[7/23, 5:11 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚zanjirata !!!
Writing by Aisha& mardiyya ( a&m)🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈
🌹🌹🌹🌹🌹
AMINCI WRITTERS ASSOCIATION✍️✍️✍️
Dasunan Allah me rahama me jinkai tsira da aminci su tabbata ga fiyayyen halitta annabi Muhammad ( s.a.w).
Nasadaukar da littafina ga family na
🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Bappah sannuda aiki yawwa hansai naga bakaci abinciba shine nakawomaka tom mekika dafa masoyiyata daurone da wake megidana aiko naji dadi kinsanko inasanshi aishiyasa NA dafama to ya aikin aima ban ruwane yanxu zantashi tom ninatafi saika karaso .
Salama alaikum hansai kina ina aubamakya gdn??? Au inna harkin dawo sannu da zauwa naje lambu ne kaimasa abinci to daddawa uwar San miji naji wato kinga bananan kintafi kaimai abinci gidugidu kin gyaran dakin ko dan yanxu naga wani raini nashiga tsakanina dake to bissimillah mu zuba shegiya wadda bata gaji arzikiba ,sallamu alaikum to bakin munafiki saboda anshanyeka shiyasa take binka har gona to wallahi kafita idona inrufe mutum banza mutumin wofi haba inna da,Allah ki kyaleshi cewar Rabi ke rufemin baki adokeka a hanaka kuka tunda yadora ido akan wannan yarinya muke fama da masifu shegiya me farar kafa bahakabane inna itako hansai tunda tashiga daka take kuka yana bata hakuri inna tajiyo tace shasha shekara boyar kenan kunatare amma ko batan wata kaikuma dake anshanyeka nayi 2 ka kara aure kaki to awannan watan za auramaka yar gdn aminiyata larai kokanaso ko bakaso nagaji wannan aci ai kashi inna kiyafemun banaji zan iyayiwa hafsa kishiya 👀iyeee lallai kum mori malami da haryike Iya fadamun haka to wannan umarni Nike haka ba shawaraba mutumin banxa anaso ayimaka gata kai baka gani to kinyi kadan ki rabani da dana .
Can garin Kaduna horn naji anata kwararawa kamin get man yafito naleka naga tsalatsala din motoci guda daidaidai har goma 12 wa,India suka amsa sunansu wadda Iya lekelekena bantaba gani irinsuba se yau gabaki dayansu bakakene wuluk masu daukar ido dayace fara a tsakiya me bakin glass bagama fakim ba naga wani yaro dan shekara goma 15 yafito kyakyawane ajin farko dogone matsakaici sumar kansa bakace wuluk ta kwanta she kyali take da alama tana shan gyara idanunshi daradara masu haske hancinsa dogo yanada karamin baki dauke da school bag rataye a shoulder dinsa .
🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️Vote &comments , writting by Aisha and mardiyya (A& M).
[7/23, 5:15 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚
ZANJIRATA
Writing by:- Aisha &mardiyya (a&m)
🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈
🌹🌹🌹🌹🌹
AMINCI WRITTERS ASSOCIATION
✍️✍️✍️
Munsadaukar da wannan littafin ga family mu
🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Page:- 2
Yanafutowa fuska a tsuke kamar kullum amma hakan be hana kyawunsa da kwarjininsa futowaba yan aikin gdn sunata zubewa kwasar gaisuwa be tsayaba ko kallao basu ishesaba ya wuce naga yabi wata hanya nabi naga Inda zashi tunda hango wata kofa me daukar ido kamin ya karasa har anbude yashiga ashe a waje banyi kalloba yadda naga tsaruwar falon tsayawa fadan kyan falon bata baki ne can nahango wata farar mace wadda shekarunta bazasu gaza 40 amma saboda Hutu da jindadi seka dauka yar shekara 30 ce tana hakimce kan wata kujera 2seater tana karanta daily thrust tana sanye da medical glass a idonta yaruga da gudu yabata side hug yace sannu da gd ammi yauwa my son ya school yace nml jekacire uniform kai wanka kazo muci abinci OK ammi good boy nan yahau upstairs yabi ta wani corridor India zesadashi da part dinsa naga ya bude wata kofa nantake naga wani hadaden falon komaina falon white and red be acikin falon naga yabude wata kofa acikin kofofin falo nan nahango tankameme bedroom ya bayyana me kyau da tsari komai nacikin Sa white ne dakin tsab- tsab kamar na mace macenma yar gayu masuji danaira hana shiga naga yakalli side drawers yabude 1 dagaciki ya aje school bag dinsa sannan ya waiga yaga naga ya kalli side clock 2:30pm ya wuce cikin sauri yashiga cire uniform ya bude drawer yadauki towel daura sannan yadauke kayan yasaka a drawer ya wuce yanufi hanyar wani corridor me dauke da katon mirror da drawers se wuce yabude kofa take wani hadaden toilet ya bayyana me na,urori kala2 wanda Iya gane 2 bantaba gani irinshiba nan yashiga yaje waje birth tube yatara ruwan wanka yazuba wasu sinadarai take ruwan yadau kamshi yana shirin cire towel nikuma nafuto ya rufe kofarshi tunda naga Mahmud din namu amfara zama saurayi yafi min's30 talatin sannan yafuto daure da towel da kuma wani a hannunshi hana goge kansa yaja stud din mirror ya zauna yana me goge sumar kansa yadauki mayuka kala 2 da turaruka ya gyara sumar da jikinshi take daki yahau kamshi senaga yabi corridor toilet yabude wata side drawer megirman gaske cikin nan nasha kallo ba bagaren tiet daban bangare suit daban bangaren yankati daban komai da bangarenshi naga yaje yadauki wani wani long jeans blue da long sleave black da rubutu ( D&G) yasaka karkusa kuganshi yafito se bazakamshi yike yafito cikeda nitsuwa yike sakkowa da downstairs dauke da books a hannunshi da alama exams suke yanufo main faloya ya aje akan center table sannan yanufi dinning area hana zuwa yaje gurin abbunshi yayi mishi side hug yace ya exam nml Abu OK aci gaba da kokari tom abbu to zauna muci abinci aah yamake kafada cikeda shagwaba yace ni ammi CE zataban aah yanxu Khadija sangartan Dana kike kenanko ba wani sangarta cewar ammi zonan kaci abincinka yaron kirki yauwa ammina inasonki nan tafara serving dinsu a plate daya sunaci tana ba Mahmud a baki cikeda kulawa dukda shikadai Allah yabasu be hana yasamu tarbiyaba tunda suka fara ba Wanda yayi mgn bar suka gama suka dawo falo yan aiki suka kwashe kayan sukuma suna zaune abbu yana kallon news a aljazera ammi na karanta daily thrust mahammud Kansa na cinyar ammi hana dubs littafin biology wannan kenan.
Garin room NA jihad taraba
Washe gari lnnaxdasassafe tatashi tanata bakar mitarta salami alaiku yawwa KAWU alhaji cewar inna dama yanxu nake shirin xuwaa gdnk to Allah yasa lpy dai innar Rabi yoh inafa lpy ancinyemun da wakenan? Ali man nida haihuwa itada cin moriyarsa totayi kadan ta rabani da Dana kullum she rawar kai yike akan waccan juyar shine Nike ganin a aura mai year gdn aminiyata larai me koko hmm yo ai wannan abun arziki ne innar Rabi wannan hadi naki yayi yau zansamu bala da mgn muje wake magabatan yarinyar .
Baraka na taya babarta wankin wake shima she cika take tana batsewa larai ko she masifa takeyi tayaya baza,a koro mutumba besan yayi aikin gdn Shiva she shashanci tobara kiji inhar biki tsaya ki jajirceba kin koyi komai yanxuba toko kinyi wani auren kuma koroki za,ai kuma ko kindawomana nan gdn Allah malam baze yaddaba shasha kawai hana larai addu,a zakiyimata cewar malam audu Baban baraka bakawai tsiyaba aidama mallan tini nasan kai daure mata gindin rashin mutumci to nafiku saga kai har idea ehee.
Aiko futar KAWU alhaji keda wuya yahadu da KAWU bala yakwashe komai dasukai da innar Rabi yafadawa k,bala nanfa sukaita jujuya Al,amarin yadda auren baraka da baffa domin sun anshi yan kudi gudi gun innar Rabi ,suna is a gdn sukai sallama Sega megidan yafito aah su bala be inceko de lpy aah lpy lay damage wata mahimmiyar mgn ta kawo mu tokushigo Zaire sunashiga KAWU alhaji dama yar dan uwanku yaronmu yagani yanaso shine mukaga yadace muxo my shaidamuku danmu yaga baraka Toto allah sarki cewar KAWU bashiri kawun baraka to zan tutubi malam din kaga she kukawo kudi a daura sure Toto ba matsala insha Allah ,aiko haka akai baraka da larai sunajin wannan zance dadi ya kashesu akasa daurin aure da tarewa sari days .
After 1 month
Baraka ta tare a gdn baffa(Ali) she zaman rashin mutunci yabiyo bays tsakaninta da hansai ko chokali inna batabari larai ta saga dan ta dauki San duniya tasawa baraka duk rashin kunyar datake yiwa baffa da hansai innna bata gani sema durata a hanya take to wattan 5 baraka a gdn baffa aiko hansai tasamu ciki tunda inna ta kyalla ido taga cikin nan ta inda take Shiva batanan take futaba wai ala dole ba cikin dantabane wai hansai taga an auro baraka wai dantaga an auto baraka shine zata fits tayon banxanta tasamo ciki ace kuma na dantane baffa najin inna ta shegantamai ciki yace aah wlh inada yakini akan hansai baxata taba yawon banba kuma ciki nawane ba nawaniba ,akwana a tashi hansai yau da lafiya gobe babu baffako (Ali) duk wani aiki da inna ta Dorawa hansai to shiyakeyinshi inna tun tana mitarta har ta dena .
Bayyan wata 9
Hansai ta haifo yarta budurwa tako biyo hansai domin ko ido kawai ne kawai NA baffa(Ali) Lamar aljana dan kyau ga haske yarinya jibgegiya mekyau innako she table baki take baffako ankasa zaune ankasa tsaye shida Rabi she murna danko wanna rabice tadinga temakawa hansai dukda inna na Janata ,ranar suna ansha hidima yan uwa da abokan arziki sunwa hansai da baffa kara danko baffa raguna 2 yayankawa hansai🐏🐏 yarinya taci sunan mahaifiyar hansai FADIMATU (Zarah) .
🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes and comments writing by :- Aisha&Mardiyya (A&M) 💞💞💞💞
[7/23, 5:18 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚
ZANJIRATA
Writting by:- Aisha & mardiyya(A&M).
🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈🌈
🌹🌹🌹🌹🌹
AMINCI WRITTERS ASSOCIATION
✍️✍️✍️
Munsadaukar da wannan littafin ga family mu da masoyayanmu🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Pages :- 3&4
AFTER 10 yrs
Wasu kyawawan yarane nagansu zaune se zubawa amminsu lbr suke salamu alaikum wa,alaika salam oyoyo abbu nayi missing dinku twins dina muma haka how was your school fine abbu kaga sisterna daxu sukai fada da kawarta a school kuma yanxu sunbata ke amaturrahman daga dawowarsa ko zama beyiba zaki fara kaimai karako aah kedai kawai kinji antabo diyarki shine kawai zaki kare tade ko muje muxauna kubani labari school tom abbu sannu daxuwa cewar ammi yawwa ammin yara ya yarannaki gasunanfa sai sani magana suke to Allah yashirya minsu sudaina samun ke ciwon Kai amin Cesar ammi kutashi kuje kuyi wanka inkuma sena sa anmuku neto aah zamuyi dakanmu suka hada baki tokuyi Ku shirya dansunce yau basiru baze kaisuba kai sukeso kuasakko muci abinci bayan to abbu we love you so much abbu auni bakwa sona cewar ammi aah muna san amminmu to yan albarka kuje kushirya 30mins segashi sun fito sanye da uniform dark blue and white suka tadda su ammi a draining amatujabbar ta ruga da gudu ta fada kan ammi ita aladole ammi cexatabata kuma abinda ammin xataci shi xataci said ammi tabude tuwon semovita da miyar agushi wadda tasha naman rago data Kumar kuma priderice CE said jug guda biyu mango jus and coconut jus wow ammin yara favorite food dina kikai kenan eh amatujabbar & amaturrahman sukace su pride rice zasu ci bayan sungama ci suka tashi ammi takwalawa talatu kira tazo tace hajiya gani tace dama kaya zaki kwashe sukuma suka dawo falo sunajiran abbu yafito basu dade da zamaba abbu yafito hannu sa rikeda na ammi suna karasowa ammi ta mikamusu chocolate tnx sekuma tayi musu peck a forehead sukace bye ammi bye my twins suka fito sukai wajen wasu hadadun motoci masu daukar ido adadin motocin zekai 12 kaf rangerover bakake wuluk daya CE fara me tinted suka nufi farar suka shiga suda abbu sauran securities suka sauran basu zame ko inaba se annur tahfizul Qur'an dake cikin garin abuja aka ajesu sanan abbu yadawo gdn shikuma fuskar shi dauke da murmushi yana tuna irin shirmen yayan nasa yana shiga ammi tayi hug dinshi nanfa suka fara hirarsu ta masoya misalin 6:00pm wayar ammi tayi kara tana dubawa seta dauka aah mutanen U.S.A . ne dagace yace inayini ammi lfy lau my son ya aiki lfy lau gashi munatayi to Allah yatemaka ga abbunka dukda nasan kunyi waya hello abbu na,am son ya aiki lfy lau gd lfy Allah temaka Ameen yauwa ga ammin ,ammi ina amaturrahman ,ammaturrahman kawai kasani ko ita amatujabbar din ba yar uwarkabace kaga Mahmud ka fita idona tunda Allah yabamu yarinyar nan kaketa nuna rashin damuwarka akanta toni dukdaya kuke a gurina insha allahu baza,a karaba yadefi cikin guje guje suka shigo suka fada kan ammi kamasu ga yayan Ku kugaisa sa amaturrahman tai maza ta amsa hello bross ykk y aiki klau ya habity ya school nml bro yauwa adage innazo insiyamiki toy yeh tnx bro amma nida sisterna ko bross yace yes good girl ayi karatu tom ga sisterna yace ok adakile jiki asanyaye amatujabbar ta amsa tace hello yaya ya aiki a cikiciki ya amsa da lfy amma azuciyar shi yaji dadin jin muryar da yafiso a rayuwa yace ya school fine cikin tsawa yace ba ammi ok tare da mikawa ammin yace ammina nayi missing dinku muma haka son ainakusa shigowa yaushe kenan upper week zanxo Allah yakaimu Ameen sukai sallama haka rayuwa taita tafiya a gdn cikeda so da kauna da shakuwar juna .
After 2 week ya takama alhamis ranar da zezo tun safe aketa girke girken dawowar tasa se kamshi ketashi bayan ammi sungama ta bar su talatu su jera a dining su gyara kitchen itakuma ta fada wanka bayan tafito tashirya cikin tsadadan less me daukar ido tayi kwaliya sannan ta feshe jikinta da turaruka wajen kala 10 tafito dan duba yammatan nata tatarar harsun shirya cikin wasu yan katin da abbu yasiyomusu da yadawo daga dubai wajen meeting din ministers na amaturrahman riga bar guywa sky blue & pencil White amatujabbar kuma riga pink har guywa & White pencil kayan sunmusu kyau barinma amatujabbar da take batada maraba da yan indiya amaturrahman batakai ta hasken fataba ammi tace yammatana kunyi kyau sosai suma sukace kema haka ngd to kutashi kar su karaso suyita jiranmu abbu na falo yana jiranmu sukafito gaba data suka fito su duka kamar wasu star's suna fitowa abbu yace mujeko kunsan 3:00pm flight zasu sauka gaba daya sukai fito suka hau mota daya abbu da ammi daya kuma su se securities a sauran suka sasu a tsakiya nan suka nufi airport direct suna isa suka tsaya jiransu kasancewar babbane a kasa yasa akwai matakan tsaro da gwamnoni da masu fada aji agurin suwa can sega soldiers sunfito Sega wani kyakyawan matashi wanda baze wuce 25 yafito me cikar zati da kwarjini da kagansa kasan yanaji da karfi kamar wani zaki yafito fuska a daure kamar kullum yana tafiya kamar wani zaki ga yanjaridu da gdn television suna dauka nan danan suka Sara mashi sannan ya fara tafiya cikeda kasaita yake tafiya GENERAL MAHMUD ABDULKADIR KADUNA kenan yaro karami me aikin manya yakaraso wajen su ammi cikeda kasaita yayimata side hug sannan yayi wa abbu shima yajuya gurin kanensa yabude musu hannu amaturrahman tafada jikinsa yasaci kallon amatujabbar yaga tayi mai kyau sekuma yatabe baki ita se tatawo yasa kafa yadda baxa,a ganshiba tana tawowa tafadi kasa ta fasa baki tayi yar kara da saurinsu sukayo kanta suna mata sannu shiko gogan ko ajikinsa kamar bashi yayiba shima yazo ze tabata tayi maza ta fada jikin ammi nan suka shiga motocinsu sukai gd ammi nata lallashinta shikuma yajingina jikin seat yana tinaninta yadda yaga tayi masa mugun kyau dukda dama yasan me kyauce shikadai yayi murmushi sannan ya tuna shiyasata kuka kuma duk ransa yabaci yana wannan tinan sukazo gd yayi shiru seda yafi 15mins sannan yafito soldiers suka Sara mishi yayi cikin gd ya falo ya tadda amaturrahman ita kadai tace ina ammi
[7/23, 5:19 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚 🦚🦚🦚
ZANJIRATA
pages :-5&6
Sunadaki ita da sisterna zazzabi yarufeta yayi dan guntun tsaki yana kuna a ransa ya haura sama cike da kewar ganinta nufi part yaje yayi wanka bayan ya fito daure da towel da karami a hannunsa ya wuce gaban madubi yayi shafa shirya cikin wani tsadaden yadi ruwa toka ya wuce downstairs se baza kamshi yike cikin takun zaratan maza yana sauko wa yaga ammi na fitowa da dakin su amaturrahman rike da plate yace sannu da aiki yauwa Ku tawo muci abinci su duka amma banda amatujabbar abbu yace yata jikin ne ammi tace eeh mutumin naku duk seyaji beji dadi ba gashikuma yana kewar ganinta Wanda koda rashin kunya ne ma tayi yagani harsuka gama babu Wanda yacewa kala be dadeba yawuce main falo shida amaturrahman tanata bashi lbr amatujabbar a school dinsu yadda take da kokari ga tsokana da fada itafa ke taremun fada fa yaya yanajinta se surutunta take shikuma jinshi yike cikin nishadi da yike miskiline bazaka ganeba tace bros kazo muje muga jikin sis yahade rai kamar ba acikin ranshi yanaso yaga cutie face dinta seya wani tabe baki yayi guntun tsaki ya mike yace mutafi suka fara tafiya tana gaba yana baya harsukaje dakinsu suka tadda ita akwance anrufeta da blanket tana bacci dogon gashinta duk ya baje akan filo danbakinta duk yabushe yakalleta yakasa dauke idonshi akanta yaji wani irin nishadi na ratsashi iska nakadawa alamar hadari da alama weather tayi mai dadi yana cikin tunani amaturrahman tace mutafi bross tayi gaba yabi bayanta yayi hangar part dinshi wannan kenan.
****************
Tom mukoma gdn alhaji aliyu (bappa) me zinari na garin TARABA state ,zaune yike yazabga uban tagumi Haj. Safiya tazo alhaj. Haryanzu kana wannan damuwar kacirewa ranka tunda kasa ayi investigation mukuma se murika addu,aba to yaza,ai da kaddarar ubabgiji intazo seya karbeta hannu bibibyu mekyau ko mara kyau kayi hakuri Allah ze bayyanasu Ameen inshi commissioner of police din sunkasa no se inkira D.I.G. dakaina dade yafi Abu sau biyu kenan ammun na diyata na hakura amma wannan wlh baze yiwuba ace hafatu da cikina su bi shanun sarki ita waccan anrabani da ita wannan kuma bata haihunba anrabanida ita wlh baze yiwuba kayi hakuri mucigaba da addu,a Allah ya bayyanasu Ameen cewar alh. Duk kuma Wanda yayi mun wannan abun bazan taba yafemasa ba kuma dazan ganshi Allah ne yasan irin hukuncin da zanmai to alh sede hakuri insuna Raye Allah ya bayyanasu inkuma basanan Allah yabaka wata haihuwar kidena cewa inaji ajikina yata da matata sunan a raye sede bansaniba cikin ya isa haihuwa ba to Allah yabayyanasu Ameen safiya ,katashi muje kayi wanka kaci abinci to Haj. Yatashi yashiga toilet tabishi dan temakamai suka gama tsaf suka fito suka shirya cikeda da kulawa ta tsakanin miji da mata danko alh aliyu tunda ya rasa hansai be kara jin San wata a duniyaba sede kamantawa danko Haj.safiya kusan haliyarsu daya Haj. Hafsat (hansai) shiyasa yike sonta suna gama kintsawa suka fito alh cikin wani kayatacen kufta Wanda yasha aikin hannu da hula mekyau da tsada da takami me tsadar gaske Haj. Safiya cikin tsadadiyar gizna wadda tasha dinkin stonework tayi kyau har ta gaji suna cikin cin abinci abinci Sega Haj. Baraka lalle akuyar daure tasamu sake ya akaine gimbiyata daga ina waya tabaki haka zakace ma yau girkin waye ma??? Kiyi hkr kinga aibake kadai matataba ni duk wadda zata kuladani ina maraba wannan kenan.
Yana ta juyejuye yakasa komai se tinaninta a zuciyatshi yace ko tatashi sekuma ya tashi yataka wajen wardrobe ya bude yadauko wani diary dinshi mekyaun gaske golden me Biro ajiki naga yazuge zip take naga wani photo yafado da sauri yadauka yadorashi saman kirjinshi ya lumshe ido se yakoma bakin bed yaxauna nan naga photo wata kyakyawar baby mekyan gaske ni nadauka ma balarabiya CE Ashe bahaushiyace yayima photon kiss sannan yakwanta yalumshe ido yabude yace **ZANJIRATA** bar lokacin da zaki mallaki hankalinki ina miki sonda ko kaina banaiwa ina fatan Allah ya mallakamun ke a matsayin matata👰 I love you with all my heart amatujabbar yakai photo yakumayi mai peck bacci yadaukai cikeda mafarkanta ,tashi tayi da karasanadin hakan yajawo halin kowa na gdn yatawo da gudu kowa so yike yaga meyasameta suduka sukai daki danganin meke faruwa.
Yawan vote da comment shi zesa mu cigaba da wannan littafin munga kamar baya dadi😭😭😭
🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Writting by:- Aisha&mardiyya (A&M).💞💞💞💞💞💞💞💞
[7/23, 5:21 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚🦚
ZANJIRATA
Pages :-7&8
Ke wacece nibansankiba dazakice ke mamatace to ni ammina dayace banida wata dagani se ammina da siaterna kawai hmm ke yatace cewar matar bakiga muna kama dakeba kixo gareni yata ni kirabudani ki kyaleni kidenacewa ke ammina ce bayan ga ammita a gd inbiki zo garinba ni zanxo garekiba da dadewaba yata bana son ganinki kina bani tsoro dan Allah ki kyaleni wayyo Allah ammina dan Allah ki bace ni banason ganinki kullum se kinxomin duk wannan mafarkin da amatujabbar keyi duk suna tsaye sunajinta har da gogan namu wato Mahmoud wanda yayi kamar hankalinsa baya gurin amma hankalinshi nakai ammice tai karfin halin matsawa kusa da ita zata tasheta abbu yace dakin barta tace aah gwara atasheta dan bakyau baccin bayan la, asar ammi ta rugumi yartata cikeda kulawa irin ta da da uwa ai amatujabbar se ta farka a tsorace tana cewa wayyo Allah na ammina , ammi tace meyasameki yata seta kara rungume ammi tana kuka bana hanaku baccin yammaba kuma bance kinyi addu,aba dazaki kwanta ta girgixa kai alamar tayi nan takara bude idanunta tace ammi ina sisterna ammi wai watace kullum in ina bacci seta ce wai ita mamatace wai banga muna kama ba kuma konayi addu,a sena ganta ammi na bubuga mata mata baya alamar lallashi tace ai mafarki ba gaskiyabane kinji babyna nice kawai mamanki kinjini kuma kirinka addu,a sister kidena wannan mafarkin ammi ita kadaice mamar mu wadda kike gani karyane kawai shedan ne cewar amaturrahman ko ammi ???, ammiko da tausayin yarinya yacika mata zuciya daga kai kawai tai alamar eeh sekuma tace hakane yammatana aiko gabadaya suka sakarwa junansu murmushi shiko mutumin namu kamar baya wajen yadda yamaida hankalinshi phone dinshi kamar wani aiki yike me mahimmanci nanko hankalinshi nakansu a kasan zuciyarsako tambayar kansa yike kodai amatujabbar taga mahaifiyartane a mafarki nan yasauke wata boyayyar ajiyar zuciya yamike tare da dan gutun tsaki saboda lokacin sallah yayi ammi tace dasu oya wake is time for prayer Ku wuce kuyi alola fuska ashagwabe amatujabbar tace baxan Iya tafiya ba kafana yayi nauyigashi inajin jiri nan ammi tatajikin taji shi ray tadauketa takaita toilet tayi alola ta dawo da it a sanan suma sukai suka ta da sallah gabakidayansu bayan sun idar sukai azkar sunanan xaune akakira isha I sukayi had shafa I da wutiri sukata shi ammi narike da amatujabbar suka futo main falo nan amaturrahman sanu sis tace yauwa suka zauna a kajera 3seater takwantar da kan jikin ammi nan take tafara rawar sanyi shigowarsu kenan idanunshi yasauka kanta yakara lumshesu yakara budewa yashiga duniyar tinani ban auneba yaji ammi tace kazo kazuna man yace to yazauna yana me kara hade rai kamar hadari yadakko wayarsa yana operating yaji ammi na lallabata akan taci abinci a dan zubo mata kadan taci tace aah tana me yin shagwabar data zame mata jiki tana cewa na koshi guntun tsuka yaja yana me gyara zama yadda ze dada facing dinsu yana kallon ikon Allah ammi takwalawa talatu kira tace taxubo mata abinci kadan tace hajiya wanne kala ammi tace White rice and stew nandanan da zubo takawo mata tana ganin ankawo tafara tirjen2 kafafu wai ita bazata Ciba ammi na kara lallabata aiko kamar an kara zugata takara fashewa da kukan shagwaba sis kiyi hkr kici abinci seki sha magani cewar amaturrahman kinga sekinfi jin karfin jikin ki aa,ah namance a gama kukan abinci kafin ayi na magani cewar ammi aiko amaturrahman tajuya tana mai gintse dariyar da tatawomata😂 nan sukaji yadaka mata wata uwar tsawa keeeeh sannan yace ammi bani abincinnan inga Wanda zataiwa kuka saboda tsoron da taji jikinta yafara rawa yan hanjin cikinta suka kada jikinta serawa yike kai Mahmoud bimin ya a hankali shine zaka fasamana kunnuwa to kabimin ya a hankali aishi yaro dan lallashine ammi nagama maganar mika mai plate din abinci tahaye stairs dan Kiran abbu su ci abinci aiko tana tashi ya wurga wa amatujabbar harara hakan yayi daidai da dagowar amatujabbar suka hada ido taimaza tasauke idonta kasa can kasan zuciyarsa yace yailahi komai tai kyau yike mata nan yakara jin wani Santa cikin takun zaratan maza yaje yazauna kusada ita nantake yajishi cikin nishadi Mara misaltuwa acikin zuciyar shi amma a fili ya kara hade rai nan ya ibo abinci a spoon da nufin bata tawaigar da kai tanamai cono dan karamon pinky lib dinta tana magana kasakasa yadda baxe jitaba aiko tana cikin haka taji lallausan hanunshi yadawo da ita kan cinyar shi yana mai kara hade fuska kamar anfuto filin daga cikin dakakiyar muryashi me nuna shi cikaken namijine yace buds bakin ba musu ta bude saboda ba fuskar yimishi musu nan yafara bata taunar abincin kamar bata fauna komai a zuciyarshi yace komai naki mai kyaune baby boo lomar ta 7 takawar dakai tana turo karamin bakinta tace nakoshi yana mai cije lebanshi naka a zuciyarshi yace kamar da gayya take aiko wata zuciyar tace yarinyace bata Masan kanayiba a fili yayi tsuka ba musu ya aje spoon din yana mai kallon amaturrahman tatashi tana mai gimtse dariya😂 azuciyarta tana maicewa cewa sister dakin magani muna da kallon daru yau kodayike bros ne ai tilas tasha haka takarasa ta dakko ta dawo aiko tana ganin ta rike da syrup din tafara kukanta na shagwaba tana cewar dan Allah yaya kayi hkr nadena na warke aiko nan take yaji dariya naniyyar subuce mishi ya maze su ammi da suke sakkowa suka gimtse dariyarsu dan kartajisu 🤭 abbu yace ga mutuniyarmu can za,ai dura kila kuma tasha da kanta tunda yayansune nan sukai shiru da bakinsu dan kartaji maganarsu zukai maza suka zauna dining sukafara con abincinsu ana cikin haka Sega ashraf ya shigo bakinsa daukeda sallama aa,ah yar ammi dura za,a sha yana mai kallon dining aiko su ammi sukai mishi alamar yayi shiru🤫🤫 kartaji seyasamu kujera 1seater yazauna yana kallon ikon Allah amaturrahman tana mai gaidashi nan Mahmud yadakawa mata tsawa yace zaki bude baking ko sena dura miki ta hanci🤣🤣 tunda baki da kunya ta dago takalleshi yace da wasu ido kamar na mage😂😂 seta bude baki yazubamata tana mai zubda kwallah shikuma yasa hannu yarufe mata bani dan karta dawo dashi se kwantar da ita a kirjinshi aiko yana bude mata bani ta fara kwara mishi amai ajikinshi aiko bakin ciki ba amagana gurin Mahmud saida ta gama tas nan kowa ya gimtse dariyar shi ammi tace ai dams tundana batai musu dayawaba nasan xatadawo da shi keko amarrahman kin huts bakya kin mgn cewar ashraf was ai itama ogace cewar ammi tare damikewa danxuwa gurin su shiko Mahmud yarasa mezaice mata dan haushi nan ammi tazo zata dagota yace ta kyaleta abbu yakarasa yana mai mata sannu itako yayi luf ajikinshi tana mai maida numfashi kamar ba itakeda gagarumin laifiba nan yatshi da ita ajikinshi yanufa da ita yace da amaturrahman biyoni suka fita suna su ammi me zasu inba dariya ba 🤣🤣 aiko abbu yace maganinshi kenan yabar ya da uwarta aah shi ana jin tsoronshi daga dawowarshi yatakura mana yaranmu ashraf ko harda rike ciki suna shiga ya wuce da ita birth tube yahada ruwa me zafin gaske yasaka ta aiko nan takwallah kara yayi maza yatoshe mata baki yace yau senayi punishing dinki yana mai da rankwashinta yace stupid girl ya CE nikikai wa amai yadaga hannu da nufin marinta ta rife idonta kawai seya FASA ya wuce part dinsa itako tana ta jiran saukar mari ta bude idonta setaga yafita aiko tai maza ta kara cool water yayi wanka tafito tatarar had amaturrrahman tafito mata da rigar bacci purple tasa takwanta take wani baccin wahala yayi gaba da ita shiko yanashiga yayi wanna yasaka Riga armless da wando 3quarter yana cikin fesa perfume Sega ashraf yashigo yasa meshi my man yanaga kamar kana ciki farinciki yayi maza ya Jade rai yace bkm nan suka zauna kan bed suna hirarsu amma shi hankalinshi nakanta yana tuno condition dinsu na daxu seya taba kirjinshi yasaki wani kayaytace murmushinsa Wanda besan yafito filiba aiko ashraf yatabashi yace lfy my man INA magana kayi shiru tinanin mekakeyine haka aiko yayi firgigit yana mai haderai yace bkm haka rayuwa tacigaba da tafiya abubawan da Mahmoud yake mata sema abunda yacigaba wannan kenan.
Can kuma Haj. Baraka nahangi tanata tafiya a Mora se tulala urban gudu take gashi da alama Saudi take danko tunda asuba tafito daga gd senaga tasauka a titi tadau wata siririyar hanya tana tafiya Seda yayi tafiya Me nisa sannan ta iso wata katotuwar bishiyar kuma sannan tabi bayan kukan ta Parker motarta seta nufi wata kazamar bukka tashiga da baya bako takalmi a kafarta sena ji yace two a hankali akwai dan gdn aljani tsitu a nan jariri ne yace yinan shugabar munafukai shgabar yan iska Wanda yike mgn bashida ko Kyan gani ta zauna tafara kirari sekai boka gagara badau shugaban bokayen duniya ba,aiba baxa kuma ai kamar kara nantake kan boka gagara badau yakara fasuwa shima yashiga yimata kirari da wani yare da bansaniba sannan yace dakarumu sunayimiki sannu da zuwa tace godiya shiko kara Santa yike ji a cikin ranshi ta Dada matsowa kusa tana mai dukar dakai zata fara bayani yace munsan meke tafeda fake yana meji sha,awarta yana lashe lebe kamar tsohon maye duk wannan batun da boka yake azuci yike don haka kinaso a karawa mijinki sanki a ransa kuma se yadda kikai da kowa na gdn kuma wannann safiyar matarshi yadaina kulata din ita ke karyama na wata tafiyar tamu tunda tana sashi yayi sallah akan lokacinta dayagama tabashi qur,ani sukaranta tare shiyasa shiyasa zakiga kamar hankalinshi dawowa gareshi kuma kinason a kawarma da tinanin wannan matar tashi da muka kabatar da ita to wannan ayyukanka naki sunada wahala din yanxu alh. Duk wani addu,ah da sallah bata wuceshi ga azumi kekanki kinsan koda da Muke samun nasara akansa ada azkhar yake fashi yanxu kuma yinayi to yanxu yaxumuyi malam ??? Inji baraka sede kirinka zuwa nan asan yadda za,ayi tunda kince likita yatabbatar miki da baxaki taba haihuwa ba tabdijam inji baraka kama rainan wayo dan baxan haihuba se kuma akace nabiyoka ehh lallai aiko ran boka gagata badau ya back yadaka mata uwar tsawa nan jikin baraka yafara bari tace mu samu wata mafitar amma banda wannan to ko babu wata kuma bayan kuma kin bamu kanki kuma zaki bada kudin daza,ai budar kan dan gdn kiryanu sannan da wasu kudin Wanda su dambuzu zasuyimata aiki nan boka boka yayita yayyafamata irinn nasaroririn da zata samu hat baraka tasakko don irin albishir din da yayimata se ana kiran magariba sannan baraka tadawo jikinta se tsami yike gashi kuma se wani amai dayike taso mata saboda irin warin data shaka wurin boka muko muka CE kadan ma kika gani inde zuwa wurin boka Allah yasa mifi karfin zuciyarmu yashiryi masu hali irin na baraka Ameen .
Cankuma gdn ammi naga se rarrashwa yayan nata takeyi ga turolinsun anasakawa a bayan boot kubiyomu danjin India za,akai wa ammi yayanta. ✍️✍️..............
I love you wujiga wujiga gareku masoyanmu fans din Mahmud & amatujabbar munga comments dinku kuma munji dadi Allah yabarmu tare❤️❤
Votes and comments written by :-AISHA&MARDIYYA(A&M).💞💞💞💞💞
[7/23, 5:23 PM] Aisha Umar Ibrahim: ©HIKIMA WRITERS ASSOCIATION
(Home of peace, joint of entertainment, to educate and enlighten our readers)
🦚🦚🦚🦚🦚
ZAN JIRATA
🌈🌈🌈🌈🌈
Written by
AISHA Umar Ibrahim
Dedicated to Mardiyya
Munsadaukar da wannan littafin ga familynmu da masoyanmu 🙏🙏🙏
Pages:- 9&10
Baraka,nashiga gida sukai ido👀 biyu, da Inna tafito daga part dinta wadda yunwa takorota daga nata bangaran ganin haryanxu ba,a kawomataba abincintaba ,keko daga ina kike cikin yatsina irin taneman fitina ,baraka ko ina wuta tasaka inna dan yanxu duk wani shiri dasukeyi da yanxu bashi dan yanxu bashi saboda inna tinda aliyu (bappa) Allah yayimai arxiki wata sabuwar kaunarshi takaru dan yanxu duk wani Wanda zeyi mata Kanekane da danta to tasa kafar wando daya dashi tunda ta fuskanci baraka so take ta rabata dashi shiyasa basa ragaw junan su tsakanin inna da baraka , bansaniba ke kike aurena ko danki dazaki wani tambayeni , inna jitai bakin ta yayimata nauyi har takasa mayarwa da baraka martani ,saima wucewa datai aiko hakan yayiwa baraka dadi ganin tafara samun nasara a gurin mutanen gd musamman inna har tashiga main falo tana me jindadin yadda boka yayi mata aiki kamar yankan wuka to bappa ma hakance takasance dashi kamar yadda takasance da inna shiru yayimata sema wani kasaitaccen murmushi dayayimata aiko dandanan baraka takarasa kusa dashi tafada jikinshi tafashe da kukan datai,, dandanan ya rikice ya rude yace my sweet heart waya tabamin ke ,baraka a zuciyarta batai mamakin jin wannan sunan daga bakinshiba sema wani dadi dataji a ranta tana kara jaddada aikin boka nakyau aiko dole nima naringa ka bashi duk wani abinda ze bukata daga gareni saboda nima yau naji dadi bakaramiba duk a zuciyarta take fadin haka,dan haka takara shagwabe mishi tana zayyanomishi karya da karairayi aiko dandannan jikinshi yadau rawa ya wuce a fusace zefuta, sega inna ta shigo saboda antaba gimbiyarshi ko gaida inna bappa beba yafara haba inna ya za,ai iyalina daga dawowarta ko hutawa baki barta tayiba nanfa bappa ta inda yike shiga ba tanan yike futaba , inna ko tayi shiru ta zubawa sarautar Allah ido har ya gama, sannan tawuce gurin jumai me aiki tazubo mata abinci tawuce part dinta,(Allah kaimana tsari da irin wannan halin na raba da da mahaifi masu yima Allah yashiryesu ameen🙏) ,nanfa baraka dadi ya kasheta tace honey daka kyaleta ma ,hajiya safiya nahango taci kwaliya kasancewar yau ita keda girki a gdn alh aliyu ( bappa),tagama komai nata ta kikikimtsa ko ina na part dinta yadau kamshi kasancewar tana da son tsafta, tafito cikin takunta irin na matannan masu ji da class tai addu,arta da zata futo daga part din kamar haka(bisimillahi tawaakaltu alallah waalahaulu waala kuwwata illaah billah) tafara sakko wa daga step dan zuwa kimtsa dining , tana zuwa main falo mezata gani alh da baraka danedane akan cinyarshi suna ta faman shafe 2 su aiko ta goge idonta takara budewa ido dan ta tabbatar da abinda ta gani tasan de yau baraka ba ita keda alh ba ,bata ce musu komaiba ta wuce dining dan ganin angama shirya komai na dinner amma a zuciyarta tayi mamakin da alh be tankamata ba , sannan tace alh your food is ready, ya watsa mata wani kallo na kishiga taitayinki takara yimishi mgn ya daka mata tsawa nan jikinta yadau rawa tana kara mamakin me ya sauya alh haka, sannan baraka tabude kasalalun idanunta tana mai tabe baki tace jeki gashinan ,kyaleta mara zuciyar ,nan wani matsananci kuka ya subucewa Haj.safiya ta wuce part dinta tana mai addu,ar Allah ya kawowa alh akan Al,amarin daya shiga , a wannan daren hajiya safiya bata iya bacciba ta dukufa yiwa mijinta addu,a dan nemawa mijinta sauki a wurin allah da musulmi baki daya ,( niko nace mace tagari kenan Allah yasa muna daga cikin su ameen 🤲) , ita kuma Haj. Safiya na tafiya sukaje suka ci abinci hannunsu sarke da na juna suka wuce baraka tana mai jindadin rashin kulawarshi ga haj. Safiya tana wannan tinanin suka wuce zuwa dakin alh .
Inna ko tana futa daga part din matan bappa taji duk wani Abu da taji daxu yabace, nan ranta yabaci ta tambayi kanta meyasa daxu da baraka da bappa sukai mun wannan iskancin na kyalesu seyanxu nike jin zafun abun nan tadinga zazzaga ruwan masifa ita kadai daga bisani 🤲 ta daga hannu tace ya Allah kasa ba wani abu ke shirin faruwa akanmu nida dana nan ta shafa tace koma meye gobe zanje gurin malam shu,aibu yayomin rubutu ( duk irin San abun duniyar inna bata zuwa gurin boka battade da ruwan masifa🤣🤣🤣),amma ko larai tayi haihuwar banxa tunda ta haifo mana wannan kargagin ni da dana amma ta kanainayeminshi amma ko komeyi zataci ubanta 🤣🤣🤣 wannan kenan.
Canko gdn alh abdulkhadir 'yan'yan ammi nahago kuka suke ba na wasaba ammi na lallashinsu , ammi naji tanacewa zamu rika zo muku visiting inkuma bakwa so a kyale tunda dama Ku kuka ce kuna so akaiku daga j .s.s 1 nan Abbu yace ammin yara kidena sage musu guiwa tunda suna so Allah yabada sa,a Ameen tace dan dama ita dauriya kawai take dan batason abinda ze rabata da 'ya'yanta nan abbu yace kufito mutafi nan suka fito nahango jerin motocin dasukai jerin gwano dan xuwa rakiyarsu ,kowacce mota a jikinta anrubuta " OMG MAHMUD ABDULKHADIR KD" nan suka shiga amatujbbar & amaturrahman, daya kuma abbu da ammi,daya kuma ashraf da Mahmud sauran kuma securities din Mahmud a kallah mota takai 24 da sukai jera suka fara tafiya basu zame ko ina ba se federal government secondary school kazaure ta jihar "JIGAWA" sunazuwa suka Shiva cikin school din suka wuce admin block suka gama komai nan suka roki alfarma akan a sasu class daya hostel daya abinka ga masu dashi ba abinda sukace ba,ai musu ba nan suka fito ammo na musu nasiha tana kara jaddadada musu tsafta duk da tasan 'ya'yanata ba bays bane gurin tsafta da karatu suna cikin haka akaiwa students break suka fito sukaga sojoji duk sun zagaye admin block din kuma dama anata kawo sababin zuwa , shiko Mahmud gabaki daya yau baida sukuni saboda abar begenshi tana tinanin irin kewarsu dazeyi musamman recordershi amaturrahman dan shi kanshi yasan amatujabbar miskilace yana wannan tinanin ne ashraf tinanin me kake nifa zuwa zanyi muyi sallama da sahibata dukda batasan inayiba amma da sun dawo hutu nidai zan Nina mata kudirina dan kar wani yarigani, bata fuska yayi face j.s 1 din zaka Nina mata soyayya nan yafara fada ta inda yike Shiva batanan yike shigaba , ashraf yace Allah Baja hkr bani na kar zomonba rataya akaban ,yafito sukai sallama shiko daga mota yike kallon mutuniyar tashi saboda a yanda yikeji yanxu inga fito ze iyayin acting din daza,a gane shi se kuma yayi shiru yana wannan tinanin yahango prefect zata tafi da su a nuna musu hotel aiko dasauri yabude mota yafito gaba daya sojoji suka sara amma shiko a jikinshi yawuce amaturrahman ya kwadawa kira da husky voice dinshi ya dukunna ya bude mata hannunshi aiko da sauri ta kwace hannun ta takwasa da gudu ta rugumeshi she amaturrahman ta tsaya ta rugume hannunta a kirjinta ta zuba musu narkakun idanun nata masu hautsina mai lissafi yayimata nunu da hannu alamun tazo ta tafi ba musu ta fada jikinshi aiko yakara matsesu barima amatujabbar jiyike kamar karsu rabu nan yammatan makaran abun yaburgesu nan s.s.3 suka rinka yaba kyau irin nashi yana sakinsu suka waigo wasu yammata dake kusa dasu suka saki urban baki ganin Khan da amatujabbar kedashi se sukaga kyan maryamu bakomaibane kan na amatujjabar su gdn su kila gaba daya kyawawa ne Cewar yammatan a haka har aka wuce dasu hostel sukansu prefect din dasuka kaisu su suka shirya musu kayansu sannan suka nuna yadda zasu rika komai ,sannan suka fito daya daka cikinsu tace amma ankashe musu kudi dayar tace kinsan 'ya'yan waye dayar tace alh sekin fada tace 'ya'yan minister of petrol ne haba no wonder yayansu kuma OMG ne Allah ko amma yayimun , su ammo na isa sukai wanna sukai sallar magriba da isha,I suka ci abinci Mahmud yawuce part dinshi ya kwanta se juyi yike ya kasa komai nan yatashi yaje yabude wardrobe yadauko wani hadaden diary me kyan gaske da biro a jiki ya koma kan gado yayi rubutunshi da bansan nameyeba sannan yadauki photonta yasashi a kirjinshi yana me cewa"ZAN JIRAKI" har lokacin da zaki mallaki hankalin kanki inai miki son da ko kaina banaiwa Allah de yasa kar arabani dake my life haka bacci me nauyi yayi gabadashi, asuba tagari wannan kenan.
Garin barno (mediguri) ko MLM umartace
zaune da matarsa da yagana sunata
tattaunawa akan wannan baiwar Allah akan ibata samu lfy ba to yaza su yida ita fatansu de Allah yabata lfy harta fadi inda garinsu yike ,tashi kije kinbarta ita kadai kibata abinci da rubutun nan tace to malam .
✍️ ✍️..............
Muna godiya fans din amatujabbar &Mahmud with baraka🤣🤣🤣
Votes and comments written by :-AISHA UMAR IBRAHIM💞💞💞💞💞
[7/23, 5:24 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
*ZAN JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
*WRITTING*
*BY*
*AISHA UMAR IBRAHIM*✍️
*```DEDICATED```
```TO```
```MARDIYYA SA'EED```
*HIKIMA WRITTER'S ASSOCIATION*📚
{_home of peace joint of entertaiment to educated and enlighten our readers_}
*PAGE* 1️⃣1️⃣➡️1️⃣2️⃣
📖_____Yagana nashiga dakin tahangota can rakube tayi shiru kamar wata me hankali , takarasa kusa da ita ta ajemata kwanon abinci agabanta, dagowa tai takalleta sekuma ta waigar da kanta "mlm umar ne yashigo dauke wata yar kwalbar turare a hannun da wani kulli yace to bata abincin mana kinga yanxu aiki zan mata ina ganin kamar anhadata da bakin aljani da kuma kurciya koma menene yanxu yakare da yardar Allah tunda ayar Allah ba wasabane Allah de yasa mudace" Ameen , duk wannan zance dasu mlm sukeyi kallonsu kawai take dan ba abinda take fuskanta a maganarsu, "bara nagama bata sena ibo rushin ," to" tana gama bata ta ibo rushi ta aje a gaban mlm, "sannu da aiki , yauwa matso da ita ayimata mugani" matsawa take cikeda tsoro da fargaba harta kamota , ba,abinda tayimata suka karaso gaban Mlm ,"mlm ya zuba yace riketa sosai yagana, nanta riketa aiko tadinga wani kara mefirgitarwa da wasu irin surutai wanda su Kansu basu san me take cewab ,"matsoda ita inshakamata wannan shine zatai magana " yagana ko cikeda tsoro ta matsarda ita ,nan ya shakamata turaren dayashigo dashi ,aiko wani bakin hayaki yarinka fitowa daga bakinta da hancinta da duk wata kafa ta jikinta ,"zanyi magana turoni akai nashiga jikinta ,nine nake hanata mgn da duk wasu al,amura na rayuwarta masu amfani, kamar sallah da sauransu "to waye ya turoka," baxan fadaba kuma bana jin zan iya fita daga jikinta , aiko mlm yacigaba da karantomai ayoyin allah masu zafi ,zanfita zanfita ,nan tadinga buga kanta akasa yagana nata riketa amma ina seda kanta duk ya farfashe dakyar suka iya riketa "mlm yace to kafita" nan tayi wata atishawa me karfi ta zube a gurin wani bacci me nauyi yayi gabada ita ,"daukarta kikaita cikin daki"nanta wuce da ita daki takwantar da ita , alhamdulillah tasamu lfy nan yadinga jinjina mugunta irinta Wanda yayimata wannan abun ,wannan kenan.
Sakkowa yike daga step yana waya yana karasowa yakashe yace "ammi ni zanfita" to kagaida ummin kace ina nan zuwa, "to zataji" yauwa, yana fitowa sojojin gurin suka sara mishi ko a jikinshi yawuce yanufi gurin motocin da zasu tafi dasu wanda gabaki daya black ne wadda ke tsakiyace kawai White me tintak yanufeta yana zuwa aka bude mishi seat din baya yashiga aka rufe, nan suka cilla motocinsu kan titi basu zame ko inaba se unguwar wuse, nan naga dankara dankaran gidaje na alfarma naga sun tsaya bakin wani dankareren gida suna horn ba bata lokaci getman ya wangale suka shige suna gama parking yafito sojojinshi suka sara mishi yafara tafiya kenan yaji an rungumoshi ta baya ko ba,afadaba yasan waxemai haka "yau agari ai naso baka tsoro wlh " kadauka ni irin Kane me yawo da allura kawai ,murmushi yace bkm yaudai zakasha magana gurin ummi, a haka suka karasa dankareren falon gdn suna isa "yau wa nike gani a gidannan kamar Mahmud " ummi ina yini ,baxan amsaba tunda baka zuwa gaidani "natuba ummi" lfy yakabro su ammin ,lfy tacema tana gaidake "ina amsawa" a haka suka cigaba da hirarsu da ashraf ,ummi tasa me aikinta uwani tacika musu gabansu da abin motsabaki , kadan yaci suka dora da hirarsu ta abokai ,ummiko tanata karanta daily thrust dinta ,sunan zaune sega sallamar abdurrashid suka amsa " ummi tace yaude manyan baki muke tayi marasa zuwa gaida umminsu"ummi ina yini ,baxan amsaba sorry ummi aikine kemi yawa shiyasa "lfy badan halinkuba" yauwa umminmu ,nan yakarasa yaba manyan abokanan nasa hannu suka gaisa "kai duk inda zaka da securities ne wai baka sirrin kanka ne" eh naji da inta yawo da allura fa kamar wani tela ,har ummi seda ta dara , sunan suna hirarsu Sega sadiya tafito taci kwalliya kamar zata dinner kayanta matsatsu sun dameta dakyar take ninfashi ba laifi kyakyawace fara , bata lura dasuba ta karaso tace ummi zanje gdn su afra "biki lura da yayyanki bane " se lokacin ta dago tagansu aiko tana ganin hadda da Mahmud ta washe baki ta matsa kusa dashi tana me kallonshi fuska dauke da murmushi "ina yininku " lfy suka fada amma banda Mahmud daketa faman danna wayarshi ,dama tunda yahangota ta tawo yadakko wayarshi saboda beson takurarta ,cikin zuciyarshi yace tana mace amma se rashin aji yana wannan tinanin ne"ya Mahmud ashe ankai twins din ammi school " adan dakile yace eh ,dankarma takara yimishi wata maganar ,dataga yayimata haka seta miki tace ummi ni zan wuce "sannan takai dubanta gurinshi tana me kallonshi tace ko baxan dawo in sameku ba ya Mahmud a gaidar min da ammi senaxo ,ya abdurrashid a gaidar min da momma " zataji inji abdurrashid ,shiko dan guntu tsaki yayi a kasan makoshi saboda yarinyar tacika surutu seta sashi ciwon kai ,a dan dakile yace zataji. Itako ko ajikinta haka taja motarta tabar gdn , haka suka cigaba da hirarsu se a na magriba suka wuce masallaci seda sukai isha,I sannan suka shigo dan yiwa ummi sallama "kutsaya kuci abinci sekace baki " munkoshi ummi , da muna jin yunwa da dakanmu zamu iba"to seda safe ko sena kara ganinku ka gaida ammi kaikuma ka gaida momma "zasuji, har bakin mota yarakosu suka hau ,sunxo futa motar sadiya tazo shigowa tadaga mai hannu shiko ko kallonta beyiba a haka har suka wuce gd ,suna isa yafito cikin takunnan nashi wanda inba saninshi kaiba zaka dauka yanayinshine saboda takama ,haka ya isa main falo yatadda ammi da abbu a dining , shima beyi watawataba yawuce dining yaja kujera " nadawo " yakabarosu ?,lfy sunce suna gaidake "ina amsawa" nan tayi serving dinshi seda suka gama suka dawo falo, yace gobe zan wuce anyimun kiran gaggawa "amma dawuri haka " eh munkoma hutufa tun last week ,ok Allah yakaimu "seda safenku " yawuce part dinshi yana xuwa ya tube yayi wanka yasaka jallabiya White ya kwanta jikin filo yana mejin kewar abin begenshi ,yahankada filon da yike kai yadakko hoton wata baby mekyau ,ya gyara wanciyarsa yadora hoton a kirjinsa "I MISS YOU MY HEART BEART" a haka bacci me nauyi yayi gaba dashi ,5:00am yafarka yayi addu,ar tashi daga barci yaje yayi wanka sannan yayi raka,atanil fajr yayi sallah asuba yana idar wa yayi azkhar sannan ya shirya cikin kakinsa na sojoji sosai yayi masa kyau ,yanufi stairs se baxa kamshi yike yana sakkowa yaga ammi ma tasha kwalliyatta cikin wani tsadadden lace pink se baxa kamshi take kasan cewar zatai masa rakiya airport, yakarasa kusa da ita yayi mata side hug morning ammi " morning son dama kai muke jira abbunka ma yanxu ze futo wuce dining bara nayi mishi magana"ok yawuce yaja kujera yazauna , tana waigawa taga yafito shima se baxa kamshi yike "mujeko" suna zuwa tace me za,a zuba maka "black coffee se chips and egg source " tana gama zuba mishi taxuba nata da abbu , suna gamawa suka fito suka hau motocinsu se nmdi azikiwe suna isa ciki naga sun nufi wata kofa karama sega wani fili ya bayyana kowa nata harkokinshi nan naga sun nufa suna zuwa wani guri aka tsaida masu hadahada, nan nahango wani private jet me kalar kayan army mekyan gaske , suka tsaya " allah yabada abinda akaje nema"Ameen yace tare hugging dinsu duka , nan yanufi gurin jet din, yana isa dukka sojojin gurin suka kame shiko ya wuce abinshi yashiga sannan sauran soldiers din suma suka shiga , nan jirginsu yadaga se *U.S.A * wannan kenan.
[7/23, 5:27 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
ZAN JIRATA
🦚🦚🦚🦚
WRITTING
BY
AISHA UMAR IBRAHIM ✍️
*DEDICATED
To
MARDIYYA SA'EED
©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚
{_ home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}
PAGE 1️⃣3️⃣➡️1️⃣4️⃣
Tana gaba suna baya har suka isa wani block ,nan tashiga suma suka bin bayanta suna "ga new students nan kuzauna a wannan seat din kusa da waccan kunga duk ba'a gama kawowa ba daga yau nan ne seat dinku " ok sukace tawuce tayi gaba abunta, nan suka zauna "am maryam Ahmad what of you" nan sukai mata introducing din Kansu "sis ki koya mana abinda akai bama nan .
" subject daya ne shima kuma topic daya akai saboda yanxu ake kawowa English ne kawai shima kuma noun akai"a'ah kyaleshi anmana a school dinmu "ok" .
Haka sukai ta hirar su banda amatujabbar, sede in anyi wani abun tayi murmshi kasancewar ita bame yawan surutu bace ,sunan zaune teacher din basic science ne ya shigo .
"Good morning sir " morning how are you "fine " ok seat down "our topic today is characteristics of living things " nan suka maida hankalinsu kanshi har yagama yafita, wani yashigo shima har yafita akai break sukaci abinci suka dawo ,nan teachers suka yiyi musu lesson, ana gamawa suka koma hostel suka shiga wanka suka fito suka shirya cikin check blue dark wanda yayi masifar ansan jikinsu sannan aka kada bel suka wuce mosque ,suna dawowa suka wuce dining hole sukaci abinci sannan suka koma hostel suka dauki schools bags dinsu suka wuce mosque ana idar da sallah suka wuce furef .
5:30 suka dawo cikin hostel suka zauna bakin bed din amatujabbar "sis wlh ina missing yaya Mahmud " tabe baki tayi "niko ammi da abbuna kawai nike missing amma banda wannan masifaffan " aiko sena fada mashi " niko zanso inga bross dinnan naku "aiko zaki ganshi ran visiting inbe koma ba " Allah yakaimu "Ameen . shiru tayi dasu har ana kiran sallar magriba " sis dan Allah karki fadamasa"ok dama wasa nake miki "ok to kutashi mu wuce mosque" to nan suka wuce daga nan suka wuce dining hole suka ci abinci sannan suka wuce night praf basu suka dawo ba sai 10:00pm, nan kowa yakwanta kan gadonshi a haka sukaita hirarsu kamar sun dade da sanin juna "nidai nakwanta seda safanku saboda kar nayi late gurin zuwa class " muma bara mu kwanta bye ,nan suka kwanta kowacce tayi bacci asuba ta gari wannan kenan.
Inna ce zaune a gaban kaninta mlm shu'aibu tana koramai jawaban abunda suka faru jiya da ita "ba wani abubane illah sihiri amma bari nabaki wani rubutu dakuma addu'oin da zaki rinka yi insha Allahu koma menene ze karye da yardar Allah " nan tayi mishi godiya tatafi gida abunta .
Tana isa gd hartayi hanyar part dinta sai taji mutum yana kakarin amai, sekuma tajuya tayi hanyar part din cikin sauri don zatonta ma bappa ne , tana zuwa taga falon bakowa se Haj. Safiya daketa kwara amai , cike da kulawa takarasa gurinta "meyasameki safiya " kai kawai ta iya daga mata nan takira binta me aiki tagyara wajen itakuma takamata takaita part dinta nan inna tagyarata se uban sannu take mata dan tana ganin kirkin haj. Safiya bata rainata , shiyasa itama ta dauketa kamar 'yatta ta kwantar da ita kan bed tarufamata blanket sannan tafito cikin sauri.
"Bappa! Bappa !! Bappa!!!" Cikin sauri yakaraso har yaso yayi tuntube "gani inna" mekake yi har karfe 10:00am a gd , kuma ga matarka bata lfy kunshige daki kunbarta banda Allah yakawoni kenan da sede ta mutu ko "ai hkr inna wlh banjiba" kira salmanu yadubadata da'allah yarinyarnan tana jin jiki"to bara nayi mishi waya"to.
Dr. Salman yazo ya yaduba hajiya safiya ,inda yayimata test yatafi dan zuwa yadubo yadawo yafadi sakamako ,be dade ba segashi yadawo dauke da murmushi yakalli alh aliyu(bappa)"matarka nadauke da juna biyu na wata uku da sati 2 " be wani damu akan zanceba ganin irin kallon da baraka ke mishi ,nan baraka takarasa sakkowa "shege a gdn nan bade a nan ba " inna kau bakinta nauyi yayimata harta kasa furta komai ,har baraka tagama iya shegenta "dana ko yata bashege bane " juyowa baraka tai to waye ubanshi? "kinfini sani" kada kai kawai baraka tai zan maganinki , tayi gaba abunta"se anjuma safiya ki kula da kanki kinji" ngd inna.
Inna nafita daga part din taji ranta yabaci ganin irin abunda yafaru da ita jiya shiyafaru da ita yau ganin rashin mutuncin da baraka tai wa safiya amma bakina yayimun nauyi "ga bappa yasauwa halinshi kiduba kiga ko murna beyiba akan cikin nan ,niko meyike damuna har safiya ta iya ramawa ni nai shiru koma menene zan gwada rubutun da Mlm shu'abu yaban inci gaba da addu'oin dayaban " haka inna taita masifarta ,wannan kenan.
Suna sauka yashiga motocin sojojin da suka zo taryar shi basu zame ko inaba se wani barek din sojoji daga nan suka dauki wani titi sukai doguwar tafiya sannan suka karya kwana nanma suka kara tafiya sannan naga wani get hadaden gaske , wani soja daga cikin masu tsaron get din ya danna remote get din ya wangale basu zame ko inaba se gaban wani tamfatsetsen estate me kyan gaske aka bude masa mota yafito ,nan sojijinnan suka Sara masa ko a jikinshi ya wuce yanufi dogon ginin yatsaya a bakin qofar yasa password yabude na hango wani tamfatsetsen hotonta yabayyana bango guda hoton tayi kyau sosai ..............🖊️
I love you wujiga-wujiga fans din amatujabbar & Mahmud 💘💘💘
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comments plz
💞💞💞💞💞
[7/23, 5:28 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
ZAN JIRATA
🦚🦚🦚🦚
WRITING
BY
AISHA UMAR IBRAHIM ✍️
*DEDICATED
TO
MARDIYYA SA'EED
©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚
{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.
PAGE 1️⃣5️⃣➡️1️⃣6️⃣
*
Nan naga hotonta tayi kyau sosai sanye da wani dankareren lace lemon grean fuskarta dauke da murmushi daka gani kasan bata san an dauketaba saboda hankalinta kwata kwata ba'akan hoton yakeba ,nan yasaki wani kayatacen murmushi Wanda shi kadai yasan ma'anarsa .
*
A cikin falon yabi ta wani corridor se ga step ya bayyana da kuma wata kofa ta silver se naga ya danna wasu madannai kofar ta bude yanashiga ta rufe ba'afi 5min ba kofar tabude yafito nan wani falon ya bayyana wanda komai na falon yake kalar peach and white nan yabi wani corridor din sega kofofi wajan 5 ya danna wani swech nan kofar tabude da kanta yashiga yana shiga ta rufe .wani hadaden bed room ne me dauke da royal komai na dakin farine ya wuce ya tube ya wuce birth room wajan 30mins ya futo daure da towel a kugunshi karami da kuma a hannun shi .cikin sauri yashirya cikin wani white arman sout da takalmin shi black .
*
Futowa yayi daga cikin lift din a dan hanzarce cikin takun nan nashi jaruman mazaje ya futo waje .yana futa su captain abdul-aziz suka sara masa ya fara tafiya kafin ya karasa har anbude mashi murfin mota yashiga seat din baya,inda motoci 23 suka rufa masa baya inda tashi take tsakiya sauran suka sashi tsakiya suka rankaya ,wasu daga cikin motocin suna jiniya suka dunguma dan yimasa rakiya gurin meeting .
*
Itako hansai tana farkawa taganta a wani madaidaicin daki tana gama bude idonta seta hango farar mata tana nufota "baiwar Allah tashi kici abinci " dakyar ta iya tashi zaune saboda cikin jikinta yai mata nauyi "sannu " "yauwa " tace da muryarta a dishe nan tazauna taci abinci "tashi kishiga bayi kiyi wanka na hada miki ruwa" to ,dakyar dakyar tashiga bayin dake cikin dakin ba'afi 25mins ba ta fito "ga kaya nan kisa kafin ki gama bara in sanar da malam " to tace tare da binta ido harta bacewa ganinta ,sannan ta shirya cikin wata atamfa fara da touch din flowers blue .
*
Nan tafito shar da ita dukda cikinta ya tsufa be hana kayan amsartaba ,tanan zaune "sallamu alaikum " binsu tai da ido "neman guri sukai suka zauna suna me kallonta .
*
" ya sunanki" nima bansaniba "nunfasawa Mlm yayi tirkashi to yagana yanxu ya za'ayi" yadda za'ai Mlm kawai mu barta mu zauna da ita ,har zuwa lokacin da hafizu yadawo asan yadda za'ayi tunda kaga cikin jikinta ya tsufa "to hakanma yayi".
*
Dafata ya gana tayi" daga yau sunanki falmata kuma kinzama 'yarmu zamu rikeki kamar yarmu falmata data rasu "kai ta gyada " nagode "nan yagana tarika koya mata abubuwan rayuwa .
*AFTER 1 MONTH*
*
Yanayi na canzawa rayuwa na tafiya sannu a hankali yanxu falmata ta iya yaren su yagana na kanuri da duk wasu al'amura na rayuwa da ake koya mata dukta iya se abunda ba'arasaba ,dan wataran in suna zaune da yagana taitajin tana wani yare Wanda ita bata sanshiba .
*
Yauma kamar kullum tana tare da yagana suna hira ,inda cikin falmata ya dan tsunkuna mata, maza tai ta dakko hannun yagana ta dora akan marar ta " yagana najin haka taiwa mlm mgn" mlm yadau motarshi suka tafi asibiti ,suna isa nourse suka amshesu tare da dubata suka ce haihuwace nan aka bata gado ,ko 1 basuyiba sega nourse tazo tasheda musu tahaihu ,nan yagana da tsumarta tashiga dakin inda taga 'ya'ya biyu rigis a gadon baby da sauri ta karasa kusa da ita tayimata sannu tajuya gurin yaran .
*
"Adu'a tayi musu ta daukesu ta mikawa mlm" sannan akabata yaran tayi musu kiran sallah kawai tayi musu dan batasan sunan Mlm ba da yagana datake kira da ummanta ba "gasunan baba ayi musu huduba da sunanka dana umma " .
*
Dadi sosai Yakama Mlm da yagana ,inda ranar suna yara suka ci sunan Mlm (umar) zasu rinka kiranshi da (abba) ,itakuma yarinyar aka samata (Hafsat)sunan yagana anakiranta da( nur) .turka-turkan raguna har hudu Mlm ya yanka saboda yaji dadi dakuma nuna godiya ga Allah , wannan kenan.
*
Bagaran su inna ko al amura kam suna ta canxawa don yan duk wani Abu dabaraka xatai nacinmutumci to sai inna ta takamata burki "shikam bappah yau cikin wani irin nishadi yatashi Wanda baisan nameneneba, yana ta ririta hajiya safiya kamar kwai ,itako har mamakin alh takeyi kwanakin nan.
*
Tafiya takeyi cikin sauri amma gani takeyi kamar batayi harta isa wani dan madaidaicin gd me dan kyau nan dai tayi horn aka bude mata ta cusa hanci mortar ta ciki ,tana gama parking tayi hanyar wata qofa tabuda tashiga " salamu alaikum ".
*
" a'ah yau mutanen birnine sannu da zuwa "yauwa inna ,nan suka gaisa da inna larai , nan inna takawo mata danwake da ruwa taci ta koshi
tahuta suka cigaba da hirarsu .
*
" salamu alaikum wa nake gani kamar baraka "wlh kau baba nice ina wuni " lfy lau yasu innar Rabi "sunanan kalau sunce ma a gaisheku " muna amsawa.(kunji fa fans mutuniyarda ba Wanda yasan ta tawo amma harda shirgo karya 🤣🤣🤣).
*
Nan sukaita hirarsu daga bisani baraka tai musu sallama kan zata tafi "to shikenan ki gaidarmin da aminiyata da sauran mutanen gdn" to inna zasuji ,nan tawuce abunta.
*
Baraka na fita titi taiwa kawarta saratu waya tafito bakin titi ta dauketa suka fara tafiya ,tafiya me nisa sukai sannan suka sauka a titi sukabi ta wata hanya nanmadai tafiya sosai sukai sannan suka sauka daga motar suka fara tafiya a kafa sunyi tafiya mai nisa sannan nahango wata babbar bishiyar kuka sukabi ta bayanta saiga wata yar bukka nan suka fara tafiya da baya da baya harsuka shige cikin bukkar "hankalidai karku taka mana jariran aljanu " nan suka zauna "baraka tazayyanema boka duk irin tabarbarewar da al'amura sukai mata yanxu "ace ina zaune har a kawo wata shegiyar da zata samu ciki ni bansamuba ,abunda nakeso yanxu mlm asan yadda za'ai da cikin nan najikin wannan shegiyar matar nan" .
*
"Ai ba matsala " nanfa dadi ya lulube su baraka "ammafa saikin kuma cika sharadin da kika cika wancan karan " boka ko a zuciyar shi cewa yake tunda baki da mutunci aikinki kwana biyu ze rinkayi ya karye se kindawo.
*
"tashi ki bamu guri saratu" tashi tayi ta basu guri dan duktasan abunda zasu kulla tafice ,nanfa saida sukai 2hr saiga baraka tafito dauke da magani a hanunta ,nan fa suka fara tafiya kafin su qarasa gida baraka amanta 3 saboda uban warinda kayanta sukeyi dan ba sabawa tai da irin warinba danko saratu cema takarasar dasu gdn baraka "wallahi saratu in wannan maganin beyiba baxan kara koma waba" a'ah inma beba sai a canxa wata sheqar "baki da damafa kawata " nan suka tafa "ga wannan ki hau mota" ngd kawata .
*
Nan sukai sallama ,baraka tashige gd abunta ,tana shiga toilet tafada tai wanka tafito tashirya cikin wani dankareren legas lace tafito sai baza kamshi take ,kamar ba ita tadawo cikin wariba ,nan ta wuce dining abunta, tana zuwa ta waiga taga ko wani ya tawo taga alama ba kowa ta daga rigarta ta dakko kullin maganin ta barbada ,nan ta dawo falo ta zauna abunta ,aiko duk abinnan da baraka keyi binta me aiki na ganinta ,nan hajiya safiya tana sakkowa ta wuce dining zata suba abinci ,binta na ganinta tai maza takoma kitchen ta hado mata shayi "hajiya karama ga tea din nasan kiran da kikemun ina sallah shi zakice in hado miki " aiko baraka kafin ma binta tagama wannan zance tacika ta batse "ke zaki zabamata abinda zataci sekace ba gdn taba tana da iko taci duk abunda takeso a gdn ta" aiko nan kan hajiya safiya ya kulle ta anshi shayin tasha takoma dakinta abunta,ran baraka inyayi dubu to yagama baci wannan kenan.
*
Tafiya suke se tsulala gudu suke kasancewar tsakanin abuja da jigawa akwai tazara ,aman duk da haka basufi 1:30mins ba suka isa bakin get din school din kasancewar range rovers ne shiyasa sukai saurin zuwa,bude musu get din akai suka cinna kan hancin motocinsu cikin makarantar sannan sukai parking suka futo rugowa amaturrahman tayi ta rungume ammi ,nan amatujabbar ma ta rungumeta "munyi missing dinki ammi " nima haka ,nan suka nufi gurin da aka tanaza dan visiting suka zauna akafara hirar yaushe gamo ,nan ammi takira abbu a waya"abbu ina wuni "lfy ya karatu" alhamdulilla "yauwa my Angels acigaba da karatu in mutum yanasan gift fa" to abbu, suna gamawa kiranshi nashigowa ,nan suka kara gaisawa da ammi sannan taba amaturrahman "bros anyini lfy " lfy yakaratu"alhamdulillah "Allah ya taimaka Inna samu lokaci zanxo a cigaba da kokari" tnx bro ga sister .
*
"Kyaleta ko kuma bats" ok tace tare da miqamata "hello bro inayini " siririyar muryarta ta daki dodon kunan shi ,ya sauke wata nannauyar a jiyar zuciya tare da......................🖊️
I love you wujiga wujiga masoyan book dina💘💘💘
🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comment
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By :-
[ eesho]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:32 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
ZAN JIRATA
🦚🦚🦚🦚
WRITTING
BY
AISHA UMAR IBRAHIM ✍️
*DEDICATED
To
MARDIYYA SA'EED
©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚
{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.
PAGE 1️⃣7️⃣➡️1️⃣8️⃣
*
"Ina yini YAYA " siririyar muryarta ta daki dodon kunnenshi ,yasauke wata nannauyar ajiyar zuciya tare da amsa mata a dan dakile.
*
"Lfy ya karatu" lfy shirune yabiyo bayansu jin haka itakuma tamikawa amaturrahman wayar.
*
Takoma gurin ammi sukaita hirar yaushe gamo inda ammi take sanar da su cewa gobe zata tafi riyad ( Saudi Arabia) tace ranar daurin aure abbu shima zeje shima,5:00pm ammi tayi musu sallama nan idanun su yafara kawo kwalla dakyar ta lallashesu kan cewa inkuna haka wlh zan dena zuwa "a'ah ammi Kiyi hkr mundena " to ku share hawayenku inmuka dawo zamu zo nida abbunku ,nan sukai mata peak suna masu daga mata hannu.
*
Nan suka ebi provision dinsu suka koma hostel dan shirya loka wannan kenan (🤣🤣🤣).
*
Qofa baraka tayi takoma dakinta dan duk zaman falonma ya isheta dama dan wannan tazauna.
*
Inna ce zaune a falonta ita kadai tana kallon maimaicin gdn badamasi sejin "salamu alaikum".
*
" A'ah Rabi ce yau saukar yaushe "wlh inna jiya muka dawo saboda yau akai visiting dinsu Maryam nibanma samu damar zuwaba babantane kawai se abdul-halim suka jemata sai sun dawoma zasu biyo su tafi dani saboda baya son tuqin nan nawa na dare shiyasa ma a taxi nazo" aidama tuqin dare bashi da dadi "ina wuni inna " lfy y gd ya kasuwa "lfy lau alhamdulillahi inna .
*
"To Allah ya bada sa'ah"Ameen inna nan sukaita hirarsu har dare sannan tashiga part din bappa suka gaisa tafito takoma bangaren inna .
*
Bata jima da komawaba saigasu ,nan abbansu Maryam suka gaisa da inna daga nan suka wuce gd abunsu .
*
Yau takama Monday inda gabaki daya daliban* F.G.C. KAZAURE* suna gaban assembly bayan sun gama national anthem sun gama songs din makaranta se principal ta fara baya nanta inda take fada musu cewa ankawo coppers ,nan kowanne copper ya futo yana gaba tar da kanshi .
*
Inda akaxo kan wani handsome guy " sunana Habib Abubakar shuwa nan dalibai sukai ta yaba iri kyun uncle Habib din.
*
Don Habib balaifi kyaky kyawane amma ba hadi tsakanin shi da Mahmud .
*
Bayan sun koma class first period dinsu sabon copper nane Habib segashi yashigo nan yafara gaba tar musu da kanshi .
*
Bayan nan yafara lesson dinshi cikin kwarewa, koda yagama yafara yimusu question akan abunda yayi musu ,nan amatujabbar taita basa amsa daga karshe yazo gaban seat dinsu yace yanaso su zama friend tace to nan yace duk abunda taga bata ganeba tazo gurinshi direct dakai ta gyada mashi kai alamar to.
*
Su ammine a airport suna jiran a kira jirginsu ,bayan 3mins saigashi ankira *DANA *nan ammi tayi wa abbu sallama kan seya tawo yace tagaida amminta kafin ya karaso nan *DANA* yayi sama da ita sai birnin *RIYAD*.
*
Zaune suke a gurin meeting ana tattaunawa akan post din su da akai kasar *IRAQ*
*AFTER 3 YEAR*
*abubuwa da yawa sun faru ciki ko harda shakuwa me karfi da tashiga tsakanin amatujabbar da uncle habib .
*
Yau takama Thursday inda yaune jirgin *OMG MAHMUD* ya dura a filin jirgin saman nmdi azikwe yana dira yafara taka matakalar jirgin ya fito cikeda takun zaratan maza yake futowa yana gama saukowa soldiers suka sara masa ba abunda kake gani sai hasken cameras keta haska shi takona duk inda kaduba a gurin soldiers ne masu tsaronshi da yan jaridu da yan gdn television nan yafara takowa yazo gurin su ammi yayi musu side hug .
*
Dago oily eyes dinshi da zai idanunsu ya sarke cikin na juna ,tai maza ta sauke kanta kasa shikuma yayi wani killer smile wanda shi kadai yasan namene ne sannan suka shiga mota sukai gida .
*
"Hello captain garba inajinka shi yaron dan gidan wanene " sir dan gidan *GOVERNOR DIN JIGAWA NE*" banmun abun a hannuna "OK sir".
*
Wani kyakyawan yarone dan kimanin 3yrs zaune a cinyar inna kuka dadinshi yatafi yabarshi " kadena yanxu ze dawo fahad inya dawo ze tawo ya tawo maka wannan abun me ruwaruwa ko aski kuke ce mashi oho de (🤣🤣🤣).nan yayi shiru abunshi .
*
Zaune suke a falo dukansu suna hirarsu, shiko hankalinshi na kan wayar sa yana dannawa amma duk hankalinshi na kansu .
*
"Yauwa my twins jibi insha allahu za'ah kaiku *NIGERIAN TURKISH* saboda gwara kuna kusa da gd " cikin murna sukace to abbu mungode "yauwa se a dada maida hankali kunji yan biyuna " insha allahu abbu .
*
Ammi ma kanta taji dadin hakan saboda bata jin dadin kadaicin , bayan isha'i suka wuce dining daga nan suka kwanta .
*
Cikin dare amatujabbar ta tashi tanata murkususu inda hakan yaja hankalin amaturrahman ta tashi tafito tafara buga kofar Mahmud .
*
Yana kan sallaya yaji bugun nan gabansa yafadi yatashi cikin sauri ya nufi qofa "waye " nice yaya sis ce bata da lfy kayi sauri cikin rudu da tashin hankali take cewa haka .
*aiko be tsaya takarasaba ya fito cikin tashin hankali yanufi dakin su yana zuwa yaganta a sume daukarta yayi kamar jaririya ya futo karar bude qofar shice taja hankalinsu ammi suka fito nan suka ga amaturrahman nata kuka .
*
"Me yasameta wlh ammi bansaniba nidai naga tanata kama cikinta " nan su ammi suma suka shiga mota suka nufi a asibitin suma.
*
Gudu yakeyi sosai yau ko takan securities bebi ba , yana isa private hospital din wata nurse tafito taji ana buga qofa tafito da niyyar rashin mutunci turus tayi ganin *OMG*dakansa da sauri tabude qofar yashiga da ita kamar jaririya nan aka dorata a gadon tura marasa lfy akai emergency da ita .
*
Mahmud hankalinshi yayi matukar tashi sosai yana ta kaiwa yana komowa Sega su ammi sunshigo hakan yayi daidai da futowar doctor..............🖊️
Vote
and
Comments
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By
[ EESHO ]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:34 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
*ZAN* *JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
WRITTING
BY
AISHA UMAR IBRAHIM ✍️
*DEDICATED
TO
MARDIYYA SA'EED
©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚
{_home of peace ,joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.
Nagode sosai da addu'oin Ku gareni Allah yabarmu tare😍😍🥰🥰.
*HAPPY* *JUMA'AT* *KAREEM* alkhairan dake cikinta Allah yasadamu dashi Ameen👏👏👏.
PAGE 1️⃣9️⃣➡️2️⃣0️⃣
*
Mahmud hankalinshi yayi matuqar tashi sosai yana ta kaiwa da komowa saiga su ammi sunshigo suma hakan yayi daidai da futowar doctor yace sir mu karasa office .
*
nan suka bishi suna zuwa ya nuna musu kujera suka zauna "sir dama ba wani matsala bace sosai mensuration tafarayi shine nata yaxo mata a haka karku damu mun mata allurar bacci zaku iya zuwa ku ganta ma".
*
Sauke wata ajiyar zuciya yayi wadda tasa su ammi kallonshi, shi duk a tunaninshi a zuci yayi saida yaga sun kalleshi ya maze abunshi .
*
Tashi sukai gabaki dayansu suka nufi dakin da take shi yafara shiga dakin inda ya tadda ta kwance gashinta duk ya barbaje kan filo fuskarta ta kara yi fayau ga wani haske da ta kara yi sai yaga tayi mashi kyau sosai .
*
Ammi nashiga taqarasa kusa da ita cikeda tausayin yar tata hakama amaturrahman itama zama tai kusa da ammi tana kallon sisternata abbu ma haka seda suka juma kafin abbu yace su tafi sai abar ammi kafin da safe a sallamesu hakan ko akai amma Mahmud beso hakan ba haka suka koma gd har amaturrahman .
*
Karfe 8:00am amaturrahman ta fito tana jiran jummai bata dade da zamaba jummai tafito da basket din abinci suka shiga mota suka nufi asibiti .
*
5:30am tafarka tabude idanun ta da sukai mata bishi-bishi kuma sun kara girma tafara bin dakin da kallo sai ta kai kallonta inda take jin karatun Qur'ani ammi tagani .
*
Da sauri ammi ta taso tazo gurinta tana yimata sannu " meke miki ciwo yanxu my angel " mararta ta nuna mata, nan ammi tayimata bayanin komai da komai .
*
"Salamu alaikum " wa'alaikumus salam "ammi ina kwana yamejiki " lfy lau tama samu sauki insha allahu da doctor yaxoma zai sallamemu "to Allah yakara sauki " Ameen jummai .ni zankoma dan dora sanwa"to saimun tawo"to.
*
Itako amaturrahman da sauri taje ta kama hanunta "sis yajikin naki " da sauki tace da ita sannan suka shiga bayi da ammi ta gwada mata yadda zata riqa sa pad sannan ta barota dan tai wanka.
*
Tana gama wanka tayi yadda ammi ta nuna mata sannan ta fito ta dauki kayan da amaturrahman ta tawo mata da su tasa ,riga da siket ne na atamfa me zanen flowers pink kayan sun amsheta sosai kasancewar haluttun girma sun fara bayyana a jikinta , tayi kyau sosai sannan ta zauna kan gadon ammi ce ta zubo mata soyayyar doya da chicken pepper soup da tea me kauri .
*
Dakyar tasha tea din rabin cup saboda bakinta ba dadi nan ammi tasata dole saida ta danci abincin,kadan taci bayan ta gama ta koma kan bed ta zauna abunta.
*
Bata dade da zamaba saigasu abbu da Mahmud sun shigo .
*
Tsintar kanta tai da kasa daga ido ta kallesu cikin zuciyarta tace yanxufa nan duk sunsan me nakeyi ko tab, sannan tayi karfin halincewa "ina kwananku " abbune ya amsa tare da cewa"yajikin naki my angel "da sauki tace .
*
Shiko yayi kamar yana operating din phone dinsa ita har ta mancema ta gaidashi yace" lfy ya jikin naki "kasa dagowa tai ta kalleshi sai tace da sauki .
*
Doctor din dake da duty ne yaxo yagaidasu cikin girmamawa yabasu takardar sallama yatafi .
*
10mins suka shirya komai nasu sukai gd abbunsu .
*
Shirye -shiye sosai suke sabo da gobe za'ah yiwa su Mahmud Karin girma .
*
amatujabbar ko ta samu sauki amma dai yanxu bata fiye zaman faloba sosaiba saboda kunya takeji .
*
Yau takama Friday anata shirye -shiye sosai gdn alhaji abdulkhadir minister of petrol, bayan anyi sallar juma'ah za'ah tafi *HILTON* *HOTEL* dan gudanar da taron wannan kenan.
*
4:00pm mutane suka fara tafiya Hilton hotel .
*
Su amaturrahman ko ammi wata me kwalliya ta dakko masu dan ta tsaramata yan biyun nata wato QUEEN TORCH,amaturrahman tafara yiwa sannan akaiwa amatujabbar ita ma ,wata hadadiyar gown white long sleeve da adon stone pink ammi ta dakko ta basu suka sa , bayan sunsane aka daura musu dankwali ,daurin zamani wato daurin tauban ansa musu touch din pink .
*
ammi ce tashigo dakin cikin tata kwaliyar wato Dubai lace " wow tace masha Allah my tweens wallahi kunyi kyau sosai "mungode suka hada baki gurin cewa ,nan tace sufito su tafi .
*
Guri yayi guri domin har an fara gabatar da taro ko ina ka kalla soldiers ne na kasa -kasa kowa'inne da irin kayansu .
*
Wata range rover ce Baka wuluk tashigo harabar hotel din tayi parking ,kafa daya tazuro saida akai 3mins sannan zuro dayar tafito tayi masifar kyau sosai cikin takun 'yammata masu ji da aji suka fara tafiya ,yayinda duk hankalin mutanen yayo Kansu suka shiga suka zauna abunsu .
*
Sai daga idanun yake ko ze hangota can yahangota kusada ammi suna hira abunsu nan aka fara karramasu .
*
Da akazo kanshi aka canza masa hula red sabanin ta da blue ce nan yasa hular gabaki daya soldiers din gurin suka Sara masa.
*
Hotuna aka Shiga yi Inda akai musu su suka gdn sannan akai da dai-dai sannan akai musu su uku ,ana cikin hoton takalminta ya goce tayi baya zata fadi harda rumtse ido se taji tafada kan mutum dagowar da zatai sukai 4 eyes dashi " are you okay "kai kawai ta iya daga masa .
*
Haka akaita gudanar da abubuwa daga karshe sukai gd cikeda gajiya .
*
Shigowa tayi a gajiye ta tarar suna kallon aljazira ta zauna saiga abba da nur sunxo sun rumgumeta " Umma sannunku da gd "yauwa falmata " baba sannu da gd" yauwa falmata ya daliban naki "lfy lau" nan suka ci gaba da kallon news dagowar da zatai taga an nuno shi ,nan tinaninta ya dawo mata "Umma shine! Umma shine!! Umma shine !!!" Shine wa...............🖊️
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comments
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By:- [ EEHO ]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:36 PM] Aisha Umar Ibrahim: 🦚🦚🦚🦚
*ZAN* *JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
WRITING
BY
AISHA UMAR IBRAHIM ✍️
*DEDICATED
TO
MARDIYYA SA'EED
©️ HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION📚
{_home of peace, joint of entertainment to educated and enlighten our readers_}.
Ina godiya da irin ruwan comments &votes din danake gani Allah ya barmu tare😍😍😍🥰.
PAGE 2️⃣1️⃣➡️2️⃣2️⃣
*
Shine !"shine wa" mijina nane "meke damunkine falmata " niba sunana falmata ba sunana hafsat anacemun hansai ,nan ta rinka basu lbrn rayuwarta harda bacewar da yarta tayi.
*
Su yagana da MLM hamdala sukaiwa Allah da yasa falmatansu ta dawo mind din ta ,nan suka shiga bawa hansai lbr tin daga farkon tsintarta dasukai Sannan yagana tace "tunda daga lokacin muka rike har Allah ya saukeki lfy kullum addu'armu Allah yasa ki dawo hayyacinki musan a ina kike " godiya sosai tai musu harda kukan farinciki nan mallam yace insha allahu gobe zamu tafi *ABUJA* insha allahu godiya, takarayimusu gami da kara kallon kyautar da Allah ya kara bata ta yaran .
*
Suna shigowa suka wuce part dinsu tsabar gajiya head din kanta kawai ta iya cirewa tai kwanciyarta kasancewa yau amaturrahman ce dayin addu'ah" sis baxaki ta shi kicire kayaba sai ammi taxo ko " ko maganinki baki shabama "malama kiyimana addu'ah inbaxakiba inyi tawa inkwanta" suna cikin haka saiga ammi tashigo "my Angels har kunyi shirin kwanciya ne to ayi addu'ah " a'ah ammi ina nan ina fama da sis kuma ma ko maganinta batashaba ammi .
*
"Tashi dan gidanku kicire kayannan kisha magani nasan dai gudun magani kike shiyasa kina dawowa kika kwanta to tashi shiyasa ina cikin su hajiya zainab na tuno natawo nasan basha zakiyiba " tashi tai ta wuce toilet tahada ruwa mai zafi a bathtube tayi wanka tafito sanye da towel da karami kuma ta dauro a kanta saboda jikewa da yalwatacen gashin ta yayi Sannan ta jona hand dryer ta busar da kanta Sannan tayi shafa Sannan tabude makeken wardrobe dinsu ta dakko wata sleeping dress wadda hajiyar Riyadh ta kawomusu me colour din blue-black tasa Sannan ta dakko band blue-black tasa a yalwatacen gashinta ba karamin kyau tayiba kasan cewarta farar fatace ta wuce kan bed ta zauna tana jiran ammi ,bata jimaba saiga ammi tashigo hanunta rikeda magungunanta da faro .
*
Tana zuwa bata tafara kukan shagwaba wai ala dole maganin daci gareshi a canza mata Wanda bashida daci nan ammi tace"amaturrahman kije ki kiramun Mahmud nasan yanxo yana gun abbunku " to tace tare da tafiya tana zuwa tace"YAYA wai kazo inji ammi "binta yayi cikin takunsa mai dauke da natsuwa har suka isa.
*
" salamu alaikum" ammi ce ta amsa itako amatujabbar tasan kwanan zance sai ta kauda kanta gefe tare da cewa"ammi kibani maganin nacefa zansha "nan ammi ta mika mata nan tafara yin kamar zata kuka tafara sha tana gamawa tafara yunkurin amai .
*
Tsawa ya daka mata wadda take gigitata yace" inkikai aman nan sai kinsha wani ai kin iya tashin mutane suna bacci ko ".(kunji fa fans din amatujabbar 🤣🤣🤣).
*
Nan ta waiga ta taga amaturrahman har tayi bacci ,fara tashinta tayi ammi tace" me zatai miki" ammi ita cefa dayin addu'ah "to kwanta sarkin rigima nai muku ".
*
Jinjina kai kawai yayi yai gaba abunshi .
*
Nan ammi tayi masu addu'ah tare da kashe hasken dakin takunna musu bed side lamp ta wuce part dinta gurinsu hajiya suka cigaba da hirarsu.
*
Yau dawani irin faduwar gaba da ciwon kai dan ko fita bai samu yiba inna ce tace " fahad jeka kiramin abbanka " nan ya shiga part din abbansa da gudu , fadawa yayi jikinsa ,ganin bacci yake farkawa yayi tare da cewa "my boy lfy " cikin hausar Sa wadda be kwareba yace inna na kiransa .
*
Tashi yayi tare da kama hanunshi suka nufi part din inna .
*
Suna isa yayi sallama tare da gaidata nan tace" lfy naga baka futa ba kaga Ali kacirewa kanka damuwa yanxu dai ita safiya addu'ah mu take buqata Allah dai yajikanta,jiyama banda na dameka da bazaka je gurin taronnanba"ameen innah "nima yanxu kwanannan wasu mafarkai nake tayi insha allahu gobe zamuje gurin sha'aibu" Allah ya kaimu innah,nan sukaita hirar abunsu .
*
Karfe 7:00am suka futo cikin shirunsu na uniform kalar blue-black da light pink do guwar riga ce iya guiwa blue-black sai ta ciki light pink me dogon hannu da doguwar sucks har guiwa sunyi kyau matuqa ,uniform din sun amshi jikinsu suka shiga sukaiwa su ammi sallama Sannan suka futa suka hau motarsu kirar *YARIS* fara Sol me bakin tintac wadda abbu ya tana zar musu dan zuwa school hamisu driver ne yajasu sai *NIGERIAN**TURKISH* suna zuwa aka amshesu Sannan aka nuna musu class dinsu wato S.S.1 A ,suka nufi class din suna shiga sukai sallama suka zauna wani seat dake gaba, nan saiga wasu yammata Wanda baxasu wuce adadin shekarunsuba suka zo gabansu suka ce "sannunku friend" .
*
Daya dagacikinsu tace "am mardiyya Muhammad suleja " dayarma tace "am Khadija Ibrahim" nan suma amaturrahman ta gabatar musu da Kansu , sukaita hira kamar sun San junansu itako amatujjabar tana dan jefa musu baki in na dariyane tayi .
*
Suna cikin shiri su saiga hafixu yayi sallama nan suka gaisa yagana tashiga bashi lbr abunda ya faru, yayi farinciki sosai Inda yace shima dashi za'aiwa hafsat rakiya ,nan suka shiga mortar mlm suka dau hanyar abuja .
*
3:00pm suka iso cikin garin abuja suka nufi unguwar *WUSE* suna zuwa ta nuna wani danqareren estate tace musu "nan ne " nan sukai horn gate man yafuto dan ganin waye saida ya matso kusa yabude baki tare da cewa "hajiya " aiko da sauri ya bude musu get suka tura hancin motarsu cikin gdn yagana da malam sai kalle-kalle suke ganin aljannar duniyar da yarsu tafito suna tsayawa, hakan yayi daidai da futowar bappa da fahad a hanunsa tana futowa taruga da gudu ta rungumeshi shima sakin fahad yayi tare da da rungumeta suka saki wani marayan kuka dakyar suka saki junansu tare da shiga cikin gdn, suma su yagana suka Shiga, fahad ne ya Ruga da gudu yaje yace inna tazo abbanshi na kuka, aiko tare suka tawo tana zuwa tai 4 eyes da hansai "mezan gani haka kamar hansai Allah da iko yake " .
*
Baraka na kitchen taji abunda inna tace futowa tayi, tayi turus ganin da gaske hansance .
*
Nan inna ta fashe da kuka tare da Neman gafarar hansai, hansai tace ta yafemata nan kowa ya ba kowa lbrn bayan rabuwa ,nan suke cemata hajiya safiya ta rasu wajan haihuwa ,nan tai musu ta'aziyya bappa ma yayita yiwa su yagana godiya .
*
Suna dawowa daga school su kai part dinsu amaturrahman ce tafara yin wanka Sannan amatujabbar tana futowa ta tarar da amaturrahman tasa bakar Arabian gown tayi roling da red bell, itama shirin tayi cikin wata peach din Arabian gown tayi rolling da black bell suka nufi part din ammi suna zuwa tace "kuje Hamisu driver yakaiku a siyo abunda za'ah Buqata " to sukace tare da yi mata sallama suka tafi .
*
6:57pm suka shigo a gajiye suka wuce part din ammi ,nan ammi ta bubuda abun da suka siyo tace" asa cake din a pridge "to suka ce suka wuce suka Sa a pridge Sannan suka wuce part dinsu sukai wanka suka kwanta ,asuba tagari.
*
5:30am suka tashi amaturrahman tace" happy birthday my lovely sis "thanks tace itakuma ta wuce toilet dan dauro alola .
*
Tana nan zaune kasancewar ba sallah zataiba taji knocking din qofar part dinsu tashi tayi taje ta bude taga bakowa har zata koma idonta ya sauka kan...................🖊️
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comments
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By:- [ EESHO ]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:38 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🦚🦚🦚🦚
*ZAN JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
*BY*
*AISHA UMAR IBRAHIM*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*DEDICATED
To
MARDIYYA SA'EED
PAGE 2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣
*
Idanunta ne yasauka a kan wani kayatatun box me colour din white sekuma wani rubutu me daukar ido colour din red yana haske da walwali an rubuta HAPPY BIRTHDAY MY HEART BEAT saman box din kuma wata hadadiyar rose ce me kyan gaske .
*
Zuwa tayi ta dauka tare da shiga daki tana kwallawa sis dinta kira wadda ke wanka .
*
"Sis! sis !!sis!!! dan allah kiyi ki futo kiga wani Abu kodai ke kika ajiyemin danki surprise dina ne yi kifuto ".
*
Futowa tayi cikin sauri daure da towel tace" me nake gani haka my lovely sis" karki rainamun hankali ki ajiyemun abun sannan kirinqa tambayata .
*
Sakin baki tayi tana kallon box din dake aje kusa da amatujabbar tace "wlh sis bani na ajeba ba nariga da nabaki gift dina ba ko ammice ?" Anya ammi fa basu tashiba nidai naji knocking din door din part dinnan nabude naga ba kowa sai wannan nagani a aje a bakin door din.
*
"Kika sani ko surprise dinki zatai kinsan dai ammi " tukunna ma dai bara nabuda naga menene a ciki ai tahaka ne ma zamusan wanda yakawo" OK to bude mugani tafada tare da matsowa kusa da ita tana mai karewa box din kallo dan ita kanta yatafi da zuciyarta .
*
Dauka tayi tare da kai rose din hancinta tashaki kamshinta tare da lumshe grey eyesball dinta wani annarkaken turare me tafiya da zuciya tashaka sannan ta ajeta gefe domin itama kanta shape din box din me kirar heart ya burgeta ga haskennan da yake futowa me daukar ido .
*
Tana ta neman yadda zata bude domin duk ganinta da box ,box bata taba cin karo da irin wannan ba tanata kiciniyar budewa amaturrahman tace "la sis kinga abun budewarshi anan " da gowa tayi taga wani key me daukar ido ,dauka tayi ta Sa ta bude inda wani daddadan kamshi me sanyaya zuciya yadaki hancinsu .
*
"Wow " suka fada a tare nan suka fara fufuto da kayan ciki amatujabbar ko gani take kamar a mafarki dan gani take kamar ba ita aka kawowaba ,amaturrahman ko sai santi take ganin tadies white masu red heart a tsakiya da chocolate kalakala da biscuits kalakala tana cikin daddagawa sai ga wani kit dan karami ya bayyana .
*
Dauka sukai tare bude kit din wani hadaden diamond Ring ya bayyana sai daukar ido yake .
*
Saurin kai hannu sukai tare Allah yaba amaturrahman sa'ah ta dauka tare da duba jikin ring din wani dan madaidaicin rubutune tagani Wanda akasa *M&A* kallon amatujabbar tayi tare da matsowa tana nunamata,tinani suka shiga yi dan sudai basusan waye wannanba sai suka cigaba da bude abubuwan, nansuka ga wani kayatacen greeting card mekyaun gaske shima the same colour da box suka bude envelop din suka fara karantawa kamar haka.
*HAPPY**BIRTHDAY*TO YOU MY ANGEL.
{ MEETING YOU WAS FATE BECOMING YOUR FRIEND WAS CHOICE BUT FALLING IN LOVE WITH YOU WAS COMPLETELY OUT OF MY CONTROL. I LOVE YOU WITH ALL MY HEART MY SUNSHINE }.
HAPPY BIRTHDAY ONCE AGAINS.
*
Tare suka sauke na nauyar ajiyar zuciya tare da kallon junan su sai amatujabbar tace" sis mu nunawa ammi abun ya wuce tinani "eh kuma hakane amma mubari sai angama taron birthday din ma nuna mata " to shikenan hakanma yayi sis".
*
Tashi sukai duk jikinsu a sanyaye suka tattare kayan suka maida su cikin box domin har 8:30am tayi nan suka nufi dining din main falo da cin abinci.
*
Nan yagana tace "kanata matarka baka dubi wadannan yaran ba kodayake baka San da subane " da sauri bappa ya waigo tare da duban fuskokin yaran aiko cikin sauri yatashi ya rungumesu yana tasbihi ga Allah .
*
Gaban baraka yayi mumunan faduwa jin wannan mgn da yagana tayi hankalinta yayi matuqar tashi tawuce dakinta dan kar a ganeta tana shiga ta zube kan kujera tace ina baxe yuwuba wlh ina zaune wata tazo tafini "amma wa'innan shegun mutane da suka tsinceta sun batan budget amma dukanku zanyi maganinku " nan tafara sakesaken yadda zata samu tafita dan yanxu bako da yaushe yake barinta futaba .
*
Sakinsu yayi tare da yin sujudu shkr dan nuna godiyarsa ga Allah nan wata sabuwar hira taqara barke wa tsakaninsu ,ana kiran la'asar su bappa da mlm suka nufi masallaci sukai sallah ,suna futowa daga mosque yafara sadakar yan 1000 dan yau cikin farin ciki yake saboda abunda yadade yana addu'ah yau gashi Allah yacika mai burinsa har da kari dasuka dawo gd part din baki sukawoce donyasan su inna ma nacan nan bappah ya shiga kiran 'yan uwa da abokan arxiki yana shaida musu abin alkrn da yasaukarmasa yau ,nan akai tai masa barka da arxiki da yimai Fatan Allah ya bayya na mai 'yar da akasace don duk da anyi shekaru da yawa ya kasa manta hakan gani yake kamar tana Raye kullum addu 'arsa sai ya sata aciki aiko inna da bappah suka fara gayyatar mutane xuwa wajen gagarumar walimar da suka tsara gobe ,wadda ba akwana da itaba amma antashida ita (uhmm abunka da masu Baki da kunu😁😁).
*
Shigowa yayi dakin tare da sallama aiko da sauri ta amsa ta tafi kawo mai ruwa cikin takun na riqaqun yan duniya ,shikanshi yayi matuqar mamakin ganin hakan daka gareta, tana dawowa tazuba masa ruwan da ta dakko mai sanyi tabashi,karba yayi tare dayin attasmiyatu yakai bakinshi yasha "alhaji dama inaso gobe naje gaida Babar saratu " jimyayi sannan yace.
*
"Baraka bazakiba kina ganin ' yar uwarki Allah yadawo da ita ko kiyi mata mgn sannan nima ko kiyimun murna saboda kin rainani inbarki unguwa ko, to yanxu ba irin da bace kema kinsani kuma gobe walima za'ai ba inda zaki inkinga dama kifuta gurin walimar ko ki zamanki kedai har yau baxaki canza halinkiba " hkr tariqa bashi tare da nuna tadena abunda take nan taita kalallameshi tare da cewa "kafun a fara nadawo fa" nan ya yarda suka cigaba da hirarsu amma duk hankalinshin nakan hansai da su nur .
*
Shikam mutuminan naku yana ganin ta dauka yasaki wani kasaitacen murmushi yanufi part dinsa yana zuwa yanufi wajan tankamemen wadrobe tare da budewa yadauko wani kayatacen diary nashi yazauna kan royal bed dinshi yayi wani rubutu Wanda nima kaina bansan me ya rubutaba.
*
3:00pm
Masu decoration nahango sunata faman tsara cikin guarding din gidan Inda cikin lokaci kankani guri yahadu Inda colour din yake peach and White da masu kwayaye masu colours suna ta haska gurin nan gurin yayi kyau sosai.
*
matujabbar CE zaune wata me kwalliya na tsara mata kwaliya tayi kyau sosai, bayan angama mata ta tashi ta tafi Sa kaya ,nan aka farawa amaturrahman itama ,wata gown CE ta 1million stone na amare fara tas me adon stone peach colour tasa sannan ta matsa gurin me kwalliya silly GAM ta tsantsaramata daurin tauban White &peach .
*
Amaturrahman ma dai tasha kyau Inda nata material din yake White & sea grean sunyi kyau sosai nan silly GAM ta daukesu photo tuna ta tura a yanar gixo .
*
Futowa sukai suka fara tafiya ..............🖊️
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comments
💞💞💞💞💞
Written
By:- [ EESHO ]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:39 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🦚🦚🦚🦚
*ZAN JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
*BY*
*AISHA UMAR IBRAHIM*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*DEDICATED
To
MARDIYYA SA'EED
PAGE 2️⃣5️⃣➡️2️⃣6️⃣
*
Basu zame ko'inaba sai garden amaturrahman tariga ta zuwa tana shiga taji su ammi nacewa" happy birthday to you" inda wani Abu me kyalkyali yazubo daga saman kanta tana zuwa ta rungume ammi tare da kallon kowa na gurin sannan suka zauna akafara gudanar da abubuwa.
*
Daga karshe akazo kan cake ,inda naga wani cake me hawa 6 yayi kyau sosai da candles akai ba'abata lokaciba aunty JAmila ta Riyadh tace da ita "matso kusa ki yanka" amsar wuqar tayi tareda yin rau-rau da oily eyes dinta tare da cuno pinky lips dinta tace" aunty tsayina baze kaiba ".
*
Marshall dake zaune a rela din bene yana kallon abunda ke faruwa yayi kayatacen murmushi Wanda ya kara bayyanar da asalin kyanshi yanufi qofa yafuta cikin takunsa na zaratan maza .
*
Yana sauka yanufi part dinshi yana zuwa ya nufi tankamemen wardrobe yadakko wani white arman suit yasaka bakaramin kyau yayiba yakarasa gaban mirror tare da daukar hand comb yana mai gyara kwantaciyar sumarshi kanshi bayan yagama ya fesa turarenshi me dadi da sanyaya zuciya sannan yasaka takalmin shi dan kamfanin gucci tare da watch shima dan kamfanin yafuto yafara tafiya abunsa .
*
Aunty jamila ce ke niyyar dagata sukaji husky voice dinshi me dauke da amo yace " batta na dagata tunda bata da tsayi sai ta wahal da mutane nan gabama kila amaturrahman sai tafita" ya fada cikeda tsokana kuma yadaure fuska kamar bashine yayiba .
*
aiko dandanan idanunta suka fara kawo ruwa ta cuno karamin lips dinta tayi alamar zatai kuka ammi tace" kika sake kika lalatamun kwaliyarnan yau sai na zaneki dan sai abbun Ku yadawo munyi hotuna dan dama ke ba kwalliya kikesoba to kika batan kwalliya saikin sani , kaikuma dan gdn Ku yartawace gajera to Kaine gajere yishiru kinji yar albarka" daga kai tayi tare da jindadi dan ita ta tsani a kusheta shikuma tunda yagane yake takura mata da hakan .
*
Kallon watch din hanunshi yayi, batai auneba sai jin lalausan hanunshi tayi a yadauketa inda dadda dan kamshinshi yacika mata hanci lumshe grey eyes dinta tayi tare da budesu akan kyakyawar fuskarshi .
*
hakan yayi daidai da dagowarshi idonsu yafada cikin na juna saurin kasa tai da kanta shikuma yayi murmushin gefan baki yadagata yadda yakamata har ta hure wutar candles sannan ta yanka su ammi na tafi .
*
Tana yanko cake din da niyyar kaiwa bakin ammi , yayi rawa da hannunshi Wanda ba Wanda ya kula da hakan ciki kuwa har ita kanta .
*
Hakan kuwa yayi daidai da cake din hanunta yafadi kasa tayi saurin kai lallausan hanunta dan dakkoshi sai ya sauka kan kyakyawar fuskarshi inda lallausan hannunta yasauka kan fuskarshi, lumshe sexy eyes dinshi yayi yabude akanta ga wata iska dake kadasu .
*
Saurin dauke hannunta tayi jikinta na rawa tace "yaya kayi hkr wlh banganiba " cikin zuciyarshi yace oh god yarinyar nan da gayya take wani abunma kamar tana sani, a fili kuwa doguwar tsuka yayi tare da yimata kallon ki shiga taitayinki .
*
Nan dai ta ba ammi a baki da sisternta shikuma ya ajeta ya wuce gd abunshi .
*
Gift kalakala tasamesu domin duk kawayen ammi ma summata kara saboda kowa so take abawa danta insunyi candy dukda sunsan makaranta zasu tafi insun gama amma dukda haka suna ji dasu danko hakanan sai surinqa kawo musu abubuwa .
*
Abubuwa da yawa aka raba gurin birthday dukda ba taro akaiba daga su yan gd sai kawayen ammi , suko su amatujabbar ba wasu friend garesuba dama kullum suna gd .
*
Taro yatashi inda suka nufi main falo din gdn gaba dayan su kasacewar abbu yadawo , suka fara hotuna inda akai musu na family sannan akai musu kowa da Mahmud sannan akaiwa kowa nashi sannann akai musu da kuma ammi sannan kowa ya wuce part dinshi cikeda gajiya .
*
Wanka tafito tare da wuce wa gaban dress mirror taja chair tazauna tashafe jikinta da lotions dinsu masu dadin kamshi saida ta gama sannan ta buda tankamemen wardrobe dinsu ta dakko wata white &blue din sleeping dress tasaka me hoton spongebob sannan ta dakko blue band ta daure a yalwatacen gashin kanta da yasha gyara ta nufi Royal bed dinsu takwanata tare da kallon amaturrahman da ta dade da bacci sannan tayi musu addu'ah sannan ta kashe golfs din dakinsu tare da kunna bed side lamp takwanta abunta asuba ta gari .
*
shirye shirye sosai sukeyi kasancewar yaune walima dan ana gamawa su yaganah sunce wucewa zasu dakyar suka bari ayi walima dasu danma flight din da akai musu biking na 7:00pm shiyasa suka zauna .
*
Cikin sauri take sakkowa daga stairs tanufi parking space tana zuwa tashiga wata parado ta cilla motar kan titi ta nufi inda ta saba zuwa ta na isa dan yau itakadai tatafi don tanemi saratu bata same taba shiyasa ta tatawo ita kadai aiko boka yayi matukar farin ciki don bayason xuwan ta da saratu saboda axalxala .
*
"hmm aini Abu duk yabi ya jagulemun MLM " basaikin fadaba munsanko mai ke dai kirinka bin dokokinmu ta hakane xamuyimiki aiki mai kyau ammafa inkin bi doka"
*
aikinki na wannan karon yana da wuya sosai saikin dage ko dan wannan kishiyartaki "to MLM muyi abun da xami dan da kyar yabarni ,nan suka shiga bukar gami datambayar ta kawarta ....
*
wanna karonbasu da deba suka fito " wannan sai dai kiba yaranta dan ita tana da tsari sosai ajikinta tun da aka kona aljanin damuka tura gunta dan yannxu bawanda xai Iya xuwa gun ta. "toh "da hanzari ta amsa don' tafi jin haushin yaran akan uwar su don haka kome boka ya fada mata sai tabi don cimma burinta naganin bayansu
" Niko nace Allah kar ya bata ikon yi (mata mukiyi kanmu dan Allah xuwa gun boka bakaramin bata bane kin hada Allah da waninsa kuma duk Wanda ya hada Allah da waninsa to yayi shirka kuma Allah yace baya gafara ga Wanda yayi shirka India har yamutu yanayi amma yanayin gafara ga Wanda ya tuba ixuwa gareshi
kuma inkinje gun boka Allah baxai karbi sallarki ta kwana arba inba Allah yasa mudace ameen.)
*
to baraka na amsa tayi gida ciki jin dadin abinda boka yabata ,
*tana isa ta Tatarar anata kafa run funan baki aiko baraka tai naxarin hanyar da yaran xasusaba da ita donta Isar da sakon boka akansu .
*balaifi anti walima Anna kunne akan Son xuciya su. yaganah suntafi gd su hansai har airport suka rakasu nan baraka tafara janyaran ajikinta don susaba donko wankama wani lokacin ita kemusu tun hansai bata bari bappah yace ta barsu tun da yaga baraka tashir yu.
*
9:00pm
Zaune suke dukansu a main falo amaturrrahman na fadawa ammi box din da suka gani nan tasa ta dakko mata ta duduba sannan ta dago takalli abbu dake sanye da farin medical glass tace..................🖊️
My fans kar kuga update dan mutsi wlh banida lfy ayimun addu'ah👏👏👏.
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
Comments
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By:- [ EESHO ]
❤️❤️❤️
[7/23, 5:42 PM] Aisha Umar Ibrahim: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🦚🦚🦚🦚
*ZAN JIRATA*
🦚🦚🦚🦚
*BY*
*AISHA UMAR IBRAHIM*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
DEDICATED
TO
MARDIYYA SA'EED
WANNAN SHAFIN NAKUNE FANS 'DIN ZAN JIRATA & NABARWA ZUCIYA KUYI YADDA KUKE SO DASHI🥰😍😘.
PAGR. 2️⃣7️⃣➡️2️⃣8️⃣
*
Tare da cewa "wakake tunanin zai iya wannan abun har cikin gdn nan kuma securities basu ganshiba gaskiya abun da mamaki gaskiya".
*
Abbu kam cewa yayi " bansaniba amma koma waye Allah ya bayyana mana da alkhairi " dukkansu suka amsa da Ameen banda 'dan gogan da yayi azuci dankar a ganeshi .
*
Ammi ko cewa take "wlh koma waye 'yata tafi karfinshi" abbu 'dagowa yayi ya saci kallon Marshall yayi murmushi ganin ya cikule kamar besan komai ba ,nan suka ci gaba da hirarsu 'yayan ammi ko tini sunyi barci a falon kusa da ita sai ita da Marshall da abbu suke hirarsu gashi nauyin bacci ne dasu dan har gara amaturrahman kan amatujabbar .
*
Marshall ko ganin sunyi bacci wani farinciki ya lulubeshi amma a fili yaqara ha'da rai dan yasan shiza'asa ya tashesu yana cikin wannan tinanin yaji ammi nacewa.
*
"Mahmud tashi kannenka su wuce part 'dinsu sunsan insunzo hira sai sunyi bacci amma sai sunzo sun wahal da mutane tashe su mu mun wuce" nan Marshall yashiga tashinsu amma sunqi tashi murmushin mugunta yayi tare da nufar gurin fridge ya 'dakko ruwa me sanyin gaske yadawo gun da yabarsu.
*
Yadda yatafi yabarsu haka yadawo ya gansu bu'de ruwan yayi yashiga yayyafa masu amatujabbar tashi firgice dan ita yafi zubawa ruwan tare da cewa.
*
"Haba sis meye hakan kinsan dai banasan ruwan sanyi shine zaki zubamun ke inai maki abunda bakyaso ne? Kuma kinsan ammi tahanamu amfani da ruwan sanyi shine ni zaki watso mun ko ? To wlh sai na rama " duk wannan zancen da take bata San waya zubamata ruwan ba nan harda 'yar kwallarta sannan takoma takwanta abunta .
*
Daka mata uwar tsawa yayi aiko sai gani yayi ta tashi tazauna amaturrahman ma gani yayi ta tashi ta zauna tana mitsitsika ido .
*
"Ku wato Baku da mutunci kuzo da kafarku Amman sai an kaiku ko to daga yau duk ranar da na qara ganin kunzo hira kuma kuna jin bacci Baku tashi kun tafi ba sai na zaneku , Ku tashi muje " ya kama hanunsu suka nufi part 'dinsu yashigar da su 'daki yaja masu blanket ya rufe su sannan yayi musu addu'ah tare da rage musu hasken dakin ya kunna bed side lamp yafita yanufi part dinsa asuba tagari .
*
5:00am
"Alhaji! Alhaji!! Alhaji!!! asuba tayi harma munso mu makara".
*
" subahanallahi " toilet yayi da sauri yayo alwala ya nufi mosque yana dawowa yatarar da hansai tana koyawa su nur azkhar shima ya zauna yana binsu har suka idar suka shafa .
*
"Dady good morning"
"Morning yarana kuntashi lfy " suka amsa da lafiya nan itama hafsat tagaidashi ya amsa cike da shaukin kaunarta .
*
" salami alaikum "
"Wa'alaiki salam yau baraka ce wajan namu " "eh nice inna ina kwana " inna tayi mamakin ganin haka daga guri baraka 'yar da bata raga mata koka'dan amma yau itace taxo gaida ni "lfylau " ita dai inna jikin ta bai bataba duk da bappah yace mata baraka ta yi hankali amma ba tai tunani hakaba ko dai wani abun ta shirya to Allah yafita inna na wannan tunani "inna ina su fahad ko suna gun mamansu ne "
"Suma yanxu sukazo gaidani tare da Babansu sukace gunki zasu je " jin haka ko baraka tace .
"Inna bari naje gun 'ya'yan nawa" nan ta tafi abunta ,tana isa part 'dinta ta tarar dasu suna wasa nan suka gaidata ta amsa tare da cewa " me zan dafa maku 'ya'yan aunty "
"Aunty kidafa mana indomie dan yau mama plaintain take mana da kunun gya'da " cikin hanzari tashiga dafa masu abunda sukeso 15min tagama ta zuba musu a plate 'daya aiko dukka ninsu suka ha'da Baki gurin cewa"bissimillahi rahmanu rahim "suka fara ci danda nan suka cinye barako tafito da murmushin mugunta tace" har kun koshi ko 'ya'yan aunty "
"Eh aunty ".
*
Nan baraka ta tuna boka yace inzata basu ta tabbatar ta hanasu yin bisimillah dan inhar sukai bisimillah to maganin bazai yiba nan ji'bi ya fara ketowa baraka tashiga tambayarsu "kunyi bisimillah ko 'ya'yan aunty "
"Eh aunty munyi ai maman mu tace ko sweet zamu sha muyi bisimillah " nan haushi ya turnike baraka a zuciyarta, NUR tace" ai in mutum yaci abinci ba bisimillah to da she'dan yake ci kuma she'dan ai kazamine ko aunty?".
*
Banxa baraka tai da ita dan haushi , dasuka ga haka suka tafi gurin mamarsu abunsu.
*
Cike da gajiya suke futowa daga motar hanunsu dauke da school bag suka nufi cikin gdn a main falo suka tadda ammi zaune tana waya sai da ta gama takallesu cikeda kulawa tace " ya exam din my Angels "
"Alhamdulillah is so nice ammi "
"To adage da addu'ah dai " "insha allahu ammi ".
*
Nan suka wuce part 'dinsu abunsu sukai wanka suka shirya cikin wasu English wears, amaturrahman cikin riga da sket sky blue Inda amatujabbar aka hade cikin Riga da wando ,riga pink me ratsin black iya guiwa wandon kuma pencil black colour sannan suka futo main falo sukaci abinci sannan suka dawo falo kusa da ammi suka zauna kusa da ammi kowace ta bu'de littafinta tafara kara tunta .
*
Bayan 15min telephone din falon tayi qara nan ammi tamiqe taje ta 'daga dauke da sallama ,daga can 'bangaren aka amsa tare da gaisheta ta amsa sannan ta tambaya waye " Habib ne uncle dinsu amaturrahman nazo mu gaisa kuma securities sun hanani shigowa " "to Allah sarki Ashe kai ne uncle Habib din nasu to bani 'daya daga cikinsu "
"To" nan yamikawa nakusa dashi " kabarshi yashigo"
"To hajiya angama " nan Habib yashiga da zugar motocinshi har guda biyar .
*
Sunajin tace uncle Habib kowace ta tsaya da karatun da take suka karasa kusa da ita nan tafa'da masu yana waje suje su shigo dashi nan kowaccensu tasa hijab dinta har kasa domin dokar Mahmud ce wannan nan suka futa suka shigo dashi main falon gdn suka gaisa da ammi kamar sun San juna nan sukaita lbrn makaranta shidasu nan yace "sai kuka baro school ba ko sallamako "
"Wlh uncle muma bamusan bazamu komaba"
Nan suka cigaba da hirarsu .
*
30mins yamike tare da ajemusu kayan da yatawo musu dasu Leda 7 sannan yayiwa ammi sallama nan yamiqe tare da fara tafiya suka Rufa masa baya dan rakashi gurin mota .
*
Nan suka tsaya bakin motar dazai Shiga sukai ta hira tare da dariya abunsu ,ana cikin haka sukaji get man ya wangale get sudai basu fasa hirarsu ba dabawa junansu dariya .
*
Cikin mota kuwa abdurrashid yace "ashraf dama haka babynka sukai girma gaskiya na rabu da zuwa gdn ammi tsarki ya tabbata ga mahaliccin mu yanxu nima nasamu mata "
"To ai ba wannan zancen banxa nakaba kayiwa YAYA magana kasa nifa yanxu yazama yayana tunda ze ban amaturrrahman kai kuma amatujabbar kaga hakan yayi daidai to wancan da suke tsaye waye ne yaya da suke ta wani wangale masa baki haka nifa harna fara jin kishi" ...............🖊️
🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Votes
and
comments
Share plz
💞💞💞💞💞
Written
By:- [ EESHO ]
❤️❤️❤️
0 Comments