wani jinkiri hausa novels cmplt

 [11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(mummyn minal)


*whatpad*

kareemah Abdulhamid

*facebook*

kareemah Abdulhamid

*istagram*

kareemah Abdulhamid


page 3️⃣⏩4️⃣


koda malam habu yaɗauko *Ashfat* daga hanun dangin uwarta abule ba'ason ranta yaɗauko ashfat ba tinda yakawota abule taɗauki tsana taɗaurawa ashfat 


taringa magan ganu akanme malam zaka ɗaukomana ƙarin nauyi munazamzamanmu gaskiya malam kaɗauketa kamaidata danni bazan iyaɗaukan ɗan waniba ahe


malam habu yace" yanzu abule ƴar ɗan'uwanawane ƴar riƙo mekikenufine yoto" malam inbaƴariƙoba ƴarmiye? malam habu yace" amma kinsan niyafi dacewa danariƙetako fidakowa kitinafa yarinyarnan marainiyace ba uwa ba uba amma insha Allah bazatai rashin mahaifiba Zanbata gata fiye dayanda zanbawa ƴaƴana


abule tace" ayimagani intusa zatahura wuta malam habu yace" zakokisha mamaki, abule tace" wani darene jamage jamage


tinda akakawo ashfat wahala bawanda abule batabata in ashfat tasake malam nagida inyafita tadawo gidan jiya tun ashfat nadashekara uku abule zatahaɗa wankiwanke tace" sai ashfat tawankesu haka ashfat zatajagwalgwala kwanikan abule tamata duka waida alamu bazataso aikiba in malam yaimagana tace" aiki takekoyamata kartagirma bata iyakomaiba  azageta, malam habu yagirgiza kai yace abule kijitsoron Allah kidaina wahalar damarainiya amma sai abule tace" yoto" tsoronka zanji malam

haka abule intaɗaura girki saitace" ashfat taje ta izamata wuta duk yarinyar

taƙoƙone abule nagefe nadariyar mugunta


kash bandacaji 9%









ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾



*NA* karimatu Abdulhamid

(mummyn minal)


*wanan littafin ƙirƙireren labarine banyishi dawataba kowaniba inyaishige dalabarin wani ko wata to ayihaƙuri nayishine danfaɗakarwa kuma banyarda ajuyashiba saida izinina* 


nasadaukar ga littafinan gadukkan Aminaina🥰


page 1️⃣⏩2️⃣


ke" bazakitashiba ki aikin danasakiba kinbikintile kamar wata jaka bamashinshini sa'anunki duksunyi aure dagamai ƴaƴa biyar saimai uku keko gaki bawanda yace yanaso.


wata kakausar murya ce sukajiyo akace" dakata abule inasokisani wani 

*wanijinkirin alkairine* abule tace"dakata malam habu amma kasani wanijinkirin tsantsan wahalane malam habu yace" to aniyarki tabiki abule insha Allah agarinan na harɗan shanu sai 

*Ashfat* tasamu miji nakera sa'a saide ƴanbaƙin ciki sumutu abule tace" miye abunbaƙin ciki anan aini nagode Allah tinda tawa ƴar tanagidan mijinta harda ƴaƴa wasuko saihange dajin haushi da matse ƙafafu,🤭


malam habu yace  Allah yashiryeki abule , abule tace" ameen malam  indagaske kake malam habu yace" ke Ashfati tashi kije aikin datasaki kinji ƴar albarka kitahaƙuri watarana  sailabari. ashfati tace" to malam nagode. abule tace" munafika dubeta kamar ta Allah, simisimi kai aƙasa


*wai wayece  ashfati*?


Ashfati ƴace ga malam sadi ƙanin malam habu wanda malam sadi yakasance malamine shida malam habu subiyu iyayensu sukahaifa aƙauyen harɗan shanu dakejihar yobe state, malam habu shiyafara aure damatarsa abule wanda sana'ar malam habu saidakayan gwari akasuwar garin sunada ƴaƴansu biyu mace da namiji namijin shine babba kamis mace kuma salaha dakanan basukuma haihuwaba abule ƴarmasiface tinyarinta hargirma sam malam habu baijin daɗinta haƙuri kawai yakeyi da'ita.



malam sadi kuma ɗan uwan malam habu dayake yayikaratu addini danazamani sosai saiyasamu aikin koyarwa awata makarantar kwana dake garin bajoga,  agarin yahaɗu dawata ƴarfilani mairo sukai aure banyan auransu sukahaifi ƴarsu macce ASHFAT



Ashafati nadawata uku sukashirya zuwa ganin gida harɗan shanu kodasukajema basusamu sakin fiskaba gun abule 

saboda baƙincikin ganin mairo tafita komai ahanyarsu tadawowa sakai hatsarin mota duksukamutu.

malam habu yayikukan rashinɗan uwansa inda dangin uwar ashfati sukaɗauketa hartayi shekara uku ahanunsu daganan malam habu yaɗaukota yadawo da ita hanunsa...........✍️



mujezuwa



#vote#comment#shere








ALLAH yajiƙan IYAYENMU🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

🐾🐾🐾🐾🐾

 *WANIJINKIRI*

*ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(Mummyn minal)



*All social media* kareemah Abdulhamid🥰


*whatpad*

Kareemah Abdulhamid


*comment ɗinku shikebani ƙarfin yimuku typing*❤️


page 7️⃣⏩8️⃣


abule nan atsaye tanajira kamis yabuɗe ƙofa amma yaƙi malam ne yaisallama yashigo abule nagirgiza ta amsa malam habu yace" lafiya kiketsaye abakin ƙofa saiwani  girgizakikeyi. abule tace" yoba dole nayigirgizaba tinda antaɓoni na ajiye nama da burodi naɗankewaya shine kamis da yarinyarcan sunsace sunshige ɗaki sunkulle. malam yace" kigyara maganarki abule ɗankidai yasace miki nama amma ƴata batasan sataba.......abule tace" dakata malam wlh sai anbiyan komizakace kace amma ko abiyani koyanuna ajikin mutum .



malam yace" wainawane kuɗin naman abule tace" jaka biyu darabine kuɗina harcanjin jaka ɗayar dayaɗauke aƙasan kwano. malam yace" yanzu inayaran?

abule tace" sunaciki yakule tinda yasan basudagaskiya malam yace" kamis kufuto zanbiyata kuɗinta kamis ne yabuɗe ƙofa yafito malam yace" ina ashfat ɗin? kamis yace" tayibacci malam, malam yacewa kamis miyasa kaɗaukemata namanta kukacinye nan kamis yakwashe duk abundayasani yafaɗawa malam


malam habu yace" abule kijitsoron Allah kidaina ƙuntatawa marainiya. abule tace" bankuɗina malam danbansan asaraba. ɗari biyar yaciro yajefamata yace" kaikuma kamis ɗauko ƴar uwarka muje kemis abule tace" ohode yarage naku tinda naji dimis kujegaba da kemis ma.



haka abule tacigaba dabawa ashfat azaba iriiri har abule tasamu ciki lokacin ashfat nadashekara 5 kamis kuma 15 tinda abule tasamu ciki aikingidan yadawo kan ashfat girkine kawai batayi shima kuma dan abule tasan kotayi girkin bazeciwuba shiyasa takyaleta amma dai ashfat ce mai iza wuta danmugunta irin na abule


bayan watanni abule tahaifi ƴarta macce salaha zokaga murna gun abule kamar tahaɗiye salaha danso ashfat kuwa lokacin takefuskantar tsana gun abule wataran haka ashfat zatazauna taikukan maraici tanacewa itasaiyaushene zatasamu soyaiyar mahaifiya? yaushene zatasamu ɗimin jikin uwa kamar yanda sauran ƴaƴakesamu?


hakazatasha kukanta taƙoshi tasan ita bazatasamu soyaiyar kowaba illa ta kamis da malam.



tinda abule tahaifi salaha aikin salaha yadawo kan ashfat wankinta dawankin kashinta duk ashfat keyi gareno hakaxata wuni salaha nagoye abayanta intaikashi tawankemata abule natiƙar bacci abunta salaha gatadanauyi dan ashfat ƙirjinta harciwo yakeyi sbd goyo.



*bayan shekara uku*


yanzu ashfat nadashekara8 malam yasata amakarantar boko ajinta buyu inda kamis yanzu yana makarantar kwana tamaza ashfat taƙara shiga tsananin aiki wankinta dana salaha harma dana bahba abule tinda ashfat taƙara wayo tadena cewa abule sai bahba abule salaha ko abule takecewa kaitsaye salaha tintana ƙarama batada kunyasam hakaxata ringa zagin ashfat inkuma taiɓarna abule taiwa ashfat duka tace" aitanaganinta tabarta. hakarayuwa taita tafiya yanzu ashfat tagama primary malam yace" zaikaita makarantar kwana amma abule taƙiyarda waikaratun ya isahaka aikyan ƴamace aikin gida bawai karatun ƙaryaba


................✍️



mujexuwa shin abule zatabar ashfat tacigaba dakaratunta?


wai kamis yagama makarantar kwananne?



kubiyoni danjin amsar




maison littafin ƙanwar mijina yamin magana tanan 👇


09065120158



#vote#comment#shere










ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


🐾🐾🐾🐾🐾 


*WANIJINKIRI ALKAIRINE*


🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(mummyn minal)


*ALL SOCIAL mediya*

kareemah Abdulhamid 🥰



page 5️⃣⏩6️⃣


akwai watarana abule taɗora abincin rana itaccen baici sam saboda dadukan daruwa yamar ashafat nazaune agafe tayizugum rabonta da  abinci tuntuwan jiya dasukaci tare da malam, yaukuma dawuri malam yafuta baitsaya yin kummalloba danhaka abule tahana ashafat abincin safe waijiya danmunafirci da malam yaƙirata suci abincimeyasa batace taƙoshiba to" yanzu saikinemi maibaki haka ashafat tazauna bataci nasafeba ganarana baranar sauƙa awuta, abule ce tace" ke kitashi kije kihura wutarnan takama inbahakaba zaki wunin yunwa agidanan.


haka ashafat tatashi jiki nawarin fistarin kwance dankuwa batasamun wanka, tanufi bakin murhu taɗau abin fifita tafara hura wutar nan hayaƙi yatirniƙeta yashigemata ido aikuwa takifa agurin. abule tataso tarufeta daduka tana bala'i tanacewa shegiyar yarinya batason aiki tuntana ƙaramarta woto bakida amfani saide nadafa nabaki kici to" kinyi ƙarya dole namoreki kafin kimoreni nagayamaki. kamis ne yashigo gidan alokacin yanada shekara 13 gun ashafat yanufa yaɗagata amma sai abule tace" ajiyeta kafin ranka yaɓaci kamis yace haba abule kidubafa yanayin datakeciki ko idonta bata iyabuɗewa wai dan Allah abule meyarinyarnan tataremikine? abule tace" bansaniba ubana inkaduken  nagayama ɗaukarta kamis yayi yanufi ɗakinshi da ita abule namasifa koyakulata yanashiga ɗakinsa da ita yaɗauko ruwa yashafamata afuska amma ashafat takasa buɗe ido saboda wahalar raɗaɗi dayakemata waje kamis yanufa yatarar abule batagurin saide kwano arufe akan tabarma dabiredi agafe  buɗekwanon yayi saiyaga ferfesun kayan ciki, kamis yace aransa abule kenan kihaɗamu damarar daɗi kekuma kise maidaɗi kici. lelleƙawa yayi yajiyo motsinta akawaye, ɗauke kwanon yayi dabiredin harda 200 yagani aƙasan kwanon itamayaɗauke yasa a aljuhunsa ɗakinsa yashige yasa sakata


hhhhhh akwai ƙura yau antaɓo abule😳



yanashiga ɗakinsa yaɗaga ashafat yafara bata biredi da miyar intacinye yasamata naman shima taci amma idonta arufeyake takasa buɗewa


abule nafutowa amakewayi tanufi kantabarma tanacewa tinda narage ciki nafisa sabodakyau danbanson nakasa cinye biredina waniyasamu abule nazama zataja kwano taga ba kwano tace" wanan kuma ƙaryane kode nasa aɗakine? ɗakitaduba bakwano babiredi tafito taduba madafi nanma babu aikuwa tafara zagezage wani ɗan abu takazar yashigo yasacemin nama da burodi to" kowaye uwarsa tayikaɗan agarinan idan mutum yanason yazauna lafiya yafutomin danamana da burodina kokuma nasa amasa ƙulle ciki ko ubanwaye a agarinan hakataitakunfar baki harmaƙota naleƙowa takatanga sunamata jaje namunafirci azuciyakuma sunacewa Allah yaƙara tunowa tayi da kamis yashigon gidan aikuwa tanufi ɗakinsa tajiƙofa arufe gam nanfa tafara masifar yafito mata danamanta idankuma yacinye shida shegiyar yarinyarnan to" fasaikabini kuma kunci tashinhankali kenan dankuwa kaciyomuku jaraba itakuma kaƙara ciyomata wahala kamis da ashafat alokacinma sungama ci sunsha ruwa dankuwa da ashafat taƙoshi saiyacinye sauran, yanajin abule tanamasifa yaƙifutowa yanzuma neman hanyar futayekiyi yasiyowa ashafat maganin ciwon ido da 200 dayaɗauka canjin abule amma yanatunanin inshi yafita ashafat fa yasan inyabarta kafin yadawo in abule bata kashetaba zatamata mummunan lahani abule ko tanabakin ƙofa tanajiran fitowarsu ..............✍️



#read#comment#shere



maison littafina na ƙanwar mijina akan 200 yamin magana ta nv👇


09065120158



kaɗan daga littafin ƙanwar mijina


dolene idan nabila nataci gasar kajuya akalar gasar kace mumukai nasara inkuma kaƙi to" lalle zakabar aikinkoyarwa har abada dankuwa kasan muko ƴaƴanwaye 


agarin abuja amakarantar international private school babbar makarantar 'ya'yan masukud'i da'akeji da'ita d'alibaine afarfadar makarantar najihohi daban daban saboda yauzasuyi devete atsakaninsu ataronan harda manyank'asar duk sunhalara 'yankasuwa da 'yansiyasa, d'aliban sunkasu kashikashi kusan kashi bakwai indakowata rumfa 'yanjiha kazane dasunan makarantarsu.


Waimekukeganin zefaru agurin kubiyoni akan 200 danjin labarin maik'ayatarwa dasark'ak'iya.













Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


🐾🐾🐾🐾🐾 

*WANIJINKIRI*

*ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu abdulhamid

(mummyn minal)


*ALL SOCIAL mediya*📱

kareemah Abdulhamid 🥰


*whatpad*

kareemah abdulhamid


*pagenan kyautane gareku ƴan wanijinkiri pans inayinku irinsosaiɗinan*😘


page 1️⃣1️⃣⏩1️⃣2️⃣



haka ashfat tacigaba dajin zagi  dagori irin na abule iri iri arayuwarta hakazatasha kukataƙoshi tashare yawaye tagoge tace" bakomai akwai Allah,



yanzu burin ashfat baiwuce tajetaga dagin mahaifiyartaba kotaji nutsuwa arayuwarta datayiwa malam maganar tanaso taje tagadanginta haƙuriyabata yace" saiyayi shawara da abule  danyanzu malam yazama kamar wani mijin tace sai abunda abule tace shizaiyi.

koda malam yasamu abule damaganar abule cewa tayi ba indazata idansu dagin uwartata sunmatsu suzomana suganta tundakaɗaukota wayataɓa zuwa danyaganta shine saimu zamuɓata kuɗinmu mukaita


malam najinhaka yace" shikenan abule tahaƙura dazuwan wataran susazo ko itaɗintaje yakaɗe rigarsa yafita ashfat najinhaka tatashi dakuka taicikin ɗakinsu abule tace" munafuka saikije aimugani salaha tace" abule tokibarta tajemana mumamahuta abunmu danni intatafi karmatadawo abule tace" bakidawayo bakisan dangin uwartata aburni sukeba innabarta taje zata iyasamun miji wanda zaifi wanda zakisamu kingako anan komashinshini batadashi baretasamu wanda zaifinaki salaha tace" hakanefa taitazama anan tanamana bauta


🤔niko nace" ai abule Allah ba amasawayo kinazaune saikiga tasamu mijin dayafi naƴartaki Allah yashiryi mata masu irin halinki abule.🤲



salaha fa abuyaigaba dan saitaciƙa ƙofargidanan da ƴan iskan garin kulum dayamma sunaguri dasunan siyan awara sutashayeshayensu da maganar banza wataran harda faɗacefaɗace kuma malam habu bai isa yai maganaba abule tahaumar masifa.


wata rana abule tabawa ashfat dafafiyar awara tace tamiƙawa salaha aƙofargida saurakuma tatsaya agurin yin munafurci tadawo yanzu ashfat tace aranta itamaima zaitsayar da ita awajan ƴan iska


tanafitakuwa tagaƙofargidan acike yake da mashaya saibushebushensu sukeyi jikinta narawa tamiƙawa salaha awarar zatabar gurin kenan wani acikinsu dayakeson salaha jagus yariƙemata hijjab afusace ashfat tajuyo tace shikani ɗan iska kawai amma sai jagus yace" kebaƙuwace agarinan gaskiya akwai diri dakyau anan yafaɗa cikin muryar mashaya yakai hannu zaitaɓa kwankwason ashfat, salaha tace" cikata dan uwarka inbandakai banza mekagani ajikin wanan jakar bashiri jagus yacikata yace" gaskiya kayan aiki nagani dawasu matan sukarasa salaha tace" kaide anyi jaki wawa kawai inawani kayan aiki anan jagus yace" idankebakiganiba aini nagani kuma wlh idankikasake zagina sainaɓarar dake tinkiya kawai itako ashfat dama yanasakinta tashige gida aguje tanakuka.


salaha tace" yanzu jagus nikakecewa tinkiya akanwata jagus yace" yanamarisa yanalayi kamar zaifaɗi bamagwara tinkiya ba dake aike kinfi dokima ke gwandama doki aladiya kawai kaucemin anan konai cikidake.


salaha najinhaka taɗaura hannu aka taicikin gida...................✍️





yau akwai ƙura😅😅😅😅😅😅😅😅😅😂😂😂




ƙanwar mijina


maiso akan 200 yaminmagana👇


09065120158


#vote#comment#shere




Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI*

*ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(mummyn minal)


*ALL SOCIAL MEDIYA*

kareemah Abdulhamid 🥰


*whatpad*

kareemah Abdulhamid


page 9️⃣⏩1️⃣0️⃣


haka abule tahana akai ashfat makarantar kwana sbd intatafi bamaitayata aiki yanzu aikin gidan dukka ashfat keyinsa hargirki tazama tamkar baiwa agidan ko cikin yara ƴan uwanta abule batabarinta shiga suyiwasa saide kullum salaha awaje takewuni gurinwasanta itako ashfat kullum tanacikin aiki gaba abincin kirki dansaitadafa abincin amma abule tahanata iba sai ita zatazubamata kaɗan wanda bazataƙoshiba kuma bata isataƙaraba hartasaba yanzu bata iya cin abunci maiyawa wataranma hakazatawuni bataciba saidare in malam yadawo sucitare 


haka rayuwa taitatafiya al'amura dadama sunshuɗe dankuwa yanzu ansamu cigaba aƙauyen gwamnati tabuɗe makarantar gaba da primary ta'yanmata damaza jeka ka kadawo ananma ankairuwa rana tsakanin abule da malam kafin tayarda ashfat tafara zuwa dama salaha bazuwa makarantar takeyiba saiwasa inma malam yace saitaje saitala'be ahanya tak'i zuwa

Haka salaha kerayurta ba arabi ba boko

Ashfat kam dama tasauk'e danbatawasa da makaranta.


Rayuwa tamik'a ashfat tagama secondary school anan k'auyensu girma yazo yanzu tanada shekaru 16 salaha kuma 11 saide ashfat bamanemi domin kuwa bamaizuwa gunta bare yace yanasonta salaha ko tundaga yanzu tafara Tara samarin k'auyen dan akwaita darawan kai Sam batada kamunkai kusan maza sune abokan hark'alarta yanzu ma wanitsiri salaha tatsiro wai zatafara soya awara ak'ofar gida abule tayarda taimata siyaiyar kayan wara kuma tace ko malam baiyardaba wara bafashi domin kuwa abule tasan halinsa Sam baison yaransa suyitalla dan alokacin ashfat abule taso tad'auramata talla amma Sam malam yak'i

Yanzu kuwa tace" tinda salaha naso kuma ba tallabane ak'ofar gida ne  tayi abunta tinda wasu bazuciyaryi saikaratun k'arya in auransu yatashi ajeremusu karatu k'aryar.


Ashfat najinta tasunkai dakai azuciyarta tace" itayaushe zamatayi wani aure tinda gashi yau shekararta 16 bawanda yace yanasonta sbd rashin galihu itayanzuma dangin mahaifiyarta takeson gani tasansu k'ila tasamu soyaiyar mahaifiya agurinsu


Ashfat de kyakyawace itabafaraba itababak'aba wankan tarwad'ace wato chaculete color CE skin d'inta mailaushi Wanda bak'in gashi kekwance akai itabadoguwaba itabagajeriyaba tsakatsakiyace ita 'yardima dima akwai diri maikyau Wanda inkakaleta saikak'ara gaƙirjinta cikeyake dadukiyar shanu gata da secxy eyis bakinta ɗanƙararami hancinta dogo irin nafulani.


saɓanin salaha dabatada fasali batada dadiri tamkar muciya afuskama fari kawai yaceceta.


salaha fa tafara awara a ƙofargida inda gun awar kecika damaza harda ƴanshayeshaye da malam habu yaimagana abule tatasomar  waiyanama ƴarta baƙin ciki tinda ita ƴarsonashi tamkarma maza tsoranta sukeyi bawanda yataɓa zuwa afaɗin ƙauyenan yace yanasonta sai ƴarta da Allah yabawa farinjinin taramaza za'anemi amata baƙinciki to ƙaryane maza tatara lokacintane wata inta isatataramana infitsari abunbanzane kazatayi mana


malam habu yace " inaso kisani dawanda tanada samari sunazuwa sunatafiya dawandama bawanda yata'ba zuwa yace yanaso toduk Allah baimanta dasuba WANIJINKIRIN Alkairine.


Abule tace " Allahu Akbar tonide tawa 'yartanada masuso ehe sbd haka canda 'yanbak'inciki Sana'a bafashi tasamu najerawa agidan masoyi




*wai INA labarin kamis ne*?




kaɗan daga littafin ƙanwar mijina


asiya tace" dolane nasa asace jaririyar kayihaƙuri yaya bash nagayanzu banice agabankaba kafison matarka da ƴarka akaina bayan nagamar da ƴarka todolane nadawo kanmatarka natarwatsaku narusamuku rayuwarku kamar yanda kakenema kabarni sbd matarka



maiso yabiyoni akan 200 kacal

👇


09065120158



ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI*

*ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾

 


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu abdulhamid

(mummyn minal)


*ALL SOCIAL MEDIYA*📱

kareemah Abdulhamid 🥰


*comment ɗinku nasani jinƙarfin yimuku typing koda banyi niyyaba*😜😍


page 1️⃣2️⃣⏩1️⃣3️⃣


abule nazaune taga ashfat tashigo dakuka tayi ɗakinsu abule tataɓe baki tace" munafuka kekikasani taja tsaki mmchch.


cankuma tundaga sauro tajiyo kukan salaha aikuwa bashiri tatashi tataro salaha tanacewa wani meneman jarabarne yataɓamin ɗayaɗaya farar macce Alkyabar maza aikuwa dajinhaka salaha taƙara wagebaki tace" ba jagus bane yace yadena sona danyaga wacar banzar abule tace" wacce banzar yagani yadena son autar mata salaha tace" ba ashfat bace dataga jagus taitamar sigina tanafarfaramar ido harda gwalgwaso shine yacemin aladiya waibanida diri yadena sona itayakeso. aikuwa abule tayayiɓo ashar tamaka tace" kifuto munafuka tunkan nazo nasameki ashfat tanacikin ɗaki tanajiyo irin shairin da salaha takemata muryar abule takuma jiyowa tanacewa bazakifitoba sainazo bashiri tawo waje tarisina tace" gani bahba abule, abule tace" yanzu son mazanaki haryakai kifara ƙacan samari kuka ashfat tasa tace" baba sharri takemin nibaruwana dakowa aikuwa abule takwaɗamata mari tace" yimin shiru munafuka badole kifara kwaceba kinbalaga kinbalage ba mashinshini sbd baƙinjini to" ahirɗinki mumunfi ƙarfinki dankuwa mufarin jini garemu ai ni malam yacuceni yaɗaukomin jaraba gashinan kinkasa auruwa shekara  dashekaru🥺 gashi harjarabarki tasa zakifara bin maza to" ba'agidanaba gwanda malam yazo ko sadaka acikin abokansa yabawa wani inbahakaba kuma  ahaifarmar ɗa marar ido.


ashfat tace" salaha kijitsoron Allah kifaɗi gaskiya salaha tace" audanma banfaɗi sauranba abule tace" miyesauran faɗamin salaha tace" ina ina harda abun turawanan dasukeyi atibi cis akecewa kome hardashi taimar abule taisalati tace" ga irintanan bataje bokoba takoyo iskanci shine zatafara nunawa to ahirɗinki ƴata tafiƙarfinku jinin karuwai haka kwanakin baya uwarta tazo wai ita wayaiya ƴarbirni tamkar karuwa. ashfat taƙara sakuka tace" kincuceni salaha kinsa azagi maihaifiyata gaki ƙarama dake amma kinyo gadon munafurci aikuwa abule tarufeta daduka tanacewa nizanzageki kema kirama wato kinriƙa ko inawankin tsimma kema kinayi anrasa mijin aure. kamis ne yaisalama dajakarsa agoye abayansa yazo yariƙe abule yanacewa haba mama kibartamana metamaki abule tace" ƙaleni naimata lahani bataga tagirmaba bamashinshini kanmu yazama ɗaya hartanazagina toyau bagobeba saikinbar  gidanan kamis yace" zagikuma mama abule tace" akantanaso tajamana abun kunya danamata faɗa shine tazegeni malam ne yace" kafin tajowomana abunkunya toga kamis yadawo danhaka zanhaɗasu aure...............✍️



mujezuwa mujiyaxatakaya



shinma daka ina kamis yadawo?





#read#comment#shere




Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 🐾🐾🐾🐾🐾

   *wanijinkiri Alkairine*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu abdul abdulhamid

( mummyn minal)


*masoyana nagasaƙoninku nagode nima nayi kewarku matuƙa amma gashi cikin ikon Allah nadawo gareku* *Allah yabar zumunci*🤲


masoya wanijinkiri....... abule tayi missing naku two days 🤪


page 1️⃣4️⃣⏩1️⃣5️⃣



*whatpad* kareemah Abdulhamid

*all social media*📱

kareemah abdulhamid🥰



arazane abule tajuyo tace" mekace malam? ɗana kamis ya auri wanan guzumar ina ƙaryane megamin kifi dakaska to" ahirɗinku abule tafiƙarfinku.


malam habu yace " amma kince tayi kwantai tarasa miji saboda haka gamiji yazo hargida aure bafashi nanda mako biyu  masuzuwa. abule tace" ahirɗinka malam karkamanta da abule kakemagana aure bawanda ya isa yaɗaurashi dawanan datarasa miji shine za aƙaƙubawa ɗana namiji gudaɗaya wanda nagama cin buri akansa inma auren zeyi aisaide yaje garin shugaban ƙasa yazaɓi irin ƴaƴansu bawanan marar  galihunba, malam yace"  inkaratun zamaninne ai itama tayi kingakuwa sundace dajuna kenan. abule tace" yo ita natakaratun maiyaƙaramata inbanda iskanci da ƙwacan samari nan taga jagus yazo gun autar mata tanemi takwaceshi yadawo gunta to Allah yasa ƴata bataigadon baƙin jiniba.


kamis yace" dan Allah bahba kubar maganarnan ita ashfat ba ama tambeyeta kotanasonaba akeshirin ƙaƙabamatani abule tace" atambayi wa? aikafi ƙarfinta tinda dakekulata saidanama magana kafita hanyarta amma kaƙi togashi ai za'aƙaƙabama saboda tarasa miji sa'anunta duk sunagidan miji watama nashirin aurar datata ƴar🤭


kamis yace" haba bahba ashfat ɗin nawa take kije birni kigani akwai waƴanda sungirmemata sosai basuyi aurenba tinda lokacine in Allah yakawoshi makawa sai anyi danhaka itama ashfat natalokacin nanan zuwa dama  waƴanda basuyi aurenba.


abule tace" kaucemin shasha inkai sungama dakai to ni abule nafiƙarfinsu bazanhaɗa iri dawacce batamasan asalin dangin mahaifiyartaba saide na uba  waƴanda basuda zuciya. malam habu yace" wanan kuma kinsan ƙarya kikafaɗa abule dominkuwa tunhaihuwarta ba ahanunki takeba ahanun dangin mahaifiyarta nakarɓota kuma kinsan mahaifiyarta ba irin jahilan matananbane masuja da ikon Allah. yanagama faɗarhaka yabar gidan haba ina wuta abule tasa ashfat haka taringa mata zagi iri iri damungun alkaba'i niko nace" abule ta Allah batakiba zakaran da Allah yanufa dacara saiyayi.



*waiwaye adontafiya*


waida kamis yabar gida awacan lokacin inayaje? bayan kamis yagama karatunsa na pri/scndry malam habu yaimar cukucukun tafiya jami'ar dakecikin garin potiskum wato college of education anan kamis yacigaba dakaratunsa yanakarantar bussines wato kasuwanci kuma kamis yazaɓi yabar gidane sobada irin abunda abule kewa ashfat namusgunawa dankoshi yanamatuƙar tausayawa ashfat 

ahalin yanzu kamis yakamalla digiri ɗinshi naɗaya yanzuma kano zekoma danƙaro karatu aharkar kasuwanci shine yazo gida danyaga halin da ashfat takeci shine yatarar dawanan madaƙalar


mukoma labari


bayan malam da kamis sunfita anan salaha tasamu bakin magana tace" abule wlh karkiyarda ahaɗa auren kamis dawacar jakar gwara cikin abokan malam abawa ɗaya sadakarta zaifi abule tace" dole nasake shiri akan mahaifinku dominkuwa taurinkansa yayiyawa wacan shirin danayi yananema yawargaze tinda har inafaɗa yanamedamin yazama dole nasa adanne bakinsa akan maganar auranan bade yace wani jinkiri alkairibane tozanga alkairin dakecikin jinkirin ƴarsa ayayin  datarasa miji har abada, sanan abule tace" inaso salaha kirabu  dawanan jegus yake ko wa? dominkuwa kinfiƙarfin mashayi ɗan giya inma aurene da ita yadace bakeba shiyasa dayaganta yanuna yanazulama banyan shi bawanda yataɓa cewa yanasonta danhaka shiɗinma bazatasamuba kekuma zansa malamina yamin aiki akanki kisamu miji mai arziƙi nakece reni

salaha tarungume abule tace" nagode abule zanfantama nima ashe nazama matar manya inabada umarni agarinan nawuce duk watamace maiji dakanta abule tace" sosaima aike bamatar talakabace saimai arziƙi wanda zakihuta nima nahuta daduk maigoyen bayanmu wata matace taisalama tashigo tanaɗingisawa abule ta amsa tace" sannu dazuwa ƙawalliya sabuwar ƙawa da abule tayi awajan bin malamansu salaha tace" gaje inawuni gaje ta'amsa dalafiya sanan tace" mekuke tataunawa akai uwa da ɗiyarta? nan abule takwashe komai tagayamata aikuwa gaje tace" ƴarmu tafiƙarfin talaka saimai arziƙi muma mufantama   agarinan na harɗan shanu itako guzuma aisaide taga ana aure ɗanmu kuma aiyafi ƙarfinta abule tace" kedebari kawai ƙawalliya aidole musake shiri gaje tace" dolekam aibamuga tazamaba.................✍️



hmmmm kuyidai mugani intusa zatahura wuta


#read

#comment#shere



Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu abdulhamid

(mummyn minal)


*masoya wanijinkiri........ duknaji ra'ayoyinku akan auren kamis da ASHFAT karkudamu akwai yanda natsara littafin zaikasance mujezuwa mugakoma waye ASHFAT zata aura*🥰


Page1️⃣6️⃣⏩1️⃣7️⃣


*whatpad*

Kareemah Abdulhamid

*All social media*📱

Kareemah Abdulhamid🥰



*ASHFAT* nad'aki tanajin hirar abule da k'awarta gaje azuciyarta tace" Allah yafiku ta Allah bataku ita yanzu abundaya dameta baiwuce Aurenta da ya kamis da malam yace" za'ayi nanda sati biyu ita harga Allah amatsayin yaya d'an uwa tad'auki ya kamis tayazata  iya rayuwar aure dashi. Fitsari taji saitad'auki buta tafito dantakewaya 


Abule tatarar da k'awarta gaje sunsa salaha atsakiya sunahira 

Ashfat tace" bahba gaje INA yuni. Gaje tawani ta'be baki tace" ji kinubibi daban wuniba kingani tsohuwar guzuma kawai kintsofemana agida bamiji shine za'ak'ak'ubawa ɗanmu to" ahirɗinki karma kisa rai danyafi ƙarfinki sai kizauna kirungumi ƙadara


Ashfat de tagirgiza kai tawuce abunta. Abule ce tanumfasa tace" miyekike girgizakai  kozakiduke mune musan kinzama sa'armu aigwara kijekirage mara tasamu sukuni gaje tace" hmm badoleba taga ɗansaurayi yanayawo agida karde watarana takawo mar farmaki salaha taishewa tace" sai gaje aminiyar abule Allah yabarmin ku kudandali arziƙi agidana🤔


*waiwayace gaje*?


gaje ƙawar abulece dasuka haɗu wajen yawon bin malamansu, gaje tanada miji malam garba saide tafiƙarfinshi gaje itace uwar gida tanada kishiya iya saude dan gaje batataɓa haihuwaba taɓarar da ƴaƴan atiti tunkafin tai aure dan ƴar tashace taƙarshe danda gajenbarikima akeƙiranta da asiri dakomai ta auri malam garba dantunda tagashi taji yamata


bayan ta aureshi ƴan'uwanshi sukaga  batahaihuwa saisukamar aure da saude bayanda gaje batayiba dantafitarta amma takasa dan iya saude batarabo da addu'a saude ƴaƴanta mata biyu duksunyi aure anan ƙauyen


wanan kenan


kamis yanakwance aɗaki yanatunanin aurenda za'amar da ASHFAT

shi agaskiya inyace bayason ASHFAT yayiƙarya danyanaji tausayinta sosai saide bayaso tashiga matsala saboda shi gwandama kawai yahaɗa kayansa yabar garin inyaso zaici gaba dayimata addu'ar samun mijin dayafishi komai


abule da gaje sunkoma wajen malaminsu akan addanne bakin malam garba karyasake maganar itakuma ASHFAT kasamata storon maza duk namijin dazezo kusa da'ita takasance tanajin tsoronsa kaga bamaganar aure kenan har abada, malamin yamiƙawa gaje wani garin magani yace" suzabamata tastalaka in tsalaka itada maza saide amafarki ta tsaya dasu bare aje gamaganar aure


bayan abule da gaje sundawo dagayawon bin bokansu agidan gaje sukayada zango iya saude tanajinsu sunataƙul lensu acikin ɗaki akan ASHFAT iya saude tace" aniyarku zaibiku ai Allah yafiku insha Allah zaikare baiwarsa daga cutarwarku


Koda abule tafito zatatafi gaje tabiyota tanacewa kinmanta maganin abule tace" au bashi kawai zanturota takarɓi kayanta kinsan basir yamata yawa gaje tace" to sai tazo iya saude tace" kwaji dashi munafukai Allah de yafiku.


*bayan kwana biyu*


malam habu baisake tada maganar auran ashfat da kamis ba shima kamis ɗin yamusu salama yace" yakoma karatunsa salaha kuma sai abunda yai gaba danyanzu wani Alhaji mani anan ƙauyen yafito yanasonta wandama yayi jika da'ita irin masukuɗin ƙauyenanne ido su abule yarufe dan alhaji mani yanamusu ɓarnar kuɗi sosai ASHFAT ko kulum saitasha gori gunsu wai  kanwarta tasamu miji amma ita ko buzuzu baizo yace yanasonta ba


ASHFAT tanad'aki abule taƙirata tace" taje gidan gaje takarɓomata saƙo

...................✍️



*waishin saƙon me ashfat  zatakarɓone*?


hmmmm mujexuwa



#read#comment#shere




ALLAH yajiƙan IYAYENMU🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 

🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(Mummyn minal)


*wattpad*

Kareemah Abdulhamid

*All social media*📱

Kareemah Abdulhamid🥰


Page 1️⃣8️⃣⏩1️⃣9️⃣



Koda *ASHFAT* tafito a d'aki cikin shirinta nariga da zani. na atamfa da hijjab mai hannu iya gyiwa kusa da Abule tamatso tarisana tace" gani bahba. 


Abule tata'be baki tace" kije gidan k'awata gaje kikar'bomin sak'o kuma kidawo yanzu basaikin tsaya kallon mazan mutane ba. 


Koda ASHFAT ta isa gidan tai sallama wata tsohuwar mata ASHFAT tatarar acikin gidan, matar ta amsamata sallamarta. Ashfat tace" iya INA yuni? matar tace" lafiya wakike nema? ASHFAT tace" bahba Abule ce ta aikoni gun gaje,


Iya saude tace" Allah sarki kokece Ashfat? ASHFAT tace" nice iya. Iya saude tace" yanzu ko gajen tafita amma bazata dad'eba kijirata ga wuri kizauna ASHFAT tace " nagode iya.

Iya saude tace " 'yata nasan duk wani labari naki abunda nakeso dake kicigaba da hak'uri kika sance mai yawan addu'a  WANIJINKIRI ALKAIRINE insha Allah. Ashfat tace" nagode iya sai naji dama ace kece Amatsayin bahba Abule danadace damarik'iya tagari iya saude tace " ai d'a NA kowane zanataya ki da addu'a , gaje ce tai sallama tashigo harbatsan harbatsan kamar ankorota d'akinta tanufa tanashiga tafito tawulawa Ashfat k'ullin wani magani tace" saikitashi kikai mata kinzo anzaunar dake anakoya maki muna furci.


ASHFAT taiwa iya saude sallama tace" iya nagode inasamu lokaci zanrik'a zuwa ina gaisheki. Iya saude tace " to d'iyata saina ganki. gaje tace" kwaji da shi munafukai munde k'arfinku tawulawa iya saude harara tawuce


Bayan Ashfat takoma gida tabawa Abule sak'onta tanashiga d'aki Abule tatashi taware maganin tabarbad'a abakin k'ofar tanaga mawa takoma tazauna tak'ira Ashfat tace" kifito na aikeki shagon malam idi. Kisayomin garin rogo, Ashfat tace " to bahba 


ASHFAT nafitowa taji wani jiri yana d'ibarta nan tafara karanta *innalillahi wa'ina ilaihi raj'una* can taji tadawo daidai tace" bahba INA aiken? Abule tana murmushi tasince bakin zaninta taciro naira hamsin tamik'a mata. Ashfat takar'ba tafita Ashfat nafita Abule tasa shewa tace" saini Abulele kata'bani kaga jaraba k'awar gaje ikon Allah. Tace dole nai gwadi naga ko maganin yai aiki, Ashfat nafuta tayi tafiya kad'an saitaga wasu samari guda biyu maza suna tsaye aikuwa gabanta yafad'i can kuma saitaga suncanja mata sunko mamata tamkar dodanni suna nufota suna dariya ai batasan lokacin datakwasa daguduba tai gida, Abule nazaune taga Ashfat tashigo aguje tanahaki abule tatareta tana cewa ke lafiya itako Ashfat sai hanyar waje takenuna mata. Abule tace" ke" kimin bayani banason munafurci INA kud'ina? ASHFAT tace" wasu mazane masu kama da dodanni suka biyoni Abule tace" naji jeki d'aki, koda Ashfat tashiga d'aki takwanta addu'a kawai takeyi aranta, dan itarufe idoma su takegani. Saida taringa nanata addu'a tasamu bacci yai gaba da ita. Acikin baccine tai mafarkin wata mata kamar mahaukaciya, tabiyota dawuk'a ahannu tanagudu acikin jeji zatafad'a wani rami kenan saiga wani balarabe yatareta tafad'a kan k'irjinsa. duka taji and'akamata firgit tafarka tana addu'a, Abule tagani a tsaye akanta tana rangaji can kuma tace" INA kud'ina? Ashfat tace " ai bahba lokacin dawa'yanan doddanin suka biyoni kud'in yafad'i. Aikuwa Abule takama masifa, tana tacewa dole kibiyani kud'ina dan bayafemi ki zanyiba. Ke bamashin shini bare nasamu to wannan kud'in dakika yar daka hanun d'iyar arzik'i yafito dan haka dole kibiyashi saboda ke basamu zakiyiba bare musa ranci. Niko mmn minal nace" Abule aisaiki hanata samu mugani munguwa kawai meman tawa da akwai Allah🤔


Shirye shiryen bikin salaha da Alhaji Mani yakankama inda salaha batasamun zama ko kad'a kullum zaizo dakwara 'ba'biyar motarsa data lolotse yad'auketa haka zatafita tana gadara ita tasamu maimota, harda habaici takeyi wai wasu Anji kunya komai keke, anrasa.hmm


Haka Alhaji Mani zaid'au salaha sufita da sunan siyaiya. Duk saiya gama lalatsata yadawo da'ita danma tanada wayo taƙi yarda ayi babban abun.wataran harsu Abule da gaje yake ragewa hanya inzasu yawon bin malaman su haka suke gadara aƙauyen sunsamu suriki mai arziƙi, malam habu ko duk abunda abule takeyi saide yabita da ido dan be isa yai maganaba.


*wayene Alhaji mani*?


comment ɗinku nakaɗan🏃‍♀️



#read#shere#comment.




ALLAH yajiƙan IYAYENMU🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu abdulhamid

(mummyn minal)


*wattpad*

kareemah abdulhamid

*ALL SOCIAL MEDIA*📱

kareemah abdulhamid🥰


*yabon gwani yazama dole, dolene nayabeki shugaba adila office admin na home of Qualitie's writers gabade gabade sis kausar salis Aglan nisa'a wanan page ɗin nakine Anti kausar munayinki shugaba irin sosai ɗinan*👌


page 1️⃣9️⃣⏩2️⃣0️⃣



---- Ahaji mani bawand besan saba aƙauyen harɗan shanu, babbar sana'arsa itace noma da kiyo dan yana da gonaki dayawa da'ake nomamar. sanan yafi kowa kuɗi aƙauyen, dan duk wani meneman rance aƙauyen gunsa yake zuwa. saide in yaran tama dubu goma  inzaka biyashi sai kabiya goma sha uku kai har sha biyarma, inkuma kakasa biya baiɗaukar asara zakamar noma harna adadin kuɗinsa.


Alhaji mani yanada shekaru 63 ƙatone baƙi mumuna kullum yana cikin kaya ɗaya, in haryacanja to zance zashi. matan Alhaji Mani hud'u yanzu yasaki d'aya saboda yanaso ya auro salaha, ƴaƴansa ko zasukai 20 dan harda samari da ƴan mata dama waƴanda sukai aure, Alhaji Mani kud'insa banaci bane dan wataran sai ayuni ba'aci komai ba a gidan  



Inko yayi mutunci yabasu tsabar hatsi ko masara saji da sauran inyakashewa mace kud'i to yana Neman aurentane inko ya aure ta tasan sauran.


Ak'auyen bawanda besan halinsa ba amma akak'i fad'awa Abule saboda haushin ta kowa yakeji akan izayar datakewa 'yar Rik'onta. Shiko malam habu dama ido ne nashi Abule keda gida yanzu, sai yanda tayi.


*wanan kenan*


Tunda daga ranar ASHFAT batasake gigin fita wajeba  in Abule zata aike tama CE zata aiketa sai ASHFAT tace " kiyihak'uri bahba, storon fita nakeyi naga wani namiji dan ko miryar maza naji tsorata nakeyi. Abule Saita hau banbanin k'arya kice de bazakiba dan ban isada keba kina nuna min bani na haife kiba. Ashfat sai tace bahba kiyi hak'uri tai shigewar ta d'aki. Abule ko taita dariyar mugunta tace" saini Abule kata'bani kaga jaraba k'awar gaje ikon Allah



*And'aura Auren salaha da Alhaji Mani*

Kan sadaki dubu shabiyar, yayin da salaha tacika 15 years Alhaji Mani kuwa yana 63 years, Abule baki harkunne ƴarta ta auri maikuɗi dankuwa agarin bawace akataɓa biyamata sadaki har dubu  shabiyar, Amarya salaha ma sairawar kai akezubawa an auri maikuɗin garin. 


Duk shagalin da'akeyi Ashfat nacikin ɗaki tana jinsu koda wasa bata fitoba. tasan in tafitoma rantane zaiɓaci hakan ma basu bartaba Abule da ƙawayenta sai habaici suke jefamata suna cewa su wa'e anyi asara anci shekara Ashirin ba manemi bare aikai ga aure, abuda bamu taɓa gani aƙauyen nanba. gaje tace" ai ni inice bazanma iyazama da sa'ataba sauran sukasa dariya sa'a tamana zance" tunda kanmu ɗaya wataran ma tanemi tamin duka nida gidana kinsan irinsu haushin kowa sukeji.


ASHFAT nacikin d'aki tanajinsu sai hawayen takaici takeyi, ita yanzu inazata shiga taji sanyi arayurta harga Allah tagaji da halayar Abule da k'awayenta. Gashi takasa fita ko ina saboda tsoron maza datakeyi ko miryar namiji taji tsorata takeyi gabanta yaita fad'uwa. Tanaso taje taga iya saude amma tana tsoron fita taga namiji dan bazata mantaba wata rana tanawa Abule wanki wani saurayi yashigo da Leda ahannunsa da alamu aikosa akayi Ashfat nad'ago kai suka had'a ido saitaga yajuye mata wata halitta yayo kanta 

Aida ganan batasake sanin ya akayiba tasume.


Ankai Amarya salaha d'akinta inda a al'adarsu ranar da aka kai ki za amiki kwanan d'aki washe gari sai ango yashigo to hakance takasan ce da salaha dan harsun kwanta da k'awayenta sai ga Alhaji Mani yazo yabuga musu k'ofa afusace yace" kowa 'yar iska takama hanyar gidan iyeyenta yanzunan ko yahad'a da ita. Haka k'awayen amarya suka gudu suna tsinewa Alhaji Mani, suna fita yashige yarufo k'ofa bummmmm



Hhhhhhhhhh🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣


'Yan team d'in ASHFAT kudubo mana meke faruwa aciki


⛹️‍♀️🏄‍♀️🚴‍♂️


#read#shere#comment.




Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:51] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 🐾🐾🐾🐾🐾

*WANIJINKIRI ALKAIRINE*

🐾🐾🐾🐾🐾


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* Karimatu Abdulhamid

(Mummyn minal)


*wattpad*

Kareemah Abdulhamid

*ALL SOCIAL MEDIA*📱

Kareemah Abdulhamid🥰



*inakake my besty hajiya Amina Auren GWari wanan page d'in nakine kiji dad'inki tawajena*💖


Page2️⃣1️⃣⏩2️⃣2️⃣


Bayan Alhaji Mani yashige yarufe k'ofa, kangadon da  salaha take zaune tarufe fuskarta da mayafi. Nan yanufa yazauna kusa da salaha, Alhaji Mani yace" bud'e fuskarki amarya. Salaha tace Alhaji INA  kallonka aibanga ledar kaza ahanunkaba. Dakuma takayan shayi, Alhaji Mani yace" karkidamu ina saurine wai kazar bata gasuba shiyasa bantsaya nakar'baba, amma da safe ita zaki karya. Murmushi salaha tayi tace" to Alhaji tabud'e fuskarta datasha kwaliya harda tahauka, dakanan fa labari yacanja. 


Alhaji Mani baikyale salaha a darenanba saida yamata kacakaca- zagiko ba irin wanda batamarba. Harda cemar k'aton banza tsohon najdu, shiko Alhaji Mani baimasan tanayiba.


Washe gari da safe salaha takasa tashi jiya tawujujuga hanun Alhaji Mani bakad'anba; sai tsinemar takeyi azuciyarta, itadai indai haka abun yake kwad'ayi baimata ranaba:

Data bawa kanta wanan k'aton k'auyen. Tana cikin maganar zuci Alhaji Mani yadawo daga masalaci, Alhaji Mani yace" Amaryata kitashiman wata harara salaha tawatsamar tace" inar kazar tawa? Alhaji Mani yace" kitashi kishirya yanzu zankawo miki. Salaha tasa kuka tace" bazan iya tashiba. Alhaji Mani yace" bari naturomiki d'aya daga cikin matana tatai makamiki. Salaha tace" banso kalan sukasheni ni kak'iramin mahaifiya da bahba gaje su Gyarani. Alhaji Mani yace" yanzu zantura ak'irasu


Bayan Abule da gaje sunzo sunga aika aikan Alhaji Mani yayi Abule gaje tace" wanan akwai k'aton banza haka yamiki baisan yarinya ya d'aukaba ba guzuma ba. Yaga 'yar shila jiki na'bari, Abule tace" aidole yazo yabata kud'in jinya dan ko bai isa yakwashi gara abanza ba. Gaje tace " ina sauran kazar? Salaha tace" yatafi kawowa Abule tace" baikawo ba tinjiya kikabarshi ya miki aika aika INA 'yan dabarun dana kowa yamaki


Bayan sungama mitarsu sukad'auketa sukai bayi da ita.

Alokacin matan Alhaji Mani da 'ya'yansu duk sunfito filin tsakar gidan, matar Alhaji Mani maibima uwar gidan wato ta tsakiyan iyallu ita ta'be baki tace" yo maga abun kunya ace wai uwar amarya dakanta tazo gyara 'yarta dan asara aiko anji kunya, gaje tace " kinyi da 'yar halak bari mu gyara autar mata zaki samu amsa:


Salaha tasha gashi da ruwan zafi amma fa tasha ihu da kyar tatsaya sukagyarata sai ihu takeyi suko matan Alhaji Mani da 'ya'yansa maizasuyi inbadariyaba. Bayan sungama gyarata sunfito matar Alhaji Mani ta ukun tace" inda kwad'ayi da Aida wahala, inba kwad'ayiba kwad'auki wanan jaririyar kubawa sa'an kaka........ Gaje tace "kudaka tamin Ku d'in mai yakawoku inba kwad'ayinba. Munafukai kawai Abule tace k'yalesu 'yan bak'in cikine sunga yad'auko wacce tafi...... Shatu matar Alhaji Mani ta uku tace dakata uwar banza Wanda tazo gidan 'yarta ganin k'wak'wab kuma kingani. Kinga takaici dankwadayi bazaki iya turo wasuba sai kinzo da kanki andai yi asara, iyallu tace" uwayen bariki kawai. aida ace ad'aya acikinkune uwata, gwara namutu banda uwa.


Suna cikin haka Alhaji Mani yashigo da k'ullin laida ahanunsa sai maik'o takeyi gaje da Abule suna gani suka fara had'iyar miyau shiko Alhaji Mani hanun matarsa salaha yaja sukashige d'aki yabanko k'ofa ko takansu baibiba



Abule da gaje da sukaga abun bariba gun matan Alhaji Mani dan ita uwar gidan ko fitowa batayiba. Kan ASHFAT Abule tasauk'e haushinta.  Tana dawowa tasamu ASHFAT na barci aikuwa tad'aka mata duka tanacewa aiba kiga tabarciba tinda kinkasa auruwa, gacan 'yar Hutu tashiga gidan Hutu yanzu ma kaji mukaba rota tanaci keko keda kaza k'ila har abada ko kici amak'ota ran sallah.......✍️



Kuyi hak'uri da wanan naje unguwane wananma INA mota akwai wodof ahanya sosai shine namuku nasan kunajira 👏





Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

🐾🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

  *NA* Karimatu Abdulhamid       

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

(Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ)

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝


*wattpad* kareemah Abdulhamid

*ALL SOCIAL MEDIA*📱

Kareemah Abdulhamid🥰



*jinjina gareki my besty zainab96 marubiciyar kuskure nayi Allah yakareki da zuri'arki wanan page d'in nakine kishagalinki ummu hamida*💍



🇵 2️⃣2️⃣⏩2️⃣3️⃣



Wasu Arnan motocine sunjeru reras suke wucewa one by one in wanan ta gifta sai wanan ta gifta akan titin garki area11 dake cikin garin Abuja.



Motocin sunkai su 20 kowace bayan d'aya daga cikin motocin tana d'auke dasunan (B M B)


Motar dake tsakiya datafi kowace kyau fara ce fat kaini banma ta'ba ganin irintaba arayuta bare nasan sunan ta😜


Wasu mutanene atsaye abakin titin irin masusai da abun sha agoslow suna tsaye suna kallon motocinan, d'aya daga cikinsu yace yau garin Abuja tana dabak'on kirki kenan. d'ayan danima bansan sunan saba nidai inatsaye agefe dan d'auko muku rohoto naji yace" wani irin bak'one Abuja yau tayi hudu? Hudun yace" kai-kai waye baisan doctor bashir muh'd bashir ba, agarinan aina gayama babban likitane daduk Nigeria tasan da zamansa kai bama iya Nigeria har k'asashen farar fata sunsan dashi. dankuwa yanzu ma daga iyaport akad'auko shi, nifatana ma Allah yasa yadawo k'asar sa ta haihuwa dazama kenan. Hudu yaci gaba dacewa" Rabe kasande mu cirani mukazo garinan daga k'auyenmu, kuma garinan garin masu kud'in k'asarne danhaka talaka bashida wani galihu bazan mantaba kwanakin baya


Wani yata'ba bugeni amota yagudu Aranar Allah yadawo da doctor k'asar yatai makeni yakaini Asibitinsa nawarke yasalle meni dakud'ad'e masu yawa kuma yacemin shibai fiya zama ak'asar nanba amma inyadawo zainemeni zaiban abunyi nabar talla abakin titi, sanan acikin kud'in dayaban nima nai jinyar innata ta warke ras har nai aure nagina gidan burodi agarinmu. Kai nifa kakata tayanke sak'a tunda nahad'u dabawan Allah nan. Abuja ma sbd shi nashigota dan inaso wata rana muhad'u da shi ko Allah zaisa nima intaima kamar ta wata hanyar da ban dankowa da irin baiwar da Allah yai mar. Rabe yace" hudu inzaka koma k'afarka k'afata k'ila nima kakata tayanke sak'a 


Nidai bari inbi doctor BMB ind'auko muku rahoto 🏃‍♀️



Gerin gwanon motocinan cikin wani estate k'aton gaske suka nufa. Wanda asaman estate d'in anrubuta *ABUL BASHIR FAMILY ESTATE*


Sucuritis d'in dasuke bakin estate d'in suka bud'e makeken get d'in estate d'in motocin sukashige cikin estate d'in tsit kamar ba bil adama agurin kowa yana cikin gidansa bakajin komai sai kukan tsuntsaye da k'amshin furanni kai wanan gurin yayi arayuwa Allah yabamu Arzik'i mai Albarka Ameen


duk gidajen estate d'in irinsu d'aya, wani babban gida dayafi sauran kyau da girma suka nufa suna dosar k'ofar gidan akazuge glass d'in farar motar nan wani farin hannu nagani tawindow d'auke da wani Abu mai kama da Remote danna Remot d'in akayi k'aton gate d'in yabud'e kansa suka shige ciki dukansu.


Bayan sunyi parking awata runfa ta'adana motoci direban farar motarnan yafito yabud'e d'aya 'bangaran k'afa akafito da ita waje maisanye black cover shoew sanan matashin yafuto dukansa; tsarki yatabbata ga Allah Ubangin hallitu; wani farin matashine tamkar balarabe yafito da farar suit sanye ajikinsa komai nasa farine takalminsa da air glass d'insa ne kawai bak'i inatsaya fasalta muku kyauyunsa sai mucinye time d'in batare da mungamaba, danhaka kowa yamuslta aransa


Bayan matashin nan doctor BMB yashiga had'aden babbab falon gidan sama yahau yanufi shashinsa yai wanka yafito yashirya dining yanufa manyan kuloline masu kyau ajare akan dining d'in bubud'ewa yayi kuma sai yayi tsaki yarufe k'irrrr  wayarsa tad'au suwa d'auka yayi atsanake yace Abbana barka dawanan lokacin dakacan akace barka son Abban yace" idan kahuta bayan kwana biyu zan aikeka agarin damaturu zakakar'bomin wani sak'o yace " to Abba ina ummi na? Gatanan yabata wayar barkadai son ummi na yakk lafiya son ykake ya Nigeria? Tanajiranku ummina to son muma munkusa dawowa danhaka kasamo mata kafin muzo kokuma mu auramaka ANISA, 

Yace" to ummina insha Allah zansamo irin wacce kikeso tace " yauwa SON Allah yamaka Albarka, Ameen ummina INa My litil sister ummi tace" tana baci son OK ummina agaisheta bye yakatse k'iran yasun bacci wayar



*WAIWAYE DOCTOR BMB*?


Inalabarin ASHFAT ne shin yanzu tasamu mijinne?  Inalabarin Amarya A gidan Alhaji Mani kuwa


Muhad'u a Page na gaba dansamun Amsosin.



#read#comment#shere




Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

🐾🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

  *NA* Karimatu Abdulhamid       

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

(Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ)

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝


*wattpad* kareemah Abdulhamid

*ALL SOCIAL MEDIA*📱

Kareemah Abdulhamid🥰



*jinjina gareki my besty zainab96 marubiciyar kuskure nayi Allah yakareki da zuri'arki wanan page d'in nakine kishagalinki ummu hamida*💍



🇵 2️⃣2️⃣⏩2️⃣3️⃣



Wasu Arnan motocine sunjeru reras suke wucewa one by one in wanan ta gifta sai wanan ta gifta akan titin garki area11 dake cikin garin Abuja.



Motocin sunkai su 20 kowace bayan d'aya daga cikin motocin tana d'auke dasunan (B M B)


Motar dake tsakiya datafi kowace kyau fara ce fat kaini banma ta'ba ganin irintaba arayuta bare nasan sunan ta😜


Wasu mutanene atsaye abakin titin irin masusai da abun sha agoslow suna tsaye suna kallon motocinan, d'aya daga cikinsu yace yau garin Abuja tana dabak'on kirki kenan. d'ayan danima bansan sunan saba nidai inatsaye agefe dan d'auko muku rohoto naji yace" wani irin bak'one Abuja yau tayi hudu? Hudun yace" kai-kai waye baisan doctor bashir muh'd bashir ba, agarinan aina gayama babban likitane daduk Nigeria tasan da zamansa kai bama iya Nigeria har k'asashen farar fata sunsan dashi. dankuwa yanzu ma daga iyaport akad'auko shi, nifatana ma Allah yasa yadawo k'asar sa ta haihuwa dazama kenan. Hudu yaci gaba dacewa" Rabe kasande mu cirani mukazo garinan daga k'auyenmu, kuma garinan garin masu kud'in k'asarne danhaka talaka bashida wani galihu bazan mantaba kwanakin baya


Wani yata'ba bugeni amota yagudu Aranar Allah yadawo da doctor k'asar yatai makeni yakaini Asibitinsa nawarke yasalle meni dakud'ad'e masu yawa kuma yacemin shibai fiya zama ak'asar nanba amma inyadawo zainemeni zaiban abunyi nabar talla abakin titi, sanan acikin kud'in dayaban nima nai jinyar innata ta warke ras har nai aure nagina gidan burodi agarinmu. Kai nifa kakata tayanke sak'a tunda nahad'u dabawan Allah nan. Abuja ma sbd shi nashigota dan inaso wata rana muhad'u da shi ko Allah zaisa nima intaima kamar ta wata hanyar da ban dankowa da irin baiwar da Allah yai mar. Rabe yace" hudu inzaka koma k'afarka k'afata k'ila nima kakata tayanke sak'a 


Nidai bari inbi doctor BMB ind'auko muku rahoto 🏃‍♀️



Gerin gwanon motocinan cikin wani estate k'aton gaske suka nufa. Wanda asaman estate d'in anrubuta *ABUL BASHIR FAMILY ESTATE*


Sucuritis d'in dasuke bakin estate d'in suka bud'e makeken get d'in estate d'in motocin sukashige cikin estate d'in tsit kamar ba bil adama agurin kowa yana cikin gidansa bakajin komai sai kukan tsuntsaye da k'amshin furanni kai wanan gurin yayi arayuwa Allah yabamu Arzik'i mai Albarka Ameen


duk gidajen estate d'in irinsu d'aya, wani babban gida dayafi sauran kyau da girma suka nufa suna dosar k'ofar gidan akazuge glass d'in farar motar nan wani farin hannu nagani tawindow d'auke da wani Abu mai kama da Remote danna Remot d'in akayi k'aton gate d'in yabud'e kansa suka shige ciki dukansu.


Bayan sunyi parking awata runfa ta'adana motoci direban farar motarnan yafito yabud'e d'aya 'bangaran k'afa akafito da ita waje maisanye black cover shoew sanan matashin yafuto dukansa; tsarki yatabbata ga Allah Ubangin hallitu; wani farin matashine tamkar balarabe yafito da farar suit sanye ajikinsa komai nasa farine takalminsa da air glass d'insa ne kawai bak'i inatsaya fasalta muku kyauyunsa sai mucinye time d'in batare da mungamaba, danhaka kowa yamuslta aransa


Bayan matashin nan doctor BMB yashiga had'aden babbab falon gidan sama yahau yanufi shashinsa yai wanka yafito yashirya dining yanufa manyan kuloline masu kyau ajare akan dining d'in bubud'ewa yayi kuma sai yayi tsaki yarufe k'irrrr  wayarsa tad'au suwa d'auka yayi atsanake yace Abbana barka dawanan lokacin dakacan akace barka son Abban yace" idan kahuta bayan kwana biyu zan aikeka agarin damaturu zakakar'bomin wani sak'o yace " to Abba ina ummi na? Gatanan yabata wayar barkadai son ummi na yakk lafiya son ykake ya Nigeria? Tanajiranku ummina to son muma munkusa dawowa danhaka kasamo mata kafin muzo kokuma mu auramaka ANISA, 

Yace" to ummina insha Allah zansamo irin wacce kikeso tace " yauwa SON Allah yamaka Albarka, Ameen ummina INa My litil sister ummi tace" tana baci son OK ummina agaisheta bye yakatse k'iran yasun bacci wayar



*WAIWAYE DOCTOR BMB*?


Inalabarin ASHFAT ne shin yanzu tasamu mijinne?  Inalabarin Amarya A gidan Alhaji Mani kuwa


Muhad'u a Page na gaba dansamun Amsosin.



#read#comment#shere




Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

*NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝



🇵 2️⃣4️⃣⏩2️⃣5️⃣



*Inakuke zainab mu'hd isma'l da Ruky*😍❤️

*wanan Page d'in kyautane gareku inajin dad'in sharhinku sosai Allah yabar k'auna inayinku over*💋💖




*------* ALHAJI Bashar shine Asalin kakansu (BMB) Wanda Alhaji Bashar Asalinsa d'an k'asar masarne iyeyen Alhaji Bashar su mazauna k'asar masarne amma 'yan Nigeria ne Neman kud'i yakaisu can har suka hayaiyafa ak'asar sukazama 'yank'asar suka saje dalarabawan k'asar, Alhaji Bashar koda iyayensa suka mutu baidawo Nigeria ba. Yaci gaba da zama ak'asar har yai aure ak'asar yahayaiyafa, babban d'ansa shine Alhaji muh'd mahaifin (BMB) muh'd yana da k'anne maza da mata da shi mahaifiyarsa balarabiya CE sauran matan kuma 'yan Nigeria ne, Alhaji mu'hd shiyataso yana da sha'awar zaman Nigeria dan haka da yagama karatunsa amasar, sai yazo Nigeria ya auri hajiya Aisha 'yar matemakin shugaban k'asa awancan lokacin.

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

*NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝



🇵 2️⃣4️⃣⏩2️⃣5️⃣



*Inakuke zainab mu'hd isma'l da Ruky*😍❤️

*wanan Page d'in kyautane gareku inajin dad'in sharhinku sosai Allah yabar k'auna inayinku over*💋💖




*------* ALHAJI Bashar shine Asalin kakansu (BMB) Wanda Alhaji Bashar Asalinsa d'an k'asar masarne iyeyen Alhaji Bashar su mazauna k'asar masarne amma 'yan Nigeria ne Neman kud'i yakaisu can har suka hayaiyafa ak'asar sukazama 'yank'asar suka saje dalarabawan k'asar, Alhaji Bashar koda iyayensa suka mutu baidawo Nigeria ba. Yaci gaba da zama ak'asar har yai aure ak'asar yahayaiyafa, babban d'ansa shine Alhaji muh'd mahaifin (BMB) muh'd yana da k'anne maza da mata da shi mahaifiyarsa balarabiya CE sauran matan kuma 'yan Nigeria ne, Alhaji mu'hd shiyataso yana da sha'awar zaman Nigeria dan haka da yagama karatunsa amasar, sai yazo Nigeria ya auri hajiya Aisha 'yar matemakin shugaban k'asa awancan lokacin.


Hajiya Aisha, macace wayaiya mai ilimi, da tausayin talakawa dan tana taimakon talakawa sosai itada mijinta muh'd bashir, sam basa kyamar talaka, bayan Aurensu da shekara biyu suka haifi d'ansu namiji Wanda yaci sunan kakansa, bashir, alokacinne Alhaji bashar, yazo yadira a Nigeria bayan robonsa da Nigeria shekaru dadama. Saigashi yazo ganin jikansa takwaransa, awanan zuwannasa yase babban fili agarin Abuja ya Gina k'aton Estate maisuna BASHIR FAMILY ESTATE, kuma yace wanan estate d'in gundumawa ne ga takwaransa. 


Shikuma Alhaji muh'd mahaifin Bashir yacewa" sauran 'yan uwansa duk maison zama a estate d'in nan zai iya zama inma ginin gurin baimusuba zasu iya yankan fili sugina son ransu amma susani ko bayan ransa gunan mallakin Abul kairi ne zai iya ajiye duk Wanda yaga dama tunda gunsane.



'Yan uwan Alhaji muh'd bak'aramin haushi sukajiba, acewarsu yafifita d'ansa akansu gakuma suna bak'in ciki da kyautar da mahaifinsu yayiwa d'an uwansu, acewarsu yafi k'aunarsa da mahaifiyarsa tindashi mahaifiyarsa balarabiyace.



Bashir yataso yaro mai k'ok'ari dahazak'a Wanda kaf karatunsa ak'asar masar yayi saide suzo Hutu Nigeria da iyayensa. Kakansa ko Alhaji bashar dama yadad'e da rasuwa tunyana da shekara uku kakansa yarasu sauran 'yan uwan babansa sunyi bak'in ciki da rasuwar badan komaiba. Saidan su tukun basuyi aureba bare su haihu suma susamu irin kyautar da akabawa d'an d'an uwansu, dama da mahaifinsu suka dogara basason Sana'a acan masar d'in shiyasa dayanzu babushi duk sukadawo Nigeria cikin estate d'in nan suke zaune har 'ya'yansu.



Shiko BMB yana 'yar uwarsa guda d'aya Suhairat wanda itace Autar hajiya Aisha, Bashir muh'd Bashir yayi karatunsa amasar na babban likita maizaman kansa shiyasa mahafinsa yaturoshi Nigeria yagina babban Asibiti maisuna BMB Special private hospital

 danshima yatai maki k'asarsa, da irin tasa baiwar inda aka ebi k'ararun likitoti a asibitin kuma asibitin akwi sauk'i ga temako da magani maikyau inda likitoci 'yan uwansa da mutanan gari suke k'iransa *DOCTOR BASH* Abokansa na k'asar masar kuma suna k'iransa doctor BMB 


*doctor Bash* yakasance mai farinjini duk inda yashiga mata rubibinsa sukeyi ko wacce mai ji dakanta burinta ace doctor Bash, yakulata hatta Norse d'insa na asibitinsa suna fama daciwon sonsa shiko baima San suna yiba. Danba sa gabansa shi aganinsa mata ba abunda suka iya inbanda sa mutun 'bacin Rai, 


Ahalin yanzu doctor Bash yanada shekara 32 iyayensa sundamu yai aure shikuma yace bayanzuba dan baiga irin maccan datamarba za'binsa d'aya da umminsa itama bataso d'anta ya auri mairawar kai tafiso ya auri nitsatsiya mai tarbiya, ayanzu su hajiya Aisha na k'asar masar idan Auta suhairat tagama secondary school zasudawo. Anisa 'yace ga Alhaji Abdu k'anin Alhaji mu'hd Anisa irin 'yan matananne masiji da Kansu da wulak'anta samari, gata 'yargata gun iyayenta komai takeso saitasa meshi, tunda tad'aura ido akan doctor Bash taji aduniyar nan bana mijin datakeso sai shi

Shiko duk wani girki datake mar inzaizo k'asar bai gano inda tanufaba. Danshi atsarin sama baison auren family



Bayan Alhaji Mani yaja hanun matarsa sunshige d'aki yarufo k'ofa, yace" mata gabashin kazarki najiya, haka salaha tawashe baki tace" yauwa Alhaji na tahau cin kaza kamar batata'ba Ciba.bayan tagama shima yace " kingima cin taki kazar sauran nima nafanshe kud'in kazata, salaha tace" wani irin fanshe kud'i kuma Alhaji? Alhaji Mani yace" yanzu kuwa zakigani haka bayanda ta iya yakuma dirjarta har dana mugunta dan saida yajima ta ciwo saida taji jiki sosai yak'aleta. Yana gamawa ko takanta baibiba yafice.haka salaha taita tsinemar saboda azabar zogi da k'asanta keyi gashi bawanda zaitemaka mata tasan wa'yanan tsinannun matan nasama batai makonta zasuyiba haka taci gaba dazama bawanka bare tsarki dan ita batasanma wani wankan janababa dama salla ko bayi takeyiba saitaga Dama. Take dungurawa gayunwa daya addabeta saican aka aiko yaro datuwon masara miyar kuka koriya shar ahad'e da tiwon awani tsohon kwano.salaha naganin tuwanan tasa kuka🤣





Abule CE kecewa nagaji dazama da guzuma nifa abincin dakikeci agidanan, nagaji da baki duk dake kikeda fawa kinyi kwantai kinrasa miji agari sai cinyemin abinci kikeyi to nagaji saikisan tayi dan daka yau nadena baki Abinci agidanan, ke" nifa nama gaji daganinki agabana gacan 'yar Albarka tayi Aure tanacin dad'i taci kaza tasha madara nima aringa ragomin saura anakawomin keko bamanemi saide nanema nabaki to ahird'inki. ASHFAT dake hawaye sharshar tace kiyi hak'uri bahba Abule nima namatsu naga nasamu miji amma lokaci baiyi.......Abule taham'bereta tace" badole kimatsuba tinda kina bak'incikin 'yar uwarki tasamu miji Wanda zatahuta keko saide kiga anayi keda Aure haitata haitata.🤔





#read#comment#shere






Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾🐾

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

*NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝


*wattpad*

Kareemah Abdulhamid

*All SOCIAL MEDIA*

Kareemah Abdulhamid😍


🇵 2️⃣6️⃣⏩2️⃣7️⃣


*inakuke*

*MRS H*❤️

*tare da XE HAMZA*💗💖

*wanan page d'in nakune domin inajin dad'in sharhinku dakuma addu'o'inku gareni inayinku irin sosaid'inan*👌




*-----* Haka *ASHFAT* tasha kukanta tak'oshi tai shiru bamai lalashi, wata zuciyar narad'a mata koma tagudu tahuta da jarabar Abule, wata zuciyar kuma narad'a mata kiyi hak'uri da Rayuwar duniya, ASHFAT dole Allah yajarab ceka kodan yagwada imaninka idan kayi hak'uri wata Rana zakaci Riba d'aga hannu ASHFAT tayi Tace" ya ubangina gaka halinda marainiyarka takeciki ya Allah kakawo min hanyar dazanbar gidanan, Ya Allah kaban miji ko Wanda baikai na 'yar uwataba kakuma sadani da dangin maihifiyata.

Ameen ASHFAT d'inmu😢.


Haka ASHFAT taci gaba da zaman hak'uri da Abule hatta abin da ASHFAT zataci wahala yakemata  sai Abule tagadama take bata Abunci shima saita gama mata gori sanan zatatura mata shima bawani mai yawaba wataran ma bak'in cikin zagin da Abule takemata bazai barta, taciba haka zata hak'ura gashi tanason zuwa taigai da iya saude, amma tsoro yahana ta fitta saboda tana tsoro tahad'u da namiji, tinanin tama ita tayaya zatai Aure itada take tsoron maza ga mafarkin wanan balaraben da Addebi Rayuwar ta saide bata Rintsaba sai tayi mafarkinsa tana cikin mugun yanayi yazo yatai maketa yana mata murmushi inzatai mar magana amafarkin sai ya 'bace.




Alhaji Mani yashigo yasami salaha tana kuka zama yayi yace lafiya Amarya ta?


Salaha tace" haba Alhaji miye wanan akakawo min? Tanuna kwanon dake gabanta, Alhaji Mani yaidariya yace" farin tuwone fa bako wani gida akesa munsaba agarinan dan haka kigode Allah.


Salaha tace" nidai Alhaji bazanci wanan tuwonba ko agidanmu abunda nakeso shinake ci aiwanan Rayuwar batada CE daniba da ASHFAT tadace ba salaha ba. Alhaji Mani yace" yarage naki nidai iya abunda zaki iyasamu agareni kenan, yai ficewarta yabarta haka salaha taita Rusa kuka ita d'aya a d'aki saboda bak'in cikin Abunda Alhaji Mani yaimata wai ace ita 'yar gatan Abule da ko nama da biredi takeson ci Abule zata siyamata taci abunta ASHFAT kuma k'walelenta saide taci tuwo, tuwon ma Wanda yai sanyi yasank'are shine ita agidan Aurenta taci tuwo INA k'aryane dole asake shiri.



ANISA CE zaune gaban mummyn ta da dadynta Anisa tace mummy idan ban auri *YAYA BASH* ba akwai matsala dan zaki iya rasani shikad'aine namijin da yamin acikin maza shinake so shi zuciyata ta Aminta da shi. Alhaji Abdu mahaifin Anisa yace" dole ai ki Aureshi kodan cika burinmu bare kuma fad'uwa tazo daidai dazama kinasonsa, kinga komai zaitafi mana cikin sauk'i 

Hajiya zeena mahaifiyar Anisa tace " ai Alhaji bazamu ta'ba barin yaronan yaku'buce manaba dan burin kowa a family ya auri 'yarsa dan haka Aurensa da Anni kamar Angama kota k'ak'a.


Hmm


Muje de zuwa



#Read #comment#shere





Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

-----«༆🎷🌹❁ 🌹🎷༆»-----

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

 *NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝



🇵 2️⃣8️⃣⏩2️⃣9️⃣


*kuyi hak'uri jiya bansamu na'amsa comment d'inkuba wlh banda ishashen cajine shiyasa*

*masu k'orafi akan nak'ara yawan Page nima inason k'aramuku domin kuwa comment d'in ku nasani nishad'i karkudamu zank'ok'arta love you ALL*❤️💋



*-------* Alhaji Abdu k'anine ga mahaifin BMB saide shi Alhaji Abdu Akwai shi dason Abin duniya, domin kuwa duk yafi 'yan uwansa zilama' Haka matarsa hajiya zeena, itama Akwaita da kwad'ayi da zilama yaransu biyune Anisa da yayanta Kamal, amma sunfi son Anisa ba sason 'bacin Ranta sun sangartata abunda takeso shitakeyi. Anisa tayi karatunta tunda ga primary zuwa diploma anan gida Nigeria agarin Abuja, bayan tagama secondary ne Dr BASH yazo Nigeria tunda tad'aura ido kansa taji yamata takamu da sonsa tarin samarinta duk takoresu dama kuma 'yar wulak'ancice haka take fama dason *DR BASH* harta kasa 'boyewa tagayawa mummyn ta nan mummyn ta tabata shawarar Akan taringa Jan Ra'ayinsa tahanyar kyautata mar kamar yimasa girki dakuma gwalangwaso tunda ga sanan inde DR BASH yazo Nigeria Anisa zatarin gamar girki tanakai mar gida ko Office, Abinda batasa niba shine ko tayi girkin ba iya ci yakeyiba shi baima San tanasonsaba danko kallon kirki baimata bare yasan yatake. Anisa irin matananne da badiri tsayi ne da ita kawai amma fa ba gaba ba baya sai farar fata shima harda mai saiwayewa dataso taimata yawa. Shikuma Alhaji Abdu mahaifin Anisa burinsa bewuce Anisa ta Aure DR BMB ba dan estate d'inan yadawo hanunsu daduk wata dukiyar dabasu sanma da itaba shiyasa yakeso 'yarsa ta Auri yaron tunkafin mahaifin BMB yadawo yahad'ashi da wata ba Anisa ba



Uwar gidan Alhaji Mani ce tsaye atsakar gidan tarik'e kunkumi tana girgiza sauran kishiyoyin nata natsaye agafenta suwaiba uwar gidan Alhaji Mani tace" iyallu inaso kufitomin da amaryar gidanan, musharan d'amata dokokinmu. 


Salaha nakwance a d'aki tayi d'aid'ai tanajira Alhaji Mani yakawo mata kayan motsa baki saiji tayi afigota tatashi matan Alhaji tagani atsaye akanta lafiya? Tatambeyesu iyallu tace " wuce muje koma miye zakigani kikuma ji salaha tace" ba inda zani aikuwa sukajata k'iii har gaban uwar gida suwaiba, sanan sukace gata yaya suwaiba tak'are mata kallo tace " yanzu Alhaji abunasa yakai ya auro wanan jaririyar aiwanan bewuce abata pidaba. Amma iyayenki sune masu lefi sund'auka zasuci bilis to Alhaji yafisu wayo ni suwaiba nice maganin Alhaji Mani amma duk wata macce da zai aura a ikona take. SBD haka zanzaiya namiki sharud'a kuma dolle kibi ko kuma ki wahala dan inkinso barin gidananma saina gada ma kibarshi.

Salaha tace" cab aibamatar data aureni acikinku dazataban umarni inbi aikuwa saisauk'ar duka taji abakinta  uwargida takai mata shi harda jini  salaha naganin jini abakinta tasa ihu iyallu tace " dakata kad'an kika gani danmu ba Amana Rashin kunya, kuma daga yau zaki fara girki da shara agidanan da wankan 'ya'yanmu, inkimk'i kuma kisha wahaladamu aikuwa salaha tasa hannu aka takwad'a ihu Alhaji Mani ne yashigo da Leda ahannunsa sai maik'o takeyi salaha naganinsa tace" yauwa Alhaji na kagaya wa matanka sufita harkata danafi k'arfinsu suwaiba ce tayo kanta Alhaji Mani yatare aikuwa iyallu tawafce ledar hanunsa tace" kuma wanan balangun bazaki cishiba. Alhaji Mani yayo kan iyallu aikuwa suwaiba tararimi k'aton icce tace" kata'bata kaga ikon Allah inban Rabkama ba. Sanan muyiwa wanan jinjirar jinajina bashiri Alhaji Mani yadakata suko su iyallu sukashige d'aki sukabar su nan tsaye salaha kamar tahad'iyi zuciya dan bak'in ciki.


Kuka takeyi sosai adurk'ushe harda sheshek'a wani sanyin turare, taji akanta mai matuk'ar k'amshi, tanad'ago kai taci karo da fiskar wanan balaraben,ASHFAT tace" bawan Allah maiyasa idan inacikin matsala keke zuwa gareni kaid'in wayene?


Bakasan ni maza basazuwa kusa daniba tsoronsu nakeyi amma saigashi kai kana zuwarmin banjin tsoronka anya kuwa kai mutunne? Hankacif yamik'a mata fari Tass yamata nuni data goge fuskarta.tana kaiwa fuskar talum she ido. Sauk'ar Ruwan sanyi taji ajikinta firgit tafarka Abule tagani Rik'e da boket tana girgiza Abule tace" wakika ajiye da zai miki sauran ayukan daza kizo kina barci *ASHFAT* tace nagajine bahba ga yunwa da nakeji Rabona Abinci run jiya. Abule tace" kad'anma kikagani tinda kinyi bandaro kinrasa miji gacan 'yar hutu tana gidanta tana cin maikyau ta kwanta kekuwa wahala yanzu kikafara gani  niyanzuma gaje nakejira tazo muje muci namu Rabon danyau gidan Alhaji Mani zamuci na Rana bagirki zanyiba dan haka kisan tayi.



Anisa ce take tashirin zuwa office d'in DR BASH danta yanke shawarar yau zata baiya namar sirrin dayadad'e Aranta.



Saimuce asauk'a lafiya Anee





Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

-----«༆🎷🌹❁ 🌹🎷༆»-----

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

 *NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝



🇵 2️⃣8️⃣⏩2️⃣9️⃣


*kuyi hak'uri jiya bansamu na'amsa comment d'inkuba wlh banda ishashen cajine shiyasa*

*masu k'orafi akan nak'ara yawan Page nima inason k'aramuku domin kuwa comment d'in ku nasani nishad'i karkudamu zank'ok'arta love you ALL*❤️💋



*-------* Alhaji Abdu k'anine ga mahaifin BMB saide shi Alhaji Abdu Akwai shi dason Abin duniya, domin kuwa duk yafi 'yan uwansa zilama' Haka matarsa hajiya zeena, itama Akwaita da kwad'ayi da zilama yaransu biyune Anisa da yayanta Kamal, amma sunfi son Anisa ba sason 'bacin Ranta sun sangartata abunda takeso shitakeyi. Anisa tayi karatunta tunda ga primary zuwa diploma anan gida Nigeria agarin Abuja, bayan tagama secondary ne Dr BASH yazo Nigeria tunda tad'aura ido kansa taji yamata takamu da sonsa tarin samarinta duk takoresu dama kuma 'yar wulak'ancice haka take fama dason *DR BASH* harta kasa 'boyewa tagayawa mummyn ta nan mummyn ta tabata shawarar Akan taringa Jan Ra'ayinsa tahanyar kyautata mar kamar yimasa girki dakuma gwalangwaso tunda ga sanan inde DR BASH yazo Nigeria Anisa zatarin gamar girki tanakai mar gida ko Office, Abinda batasa niba shine ko tayi girkin ba iya ci yakeyiba shi baima San tanasonsaba danko kallon kirki baimata bare yasan yatake. Anisa irin matananne da badiri tsayi ne da ita kawai amma fa ba gaba ba baya sai farar fata shima harda mai saiwayewa dataso taimata yawa. Shikuma Alhaji Abdu mahaifin Anisa burinsa bewuce Anisa ta Aure DR BMB ba dan estate d'inan yadawo hanunsu daduk wata dukiyar dabasu sanma da itaba shiyasa yakeso 'yarsa ta Auri yaron tunkafin mahaifin BMB yadawo yahad'ashi da wata ba Anisa ba



Uwar gidan Alhaji Mani ce tsaye atsakar gidan tarik'e kunkumi tana girgiza sauran kishiyoyin nata natsaye agafenta suwaiba uwar gidan Alhaji Mani tace" iyallu inaso kufitomin da amaryar gidanan, musharan d'amata dokokinmu. 


Salaha nakwance a d'aki tayi d'aid'ai tanajira Alhaji Mani yakawo mata kayan motsa baki saiji tayi afigota tatashi matan Alhaji tagani atsaye akanta lafiya? Tatambeyesu iyallu tace " wuce muje koma miye zakigani kikuma ji salaha tace" ba inda zani aikuwa sukajata k'iii har gaban uwar gida suwaiba, sanan sukace gata yaya suwaiba tak'are mata kallo tace " yanzu Alhaji abunasa yakai ya auro wanan jaririyar aiwanan bewuce abata pidaba. Amma iyayenki sune masu lefi sund'auka zasuci bilis to Alhaji yafisu wayo ni suwaiba nice maganin Alhaji Mani amma duk wata macce da zai aura a ikona take. SBD haka zanzaiya namiki sharud'a kuma dolle kibi ko kuma ki wahala dan inkinso barin gidananma saina gada ma kibarshi.

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

-----«༆🎷🌹❁ 🌹🎷༆»-----

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

 *NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝



🇵 3️⃣0️⃣⏩3️⃣1️⃣



*INA kuke humaira Abdul da fateemah Muhammad wanan page d'in nakune domin kuna k'ok'ari wajen comment inayinku irin sosai d'inan* 💞



*-----* ANISA ce zaune gaban dressing mirow tashafa wancan tagoge waccan. 


Kwaliya taca'ba cikin Riga da wando na English wares  tad'au ki k'aramin veil tayane kanta dashi. Tafefeshe jikinta da turare, wani hil shoe mai matuk'ar tsayi tasa dayake da igiyoyi tabaya, wajen mummyn ta. Tanufa data ke kicin. Mummy kingani nayi kyau?

Anisa tatambayi mummyn ta.


Mummyn tace kinyi kyau my Anee ga Abinci nan nashir ya maki dan nasan haryanzu bawani iyagirki kikayiba. Anisa tace" thank you my mummy


Kamal yayan Anisa ne yashigo kicid'in, kamal yace" kekuma sai INA? Yatsare Anisa da ido, Anisa tace zankaiwa *YAYA BASH* Abincine, kamal yace " hmm Allah yabada sa'a inde wanan mai tsautsauran Ra'ayine Allah yasa yaci mummy tace" A'a yaza kamata baki baza jeki beby karki makara. Anisa tace " saina dawo mummy na mummy tace " kibi Anhakali kituk'i dakyau



*DR BMB* ne zaune a office aiki yamar yawa dan yanada marasa lafiya dayawa, gakuma dadynsa ya aikeshi jihar yobe wani k'auye zai kar'bo masa sak'o, noking yaji anyi yes. Yace" come in. Wata Norse ce  tashigo tace" doctor kanada bak'uwa *DR BASH* yace" OH GOD kice tashigo danshi baison wulak'anta mutum da yahanata yashigowa ko wayece mtsss yai tsukpr


Anisa  ce tashigo ko sallama babu tana wani yauk'i taja kujera tazauna; *BASH* yakaleta yace" baki iya sallama bane? Saikace ba musilmaba, Anisa tasun kai da kai k'asa tace" sorry SIR *BmB* yatayacinyetayaci gaba da aikinsa. Can kuma yad'ago yace " mata Any problem? Anisa tace " *YAYANA* ga Abinci nakawo ma. *Bash* yamaimaita Kalmar aransa yayana saikuma yata'be baki yace" bayunwa amma akwai masu aiki zasuci. Anisa tace " amma yaya bash dankai nayi badan waniba banza yai da'ita kamar bejitaba, itako sesatar kallonsa takeyi kamar tacinyeshi

Azuciyarta rayawa takeyi anya ko akwai namijin dayakai BMB kyau aduniya, ita tasan suna da kyau duk familynsu, amma BMB yafisu kyau kodanshi kakarsa balarabiyace shiyasa zaiji tayi yace " yada kallo haka lafiya? Firgit tayi tadawo haiyacinta. 


Amma saigani tayi kamar bashi yai maganarba yana ta aikinsa nacika wasu takardu, hmmm Anisa tace " can kuma tace" dama doctor k'irjinane yake cuwo ko bacci ban iyawa. Dr Bash yace OK zanru butamiki magunguna kije pamarcy abaki. Anisa tace " amma yayana nad'auka saika min hoton k'irjin kaga meke damuna sanan kaban magani doctor Bash yace" OK idan hakan kkso akwai likitan dazai maki Anisa tace tayaya zanbari wani daban yaga jikina bacin gaka yayana likita, *doctor Bash* yace " wanan ba aikina bane zaki iya tafiya Anisa tace " ni yaya nagaji k'irjina ciwo yakeyi saina d'anhuta zan iya shiga ciki nakwanta tafad'a tana yatsina, *doctor Bash* yace" akan me bakuda gidane Anisa tace A'a doctor basai kamin goriba zanwuce kuma nagode da kulawa tatashi taje gabansa tatsaya tak'ura ma fiskarsa ido tanaso tafir Tamar abunda keranta amma INA takasa yamata kwarjini gashi tana tsoron yawula k'antata; 


Daya ga tak'ureshi da ido yace " please yana nuna mata hanya alamun tafita, afusace tafice tana kunburi, tana fita yace" stupid girl yazauna yaci gaba da aikinsa.



Salaha zaune a cikin d'aki tana tarusa kuka Alhaji Mani shikuma yana rarashinta salaha tace" haba Alhaji dama kasan matanka sunfi k'arfinka ka auroni to ni nagaji da wulak'anci gidanmu zantafi

Alhaji Mani ko aransa yace" baki isaba yarinya dan haryanzu bangama morar kud'inaba. Amma a zahiri yace haba Amarya ta aikinsan bank'alesuba yanzu ma kuma zand'au mataki zanmusu kashedi akanki. Salaha tace" nidai karaba mana gida dan bazan iya zama da wa'yanan jarababun matan nakaba. Alhaji Mani aransa yace " cab Wai nasan jamiki gida bakisan kinkusa bin sahunsuba dankuwa kema naga bawata Zuma garekiba kuma gani ni jarababbene dan haka dolene nasamo wata ko bazawarace acikinku d'aya zatai waje ko suwaiba ko iyallu ko shatu, hmm yace" lalle suwaiba da iyallu sunfi k'arfina jarabarsu taiyawa saide shatu yak'ara gaba. Salaha tace" Alhaji tinanin mekakeyi? Alhaji Mani yai ajiyar zuciya yace" INA tinanin gidan dazan tsara maki daduk k'auyenan ba irinsa amma sai kinyi hak'uri dan ginin zaid'au lokaci SBD  tsaruwansa. Salaha tace" yauwa Alhaji na yanzu zansan na auri mai kaud'i Alhaji Mani hhhhhhhhh yai da riya, sallama sukaji Alhaji Mani yafita ya duba kowaye Abule ce da gaje atsaye sai mazurai sukeyi kamar marasa gaskiya, Alhaji Mani yawashe baki yace sanunku dazuwa kushiga tana ciki. Abule da gaje su kashige salaha naganinsu tatashi tarungumesu tana murna 


Bayan sunzauna Abule tace nifa yunwa nakeji kawai salaha tasa kuka Abule da gaje sukace lafiya? Nan salaha takwashe labarin halin  datake ciki taga yamusu. 


Wani zagi gaje tamaka tace" k'aryane basu isaba bari gida nasamesu Abule tace" A'a barsu tabayan gida Zamu biyomusu insunsan wata basusan wataba, duk saisun dawo ak'ark'ashin ikonmu harshi mijinasu tinda shima mak'onsa yayi yawa zuwan mu gidanan nawa amma ko sisi baita'ba bamuba gaje tace gashi ko kazarnan ta amarci bamu ta'ba Ciba bare 'yar shinkafa ko taliya aidole musanja salo danba matsaya kalon ruwaba kwad'o yaimana k'afa


Bayan su Abule sunfito zasu tafi sukaci karo da suwaiba tafito daga bayi da buta ahununta kalon banza suka watsamata zasu wuce suwaiba tataresu tace" zan tsiyayar da idon mace kuma inasake kallon k'afarku anan saina 'balla iyallu ce tafito tace k'warai kuwa iyayen banza ak'ara gaba kafin 'yartaku tabiyoku inmungama morarta.


*Anan inason naja hankalin iyaye dan Allah iyaye mata mudaina idan mun aurar da 'yarmu muringa bibiyar gidanta dan hakan yanasa uwa tazubar da mutuncinta dakuma na 'yarta matan gida suringa ganin bakuda tarbiya miji shima ya Rena tarbiyarku please mata akiyaye* 👏



*ASHFAT* nazaune abin duniya ya isheta tagaji da Rayuwar gidan duk tabi tareme ta lalace SBD tinani datasa aranta ga yunwa dan Abule ba kulin take bata abinciba, gashi malam yadena zama da ita suhira bare yaji meke damunta yaya kamis ma tinda yatafi bawanda yak'ara samun labarinsa gashi ita batada k'awa bare  tasamu shawararta. dan Abule tahanata k'awance da kowa. Iya saude tafad'o mata arai tashi tayi tace" dole naje naga iya saude agurguje tasa hijab, dama Ranar juma'a ne bataga ko wane namiji ahanyaba harta isa.


Iya saude tayi matuk'ar farincikin ganinta dama gaje batanan bayan ASHFAT taci Abinci tak'oshi taiwa iya saude godiya sanan  takwashe labarin halin datakeciki tafad'a mata hartsoron mazan datakeyi nan iya saude tayi jimamin abun sanan tabata Adu'oi dakuma shawarwari ASHFAT taigodiya tataho gida 



Ahanyarta tatafiya gida, tahango wani kamar jagus saikuma taga yajuye mata dodo kawai saita tsorata takama addu'a, tana sauri  amma saitaga yana binta kawai saitasa gudu, gudu takeyi shima yanabinta harta manta hanya tashige daji kuma intajuya taga dodonta yanabinta saitak'ara gudu ahaka harta fito bakintiti tahau kan kwalta wata motace tataho aguje taiciki da ita. Sai k'eeeeee kakeji 







Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

-----«༆🎷🌹❁ 🌹🎷༆»-----

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐫𝐢𝐭𝐭𝐢𝐧𝐠

 *NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝


*wattpad*:

Kareemah Abdulhamid



🇵 3️⃣2️⃣⏩3️⃣3️⃣


*kareemahabdulhamid262emielcom.*




Anisa ce zaune a palo, tana zubar da hawaye, mummyn ta hajiya zeena, tazo tsaya akanta. Tace" lafiya my Anee keke kuka keda waye? Anisa tace " haba mummy inbanyi kukaba, mekukeso nayi tinda kunkasa samamun farin cikina.


Hajiya zeena tace" haba my Anee mekika nema bamumi kiba? dazaki ce haka. Anisa tace " tunyaushe nakefama dason *yaya Bash* 

Kunce zan aureshi amma haryanzu abuyagagara. Mummy tace" dakikaje Asibiti gunsa yakukai dashi? Anisa tace " Toni mummy ko kallona yak'iyi nikima nakasa fad'amar inasonsa. Sbd ina tsoron ya dizgani dan naji 'yan family nan nafad'in ya BMB akwai shi da disga mutum Wai ko abukamar inbaimarba. Saiya disgaka gaban mutane shibaruwansa shine nake shak'un sanarmar da abunda yake Raina. Mummy tace" hmm bari dadynki yadawo nasan yanda Zamu 'bullowa lamarin karkidamu my Anee nan badadad'ewa ba zakizamo matarsa. I  promise for you

Anisa tarungu me mummyn ta tace" thanks my mummy;



A'bangaran salaha kuwa Abun duniya ya isheta domin kuwa matan Alhaji Mani sundai na bata Abinci duk dama Abincin badad'i gareshiba amma haka take tusawa dan yafi akan tazauna yunwa taimata lahani domin kuwa shima Alhaji Mani yanzu yasan jamata kwatakwata d'an abun motsa baki dayake siyamata yadena tunda yafuskan ci kamar tanada ciki, shikuma ya auretane dan yamore k'uriciyarta bawai tataramar 'ya'yaba.


Itako salaha batama gano tanada cikiba dan ahaukarta gani take sai takai kamar shekaru ishirin shine zata iyad'aukar ciki ba yanzu ba da take 15 


Asiri kuwa sunyishi dan su mallake Alhaji Mani amma Abu yaci tura. Abule abin duniya ya isheta 'yarta kwaya d'aya tad'auka ta aurawa k'aton k'auye dansu ci dukiya amma Abu yagagara. Ita tunda akai auren batak'aru da sisin Alhaji Mani ba, gashi nata d'an abin datatara tabawa malamai domin su mata aiki akan Alhaji Mani amma yi ake abanza datayi wa malamanta k'orafi sai cemata sukayi shima Alhaji Mani ba azaune yakeba dole intanason cin dukiyarsa tazage damtse.


To" Abule adeyi mugani😜





Mai motar na buge *ASHFAT* yaci burki yafito aguje. Jagus ne shima ya iso gurin yanufi kan ASHFAT  daide mai motar shima yazo alokacin ko ASHFAT tasuma mai motar yatambayi jagus yace" kasan tane jagus yace" nasanta tunda da ga cikin gari  taketagudu bansan metaganiba.mai motar yace katai makamin mukaita Asibiti jagus yace" ai ba asibiti anan kusa har sai anshiga birni sanan za'asamu Asibiti mai kyau, mai mota yace to katai maken mukaita gidansu danima cikin k'auyenan zani 


Haka sukad'auki ASHFAT sukasata amota sukai gida da ita. Malam habu yanak'ofar gida, yaga k'atuwar jeep tazo tatsaya tinani yashiga yi yaushe Robonsa da ganin irin motarnan, jagus yagani yafito aciki yanufo Inda yake malam habu yatashi yace" lafiya? Nan jagus yamar bayanin komai aikuwa hankalin malam habu inyai dubu yatashi malam habu yace" yanazuwa yana shiga gida ya fito tare da Abule da gaje  mai motar naganinsu yazo yabud'e motar Abule da gaje sukad'au ASHFAT sukai cikin gida da'ita Abule sai mita take a ina ASHFAT tahad'u da 'ya'yan birni 'yan iska irin wa'yanan harya bugeta  gaje tace " hmm kikasani ko tafara biyebiye inbamanan. Abule tace" ina k'aryane ai ansamata tsoron 'ya'ya maza inda ba ita ba namiji har abada. gaje tace " to koma miye inta farko maji


Ak'ofar gida kuwa maimotar yanata bawa malam habu, hak'uri malam habu yace" bakomai d'anan kajeka kawai tsotsayine bewuce kankowa

Maimotar yace A'a malam kabari mukaita asibitin cikin gari, malam yace A'a kaje kawai ga dukan alamu sauri kakeyi danme zan tsayar dakai kaje ni nayafema, 


Mai motar yace nagode malam dama k'auyanan zanzo kuma ni likitane inbada muwa zan iya dubata. Malam habu yace" shikenan mushiga ciki.




Bayan likita mai mota yaduba ASHFAT yafito hanunsa d'auke da Aid box zemayar motarsa nan yake ce musu karsu damu zata farko Any time sai yadubi malam habu yace" malam muje mota zami wata magana. 


Abule ko Addu'a takeyi Aranta Allah yasa ASHFAT kar ta farko tawuce kawai gaje tace " Anya baza muk'arasa shak'eta ba tamutu kawai kowa ya huta

..........✍️



To gaje da Abule ta Allah batakuba😏




#Read#shere#comment






Allah yajik'an iyayenmu🤲

[11/07, 00:53] +234 906 512 0158: Https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo

  

-----«༆🎷🌹❁ 🌹🎷༆»-----

*WANI JINKIRIN ALHERI NE* 

-----«༆🎷🌹❁🌹🎷༆»-----


*بسم الله الرحمن الرحيم*


𝐇𝐨𝐦𝐞-𝐎𝐟-𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞'𝐬- 𝐀𝐬𝐬𝐨𝐜𝐢𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧📚🖊️

________________

________________

 Tʜᴇ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʜɪᴄʜ Aʀᴇ Eᴅᴜᴄᴀᴛᴇᴅ Tʜᴇ Hᴜᴍᴀɴᴛɪᴇs


*Zᴀᴋᴜ ɪʏᴀ ᴛᴜɴᴛᴜʙᴀʀ ᴀᴋᴀɴ Sʜᴀғᴜᴋᴀɴ ᴍᴜ ᴋᴀᴍᴀʀ ʜᴀᴋᴀ👇🏻*


 𝐅𝐚𝐜𝐞𝐛𝐨𝐨𝐤

➪Zᴀᴜʀᴇɴ Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

𝐆𝐦𝐚𝐢𝐥

➪𝐇𝐨𝐦𝐞𝐎𝐟𝐐𝐮𝐚𝐥𝐢𝐭𝐢𝐞𝐬𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦

𝐘𝐨𝐮 𝐭𝐮𝐛𝐞

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜsʟɪᴛɪᴇs 𝐓𝐕

𝐈𝐧𝐬𝐭𝐚𝐠𝐫𝐚𝐦

➪Hᴏᴍᴇ Oғ Qᴜᴀʟɪᴛɪᴇs Wʀɪᴛᴇʀs Assᴏ

              ____________


     🎍𖣔🎍

     𝐖𝐢𝐧𝐠

*NA* Karimatu Abdulhamid

 𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝

Mᴜᴍᴍʏɴ Mɪɴᴀʟ

𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐬𝐦𝐢𝐝𝐆@𝐦𝐚𝐢𝐥.𝐜𝐨𝐦 𝐖𝐚𝐭𝐭𝐩𝐚𝐝@𝐊𝐚𝐫𝐞𝐞𝐦𝐚𝐭𝐮 𝐀𝐛𝐝𝐮𝐥𝐡𝐚𝐦𝐢𝐝


*@kareemahabdulhamid262gmeilcom.* 


*wattpad*:

Kareemah Abdulhamid


🇵 3️⃣4️⃣3️⃣5️⃣ 


*inakuke Salma NURA da Aichatu wanan page d'in nakune dan akwai Ku da k'ak'ari wajan comment inayinku over* 💞




➖➖➖📖malam habu da mai mota suna zaune a cikin motar, mai mortar yadubi malam habu yace" baba yarinyar nan tana cikin hatsari bazata farfad'o yanzuba har saina mata wasu Alurai da kuma k'arin Ruwa, 


domin kuwa damuya da yumwa yamata yawa harsunaso susata amatsala

Gashi magungu nan damukeso dole sai anshiga gari ansiyo.


Malam habu yace tirk'ashi Allah kabawa marainiyarka lafiya. Mai mota yace Ameen baba dama bakai kahaifetaba? Malam habu yace 'yatace amma d'an uwa na shine mahaifinta kuma yarasu......... Nande yakwashe labarin ASHFAT yabashi. Mai mota yatau saya mata sosai domin kuwa maraici badad'i 


Mai mota yace yaron daya rokoni d'ankane? Malam habu yace au jangus yake kowa bad'ana bane amma d'an abokinane, mai mota yace dama sonake inRubutamar magungu nan yaje birni yasiyo danaga da d'an wayewa ajikinsa malam habu yace" badamuwa bari namar magana, amma nacikaka dasuru tu yaro bantambayi sunan kaba. Mai mota yace bakomai baba sunana Bashir malam habu yace yanagode Bashir amma wakazo nema agarinan.


Bashir yace " mahaifina Alhaji muh'd Wanda kezaune a k'asar masar shi ya aikoni k'auyen hard'an shanu, yacemin naje gidan maigarin garinan nai gaisuwa natambayi gidan malam habu, inmun had'u da malam habu nak'irasa awaya akwai maganar dazasuyi shikuma malam habu zaiban sak'o zankaiwa mahaifina


Hmm malam habu yai ajiyar zuciya yace" ai nine malam habun dakake nema Allah sarki Alhaji muh'd yazo k'asarne? Bashir yace A'a nizankai mar sak'on dan zankoma kwanan 


Malamtinda yace ai kunta'ba zuwa k'yauyanan da mahaifinka lokacin kana yaro. Shi maihaifinka Alhaji muh'd mutumin kirkine munhad'u dashine  agarin kano, naje cirani shima wani kasuwan cinsa yakaishi. Yate makeni sosai alokacin inabuk'atar taimako kud'ad'e yaban masu yawa yace indawo k'auyenmu nakama sana'a zaifi wanan yawon ciranin yasan nabar mata da yara. 


Bayan Mahaifinka 

Yatamaken zaibar gurin sai yafad'i agurin yarik'e ciki yasume Ashe yanada wani ciwon ciki Wanda inyatashi mar harsuma yakeyi to shine nida 'yan gurin mukakai shi asibiti alokacin bamusan ko shi wayeba da irin matsayinsa ak'asar. Bayan munkaishi asibiti nabiya kud'in magani da wa'yanan kud'ad'en dayaban daya farfad'o likita yazo yamar maganar ciwonsa dole sai yafita wata k'asa amar treetiment namanta sunan k'asar, sai natam bayi likita sunan ciwon da Hausa likita yagayamin sunan ciwon k'aba, saina ke fad'awa mahaifinka munada maganin can cikin wani daji gaba dak'yauyenmu kuma inyai amfani dawanan maganin basai yaje wata k'asaba insha Allah zai samu lafiya



To shine yace infad'amar sunan k'auyenmu zaizo yakar'ba nafad'amar bayan kwana biyu yazo shida d'ansa namiji mai shekaru bakwai alokacin nima da d'ana kamis shekarunku d'aya yana karatu yanzu abirini mai duguri, koda mahaifinka yazo alokacin ni nama samo maganin, nabashi nanumar yanda zai amfani dashi kuma nacemar inyak'are yadawo yakar'bi wani to shine yakesa narmin zeyi tafiya zuwa masar domin su mazauna canne amma yanaso yatattaro komai NASA yadawo k'asarsa tinda iyayensa sunrasu


Amma zai ringa aiko maigadin gidansa yana kar'bamar maganin to kaji had'uwata da mahaifinka kuma yanzu ma wanan maganin zaka kar'bamar tinda haryanzu abin yana d'an damunsa.



Bashir yace Alhamdu'lillah bari nak'ira abbana nasanar mar tinda nasameka nan Bashir yak'ira Abbansa yasanar mar komai har kad'e ASHFAT dayayi da mota da yagama yamik'awa malam habu waya.



Malam habu yamatsa gefe bayan sun gaisa naji malam habu yanacewa inason nanemi wata alfarma Alhaji duk da Ruwa basa'an kwando bane amma ba abin dayafi k'arfin ubangiji saikuma malam habu yai k'asa da miryarsa bamaiji sai Wanda suke wayar tare 




*Bayan kwana biyu* 


ASHFAT tawarke garau da ita harwani murmurewa tayi dirinan yak'ara fita malam habune yashigo gidan dama Abule batanan tatafi yawon gantalinta malam habu yasamu ASHFAT ad'aki yace " taseme shi ad'akinsa, 

Bayan ASHFAT tasamu babanta malam habu ad'akinsa tagaishe shi tazauna malam habu yace " kiyi hak'uri ASHFATI nayi Abu batare da saninkiba naza'ba miki miji nagari abisa koyarwar manzanmu da yace muza'ba Wa 'ya'yanmu 'yan mata mazaje nagari to nidai nasauk'e nauyin daya rataya akaina Asatin daya gabata kinakwance ba lafiya na d'aura miki aure da miji na gari d'an birni saide yanasau ri shiyasa bakuhad'u ba yace min zashi k'asar Cairo zayo wani couse na shekara biyu dan mijin naki likitane inyak'aro ilimi yadawo alokacin zakutare kiyi hak'uri 'yata hakan danayi shine gatan dazan iya miki banason namutu batare da na aurar dakeba. Kinaganinde Abule da k'awarta irin alkaba'in dasukeyi akanki Dan haka nasa mamaki mijin dabaza suta'ba zaton zaki sameshiba. Kuma inaso wanan maganar Auren naki tazama sirri bawanda yajita dagani sai mijinki da iyayensa dakuma su liman sai kuma ke dan haka ko Abule banyarda tasani ba har sai lokaci yayi kowa zai sani saboda haka kirik'e sirinki daga yau kisan ke matar Aurece


ASHFAT tana kuka tace" insha Allah malam zanrik'e bamaiji nagode malam habu yace Allah yamaki Albarka  sanan kuma mijinki yaban kud'ad'e masu yawa wai nabuk'a tinki namak'i kar'ba amma yatafi yabar kud'in bari nad'au ko miki su. ASHFAT tace A'a malam kabarsu kawai agunka in inada buk'ata zanfad'a ma. Malam habu yace tashi kije kirik'e mutuncinki Allah yamana jagora.




Koda ASHFAT takoma akurkin d'akinta bak'ara min kuka tashaba wai itace akayiwa Aure ita datad'auka bazata ta'ba Aureba har abada dan haka kullin Abule da gaje su kefad'a mata sai gashi and'aura mata Aure dawanda batasan shiba bai Santana  ko ya zekar'beta bayan shekaru biyu, ita da muwarta ma Allah yasa tahad'u dangin mahaifiyarta kafin mijinata yadawo sanan inyadawo yazatayi da tsoron maza zata iya had'uwa dashi kuwa? duk wanan tambayoyin ASHFAT takewa kanta 


Ruky❤️


Zokibata amsa.




Tirk'ashi 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔


Yakuke ganin Abule zatayi intasamu labarin Auranan




Ina labarin salaha ne ?



Anisa fa shin Aurenta zeyiyu da BMB




Inajiran comments d'inku




Juma'a mubaRAk🕌


Allah yasada mu da ALKAIRINTA






Allah yajik'an iyenmu🤲



Post a Comment

0 Comments