"Dady tunda na fitar dasu gidan bansan inda ta nufa ba."


"To Allah ya kyauta, duk laifin Sambo da Bara'atu ne su suka kashe rayuwar 'yarsu, sannan yace kai kuma Son ka dena yin saki ukku Kai tsaye ka kiyaye."


Itama Momy tace "tabbas Allah ma bayason hakan saika kiyaye."


Ya ansa da "inshaa Allah zan kiyaye, sannan yace Dady ina Neman alfarmar ka barni na dawo nan gidan da zama kafin na gina wani gidan, dan wallahi wancen ya ficemin arai gaba d'aya."


"Ba matsala ai naka ne Son, ka dawo kayi zamanka" daga nan aka rufe taro da Addu'a kowa zuciyarsa cike da jimami.


Siddiqa tsohon part d'in su taje ta k'ara kakkab'ewa tare da taimakon Zubaida da Hanan, duk da ba wani datti dan Momy na kula dashi akai-akai, nan taje guri yad'au kyelli da k'amshi, dake dama basu d'auki komai ba zuwa wancen gidan komai sabbi aka zuba, sai bayan la'asar suka kammala salla tayi sannan ta d'auko phone d'inta ta kira haniniyarta wato Shamcy.


Tana d'aga wa ta bata labarin abinda ya faru sannan ta k'ara da yi mata godia akan sata a hanya da tayi tace *Had'uwata dake* besty Alkhairi ne ke k'awace  ta gari da duk Wanda ya sameki to za'a tayashi murna dan ya samu *Babban rabo*(cweetjidda) ina alfahari dake Besty."


"Kai besty kinfi k'arfin haka gurina, kuma aikinki yayi yadda akeso, sauran ki d'ayan, shima nasan zaki zomin da excellent" ta fad'a tana daria.


Itama dariyar tayi sannan sukayi sallama.


Haiydar kuwa yana barin gidan direct hospital ya wuce, saida aka tabbatar masa da lafiyarsa sannan ya wuce gidansa ya d'aukar musu important thing nasu, ya kulle ciki sannan ya gayama mai gadi zai koma tsohon gidansu, yaci gaba kula da gidan kafin ya samu mai sayenshi, sannan ya wuce, mai gadi kam kan shine ya k'ara kullewa gashi ba daman ya tambaya.


*9:00pm*


Siddiqa ce tsaye gaban mirror d'aure da towel tana shafe jikinta da soft perfume masu wani sihirtaccen k'amshi,kofa akayi aka shigo tare da sallama ansawa tayi ba tare data d'ago ba.


Haiydar dake tsaye bakin k'ofa ji yayi wata kasala saukar masa ganin Siddiqa a haka da kuma jin daddad'an k'amshi dake tashi.


Jan kafa yayi ya k'arasa inda take yasa hannyensa biyu ya kama k'ugunta sannan ya d'ora kansa ga kafard'arta yace " *ina sonki* Siddiqa yau kam bakina bazai iya boye Kalmar sonki ba."


D'ago wa tayi cikin mamaki ta kalleshi daga mata gira yayi yace " yes I mean it" shiru tayi batace komai ba.


"Kije kiyi alwala kizo muyi sallah" cewa tayi ainayi lsha'i yace "wannan sallar godia ga Allah CE zamu yi."


"OK to ai inada alwala" to dakko dadduma ko" d'auko wa tayi ta daura zani ta saka hijab sannan ya jasu sallah, Addu'a sosai ya kwararo musu daga yayi mata tambayoyi ta ansa mishi yadda ya kamata.


Dauko plate da cups yayi  juye kaza da hollandia, bismilla yayi mata ganin tak'i cine yasa ya janyo ta jikinsa ya ringa bata har saida ya tabbatar ta k'oshi sannan yaci bashi, bayan ya gamane ya fita da plate d'in.


Koda ya dawo d'akin harta haye bed, light up yayi sannan ya bita gadon, ( ni maryama) ganin za'ayi Abu yafi k'arfin idona yasa na tattara nawa da nawa nabar d'akin.


_gudnyt Mrs, Sadauki, fatar za'a Samar mana baby_ 😳😜 





✍🏻 


💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



```Written```

            ```By```

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

          *P.M.L*




```ALLAH SUBHANAHU WATA'ALA YANA CEWA:-```


*Dukkan ninku masu kiwo ne kuma zamuyi tambaya ga yadda kuka gudanarda kiwonku*


*Ma'ana kiwon 'ya'yanmu, 'ya'ya ni'ima ne wani b'angaren kuma musiba ne, ya danganta da yadda muka basu tarbiya, Allah yasa mu dace Ameen* 👏🏻👏🏻






      *Page* 60&61




_Duk saurin da nake gari ya waye naje na dauko muku rahoto, amma sai bacci ya zolayeni ya d'auke ni, bani na tashi ba sai 9, baki kawai na wanke na isa gidan, amma kash a parlor na samesu😒😱😨_




Rungume yake da ita bata tea a baki, sai wani k'ara narkewa take a jikinsa, juya kai tayi alaman ta k'oshi, kallonta yayi da murmushi kana ganinsa kaga sabon Ango goshinsa sai kyalli yake, kallo daya zakayi masa ka tabbatar yana cikin farinciki, yace.

                "Sowie baby nah daure ki shanye zakiji k'arfi a jikinki kinji 'yar Albarka" turo baki tayi tace "uh um nidai ya isa haka."


"OK" kawai ya fad'a sannan ya mik'e ya dauki cup da plate d'in wainar kwai don kai kitchen, binshi tayi da kallo har yaje ya dawo, hure mata ido yayi yace.


"Kallon fa?"


Sauke numfashi tayi tace "hmmm dama ashe haka kake?"


Smiling yayi sannan ya janyo ta zuwa jikinsa yace "Mugu ko" girgiza kai tayi alaman eh.


Rad'a mata a kunne yayi "indai akan sonki ne bakiga komai ba, a mugunta na.


Cewa tayi " amma dai Ya Haiydar wannan son da kaketa fad'a tsakanin jiya zuwa yau ne ya fara ko?"


K'ara matseta yayi a k'irjinsa tare da lumshe ido yace "Aa ya fara ne tun farkon *Had'uwata dake*."


Zamewa tayi daga rik'on da yayi mata tace  ta kalleshi cikin mamaki tace "kana nufin ranar da ka watsa mana tab'o?"


Girgiza kai yayi yace "Aa ranar da na fara ganinki a skull, a ranar na fara sonki! Love at first seen, amma nabar abin a zuciyata, saboda  banaso na gayamiki, ki renani" kallon yadda ta lafe a jikinsa tana sauraronsa yayi sannan yaci gaba da cewa.


"Ana haka ne kuma sai muka shiga 'yar tsama dake, hakan yasa nace zan cire sonki a raina na gyara miki tunani, amma ina kullum farashin sonki kara hau hawa yake a birnin zuciyata, na shiga rudu sosai lokacin da ya Umar ya nunamin ke a matsayin wacce yakeso, saboda na yadda na rasaki, ina son Yayana shima yana matukar sona....." Katse shi tayi ta hanyar cewa.


"Ni kaina nasan yana sonka matuka dan magana d'aya zuwa biyu saiya ce Lil."


A tare sukace "Allah yayi maka rahama ya Umar."


Kallon juna sukayi suka ansa da "ameen" sannan yaci gaba da cewa "nasan da Bros yasan ina sonki to tabbas zai barmin ke saboda nasan zai yimin abinda yafi haka, to saidai nima ina matukar son ganin farincikinsa kuma na fahimci kece farincikinsa, shiyasa nabi dare ina rokon Allah ya yayemin sonki,  amma kash hakan bata samu ba, wayyo har kishin bros nayi akanki dan muddin naga yana waya yana daria ko murmushi raina kece kawai yake bani, naji kaman na shakesa, Saleem shine mutum na farko daya fahimci ina sonki amma kuma nayi fuska nace Sam ba haka ba."


"Rasuwar Bros ta girgiza ni wuce tunanin ki, sai daga baya na gane akwai abinda ubangiji ya gani, yasa ya d'auke minshi, nafi kowa farinciki a ranar da kika zama mata a gareni amma kuma na kasa nuna hakan saboda tsoron kada renani kuma kik'i amincewa dani."


Saketa yayi ya zame k'asa kan gwiwarsa ya d'ora hannyensa kan cinyarsa yace "gani gaban ki Maryam Siddiqa, nasan ni mai laifi ne a gareki, amma inaso kiyi hak'uri ki yafemin, ki d'aure ki samamin gurbi a zuciyarki, badon halina ba sai don Allah, pls Siddiqa 4 d sake of my brother's love" ya fad'a yana D'ora kanshi a cinyarta.


Hannunta ta nutsa a cikin sumarsa tana shafawa sannan tace "waya gayama bana sonka Ya Haiydar? To Bari kaji ban tab'a son wani namiji ba bayan kai, kuma bana tunanin zanso wani bayan kai, so daya ne tak kuma kai nakema shi."


Cikin mamaki ya dago tare da zare ido da bude baki alaman mamaki k'arara ya bayyana a fuskarsa.


Sannan yace "kina nufin har Yaya Umar d'ina?"


Smiling mai rikitashi tayi tace "kamar yadda na fad'a maka to hakane, saidai Ya Umar yanada matukar kima da girma a idona, na yadda sane saboda yana sona kuma ya had'a komai da ake nema ga mijin kirki, kuma nayi niyyan Auren sa da zuciya daya na zauna dashi na bashi cikakkiyar kulawa kamar yadda addini ya tsara, amma da yake, Allah baya d'ora ma baya abinda bazai iya ba, sai yayi nashi iko."


Jinjina kai yayi alaman gamsuwa sannan yace "to idan na fahimceki dai2 kenan kema kin dad'e da fara sona?"


"Yes of course! Na fara sonka a lokacin da na fara ganinka my first in d skull shine farkon *Had'uwata dakai* d same 2 u love at first seen!, saidai kuma ganin halinka yayi opposite da nawa yasa na gudurce a raina ko sonka zai zamo ajalina to lallai bazan aureka ba, na amince da ya Umar ne saboda sonda nake maka, ko ba komai ina tare da jininka, sai daga baya nakeji a gun ya Umar Ashe Sam yadda na d'aukeka ba haka abin yake ba, kamar kai nima besty ce mutum ta farko taga gane ina sonka, kaima kana sona abinda nika k'asa ganewa sai ita hadda jaddamin duk ranar da gaskia tayi halin ta saita cini tara."


Kan seat ya zauna ya janzota kuwa jikinsa sannan yace "wannan Bestyn tamu da mijinta sun sa mana eyes da yawa" lumuwa tayi jikinsa tace "sosai kuwa."


Haka dai suka lalace anan suna tuna asirin zukatansu, tare da tuna abubuwan da suka faru baya wani abin dariya wani na ban haushi, saida aka fara kiran sallah sannan ya mik'e yana fad'in.

            "Kinganki ashe haka kike da fira? Amma idan aka ganki ki ringa cin magani."


Smiling tayi tace "ai kaima baka magana sai jin feeling kana magana kaman mai ciwon baki" dungure mata kai yayi yace "naji   dai a komai nayi *kece sila* (suhana) hannu ta mik'a masa alaman ya d'auke ta.


Mak'e kafad'a yayi yace " naki wayon" cewa "Allah bazan iya tashi ba."


"Hmmm! Yarinya gwanda ma ki ware, dan ko yau inaso na kashe arna koda dubu ne."

 

Zare ido tayi tace "me!" Daria yakeyi bil hakk'i, hadda kama ciki ganin yadda ta tsure, ita kuma shagala tayi da kallonsa sai taga yayi mata kyau sosai, saboda bata tab'a ganinsa yana daria ba.


Ganin ya tsaya ne yasa sakata kwab'a fuska tare da fara dukan kujera, tana fad'in "wallahi ya Haiydar ban warke ba, Allah sai in kanaso ka k'arasa nine"ta fad'a tana dame fuska.


  Daf da fuskarta yaje yace" yaushe na tashi daga Lil, na koma ya Haiydar? Ko daga jia zuwa yau ne?" Ya fad'a yana kashe ido d'aya.


Cikin shagab'a tace "ai dama nasan kai ba little bane, ko da can tsokana ce tasa nake cewa."


D'aukarta yayi kamar wata baby yana haurawa sama yana fad'in "bari inje in k'ara gasaki, saboda naji dad'in kashe arena, yau kuma za'a kiramin? Tunda an kiramin Aunty da Mama, da Mai martaba" ya fad'a yana daria.


Dukan k'irjinshi ta ringa yi tana fad'in "Allah banaso" shi kuma yace "Toni inaso mana...."




******************




*12:00pm.....*


Fauziya ce na hango ta dame cikin jean& shirt irin crazy nan, tayi rolling d'in gyale sannan ta mamma no respect, Halidubu na gefenta itama ta dame cikin tata irin shigar, suna zaune a reception suna jiran flight dinsu dazai tashi zuwa one.


Kallonta Halidubu tayi tace "beb ya kamata ki kira Mami."


"OK" kawai tace sannan ta danna kira.


Ring 2 ta d'aga tace "hello dota" cikin muryan kuka tace "Mami."


Rud'ewa haj. Bara tayi jin tilon 'yarta na kuka, cikin damuwa, tace "dota menene?"


"Mami ya Haiydar ya sakeni, bayan yayimin tsinannen duka saida kamannina suka canja."


Cikin Rud'u tace "what! Kutumar ubancan, yama isa dan Uwarsa, yanzu kina ina kuma saki nawa yayi miki, sannan ya akayi haka ta faru ko maganin ya karye ne?" Ta jera mata tambayoyin.


"Bansan ya akayi ba kawai zuwa yayi ya sameni yaita dukana har saida yaga bana numfashi sannan ya bani saki uku" ta fad'a tana rushewa da kuka.


"Uku fa."


"Eh Mami, shiyasa na yanke shawarar bin duniya kawai kiyafemin Mami bazan iya zama ayita yimin gori ba kema a batamiki, bazan jure ba" kit ta kashe wayar.

        Sannan tayi saurin kashe wayar ta cire sim ta yar.


Juyawa tayi ta kalli Halidubu tana smiling, hannu ta daga mata tace "Weldon excellent job" sannan ta cilla wayar a jaka......


Haj, Bara tana fad'in "kada kiyi min haka dota kece farinciki na kada ki tafi ki barni...." Taji kittt alaman an katse wayar.


Bin kiran tayi amma ina is switch up! Haka tayi ta kira Abu daya ake gayamata.


Zaman dirshim tayi sai zufa ke keto mata ta ko'ina, duk kuwa da Ac dake aiki, jitayi kaman ta d'ora hannu aka tayi ihu, ta rasa wane irin tunani zatayi k'wak'walwar ta cushe baki d'aya...


Tayi tsayin hour gurin, kafin daga baya ta mik'e ta dauki jaka da mayafi, ta kira driver ta tace ya fitar da kota zasuje birnin kebbi..


*Around 2:30pm...*


Siddiqa ce Zaune a parlour tana  kallo, pop corn gabanta tanci, jin tayi kaman hayaniya cikin gidan, remote ta d'auka ta rage murya, tabbas hayaniyace akeyi.


Kira ta kwalama Haiydar dake kitchen yana kiciniyar sama musu abinda zasuyi tayi.


"Ya Haiydar" 


Daga can ya ansa "yes Baby menene?"


"Zo kaji" fitowa yayi yana fad'in "what happened?"


"Kaman hayaniya nakeyi cikin gida."


"OK Bari, in duba" komawa kitchen yayi ya juyo indomie a plate,  aje mata sannan ya fita don ganin meke faruwa.....!




_pls manage am in little busy_ 😉😂 







✍🏻 

💄 Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written* 

          *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

              *P.M.L*




_This Page goes 2 my charming, adorable parents ever have in d would world, Late, Dr,Abdulkadir A. Gulma and Haj. Salma Sani, ILY💋_






        *Page*62&63







Yana fita direct part d'in Momy ya wuce, saboda can yake jiyo hayaniyar, da shigarsa da Gaggonsa Bara ya fara cin karo dake tsaye tsakiyar falon tana surfa bala'i kaman ta ari baki sai cewa take.


"Kyace nayi hak'uri abi abin a hankali mana, tunda naki d'a na hannunki, niko tawa 'yar, ko oho! To wallahi bazai sab'u ba wai bindiga a ruwa, ehe" ta fad'a tana girgiza jiki.


Da kallon rainin wayo ya bita kafin yake shigowa cikin parlour gaba daya, Momyn sa ya kalla dake zaune tana ba Haj. Bara baki.


Yace "Momy wai duk wannan hayaniyar ta mecece?" Kafin ta bude baki tayi magana tuni Bara ta cafke tace.


"Ta ubanka ce nace d'an iskan yaro, ka had'a rigima dan ka kai tsinanne sannan kazo kana tambaya, to bari kaji wallahi kaji na rantse, duk inda kasan ka kaimin 'ya kaje ka dawo da abita, idan kuwa ba haka ba hmmm!."


Da kallon baki isa ba ya bita, ya bud'e baki zaiyi magana...Momy ta katse shi da cewa " kada ka sake kayi mana rashin kunya anan Son" ta fad'a cikin tsauri, kama bakinsa yayi amma zuciyarsa sai k'una take, saboda yadda maganan ta Sosa ransa.


"Bayan kin riga kin gama b'ata yara da bakin halinki da kikayi gado, sannan yanzu kizo kina gyaran munafunci..." Katseta yayi ta hanyar cewa.


"Dakata Gaggo..." Itama Momy katseshi tayi tace cikin tsawa " ba nace ka kamamin bakinka ba....."



Ana haka Dady yayi sallama Wanda dadowarsa kenan daga taron da mai girma governor ya kirasu, ansa sallamar Momy tayi ta mik'e tare da anso kayan hannunsa, cikin girmama.


Tsayawa yayi ganin kanwarsa tsaye sai jijjiga jiki tace kuma ta kasa koda ansa sallamarsa, ga d'ansa gefe zaune a carpet, shima da alama ransa a bace yake ganin yanayin fuskarsa ya nuna.


Cewa yayi da kanwarsa, "ke kuma daga ina haka, kuma meya faru na ganki haka?" Kallon shi tayi tace.

        "Haba Yaya yama Za'ayi kace bakasan meke faruwa a gidankan ka ba, kace ba kasan me D'anka yayi ba, ai wannan bama zai yuyu ba" ta fad'a tana ki gaba da girgiza jiki.


D'an murmushi yayi ya zauna kan seat sannan ya nuna mata d'aya yace "zauna" saida ta turo baki tana k'una k'uni sannan ta zauna Wanda yayi dai2 da saukowar Momy daga sama zama tayi itama.


Sannan Dady yace "Bara'atu, kinsan abinda 'yarki take aikatawa?kin binciketa metayi? Kafin kizo nan da bala'i."


"Haba Yaya metayi ita, bayan ita aka cuta" ta fad'a tana harare harare.


Murmushi ya k'ara yi sannan yace "to bari kiji abind ya faru kafin ki yanke hukunci" daga nan ya gayamata abin da ya faru.


Tashi tayi tsaye sannan tace "ai dole yarinya tace zata gudu, wato banda saki, duka, Ashe hadda sharri aka bita dashi, to wallahi ba zata sab'u ba wai bindiga a ruwa, dole na bima 'yata hakk'inta, kuma itama munafukar matar taka da tace taji da kai duk kotu ce zata rabamu daku, azzalumai kawai" ta fad'a tana nuna Haiydar.


Haiydar dake zaune jin ta kira Siddiqarsa da munafuka ji yayi kaman ya tashi ya sharara mata mari, amma ba daman haka.


Dady kuwa tsawa ya daga mata yace "ke Bara'atu kada kiga ina sassauta murya ki d'auka tsoronki nake, Aa nayi hakane danki fahimci me nakeso ki gane, amma tunda abin naki rashin mutunci ne, kije kiyi duk abinda kikeso" yana kai nan ya mik'e ya haye sama ya barsu anan.


Itama fita tayi tanada surutai Mara dad'i tare da cin alwashi alkaline zai rabasu......


Dady kuwa bayan ya hau sama kiran kawunsu yayi tare da sauran 'yan uwansu ya shaida musu abinda ake ciki kada sai Abu yayi nisa ba tare da sun sani ba.


Sun dad'in gayamusu da yayi sukace yayi kyau kai, kiranta sukayi suka bata baki amma sai cewa tayi "dan ba 'yayansu akayima bane,shi yasa suke cewa tayi hak'uri, dan haka ba ruwan su, su barta taji da abinda ya isheta" ba k'aramin baci ransu yayi ba, sannan kawu ya kira ya gayama Dady.


Dady yace "kawu meyasa kuka kirata, da nasan zakà kirata dana haneka don nasan a yadda hankalin Bara'atu ya bar jikinta komai zata iyayi, amma kuyi hak'uri kawo ku barta duniya ce tafi bagaruwa iya jima."


"Ba komai Muktar, Allah ya sawwaka" kawu ya fada sannan sukayi sallama.




*******************





Rai a bace Haiydar ya shiga part d'insa amma tozali da yayi da abar kaunarsa kwance kan 3seat tana bacci cikin kwanciyar hankali, ganinta kawai da yayi sai yaji 90% na fushinsa ya tafi, plate d'inda ya aje mata ya bud'e, ganinsa yayi yanda ya ajeshi ba tare data ciba, rufewa yayi sannan ya koma inda take ya duka dai2 fuskarta, shafawa yayi sannan ya kai mata Peck a kumatu.


Sannu a hankali ta fara bude idonta ta sauke su akansa, k'ok'arin tashi takeyi, smiling yayi mata sannan ya jayota zuwa jikinsa bayan ya zauna shima.


Yace "baby love meyasa baciki abincin ba, gashi har ya fara hucewa" turo baki tayi tace.

        "Ba kaine bakazo ka bani ba" murmushi yayi yace " kai baby love shagwab'a, dama haka kike Ashe zansha fama dake kenan."


K'ara cunno baki tayi ba tare da tayi magana, dariya ta bashi kaman wata yarinya, sungumarta yayi ya kaima toilet d'in d'akin k'asa ta wanke bakinta, sannan suka dawo parlon sukaci noddle d'insu yana bata tana bashi cikin sigar love, bayan sun kammala ne sunyi hamdala yakai plate da cup d'in ciki ya dawo ya zauna kusa da ita.


Cewa tayi " ya Haiydar."


"Na'am baby love" ya fad'a yana kallon ta.


"Meya faru hala dazu, naga ka dad'e da kaje duba meke faruwa?"


Yatsina fuska yayi yace "is not a big deal, dama Goggo Bara ce tazo tana da masifa, kinsan halinta dama bataso a zauna lafia, so shine kawai yanzu naji tana fad'in karana zatayi ko meye oho, can mata dai" ya fad'a yana tab'e baki.


Sosai yayi mata kama da time d'inda suke fad'a, anan ta gane halin nanan dai kenan, dan zaro ido tayi tace "k'ara fa Ya Haiydar kana nufin koto zaku shiga kenan?"


"Yes hakan take nufi, kuma ni a shirye nake da ita, kada ki tada hankali ba abin damuwa bane kinji."


Girgiza Kai tayi tace "Allah ya sawwaka" yace ameen."



Saida yayi 3 days yana jinyarta duk kuwa data ji sauk'i tun ranar amma tak'i nuna masa gudun kar ya k'ara yi mata baranbarama, dan taga take taken sa zaiyi Rigima, daya shiga gurin Momy saida ta banyesa 'yarta lafia take jia da yau bata shigo ba, sai cewa yayi tayi dan zzabine shine bata samu ta shigo ba, cewa tayi "Ayya, Allah ya bata lafia ka gaida min ita kafin nazo.


Yana shiga kuwa ya gayamata sakon Momy, zaro ido tayi tace "na shigesu bari in tashi inje kafin tazo naji kunya" haka kuwa ta mik'e ta zura hijabinta tana, shidai kallon ikon god kawai yakeyi, saida tazo ficewa ne yace.


"Baby love" juyowa tayi ta kalleshi ba tare da tayi magana ba.


"Dama kinji sauki ko?"


Sai lokacin ta tuna tab'argazar da tayi, saita koma d'ingisawa ita a dole ciwo takeji, dariya ma ta bashi yace.

        "Hmm! Yarinya gwanda ma kiyi tafiyarki dan yau ba d'ingishi kike ba, ko rarrafe kike saikin biyani wahalar da kika sakani na d'aukarki" wani marairaice fuska tayi cikin sanyi tace.


"Wayyo Ya Haiydar pls yi hak'uri wallahi da saurana fa" darawa yayi yace "to jeki naji" haka ta fita jiki sanyi qlau dan tasan yau tata ta sameta.


Aiko kaman yadda ya fad'a hakan ce ta faru, don kuwa taci kud'arta, ta murzu iya murza, dan saida yaga da gaske numfashinta na zuwa da dawowa sannan ya sarara mata.


Kwance suke bayan sun tsarkake jikinsu suna hutawa kan bed, dan ba ita kad'ai taji jiki ba, shima yaji.


 Idonta lumshe kamar me bacci tana kan k'irjinsa yace" baby love." 

      "Na'am Ya Haiydar" ta fad'a ba tare data bud'e idon ba.


"Yawwa banason Ya Haiydar d'in nan, ki canja min suna."


Still idonta rufe tace " wanne suna kakeso to."


Zaune ya tada ita yace "bud'e idonki mana, yanda zaki zabo mai kyau."


"Uh um ya Haiydar bacci nakeji" ta fad'a tana k'ara narkewa a k'irjinsa, "OK, tom bari muyi baccin" gyara mata kwanciya yayi sannan ya kwanta shima daga nan wani bacci mai dad'i yayi gaba dasu.............



*2morrow morning...*


Bayan sunyi kari sun shirya cikin k'ananun kaya sai zuba kamshi suke, a parlour suka yada zango kamar kullum tana kwance bisa k'irjinsa, shi kuma yana Shafa sumar kanta da take fidda wani sihirtaccen k'amshi, kallo suke cikin tashar zee TV wani series waishi *jamai raja* da yake itace mai kallon don Siddiqa akwai son India, shikam hankalin na kanta gaba d'aya.


Jan hancinta yayi saida tayi 'yar kara ta turo baki tace "Ya Haiydar wannan muguntan fa so kake ka ida cire gutun hancin ka huta ko?" Ta fad'a tana mishi hararan wasa.


"Aa to nake dai na k'ara mishi tsayi, yawwa bana ce miki banason ya Haiydar ?"


"Oh to shikenan zance dear" tab'e baki yayi yace "nop banason dear ai kowa ma za'a iya kiransa dear, someone special nakeso."


Daga kai tayi alaman tunani sannan tace cikin siririyar muryarta "piyaa."


"Wow! What romantic Indian name, me yake nufi baby love?"


Cikin rad'a tace "masoyi" tare da b'oye fuskarta cikin k'irjinsa, kara rungume ta yayi shima cikin rad'a yace.


"Ina matukar kaunarki Maryam, ina sonki! Hmm no word can express how much I adore u, Allah ya barmu tare cikin Aminci, ya azurtamu da 'ya'ya na gari, ka kauce musibu da shaidan a cikin Auren mu, ya kuma bamu hak'uri da juna" tare suka ansa "ameen."


Haka couple d'in sukaci gaba da gudanarda soyayyar su cikin tsabtacciyar kauna, kowa k'ok'arin yayi abinda ran d'an uwansa zaiyi farinciki yake, notification letter ya rubutu ya dauki hutun one month dan angwancewa, Saleem kuwa hada kiransa danyi masa tsiya yace.


"D one matar tushe ta rikita ka kenan" tsaki yayi yace "waya gayama matar cushe ce dan sa eyes, matar so zakace" dariya yayi, yace" kai nagode wa Allah daya nunamin wannan ranar ban mutu ba, dama ai na gayamaka".


"Hhhhhhh! Dama aini ma ina sane nakeyi" nan da yaita yi masa tsiya Shiko yana bashi ansa dai-dai shi.


Haka itama Shamcy ta kira tayi mata tata tsiyar, su Siddiqa kam ba bakin magana wai barawo a hannun mata, sai cewa tayi "ni kizo don Allah besty inason ganinki fa" tace "wah! Ba yanzu ba sai anyi dashe tukun" tace.


"Aa ba dashe za'ayi ba girbewane za'ayi" daria tasa mata ita kuma ta kulu ta kashe wayar....



*A week later....*


Sai ga sammaci daga koto anyi kasan Dady da Haiydar, Abu kamar wasa sai gasu a kotu, wai tana karansu akan, sakin izgili da duka, sai kazafi da akayima mata, shiyasa ta gudu.


Chakwakiya akayi sosai kafin akawo ladidi da gateman, da kuma video da Haiydar ya dauka itama Siddiqa ta fad'i abinda ta sani, akai.


Daganan Alkali yayi watsi da k'arar sannan ace ta bi yasu kudi akan banna musu lokaci da tayi, kai tsaye sukace sun yafe, amma still saida kotu ta cita tarar 1m, sannan suka bata shawarar nemawa 'yarta shiriya...



Bakinciki ya taru yayima Haj, Bara yawa, ga ba 'yarta, ga asiri ya kara tonuwa Wanda bai Sani ba ya Sani yanzu, ga rashin samun nasara, mutane kuwa sai Allah wadai sukeyi da halinta, haka ta shiga malaman tsibbo, da bokaye, duk dan ta gano inda 'yarta take, su kuwa sun samu banza sai tatsarta suke kaman ATM card, duk ta yamutse ta jeme, ka kowa ya rabu da ita, ga miji baya k'asa be masan wainar da ake toyawa ba.....


Haiydar ne kwance a parlor yana kallon American film, yaji kamar alaman kakarin amai a kitchen, taji yayi da sauri yaje kitchen d'in.


Siddiqa ya samu duke gurin sink sai kwarara amai take rike da cikinta, kamata yayi saida ya tabbatar ta gama sannan ya wanke mata baki ya gyara gurin, d'aukarta yayi kamar baby yai sama da ita wanka yayi mata sannan ya nad'ota a towel, kan bed ya dorata, lafewa tayi tana maida numfashi.


Shima toilet ya koma yayi wanka sannan ya dawo ya shirya, bacci takeyi hani'an, tsayawa yayi ya kalleta sosai na 'yan mintuna ganin nayi yayi murmushi, da yake yayi diploma akan psychology (human learning) tuni ya gano yaron ciki tattare babyn tashi, amma yafi so suke hospital su tabbatar.


Jin an tsaya akanta ne yasa ta bud'e idon ta fes ta sauke su akansa, tashi tayi cikin jin kunya ta gyara towel d'in, sannan ta taje ta shirya, kaman ba ita ba.


Bayan ta ya dora kanshi yace "baby love when last kikayi period?"


Zame kanshi tayi ta kalleshi tace "me kake nufi piyaa? Nifa ba ciki bane bane, ko amai da nayi dazu, ninaja saboda Abu ta tsaya min a mak'oshi shine nasa yatsa, ya sakani amai" ta fad'a tana turo baki.


"To naji zazzabin dare fa na meye" ya fad'a yana murmushi.


Cikin kulewa tace "yanayin gari mana" dariya yayi yace "sai yanayin gari kam, to naji shirya muje hospital".


Ta gama k'ulewa akan dariyar yake mata tace " bazanje ba" tare da haye bed abinta........




_Hhhhhh, nima dai dariyar nayi, woo Siddiqa rigama_ 😂😂😜. 






✍🏻 

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_*

👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written* 

            *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

              *P.M.L*



```Manzon (S.A.W) yana cewa:-```


_Duk Wanda yayi da Allah da ranar k'arshe, toya fad'i alkhairi ko yayi shiru, duk Wanda yayi imani da Allah da ranar k'arshe, to ya kyautatawa bak'onsa, Wanda yayi imani da Allah da ranar k'arshe, kada ya cutar da makwabcinsa_.



*sisto nida ke, dasu, muna aikata karantarwar manzonmu kuwa? Hmm Allah ya bamu ikon gyarawa ameen.* 👏🏻







        *Page* 64&65




Ganin tayi fushi ne ya sakashi danne dariyar ya bita gadon yana lallabata da bata hak'uri akan suje hospital a duba lafiyarta, cewa tayi "waini piyaa meka d'auki ciki ne, duka yaushe ne...? Ta fad'a tare da rufe idonta.


Smiling yana hango wauta irin tata, yace " to naji amma dai kinsan koba komai munje a duba lafiyarki?" Cewa tayi "nifa qlau nike" ganin ta k'asa ganewa yasa ya canja maganar da cewa.

       "Kin k'arasa girkin ne?"


"Aa, ya kusa dai, na rage gas d'in, barin duba, in yayi" ta fad'a tare da ficewa.


Binta yayi da kallo yace "Maryam Rigima, ko idan cikin ya bayyana ya zatayi oho!" Tab'e baki yayi sannan shima ya sauko k'asa.


Tun daga ranar, kullum sai abu ya tsaya mata a wuya, data saka yatsa sai amai, ga wani manne masa da takeyi, kullum cikin b'ukatarsa take, ba dare ba rana, har mamakin kanta take, abun har kunya yake  bata, shikam gogan naka, sai wani k'iba yake da haske ya samu kaza daga sama gasasshiya.


Yanzu ma zaune suke parlour, suna kallo kwance take kan k'irjinsa, tana bacci cikin bacci abin ya tono ta, farkawa tayi, ta fara b'alle masa mab'allen rigarsa tana Shafa k'irjinsa, kallon yayi yace.

      "Baby love, kin tashi?'


Daga masa Kai kawai tayi tanaci gaba da Shafa k'irjinsa, cewa yayi "menene?" Ido ta zuba mishi cikin kasalalliyar murya tace "muje d'aki" tana boye fuskarta a k'irjinsa.


Daria yayi yace "nifa na gaji" turo baki tayi tana dukan k'irjinsa tana fad'in "uhmmm banaso" tasan tsokanarta yake haka take masa da.


Tashi da ita yayi yana fad'in "muje na taimaka miki kada kimin kuka" dukan k'irjinsa taci gaba dayi tana mishi shagwab'a, shi kuma sai dariya yake mata.


Bayan sun fito da duniyar nishadi inji Haiydar, suna kwance suna suna hutawa, ji tayi abu ya tsaya mata a wuya, kin saka yatsa tayi saboda tasan mezai biyo baya.


Minti kad'an taji cikinta ya mugun juyawa sai amai shaaa, daga gadon har Haiydar da ita kanta saida ta batasu, kuma still yink'urin take, rungume ta yayi yana Shafa mata baya, tare da hura mata iska, yunk'urin take amma ba abinda ke fita, sai nishi take gwanin tausayi, dak'ar abin ya kwanta mata.


Dauk'arta yayi ya kaita toilet ya wanketa kamar baby yanayi yana mata sannu, itakam ta gama galabaita, ko ansawa bata iyayi, numfashi kawai take fitarwa, wata gown ya saka mata sannan ya kaita d'akin shi, dawowa yayi ya yaye zanin yaje ya wanke sannan ya goge katifar da k'asa, wanka yayi, sannan yayi part d'in Mommy cikin damuwa.


Bai samu Momy a parlour ba sai Hanan da Zubaida dake kallo, gaidashi sukayi ya tambayesu Momy, suka gayamai tana d'aki, haurawa yayi sama zaune ya sameta tana lazumi, jin shigowar sa ya sakata dakowa ta kalleshi, bayan ta ansa sallamarsa tace.


"Son yadai na ganka haka meke faruwa?"


Zama yayi kan sofa yace "Mom Siddiqa ce ba lafia" ya fad'a cikin damuwa.


"Subhanallah meke damunta? Kunje hospital ne?"


Nan ya fad'a mata rikicin da sukayi akan zuwa asibiti, amma bai gayamata maganan ciki ba. 


"Haba gaske nake ganin ta kwananin tana rama ashe ba lafia, amma kuma Son banda shashanci saika biye mata, kasan Mara lafia ba kasafai yake asibiti ba, yanzu tana ina?"


"Tana dakina tayi bacci".


" OK bari in kira Doctor Fatyy(family doctor su)" ring 2 ta d'auka Momy ta gayamata bukatar ta, ta bata tabbacin zuwanta nan da minti 15, tayi tace suje ta ganta.


Tana kwance kan bed fuskar fayau, sai haske data k'ara, ga rama kaman tayi ciwon shekara, sai bacci take kwasa.


Haiydar zuwa yayi bakin gadon ba yaje ba kunya, ya kama hannunta da d'ayan hannun shi d'ayan kuwa yana shafa kanta dashi.


Mumy kuwa cewa tayi "Allah sarki 'yata ashe haka taji jiki" cikin ranta kuwa murna fal, ganin yanzu sun dawo normal, kallo d'aya tayi ma surukar tata ta hango alamun juna biyu tattare da ita, ta matsu Dr, ta iso ta tabbatar musu da hakan.


Kiran Momy Dr, Fatyy tayi tace ta iso, Momy ce ta fito tayi mata jagora zuwa d'akin, cikin wasa tace da Haiydar " d'an Momy wannan rikicewa haka, Abu kaman ba jarumi ba" ta fad'a tare da dafa goshin Siddiqa, zafi rau, koma tayi ta zauna tace "Jikinta da zafi, amma kuma naso idonta 2 nayimata 'yan tambayoyi".


Hura mata iska Haiydar ya farayi, Dr Fatyy ce tace " kada ka tasheta mana" amma ina aikin gama ya gama don kuwa ta tashi, ba tare data bud'e ido ba, ta k'ara jan hannunsa ta rungume a k'irjinta.


Momy tace "sannu 'yata" unexpected taji muryan Momy, ware ido tayi taga shin gaske ne, aiko nan idonta yayi mata tozali da Momy da wasu mata biyu alaman baki ne, kunya ce ta lullub'eta da sauri ta maida idon ta rufe, tare da jan blanket.


Murmushi irin na manya Momy, sannan Dr Fatyy tace "haba kanwata tashi mana, zan tambayeki kinji" ta fad'a tana murmushi.


Mik'ar da ita zaune yayi, da sauri ta janye jikinta ta zauna gefen gado kanta na k'asa, ganin haka yasa Momy ta mik'e tare da cewa "zataje ta dawo" ta fice.


Tambayoyi Dr tayi mata sannan daga k'arshe ta bata wata kwalba tace ta kawo mata fitsarinta, bayan ta kawo taba nurse tace tayi gwaji da yake sun taho da kayansu, gwajin farko saiga positive, rubutu tayi ta kawoma Dr, tana dubawa murmushi tayi sannan tayi rubuce can ta.


Haiydar ta mik'awa paper tare da cewa "congrat Mr, Haiydar ur wife is 1 month pregnant" wayyo dad'i kashe zanso kuga yanayin da gogan ya shiga, fad'a bazai yuwu ba (ku misalta farincikinsa abokai)lolz


Shawarwari ta basu sannan tayi musu sallama, Haiydar kuwa sai wani lallab'ata yake kaman kwai, ita kanta tayi farinciki da cikin komai itama zatakai ga d'an kanta, duk kuwa da taso sai ta gama sch tukun, to amma Allah ya Riga yayi nasa ikon, sai fatan rabuwa lafia.


Momy murna kawai tace zataga d'an Son, wai murna kaman me tuni ta fesawa su Aunty, Dady ma na dawowa maganar da aka tarbesa da ita kenan, shima yayi murna tare da Sanya Alkhairi...



*******************




Hohoho su Siddi an zama single, laulayi take zubawa bana wasa ba, Sam batason warin gas, shiyasa tuni Haiydar ya koma cim abinci inda Momy, itama komai taci saita amayar, hollandia kawai take sha ta zauna mata, ga Haiydar tuni ya koma bakin aiki saidai kam yana can zuciyarsa na gunta, bini- Bini ya kirata yaji lafiyarta data babynsa, daya dawo gida kuma yana nanike da ita, datayi motsi me kikeso? Ina ke miki ciwo? Hakane kullum har tausayi yake bata yadda ya damu sosai.


Su aunty Ramlah da Shamcy sune 'yan jinya, sai tsiya Shamcy ke zuba mata wai daga nuna mata hanya sai shige da wuri haka, itama da cikinta daya fara fitowa, skull anyi resuming amma kam Siddiqa bata koma ba sai application ta rubuta a bata excuse kafin ta k'ara jin sauk'i.


Saida cikinta yayi 3 months sannan ta d'an samu sassauci, sai kuma dan bazan kwadayi daya biyo baya, itace awara, fara, danyen mangwaro, k'anzo da salat, b'ula( for 'yan kebbi) haka aunty ke aiko mata ita duk sati cike da long bucket, Haiydar kuwa ya kulla abota da masu salat kullum suna hanyar saye, har shima ya koyi ci tare suke kwadayin komai taci da nashi a ciki.


Time goes on, cikin Siddiqa yakai wata 7, yayinda Shamcy ta haihu, su Siddiqa amara k'irjin biki kullum ana gidan ana barar da kwad'ayi, inka ganta bazakace tana da juna biyu saboda a k'irji da hip ya shige, ranar suna yarinya taci sunan iya tsohuwa, Rabi'a zasu kirata da Mimi, anyi suna an watse lafia sai fatan Allah ya raya Mimi kan sunnah manzo (S.A.W).



*2 month later...*


Siddiqa ce zaune k'asa tayi d'ai d'ai zaman masu ciki ga bowl d'in k'anzo gabanta tana aikama cikinta, Haiydar yayi sallama, ansawa tayi tare da yi mishi sannu da zuwa daganan zaune.


Aje Briefcase d'insa yayi kan seated sannan yasa hannunsa kan k'ugunsa ya rike yana irin tafiyar masu ciki, bata fuska tayi tace " piyaa zaka fara ko? Ai nadai kusa saukewa na huta, nima na fara maka yanga ehe."


Daria yayi ya k'arasa gabanta yana fad'in "mai ciki wata hidima akeyi haka bako tayi" ya fad'a tare da tsoma hannunsa.


Cunno baki tayi tare d'auke kai, murmushi yayi ya jawota jikinsa yana fad'in "haba baby love ai kinsan nida kene masu cikin tare muke renin cikin mu" haka yaita janta har ware sukaci da hira...


Guraren 12am na dare, cikin bacci taji kamar tanaso ta zaga nayi, janye jikinta tayi daga nashi taje toilet, saidai me tana zuwa taji cikinta ya wani juyawa, mararta ta d'aure, bayanta ya rike, wani irin azababen ciwo taji yana ratsata, dafe sink tayi da hannayenta sai nishi tace, ganin ba sarki sai Allah yasa ta fara kirqnsa cikin wahalalliyar murya.


"Piyaa! Piyaa!! Piyaa!!."


Cikin bacci yaji kiran hannu yasa ya Shafa gefenta baiji komai ba, hakan ya saka shi  mik'ewa cikin sauri ya fad'a toilet inda yake jiyo muryan ta.


Duk'e ya ganta, sai zufa ke karyo mata, k'arasa wa yayi inda tace cikin rud'u ya rungume ta yace.

        "Menene baby love?"


Nishi kawai tace ko magana ta kasa yi, ganin haka yasa ya sungumeta a rud'e ganin wasu ruwa nabin kafafunta yasahi kara rikice wa, motar ya sakata, sannan ya koma ya zura jallabiya a baibai ya tada motarsa, horn yakewa gateman ba k'ak'auntawa, shima gigice ya tashi ya bud'e gate, a 160 yajata yabar gidan ya nufi F.M.C hospital..........






✍🏻 

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HADU'WATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )



*Written* 

            *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

                 *P.M.L*







💕 _what a such kind human being u are? Aunty Ummi A'isha (Ruwan kashe gobara) ked'in ta daban ce, komai naki ya banbanta dana saura, ina matukar kaunarki, 2 d high rank of my ❤_ 😍😍









               *Page*66&67



Ba gateman kad'ai ba har security sunyi mamakin meya fitar dashi a wannan daren haka cikin firgici, ba ansa, sai fatan Allah yasa lafia sukayi masa.


Tafe yake hankalinsa ya kasu gida biyu rabi nakan driving, rabi nakanta ganin matsanancin halinda take ciki, sai sannu take kwararo mata, ji yake kaman ya maida ciwon a jikinsa, saboda yanda yaga tana wahala, ya k'ara jinjina ma Momy ashe haka mata ke wahala, gaskiya wanda bai girmama iyayensa ba yayi hasara(wallahi harara babba kuwa, Allah yasaka ma iyayenmu da alkhairi ameen).


Suna isa bai tsaya wata2 ba sungumarta kawai yayi, yai ciki da ita, yana shiga kuwa nurses suka kawo gadon mara sukayi ciki da ita biye yake dasu, saida suka isa labour room sannan sukace ya dakata, badon yaso ba haka ya tsaya sai safa da marwa yake yana mata Addu'ar samun sauki, haka likita tazo ta shige ciki, ki yayi kaman ya bita yaga halinda baby love dinsa take ciki.


Tsawon awa biyu, shiru ba Wanda ya fito, gashi baizo da waya ba balle yace zai Kira Momy ya gayamata, kuma bazai iya tafia yabarta ba, haka dai yaita kai da komo addu'a k'unshe a bakinsa.


Abu kamar wasa ba ita ta haihu ba, sai 3:30am bayan taci bakar wuya, dan kuwa tunda ta fara nak'uda bata samu sassauci kona second ba, sai yanzu data haihu ji tayi kaman an zare mata k'aya.


Kukan baby ya sanar dashi isowarsa, nan take murna ta lullub'esa anan gurin yayi sujudus shukur, yana mik'ewa saiga wata nurse ta tunkaro shi bakinta a washe tace.

     "Congrat Sir, matarka ta haifi baby boy, kyakyawa, daga yaron har uwar suna cikin k'oshin lafia"


Bakin D one kamar ya yage, don murna yake "kai mashaa Allah, zan iya ganinsu kuwa?"


"Aa ana kimtsa su ne, yanzu dai kawomana kayansu".


"OK" ya fad'a da yake dama ya saka jakar kayan a mota tuni yace kar aje haihuwa tazo a rud'e a manta, aiko gashi anyi hakan, da an manta.


Kayan ya mik'a mata tare da bata bandir d'in 'yan 500, yake tukuicinta ne, washe da baki ta ansa tana zuba godia dan tasan ta haye sannan ta shige ciki, minti kad'an ta fito da jaririn an shiryashi cikin kayan sanyi farare masu laushi, an kannnad'eshi a towel bai laushi shima.


Mik'a mishi shi tayi tana fad'in " yallabai ga babyn, subhanallah saida gaban Haiydar ya fad'i ganin babyn dan kuwa kaman Ya Umar yayi kaki ba inda ya baroshi sak kamar shi.


Rungume yaron yayi a k'irjinsa sai hawaye sharrr, dan ya ganin yaron gani yayi kaman Bros d'in nashi ne ya dawo gareshi, nurse dake tsaye ganin yana kuka tace.

             "Yallab'ai duk farincikine haka, murmushi yayi yace " dole nayi kukan farinciki Bros ya dawo gareni" itakam da bata fahimci inda ya dosa ba cewa kawai tayi  "bari naje za'akai Madam dakin hutu, inta huta saika ganta."


"Ok" kawai ya fad'a duk da yana muradin ganin babyn tasa, amma ganin babyn ya tafi dashi, kiran sallah yayima yaron sannan yayi mai huduba da sunan Ya Umar, dama burinsu kenan idan suka haifi namiji su maida sunan sa, sai kuwa gashi yazo harda kamanninsa, ikon Allah kenan.


Shiga yayi d'akin rungume da d'ansa dake faman tsutsan yatsu, kwance take tayi fayau da ita sanye da Arabian gown red, gashinta ya bazu a filo sai bacci take cikin kwanciyar mind, kamar ba ita ta haihu ba.


Gaban gadon ya tsaya yana kallonta cike da kauna, ko kiftawa bayayi kaman yau ya fara ganinta, aje babyn yayi gefenta, shi kuma ya sarke hannunsa a k'irji yaci gaba da kallonta, shurinta babyn ya farayi, yana kuka tare da tsota hannu, hmm daga gani za'ayi zarumi anan.


Jin ana shurinta da kukan jaririnda taji yasa ta bude ido ta sauke ga Haiydar dake tsaye yana mata murmushi, ganin tanaso ta tashi ya sakashi kamata ya had'a ha k'irjinsa, sannan ya d'auko babyn ya d'ora a cinyarta, kallon babyn tayi tare da kallonsa alaman mamaki, murmushi yayi yace.


"Baby kinga ikon Allah ko? Ya Umar ya dawo garemu" jinjina kai tace "Allah abin godia.


K'ara matseta yayi a k'irjinsa yace" nagode Maryama ba abinda zance dake sai Allah yayi miki albarka, ya kuma sakaki farinciki kaman yadda kika Sakani, ba abinda zan kira *Had'awata dake* face had'uwar alkhairi wacce nake alfahari da ita, Allah ya barmu tare har mutuwa".


"Ameen" ta fad'a cikin siririyar muryarta, tare da rungume babyn a k'irjinta tanajin kaunarsa na ratsata irin ta d'a da uwa (haihuwa kenan ni'imace).


Kuka yaron ya farayi alaman yanayin yunwa, kallonsa tayi sannan ta kalli Haiydar sai kuma ta d'ora yaron a kafad'arta alaman rarrashinsa zatayi.


Girgiza mata kai Haiydar yayi sannan yace "no baby love, ki bashi abincinsa mana tunda yazo duniya baici komai ba sai tsotson hannu yake."


Batace komai ba, kuma batada niyyan yin abinda yace, sai jijjiga yaron tace shi kuma yaki yin shiru, suna hakane Dr, ta shigo d'auke da cup a hannunta mai d'auke da tick tea, murmushi tayima Siddiqa tare da tambayanta yanayin yadda takejin jikinta, ta amsa da normal sannan ta mik'a mata cup d'in tare da ansan babyn dake kuka tace da Haiydar, cikin raha.

             "Baban baby ka kasa ka tsare, kaki matsawa"murmushi yayi sannan yace.


" yawwa Dr, za'a iya bashi nono kuwa? Gashi sai kuka yake, sannan kuma idan ba matsala a sallamemu kawai mu wuce."


Murmushi tayi tace "why not idan ya kawo abashi abinshi don yafi komai mihimmamci ga jariri, maganan sallama kuwa ba yanzu ba, ka'ida ne duk aka haihu koba matsala sai anyi 12hour, so kaje gida kawai ka samomata abinci mai nauyi taci." Tana kai nan tayi musu sallama ta fice.


Matsowa yayi ya rike mata cup d'in yana bata yace "baby love yi kisha, ki bashi shima yasha".


Kollon kasan ido ta mishi tace " piyaa kaje gida ka huta mana, idan na k'are zanji dashi, daganan saika gayama su Momy ko?"


"Uh um baby love nina fiso yasha agabana inga yadda ake feeding" smiling kawai tayi cikin jin kunya ta fidda nonon ta bashi, aiko caraf ya kama da k'arfi, k'ara tayi tare da yarfe hannu saboda zafi daya kama tayi saurin janye mamanta, aiko yaro ya challara ihu shima.

 

Kallon yadda ta b'ata fuska tayi yace "yadai" tace "zafi" cikin rarrashi da dabara ya samu ta yadda ta bashi nonon, tana bashi tana yarfe hannu, shi kuma sai kallonsu yake abin ya birgesa sosai, ga Brest d'in tsaye gwanin sha'awa, tab d'insa ya d'auko ya wacce yayi ma pics dasu, selfie ya d'auke su bayan ya rumgumosu gaba daya.


Saida babyn ya k'oshi sannan ya ya Karbesa, yanaci gaba da kallonsa sai bacci yake dake cikinsa ya dauka, itama kwantawa tayi, aje babyn yayi gefenta, peck ya bata a goshi tare da Shafa kanta yace.


"Baby love naso ace sunyi discharge dinmu a bawa su Momy surprise, well bari naje gida na gayamusu, sai a sama maki Abu mai nauyi, what do u want?"


"Any thing, no choice piyaa" ta fad'a idonta rufe.


"OK" ya fad'a sannan ya wuce.





******************




Yana kai unguwar yaji ana kiran assalatu, tsayawa yayi yai sallah sannan ya shiga ciki, zaune ya samu Momy tana lazumi, kallonsa tayi bayan sun gaisa tace "yadai Son wannan sammakon lafia? Gashi na ganka cikin annuri".


" ummm Momy ya Umar d'inki ne ya iso" da yake tasan da zancen sunan tace "mashaa Allah, 'yata ta samu saikin k'afa, ta haihu gida abinta, amma shine kika zauna harta haihu kak'i kirana" ta fad'a tana mik'ewa tare da fad'in "bari in d'auke reza inje in gyarasu."


"Murmushi yayi yace" Momy tana asibiti fa can ta haihu" nan ya fad'a mata yadda akayi, fad'a sosai tayi masa, tace aibai kamata ya kaita shi kad'ai ba, ya kiyaye irin haka ko gaba, to yace sannan ya wuce sannansu danyin wanka kafin Momy ta shirya.


Tuwon semo da miyar kubewa bushashiya sai farfesun kifi da da kunu data had'a mata, sannan taje tayiwa Dady albishir,aiko taci goro babba.


Haiydar bayan yayi wanka kiran mutane yayi tayi yana gayamusu haihuwa, harsu aunty saidai ya gayamusu sunyi sabon ango, murna sukayi sosai sannan kukace suna hanyar zuwa, su Hanan ma da Momy ta gayamusu sai tuma suke suna Aunty ta samo musu baby.


Sai 7am sukaje sun samu tashin ta kenan, tana ganin Momy ta Dukar da Kanta cike da kunya ta gaidasu, amsawa tare dayi mata sannu da jiki, Haiydar ba kunya ya d'auki babyn ya d'ora a cinyar Momy yace "yace Momy kinga mai kama da Bros, ko?"


Saida kirjinta ya buga ganin yaririn sak kaman lokacinda ta haifi Umar da girman da komai, kwalla ce ta taru a idonta saboda tuna mata da Umar dinta da yayi saurin mayarwa tayi ba tare data bari sun sauka ba, sannan ta mik'awa Dady yaron ya ganshi tare da saka mishi albarka.



Tuni asibiti ta cika da 'yana uwa da abokan arziki, su Shamcy, Aunty Ramlah, mutanen Argungu da sauran jama'a sai santin yaron suke wannan ya d'auka yaba wannan, ganin asibitin ta cika yasa Haiydar sake jiki yayi gida don ramuwar bacci...


Bayan an sallamo su, su aunty sukace zasu wuce da ita, Momy ta roki arzikin a bari har bayan biki sannan su wuce sa ita, hakan kuwa akayi, d'akin kusa da Momy tasa aka gyara Mata, Haiydar yana jiran adawo su tafi sasan su, sai ganin yayi sun tare part d'in Momy, fushi yayi ganin ba Wanda ya kulashi yasa ya tataro ya dawo dfad'aashi ake zaman jego ba kunya, sai bacci ke maidashi part d'insu, ga wani extra care da mai jego da baby ke samu daga Momy abin sai sam barka.


Anyi shagalin biki sosai, an rak'ashe an cashe naira tayi ihu, su Shamcy Aunty Ramlah sune k'irjin biki, su Aunty Aysha ma sunzo,Zaran ya Mubee ma tazo da 'yarta mai sunan Mama suna kiranta da Ameera, kowa yayi iya k'ok'arinsa mai jego da baby Umar wanda zasu kira da *Little* sai shiga wannan su fita wannan suke, kaya kuwa kaman masu shirin bud'e boutique, dagin kudi kuwa tuni yaro ya zama millonia, anyi taro an watse lafiya sai fatan Allah ya raya baby kan sunnah.


Biki da sati Aunty tazo wucewa da Siddiqa, Haiydar kuwa yace Sam besan zancen ba, saida Momy ta nuna mishi bacin ranta sannan ya amince badon yaso ba, yanaji yana gani aka wuce dasu, ji yayi kaman ya koka saboda yasan zaiyi missing d'insu ba kadan ba.


Ba k'aramin gyara takesha ba daga Aunty da jakadiya, tuni ta d'auki sheki kamar sabuwar amarya, ga wani cikowa da haske data k'ara, oga D one, duk k'arshen sati yana Argungu ganin baby love, da little Bros, d'insa, duk yazo da rigima suke rabuwa, duk kuwa da sai ya bita ya mammatse ya lalub'eta amma hakan bai masa shidai ta yadda ta bada kai bori ya hau, ita kuwa tace nahi (Aa).., wani sa'in har tausayi yake bata saidai tana tsoron yin ciki, don Aunty ta tsorata da cewa muddin ta yadda ta bata kai ba tare data koma ba to ciki zatayi, itakam bata sake ciki da wuri haka (WO Siddi tsoro) lolz.


Wata biyu sukayi Mai martaba yace su tattara su koma, Aunty tace ai kam tun kan wannan surukin nawa yai mana bore dariya akayi gaba daya Siddiqa kam sunne kai tayi a cinya tana dariya, ranar da zasu koma sukayi waya da safe yace cewa bazaizo wannan week ba tunda ko ya taho tayar masa da hankali kawai take ta barshi da yin azumi, dariya kawai tayi, shi kuma yayi fushi yace baxai k'ara zuwa ba in taga dama ta dawo intaso ta tabbata can ya kashe wayarsa...(zuciyar maza ta kono)lol.


Kamar yadda ya saba idan ya dawo zai shiga part d'in Momy kafin ya wuce nasu, yana shiga idonsa yai tozali da abar kaunarsa sanye cikin code lace pink and gold color an mata gown, murza idonsa yayi yaga dai gaske itace, fuskewa yayi waishi fushi yake, gun little kawai yaje dake hannun Hanan tana mishi wasa sai bangalar baki yake yana dariya yayi girma abinda kamar ba d'an 2months ba, yana sanye cikin Riga red da Jean black, shoe din ma red sai k'amshi yake zubawa.


Ansarsa yayi yana mishi wasa sai dariya yakeyi ya kalli Momy yace "Momy kinga yanda Umarinki yayi girma da wayo?"


"Na Gandhi mana, gashinan sai dalalan yawu, niba tashi nake ba ta 'yata Nike."


Siddiqa sai dariya tace musu, tana gaidashi yayi mata kamar baiji ba, saida Momy tace "bakaji ana gaida kai bane Son, ko sannu da hanya baka mata ba, sai ta d'anka kake."


"Oh to sannu anzo lafia" kawai ya fad'a fita da little a hannu.


"Oh Son rigima, kina fama 'yata."


"Hmm ki barshi Momy fushi yake saboda, ban gayamasa zamu dawo ba" ta fad'a tana murmushi sannan taja su Zubaida zuwa part d'in ta........


*9:30.......*


Tana tsaye gaban mirror tana Shafa turare alaman da wanka ta fito, ya turo kofa ya shigo, wajen bed din little yaje ya ganshi sai bacci yake an shiryashi cikin sleeping dress d'insa, kiss yayi masa tare da Shafa kansa yayi mishi addu'a.


Gurinta ya k'arasa ya kama k'ugunta da hannayensa ya d'ora kansa a kafard'arta yasa baki ya cije mata kunne, k'ara tace "kai piyaa ka cika mugunta mena mama?" Ta fad'a tana turo lip.


Juyowa yayi da ita gabansa ya kama lip d'in da nashi lips, yana tsotsa, saida yayi mai isarshi sannan ya barta yace "waike ana fushi dake amma ko'a jikinki ko? Tau zakiyi bayani gani gaki" yana gama fad'a haka ya sunkuceta sai kan bed ya direta ya cire towel din ya 'yar.


Deep and hot kiss yake bata ta ko'ina tuni itama ta fara mayar danata sokk'onin, sun d'auki lokaci a cikin yanayin kafin daga karshe Haiydar ya turning light up, ganin za'a shiga duniyar nishad'i yasa ni (Meryerm Abdool na tattaro nawa da nawa zan bar d'akin kar naga abinda yafi K'arfina, bar kawo kofa naji sanbatun Haiydar).


"Ahhhhhh wasshhhhh, baby love yane...ya haka.... Wayoo....baby.... Kai....ashhhhhh....woooo.."


_a 170 nabar d'akin_  🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🙊🙈. 






👉🏻😜. 







✍🏻  

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:22 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HAD'UWATA DAKE_*👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _based on love story_ )



```Written```

                ```By```

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITER_*

                *P.M.L*





```MANZON ALLAH (S.A.W) YANA CEWA:-```


_Kashe dinku da zato, domin shine mafi k'aryan zancen._


Sannan yana cewa:-


_Kashe dinku da hasada, domin tana cinye kyakkyawan aiki, kamar yadda wuta kecin itace._



*sisi, zato zunubi ne koda ya zama gaskia, mu daure mu rik'a yiwa kowa kyakkyawan zato, koda kuwa an cutar da mune, ladar na gurin rabbil izzatih.*


*sisi meya jaki yiwa wani ko wata hasada akan ni'imar da Allah yayi masa? Hasada na nufin jin zafi, k'uncin zuciya, nuna bakinciki akan ni'imar da Allah yayi ma wanninki, hasada mugun ciwo ne, saimun dage da Neman tsari daga gareshi.*


Allah yasa mudace 👏🏻





      *Page* 68&69





Cikin takun k'asaita irin bata tace saukowa daga stairs d'in, sanye take da top ash and pink mai bud'ad'en wuya, da mini skirt black, tayi parking kanta a tsakiya, sai k'alli yake, ya sauko zuwa wuyanta, tasha makeup, chewing gum takeyi in personality da d'an bakinta da yasa lipstick pink.


Tunda ta fara saukowa ya kafeta da ido ko kiftawa bayayi, shima yayi gayunshi cikin shirt white and black da jean blue, sai farin glass na gayu daya laka a idonsa, ya d'ora kafa d'aya kan d'aya, yayi tagumi sai aikin kallonta yake.


Tana k'arasowa hure mishi ido tayi tare da janye hannayen daga fuskarsa tace "kallon fa?" Smiling tare da janyosa da k'arfi ta fad'a jikinsa, d'an k'ara tayi tare da dukan k'irjinsa tana turo lip.


Capke lip d'in yayi tare da matseta a k'irjinsa yaci gaba da bata light kiss,  lumshe ido tayi tare da zagaye hannayenta a wuyansa tana tayashi jin dadin, ita kanta tasan tayi missing gwarzon mijin nata sosai, tsawon 10mnt suka d'auka sannan ta fara janye bakinta ta lume a k'irjinsa tana maida numfashi.


Rad'a mata yayi a kunne, cikin muryan shaukin so " baby love kin canzamin da yawa, kin rikitani, kinsa na manta kaina, dama haka mata ke zama idan suka haihu? Gayamin mesu Mama suke baki meye sirrin?"


Smiling tare da mik'ewa taja hannunsa zuwa dinning area, tana fad'in "sirrinmu ne piyaa basai ka Sani" tare da kashe mishi ido d'aya.....


Tsawon sati d'aya ana murza love, little kan da anyi wanka su Hanan zasu d'aukesa zuwa part d'in Momy, can yake wuni sai kuma idan yaji yunwa, sam baida tsanani, kowa tara ya samu....


"Baby love! 

Baby love!!"


"Yes piyaa" ta fad'a tana fitowa da kitchen, k'arasawa tayi tare da hug nashi tayi pecking nashi, tare da tambayanshi aiki, shima peck ya bata a goshi sannan ya ansa da lafia, tare da tambanyan gida da prince d'in sa, ansan briefcase tayi tare da jan hannunsa takaishi d'aki tare da taimakonta yayi wanka ya shirya sannan suka sauko k'asa sukayi lunch.


Bayan sun gama sun baje a parlour suna hutawa, cewa yayi " oh kinga zan manta ko? Ina zuwa" ya fad'a tare da mik'ewa.


"Mene piyaa?"


"Hold on! Am coming dear" ya fad'a tare da hayewa stairs d'in, dawowa yayi tare da wani envelope a hannunsa yace "oya baby close ur eyes and give me ur hand."


Ba tare da musu ba ta rufe tare da bashi hannu, Abubuwa ya d'ora a hannun yace "surprise" yana dariya.


Bud'e idonta tayi tozali da surprise kuwa, visa ne da passport, sai key na motar, kallonsa tayi cikin mamaki dason k'arin bayani, smiling mai tsada yayi mata yace.

         "Visa ne na honeymoon ne da zamuje very soon, so saiki zaba mana countries d'inda kikeso muje, key kuma na motarki ne, wannan duk tukuici ne akan faricikin da kike bani a rayuwa, kinyi min komai Maryama, ba abinda zance dake sai nagode wa Allah daya bani ke a matsayin haske mai haskaka rayuwata".


Rungumesa tayi tana jin kaunarsa na k'ara ratsata, tace " thanks so much my dearies sweatable husby, ur d best in besties, my star dat shine in d night, my noorul hayatih thanks more and much abban Yayana" ta fad'a har da 'yar k'wallarta ta farinciki.


K'ara rungume ta yayi yace "u deserve more than dis baby, u are my would world, so no thanks" ya fad'a ya mik'ar da ita tsaye yace.

       "Muje kiga car d'in taki" a tare suka fita, mota ce, matrix new version fara mai kyau, shiga tayi ta zauna, wow readers nasan kun hango Siddiqa a mota. Lolz.


Part d'in Momy suka shiga ya gayamata isowar motar da maganar tafiyarsu, da yake tasan da zancen, albarka ta sanya tare da nuna farincikinta, daga nan suka d'auki su Hanan da Prince d'insu akaje tasting.


Sati d'aya yayi yana koyamata hannunta ya fad'a, don Siddiqa bata tab'a kaud'in koyon mota ba, wannan abar su Aunty Ramlah tuni aka k'ware.


*A week later....*


A yau ne flight d'insu Mr&mrs D one ya daga bayan sunyi decided zuwa kasashe biyar *Turkey, India, south Africa, Dubai and Saudi Arabia* sunyi bankwana da 'yan uwa da abokan arziki, kowa na musu fatan alkhairi.


_safe journey Mrs Sadaukis_ ✈ 






*************"***"**




*Wai ina labarin Haj, Bara shin anga Fuu kuwa ko Yaya?*



Abubuwa da dama na jarabawa suka had'ewa Haj, Bara, bokayenta na tsaka da tatsarta suna shirya mata k'arya, sako ya samesu na rasuwar Alh, Sambo kwangila asanadin crash da flight d'insu ya samu ya k'one k'urmus, bone yoyo, ga tashin miji ga b'atan 'ya, kuma wata ta b'ullo Alh, Sambo yaci bashin banki na billiyoyin kudi asanadin 'yan 419 daya had'u suka damfaresa kud'i sosai, ba tare da yayi shawara da kowa ba yaci bashin banki, banki kowa yasan basusan hasara ba ko rashi haka aka sayarda gidajensa da sauran kadarori har gidan da suke ciki, ba'a barsu dashi ba, lokaci daya komai ya k'are, har takai 1k sha'awa take bata, duk k'awaye da masoyan da take tak'ama dasu suka gujeta, gashi tayima masu sonta da gaskia rashin mutunci( dama haka rayuwa take baka gane me k'aunarka da gaske saika shi ga musiba).


Saiga Haj, bara ta koma 'yar wanke-wanke a gurin wata mai saida abinci a bakin hanya, gaka masifaffiya komai nata masifa haka zata saka Bara  gaba in tayi mata kuskure, ita kuma sai lallab'a da bada hak'uri gudun kada ta rasa hanyar cinta, inka ganta ba zaka ganeta ba, duk ta fita hayyacinta, ta lalace, ga sanyin ta dawo calm and cool, kullum cikin kukan nadama takeyi, ta yadda cewa duniya tafi bagaruwa iya jima(Wanda ya taka ta sannu bata barshi ba, balle kayi mata garaje, duniya ba tabbas).


Kwatsam Dady yaji labarin halinda take ciki, ya shiga tashin hankali jin halinda gudar jininsa take ciki, duk kuwa da irin rabuwarda sukayi, bai warganta ba ya tafi gurin tare da rakiyar Momy, saida ya zubar da kwalla ta yaga inda 'yar uwarsa ke rayuwa, ita kam mamaki tayi sosai dan batayi tunanin yayanta zai k'ara waiwayar lamarinta ba, saboda irin abinda tayi mishi, lalai naka sai nqka.


Cikin kuka sosai ta durkusa gabansa tace "Yaya don Allah kayi hak'uri ka yafemin, kaga abinda nake girba ko, ko yanzu ubangiji ya nunamin girmansa Yaya na tub'a" ta fad'a tana k'ara fashewq da kuka.


D'agota yayi yace "Bara ke jinina ce kinga kuwa hannunka baya rub'ewa ka yanke ka yar, kuma ni ban kullaceki da komai nasan by time going zaki gane in masoyinki ne, kuma na godewa Allah dayasa kina cikin masu rabo, da har ya jarabceki da nuna miki duniya ba komai bace, yanzu kin koyi rayuwa kuma kin gane kuskurenki alhamdulillah Allah abin godia".


" hakane Yaya nagane na tafka kuskure mai girma a rayuwa ta komai Fauziya tayi nice sila, saboda Nina b'atata aganina gata nake mata Ashe halaka nake sakata ciki, sai daga baya k'awayenta sukazo suka gaywmin duk abinda suke aikatawa da yake su sun samu shiriya (cewa dasu Lady) nan dai akaita maida zancen ta nemi yafiyarsu, sukace komai ya wuce.


Alheri mai yawa Dady yayima ma mai abinci, taji mamaki da kunya data gane wacece Haj, Bara, hak'uri ta bata, tace ba komai ai rayuwa ce, haka suka wuce gwandu ta nemi yafiyarsu kawu da sauran 'yan uwa, sannan suka dawo Bk, zama suke na gaskia da amana kowa yana K'ok'arin farantawa d'an uwansa.....


B'angarensu Siddiqa kuwa suna can sai shakatawa suke, suna waya akai akai gida suji lafiyar juna, sun ziyarci countries 3 suna India Wanda daga nan sai Saudi Arabia, one month sukayi a kowace k'asa.


Haiydar ne zaune cikin wani lambu a cikin gidanda suka kama gurin ya had'e kunsan India da tsara guri, yana kwance bisa resting chair yana danna tab, Siddiqa ce tafe sanye da sari ya ansheta sosai kaman amrita road(lolz) kwantawa tayi a jikinsa tace "piyaa wai me kake dubawa a tab d'innan ne kullum cikin latsata kake, shine kawai abinda baka daina ba a cikin halayenka dana sanka dasu a skull."


Smiling yayi yace " kinga abinda nake dubawa" ya tura mata tab d'in, folder ce ba abinda ke ciki face hotunanta, wadanda batasan dasu ba, harna rwnar da ta fara skull akwai, mamaki ya kamata, tace .


"Ya akayi ka d'aukesu?"


Smiling ya k'ara yi yace" basar kawai 'yan matana, wayo ake maki  baki Sani ba" ya kashe mata ido.


Dukan wasa tayi mishi tace " amma shine kake wani sham K'amshi idan ka ganni."


"Ai kedin CE saida taku" dariya sukayi gaba d'aya....


Daga India suka dira saudiya inda suka zage damtse sukayi bauta sosai, da yin ibada!!..


Yau flight d'insu ya tashi zuwa gida naija bayan tsawon hutunda suka sha, cike da tsaraba.




_sauka lafia matafiya_ ✈👆🏿  



*Fateema (Mrs bello) gaisuwa gareki* 👍🏻. 







✍🏻

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:35 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HADU'WATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇



( _Based on love story_ )



*Written*

              *By*

💄 Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

             *P.M.L*






💓 _K'aunarku a raina ta daban ce kaman yadda kuma kuke na daban, kun wuce abokai kun wuce aminai kun wace 'yan uwa kun wuce...... Bansan me zance ba, all what I known u r so special 2 me💗 *Maryam dakingari, Maryam warah, Maleeka Autah, Hadiza garba*, and rest kuna raina a ko yaushe, Meryerm Abdool takuce💞 Allah ya bar k'auna_ 


Ameen👏🏻







        *Page* 72&73






        *_AFTER EIGHT YEARS_*




_tunda muka sha sunan Arjun muka rak'ashe muka bararraje, na cikawa buje na iska, nayi balaguro sai yau na dawo, nace bari na garzayo naga wace wainar ake toyawa_ 😜 





Motar ce bak'a kirar Highlander 2016 sai kyalli tace naga tayi parking, a parking space kafin ma ya matukin ya kashe motar naga wata yarinya ta fito sanye da uniform, gown ce iya gwiwa da mini hijab sai sock fari da shoes bak'ak'e,  zatayi kimanin 3 year, kallon fuskarta nayi da naka tana kama da Siddiqa saidai fatar irin ta Haiydar ce, da gudu ta kwasa tayi cikin main parlour tana fad'in "Momma am back" Siddiqa na gani zaune a parlour zaune tana kallon zee TV, cikin shigar alfarma ta kara wani fresh alaman hutu ya zauna, jin kuwwar Salma ne ya sanar da ita dawowarsu murmushi tayi tana fad'in "kai Huda na hankali" sannan ta canja tasha zuwa Africa TV 3.


Sallama tayi tare da fad'awa jikin Mamanta tace "Momma am back."


"Ur a welcome my preety, how was skull?" ta fad'a tana cire mata hijab, tace "oya jeki gun Habiba(sabowar maid d'insu da yake anyi ma Zubaida aure kwanaki, sun taka rawar gani sosai sunyi mata komai da iyaye kema 'yarsu) ta cire miki uniform ayi wanka, kinji 'yar albarka).


Time d'in sauran suka doka sallama, namiji biyu da mace d'aya sanye da uniform suma irin na Salma, mazan sun sha zanzaro, Kansu d'aya saidai d'aya yafi daya jiki kad'an d'aya kuma yafi fari, a ido zakace sunyi ten years, kallonsu nayi da kyau, yadda day'an ke tafiya cikin tak'ama da izza yana wani basarwa da kaman da yake yi da Haiydar yasa na gane Arjun, shi kuma d'ayan little ne dan kamaninsa sun k'ara fitowa Sak irin na Ya Umar, macen kuma itama kamar Arjun saidai farace tas ita, itama sai feeling take(nace tofa sai haihuwa D one kam) lolz.


Da sauri little ya isa inda Siddiqa ya rungume ta yace " oyoyo Momma missing u" itama rungume tayi tace " oyoyo da Yayana yau Kaine a gidan?".


"Eh dama na gayama Momy kada aje d'aukana zanbiyo Papa nazo na ganku"

Smiling tayi tare da Shafa kansa tace "Good boy kayi tunani nima ina missing naka".


" Momma am back."

"Mommah am back" Arjun da Humaira(Ayshat) suka fad'a a tare.


Rungume su left and right side sannan ta Shafa musu kai tace "welcome swerrys, how was ur studies?".


" fyn oo Momma" suka fad'a, sannan tace " Bros, Arjun go and fresh up than come and having lunch".


"OK Momma" suka fad'a tare da wucewa d'akin su.


Sannan ta kalli Humaira tace "my Humee ja hannun uktih d'inki kuje gurin Habiba ta muku wanka, kuzo muyi lunch" turo maki Humaira tayi tace " Momma ni danyi da kaina, saidai tama Hudah".


"OK kiyi dakyau kinji babynah" gyada kai tayi taja hannun Hudan suka shiga ciki, sauke numfashi tayi tare da cewa "nawa woo" gyaran murya taji anyi, tayi saurin duba gurin ta duba, Haiydar ta gani jingine da k'ofa ya rungume hannayensa a k'irji  yana jifanta da murmushi, jima dai bai canja ba yana nan yanda yake, saidai ya k'ara fresh hadda wani dan tumbi daya aje alaman kudi da huta sun zauna, sanye cikin suit bak'a yace.


"Inkin gama da pretty, swerrys, Yaya, sai azo aji da babban baby".


Cikin takunta ta isa gareshi tare da hugging nashi tayi pecking nashi tace " ai dama Kaine babban baby kuma naka ne farillah, nasu nafila ne" ta fad'a tana mishi fari da ido.


K'ara rungume ta yayi tare da mata light kiss a lips, yace "yawwa matata, shiyasa farashin sonki ke k'ara hauhawa a kullum cikin zuciyata, amma kinsan me?"


"Aa saika fad'a."


"Uhum! Yau na hango wata......katseshi tayi ta hanyar dukan k'irjinsa tana bubbuga k'afa, sannan ta turbune fuska da shirin kuka, sannan ta janye jikinta zata tafi.


Rik'eta yayi yana dariya yana fad'in " haba murucin zuciyata wasa nake fa" k'ok'arin janye hannunta take, ya rike gam tare da fizgota ta fad'a k'irjinsa, zata ci gaba da dukanshi ya rad'a mata a kunne "a parlour idan yaranki suka fito suka gammu kece da kunya" tonu haka yasa ta jashi zuwa ciki, tana hararanshi shi kuma yana mata dariya, saida suka gama rigimarsu sannan ta taimakamai ya wanka ya shirya.


Koda suka fito tuni yaransu sun hallara a dinning su kawai suke jira, little da Arjun kaya iri d'aya suka saka but different color, itama Humaira da Huda nasu iri d'aya an kama kowacce kanta da kalan kayanta, gashi sai reto yake a bayansu.


 Kujera yaja ya zauna ita kuma tayi saving d'insu tare da basu umarnin yin basmala, cin abinci suke cikin nutsuwa har suka kammala ba Wanda ke magana, hamdala sukayi, aka tattara kwanukan akai kitchen sannan suka zube a parlour.


Inda suke kallon dandalin yara manyan gobe, remote Arjun ya dauka ya canja tasha zuwa peace TV, inda Dr, Zakir Naik gabatar da shirinsu na *similarities b/w Islam religious and Hindustan* Humaira ta baki tace "papa kaga Arjun Ahih ya canja mana tasha, kuma manyan gobe akeyi" ta fad'a kamar tayi kuka saboda son shirin da takeyi.


"Arjun meyasa ka canja Tasha?" 


Yamutsa fuska Yayi yace "inaso na kalla ne Papa" 


Murmushi Siddiqa tayi ganin iko irin na Arjun tace "to sannu second D one, inso kake ka kalla ka koma d'akin Ku mana" ta fad'a tare da d'aure fuska.


Hararanta Haiydar yayi, shi kuma Arjun ya m'ike yana yamutsa fuska yabar parlon, murmushi tayi dan tasan dalilin hararan.


Jin anfara kiran sallah ne Haiydar yace da little "Prince kira Arjun muje masjed" mik'ewa yayi ya tafi.


"Yawwa Papa kace yau tunda ba islamiyya& tahfiz jamuje gidan su Dady!" Cewar Huda.


Shafa kanta yayi yace "kai Salmana naga Yayan nan yazo ba".


" Aa papa muje zanga cu Momy da kaka da Aunty Hanan".


"To my Mamah barin dawo da Sallah sai muje ko" saboda yanda yake son yarinyar sbd kaman da takeyi da Siddiqa.


"Baby love sai ku zama cikin shiri" kwalalo ido Huda tayi tace "papa wai sai kata kiran momma baby, bayan ita babba CE" baka baki yayi yana jinjina wayo Huda, lallai dole yazo ya daina cewa haka gaban su.


Siddiqa dariya tayi dama ta gayamai ya dena fad'a a gaban su, dai2 nan su Arjun suka fito yaja hannunsu suka wuce, itama taja matan suka shiga ciki sukayi tasu...





*******************





Da gudunta ta shigo parlour bayan tayi sallama tare da ta haye kan cinyar Hanan wacce zuwa yanzu ta zama Budurwa sosai kyanta ya k'ara fita yanzu suna level one university tare da Rufaida(kanwar Siddiqa) tace "Aa Mamana kece a gidan? Keda waye?".


" nida cu Momma ta Papa dacu uktih da ahih" da fad'a tana dariya, sannan ta kalli Momy da Haj, Bara(wacce ta Auri gateman gidan daya nuna yana ra'ayinta tayi na'am da yake mutun ne mai kirki mal, Haruna kuma matarshi ta rasu, shine Dady ya basu part d'aya daga cikin gidan sa suke zaune lafia, inda yanzu baya gadi, shago Dady ya bude mishi a sabuwar kasuwa yake business d'insa acan).


"Momy, kaka cannunku" cewa su kayi "bazamu ansa ba sai yanzu kikayi lokacin mu" dariya tasa tare da hayewa cinyan Momy dai nan sauran suka shigo. 


Bayan an gaggaisa Little yaje kusa da Momy tare da d'ora kan shi, a cinyarta tace 'Umari na iyakar weekend d'in kenan?"


Smiling mai k'ayatarwa yayi mata yace "kinsan bana iya zama banganki ba, kinsan me?"


"Aa saika fad'a "


"Yau a skull an tambayemu our ambition".


" iyye Umarina mekakeso ka zama hala"


" I said I am Umar Aleeyu Sadauki, 4rm primary 5, 9 by age, I want 2 b an engineer, kinga saina k'era miki gidan k'arfe" ya fad'a yana dariya.


Itama dai dariyar k'arfin hali tayi cikin ranta kuwa d'anta ya tuno mata dashi komai irin nasa yake, oh Allah kenan ya dawo mata da Umar d'inta, gashi yau ya zabi irin course din baban nasa, ba ita kad'ai ba duk wani babba dake parlour saida little ya tuno masa da Ya Umar, addu'arda suka saba masa idan suka tuna shi ita sukayi, duk kuwa da kullum cikin yimasa sukayi, saboda bazasu iya mantawa dashi ba, although ma ga copy nashi ya ishesu debar kewa.


Kakace tace "to kaifa miskili nawa ni kad'ai meka zaba mana?" Cewa da Arjun, Wanda tunda suka shigo ya kame gefe sai feeling yake.


Yatsina fuska yayi saida ya gama tanbad'arsa sannan yace "I am Abdulmajid Aleeyu Sadauki, 4rm primary 5, 8 by age I want be a medical doctor, so I will inject u when u r sick" ya fad'a cikin d'aure fuska irin yama zama likitan o.


Kowa saida ya dara a parlon banda shi, daii smiling kawai yayi, Momy tace "kayi ka gama indai shan K'amshi ne naga Son ban tsorata" namma dariya aka saka Siddiqa hadda mishi galo, shi kuma Hararanta yayi tare da alaman zakizo hannu.


Sai dare suka koma gida bayan Dady ya dawo shima anyi dashi.


_Happy family_


iiooii

"".             "".




Haj, Bara ce zaune tana kallon NTA harta zata tashi sai taga ana cigiyar iyayen wata yarinya, "subhanallah" itace Kalmar da ta fito bakinta jin anyi mentioned sunan 'yarta tilo data cire rai da sake ganinta, ga photonta an nuno, badan ita mahaifiyarta bace to da tabbas ba zata ganeta ba, tayi baki ta rame kaman kwarangal (dama ya lafiyar kuwa balle tayi zawo) lolzz.

i

Da kuma ta shiga part d'in Momy tayi sa'a ta samu Dady nanan shima, tashi sukayi a tare suna tambyanta lafia meya faru take kuka?

         Baki na rawa ta shiga nuna musu TV da hannunta tace "yan...zu aka ..yi..cigiyar iyayen Fauziya a NTA, wallahi na ganta da idona.." Ta fad'a tana rushewa daioo kuka.


Cikin sa'a kuwa Momy na kamo tashar sai gashi ana cigiyar.

ioooiiii

A ranar Dady ya sama musu flight sukabi zuwa Abuja, shida momy da Mami daooi malam Haruna, dan duk dashi ake nemanta dayin addu'a Allah ya bayyana ta.


Ba Wanda bai zubario mata da hawaye, ganin halinda take ciki ko magana dakyar  takeyi i tanayi tari na sarketa, gafararsu take nema tare da nuna tsantsar nadamarta, amma sam basajin me take fad'a, rungume ta Haj, Bara tayi tana mai suspending kanta akan cutar da 'yarta, hospital suka kaita aka bata first aid, ba k'aramin tashin hankali suka shiga ba jin ciwon da take tare dashi wato cancer ta private part, gurin duk ya lalace ta bud'e ko had'a kafafu bata iyayi, abin kam ba kyan gani gwanin tausayi, haka akadan bata magunguna zasu rage mata rad'ad'in ciwo.


Washe gari suka biyo flight suka dawo, tun suna flight take tambayan Siddiqa da Haiydar so kawai take ta gansu ta nemi yafiyarsu, suna isowa Momy ta kira Haiydar tace yazo shida matarshi yanzu tana nemansu.


Tafe suke gabansu na darr saboda basusan dalilin kiran ba.


Suna shiga a parlour suka taradda Dady, Momy, Mami, Mal Haruna, Hanan sai wata mai jinya wacce basu nan kowa cece ba, fuskar kowa suka kallah ba walwala, cikin alaman tambaya ya bud'e zaiyi magana...yaji mai ciwon tace.


"Ya Haiydar baka ganeni ba ko?"


Tuni idon Siddiqa ya kawo k'walla saboda girmama Allah da tsoron duniya, tuni ta gane muryan, lallai duniya abin tsoro ce, shi kan shi jin muryan yasa ya kalleta da kyau tabbas itace, "tome ya sameta haka" ya d'auka a zuci ya fad'a, jin tace.


"Sakayya ce Yaya tun a duniya, bayan ka jefomu waye" nan ta gayamusu shawarar da Halidubu ta bata da yadda ta kira Mami ta zugota, taci gaba da cewa.


"Mun sauka a birnin London lafia, inda muka bud'e sabon shafin shakatawa muda turawa, rayuwace ta 'yanci a namu gani, ba ruwan kowa da abinda kake yi, hakan yasa duniya tayi mana dad'i bama tunanin komai ga kudi mun Tara, aha muka yanke shawarar auren jinsi inda turawa masu jida dollars suka auremu, dama ibada ko anan saitayimin dad'i nakeyi, balle kuma gamu a k'asar yahudu, nama manta da musulunci rayuwa kawai akeyi ba alkibla.


" kwatsam bayan shekaru sun tafi mun saba dasu, suma sun saba damu, sai ciwo ya kamani, koda akaje asibiti INA d'auke da cancer ta private part, kuma ta zama chronic, har ranar mutuwa saida likitan ya gayamusu, jin haka yasa d'auki Halidubu suka kaita itama ita kuma itama d same ciwon saidai ita nata hadda breast cancer, jin haka yasa suka tattarimu sai airport daga mu sai kayan jkinmu aka maidamu Nigeria, gamu a airport ba Wanda ya kula mu, har aka watse saimu kad'ai, ma'aikatan airport suka d'auke mu suka zubar a tasha, cikin dare Halihudu ta mutu saboda wahala da tsananin ciwo, gani rungume da gawa bamai kulani haka akazo sharan tasha aka wuce da gawarta bola, dan duk daukarsu mu arnane saboda yanayin shigarmu, haka naci gaba da rayuwa a tasha ina bara ina samu cin abinci, watarana idan ban samu ba haka bake kwana, tsawon wata na d'auka ina a tasha naga rayuwa nayi kuka nayi nadama, nasan menene duniya, anan Allah ya kawomin bawan Allah daya taimakamin yakaini NTA aka saka cigiyata bayan yaji labarin rayuwata ya girgiza da yaji, ya nunamin kuskure tare da nunamin har yanzu inada damar tuba ya runga  koyamin kara2n musulunci da rayuwa na tsawon sati 1, daganan ya fad'a min zai wuce garinsu dama dan ci rani ne, kwana biyu tsakani sai kikazo" .


Koda takai nan ta tsaya tace "to kunji abinda ya faru dani amma nayi mamaki ganin Mami anan gidan, ina Abbana? Meya faru?" Hawaye ke fita idon matan yayin da mazn zukatansu suka karye.


Dak'ar Mami tace "dota komai ya faru dake nice sila saboda ban baki tarbiyarda ta dace da islama ba na nuna miki so na hauka Wanda a yanzu *nayi nadama* (Ayshat garkuwa) nima na tafka kuskure bayan tafiyarki a dalilinki" nan ta gayamata komai daya faru.


Tana kuka tace "Abbana ya rasu ba tare da mun gana ba, bare na na nemi yafiyarsu, Allah ya jikan Abbana" ameen sukace, sannan Mami tace "air shima yana bukatar yafiyarki dan ya bada nashi gudummuwa gurin tashin lokacinki da bare ya baki tarbiya".


" Bara'atu ayi hakuri a manta baya wannan lamarin kaddarace wacce ta riga fata, ayi afuwa a manta baya tunda Allah ya kaddari kun gane gaskia, shi kad'ai wata ni'imace a garemu, so bygone by bygone, Haiydar, Maryam a yafi juna kowa ya manta da baya" Dady ya fad'a.


Nan dai akayiwa juna yafiya, tare da fatar samun lafiyar Fauziya, Hanan CE taje ta taho da 'yan makaranta, Fauziya tayi mamakin ganin 'ya'yansu gwqnin sha'awa kamar abata, tace a cikin ranta imana aure tayi da yanzu tanada mai mata addu'a, tayi turr da hali irin nata da nasu irin sa( Allah ya kiyashemu).


Suma yaran sai tambayan wacece suke akace wata mamansu ce diyar kaka CE, Humaira tace "wannan ce diyar kaka, saidai mamarta" ganin tanda tadawo tsohuwa, Siddiqa zata daketa tace.

       "Aa ai da gaskiyarta" abin sai tausayi (hmm such is life).


Koda sukaje gida cike da jimami Siddiqa tayi wani sukuku da ita, haka suka kwwntar da yaransu suka shafesu da addu'a sannan suka ja musu d'aki.


Kwance take ta lafe a katifa, ya shigo cikin sleeping dress White, yace "common baby love, wai meye haka ne?"


"Piyaa wallahi jikina yayi sanyi da yawa naji tsoron duniya".


Murmushi yayi yace" hakane matata duniya abin tsoro ce, kinga dan ban *had'u dake* ba, da ban san halinda zan shiga ba" ya fad'a yana kashe mata ido.


Dukan k'irjinsa tayi cikin shagwab'a tace "uh um be serious mana" mammata yayi a k'irjinsa yace.


"Am serious" yace sannan ya rad'a mata a kunne "gara ma ki ware dan yau zan bama Salmana kani".


Zaro ido tayi tace" piyaa bangama hutawa ba" cikin muryan tausayi.


Ciccib'arta yayi kamar baby yace " tau bari kofa" wutsil wutsil ta kamayi da kafafunta, shi Kuma yana mata dariya, har suka shige d'akin sa.......




_Allah yasa asamo mai sunan Dady_ 😁😝 







✍🏻  

💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:35 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HADU'WATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )


*Written*

            *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

                  *P.M.L*





```Zanyi amfani da wannan damar wurin rokon gafarar duk Wanda na batawa Wanda na Sani da Wanda bansani ba, ina Neman afuwa, nidai Meryerm Abdool na yafewa kowa, Allah ya taramu a ladan watan Ramadan mai alfarma ameen``` 👏🏻👏🏻



🌙 _Allahumma baliklanah fi Sha'aban, waa balliglanah fi Ramadam, bi rahmatikah ya arhamar rahimeen_ 👏🏻






🔚



          *Page* 74&75




A gurguje haka rayuwa tayi ta tafia yau farinciki gobe tsabanin haka, dama zaman duniya haka ya gada, abubuwa da dama sun faru.


Rasuwar Fauziya bayan tsananin jinya da tasha, dan kuwa gaban ya k'ara lalacewa idan za'ayi mata har makota sai anjiyo ta saboda tsananin azabar da takeji a gurin, saidai kuma ta rasu tana mai mik'a wuya ga umarnin Allah dabin sunnar manzonsa, inda ake mata kyakkyawan zato.


An sanya ranar auren Hanan da k'anin Siddiqa Abdullahi, dana Rufaida da Yayan Hanan Abubakar, dana Abdulrahman da K'anwar Shamcy Sa'adiya, dangin uku sun sarke sun koma 'yan uwa juna bana wasa ba, sai jiran lokacin biki.


Jabir autan Aunty kuma ana turkey, birnin Istanbul inda yake karatun mass com, su Hanan suke nan Federal university Kalgo ita da Rufaida suna k'ara tun nursing, tana zaune gidan Dady.


Amincin Siddiqa da Shamcy sai abin da yayi gaba, abin sai Sam barka, yanzu yaran Shamcy 3 da cikin na 4, ina Aunty Ramlah keda 4, Aunty Ayshat 3, zarah nada 2 da cikin 3, Siddiqa uwar a kwashe keda 4 da cikin na 5, dan oga D one ya cika aikinsa. Lolz


Arzikin Haiydar ya fad'ad'a kamfaninsu yayi suna Sosai a kebbi, Saleem an tamfatsa gida inda suka tare da iya tsohuwa mai ran k'arfe.


Haiydar yace Siddiqa ba zatayi aiki ba, haka ma Shamcy ya hana, amma sun basu jari mai kwari inda suka had'a da Aunty Ramlah suke kawo kaya daga Dubai.


Yau tun yana office ya kirata yace ta shirya itada yaransa zasuje unguwa, hakan yasa suka shirya zaf gwanin sha'awa ita da yaranta, yana zuwa lunch kawai sukayi suka kama hanya, tafia ce mai dan nisa da yaran sukaga an kama hanyar Argungu sai murna suke suna  fad'in zasuga mai martaba dasu Aunty da Mama, can guraren *Adamu Augie collage of education, permanent site* suka tsaya.


Bakin wani gidan gona suka tsaya Wanda aka rubuta *Haiysid and their kids farm* kallon gurin Siddiqa tayi sannan ta kalleshi, zadaden murmushin nan nasa yayi mata yace.

          "Shine babban burinki, ni kuma banda abin roro sai farincikinki".


" ya akayi ka sani Papan Huda?".


"Nasan abinda yafi haka game dake, Momman Humaira".


Tsananin farinciki baya misaltuwa saida yaran suka fita sannan ta rungume shi a k'irjinta tana cewa " ka cika min duniya mijina komai na rayuwa kayimin abinda na fad'a dama Wanda ban fad'a, mezanyi maka na nuna godia ta?"


"Kinyimin komai a rayuwa Maryama, kinban yara kyawawa masu tarbiya kin soni, pls kici gaba da sona har karshen rayuwarki" ya fad'a yana k'ara matseta a k'irjinsa.


"Inshaa Allah zan soka har numfashi na, na k'arshe, nima kayimin alfarma, koda ka kawomin abokiyar zama pls kada ka walaka'ntani" ta k'ara lumewa a k'irjinsa tanajin rad'ad'in kishinsa tun kafin ayi kishiyar.


"Wayace maki zan k'ara aure baby love, idan kikaga nayi aure to kaddara tace haka, amma nikam banda wannan intention ke kad'anki kin wadaceni" sauke numfashi tayi.


Sannan suka shiga ciki, Wanda tuni yaran sunga abin burgewa sunyi ciki sosai, part by part ne, tun daga poultry section, livestock section, fishery section, orchard section, guri ne mai girma, ciki ake hatching d'in fish ake ga incubator da ake harvesting chick, ga bee hive ana rearing bee, kai babban gidan gona ne babba, ga ma'aika ko'ina sai aiki suke, gurin yayi mata sosai sai gaisawa suke da ita suna sannu madam daya ke ya gayamusu zuwan mai gurin.


Sai la'asar suka bar wurin suka isa Argungu nan sukayi Sallah aka gaggaisa sannan ta gayamusu abin alkhairi daya sameta, sunyi farinciki sosai tare da sanya alkhairi..


Su Dady ma sunyi farinciki dajin haka, Wanda zuwa yanzu yake a matsayin Senator, na kebbi South, likkafa taci gaba.


Siddiqa ce ta shigo cikin d'akin sa, cikin wata half gown light purple mai igiyoyi a gaban ta tasha make up kamar wacce zata gasar kyau, ga d'an cikinta daya turo gwanin sha'awa, ta bayansa taje ta rungume sa tare da shafa kirjinsa da hannayenta yana tsaye gaban mirror yana Shafa turare.


Turning d'inta gaban sa yayi tare da cewa "komai naki na daban ne, kyawunki daban ne, k'amshinki daban ne, *Had'uwata dake* ta daban ce"


French kiss ta farayi masa cikin salo mai rikitarwa, ganin tsayi zai gagaresu yasa ya jata zuwa be tare da janye igiyoyin.........🙈🙉🙊 



Pen up✏ 


*_TAMMAT BI HAMDILLAH_*



_INA MIK'A GODIYATA GA ALLAH SUBHANAHU WATA'ALA MAI KOWA MAI KOMAI DAYA NUNA KAMMALA WANNAN DA LITTAFIN NAWA MAI SUNA *HADU'WATA DAKE* INA ROKON ALLAH YASA INYI HUJJAH DA WANNAN LITTAFI KADA YAYI HUJJAH DANI, KUSKURE ALLAH YA YAFE, YA TARA A LADA DANI DAKU BAKI D'AYA._


*Allah ya dad'a tsira da amince ga Annabinmu, shugabanmu Muhammad (S.A.W) tare da sahabbansa da iyalansa da dukkan wadanda sukabi tafarkinsa har i zuwa ranar k'arshe.*



TUKUICI GAREKU

Iyalan gidan Dr late Abdulkadir gulma, family ba abin kaunata, kune farincikina, nice farincikinku, Allah yabar zumunci.



JINJINA GAREKU


Matan kirki masu masu nagarta💕group

Ameenan juna group

Maman ussey novels

Jannart lameedo 

Sumyn bash novels

Pure moment friend novels.


Kuna daban ne gaiswarku daban ce, ameenan arziki kuna raina a kullum, Allah ya barmu tare, cikin k'auna, ya k'ara d'aukakamu mufi haka ameen.


Pure moment of life writers.


My mentors kun taka rawar gani a gareni.


Maman ussey

Abdul AAJ

Fatyy Azland

Ummi A'isha.




Anan nace cewa saduwar alkhairi ina alfahari da duk wani ko wata masoyan *Had'uwata dake* ina sonku a duk inda kuke💘


Ina muna fadan ganin Ramadan lafeeya da dacewa da ni'imar da ke cikinsa sa albatkarsa ameen.


~Taku har abada~








💄Meryerm Abdool💄

[5/20, 6:35 PM] 💄Meryerm Abdool💄: 🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇 *_HADU'WATA DAKE_* 👉🏻🍇🍇🍇🍇

🍇🍇🍇🍇


( _Based on love story_ )


*Written*

          *By*

💄Meryerm Abdool💄



© *_PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

                   *P.M.L*




```2MORROW LEADERS, 2MORROW ELDERS 💞```

*Abdulmajid, Ramlah, Rufaida, Baffa, Kausar, Affan, Hanan, Amima, Yusuf, sultan, ihsan, iman, ilham, yusrah, khadija, Nana, Abdallah, Habiba, Ammar, Ameerah, Rahmah, Zainab, Ayshat, Ameer, Haleefa, Nusee, Twins, Salma and rest.* 


May Allah (S.W.T) Bless continue be wit u my kids, ILYMAM 💘








         *Page* 70&71




Cikin yardar Allah sun sauka lafeeya kuma sun samu mutanen gida lafia sai murnan dawowan su akeyi, ganin Hajia Bara'atu ya basu mamaki, saida aka nutsu sannan akai musu bayanin abinda ya faru, sannan ta nemi yafiyarsu, sosai Siddiqa ta tausaya mata harda k'wallarta, sabanin Haiydar da bata wani bashi tausayi ba, yadai ansa daya yafe a tak'aice.


Haj, Bara kuwa ganin Little lokaci d'aya ya shige rayuwarta taji tana matukar k'aunarsa, yayi girma abinsa tafia ko'ina zuwa yake idan ka ganshi zakace yayi 1⅛ year, yanzu ko yake 9month.


Sunje Argungu sun gaidasu da Kai musu tsarabarsu su Mama kuwa sai tsiya sukema Little wai broiler girman yayi yawa, Haiydar kuwa hadda tare mishi ba kunya.


Shamcy tazo musu sannu da zuwa tana ganin Siddiqa ta hau mata tsiya, wai wannan fresh haka, kodai anyo tsaraban baby ne, tace tufemin yawunnan naki, yaushe na fito da labour room, dariya sukayi baki daya.


Haiydar yanzu ya sake da Gwaggon tasa ganin yanda take nan yadda take kulawa da prince d'insa, dan inkanason ganin farinciki Haiydar to kaso little, yana matukar k'aunar d'ansa, ko Siddiqa tayi mishi abu tofa ya isheshi banbami da mita.


Tunda suka dawo Siddiqa ke fama da zazzabin dare, idan dare yayi jikinta zafi yake sosai, ga yawan bacci da kyuya( kasala) da Haiydar yayi mata magana taje hospital sai cewa tayi canjin weather, zata ware, murmushi kawai yayi tare da cewa to.


Yau kam zazzabin ya isheta ga tashin zuciya, saukinta ma little bamai damuwa bane saiya yini baisha Mama ba, komai ci yake, kuma yini yake part d'in Momy. 


Bayan sun gama breakfast Haiydar ya mik'e  zai wuce, sai ganinta yayi sanye da hijab da jaka yace, "yau da wuri haka zaki fita?" Da yake suna services ne, da Edo state aka kaita Shamcy kuma Bayelsa, abin masu mulki cikin sauki aka mayarda su bk, inda suke gudanar da abinsu cikin kwanciyar mind.


"Aa hospital zaka ajeni, zanga Dr ne" ta fad'a tare da kallon cikin idonsa.


Dariya ce ta kono shi amma gudun yayi ya tono rigima yace "oh sowie baby kinga ina urgent ne, meeting zamuyi by 8, kije da car d'inki kawai, wai meyasa bakyason fita da ita?"


"Uhum ni driving ne banaso ni kad'ai" ta fad'a cikin shagwab'a.


"To yi hakuri kije yanzu kinji baby love" girgiza kai tayi cikin shagwab'a alaman ta amince, peck yayi mata sannan ya shiga motarsa ya wuce, yana sakawa a ransa yau za'a kwanto masa kura. Lolz


Saida ta nemi rakiyar su Hanan, hadda little akaje, a mota ta barsu ta shiga ciki, gwajin farko aja gano ciki na wata 2, wowo Siddiqa kamar tasa ihu taji, Dr ganin yanayin ta ya canja ne tace "k'anwata ko bakya farinciki da cikin ne" murmushi yake ta mata tace "Aa ina dai mamakine naga shayarwa nake".


" ayya ai faruwar hakan shi yafi komai sauk'i ma, ki kira Haiydar d'in sai a baku shawarar yanda kula da Born and unborn babyn naku gaba d'aya."


"OK" tace a tak'aice sannan ta shiga kiransa da niyyan yazo a zubar da cikin bawai abasu shawara ba, dan Sam bata yadda da wata shawara ba, ganin tace d'anta mutuwa kawai zaiyi idan yasha ciki, 2 miss call tayi mishi bai daga ba.


"Inaga basu fito da meeting d'in ba" ta fad'a ma Dr, d'in tare da mik'ewa tace "barin tafi inyaso saimu dawo anjima" tayi mata sallama ta fice.


Ikon Allah ne kawai ya mai dasu gida dan gaba d'aya bata cikin hayyacinta, hankalinta ya Riga ya gama tashi, suna isa direct part d'insu ta wuce ta zube a parlour kaman kayan wanki tana neman possible solution, little kuwa sai wani mak'ale mata yakeyi yaki yadda yabi su Hanan part d'in Momy.


Yana kallon call d'inta yak'i dagawa yafiso komai zai faru saiya dawo ya lallashi abarsa a d'aki, dama ba wani meeting da zasuyi ya fad'ane kawai dan zillewa zuwa hospital.


Da sallama ya shiga ganinta yayi zaune cikin seat tayi tagumi, little kuwa tuni yaje da gudunsa gurin abbansa, dagashi yayi tare da mishi wasa, sannan ya iso inda take, wacce sallamar kawai ta ansa can ciki mak'oshi dan haushi yake bata.

              Yace" baby yadai ko jikin ne?" Ya fad'a wai shi wayayye.


Paper ta mik'a mishi yana ganin abinda ta k'unsa, cikin murmushi ya aje little ya dagata sama yana zagaye parlour da ita yace" kai am so much happy baby zan k'ara zama Dady iyyeni, little zai zama Yaya" ya fad'a yana kallon little dake mishi daria duk da baisan me ake cewa ba.


Itakam kallon tace cikin mamaki tace " I seen like murna kakeyi piyaa?"


"Yes of course dear abin farinciki ne yasamemu let join happiness 2gether" ya fad'a yana kama hannunta irin baima fahimci halinda take ciki ba.


Fizge hannunta tayi tace "me kake nufi, ya kakeso muyi da little?"


Cikin ko in kula yace "kici gaba da feeding d'insa mana, zuwa haihuwa sai a yayesa."


"What! So kake ya mutu, kana mu kashe rayayye mu jira Wanda baizo duniya ba?" Ta fad'a cikin b'acin rai.


Dama yasan za'ayi haka, ganin ranta ya b'aci yasa yaja hannunta suka zauna, sassauta murya yayi cikin lallashi da lallama yake bata hak'uri, akan ta hak'ura, suje hospital zai a basu shawara yadda zasuyi, Sam taki yadda da haka, yanata rarrashi ita kuma ta kafe akan ba haka ba, ( dama Siddiqa da ra'ayi) ganin abin nata yayi yawa sai rarrashi yake tana bultsemishi yasa ranshi ya fara b'aci yace "to fad'amin ya kikeso ayi?"


"A zubar da shi kawai"


"What! Ashe ke shashace ban Sani ba, Ashe bakya sona, gudan jinin nawa kike cewa na zubar? D'an Sunna bana haram ba, dama son iya baki ya tsaya baikai zuci ba?" Ya fad'a cikin bacin rai har idonsa ya kad'a.


Little ganin iyayensa suna hayaniya yasa ya fashe da kuka tare da zuwa kan cinyar Siddiqa yana laluba rigarta alaman zaisha mama, hawaye kawai kebin fuskarta ganin an doketa an hsnata kuka hadda cewa wai bata sonsa, d'an ture little tayi alaman bazaisha ba.


" kada ki sake ki sakamin yaro a shirmenki, Malama ki bashi abinshi yasha."


"Me wallahi bazan bayar ba, Salon ya mutu, koda zaisha nonon sai bayan na cire cikin, kima yau dinne basai gobe ba" ta fad'a cikin tsiwa, da Bacin rai.


Daga hannu yayi zai mareta, kome ya tuna ya sauke hannun tare da nunata da yatsa yace "kee ki kiyaye, kije kiyi duk abinda zakiyi kiyi, amma ki Sani kome yasamu cikina zanyi mummunan sab'a miki, idan haihuwa da nine bakyaso ki bari ki haifemin cikin in yaso kije a cire mahaifarki gaba d'aya, ni kuma na nemi maison haihuwa na aura saboda inason yara" yana Kai nan ya d'auki d'ansa dake kuka ya fice daga part d'in cikin K'una rai, dan yasan idan yaci gaba da tsayuwa ana iya yin banna....





**********************




Durk'ushewa tayi a gurin tana ruzgar kuka, ganin ba mafita ne ya sakata daga waya ta kira Aunty Ramlah, tana d'agawa ta fashe mata da kuka tana fad'amata abinda ya faru.


"Haba Siddiqa da halinki da wqyonki kika yi wannan danyen aikin, aida kin gayamin dana hanaki aikata haka, haba ai 'ya'ya rahama ne, gaskia kin kwab'e lamari, wannan abin yafi k'arfina su Mama zan kira" tana gama fad'a ta kashe wayarta, k'ara rushewa da kuka tayi, tana jiran sammaci daga su Mama.


Ai Ramlah na gayamusu ran Mama ya b'aci bata jira cewar aunty ba ta kira Siddiqa.


Ganin wayar Mama saida cikinta ya kad'a tace "na banu" d'auka tayi cikin sanyi, dagacan Mama tace" ke wace irin sakarya ce shin ma kinsan yana haifeku ne? To bari kiji tun daga Mubarak har Abdallah ba Wanda baisha ciki daga cikinku ba, amma gakunan a raye  ba Wanda ya mutu, ke inba abinki kimma samu mjinki bai nuna miki tsana ba yace yanason abin sa sai kece zakice bakiso, to kin Dade baki zubar ba" haka Mama ta balbalete tsab.


Aunty kuma nasiha tayi mata da ban baki, tare da lallashi, tuni nadama ta rufeta ta gane bata kyauta ba.


Haiydar part d'in Momy ya wuce yaje ya zai yana mata abinda ya faru, taga wautar Siddiqa saidai shima tayi mai fad'a akan lallabata ya kamata yayi ba fad'a ba, sannan sukaje part d'in tare da Momy da Gwaggo, fad'a sosai sukayi mata tare da nasiha da rarrashi, sannan Momy tace.


"Indai Umar dama nawane, kuma yanacin komai Ku had'o kayanshi kawai ya koma hannuna" kaysnshi ta had'a ta basu suka wuce, shima gidan ya bari gaba d'aya saboda yanda yakeji har yanzu, su aunty ma ta kirashi sun bashi hak'uri tare da cewq shirme da k'uruciya.



*10:00pm....*


Haiydar ne zaune kan gado yana aiki a cikin system turo kofa akayi, sanin wacece yasa ya ansa sallama ba tare daya d'ago ba, jin anki magana yasa shi d'agowa, "subhanakallahumma ahsanul kalikeen" shine abinda ya fad'a, ganin Siddiqa cikin wata fitinanniyar night gown pink, komai nata ya bayyana tana mishi shu'umin murmushi.


Mantawa yayi da fushi ya ture system gefe ya ware hanayensa alaman tazo, zuwa tayi cikin takun k'asaita, ta fad'a k'irjinsa cikin sanyin murya tace.

        "Piyaa i apologize..... Katseta da yayi da cewa.


" Apologize accepted" tare da had'e bakinsu guri daya cikin rud'ewa........



Tun daga ranar sukaci gaba da bawa juna kulawa ta musamman suka shiga laulayi sai dai wannan da sauki, har cikin ya isa haihuwa.


Wannan karon ma namiji ta k'ara sunb'ulowa mai kama da Haiydar Sak.


Momy tace 'yata kin haifumin Umar da Son yanzu saurah Zarah da auta na Hanan, dariya akayi gaba d'aya banda ita data soke kai cikin kunya tana murmushi.


Cikin sabon gidansu da Haiydar ya tsara musu dake legislative quarters, anan akasha suna tsarin mai kyau irin na India. Lols


Zanso kuga oga D one rawar Kai kaman yau akafa yimai haihuwa, su Shamcy da zarah su auntys Ramlah an rakashe an chase, inda yaro yaci sunan *Abdulmajid*(my next novel inshaa Allah) zasu kirasa da *Arjun*.






_Allah raya Arjun akan sunnah_ 👏🏻😂










✍🏻

💄Meryerm Abdool💄



Post a Comment

5 Comments