ZAN JIRATA hausa novels cmplt

 [7/23, 5:11 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚zanjirata !!! 


Writing by Aisha& mardiyya  ( a&m)🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈






🌹🌹🌹🌹🌹


AMINCI WRITTERS ASSOCIATION✍️✍️✍️





Dasunan Allah me rahama me jinkai tsira da  aminci su tabbata ga fiyayyen halitta annabi Muhammad ( s.a.w).




Nasadaukar da littafina ga family na 

🙏🙏🙏🙏🙏🙏






Bappah sannuda aiki  yawwa hansai naga bakaci abinciba  shine nakawomaka  tom mekika dafa  masoyiyata daurone da wake megidana aiko naji dadi kinsanko inasanshi   aishiyasa NA dafama  to ya aikin  aima ban ruwane yanxu zantashi  tom ninatafi saika  karaso .

Salama alaikum hansai kina ina  aubamakya gdn??? Au inna harkin dawo sannu da zauwa naje lambu ne kaimasa abinci  to daddawa uwar San miji  naji   wato kinga bananan kintafi kaimai abinci gidugidu  kin gyaran dakin ko dan yanxu naga wani raini nashiga tsakanina dake  to bissimillah mu zuba  shegiya wadda bata gaji arzikiba ,sallamu alaikum  to bakin munafiki saboda anshanyeka shiyasa take binka har gona  to wallahi kafita idona inrufe  mutum banza mutumin wofi  haba inna da,Allah ki kyaleshi cewar Rabi ke rufemin baki adokeka a hanaka kuka  tunda yadora ido akan wannan yarinya  muke fama da masifu shegiya me farar kafa  bahakabane inna itako hansai tunda tashiga daka take kuka yana bata hakuri inna tajiyo tace shasha shekara boyar kenan kunatare      amma ko batan wata  kaikuma dake anshanyeka nayi 2 ka kara aure  kaki to awannan watan za auramaka yar gdn aminiyata larai kokanaso ko bakaso  nagaji wannan aci ai kashi inna kiyafemun banaji zan iyayiwa hafsa kishiya 👀iyeee lallai kum mori malami  da haryike Iya fadamun haka  to wannan umarni Nike haka ba shawaraba mutumin banxa anaso ayimaka gata kai  baka gani to kinyi kadan ki rabani da dana .


Can garin Kaduna horn naji anata kwararawa kamin get man yafito naleka naga  tsalatsala  din motoci guda daidaidai har goma 12  wa,India suka amsa sunansu  wadda Iya lekelekena bantaba gani irinsuba se yau  gabaki dayansu bakakene wuluk masu daukar ido  dayace fara a tsakiya me bakin glass  bagama fakim ba naga wani yaro dan shekara goma 15 yafito  kyakyawane ajin  farko  dogone matsakaici  sumar kansa  bakace wuluk ta kwanta she kyali take  da alama tana shan gyara   idanunshi daradara  masu haske hancinsa dogo yanada karamin baki   dauke  da school bag rataye a shoulder dinsa . 



🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️Vote &comments , writting by Aisha and mardiyya (A& M).

[7/23, 5:15 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚



ZANJIRATA


Writing by:- Aisha &mardiyya (a&m) 

🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈





🌹🌹🌹🌹🌹

AMINCI  WRITTERS ASSOCIATION 

✍️✍️✍️




Munsadaukar da wannan littafin  ga family mu  

🙏🙏🙏🙏🙏🙏



Page:- 2




Yanafutowa fuska a tsuke kamar kullum amma hakan  be hana kyawunsa da kwarjininsa futowaba      yan aikin gdn sunata zubewa kwasar gaisuwa be tsayaba ko kallao basu ishesaba ya wuce naga yabi wata hanya nabi naga Inda zashi tunda hango wata kofa  me daukar ido  kamin ya karasa har anbude yashiga ashe a waje banyi kalloba  yadda naga tsaruwar falon tsayawa fadan kyan falon bata baki ne can nahango wata farar  mace wadda shekarunta bazasu gaza 40 amma saboda Hutu da jindadi seka dauka yar shekara 30 ce tana hakimce kan wata kujera  2seater tana karanta daily thrust tana sanye da medical glass a idonta yaruga da gudu yabata side hug yace sannu da gd ammi yauwa my son ya school  yace nml  jekacire uniform kai wanka kazo muci abinci OK  ammi good boy  nan yahau upstairs yabi ta wani corridor India zesadashi da part dinsa naga ya bude wata kofa nantake naga wani hadaden falon komaina falon white and red be acikin falon naga yabude wata kofa acikin kofofin falo  nan nahango tankameme bedroom ya bayyana me kyau da tsari komai nacikin Sa white ne dakin tsab- tsab kamar na mace macenma yar gayu masuji danaira hana shiga naga yakalli side drawers yabude  1 dagaciki  ya aje school bag dinsa sannan ya waiga yaga naga ya kalli side clock  2:30pm ya wuce cikin sauri yashiga cire uniform ya bude drawer yadauki towel  daura sannan  yadauke kayan yasaka a drawer ya wuce  yanufi hanyar wani corridor me dauke da katon mirror da drawers  se wuce yabude kofa take wani hadaden toilet ya bayyana   me na,urori kala2  wanda Iya gane 2 bantaba gani irinshiba   nan yashiga yaje waje birth tube yatara ruwan wanka   yazuba wasu sinadarai take ruwan yadau kamshi  yana shirin cire towel nikuma nafuto ya rufe kofarshi tunda  naga Mahmud din namu amfara zama saurayi  yafi min's30  talatin sannan yafuto daure da towel da kuma wani a hannunshi  hana goge kansa  yaja stud din mirror ya zauna  yana me goge sumar kansa yadauki mayuka kala 2 da turaruka ya gyara sumar da jikinshi  take daki yahau kamshi senaga yabi corridor toilet yabude wata side drawer megirman gaske cikin nan nasha kallo ba bagaren tiet daban bangare  suit daban bangaren yankati daban komai da bangarenshi  naga yaje yadauki wani wani long jeans blue da long sleave black da rubutu ( D&G)  yasaka karkusa kuganshi yafito se bazakamshi yike yafito cikeda nitsuwa  yike sakkowa da downstairs  dauke da books a hannunshi da alama exams suke yanufo main faloya ya aje akan center table  sannan  yanufi  dinning area hana zuwa yaje gurin abbunshi yayi mishi side hug yace ya exam  nml Abu  OK aci gaba da kokari tom abbu to zauna muci abinci aah   yamake kafada cikeda shagwaba  yace ni ammi CE zataban aah yanxu Khadija sangartan Dana kike kenanko ba wani sangarta cewar ammi zonan kaci abincinka yaron kirki  yauwa ammina inasonki  nan tafara serving dinsu a plate daya sunaci tana ba Mahmud a baki  cikeda kulawa dukda shikadai Allah yabasu be hana yasamu tarbiyaba tunda suka fara ba Wanda yayi mgn bar suka gama suka dawo falo  yan aiki suka kwashe kayan  sukuma suna zaune abbu yana kallon news a aljazera ammi na karanta daily thrust mahammud Kansa na cinyar ammi  hana dubs littafin biology wannan kenan.



 Garin room NA jihad taraba 

Washe gari lnnaxdasassafe  tatashi tanata bakar mitarta salami alaiku    yawwa KAWU alhaji cewar inna dama yanxu nake shirin xuwaa gdnk to Allah yasa lpy dai innar Rabi yoh inafa lpy  ancinyemun da wakenan?  Ali man  nida haihuwa  itada cin moriyarsa totayi kadan  ta rabani da Dana kullum she rawar kai yike akan waccan juyar  shine Nike ganin a aura mai year gdn aminiyata larai me koko  hmm yo ai wannan abun arziki  ne innar Rabi wannan hadi naki yayi  yau zansamu bala da mgn muje wake  magabatan yarinyar  .

Baraka na taya babarta wankin wake shima  she cika take tana batsewa larai  ko she masifa takeyi  tayaya baza,a koro mutumba besan yayi aikin gdn Shiva she shashanci  tobara kiji inhar biki tsaya ki jajirceba  kin koyi komai yanxuba toko kinyi wani auren kuma koroki za,ai  kuma ko kindawomana nan gdn Allah  malam baze yaddaba shasha kawai  hana larai addu,a zakiyimata cewar malam audu Baban baraka bakawai tsiyaba aidama mallan tini nasan kai daure mata gindin rashin mutumci to nafiku saga kai har idea ehee.

Aiko futar KAWU alhaji keda wuya yahadu da KAWU bala  yakwashe komai dasukai da innar Rabi yafadawa k,bala nanfa sukaita jujuya Al,amarin yadda auren baraka da baffa domin sun anshi yan kudi gudi gun innar Rabi ,suna is a gdn sukai sallama Sega megidan yafito   aah su bala be inceko de lpy aah lpy lay damage wata mahimmiyar mgn ta kawo mu tokushigo Zaire sunashiga KAWU alhaji  dama yar dan uwanku  yaronmu yagani yanaso shine mukaga yadace muxo my shaidamuku  danmu yaga baraka Toto allah sarki cewar KAWU bashiri kawun baraka  to zan tutubi malam din kaga she kukawo kudi a daura sure Toto ba matsala  insha Allah ,aiko haka akai baraka da larai sunajin wannan zance dadi ya kashesu akasa daurin aure da tarewa sari days .

After 1 month

Baraka ta tare a gdn baffa(Ali) she zaman rashin mutunci yabiyo bays tsakaninta da hansai ko chokali inna batabari larai ta saga dan ta dauki San duniya tasawa baraka duk rashin kunyar datake yiwa baffa da hansai innna bata gani sema durata a hanya take  to wattan 5 baraka a gdn baffa aiko hansai tasamu ciki tunda inna ta kyalla ido taga cikin nan ta inda take Shiva batanan take  futaba wai ala dole  ba cikin dantabane wai hansai taga an auro baraka  wai dantaga an auto baraka shine zata fits tayon banxanta  tasamo ciki ace kuma na dantane  baffa najin inna ta shegantamai  ciki yace aah wlh  inada yakini akan hansai baxata taba yawon banba  kuma ciki nawane ba nawaniba  ,akwana a tashi hansai yau da lafiya gobe babu  baffako (Ali) duk wani aiki da inna ta Dorawa hansai to shiyakeyinshi  inna tun tana mitarta har ta dena .

 Bayyan wata 9 

Hansai ta haifo yarta budurwa   tako biyo hansai domin ko ido kawai ne kawai NA baffa(Ali) Lamar aljana dan kyau ga haske  yarinya jibgegiya  mekyau innako she table baki take baffako ankasa zaune ankasa tsaye shida Rabi she murna  danko wanna rabice tadinga temakawa hansai dukda inna na Janata ,ranar suna ansha hidima yan uwa da abokan arziki sunwa hansai da baffa kara danko baffa raguna 2 yayankawa  hansai🐏🐏  yarinya taci sunan mahaifiyar hansai  FADIMATU (Zarah) .  



🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes and comments  writing by :-    Aisha&Mardiyya (A&M) 💞💞💞💞

[7/23, 5:18 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚



ZANJIRATA





Writting by:- Aisha & mardiyya(A&M). 

🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈




🌹🌹🌹🌹🌹

AMINCI WRITTERS ASSOCIATION  

✍️✍️✍️



Munsadaukar da wannan littafin ga family mu da masoyayanmu🙏🙏🙏🙏🙏🙏




Pages :- 3&4




AFTER 10 yrs



Wasu kyawawan yarane nagansu zaune se zubawa amminsu lbr suke salamu alaikum wa,alaika salam oyoyo abbu nayi missing dinku twins dina muma haka  how was your school fine abbu kaga sisterna daxu sukai fada da kawarta a school kuma yanxu sunbata ke amaturrahman daga dawowarsa ko zama beyiba zaki fara kaimai karako aah kedai kawai kinji antabo diyarki shine kawai zaki kare tade ko muje muxauna kubani labari school tom abbu sannu daxuwa cewar ammi  yawwa ammin yara  ya yarannaki gasunanfa sai sani magana suke  to Allah yashirya minsu sudaina samun ke  ciwon Kai amin Cesar ammi kutashi kuje kuyi wanka inkuma sena sa anmuku neto aah zamuyi dakanmu suka hada baki tokuyi Ku shirya dansunce yau basiru baze kaisuba kai sukeso kuasakko muci abinci  bayan  to abbu  we love you so much abbu auni bakwa sona cewar ammi aah muna san amminmu to yan albarka kuje kushirya 30mins  segashi sun fito sanye da uniform  dark blue and white suka tadda su ammi a draining amatujabbar ta ruga da gudu ta fada kan ammi ita aladole ammi cexatabata kuma abinda ammin xataci shi xataci  said ammi tabude  tuwon semovita da miyar agushi wadda tasha naman rago  data Kumar kuma  priderice CE said jug  guda biyu mango jus and coconut jus wow ammin yara favorite food dina kikai kenan eh  amatujabbar & amaturrahman sukace su pride rice zasu ci  bayan sungama ci suka tashi ammi takwalawa talatu kira tazo tace hajiya gani  tace dama kaya  zaki  kwashe  sukuma suka dawo falo sunajiran abbu yafito basu dade da zamaba abbu yafito hannu sa rikeda na ammi suna karasowa ammi ta mikamusu chocolate tnx sekuma tayi musu peck a forehead sukace bye ammi bye my twins suka fito sukai wajen wasu hadadun motoci masu daukar ido adadin motocin zekai 12 kaf rangerover bakake wuluk daya CE fara me tinted suka nufi farar suka shiga suda abbu sauran securities suka sauran basu zame ko inaba se annur tahfizul Qur'an dake cikin garin abuja  aka ajesu sanan abbu yadawo gdn shikuma fuskar shi dauke da murmushi yana tuna irin shirmen yayan nasa yana shiga ammi tayi hug dinshi nanfa suka fara hirarsu ta masoya misalin  6:00pm wayar ammi tayi kara tana dubawa seta dauka aah mutanen U.S.A . ne dagace yace inayini ammi lfy lau my son ya aiki lfy lau gashi munatayi to Allah yatemaka  ga abbunka dukda nasan kunyi waya hello abbu na,am son ya aiki lfy lau gd lfy Allah temaka Ameen yauwa ga ammin ,ammi ina amaturrahman ,ammaturrahman kawai kasani ko ita amatujabbar din ba yar uwarkabace  kaga Mahmud ka fita idona tunda Allah yabamu yarinyar nan kaketa nuna rashin damuwarka akanta toni dukdaya kuke a gurina  insha allahu baza,a karaba yadefi  cikin guje guje suka shigo suka fada kan ammi  kamasu ga yayan Ku kugaisa sa amaturrahman tai maza ta amsa  hello bross ykk y aiki klau ya habity ya school nml bro yauwa adage  innazo  insiyamiki  toy yeh tnx bro amma nida sisterna  ko bross yace yes good girl ayi karatu  tom ga sisterna  yace ok adakile jiki asanyaye amatujabbar ta amsa  tace hello yaya ya aiki a cikiciki ya amsa da lfy amma azuciyar shi yaji dadin jin muryar da yafiso a rayuwa  yace ya school fine  cikin tsawa yace ba ammi  ok tare da mikawa ammin  yace ammina nayi missing dinku  muma haka son  ainakusa shigowa yaushe kenan upper week zanxo Allah yakaimu Ameen sukai sallama  haka rayuwa taita tafiya  a gdn cikeda so da kauna da shakuwar juna . 

After 2 week ya takama alhamis ranar da zezo  tun safe aketa girke girken dawowar tasa se  kamshi ketashi bayan ammi sungama ta bar su talatu su jera a dining su gyara kitchen itakuma ta fada wanka bayan tafito tashirya cikin tsadadan less  me daukar ido tayi kwaliya  sannan ta feshe jikinta da turaruka wajen  kala 10  tafito dan duba yammatan nata tatarar harsun shirya cikin wasu yan katin da abbu yasiyomusu da yadawo daga dubai wajen meeting din ministers na amaturrahman  riga bar guywa  sky  blue &  pencil White amatujabbar kuma riga pink har guywa & White pencil  kayan sunmusu kyau barinma amatujabbar da take batada maraba da yan indiya amaturrahman batakai ta hasken fataba  ammi tace yammatana kunyi kyau sosai suma sukace kema haka ngd to kutashi kar su karaso suyita jiranmu  abbu na falo yana jiranmu sukafito gaba data suka fito su duka kamar wasu star's suna fitowa abbu yace mujeko kunsan 3:00pm flight zasu sauka  gaba daya sukai fito suka hau mota daya abbu da ammi daya kuma su se securities a sauran suka sasu a tsakiya  nan suka nufi airport direct suna isa suka tsaya jiransu kasancewar babbane a kasa yasa akwai matakan tsaro da gwamnoni da masu fada aji agurin   suwa can sega soldiers sunfito Sega wani kyakyawan matashi   wanda baze wuce 25 yafito me cikar zati da kwarjini  da kagansa kasan yanaji da karfi  kamar wani zaki yafito fuska a daure kamar kullum  yana tafiya kamar wani zaki ga yanjaridu da gdn television suna  dauka nan danan suka Sara  mashi sannan ya fara tafiya cikeda kasaita yake tafiya  GENERAL MAHMUD ABDULKADIR  KADUNA kenan yaro karami me aikin manya  yakaraso wajen su ammi cikeda kasaita yayimata side hug sannan yayi wa abbu shima yajuya gurin kanensa  yabude musu hannu  amaturrahman tafada jikinsa yasaci kallon amatujabbar yaga tayi mai kyau sekuma yatabe baki ita se tatawo yasa kafa yadda baxa,a ganshiba tana tawowa tafadi kasa ta fasa baki  tayi yar kara da saurinsu  sukayo kanta suna mata sannu shiko gogan ko ajikinsa kamar bashi yayiba shima yazo ze tabata tayi maza ta fada jikin ammi nan suka shiga motocinsu  sukai gd ammi nata lallashinta shikuma yajingina  jikin seat yana tinaninta yadda yaga tayi masa mugun kyau dukda dama yasan me kyauce shikadai yayi murmushi sannan ya tuna shiyasata kuka kuma duk ransa yabaci  yana wannan tinan sukazo gd yayi shiru seda yafi 15mins sannan yafito soldiers suka Sara mishi yayi cikin gd ya falo ya tadda amaturrahman ita kadai tace ina ammi

[7/23, 5:19 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚  

ZANJIRATA  




pages :-5&6


Sunadaki ita da sisterna  zazzabi yarufeta yayi dan guntun tsaki  yana kuna a ransa ya haura  sama cike da kewar ganinta  nufi part yaje yayi wanka bayan ya fito daure da towel da karami  a hannunsa ya wuce gaban madubi yayi shafa  shirya cikin wani tsadaden yadi ruwa toka ya wuce downstairs se baza kamshi yike cikin takun zaratan maza yana sauko wa yaga ammi na fitowa da dakin su amaturrahman rike da plate yace sannu da aiki yauwa Ku tawo muci abinci su duka amma banda amatujabbar abbu yace yata jikin ne ammi tace eeh  mutumin naku duk seyaji beji dadi ba gashikuma yana kewar ganinta Wanda koda rashin kunya ne ma tayi yagani  harsuka gama  babu Wanda yacewa kala  be dadeba yawuce main falo shida amaturrahman tanata bashi lbr  amatujabbar  a school dinsu yadda take da kokari ga tsokana da fada itafa ke taremun fada fa yaya yanajinta se surutunta take shikuma jinshi yike cikin nishadi  da yike miskiline bazaka  ganeba  tace bros kazo muje muga jikin   sis yahade rai kamar ba acikin ranshi yanaso yaga cutie face dinta seya wani tabe baki yayi guntun tsaki ya mike yace mutafi suka fara tafiya tana gaba yana baya harsukaje dakinsu suka tadda ita akwance anrufeta da blanket tana bacci dogon gashinta duk ya baje akan filo danbakinta duk yabushe yakalleta yakasa dauke idonshi akanta yaji wani irin nishadi na ratsashi iska nakadawa alamar hadari da alama weather tayi mai dadi yana cikin tunani amaturrahman tace mutafi bross  tayi gaba yabi bayanta yayi hangar  part dinshi wannan kenan.

****************

Tom mukoma gdn alhaji aliyu  (bappa) me zinari na garin TARABA  state  ,zaune yike yazabga uban tagumi Haj. Safiya tazo alhaj. Haryanzu kana wannan damuwar kacirewa ranka tunda kasa ayi investigation mukuma se murika addu,aba to yaza,ai da kaddarar ubabgiji intazo seya karbeta hannu bibibyu mekyau ko mara kyau kayi hakuri Allah ze bayyanasu   Ameen inshi commissioner of police din sunkasa no se inkira D.I.G. dakaina  dade yafi Abu sau biyu kenan ammun na diyata na hakura amma wannan wlh baze yiwuba ace hafatu da cikina su bi shanun sarki ita waccan anrabani da ita wannan kuma bata haihunba anrabanida ita wlh baze yiwuba  kayi hakuri mucigaba da addu,a Allah ya bayyanasu Ameen cewar alh. Duk kuma Wanda yayi mun wannan abun bazan taba yafemasa ba kuma dazan ganshi Allah ne yasan irin hukuncin da zanmai to alh sede hakuri insuna Raye Allah ya bayyanasu inkuma basanan Allah yabaka wata haihuwar kidena cewa inaji ajikina yata da matata sunan a raye sede bansaniba cikin ya isa haihuwa  ba to Allah yabayyanasu Ameen safiya ,katashi muje kayi wanka kaci abinci to Haj.  Yatashi yashiga toilet tabishi dan temakamai suka gama tsaf suka fito  suka shirya cikeda da kulawa ta tsakanin miji da mata danko alh aliyu tunda ya rasa hansai be kara jin San wata a duniyaba sede kamantawa danko Haj.safiya kusan haliyarsu daya Haj. Hafsat (hansai) shiyasa yike sonta suna gama kintsawa suka fito alh cikin wani kayatacen  kufta Wanda yasha aikin hannu da hula mekyau da tsada da takami me tsadar gaske Haj.  Safiya cikin tsadadiyar gizna  wadda tasha dinkin stonework tayi kyau har ta gaji  suna cikin  cin abinci  abinci Sega  Haj. Baraka lalle akuyar daure tasamu sake ya akaine gimbiyata daga ina waya tabaki haka zakace ma yau girkin waye ma??? Kiyi hkr kinga aibake kadai matataba  ni duk wadda zata kuladani ina maraba wannan kenan.

Yana ta juyejuye yakasa komai se tinaninta  a zuciyatshi yace ko tatashi sekuma ya tashi yataka wajen wardrobe ya bude yadauko wani diary dinshi mekyaun gaske  golden me Biro ajiki naga yazuge zip take naga wani photo yafado da sauri yadauka yadorashi saman kirjinshi ya lumshe ido se yakoma bakin bed yaxauna nan naga photo wata kyakyawar baby mekyan gaske ni nadauka ma balarabiya CE Ashe  bahaushiyace  yayima photon kiss sannan yakwanta yalumshe ido yabude yace **ZANJIRATA** bar lokacin da zaki mallaki hankalinki  ina miki sonda ko kaina banaiwa ina fatan Allah ya mallakamun ke a matsayin matata👰 I love you with all my heart amatujabbar yakai photo yakumayi mai peck  bacci yadaukai cikeda mafarkanta ,tashi tayi da karasanadin hakan yajawo halin kowa na gdn yatawo da gudu kowa so yike yaga meyasameta suduka sukai daki danganin meke faruwa.   














Yawan vote da comment shi zesa mu cigaba da wannan littafin munga kamar baya dadi😭😭😭



🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Writting by:- Aisha&mardiyya (A&M).💞💞💞💞💞💞💞💞

[7/23, 5:21 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚


ZANJIRATA



Pages :-7&8



Ke wacece nibansankiba dazakice ke mamatace to ni ammina dayace banida wata dagani se ammina da siaterna kawai hmm ke yatace cewar matar bakiga muna kama dakeba kixo gareni yata ni kirabudani ki kyaleni kidenacewa ke ammina ce bayan ga ammita a gd inbiki zo garinba ni zanxo garekiba da dadewaba yata bana son ganinki kina bani tsoro dan Allah ki kyaleni wayyo Allah ammina dan Allah ki bace ni banason ganinki kullum se kinxomin duk wannan mafarkin da amatujabbar keyi duk suna tsaye sunajinta har da gogan namu wato Mahmoud wanda yayi kamar hankalinsa baya gurin amma hankalinshi nakai ammice tai karfin halin matsawa kusa da ita zata tasheta abbu yace dakin barta tace aah gwara atasheta dan bakyau baccin bayan la, asar ammi ta rugumi yartata cikeda kulawa irin ta da da uwa ai amatujabbar se ta farka a tsorace tana cewa wayyo Allah na ammina , ammi tace meyasameki yata seta kara rungume ammi tana kuka bana hanaku baccin yammaba kuma bance kinyi addu,aba dazaki kwanta ta girgixa kai alamar tayi nan takara bude idanunta tace ammi ina sisterna  ammi wai watace kullum in ina bacci seta ce wai ita mamatace wai banga muna kama ba kuma konayi addu,a sena ganta ammi na bubuga mata mata baya alamar lallashi tace ai mafarki ba  gaskiyabane kinji babyna nice kawai mamanki kinjini kuma kirinka addu,a sister kidena wannan mafarkin ammi ita kadaice mamar mu wadda kike gani karyane kawai shedan ne cewar amaturrahman ko ammi ???, ammiko da tausayin yarinya yacika mata zuciya daga kai kawai tai alamar eeh sekuma tace hakane yammatana aiko gabadaya suka sakarwa junansu murmushi shiko mutumin namu kamar baya wajen yadda yamaida hankalinshi phone dinshi kamar wani aiki yike me mahimmanci nanko hankalinshi nakansu  a kasan zuciyarsako tambayar kansa yike  kodai amatujabbar taga mahaifiyartane a mafarki nan yasauke wata boyayyar ajiyar zuciya yamike tare da dan gutun tsaki saboda lokacin sallah yayi  ammi tace dasu oya wake is time for prayer Ku wuce kuyi alola fuska ashagwabe amatujabbar tace baxan Iya tafiya  ba kafana yayi nauyigashi inajin jiri nan ammi tatajikin taji shi ray tadauketa takaita toilet tayi alola ta dawo da it a sanan suma sukai  suka ta da sallah gabakidayansu  bayan sun idar sukai azkar  sunanan xaune akakira isha I sukayi had shafa I da wutiri sukata shi ammi narike da amatujabbar suka futo main falo nan amaturrahman sanu sis tace yauwa  suka zauna a kajera  3seater  takwantar da kan jikin ammi nan take tafara rawar sanyi shigowarsu kenan idanunshi yasauka kanta yakara lumshesu yakara budewa yashiga duniyar tinani ban auneba yaji ammi tace kazo kazuna man yace to yazauna yana me kara hade rai kamar hadari yadakko wayarsa yana operating yaji ammi na lallabata akan taci abinci  a dan zubo mata kadan  taci tace aah tana me yin shagwabar data zame mata jiki tana cewa na koshi guntun tsuka yaja yana me gyara zama yadda ze dada facing dinsu yana kallon ikon Allah ammi takwalawa talatu kira tace taxubo mata abinci kadan tace hajiya wanne kala  ammi tace White rice and stew nandanan da zubo takawo mata  tana ganin ankawo tafara tirjen2 kafafu wai ita bazata Ciba ammi na kara lallabata aiko kamar an  kara zugata takara fashewa da kukan shagwaba sis kiyi hkr kici abinci seki sha magani cewar  amaturrahman  kinga sekinfi jin karfin jikin ki aa,ah namance a gama kukan abinci  kafin ayi na magani cewar ammi aiko amaturrahman tajuya tana mai gintse dariyar da tatawomata😂 nan sukaji yadaka mata wata uwar tsawa  keeeeh sannan yace ammi bani abincinnan  inga Wanda zataiwa kuka saboda tsoron da taji jikinta yafara rawa yan hanjin cikinta suka kada  jikinta serawa yike kai Mahmoud bimin ya a hankali  shine zaka fasamana kunnuwa  to kabimin ya a hankali aishi yaro dan lallashine ammi nagama maganar  mika mai plate din abinci tahaye stairs dan Kiran abbu su ci abinci aiko tana tashi ya wurga wa amatujabbar harara hakan yayi daidai da dagowar amatujabbar suka hada ido taimaza tasauke idonta kasa can kasan zuciyarsa yace yailahi komai tai kyau yike mata nan yakara jin wani Santa  cikin takun zaratan maza yaje yazauna kusada ita nantake yajishi cikin nishadi Mara misaltuwa acikin zuciyar shi amma a fili ya kara hade rai nan ya ibo abinci a spoon da nufin bata tawaigar da kai tanamai cono dan karamon pinky lib dinta tana magana kasakasa yadda baxe jitaba aiko tana cikin haka taji lallausan hanunshi yadawo da ita kan cinyar shi yana mai kara hade fuska kamar anfuto filin daga cikin dakakiyar muryashi me nuna shi cikaken namijine yace buds bakin ba musu ta bude saboda ba fuskar yimishi musu nan yafara bata taunar abincin kamar bata fauna komai a zuciyarshi yace komai naki mai kyaune baby boo  lomar ta 7 takawar dakai tana turo karamin bakinta tace nakoshi yana mai cije lebanshi naka a zuciyarshi  yace kamar da gayya take aiko wata zuciyar tace yarinyace bata Masan kanayiba a fili yayi tsuka  ba musu ya aje spoon din yana mai kallon amaturrahman  tatashi tana mai gimtse dariya😂  azuciyarta tana maicewa  cewa sister dakin magani muna da kallon daru yau kodayike bros ne ai  tilas tasha haka takarasa ta dakko ta dawo aiko tana ganin ta rike da syrup din tafara kukanta na shagwaba tana cewar dan Allah yaya kayi hkr nadena na warke aiko nan take yaji dariya naniyyar subuce mishi ya maze su ammi da suke sakkowa suka  gimtse dariyarsu dan kartajisu 🤭  abbu yace ga mutuniyarmu can  za,ai dura kila kuma tasha da kanta tunda yayansune  nan sukai shiru  da bakinsu  dan kartaji maganarsu  zukai maza suka zauna dining sukafara con abincinsu  ana cikin haka Sega ashraf ya shigo bakinsa daukeda sallama aa,ah yar ammi  dura za,a sha yana mai kallon dining aiko su ammi sukai mishi alamar yayi shiru🤫🤫 kartaji  seyasamu kujera 1seater yazauna  yana kallon ikon Allah amaturrahman tana mai gaidashi  nan Mahmud yadakawa mata tsawa yace zaki bude baking ko sena dura miki ta hanci🤣🤣 tunda baki da kunya  ta dago takalleshi  yace da wasu ido kamar na mage😂😂 seta bude baki yazubamata  tana mai zubda kwallah  shikuma  yasa hannu yarufe mata bani   dan karta dawo dashi  se kwantar da ita a kirjinshi aiko yana bude mata bani ta fara kwara mishi amai ajikinshi aiko bakin  ciki  ba amagana gurin Mahmud saida ta gama tas nan kowa  ya gimtse dariyar shi  ammi tace ai dams tundana batai musu dayawaba nasan xatadawo da shi  keko amarrahman kin huts bakya kin mgn cewar ashraf was ai itama ogace cewar ammi tare damikewa danxuwa gurin su  shiko Mahmud yarasa mezaice mata dan haushi nan ammi tazo zata dagota yace ta kyaleta abbu yakarasa yana mai mata sannu  itako yayi luf ajikinshi tana mai maida numfashi kamar ba itakeda gagarumin laifiba nan yatshi da ita ajikinshi yanufa da ita yace da amaturrahman biyoni suka fita suna su ammi me zasu inba  dariya ba 🤣🤣 aiko abbu yace  maganinshi kenan yabar ya da uwarta aah shi  ana jin tsoronshi  daga dawowarshi yatakura mana yaranmu  ashraf ko  harda rike ciki  suna shiga ya wuce da ita birth tube  yahada ruwa me zafin gaske  yasaka  ta  aiko nan takwallah kara  yayi maza yatoshe mata baki yace yau senayi punishing  dinki   yana mai da rankwashinta  yace stupid girl ya CE nikikai wa  amai   yadaga hannu da nufin marinta ta rife    idonta kawai seya FASA ya wuce  part dinsa itako tana ta jiran saukar  mari ta bude idonta setaga  yafita aiko  tai maza ta kara cool water  yayi wanka tafito tatarar had amaturrrahman tafito mata da rigar bacci purple tasa takwanta take wani baccin wahala yayi gaba da ita  shiko yanashiga yayi wanna yasaka Riga armless da wando 3quarter  yana cikin fesa perfume Sega ashraf yashigo  yasa meshi my man yanaga kamar kana ciki farinciki yayi maza ya Jade rai yace bkm nan suka zauna kan bed suna hirarsu amma shi hankalinshi nakanta yana tuno condition dinsu na daxu seya taba kirjinshi yasaki wani kayaytace murmushinsa Wanda besan yafito filiba aiko ashraf yatabashi  yace lfy my man INA magana kayi shiru tinanin mekakeyine haka aiko yayi firgigit yana mai haderai  yace bkm haka rayuwa tacigaba da tafiya abubawan da Mahmoud yake mata  sema abunda yacigaba wannan kenan.



Can kuma Haj. Baraka nahangi tanata  tafiya a Mora se tulala urban gudu take gashi da alama Saudi take danko tunda asuba tafito daga gd senaga  tasauka a titi tadau wata siririyar hanya tana tafiya  Seda yayi tafiya Me nisa sannan  ta iso wata  katotuwar bishiyar kuma sannan tabi bayan kukan  ta Parker motarta seta nufi wata kazamar bukka tashiga da baya bako takalmi  a kafarta sena ji yace two a hankali  akwai dan gdn aljani tsitu a nan jariri ne yace yinan shugabar munafukai shgabar yan iska Wanda yike mgn bashida ko Kyan gani ta zauna tafara kirari  sekai boka gagara badau  shugaban bokayen duniya ba,aiba baxa kuma ai kamar kara nantake kan boka gagara badau yakara fasuwa shima yashiga yimata kirari da wani yare da bansaniba  sannan yace dakarumu sunayimiki sannu da zuwa tace godiya shiko kara Santa yike ji a cikin ranshi ta Dada matsowa kusa tana mai dukar dakai zata fara bayani yace munsan meke tafeda fake yana meji sha,awarta yana lashe lebe kamar tsohon maye duk wannan batun da boka yake azuci yike don haka   kinaso a karawa mijinki sanki a ransa  kuma se yadda kikai da kowa na gdn kuma wannann safiyar  matarshi yadaina kulata din ita ke karyama na  wata tafiyar tamu tunda tana sashi yayi sallah  akan lokacinta dayagama  tabashi qur,ani  sukaranta tare shiyasa shiyasa zakiga kamar hankalinshi dawowa gareshi kuma kinason a kawarma da tinanin wannan matar tashi da muka kabatar  da ita to wannan ayyukanka  naki sunada  wahala din yanxu   alh. Duk wani addu,ah  da sallah bata wuceshi ga azumi kekanki  kinsan koda da Muke  samun nasara   akansa ada azkhar yake fashi yanxu kuma yinayi  to yanxu yaxumuyi malam  ??? Inji baraka sede kirinka zuwa nan asan  yadda za,ayi tunda kince likita yatabbatar miki da baxaki taba haihuwa ba  tabdijam inji baraka kama  rainan wayo dan baxan haihuba se kuma akace nabiyoka  ehh lallai aiko ran boka  gagata badau ya back  yadaka mata uwar tsawa  nan jikin baraka  yafara bari  tace mu samu wata mafitar amma banda wannan  to ko babu wata kuma bayan kuma kin bamu kanki kuma zaki  bada kudin daza,ai budar kan dan gdn kiryanu  sannan da wasu kudin Wanda su dambuzu zasuyimata aiki nan boka boka yayita yayyafamata irinn nasaroririn da zata samu hat baraka tasakko don irin albishir din da yayimata  se ana kiran magariba sannan baraka tadawo jikinta se tsami  yike gashi kuma se wani amai dayike taso mata saboda irin warin data shaka wurin boka  muko muka CE  kadan ma kika  gani inde zuwa wurin boka  Allah yasa mifi karfin zuciyarmu yashiryi masu hali irin na baraka Ameen . 

Cankuma gdn ammi  naga se rarrashwa yayan nata takeyi ga turolinsun anasakawa a bayan boot  kubiyomu danjin India za,akai wa ammi yayanta. ✍️✍️..............



I love you wujiga wujiga gareku masoyanmu fans din Mahmud & amatujabbar munga comments dinku kuma munji dadi  Allah yabarmu tare❤️❤



Votes and comments written by :-AISHA&MARDIYYA(A&M).💞💞💞💞💞

[7/23, 5:23 PM] Aisha Umar Ibrahim: ©HIKIMA WRITERS ASSOCIATION

(Home of peace, joint of entertainment, to educate and enlighten our readers)


🦚🦚🦚🦚🦚

ZAN JIRATA

🌈🌈🌈🌈🌈



Written by

AISHA Umar Ibrahim

Dedicated to Mardiyya



Munsadaukar da wannan  littafin ga familynmu da masoyanmu 🙏🙏🙏



Pages:- 9&10


Baraka,nashiga gida sukai ido👀 biyu, da Inna tafito daga part dinta wadda yunwa takorota daga nata bangaran ganin haryanxu ba,a kawomataba abincintaba ,keko daga ina kike cikin yatsina irin taneman fitina ,baraka ko ina wuta tasaka inna dan yanxu duk wani shiri dasukeyi da yanxu bashi dan yanxu bashi saboda inna tinda aliyu (bappa) Allah yayimai arxiki wata sabuwar kaunarshi  takaru dan yanxu duk wani Wanda zeyi mata Kanekane da danta to tasa kafar wando daya dashi  tunda ta fuskanci baraka so take ta rabata dashi shiyasa basa ragaw junan su tsakanin inna da baraka , bansaniba ke kike aurena ko danki dazaki wani tambayeni , inna jitai bakin ta yayimata nauyi har takasa mayarwa da baraka martani ,saima wucewa datai aiko hakan yayiwa baraka dadi ganin tafara samun nasara a gurin mutanen gd  musamman inna har tashiga main falo tana me jindadin yadda boka yayi mata aiki kamar yankan wuka  to bappa ma hakance takasance dashi kamar yadda takasance da inna shiru yayimata sema wani kasaitaccen murmushi dayayimata  aiko dandanan baraka takarasa kusa dashi tafada jikinshi tafashe da kukan datai,, dandanan ya rikice ya rude yace my sweet heart waya tabamin ke ,baraka a zuciyarta batai mamakin jin wannan sunan daga bakinshiba sema wani dadi dataji a ranta tana kara jaddada aikin boka nakyau  aiko dole nima naringa ka bashi duk wani abinda ze bukata daga gareni  saboda nima yau naji dadi bakaramiba duk a zuciyarta take fadin haka,dan haka takara shagwabe mishi tana zayyanomishi karya da karairayi  aiko dandannan jikinshi yadau rawa ya wuce a fusace zefuta, sega inna ta shigo saboda  antaba gimbiyarshi ko gaida inna bappa beba yafara haba inna ya za,ai iyalina daga dawowarta  ko hutawa baki barta tayiba nanfa bappa ta inda yike shiga ba tanan yike futaba  , inna ko tayi shiru ta zubawa sarautar Allah ido  har ya gama, sannan  tawuce gurin jumai me aiki tazubo mata abinci tawuce part dinta,(Allah kaimana tsari da irin wannan halin na raba da da mahaifi  masu yima Allah yashiryesu ameen🙏) ,nanfa baraka dadi ya kasheta tace honey daka  kyaleta ma ,hajiya safiya nahango taci kwaliya kasancewar yau ita keda girki a gdn alh aliyu ( bappa),tagama komai nata ta kikikimtsa ko ina na part dinta yadau kamshi kasancewar tana da son tsafta, tafito cikin takunta irin na matannan masu ji da class tai addu,arta da zata futo daga part din kamar haka(bisimillahi tawaakaltu alallah waalahaulu waala kuwwata illaah billah) tafara sakko wa daga step dan zuwa kimtsa dining , tana zuwa main falo mezata gani alh da baraka danedane akan cinyarshi suna  ta faman shafe 2 su aiko ta goge idonta takara budewa ido  dan ta tabbatar da abinda ta gani tasan de yau baraka ba ita keda alh ba ,bata ce musu komaiba ta wuce dining dan ganin angama  shirya komai na dinner amma a zuciyarta tayi mamakin da alh be tankamata ba , sannan tace alh your food is ready, ya watsa mata wani kallo na kishiga taitayinki takara yimishi mgn ya daka mata tsawa nan  jikinta yadau rawa  tana kara mamakin me ya sauya alh haka,  sannan baraka tabude kasalalun idanunta tana mai tabe baki tace jeki gashinan ,kyaleta mara zuciyar ,nan wani matsananci kuka ya subucewa Haj.safiya  ta wuce  part dinta tana mai addu,ar Allah ya kawowa alh akan Al,amarin daya shiga , a wannan daren hajiya safiya  bata iya bacciba ta dukufa yiwa mijinta addu,a   dan nemawa mijinta sauki a wurin allah  da musulmi baki daya ,( niko nace mace tagari kenan Allah yasa muna daga cikin su ameen  🤲) , ita kuma Haj. Safiya na tafiya sukaje suka ci abinci  hannunsu sarke da na juna suka wuce baraka tana mai jindadin rashin kulawarshi ga haj. Safiya  tana wannan tinanin suka wuce zuwa dakin alh  .


Inna ko tana futa daga part din matan bappa taji  duk wani Abu da taji daxu yabace, nan ranta yabaci  ta tambayi kanta meyasa daxu da baraka da bappa sukai mun wannan iskancin na  kyalesu seyanxu nike jin zafun abun  nan tadinga  zazzaga ruwan masifa ita kadai daga bisani 🤲 ta daga hannu tace  ya Allah kasa ba wani abu ke shirin faruwa akanmu nida dana nan ta shafa tace koma meye gobe zanje  gurin malam shu,aibu   yayomin rubutu ( duk irin San abun duniyar inna bata zuwa gurin boka  battade da ruwan masifa🤣🤣🤣),amma ko larai tayi  haihuwar banxa   tunda ta haifo mana wannan kargagin ni da dana amma ta kanainayeminshi amma ko komeyi zataci ubanta 🤣🤣🤣 wannan kenan.



Canko gdn alh abdulkhadir  'yan'yan ammi nahago  kuka suke ba na wasaba  ammi na lallashinsu , ammi naji tanacewa zamu rika zo muku visiting  inkuma bakwa  so a kyale  tunda dama Ku kuka  ce kuna so akaiku daga  j .s.s 1  nan Abbu yace ammin yara kidena sage musu guiwa  tunda suna so Allah yabada sa,a Ameen tace dan dama ita dauriya kawai take dan batason abinda ze rabata da 'ya'yanta  nan abbu yace kufito mutafi nan suka fito  nahango jerin motocin dasukai jerin gwano  dan xuwa rakiyarsu  ,kowacce mota a jikinta anrubuta " OMG MAHMUD ABDULKHADIR KD" nan suka shiga amatujbbar & amaturrahman, daya kuma  abbu da ammi,daya kuma ashraf da Mahmud  sauran kuma securities din Mahmud a kallah mota takai 24 da sukai jera suka fara tafiya basu zame ko ina ba se  federal government secondary  school kazaure  ta jihar "JIGAWA"  sunazuwa suka Shiva cikin school din  suka wuce admin block suka gama komai nan suka roki alfarma akan  a  sasu  class daya hostel daya  abinka ga masu dashi ba abinda sukace ba,ai musu ba nan suka fito ammo na musu nasiha tana kara jaddadada musu tsafta duk da tasan 'ya'yanata ba bays bane gurin tsafta  da  karatu suna cikin haka akaiwa  students break suka fito sukaga sojoji duk sun zagaye  admin block din    kuma dama anata kawo sababin zuwa , shiko Mahmud gabaki daya yau baida sukuni  saboda  abar begenshi  tana tinanin  irin kewarsu dazeyi musamman  recordershi amaturrahman dan shi kanshi yasan amatujabbar miskilace  yana wannan tinanin ne ashraf  tinanin me kake nifa zuwa zanyi muyi  sallama da sahibata dukda batasan inayiba amma da sun dawo hutu nidai zan Nina mata kudirina dan kar wani yarigani,  bata fuska yayi face j.s 1 din zaka Nina mata soyayya  nan yafara fada ta inda yike Shiva batanan yike shigaba , ashraf yace Allah Baja hkr bani na kar zomonba rataya akaban  ,yafito sukai sallama shiko  daga mota yike kallon mutuniyar tashi saboda  a yanda yikeji yanxu inga fito ze iyayin acting din daza,a gane shi  se kuma yayi shiru yana wannan tinanin yahango prefect  zata tafi da su a nuna musu  hotel aiko  dasauri yabude mota yafito gaba daya sojoji suka sara amma shiko a jikinshi  yawuce amaturrahman ya kwadawa kira da husky voice dinshi  ya dukunna  ya bude mata hannunshi aiko da sauri ta kwace hannun ta takwasa da gudu ta rugumeshi  she amaturrahman ta tsaya ta rugume hannunta a kirjinta ta zuba musu narkakun idanun nata masu hautsina mai lissafi  yayimata nunu da hannu alamun tazo ta tafi ba musu ta fada jikinshi  aiko yakara matsesu barima amatujabbar  jiyike  kamar karsu rabu  nan yammatan makaran  abun yaburgesu   nan  s.s.3  suka rinka yaba kyau irin nashi  yana sakinsu suka waigo wasu yammata dake kusa dasu suka saki urban baki ganin Khan da amatujabbar kedashi  se sukaga kyan maryamu bakomaibane kan na amatujjabar  su gdn su kila gaba daya kyawawa ne Cewar yammatan  a haka har aka wuce  dasu hostel sukansu prefect din dasuka kaisu su suka shirya musu kayansu  sannan suka nuna yadda zasu rika komai  ,sannan suka fito daya daka cikinsu tace amma ankashe musu kudi dayar tace kinsan  'ya'yan waye dayar tace alh sekin fada tace 'ya'yan minister of petrol ne haba no wonder yayansu kuma  OMG ne Allah ko amma yayimun ,  su ammo na isa sukai wanna sukai sallar  magriba da isha,I  suka ci abinci  Mahmud yawuce part dinshi  ya kwanta se juyi yike ya kasa komai nan yatashi yaje yabude wardrobe yadauko wani hadaden diary me kyan gaske  da biro a jiki ya koma  kan gado yayi rubutunshi da bansan nameyeba  sannan yadauki photonta yasashi a kirjinshi  yana me cewa"ZAN JIRAKI" har  lokacin da zaki mallaki hankalin kanki inai miki son da ko  kaina banaiwa  Allah de yasa kar arabani dake  my  life haka bacci me nauyi yayi gabadashi,  asuba  tagari  wannan  kenan.



Garin barno (mediguri) ko   MLM umartace


  zaune da matarsa da yagana  sunata 

tattaunawa akan wannan baiwar Allah akan ibata samu lfy ba to yaza su yida ita  fatansu de Allah yabata lfy harta fadi inda garinsu yike  ,tashi kije kinbarta ita kadai kibata abinci  da rubutun nan  tace to malam .

✍️ ✍️.............. 



 Muna godiya fans din amatujabbar &Mahmud with baraka🤣🤣🤣 



Votes and comments written by :-AISHA UMAR IBRAHIM💞💞💞💞💞

[7/23, 5:24 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

            *ZAN JIRATA*

              🦚🦚🦚🦚


       

     *WRITTING*

             

         *BY*



   *AISHA UMAR IBRAHIM*✍️


*```DEDICATED```


           ```TO```


        ```MARDIYYA SA'EED```




*HIKIMA WRITTER'S ASSOCIATION*📚

{_home of peace joint of entertaiment to educated and enlighten our readers_}



      *PAGE*  1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣




📖_____Yagana nashiga dakin  tahangota can rakube  tayi   shiru kamar wata me hankali , takarasa kusa da ita ta ajemata kwanon abinci  agabanta, dagowa tai takalleta  sekuma ta waigar da kanta  "mlm umar ne yashigo dauke wata yar kwalbar turare  a hannun da wani kulli yace to bata abincin mana kinga yanxu aiki zan mata ina ganin kamar anhadata da bakin aljani da kuma kurciya koma menene  yanxu yakare da yardar Allah  tunda  ayar Allah ba wasabane Allah de yasa mudace" Ameen , duk wannan zance dasu mlm sukeyi  kallonsu kawai take dan ba abinda take fuskanta a maganarsu, "bara nagama bata sena ibo rushin ," to" tana gama bata ta ibo rushi ta aje a gaban mlm, "sannu da aiki , yauwa matso da ita  ayimata mugani"  matsawa take cikeda tsoro da fargaba harta kamota , ba,abinda tayimata suka karaso gaban Mlm ,"mlm ya zuba yace riketa sosai  yagana,  nanta riketa aiko tadinga wani kara mefirgitarwa da wasu  irin surutai  wanda su Kansu  basu san me take cewab ,"matsoda ita inshakamata wannan shine zatai  magana " yagana ko cikeda tsoro ta matsarda ita ,nan ya shakamata turaren dayashigo dashi ,aiko wani bakin hayaki yarinka fitowa daga bakinta da hancinta da duk wata kafa ta jikinta ,"zanyi magana turoni akai nashiga jikinta ,nine nake hanata  mgn da duk wasu  al,amura na rayuwarta masu amfani, kamar sallah da sauransu  "to waye ya turoka," baxan fadaba kuma bana jin zan iya fita daga  jikinta , aiko mlm yacigaba da karantomai ayoyin allah masu zafi ,zanfita zanfita  ,nan tadinga buga kanta akasa yagana nata riketa amma ina seda kanta duk ya farfashe dakyar suka iya riketa "mlm yace to kafita" nan tayi wata atishawa me karfi ta zube a gurin  wani  bacci me nauyi yayi gabada ita ,"daukarta kikaita cikin daki"nanta wuce da ita daki takwantar da ita , alhamdulillah tasamu lfy nan yadinga jinjina mugunta irinta Wanda yayimata wannan abun ,wannan kenan.




Sakkowa yike daga step yana waya yana karasowa yakashe yace "ammi ni zanfita" to kagaida ummin kace ina nan zuwa, "to zataji" yauwa, yana fitowa  sojojin  gurin suka sara mishi  ko a jikinshi  yawuce yanufi gurin motocin da zasu tafi dasu  wanda gabaki daya black ne wadda ke tsakiyace kawai  White me tintak  yanufeta yana zuwa aka bude mishi seat din baya yashiga aka rufe, nan suka cilla motocinsu kan titi  basu zame ko inaba se  unguwar wuse,  nan naga dankara dankaran gidaje na alfarma  naga sun tsaya bakin wani dankareren gida suna horn ba bata lokaci getman ya wangale suka shige suna gama parking yafito  sojojinshi suka sara mishi yafara  tafiya kenan yaji an rungumoshi  ta baya ko ba,afadaba yasan waxemai haka "yau agari  ai naso baka tsoro wlh " kadauka ni irin Kane me yawo da allura kawai ,murmushi yace bkm yaudai zakasha magana gurin ummi, a haka suka karasa dankareren falon gdn suna isa "yau wa nike gani a gidannan kamar Mahmud " ummi ina yini ,baxan amsaba  tunda baka zuwa  gaidani  "natuba ummi" lfy yakabro su ammin  ,lfy  tacema tana gaidake "ina amsawa" a haka suka cigaba  da hirarsu  da ashraf ,ummi tasa me aikinta  uwani tacika musu gabansu da abin  motsabaki , kadan yaci suka dora da hirarsu ta abokai ,ummiko tanata karanta daily thrust dinta  ,sunan zaune sega sallamar abdurrashid  suka amsa " ummi tace yaude manyan baki muke tayi marasa zuwa gaida umminsu"ummi ina yini ,baxan amsaba  sorry ummi aikine kemi yawa shiyasa "lfy badan halinkuba" yauwa umminmu  ,nan yakarasa  yaba manyan abokanan nasa hannu suka gaisa  "kai duk inda zaka da securities ne wai baka sirrin kanka ne" eh naji da inta yawo da allura fa kamar wani tela ,har ummi seda ta dara , sunan suna hirarsu Sega sadiya tafito taci kwalliya kamar zata dinner  kayanta matsatsu sun dameta  dakyar take ninfashi  ba laifi kyakyawace fara , bata lura dasuba ta karaso tace ummi zanje gdn su  afra "biki lura da yayyanki bane " se lokacin ta dago tagansu aiko tana ganin hadda da Mahmud ta washe baki ta matsa  kusa dashi tana me kallonshi fuska dauke da murmushi "ina yininku " lfy suka fada amma  banda  Mahmud daketa faman danna wayarshi ,dama tunda yahangota ta tawo yadakko wayarshi saboda beson takurarta ,cikin zuciyarshi yace tana mace amma se rashin aji yana wannan tinanin ne"ya  Mahmud  ashe ankai twins din ammi school "  adan dakile yace eh ,dankarma takara yimishi wata maganar ,dataga yayimata haka seta miki tace ummi ni zan wuce  "sannan takai dubanta  gurinshi  tana me kallonshi tace ko baxan dawo in sameku ba  ya Mahmud a gaidar min da ammi senaxo ,ya abdurrashid a gaidar min da momma " zataji inji abdurrashid ,shiko  dan guntu tsaki yayi a kasan makoshi saboda yarinyar tacika surutu seta sashi ciwon kai ,a dan  dakile yace zataji. Itako ko ajikinta  haka taja motarta tabar gdn , haka suka cigaba da hirarsu se a na magriba suka wuce  masallaci   seda sukai isha,I  sannan suka shigo  dan yiwa ummi sallama "kutsaya kuci abinci sekace baki " munkoshi ummi , da muna jin yunwa da dakanmu zamu iba"to seda safe ko sena kara ganinku ka gaida ammi kaikuma ka gaida momma "zasuji, har bakin mota yarakosu suka hau ,sunxo futa motar sadiya  tazo shigowa  tadaga mai hannu shiko  ko kallonta beyiba a haka har suka wuce gd ,suna isa yafito cikin takunnan nashi wanda inba saninshi kaiba zaka dauka  yanayinshine  saboda takama ,haka ya isa main falo  yatadda ammi da abbu a dining , shima beyi watawataba yawuce dining yaja kujera " nadawo " yakabarosu ?,lfy  sunce suna gaidake "ina amsawa" nan tayi serving dinshi  seda suka gama suka dawo falo, yace gobe zan wuce anyimun kiran gaggawa "amma  dawuri haka " eh munkoma hutufa tun last week ,ok Allah yakaimu "seda safenku " yawuce part dinshi  yana xuwa ya tube yayi wanka yasaka  jallabiya White ya  kwanta jikin filo yana mejin kewar abin begenshi  ,yahankada filon da yike kai  yadakko  hoton wata baby mekyau  ,ya gyara wanciyarsa  yadora  hoton a kirjinsa "I MISS YOU  MY HEART BEART" a haka bacci me nauyi yayi gaba dashi ,5:00am yafarka yayi addu,ar tashi daga barci yaje yayi wanka sannan yayi  raka,atanil fajr  yayi sallah asuba yana idar wa yayi azkhar sannan ya shirya cikin kakinsa na sojoji   sosai yayi masa kyau ,yanufi stairs se baxa kamshi yike  yana sakkowa yaga ammi ma tasha kwalliyatta cikin wani tsadadden lace pink se baxa kamshi take kasan cewar zatai masa rakiya airport,  yakarasa  kusa da ita yayi mata side hug morning ammi " morning son  dama kai muke jira abbunka ma yanxu ze futo wuce  dining bara nayi mishi magana"ok yawuce yaja kujera yazauna , tana waigawa taga yafito shima se baxa kamshi yike "mujeko" suna zuwa tace me za,a zuba maka "black coffee  se  chips and egg source " tana gama zuba mishi taxuba nata da abbu , suna gamawa suka fito suka hau motocinsu se nmdi azikiwe  suna isa  ciki  naga sun nufi wata kofa karama  sega wani fili ya bayyana kowa nata harkokinshi nan naga sun nufa suna zuwa wani guri aka tsaida masu hadahada,  nan nahango wani  private jet  me kalar kayan army   mekyan gaske , suka tsaya " allah yabada abinda akaje nema"Ameen yace tare hugging dinsu duka , nan yanufi  gurin jet din, yana isa dukka sojojin gurin suka kame shiko ya wuce abinshi  yashiga  sannan sauran soldiers din suma  suka shiga ,  nan jirginsu yadaga  se *U.S.A *  wannan kenan.

[7/23, 5:27 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

       ZAN JIRATA  

          🦚🦚🦚🦚



  WRITTING


     BY


AISHA UMAR IBRAHIM ✍️



*DEDICATED


        To


MARDIYYA SA'EED



©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚

{_ home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}



 

PAGE  1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣




     Tana gaba suna baya har suka isa wani block  ,nan tashiga suma suka bin  bayanta suna "ga new students nan kuzauna a wannan seat din  kusa da waccan  kunga duk ba'a gama kawowa ba daga yau nan ne seat dinku " ok sukace tawuce tayi gaba abunta,  nan  suka zauna "am maryam Ahmad what of you" nan sukai mata introducing din Kansu "sis ki koya mana abinda akai bama nan .



" subject daya ne shima kuma topic daya  akai   saboda yanxu ake kawowa  English ne kawai shima kuma  noun akai"a'ah kyaleshi   anmana a school dinmu "ok" .



Haka sukai ta hirar su banda amatujabbar, sede  in anyi wani abun tayi murmshi  kasancewar  ita bame yawan surutu bace ,sunan zaune  teacher din  basic science ne  ya shigo .



"Good morning sir " morning how are you "fine " ok seat down "our topic today is characteristics of living things " nan  suka maida hankalinsu   kanshi har yagama yafita,  wani yashigo  shima har yafita akai break sukaci abinci suka dawo ,nan  teachers suka yiyi musu lesson, ana gamawa suka koma hostel suka  shiga wanka suka  fito  suka shirya  cikin check blue dark  wanda yayi masifar  ansan jikinsu sannan  aka kada bel suka wuce mosque ,suna dawowa suka wuce dining hole sukaci abinci   sannan suka koma hostel  suka  dauki schools bags dinsu suka wuce mosque ana idar da sallah suka wuce furef .



5:30 suka dawo cikin hostel suka zauna bakin bed din amatujabbar "sis wlh  ina missing  yaya Mahmud " tabe baki tayi "niko ammi da abbuna kawai nike missing amma banda wannan masifaffan " aiko sena fada mashi  " niko zanso inga bross dinnan naku "aiko zaki ganshi ran visiting inbe koma ba " Allah yakaimu "Ameen . shiru tayi dasu har ana kiran sallar magriba " sis dan Allah karki fadamasa"ok dama wasa nake  miki "ok to kutashi mu wuce mosque" to nan suka wuce daga nan suka wuce dining hole suka ci  abinci sannan suka wuce night praf basu suka dawo ba sai 10:00pm, nan kowa yakwanta kan gadonshi a haka sukaita hirarsu kamar sun dade da sanin juna "nidai nakwanta seda safanku  saboda kar nayi late  gurin zuwa class " muma bara mu kwanta  bye ,nan suka kwanta kowacce tayi bacci  asuba  ta gari  wannan kenan.





  Inna ce zaune a gaban kaninta mlm shu'aibu tana koramai jawaban abunda suka faru jiya da ita  "ba wani abubane illah sihiri amma bari nabaki  wani rubutu dakuma addu'oin  da zaki rinka yi insha Allahu koma menene ze karye da yardar Allah " nan tayi mishi godiya tatafi gida abunta .


Tana isa  gd hartayi hanyar part dinta sai taji mutum yana kakarin amai, sekuma tajuya tayi hanyar part din cikin sauri don zatonta ma bappa ne , tana zuwa taga  falon bakowa  se   Haj. Safiya  daketa  kwara amai , cike da kulawa takarasa gurinta "meyasameki safiya " kai kawai ta iya daga mata nan takira  binta me aiki tagyara wajen itakuma  takamata takaita part dinta  nan inna tagyarata se uban sannu take mata dan tana ganin kirkin haj. Safiya bata rainata , shiyasa itama ta dauketa kamar 'yatta  ta kwantar da ita kan bed  tarufamata blanket sannan tafito cikin sauri.



"Bappa! Bappa !! Bappa!!!" Cikin sauri yakaraso har yaso yayi tuntube "gani inna" mekake yi har karfe 10:00am a gd , kuma ga matarka bata lfy  kunshige daki kunbarta banda Allah  yakawoni kenan da sede ta mutu ko "ai hkr inna wlh banjiba" kira salmanu yadubadata da'allah yarinyarnan tana jin jiki"to bara nayi mishi waya"to.




Dr. Salman yazo ya yaduba hajiya safiya ,inda yayimata test yatafi dan zuwa yadubo  yadawo yafadi sakamako ,be dade ba segashi yadawo dauke da murmushi yakalli alh aliyu(bappa)"matarka nadauke da juna biyu  na wata uku da sati 2 " be wani damu akan  zanceba ganin irin kallon da baraka ke mishi ,nan baraka takarasa sakkowa "shege a gdn nan bade a nan ba " inna kau bakinta nauyi yayimata harta kasa  furta komai  ,har baraka tagama iya shegenta "dana ko yata bashege bane " juyowa baraka tai to waye ubanshi? "kinfini sani" kada kai kawai baraka tai zan maganinki , tayi gaba abunta"se anjuma safiya ki kula da kanki kinji" ngd inna.





Inna nafita daga part din taji ranta yabaci ganin irin abunda yafaru da ita jiya shiyafaru da ita yau ganin rashin mutuncin da baraka tai wa safiya amma bakina yayimun nauyi "ga bappa yasauwa halinshi kiduba kiga ko murna beyiba akan cikin nan ,niko meyike damuna har safiya ta iya ramawa ni nai shiru koma menene zan gwada rubutun da  Mlm shu'abu yaban inci gaba da addu'oin dayaban " haka inna taita masifarta ,wannan kenan.




    


Suna sauka yashiga  motocin sojojin da suka zo taryar shi  basu zame ko inaba se wani barek din sojoji daga nan suka dauki wani titi sukai doguwar tafiya sannan suka karya kwana nanma suka kara tafiya sannan naga wani get hadaden gaske , wani soja daga cikin masu tsaron get din ya danna remote get din ya wangale basu zame ko inaba se gaban wani tamfatsetsen estate me kyan gaske aka bude masa mota yafito ,nan sojijinnan suka Sara  masa ko a jikinshi ya wuce yanufi dogon ginin yatsaya a bakin qofar yasa password yabude na hango wani tamfatsetsen hotonta yabayyana bango guda  hoton tayi kyau sosai ..............🖊️  


    

 

I love you wujiga-wujiga fans din amatujabbar & Mahmud 💘💘💘







🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

   and

Comments plz

💞💞💞💞💞

[7/23, 5:28 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

      ZAN JIRATA

         🦚🦚🦚🦚




WRITING


     BY



AISHA UMAR IBRAHIM ✍️



*DEDICATED


         TO


MARDIYYA SA'EED




©️ HIKIMA WRITER'S  ASSOCIATION📚

{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.




PAGE  1️⃣5️⃣➡️1️⃣6️⃣





      *

       Nan naga hotonta tayi kyau sosai sanye da wani dankareren lace  lemon grean fuskarta dauke da murmushi daka gani kasan bata san an dauketaba saboda hankalinta kwata kwata ba'akan hoton yakeba ,nan yasaki  wani kayatacen murmushi Wanda shi kadai yasan ma'anarsa .



*

A cikin falon yabi ta wani corridor se ga step ya bayyana da kuma wata kofa ta silver se naga ya danna wasu madannai kofar ta bude yanashiga ta rufe ba'afi 5min ba kofar tabude yafito  nan wani falon ya bayyana wanda komai na falon yake kalar peach and white nan yabi wani corridor din sega kofofi wajan 5 ya danna wani swech nan kofar tabude da kanta yashiga yana shiga ta rufe .wani hadaden bed room ne me dauke da royal komai na dakin farine ya wuce ya tube  ya wuce birth room wajan 30mins ya futo daure da towel a kugunshi karami da kuma a hannun shi .cikin sauri yashirya cikin wani white arman sout  da takalmin shi black .




*

Futowa yayi daga cikin lift din a dan hanzarce cikin takun nan nashi jaruman mazaje ya futo waje .yana futa su captain abdul-aziz suka sara masa ya fara tafiya kafin ya karasa  har anbude mashi murfin mota yashiga seat din baya,inda motoci  23 suka rufa masa baya inda tashi take tsakiya sauran suka sashi tsakiya suka rankaya ,wasu daga cikin motocin suna jiniya suka dunguma dan yimasa rakiya gurin meeting .





*

Itako hansai tana farkawa taganta a wani madaidaicin daki tana gama bude idonta seta hango farar mata tana nufota "baiwar Allah tashi kici abinci " dakyar ta iya tashi zaune saboda cikin jikinta yai mata nauyi "sannu " "yauwa " tace da muryarta a dishe  nan tazauna taci abinci "tashi kishiga bayi kiyi wanka na hada miki ruwa" to ,dakyar dakyar tashiga bayin dake cikin dakin ba'afi 25mins ba ta fito "ga kaya nan kisa kafin ki gama bara  in sanar da malam " to tace tare da binta ido harta bacewa ganinta ,sannan ta shirya cikin wata atamfa fara da touch din flowers blue .



*

Nan tafito shar da ita dukda cikinta ya tsufa be hana kayan amsartaba ,tanan zaune "sallamu alaikum " binsu tai da ido "neman guri sukai suka zauna suna me kallonta .




*

" ya sunanki" nima bansaniba "nunfasawa Mlm yayi tirkashi to yagana yanxu ya za'ayi" yadda za'ai   Mlm kawai mu barta mu zauna da ita ,har zuwa lokacin da hafizu yadawo asan yadda za'ayi tunda kaga cikin jikinta ya tsufa "to hakanma yayi".





*

Dafata ya gana tayi" daga yau sunanki falmata kuma kinzama 'yarmu zamu rikeki kamar yarmu falmata data rasu "kai ta gyada " nagode "nan yagana tarika koya mata abubuwan rayuwa .



     *AFTER 1 MONTH*




*

Yanayi na canzawa rayuwa na tafiya sannu a hankali yanxu falmata ta iya yaren su yagana na kanuri da duk wasu al'amura na rayuwa da ake koya mata dukta iya se abunda ba'arasaba ,dan wataran in suna zaune da yagana taitajin tana wani yare  Wanda  ita bata sanshiba  . 



*

Yauma kamar kullum tana tare da yagana suna hira ,inda cikin falmata ya dan tsunkuna mata,  maza tai ta dakko hannun yagana ta dora akan marar ta " yagana najin haka taiwa mlm mgn" mlm yadau motarshi suka tafi asibiti ,suna isa nourse suka amshesu tare da dubata suka ce haihuwace nan aka bata gado ,ko 1 basuyiba sega nourse tazo tasheda musu tahaihu ,nan yagana da tsumarta tashiga dakin inda taga 'ya'ya biyu rigis a gadon baby da sauri ta karasa  kusa da ita tayimata sannu tajuya gurin yaran .



*

"Adu'a tayi musu ta daukesu ta mikawa mlm"  sannan akabata yaran tayi musu kiran sallah kawai tayi musu dan batasan sunan Mlm ba da yagana datake  kira da  ummanta ba "gasunan baba ayi musu huduba da sunanka dana umma " .




*

Dadi sosai Yakama  Mlm da yagana ,inda ranar suna yara suka ci sunan Mlm (umar) zasu rinka kiranshi da (abba) ,itakuma yarinyar aka samata (Hafsat)sunan yagana anakiranta da( nur) .turka-turkan raguna har hudu  Mlm ya yanka saboda yaji dadi dakuma nuna godiya ga Allah , wannan kenan.





*

   Bagaran su inna ko  al amura kam suna ta canxawa  don yan duk wani Abu dabaraka xatai nacinmutumci  to sai inna ta takamata burki  "shikam bappah yau cikin  wani irin nishadi yatashi Wanda baisan nameneneba,  yana ta ririta hajiya safiya kamar kwai ,itako har mamakin alh takeyi kwanakin nan.




*

 Tafiya takeyi  cikin sauri amma gani takeyi kamar batayi  harta isa wani dan madaidaicin gd me dan kyau  nan dai tayi horn aka bude mata ta cusa hanci mortar ta ciki ,tana gama parking tayi hanyar wata qofa tabuda tashiga " salamu alaikum ".



*

" a'ah yau mutanen birnine sannu da zuwa "yauwa inna ,nan suka gaisa da inna larai , nan inna takawo mata  danwake  da ruwa taci ta koshi

 tahuta suka cigaba da hirarsu .



*

" salamu alaikum  wa nake gani kamar baraka "wlh kau baba nice ina wuni " lfy  lau yasu innar Rabi "sunanan kalau sunce ma a gaisheku " muna amsawa.(kunji fa fans mutuniyarda ba Wanda yasan ta tawo amma harda shirgo karya 🤣🤣🤣).



*

Nan sukaita hirarsu daga bisani baraka tai musu sallama  kan zata tafi "to shikenan ki gaidarmin da aminiyata da sauran mutanen gdn" to  inna zasuji ,nan tawuce abunta.


*

Baraka na fita titi taiwa kawarta saratu waya tafito bakin titi ta dauketa suka fara tafiya ,tafiya me nisa sukai sannan suka sauka a titi sukabi ta wata hanya nanmadai tafiya sosai sukai sannan suka sauka daga motar suka fara tafiya a kafa sunyi tafiya mai nisa sannan nahango wata babbar  bishiyar kuka sukabi ta bayanta saiga wata yar bukka nan suka fara tafiya da baya da baya harsuka shige cikin bukkar "hankalidai karku taka mana jariran aljanu  " nan suka zauna   "baraka tazayyanema boka duk irin tabarbarewar da al'amura sukai mata yanxu "ace ina zaune  har a kawo wata shegiyar da zata samu ciki ni bansamuba ,abunda nakeso  yanxu mlm asan yadda za'ai da cikin nan najikin wannan shegiyar matar nan" .




*

"Ai ba  matsala " nanfa dadi ya lulube su baraka "ammafa saikin kuma cika sharadin da kika cika wancan karan " boka ko a zuciyar shi cewa yake tunda baki da mutunci aikinki kwana biyu ze rinkayi ya karye se kindawo.


*

"tashi ki bamu guri saratu" tashi tayi ta basu guri dan duktasan abunda zasu kulla tafice ,nanfa saida sukai 2hr saiga baraka tafito dauke da magani a hanunta ,nan fa suka fara tafiya kafin su qarasa gida baraka amanta 3 saboda  uban warinda kayanta sukeyi dan ba sabawa tai da irin warinba danko saratu cema takarasar  dasu gdn baraka "wallahi saratu  in wannan maganin beyiba baxan kara koma waba" a'ah inma beba sai a canxa wata sheqar "baki da damafa kawata " nan suka tafa "ga wannan ki hau mota" ngd kawata .


*

Nan sukai sallama ,baraka tashige gd abunta ,tana shiga toilet tafada tai wanka tafito tashirya cikin wani dankareren legas  lace tafito sai baza  kamshi take ,kamar ba ita tadawo cikin wariba ,nan ta wuce dining abunta, tana zuwa ta waiga taga ko wani ya tawo taga alama ba kowa ta daga rigarta ta dakko kullin maganin ta barbada ,nan ta dawo falo ta zauna abunta ,aiko duk abinnan da baraka keyi binta me aiki na ganinta ,nan hajiya safiya tana sakkowa ta wuce dining zata suba abinci ,binta na ganinta tai maza takoma kitchen ta hado mata shayi "hajiya karama ga tea din nasan kiran da kikemun ina sallah shi zakice in hado miki " aiko baraka kafin ma binta tagama wannan zance tacika ta batse "ke zaki zabamata abinda zataci sekace ba gdn taba tana da iko taci duk abunda takeso a gdn ta" aiko nan kan hajiya safiya ya kulle ta anshi shayin tasha takoma dakinta abunta,ran baraka inyayi dubu to yagama baci wannan kenan.



*

Tafiya suke se tsulala gudu suke kasancewar tsakanin abuja da jigawa akwai tazara ,aman duk da haka basufi 1:30mins  ba suka isa bakin get din school din kasancewar range rovers ne shiyasa sukai saurin zuwa,bude musu get din akai suka cinna kan hancin motocinsu cikin makarantar sannan sukai parking suka futo rugowa amaturrahman tayi ta rungume ammi ,nan amatujabbar ma ta rungumeta "munyi  missing dinki  ammi " nima haka ,nan suka nufi gurin da aka tanaza dan visiting suka zauna akafara hirar yaushe gamo ,nan ammi takira abbu a waya"abbu ina wuni "lfy ya karatu" alhamdulilla  "yauwa my Angels acigaba da karatu in mutum yanasan gift fa" to abbu, suna gamawa kiranshi nashigowa ,nan suka  kara gaisawa da ammi sannan taba amaturrahman "bros anyini lfy " lfy yakaratu"alhamdulillah "Allah ya taimaka Inna samu lokaci zanxo a cigaba da kokari" tnx bro ga sister .



*

"Kyaleta ko kuma bats" ok tace tare da miqamata "hello bro inayini " siririyar muryarta ta daki dodon kunan shi ,ya sauke wata nannauyar a jiyar zuciya tare da......................🖊️

  





I love you wujiga wujiga  masoyan book dina💘💘💘




🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

    and

Comment

 Share plz

💞💞💞💞💞



Written 

   By :-

[ eesho]

        ❤️❤️❤️

[7/23, 5:32 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

     ZAN JIRATA

         🦚🦚🦚🦚






WRITTING



     BY




AISHA UMAR IBRAHIM ✍️





*DEDICATED


         To


MARDIYYA SA'EED






©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚

{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.



PAGE  1️⃣7️⃣➡️1️⃣8️⃣






*

"Ina yini YAYA " siririyar muryarta ta daki dodon kunnenshi ,yasauke  wata nannauyar ajiyar zuciya tare da amsa mata a dan  dakile.







*

"Lfy ya karatu" lfy shirune yabiyo bayansu jin haka itakuma tamikawa amaturrahman  wayar.






*

Takoma gurin ammi sukaita hirar yaushe gamo  inda ammi take sanar da su cewa gobe zata tafi riyad ( Saudi Arabia) tace ranar daurin aure abbu shima zeje   shima,5:00pm ammi tayi musu sallama nan idanun su yafara kawo kwalla dakyar ta lallashesu kan cewa  inkuna haka wlh zan dena zuwa "a'ah ammi Kiyi hkr mundena " to ku share hawayenku inmuka dawo zamu  zo nida abbunku ,nan sukai mata peak suna masu daga mata hannu.






*

Nan suka ebi provision dinsu  suka koma hostel dan shirya loka wannan kenan (🤣🤣🤣).






*

Qofa baraka tayi takoma dakinta dan duk zaman falonma ya isheta dama dan wannan tazauna.






*

Inna ce zaune a falonta ita kadai tana kallon maimaicin gdn badamasi sejin "salamu alaikum".






*

" A'ah Rabi  ce yau saukar yaushe "wlh inna jiya muka dawo saboda yau akai visiting dinsu Maryam nibanma samu damar zuwaba babantane kawai se abdul-halim suka jemata sai sun dawoma zasu biyo su tafi dani saboda baya son tuqin nan nawa na dare  shiyasa ma a taxi nazo" aidama tuqin dare bashi da dadi "ina wuni inna " lfy y gd ya kasuwa "lfy lau alhamdulillahi inna .






*

"To Allah ya bada sa'ah"Ameen inna nan sukaita hirarsu har dare  sannan tashiga part din bappa suka gaisa tafito takoma bangaren inna .






*

Bata jima da komawaba saigasu ,nan abbansu  Maryam suka gaisa da inna  daga nan suka wuce gd abunsu .








*

Yau takama  Monday inda gabaki daya daliban* F.G.C. KAZAURE* suna gaban assembly bayan sun gama national anthem sun gama songs din  makaranta se principal ta fara baya nanta inda take fada musu cewa ankawo coppers ,nan kowanne copper ya futo yana gaba tar da kanshi .





*

Inda akaxo kan wani handsome guy " sunana Habib Abubakar shuwa nan dalibai sukai ta yaba iri kyun uncle Habib din.







*

Don Habib balaifi kyaky kyawane  amma ba hadi  tsakanin shi da Mahmud .





*

Bayan sun koma class first period dinsu sabon copper nane Habib  segashi yashigo  nan  yafara gaba tar musu da kanshi .





*

Bayan nan yafara lesson dinshi cikin kwarewa, koda yagama yafara yimusu question akan abunda yayi musu ,nan amatujabbar taita basa amsa daga karshe yazo gaban seat dinsu yace yanaso su zama friend tace to nan yace duk abunda taga bata ganeba tazo gurinshi direct dakai ta gyada mashi kai alamar to.






*

Su ammine a airport suna jiran a kira jirginsu  ,bayan 3mins saigashi ankira *DANA *nan ammi tayi wa abbu sallama kan seya tawo yace tagaida amminta kafin ya karaso nan *DANA* yayi sama da ita sai birnin *RIYAD*.







*

Zaune suke a gurin meeting ana tattaunawa akan post din su da akai kasar *IRAQ*   







*AFTER 3 YEAR*




*abubuwa da yawa sun faru ciki ko harda shakuwa me karfi da tashiga tsakanin amatujabbar da  uncle habib .





*

Yau takama Thursday inda yaune jirgin  *OMG MAHMUD*  ya dura a filin jirgin saman nmdi azikwe yana dira yafara taka matakalar jirgin  ya fito cikeda takun zaratan maza  yake futowa yana gama saukowa   soldiers suka sara masa ba abunda kake gani sai  hasken cameras  keta haska shi takona duk inda kaduba a gurin soldiers ne masu tsaronshi  da yan  jaridu da yan gdn television nan yafara takowa yazo gurin su ammi yayi musu side hug .





*

Dago oily eyes dinshi da zai idanunsu ya sarke cikin na juna ,tai maza ta sauke kanta kasa shikuma yayi wani killer smile wanda shi kadai yasan namene   ne sannan suka shiga mota sukai gida .






*

"Hello captain garba inajinka shi yaron dan gidan wanene " sir dan gidan *GOVERNOR DIN JIGAWA NE*" banmun abun a hannuna  "OK sir".





*

Wani kyakyawan yarone dan kimanin 3yrs zaune a cinyar inna kuka dadinshi yatafi yabarshi " kadena yanxu ze dawo  fahad inya dawo ze tawo ya tawo maka wannan abun me ruwaruwa ko aski kuke ce mashi oho de (🤣🤣🤣).nan yayi shiru abunshi .








*

Zaune suke a falo dukansu suna hirarsu, shiko hankalinshi na kan wayar sa yana  dannawa amma duk hankalinshi na kansu  .






*

"Yauwa my twins jibi insha allahu za'ah kaiku  *NIGERIAN TURKISH* saboda gwara kuna kusa da gd " cikin murna  sukace to abbu mungode "yauwa se a dada maida hankali kunji yan biyuna  " insha allahu abbu .



*

Ammi ma kanta taji dadin hakan saboda bata jin dadin kadaicin , bayan isha'i suka wuce dining daga nan suka kwanta .








*

 Cikin dare amatujabbar  ta tashi tanata murkususu inda hakan yaja hankalin  amaturrahman ta tashi tafito tafara buga kofar Mahmud  .





*

Yana kan sallaya yaji bugun nan gabansa yafadi  yatashi cikin sauri ya nufi qofa "waye " nice yaya sis ce bata da lfy kayi sauri cikin rudu da tashin hankali take cewa haka .






*aiko be tsaya takarasaba  ya fito cikin tashin hankali yanufi dakin su yana zuwa yaganta a sume daukarta yayi kamar jaririya ya futo  karar bude qofar shice taja hankalinsu ammi suka fito nan suka ga amaturrahman nata kuka .





*

"Me yasameta  wlh ammi bansaniba nidai naga tanata kama cikinta " nan su ammi suma suka shiga mota suka nufi a asibitin  suma.







*

Gudu yakeyi sosai yau ko takan securities bebi ba , yana isa private  hospital din wata  nurse tafito  taji ana buga qofa tafito da niyyar rashin mutunci turus tayi ganin  *OMG*dakansa da sauri tabude qofar yashiga da ita kamar jaririya  nan aka dorata a gadon tura marasa lfy akai emergency da ita  .






*

Mahmud hankalinshi yayi matukar tashi sosai yana ta kaiwa yana komowa Sega su ammi sunshigo hakan yayi daidai da futowar doctor..............🖊️







Vote 

   and

Comments

Share plz

💞💞💞💞💞




Written

     By

[ EESHO ]

    ❤️❤️❤️

[7/23, 5:34 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

    *ZAN* *JIRATA*

        🦚🦚🦚🦚






WRITTING 



   BY




AISHA UMAR IBRAHIM ✍️






*DEDICATED


         TO


MARDIYYA SA'EED







©️ HIKIMA WRITER'S  ASSOCIATION📚

{_home of peace ,joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.






 Nagode sosai da addu'oin Ku gareni Allah yabarmu tare😍😍🥰🥰.




 *HAPPY* *JUMA'AT* *KAREEM* alkhairan dake cikinta Allah yasadamu dashi Ameen👏👏👏.






PAGE    1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣






*

        Mahmud hankalinshi yayi matuqar tashi sosai yana ta kaiwa da komowa saiga su ammi sunshigo suma hakan yayi daidai da futowar doctor yace sir mu karasa office .





*

nan suka bishi  suna zuwa ya nuna musu kujera suka zauna "sir dama ba wani matsala bace sosai mensuration tafarayi shine nata yaxo mata a haka karku damu mun mata allurar bacci  zaku iya zuwa ku ganta  ma".






*

Sauke wata ajiyar zuciya yayi wadda tasa su ammi  kallonshi, shi duk a tunaninshi a zuci yayi saida yaga sun kalleshi ya maze abunshi .





*

Tashi sukai gabaki dayansu suka nufi dakin da take  shi yafara shiga dakin inda ya tadda ta kwance gashinta duk ya barbaje  kan filo fuskarta ta kara yi fayau ga wani haske da ta kara yi sai yaga tayi mashi kyau sosai .






*

Ammi nashiga taqarasa kusa da ita cikeda tausayin yar tata hakama amaturrahman itama zama tai kusa da ammi  tana kallon sisternata abbu ma haka seda suka juma kafin abbu yace su tafi sai abar ammi kafin da safe a sallamesu hakan ko akai amma Mahmud beso hakan ba haka suka koma gd har amaturrahman .





*

Karfe 8:00am amaturrahman ta fito tana jiran jummai bata dade da zamaba jummai tafito da basket din abinci suka shiga mota  suka nufi asibiti .





*

5:30am tafarka tabude idanun ta da sukai mata bishi-bishi kuma sun kara girma tafara bin dakin da kallo sai ta kai kallonta inda take jin karatun Qur'ani ammi tagani .




*

Da sauri ammi ta taso tazo gurinta tana yimata sannu " meke miki ciwo yanxu my angel " mararta ta nuna mata,  nan ammi tayimata bayanin komai da komai .




*

"Salamu alaikum " wa'alaikumus salam "ammi ina kwana yamejiki " lfy lau tama samu sauki insha allahu da doctor yaxoma zai sallamemu "to Allah yakara sauki " Ameen  jummai .ni zankoma dan dora sanwa"to saimun tawo"to.






*

Itako amaturrahman da sauri taje ta kama hanunta "sis yajikin naki " da sauki tace da ita sannan suka shiga bayi da ammi ta gwada mata yadda zata riqa sa pad  sannan ta barota dan tai wanka.





*

Tana gama wanka tayi yadda ammi ta nuna mata sannan ta fito ta dauki kayan da amaturrahman ta tawo mata da su  tasa ,riga da siket ne na atamfa  me zanen flowers pink kayan sun amsheta sosai kasancewar haluttun girma sun fara bayyana a jikinta  , tayi kyau sosai sannan ta zauna  kan gadon ammi ce ta zubo mata soyayyar doya da chicken pepper soup  da tea me kauri .





*

Dakyar tasha tea din rabin cup saboda bakinta ba dadi nan ammi tasata dole saida ta danci abincin,kadan taci bayan ta gama ta koma kan bed ta zauna abunta.



*

Bata dade da zamaba saigasu abbu da Mahmud sun shigo .




*

Tsintar kanta tai da kasa daga ido ta kallesu cikin zuciyarta tace yanxufa nan duk sunsan me nakeyi ko tab, sannan tayi karfin halincewa "ina kwananku " abbune ya amsa tare da cewa"yajikin naki my angel "da sauki tace  .





*

Shiko yayi kamar yana operating din phone dinsa ita har ta mancema ta gaidashi yace" lfy ya jikin naki "kasa  dagowa tai ta kalleshi sai tace da sauki .




*

Doctor din dake da duty ne yaxo yagaidasu cikin girmamawa yabasu takardar sallama  yatafi .



*

10mins suka shirya komai nasu sukai gd abbunsu  .




*

Shirye -shiye sosai suke sabo da gobe za'ah yiwa su Mahmud Karin girma .




*

amatujabbar  ko ta samu sauki amma dai yanxu bata fiye zaman faloba sosaiba saboda kunya takeji .



*

Yau takama Friday anata  shirye -shiye  sosai gdn alhaji abdulkhadir minister of petrol, bayan anyi sallar juma'ah  za'ah tafi  *HILTON* *HOTEL*  dan gudanar da taron wannan kenan.







*

4:00pm  mutane suka fara tafiya Hilton hotel .




*

Su amaturrahman  ko ammi wata me kwalliya ta dakko masu  dan ta tsaramata yan biyun nata wato QUEEN TORCH,amaturrahman tafara yiwa  sannan akaiwa amatujabbar ita ma ,wata hadadiyar gown white long sleeve da adon stone pink ammi ta dakko ta basu suka sa , bayan sunsane aka daura musu dankwali ,daurin zamani wato daurin tauban  ansa musu touch din pink .




*

ammi ce tashigo dakin cikin tata kwaliyar wato Dubai lace " wow tace masha Allah my tweens wallahi kunyi kyau sosai "mungode suka hada baki gurin cewa ,nan tace sufito su tafi .





*

Guri yayi guri domin har an fara gabatar da taro  ko ina ka kalla soldiers ne na  kasa -kasa  kowa'inne da irin kayansu .





*

Wata range rover ce Baka wuluk tashigo harabar hotel din tayi parking ,kafa  daya tazuro  saida akai 3mins sannan zuro dayar tafito tayi masifar kyau sosai cikin takun 'yammata masu ji da aji suka fara tafiya ,yayinda duk hankalin mutanen yayo Kansu  suka shiga suka zauna abunsu .




*

Sai daga idanun yake ko ze hangota can yahangota kusada ammi suna hira abunsu  nan aka fara  karramasu  .




*

Da akazo kanshi aka canza masa hula red sabanin ta da blue ce nan yasa hular gabaki daya soldiers din gurin suka Sara masa.




*

Hotuna aka Shiga yi  Inda  akai musu su suka  gdn sannan akai da dai-dai  sannan akai musu su uku ,ana cikin hoton  takalminta ya goce tayi baya zata fadi harda rumtse ido se taji tafada kan mutum dagowar da zatai sukai  4 eyes dashi " are you okay "kai kawai ta iya daga masa .




Haka akaita gudanar da abubuwa daga karshe  sukai  gd cikeda gajiya .




Shigowa tayi a gajiye  ta tarar suna kallon aljazira ta zauna saiga abba da nur sunxo sun rumgumeta " Umma  sannunku da gd "yauwa falmata " baba sannu  da gd" yauwa falmata ya daliban naki  "lfy lau"  nan suka ci gaba da kallon news  dagowar da zatai taga an nuno shi ,nan  tinaninta ya dawo mata "Umma  shine! Umma shine!! Umma shine !!!" Shine wa...............🖊️






🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

  and

Comments

Share plz

💞💞💞💞💞




Written 

    By:- [ EEHO ]

            ❤️❤️❤️

[7/23, 5:36 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚

   *ZAN* *JIRATA*

      🦚🦚🦚🦚






WRITING



    BY



AISHA UMAR IBRAHIM  ✍️





*DEDICATED


       TO


MARDIYYA  SA'EED 







©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚

{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.





Ina godiya da irin ruwan comments &votes  din danake gani  Allah ya barmu tare😍😍😍🥰.






PAGE  2️⃣1️⃣➡️2️⃣2️⃣






*

      Shine !"shine wa" mijina nane "meke damunkine falmata " niba sunana falmata ba sunana hafsat anacemun hansai ,nan ta rinka basu lbrn rayuwarta  harda bacewar  da yarta tayi.







Su yagana da MLM hamdala sukaiwa Allah da  yasa  falmatansu ta dawo mind din ta ,nan suka shiga bawa hansai lbr tin daga farkon tsintarta dasukai  Sannan yagana tace "tunda daga lokacin muka rike  har Allah ya saukeki lfy kullum addu'armu Allah yasa ki dawo hayyacinki musan a ina kike " godiya sosai tai musu harda kukan farinciki  nan mallam yace insha allahu gobe zamu tafi  *ABUJA* insha allahu godiya, takarayimusu   gami da kara kallon kyautar da Allah ya kara bata ta yaran .





*

Suna shigowa suka wuce part dinsu tsabar gajiya head din kanta kawai ta iya cirewa tai kwanciyarta kasancewa yau amaturrahman ce dayin addu'ah" sis baxaki ta shi kicire kayaba sai ammi taxo ko " ko maganinki baki shabama "malama kiyimana addu'ah inbaxakiba inyi tawa inkwanta" suna cikin haka saiga ammi tashigo "my Angels har kunyi shirin kwanciya ne to ayi addu'ah " a'ah ammi ina nan ina  fama da sis  kuma ma ko maganinta batashaba ammi .





*

"Tashi dan gidanku kicire kayannan kisha magani nasan dai gudun magani kike shiyasa kina dawowa kika kwanta to tashi shiyasa ina cikin su hajiya zainab  na tuno natawo nasan basha zakiyiba " tashi tai ta wuce toilet tahada ruwa mai zafi a bathtube tayi wanka  tafito sanye da towel da karami kuma ta dauro a kanta saboda jikewa da yalwatacen gashin ta yayi  Sannan ta jona hand dryer  ta busar da kanta Sannan tayi shafa  Sannan tabude makeken wardrobe dinsu ta dakko wata sleeping dress wadda hajiyar Riyadh ta kawomusu  me colour din blue-black tasa Sannan ta dakko  band blue-black tasa a yalwatacen gashinta ba karamin kyau tayiba kasan cewarta farar fatace  ta wuce kan bed ta zauna tana jiran ammi ,bata jimaba saiga ammi tashigo hanunta rikeda magungunanta da faro .





*

Tana zuwa bata tafara kukan shagwaba wai ala dole maganin daci gareshi a canza mata Wanda bashida daci nan ammi tace"amaturrahman kije ki kiramun Mahmud nasan yanxo yana gun abbunku " to tace tare da tafiya tana zuwa tace"YAYA wai kazo inji ammi "binta yayi cikin takunsa mai dauke da natsuwa har suka isa.





*

" salamu alaikum" ammi ce ta amsa itako amatujabbar tasan kwanan zance sai ta kauda kanta  gefe tare da cewa"ammi kibani maganin nacefa zansha "nan ammi ta mika mata nan tafara yin kamar zata kuka tafara sha  tana gamawa tafara yunkurin amai .




*

Tsawa ya daka mata wadda take gigitata yace" inkikai aman nan sai kinsha wani ai kin iya tashin mutane suna bacci ko ".(kunji fa fans din amatujabbar 🤣🤣🤣).




*

Nan ta waiga ta taga amaturrahman har tayi bacci  ,fara tashinta tayi ammi tace" me zatai miki" ammi ita cefa dayin addu'ah "to kwanta sarkin rigima nai muku ".




*

Jinjina kai kawai yayi yai gaba abunshi .



Nan ammi tayi masu addu'ah tare da kashe hasken dakin takunna musu bed side lamp ta wuce part dinta gurinsu hajiya suka cigaba da hirarsu.





*

Yau dawani irin faduwar  gaba da ciwon kai dan ko  fita bai samu yiba           inna ce tace  " fahad   jeka kiramin abbanka " nan ya shiga part din abbansa da gudu , fadawa yayi jikinsa ,ganin  bacci yake  farkawa yayi tare da cewa "my boy lfy " cikin  hausar Sa wadda be kwareba yace inna na kiransa .




*

Tashi yayi tare da kama hanunshi suka nufi part din inna .




*

Suna isa yayi sallama tare da gaidata nan tace"   lfy naga baka futa ba kaga Ali kacirewa kanka damuwa yanxu dai  ita safiya addu'ah mu take buqata Allah dai yajikanta,jiyama banda na dameka da bazaka je gurin taronnanba"ameen innah "nima yanxu kwanannan   wasu mafarkai nake tayi  insha allahu gobe zamuje gurin sha'aibu" Allah ya kaimu innah,nan sukaita hirar abunsu .





*

Karfe  7:00am suka futo cikin shirunsu na uniform kalar blue-black da light pink do guwar riga ce iya guiwa  blue-black sai ta ciki  light pink   me dogon hannu da doguwar sucks har guiwa  sunyi kyau matuqa ,uniform din sun amshi jikinsu suka  shiga sukaiwa su ammi sallama Sannan suka futa suka hau motarsu kirar *YARIS* fara Sol me bakin tintac wadda abbu ya tana zar musu dan zuwa school hamisu driver ne  yajasu sai *NIGERIAN**TURKISH* suna zuwa aka amshesu Sannan aka nuna musu class dinsu  wato S.S.1 A ,suka nufi class din suna shiga sukai sallama suka zauna wani seat dake gaba, nan saiga  wasu yammata Wanda baxasu wuce  adadin shekarunsuba suka zo gabansu suka ce "sannunku friend" .




*

Daya dagacikinsu tace "am mardiyya Muhammad   suleja " dayarma tace "am Khadija  Ibrahim" nan suma amaturrahman ta gabatar musu da Kansu , sukaita hira kamar sun San junansu  itako  amatujjabar  tana dan jefa musu baki  in na   dariyane tayi .






*

Suna cikin shiri su saiga hafixu yayi sallama nan suka gaisa  yagana tashiga bashi lbr abunda ya faru, yayi farinciki sosai Inda yace shima dashi za'aiwa hafsat rakiya ,nan suka shiga mortar mlm suka dau hanyar abuja .





*

3:00pm suka iso cikin garin abuja suka nufi unguwar *WUSE* suna zuwa ta nuna wani danqareren estate tace musu "nan ne " nan sukai horn  gate man yafuto dan ganin waye saida  ya matso  kusa  yabude baki tare da cewa "hajiya " aiko da sauri ya bude musu get suka tura hancin motarsu cikin gdn   yagana da malam sai kalle-kalle suke ganin  aljannar duniyar da yarsu tafito  suna tsayawa, hakan yayi daidai da futowar bappa da fahad a hanunsa  tana futowa  taruga da gudu ta rungumeshi  shima sakin fahad yayi tare da da rungumeta  suka saki wani marayan kuka   dakyar suka saki junansu tare da shiga cikin gdn, suma su yagana suka Shiga,   fahad ne ya Ruga da gudu yaje yace inna tazo abbanshi na kuka,  aiko tare suka tawo tana zuwa  tai 4 eyes da hansai  "mezan gani haka kamar hansai  Allah da iko yake " .




Baraka na kitchen taji abunda inna tace futowa tayi, tayi  turus ganin da gaske hansance .





*

Nan inna ta fashe da kuka  tare da Neman gafarar hansai, hansai tace ta yafemata  nan kowa ya ba kowa lbrn  bayan rabuwa ,nan suke cemata hajiya safiya ta rasu wajan haihuwa ,nan tai musu ta'aziyya  bappa ma yayita yiwa su yagana  godiya  .






*

Suna dawowa daga school su kai part dinsu amaturrahman ce tafara yin wanka  Sannan amatujabbar  tana futowa ta  tarar da amaturrahman tasa bakar  Arabian gown tayi  roling  da red bell, itama shirin   tayi cikin   wata peach din Arabian gown  tayi rolling  da black bell suka nufi part din ammi suna  zuwa tace "kuje Hamisu driver yakaiku a siyo abunda za'ah Buqata " to sukace  tare da yi mata sallama  suka tafi .





*

6:57pm suka shigo a gajiye suka wuce part din  ammi ,nan ammi ta bubuda abun da suka siyo tace" asa cake din a pridge  "to suka ce suka wuce suka Sa a pridge Sannan  suka wuce part dinsu sukai wanka suka kwanta ,asuba tagari.






 *

5:30am suka tashi amaturrahman  tace" happy birthday my lovely sis "thanks tace  itakuma ta wuce toilet dan dauro alola .





*

Tana nan zaune kasancewar ba sallah zataiba  taji knocking din qofar part dinsu  tashi   tayi taje   ta bude  taga bakowa  har zata koma idonta ya sauka kan...................🖊️







🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

 Votes

    and

Comments

Share plz

💞💞💞💞💞






Written

    By:- [ EESHO ] 

            ❤️❤️❤️

[7/23, 5:38 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*

     🦚🦚🦚🦚

         *ZAN JIRATA*

🦚🦚🦚🦚


      *BY* 


     *AISHA UMAR IBRAHIM*



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo



         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*






*DEDICATED 

        

       To 

MARDIYYA SA'EED





PAGE 2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣





*

    Idanunta ne  yasauka a  kan wani kayatatun  box me colour din   white  sekuma wani  rubutu me daukar ido colour din red yana haske da walwali  an rubuta  HAPPY BIRTHDAY MY HEART BEAT saman box din kuma  wata hadadiyar rose ce me kyan gaske .




*

Zuwa tayi ta dauka tare da shiga daki tana kwallawa sis dinta kira wadda  ke wanka .




*

"Sis! sis !!sis!!! dan allah kiyi ki futo kiga wani Abu kodai ke kika ajiyemin danki surprise dina ne yi kifuto ".





*

Futowa tayi cikin sauri daure da towel tace" me nake gani haka my lovely sis" karki rainamun hankali ki ajiyemun abun sannan kirinqa tambayata .




*

Sakin baki tayi tana kallon box din dake aje kusa da amatujabbar tace "wlh sis bani na ajeba ba nariga da nabaki gift dina ba  ko ammice ?" Anya ammi fa basu tashiba nidai naji knocking din door din part dinnan nabude naga  ba kowa sai wannan nagani  a aje a bakin door din.




*

"Kika sani ko surprise dinki zatai kinsan dai ammi " tukunna ma dai bara nabuda naga  menene a ciki ai tahaka ne ma zamusan wanda yakawo" OK to bude mugani tafada  tare da matsowa kusa da ita tana mai karewa box din kallo dan ita kanta yatafi  da zuciyarta  .




*

Dauka tayi tare da kai rose din hancinta tashaki kamshinta  tare da lumshe grey eyesball dinta wani annarkaken turare me tafiya da zuciya  tashaka  sannan ta ajeta gefe  domin itama kanta shape din  box din me kirar heart  ya burgeta ga haskennan da yake futowa  me daukar ido .




*

Tana ta neman yadda zata bude domin duk ganinta da box ,box bata taba cin karo da irin wannan ba tanata kiciniyar budewa amaturrahman tace "la sis kinga abun budewarshi anan " da gowa tayi taga wani key me daukar ido ,dauka tayi ta Sa ta bude inda wani daddadan kamshi me  sanyaya zuciya yadaki hancinsu .





*

"Wow " suka fada a tare nan suka fara fufuto da kayan ciki amatujabbar ko gani take kamar a mafarki dan gani take kamar ba  ita aka kawowaba ,amaturrahman ko sai santi take ganin  tadies  white masu red  heart a tsakiya   da chocolate kalakala da biscuits kalakala tana cikin daddagawa sai ga wani kit  dan karami ya bayyana .




*

Dauka sukai tare bude kit din wani hadaden diamond Ring ya bayyana sai daukar ido yake .





*

Saurin kai hannu sukai tare Allah yaba amaturrahman sa'ah ta dauka tare da duba jikin  ring din  wani dan madaidaicin rubutune   tagani Wanda akasa *M&A*  kallon amatujabbar  tayi tare da matsowa tana nunamata,tinani suka shiga yi dan sudai basusan waye wannanba sai suka cigaba da bude abubuwan, nansuka ga wani kayatacen greeting card mekyaun gaske shima the same colour da box  suka bude envelop din  suka fara karantawa kamar haka.





*HAPPY**BIRTHDAY*TO YOU MY ANGEL.

          { MEETING YOU WAS FATE BECOMING YOUR FRIEND WAS CHOICE BUT FALLING IN LOVE WITH YOU WAS COMPLETELY OUT OF MY CONTROL.  I LOVE  YOU  WITH ALL MY HEART  MY SUNSHINE }.

 HAPPY BIRTHDAY ONCE AGAINS.




*

Tare suka sauke na nauyar ajiyar zuciya tare da kallon junan su sai amatujabbar tace" sis mu nunawa ammi abun ya wuce tinani "eh kuma hakane amma mubari sai angama taron birthday din ma nuna mata " to shikenan hakanma yayi sis".




*

Tashi sukai duk jikinsu a sanyaye suka tattare  kayan suka maida su cikin box domin har 8:30am tayi nan suka  nufi dining din main falo  da cin abinci.




*

  Nan yagana tace "kanata  matarka baka dubi wadannan yaran ba    kodayake baka San da subane " da sauri bappa ya waigo tare da duban  fuskokin yaran  aiko cikin sauri yatashi ya rungumesu  yana tasbihi ga Allah .




*

 Gaban baraka yayi mumunan faduwa jin wannan mgn da yagana tayi hankalinta yayi  matuqar tashi  tawuce dakinta dan kar a ganeta  tana shiga ta zube kan kujera tace ina baxe yuwuba wlh ina zaune  wata tazo tafini  "amma wa'innan shegun mutane  da suka tsinceta sun batan budget amma dukanku zanyi maganinku " nan tafara sakesaken yadda zata samu tafita  dan yanxu bako da yaushe yake barinta futaba .




*

Sakinsu yayi tare da yin sujudu shkr dan nuna godiyarsa ga Allah  nan wata sabuwar hira taqara barke  wa tsakaninsu ,ana kiran la'asar  su bappa da mlm suka nufi masallaci sukai sallah ,suna futowa daga mosque yafara sadakar yan 1000 dan yau cikin farin ciki yake  saboda  abunda yadade yana addu'ah yau gashi    Allah yacika mai burinsa har da kari dasuka dawo gd part din baki sukawoce donyasan su inna ma nacan  nan bappah ya shiga kiran 'yan uwa da abokan arxiki yana shaida musu abin alkrn da yasaukarmasa yau ,nan akai tai masa barka da arxiki da yimai Fatan Allah ya bayya na mai 'yar da akasace don duk da anyi   shekaru  da yawa ya kasa manta hakan gani yake kamar tana Raye  kullum addu 'arsa sai ya sata aciki  aiko inna da bappah suka fara gayyatar mutane  xuwa wajen gagarumar walimar da suka tsara gobe ,wadda ba akwana da itaba amma antashida ita (uhmm abunka da masu Baki da kunu😁😁).





*

 Shigowa yayi dakin tare da sallama  aiko da sauri ta amsa ta tafi kawo mai ruwa cikin  takun na riqaqun yan duniya ,shikanshi yayi matuqar mamakin ganin hakan daka gareta, tana dawowa tazuba masa ruwan da ta dakko mai sanyi  tabashi,karba yayi tare dayin attasmiyatu  yakai bakinshi yasha "alhaji dama inaso gobe naje gaida Babar saratu " jimyayi sannan yace.





*

"Baraka bazakiba  kina ganin ' yar uwarki Allah  yadawo da ita ko kiyi mata mgn sannan nima ko kiyimun murna saboda kin rainani inbarki unguwa ko, to yanxu ba irin da bace kema kinsani kuma gobe walima za'ai ba inda zaki inkinga dama kifuta gurin walimar ko ki zamanki kedai har yau baxaki canza halinkiba " hkr tariqa bashi  tare da nuna tadena abunda take nan taita kalallameshi tare da cewa "kafun a fara nadawo fa" nan ya yarda suka cigaba da hirarsu amma duk hankalinshin nakan hansai  da su nur .





*

Shikam mutuminan naku yana ganin ta dauka yasaki wani kasaitacen murmushi yanufi part dinsa yana zuwa  yanufi wajan  tankamemen wadrobe  tare da budewa yadauko wani kayatacen diary nashi  yazauna  kan royal bed dinshi yayi wani rubutu Wanda nima kaina bansan me ya rubutaba.





*

3:00pm

Masu decoration nahango sunata faman tsara  cikin guarding din gidan  Inda cikin  lokaci kankani guri  yahadu  Inda colour din  yake peach and White da masu kwayaye masu colours suna ta haska  gurin   nan gurin yayi kyau sosai.






*

matujabbar CE zaune wata me kwalliya na tsara mata  kwaliya tayi kyau sosai,  bayan angama mata ta tashi ta tafi Sa kaya ,nan aka farawa amaturrahman itama ,wata gown CE ta 1million stone na amare fara tas me adon stone peach colour tasa sannan ta matsa gurin me kwalliya  silly GAM ta tsantsaramata daurin tauban  White &peach .






*

Amaturrahman ma dai tasha kyau Inda nata material din  yake White & sea grean  sunyi kyau sosai nan silly GAM ta daukesu photo tuna ta tura a yanar gixo  .






*

Futowa sukai suka fara tafiya ..............🖊️







🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

  and

Comments

💞💞💞💞💞






Written

By:- [ EESHO ]

           ❤️❤️❤️

[7/23, 5:39 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*

     🦚🦚🦚🦚

         *ZAN JIRATA*

🦚🦚🦚🦚


      *BY* 


     *AISHA UMAR IBRAHIM*



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo



         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*






*DEDICATED 

        

       

       To 



MARDIYYA SA'EED






PAGE 2️⃣5️⃣➡️2️⃣6️⃣







*

Basu zame  ko'inaba sai garden amaturrahman tariga ta zuwa tana shiga taji su ammi nacewa" happy birthday to you"  inda wani Abu me kyalkyali yazubo daga saman kanta  tana zuwa ta rungume ammi  tare da kallon kowa na gurin sannan suka zauna akafara gudanar da  abubuwa.





*

Daga karshe akazo kan cake  ,inda naga wani cake me hawa 6 yayi kyau sosai da candles akai  ba'abata lokaciba  aunty JAmila  ta Riyadh tace da ita "matso kusa ki yanka" amsar wuqar tayi  tareda yin rau-rau da oily eyes dinta tare da cuno  pinky lips dinta tace" aunty tsayina baze kaiba ".





*

 Marshall dake zaune a rela din bene yana kallon abunda ke faruwa yayi kayatacen murmushi Wanda ya kara bayyanar da  asalin kyanshi yanufi qofa yafuta cikin takunsa na zaratan maza  .





*

Yana sauka yanufi part dinshi yana zuwa ya nufi  tankamemen  wardrobe  yadakko wani white arman suit   yasaka bakaramin kyau yayiba  yakarasa gaban mirror tare da daukar hand comb yana mai gyara kwantaciyar sumarshi  kanshi bayan yagama ya fesa  turarenshi me dadi da sanyaya zuciya  sannan yasaka  takalmin shi dan kamfanin  gucci  tare da watch shima dan kamfanin  yafuto yafara  tafiya abunsa .





*

 Aunty jamila ce ke niyyar dagata sukaji husky voice dinshi me dauke da amo yace " batta na dagata  tunda bata da tsayi sai ta  wahal da mutane  nan gabama kila amaturrahman  sai tafita"  ya fada  cikeda tsokana kuma yadaure fuska   kamar bashine yayiba  .





*

aiko dandanan idanunta suka fara kawo ruwa ta cuno karamin lips dinta  tayi alamar zatai kuka  ammi tace" kika sake kika lalatamun kwaliyarnan yau sai na zaneki dan sai abbun Ku yadawo munyi hotuna  dan dama ke ba kwalliya kikesoba  to kika batan kwalliya  saikin sani , kaikuma dan gdn Ku  yartawace gajera to Kaine gajere  yishiru  kinji yar albarka" daga kai tayi tare da jindadi dan ita ta tsani a kusheta  shikuma tunda yagane yake takura mata da  hakan .





*

Kallon watch din hanunshi yayi, batai auneba  sai jin lalausan hanunshi tayi  a yadauketa inda dadda dan kamshinshi  yacika mata hanci   lumshe grey eyes  dinta tayi   tare da   budesu akan kyakyawar fuskarshi  .





  *

 hakan yayi  daidai da dagowarshi  idonsu yafada cikin na juna   saurin kasa tai da kanta shikuma yayi murmushin gefan baki  yadagata yadda yakamata har  ta hure wutar candles  sannan ta yanka  su ammi na tafi .





*

 Tana yanko cake din da niyyar kaiwa bakin ammi , yayi rawa da hannunshi  Wanda ba Wanda ya kula da hakan ciki kuwa  har ita kanta .






*

Hakan  kuwa yayi daidai da cake din  hanunta  yafadi  kasa tayi saurin  kai  lallausan hanunta dan dakkoshi  sai  ya sauka kan  kyakyawar  fuskarshi     inda lallausan  hannunta yasauka kan fuskarshi,   lumshe sexy eyes dinshi yayi  yabude akanta ga wata iska  dake kadasu .






*

Saurin  dauke hannunta tayi jikinta na rawa  tace "yaya kayi hkr wlh banganiba "  cikin zuciyarshi yace  oh god yarinyar nan da gayya  take wani abunma kamar tana sani, a fili kuwa doguwar tsuka yayi  tare da yimata kallon ki shiga taitayinki .





*

Nan dai ta ba ammi a baki da sisternta  shikuma ya ajeta ya wuce gd abunshi .






*

 Gift kalakala tasamesu  domin  duk kawayen ammi ma summata kara saboda kowa so take abawa danta insunyi candy dukda  sunsan makaranta zasu tafi insun gama amma dukda haka  suna ji dasu danko  hakanan sai surinqa kawo musu abubuwa .





*

 Abubuwa da yawa aka raba gurin birthday dukda ba taro akaiba daga su yan gd sai kawayen  ammi , suko su amatujabbar ba wasu friend garesuba dama kullum suna gd .




*

Taro yatashi inda suka nufi main falo din gdn gaba dayan su kasacewar abbu yadawo , suka fara hotuna inda akai musu na family sannan akai musu  kowa da Mahmud  sannan akaiwa  kowa  nashi  sannann akai musu da kuma ammi  sannan kowa ya wuce part dinshi  cikeda gajiya .





*

Wanka tafito tare da wuce wa gaban dress  mirror taja chair tazauna tashafe jikinta da lotions dinsu masu dadin kamshi  saida ta gama sannan ta buda tankamemen wardrobe dinsu ta dakko  wata white  &blue din sleeping dress tasaka me hoton spongebob  sannan ta dakko blue band ta daure a  yalwatacen gashin kanta da yasha gyara  ta nufi Royal bed dinsu takwanata  tare da kallon amaturrahman da ta dade da bacci sannan tayi musu addu'ah sannan ta kashe golfs din dakinsu tare da kunna    bed side lamp takwanta  abunta asuba ta gari .





*

shirye shirye sosai sukeyi  kasancewar yaune walima  dan ana gamawa su yaganah  sunce wucewa zasu   dakyar suka bari ayi walima dasu  danma flight din da akai musu biking na 7:00pm shiyasa suka zauna .





*

Cikin sauri take sakkowa daga stairs tanufi parking space tana zuwa tashiga wata parado  ta cilla  motar kan titi  ta nufi inda ta saba zuwa   ta na isa dan yau itakadai tatafi don tanemi saratu bata same taba shiyasa ta tatawo ita kadai aiko boka yayi matukar farin ciki  don bayason xuwan ta da saratu  saboda axalxala . 




*

"hmm aini Abu duk yabi ya jagulemun MLM " basaikin fadaba munsanko mai  ke dai kirinka bin dokokinmu ta hakane xamuyimiki aiki mai kyau  ammafa inkin bi doka"




*


aikinki na wannan karon yana da wuya sosai saikin dage ko dan wannan kishiyartaki  "to MLM muyi abun da xami dan da kyar yabarni ,nan suka shiga bukar gami datambayar ta kawarta  ....





*

wanna karonbasu da deba suka fito " wannan sai dai kiba yaranta dan ita tana da tsari sosai ajikinta  tun da aka kona  aljanin damuka tura gunta dan yannxu  bawanda xai Iya xuwa gun ta.   "toh "da hanzari ta amsa  don' tafi jin haushin yaran akan uwar su don haka kome boka ya fada mata sai tabi don cimma burinta naganin bayansu  







" Niko nace Allah kar ya  bata ikon yi  (mata mukiyi kanmu dan Allah xuwa gun boka bakaramin bata bane  kin hada Allah da waninsa kuma  duk Wanda ya hada  Allah da waninsa to yayi shirka kuma Allah yace  baya gafara ga Wanda yayi shirka India  har yamutu yanayi  amma yanayin  gafara   ga Wanda ya tuba   ixuwa gareshi   

kuma inkinje  gun boka Allah baxai karbi sallarki ta kwana arba inba  Allah yasa mudace ameen.)





*

to baraka na amsa tayi gida ciki jin dadin abinda boka yabata ,





*tana isa ta Tatarar anata kafa run funan baki aiko baraka tai naxarin hanyar da yaran xasusaba da ita  donta Isar da sakon boka akansu .





*balaifi anti walima  Anna kunne akan Son  xuciya su. yaganah  suntafi gd su hansai har airport  suka rakasu  nan baraka tafara janyaran ajikinta don susaba donko wankama wani lokacin ita kemusu tun hansai bata bari  bappah yace ta barsu tun da yaga  baraka tashir yu.





*

9:00pm

Zaune suke dukansu a main falo amaturrrahman na fadawa ammi box din da suka gani nan tasa  ta dakko mata ta duduba  sannan ta dago takalli abbu dake sanye da farin medical glass  tace..................🖊️







My fans kar kuga  update dan mutsi wlh banida lfy ayimun addu'ah👏👏👏.





🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

  and

Comments

Share plz

💞💞💞💞💞






Written

By:- [ EESHO ]

               ❤️❤️❤️

[7/23, 5:42 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*

         🦚🦚🦚🦚

         *ZAN JIRATA*

        🦚🦚🦚🦚


      *BY* 


     *AISHA UMAR IBRAHIM*



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo



         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




 DEDICATED


       TO



MARDIYYA SA'EED






WANNAN SHAFIN NAKUNE FANS 'DIN ZAN JIRATA & NABARWA ZUCIYA KUYI YADDA KUKE SO DASHI🥰😍😘.






PAGR. 2️⃣7️⃣➡️2️⃣8️⃣






  *

         Tare da cewa "wakake tunanin  zai iya wannan abun har cikin gdn nan kuma securities basu ganshiba  gaskiya abun da mamaki gaskiya".





*

Abbu kam cewa yayi  "  bansaniba amma koma waye Allah ya  bayyana mana da  alkhairi " dukkansu suka amsa da Ameen banda  'dan gogan da  yayi azuci dankar a ganeshi .






*

Ammi ko cewa take "wlh koma waye  'yata tafi karfinshi"  abbu 'dagowa yayi ya saci kallon Marshall yayi murmushi ganin ya cikule kamar besan komai ba ,nan  suka ci gaba da hirarsu 'yayan ammi ko tini  sunyi barci a falon kusa da ita sai ita da Marshall da abbu suke hirarsu gashi nauyin bacci ne dasu dan har gara amaturrahman kan amatujabbar .






*

Marshall ko ganin sunyi bacci wani farinciki ya lulubeshi  amma a fili yaqara ha'da rai   dan yasan shiza'asa ya tashesu  yana cikin wannan tinanin yaji ammi nacewa.






*

"Mahmud tashi kannenka su wuce part 'dinsu sunsan insunzo hira sai sunyi bacci amma sai sunzo sun wahal da mutane  tashe su mu mun wuce" nan Marshall yashiga tashinsu amma sunqi tashi murmushin mugunta yayi tare da  nufar gurin fridge ya 'dakko ruwa me sanyin gaske  yadawo gun da yabarsu.





*

Yadda yatafi yabarsu haka yadawo ya gansu  bu'de ruwan yayi yashiga yayyafa masu  amatujabbar tashi firgice dan ita yafi zubawa ruwan tare da cewa.





*

"Haba sis meye hakan  kinsan dai banasan ruwan sanyi  shine zaki zubamun ke inai maki abunda bakyaso ne? Kuma kinsan ammi tahanamu amfani da ruwan sanyi shine ni zaki watso mun ko ? To wlh sai na  rama  "  duk wannan zancen da take bata San waya zubamata ruwan ba nan harda 'yar kwallarta sannan takoma takwanta abunta .





*

 Daka mata uwar tsawa yayi aiko sai gani yayi ta tashi tazauna amaturrahman ma gani yayi ta tashi ta zauna tana mitsitsika ido .






*

"Ku wato Baku da mutunci  kuzo da kafarku Amman  sai an kaiku  ko to daga yau duk ranar da na qara ganin kunzo hira  kuma kuna jin bacci Baku tashi kun tafi ba sai na zaneku ,  Ku tashi muje "  ya kama hanunsu  suka nufi part 'dinsu yashigar da su 'daki yaja masu blanket ya rufe su sannan yayi musu  addu'ah tare da rage musu hasken dakin ya kunna bed  side lamp  yafita yanufi part dinsa  asuba tagari .





*

5:00am 

"Alhaji! Alhaji!! Alhaji!!!  asuba tayi harma munso mu makara".





*

" subahanallahi " toilet yayi da sauri yayo alwala ya nufi mosque  yana dawowa yatarar da hansai tana koyawa su nur azkhar  shima ya zauna yana binsu   har  suka idar suka shafa .




*

"Dady good  morning" 

"Morning yarana kuntashi  lfy " suka amsa da lafiya nan itama  hafsat tagaidashi ya amsa cike da shaukin kaunarta .






*

" salami alaikum " 

"Wa'alaiki salam yau baraka ce  wajan namu  "  "eh nice  inna ina kwana " inna tayi mamakin  ganin haka daga guri baraka  'yar da bata raga mata  koka'dan amma yau itace  taxo  gaida ni  "lfylau " ita dai inna jikin ta bai bataba duk da bappah yace mata baraka ta yi hankali  amma ba tai tunani hakaba ko dai wani abun ta shirya to Allah yafita inna na wannan tunani "inna ina su fahad ko suna gun mamansu ne "

"Suma yanxu sukazo gaidani tare da Babansu sukace gunki zasu je " jin haka ko baraka tace .

"Inna bari naje gun 'ya'yan nawa" nan ta tafi abunta ,tana  isa part 'dinta  ta tarar dasu suna  wasa nan suka gaidata ta amsa tare da cewa " me zan dafa maku 'ya'yan aunty "

"Aunty  kidafa mana indomie  dan yau mama plaintain take mana da kunun gya'da " cikin  hanzari tashiga dafa masu abunda sukeso 15min tagama ta zuba musu a plate 'daya aiko dukka ninsu suka ha'da Baki gurin cewa"bissimillahi rahmanu rahim "suka fara ci danda  nan suka cinye  barako tafito da murmushin mugunta tace" har kun koshi ko 'ya'yan aunty  " 

"Eh aunty ".






*

Nan baraka ta tuna boka yace inzata basu ta tabbatar ta hanasu yin bisimillah dan inhar sukai bisimillah to maganin bazai yiba nan ji'bi ya fara ketowa baraka tashiga tambayarsu "kunyi bisimillah ko  'ya'yan aunty "

"Eh aunty munyi ai maman mu tace ko sweet zamu sha muyi bisimillah " nan haushi ya turnike baraka a zuciyarta, NUR tace" ai in mutum yaci abinci ba bisimillah to da she'dan yake ci kuma she'dan ai kazamine ko aunty?".






*

Banxa baraka tai da ita dan haushi , dasuka ga haka suka tafi gurin mamarsu abunsu.





*

Cike da gajiya suke futowa daga motar hanunsu dauke da school bag suka nufi cikin gdn  a main falo suka tadda ammi zaune tana  waya sai da ta gama takallesu cikeda kulawa tace " ya exam din my Angels "

"Alhamdulillah is so nice ammi " 

"To adage da addu'ah dai " "insha allahu ammi ".




*

Nan  suka wuce part 'dinsu abunsu sukai wanka suka shirya cikin wasu English wears, amaturrahman cikin riga da sket  sky blue Inda amatujabbar aka hade cikin Riga da wando ,riga pink me ratsin black  iya guiwa wandon kuma pencil black colour sannan suka futo main falo sukaci abinci sannan suka dawo falo kusa da ammi suka zauna kusa da ammi kowace ta bu'de littafinta tafara kara tunta .





*

Bayan 15min telephone din falon tayi qara nan ammi tamiqe taje  ta 'daga dauke da sallama ,daga can 'bangaren aka amsa tare da gaisheta ta amsa sannan ta tambaya waye " Habib ne uncle dinsu amaturrahman nazo mu gaisa kuma securities sun hanani shigowa " "to Allah sarki Ashe kai ne uncle Habib din nasu to bani 'daya daga cikinsu " 

"To" nan yamikawa nakusa  dashi " kabarshi yashigo"

"To hajiya angama " nan Habib yashiga da zugar motocinshi har guda biyar .





*

Sunajin  tace uncle Habib kowace  ta tsaya da karatun da take suka karasa  kusa da ita nan tafa'da masu yana waje suje su shigo dashi   nan kowaccensu tasa hijab dinta har kasa domin dokar Mahmud ce wannan nan suka futa suka shigo dashi main falon gdn  suka gaisa da ammi kamar sun San juna nan sukaita  lbrn makaranta shidasu nan  yace "sai kuka baro school ba ko  sallamako "

"Wlh uncle muma bamusan bazamu komaba"

Nan suka cigaba da hirarsu .





*

30mins  yamike tare da ajemusu kayan da yatawo musu dasu Leda  7  sannan yayiwa ammi sallama nan yamiqe tare da fara tafiya suka Rufa masa baya  dan rakashi gurin mota .






*

Nan suka tsaya bakin motar dazai Shiga sukai ta hira tare da dariya abunsu ,ana cikin haka sukaji get man ya wangale get sudai basu fasa hirarsu ba dabawa junansu dariya .





*

Cikin mota kuwa abdurrashid yace "ashraf dama haka babynka sukai girma  gaskiya na rabu da zuwa gdn ammi tsarki ya tabbata ga mahaliccin mu yanxu nima nasamu  mata  "

"To ai ba wannan zancen  banxa nakaba  kayiwa YAYA magana kasa nifa  yanxu yazama yayana tunda ze ban amaturrrahman  kai kuma amatujabbar kaga hakan yayi daidai to wancan da suke  tsaye waye ne  yaya da suke ta wani wangale masa baki  haka nifa harna fara jin kishi" ...............🖊️










🏃‍♀️🏃‍♀️🏃‍♀️

Votes

   and

comments

Share plz

💞💞💞💞💞







Written

   By:- [  EESHO ] 

               ❤️❤️❤️





Post a Comment

0 Comments