wani buri hausa novels cmplt

 [20/07, 16:18] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧💧💧


*WANI BURI*

💧💧💧💧💧💧



```TYPING```✍🏻


*ON 25 JUNE  2020*



*ALHAMDILILLAH!*



````DUKKAN YABO DA GODIYA SI TABBATA GA ALLAH SUBAHNAHU WAta ALA````



 

```SPICIAL DIDECATED

 TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕 Love u so much


*STORY*

     Nana fiddausi 


PAGE1️⃣▶️2️⃣


"masoyiyata babban farin cikina kuma abinda yake raina nake ta burin ganin tabbatuwarsa shine ganin ranar auran mu"sahabi kenan nima yanzu abinda nake buri gani    kenan"     Huzaiyya tasa hannu ta rufe fuskarta alamar jin kunyar maganar da tayi Adiyya ce tazo zata shiga gida ta farayiwa sahabi kirarin dayake sanyashi yimata kyauta jaka guda cikin yanayin barkwanci ta fara cewa "yayi  babban yaya manya abaku naku daban kaga maigidan Huzaiyya eyye angon Huzaiyya sannan baban yaranta da sauri yasa hannu a aljinu yana washe baki ya ɗakko jaka guda sabu dal ya miƙawa wa Adiyya yace" gata kin cancanci inbaki fiye ma da haka domin kuwa duk duniya bani da masoyin daya fice maisan aure na da Huzaiyya" ita dai Huzaiyya najinsu batace komiba kasancewar kunsan mutanan kauye da tsananin kunya.


Huzaiyya ce ke tafiya rafi ita da ƙanwarta Adiyya hannu guda riƙe da kayan wanki a c. k boket hannu guda kuma rike da tulun ɗibar ruwa, Adiyya sarkin hira dan gaskiya Adiyya tana da yawan magana saɓanin yar uwarta Huzaiyya da batacika yawan surutu ba, takalli  yayar tata tace "yaya Huzaiyya gaskiya kinyi sa a domin kuwa yaya Sahbi na matuƙar kaunarki sannan gaba ɗaya kauyen tulunkalwa  babu wani matashi maiji da kyau waye ilimi kuɗi da kuma nasaba kamar yaya Sahbi gaskiya ina matuƙar maki murna da samun kamarsa"  mumrmushi Huzaiyya tayi wanda yafito da kyauwunta da kuma  beouty piont ɗinta mai ƙarawa chaculete ɗin fuskarta kyau tace"nagode Adiyya kema Allah kawo maki miji nagari"  haka suka isa suna tahirar soyayyar  Huzaiyya da Sahbi.


*SAHABI*

Sahbi ɗane ga wani attajirin mutum a cikin kauyen tulunƙalwa inda duk wanda ya kwana yatashi a kauyen yasan da zamansa da kuma tarin dukiyarsa yana da yara guda biyu duka maza bashi yana da mata wadda kullum cikin faɗa suke tana faman yaji wanda ba wanda yasan abinda yake yawan haɗasu fitanar  again itace mahaifiya ga Sahbi da kaninsa Aminu

Sahbi yana matuƙar qaunar Huzaiyya irin kaunar nan daza a iyabada kwatancanta a  ko ina agamsu bama Huzaiyyaba masoyan Huzaiyya ma in Sahbi gani baya barinsu haka yanajin zai iya ƙarar da duk abinda suka mallaka adoran duniya indai akan soyayyar Huzaiyya ne shikam yasan bai faɗi ba. yana da aboki guda ɗaya Anas, ra ayinsu yazo ɗaya da Sahbi domin Sahbi mutum ne mai zuciya da takaici bashi da shashanci yana da maida kai akan duk abinda yasanya agabansa yakansa hakuri da juriya jajurcewa da kuma addu a hakan yasa abubuwa kaɗanne bayayin nasara akai shiyasa tasu tazo ɗaya da Anas domin shima sunanan suna kauyene ne amma bashi da duhun kai ko mutuwar zuciya bare shashanci.


wanke wanke takeyi tana ƴan wake wakenta inda Inna Barira ka ƙaraso tana cewa" Adiyya maza kigama in aike ki gidan mallam Tanimu gurin Afshe kikaimata kuɗin dashi kai taɗago "haba Inna kinga wanke wanke   nakeyi amman ga yaya Huzaiyya nan bata ta miƙa"  Huzaiyya dake ɗaki tanajinsu tayi maza ta fito tace  " Inna kawo namiƙa mata" tasan abinda ya hana Innar ta aiketa tun wuri saboda tasan gidan su Sahbi ne bata kuma san zuwa amman zata daure kodan kara da yawan karamcin Inna Batiri ga rayuwarta ta mata komi ta inganta rayuwarta kamar daman ita ta haifeta tunda ta tabbata marainiya bata kukan maraici saida kukan rashin uwa da uba amman Inna Barira ta haɗadu duka tariƙe kamar ita ta haifesu hakan yasa bata taɓa bijirewa Inna ko barin Inna dadamuwa da tamata gata da dukkan alkairi.

amsar kuɗin tayi tasanya hijabinta tana cewa" saina dawo Inna" tafiya take kasancewar lokacin damunane kuma jiya antafa ruwa ƙasa tajiƙe gari sai kamshi lema yakeyi yayinda bishiyoyi suka juku sukayi gwanin kyau tsirrai sunfito sunyi lif yayinda hatsi duk ya fidda kai a gonaki haka take tafiya a hankali kamar mai tsoron taka ƙasa tana fice gonaki masu cike da albarkatun gona ga tsanwaye shar gwanin sha awa.


sallama tayi tayi amman ba a amsama mata ba da ƙarahe jitayi anfito anfisgeta anjefa ɗaki anrufo ƙofa haka tayi tazabga ihu ba maijinta 




haka tanaji tana gani tana ihu tana komi aka afka mata inda akayi disvargin ɗinta da ƙarfin tuwo aka rabata da martabarta  dasha kuka bakaɗanba       



tunda tatabbatar anɗagata tayi sauri ya ja jiki tana ta faman murzar kuka tafito tana har harɗe ƙafa ƙamar zata faɗi wani irin raɗaɗin azaba takeji a ƙarƙashinta sai da ta shiga cikin gonaki tasami wata bishiyar  limis ta zauna takifa kanta akan gwaiwarta tana ta rigar kuka a haka iska da danahin gurin suka saukar mata da kasala inda batsan sanda barci yayi awon gaba da ita anan ba .


cikin barcin ma mafarkin abinda ya faru da ita tayi inda ta farka afirgice zata kwalla ihu baki taji an rufe mata kiciniyar kwacewa takeyi a hankali yace" haba Huzaiyya miyasa zakizo nan kikwanta baki tsoron wani abu ya cutar mani dake anan gurin  inba dan Aminu ya ganki yaje yasanar danoba da komi zai iya faruwa wai ma miyasa kike kuka ɗazu Aminu yace mani yaganki kina kuka???" yana tambayarta dasan ƙarin bauani cikin tsananin damuwa bil haƙƙi ita kuwa bata lura da Aminun ba kuma bata daniyar kokallansa bare tabashi amsa tashi tayi tana harhaɗe ƙafafuwantanta tana ƙoƙarin tafiya mamaki ya kama  Sahbi yace"Huzaiyya Sahbinkine ke maki magana" banza tayi sashi zatayi gaba yayi maza yasha gabanta cikin kuka tace" kasan Allah inbaka matsamin hanya na wuce ba yanzu zanma ihu kwarto!" agurinan mamaki yakama Sahbi kodai wani abu tasha sannan ganin dadik gaskiyarta tayi maganar yasa yayi maza ya matsa amman kanshi ya ɗaure


zaune take gaban madubi tana shfa man  *NIVEA* na campany gucci a hankali takebin sannan jikinta mai yawalwattacan kyau da da lafiya take shafewa zuciyar ta kuwa cike da ɗoki zuwa ga cikar *burinta* haka ta tsaya ta tsara kwalliya ta mussaban da burge   Taupiq  cikin wata fadi ɗin shadda milk color wadda aka yiwa aiki da pink ɗin zare wani cover sheos tasa pink mai zallar kyau wanda akayiwa ado da golden band ɗin kanta da abin hannu sarka da ƴan kunne duka pink da adan golden lip ɗinta yadau lip sectek sai walkiya yake turaran gucci blood ta fisa inda jikinta yasha humra da kulacca da shuwa da body spray masu daɗi daka kalleta kaga babbar yarinya duk wanda ya ci yatada kai zaiso ya huta da kuruciyar yarinyar da kuma lafiyarta domin tayi takowwane gefe fitowa tayi tana "cewa oum na sai nadawo  nasiha oum na mata sannan ta mata fatan alkairi inda ta nufi ƙayattaccan  garden ɗin gidan inda suka saba hira da sanyin idaniyarta *Taupiq*




*Pls dont forget shared and comment*


*Nanah Fiddausi*

[20/07, 16:18] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧💧


*ON 24 JUNE 2020*



```SPICIAL DIDECATED TO``` 

  ```Maman zahra and daughter Ammi```💕Love u  so much


_Shafin duka kyautarwa ne ga ƴan home of quality writter's ana lukutar tare_


      *STORY*

                 Nanah Fiddausi



_SESION THERY_


.......... Tafiya  takeyi cikin nutsuwa jikinta sai juyi yake wani kamshi mai sanya zuciya nutsuwa yake tashi daga nahiyar da take tahowa.


Zaune yake cikin garden ɗin tun daga nesa ta hangoshi tundaga kan ƙafarsa ta fara kallansa har zuwa saman fuskarsa sanye yake cikin kananun kaya ƙirar campany gucci riga da wando ne marrom  colour  gabansu wani adan flawer ne anyi mashi ado mai kyau da farin zare saman kansa hula ce facing cap itama maroom  ƙafarsa ma sanye take cikin  cikin wani haɗaɗɗan plant sheos ƙasan sa farine samansa marrom  colour    aai maiƙo yake sumar kansa da sha askin zamani sannan tasha gyra da camb da mayuka masu matuƙar da  Taupiq kennan cikin siroroyar murya Hadiyya ta mashi sallama  a hankali wadataccan iskan ke kaɗawa inda yake kaiwa hancinsu daddaɗan kamshin jikinsu tare suka lumshe idanuwa suka  bude a hankali ya miƙe cikin issa da isa ya amsa sallamar amman idan ba kakalli bakinsaba bazaka taɓa cewa yana motswaba balle makayi tunanin ya amsa hannayansa ya buɗe inda tatafi da sauri ta faɗa ya rufe  tare suka sauke  ajiyar zuciya  tare dajin  wani sanyi a ƙarƙashin zuciyarsu  haka suke fatan kasance abadan sun dauki lokaci maitsawo a haka Hadiyya ta fara janye jikinta inda Taufiq ya kama hannunta ya zaunar da ita yana mai lumshe idanuwa duka gaisuwar tasu da turanci sukayita sanda suka juya harshe inba kasan cewa da ƴan asalin west africa bane bazakata cewa ƴan Nigeria ga bane  bayan ta zuba mashi abin sha dangin su 5 Alive coconut juice  dan tasan shiba gwanin abubuwa masu nauyi bane a hankali wasu tsutsaye suka dinga shawagi agurin inda ya ɗaga kansa yashagala da kallansu tasani a rayuwar Taufiq mutum ne shi mai matuƙar sha awar kallan tsuntsaye da ɗawisu yana san ƙananan halitu sannan shi mutum ne maisan shuru da kaɗaici bayasan hayaniya miskiline na bugawa a media  yanasan soyayya da ganin masoya yana bayawa masoya gudunmawa ko ina suke dan gudanar da qauna cikin sakewa yana girmamam so da *miradin zuciya*  sunanan buk ɗin Autar manya abinda kuma Taufiq bayaso shine asanyashi yin dole a inda bashi dadamar bijirewa bayasan yaji ko a labari ance za ayiwa mutum auran ƙiyayya ko kuma dole wani tsuntsune kamar yasan abinda yake zuciyar Taufiq yazo kusa da Taufiq yana wani irin kuka mai daɗin sauraro inda Taufiq ya kashe kunnuwansa yana saurara Hadiyya tasani ko sanda suna east Africa  babu abinda ke birge Taufiq like this moment kallanta yayi yace " angle inasan tsutsaye" ya furta ahankali murmushi tayi wanda yayi matuƙar bayyana kyauwunta tace" nasani" Hadiyya tana matuƙar birge Taufiq domin bata da hayani kamarshi komi nasu yana shige bata tsawaita magana kaf makarantarsu babu namijin da ta iya bawa haɗin kai kamar shi domin taga ra ayi sanda yatanka mata ta amince dashine domin tana ganin rayuwarsu zatazo ɗaya domin yasan hkkin so da kuma ɗan Adam  haka hirar tasu takasance cikin miskilanci domin miskilai  2 ne suka haɗu hakan yasa zama yafi hirar yawa.


Lokacin da Sahbi yaga Huzaiyya zata haukace mashi sai yabata hanya tatafi badan yaso ba amman kuma zuciyarshi cike da tunani iri iri wai yau shi Huzaiyya keyi ma tsawa harda kiransa da kwarto miyasa??? .



Tafiya take tana harharɗewa a haka harta isa gida inda Allah ya taimaketa babu kowa agida Inna da Adiyya suntafi gidan Mallam ɗalha barka haka tayi sauri ta faɗa ban ɗaki boket ta cika da ruwan randa tayi magewaya da sauri tacire kayanta duk suɓaci da jini tawankesu tas da omo sannan ta dauki soso ta fara dirzar jikinta yawa zata cire abinda yafaru, bayan tagama sannan tayi wankan tsarki tafito tana matse ƙafafuwa saboda masifar azabar da takeji da sauri tashige ɗaki rab ta dauka ta buɗe jikinta tadinga shafawa wai ko zataji sa ida nan kuwa zafi ya ƙara cewa salama alaikum kuka take mai sauti tana ambatan Allah da tunanin mutuwa nagab da daukarta ta huta  a haka wani irin wahalallan barci ya kwasheta.


Cikin barcin taji  Adiyya natashinta zuwa lokacin zazzaɓi ya rufeta maitsanani hannu Adiyya takai bisa wuyanta da sauri ta janye tana cewa "Adda  Huzaiyya miyasameki"!?  ido tabuɗe hankali tana kallanta wasu hawaye masu zafi suka zubo mata tace" bakomi kawai dai aazzaɓi kedamuna"  

dasauri Adiyya tafita tana gayama Inna zananta takunce  ta ciro  naira ashirin tace"maza kije guri Idi mai tireda kisayo mata magani!" taƙarasa maganar cikin damuwa da sauri Adiyya tafita kamar zata kifa dan sauri ta siyo maganin takawo mata ruwa ta dauka aranda tatafi da sauri  gurinta a hankali take" cewa Ada tashi kisha magani" hannu tasa tataimaka mata tatashi daga kwanciyar da tayi ta kara mata kofin maganin ta fiddo daga cikin gidansa ta zuba mata abaki  tabi da ruwa kuka takeyi sosai inda Inna take mamaki takuma ruɗe kan ganin yadda tashiga cikin mawuyacin hali tasan tabbas ba ƙaramar lalura bace zata sanya Huzaiyya kuka ita kuwa azahiri kuka takeyi ana ganin kamar rashin lafiyarne yasanyata kuka wanda abaɗini bashi takeyiwa kuka ba kawai tana kukan mummunar *kaddarar data afkawa rayuwar ayau* haka sukayi taƙoƙarin ganin tayi shuru ita kiwa tana ganin kukanshine mafi alkairi agareta.


Daddadare saiga yaro Sahbi na sallama da Huzaiyya aransa yana saƙa yanzu yasan tadawo nutsuwarta zataji kunyar abinda ta mashi ɗazu amman gaskiya tasanyashi damuwa bakaɗanba  ana cikin tunani ya tsinci muryar yaran nashaida mashi wai tace bata zuwa acan cikin gidan kuma Inna sai faɗa takeyiwa Huzaiyya taya zatace mashi bata zuwa kawai tace mashi batajin daɗi ita dai Huzaiyyar batayi magana ba shuru tayi tarabu da Innar  yayinda Adiyya tafita da sauri gurin  Sahbi tashida mashi Huzaiyyar kebata da lafiya da sauri yace"misameta!?" harshansa  har yana harɗewa Adiyya tace "mashi zazzaɓine ke damunta amman nasiyo mata mag......" bai wani baribta ƙarasaba ya banka cikin gida Inna ya fara cinkaro da ita cikin jin kunya yagaida Innar itama cikin ji n kunya ta amsa mashi inda ya isa gurin Huzaiyya yayi yayi tamashi magana taƙi inda yake ganin kamar zafin ciwone yanata magana ranar kamar yayi hauka sannan bayan ya koma gida kasa runtsawa yayi da idansa.


a hankali damuwa takeyin yawa ga Huzaiyya inda kullum idanta baya rabuwa da hawaye, kaf gidan sunkasa gane mata moment ɗin gidan ya chanza babu farin cikin ba walwala kodayaushe gidan yadawo damuwa sak.


yanzu ma Adiyya ce durkushe gabanta tace "Adda Huzaiyya inhar bakici abincinan ba wallah nima bazanci ba domin na lura kinfiso kiga hankali kowa yatashi agidannan baki san kwanciyar hankalimu idan har bazaki iya gayama damuwarki ba to ki maido farin cikin gidanmu kiriƙe damuwar tunda munyi munyi kigaya mana damuwarki kinƙi ni adamuwa Inna adamuwa sannan gaba ɗaya kin juyawa yaya Sahbi baya yanzu haka maganar danake maki bashi da lafiya kuma duk dalilin juya mashi bayan dakikayi!"


tana rufe bakinta yaro yashigo da sallamarsa wai Sahbi na magana da Huzaiyya Adiyya takalli yaran tace" kaje kace tana zuwa" hannun Huzaiyya takama tace dan Allah kidaure ki saurareshi da sauri Huzaiyya ta girgiza mata kai acikin fushi da kunar zuci Adiyya ta miƙe tanufi ƙofa gurin Sahbi tana isa Sahbi ya fara mata hawaye yana roƙonta ta taimaka tashawo mashi kan Huzaiyya ko tagaya mashi  lefin daya mata ta juya mashi baya"

[20/07, 16:18] Official  NANA  IBRAHIM: .💧💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧💧


TƳPING✍🏻


*ON 29 JUNE MONDAY  2020*


```SPICIAL DIDECATED TO

MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕



*STORY*

Nanah ibrahim



*بسم الله الرحمن الرحيم*


 

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo



         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


_SEASON_ 4


……Hannayenta  ta kama ta riƙe a gaban cikinta idanuwanta ta ɗago tana kallan fuskarsa cike da tausayi itama hawayan ya fara sauka a saman kuncinta,  ido ya kura mata yana matsowa kusa da ita a hankali ya durkusa bisa gwaiwowinsa ya fara magana bakinsa na rawa yace "Adiyya Huzaiyya bata zuwa ko????" miƙewa yayi yana kakkaɓe hannayansa daya dafa a ƙasa yaci gaba da cewa  "bansan minayiwa Huzaiyya ba ta juya mani baya tsaneni bata sona narasa dalili!" magana yake cikin damuwa wata kan wata inda Adiyya ta cigaba da kallansa kamar pic yayinda hawaye yaci gaba da kwarara a saman fuskarta cikin sayin murya fara magana yaya Sahbi kayi hakuri komi mukaddarine in Adda taƙika wata za taso...."bata ƙarasa ba ya juya da sauri yabar kofar gidan yana sa hannu a kunne yana toshe kunnansa alamu baya sanji.


maraicene mai cike da sanyin damina  inda biyoyi ke kaɗawa inda garin mai tarin ni imar yalwar saiwar itace masu saukar da nutsuwa a yanayi rani sai kaɗawa suke ,cikin yanayinta daya zama identity ɗinta tana tafiya rungume da alkur ani a hannunta mai rubutu warash  tun bayan faruwar abin bata da wani sukuni kullum cikin damuwa take ga chanzawar lafiya  ajikinta   da takeji direct gurin Idi mai tireda tanufa  sallama ta mashi ya amsa yana cewa"Malama Huzaiyya   kin ƙaraso har an tashi ya karatu???? kinsan kawun nan naki yadamu da sanjinki  bara ingama inmashi filashin sai kuyi magana" kai taɗaga mashi tsaf ya gama jere kayan tiredar sannan yace "yawwa barana mashi ko" yana magana hankalinsa akan sweet ɗin dake gyarawa zama .


hira sukayi da   kawu Lauwali kamar yadda ake kiransa a kauyan na tulunkalwa  sosai kamar bada credit a keyin wayar ba kewar ɗiyar ƙanwar tasa yakeji ji yake kamar yayi tsuntsuwa yazo kauyan ya ganta itama kuma a halin yanzu tana cikin kaɗaici da damuwar rashin ma kusanci shiyasa ta kejin itama kewa dasan ganin waninta a kusa da ita, duk kuwa da cewar gaskiya Inna bata rageta da komi ba basuyi sallama ba saida yayi mata alƙawarin zuwa last mouth  insha Allah.


wasu hawaye suka zubo mata wanda tun bayan faruwar abin takeda tabbas ɗin akwai wani abu mai muni dazai faru ga rayuwarta ga matsananciyar soyayyar Sahbi data addabi ruhinta.

tafiya takeyi ciki gonar inda tadau hanyar gida kasancewar gidajan garin duk a haɗe suke da gonaki Aminu ne ƙanin Sahbi ya tsaida ita da fara a domin daman mutuniyarsa ce dan yana kaunar auran yayansa da Huzzayya yace " Adda Huzaiyya sai ina?" tana ƙoƙarin bashi amsa ta hango Sahbi da sauri ta juya da nufin tafiya shima da sauri ya bita gefan hijab ɗinta ya kama yace" wai mekike nufi Huzaiyya? ina ɗinbin kaunar dakike ikirarin kina mani?  dama yaudara takike ko shin kinsan irin halin da kike ƙoƙari jefa rayuwa kuwa ? haba Huzaiyya kada kikunyata kauna kada ki juyawa masoyinki baya ki gayamin lefina zanzamo maineman yafiya ina kuma roƙonki kizama maiyafiya yayinda nakasance mai lefi agareki "yaƙarashe maganar yana kama kunnuwansa  kuka tafashe dashi tana fizge hijab ɗinta da sauri tayi gaba duk abinda sukeyi Aminu na kallansu wata kwallar tausayin ɗan uwansa tazibo mashi a domin yasan irin macewar da ɗan uwannasa guda ɗaya yayi akanta hankali Sahbi ya isa kusa dashi yasa hannu yana goge mashi hawayan shima idansa na fitar da kwallah tausayin kansa suna ciki haka sukajiyo wani gigitacan ƙara inda suka tabbatar da Huzaiyya ce da sauri suka bazama suna zuwa sukaga wasu kwailayene suke ƙoƙarin haye mata da sauri Sahbi ya tube ya fara gabzarsu inda ba aje ko ina ba ya masu raga raga wasu kuma sunga zasu sha wahala suka ari takare.

hannuwanta yakama yana duba ko ina najikinta up to down idanuwanta ke yawo aka kyakyawar halittarsa tun daga sama har ƙasa kirarsa kamar ta larabawa kyauwunsa kamar bana jinsin Hausa ba yafi kama da ƙabilar larabawa ko  fulani masu tsantsar kyau hawaye yazibo mata datatuna ta rasashi data tuna illar da ke jikinta tafi wadda yake nema tanaji tana gani zatayi asarar wannan gwarzon matashi, dara daran idanuwansa masu haske kamar tocilan ya ɗago yana cigaba da ƙare mata kallo inda ita kuma ta sadde kai ƙasa



*Pls comment and share*


Nana ce

[20/07, 16:19] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧💧

```TYPING```✍🏻


*FRIDAY ON 3/ 7/ JULY 2020*



```SPICIAL DIDECATED TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕Love u so much



*STORY*


Nanah


_SESION  FIVE_


…………… Kallanta  Sahbi yakeyi ko zaiga inda suka taɓata amman baiga komi ba ita kuwa ta daɗe da shiga duniyar tunani   muryarshi taji yana cewa"mujeko?" girgiza masa kai tayi ta fara tafiya alamun bataso yabita Aminu yace"yaya kabarta ninasan akwai abinda kedamun Adda Huzaiyya insha Allah komi zai huce kudawo  kuyi auranku" Allah sa " inji Sahbi ransa namasa zafi shi daman ba Mutum bane mai jurar wulakanci tun yana ƙarami  yana hakuri ne da abinda Huzaiyya take mashi dan tsananin kaunar  dayakeyimata  amman duk abinda takeyi gani yakeyi wulaƙancine take masa bayajin tana da wani dalili.


uwaliya idan baki ƙoshiba sungumo mara kifito waje kiraba ƴa ƴan dandali amman nidai ni bandani Addiyya idan baki ƙoshiba .........haka mai kiran ƴan wasan ke rera waƙar tashan inda  gaba ɗaya ƴan wasan suka hallari dandalin wasan  gefe guda Inna Barira ke tambayar Adiyya yau bakifita  tashe? ɗan turo baki tayi tace " yau bata zuwa!"  Inna tana lura da ita tun bayan chanzawar walwalar ƴar uwarta shikennan itama ta chanza kamar ba itaba duk tashiga damuwa amman Inna ta yanke shawara tunda Huzaiyya ta isa aure  yanzu tana da 14 years kawai da yayan mahaifiyarta yazo zasuyi magana ayi auran a huta da damuwar da suke ciki.


 leƙawa tayi ɗakin su Huzaiyyar tace"nikam meke damunki tun randa na aikeki gidan su Sahbi sam na rasa kanki  ko dan banice mahaifiyarki ba shiyasa bazaki gaya mani damuwarki ba!?" tashi Huzaiyya tayi cikin ƙarfin hali yau wata biyu da faruwar abin bayan bakin cikin abinda ya faru kuma ga canzawar lafiya tana fama da ita a hankali tace "a'a Inna banajin daɗi" Inna tace mike" damunki"  tace zazzaɓi nake yawanyi  cikin nuna jimami Inna tace ayya kedaman can farar masassara nayawan damunki da sauri taje ta kawo mata sassaƙe sassaƙe tace tatashi tasha sai taɗan fita dandali ta ɗan zaga cikin sa anni ko ta rage yawan nauyi jikinnata haka kuwa akayi amsa tayi tasha take kuwa cikinta ya fara murɗawa zuface taketo mata   da sauri ta nufi bayin tana kwarara amai.

haka ta daure ta dauke hijab ɗinta tasanya asaman kayan fulanin dake jikinta farare masu adanja inda Inna ta zuba mata ido tana nazarinta Huzaiyya fare ce sol. duguwace tana da diri  kasancewarta ga hip ga shap tana da dukiyar fulani kibarta tafi yawa a mazaune da kirji jikinta a mirje yake bata da rama kibarta ƴar daidai ta yadda ko ya ta motsa jikinta sai ya kaɗa duguwar fuskarta dauke take da manyan idanuwa farare masu matuƙar haske  wani ado atsakiyarsu kamar ɗigon zaiba shiyake ƙara mata kwarjini tana da yalwar gashi  wanda ayanzu haka kitse yake da irin kitsansu na fulani kwara huɗu mai ƴar star a tsakiya ƙaramin bakinta mai kalar pink wanda akullum sheƙi sai ƙara kyau yake kamar na jarirai hakoranta ƙanana ajere yas dasu masu matuƙar tsari bata da hayaniya miskilace saidai akwai hakuri da kawaici  sannan bata daukar raini dayawa wasu a kauyan suna mata kallan mai girman kai wasu kuma naganin farin jinin da take dashi yasa take haka yayinda masu fajimta ke fassara alamar nasara tana ga mai nutsuwa,tsaf Inna ta gama wassafata  tasan duk Huzaiyya tana da abubuwan data faɗa saidai gaskiya kwanakinanan tana gamin canji tare da ita, ta auwazi tayi da sauri korar tunanin da yazo mata domin Huzaiyya renontace tasan komi game da ita tatabbatar harga Allah Huzaiyya yarinyar kirkice.

asannu take tafiya har taƙarasa filin wasan inda suke tabada waƙe iri iri, Aminu ne ya hangota da sauri ya iso inda take yana washe baki yana mata magana sama sama suka gaisa ta nuna mashi batajin daɗi zata ɗan zaga murmushi yayi yace"to muje inrakaki ko?" haka yayi ta binta yana mata hira cikin barkwanci har saida taji gajiyar ta ware sannan yarakata har ƙofar gida  sukayi sallama ya tafi abinda basu saniba duk inda sukayi Sahbi na binsu bisa ga umarnin zuciya amman bayaso yayi magana saboda ya lura yanzu Huzaiyya bata buƙatarsa shikuma bayasan ɓacin ranta.

*WASHE GARI*

 idanuwansa lumshe hannayansa harɗe bisa kirjinsa magana yake amman inba a kusa dashi kake ba bazakace wai waya yakeba domin motsinma sai ka mula da kyau zaka gane bakinsa nayi, albishir yake mata da cewar yau zai sanar da Dad ɗinsa game da maganar auransu azo tambaya ta nuna mashi farin cikinta sosai inda gaba ɗaya ranar sukajita tazo masu da ɗinbin farin ciki wanda har ƴar ƙamar dinner ta haɗa amman bata furta dalilin haɗawa ba tabarwa ranta, shikanshi Taufiq aranar yayi wa mutane dadama bajinta ba ƴar kaɗanba duk saboda farin cikin dayake ciki naganin yana gap da mallakar Sahibar ruhinsa.


*SANYIN MARAICE*

 

Kawu Lauwali ne cikin latsetsiyar motarsa   Camrry  mai wadatuwar ni imar sanyi Air Condition da kamshin Air frashiner wanda ya gauraye da  kamshin turaransa night feling  dole wanda yakasance a yanayin dayake ciki rayuwa ta mashi daɗi inka duba ga kuɗi ga ilimi ga kuma farfetect Family,   to amman kamar yadda tsarin rayuwa yake kowanne mutum zaka samu  a rayuwarsa akwai abinda yake damunsa to shima inyana damuwa a yanzu bai fice ɗiyar ƙanwashiba    Ramlat   tunbayan rasuwar iyayanta bata da makusanci kamarsa sosai kamarshi amman yarasa taya zai taimaketa tunda ya lura uwar riƙon tana ƙoƙari ga kuma tarin shakuwa wannan yasa yake ganin idan har ya amsheta bai kyauta ba amman yanzu yana ganin anzo wajan dazai bata gudunmawar data dace  haka ya isa ƙauyan tulunkalwa da wannan tunanin.

zaune suke kamar kullum mood ɗin gidan dai ya daɗe da canzawa daga farin ciki zuwa baƙin ciki tun ranar da mummunar kaddararta ta bayyana shikenan suka sami kansu cikin mugun yanayi.


 lokacin da motar ta tsaya yaran dake biye da motar suna shafawa suna kuma kallo basuyi tunanin Kawun Huzaiyya bane domin dai ba a motar ya saba zuwa ba  futowa yayi nan yara da matasa sukayo mashi ca aaaa suna gaisawa yayinda yayi taraba masu kuɗi ƙauyan tulunkalwa ƙauyene mai tarin ni ima noman rani dana damina ga kiwon manyan dabbobi da ƙanana ga kwarirrika masu fitar da kayan lambu irinsu tumatir gwaba gwanda karas lemon tsami dana zaki da sauran kayan lambu haka weather garinma weather ce mai kyau   da tsari basu dayawan zafi kasancewar yawan ni imar tsirrai.

bayan yagama raba masu kuɗi cike da kishin kansa da manufa maikyau ga tushansa, haka yashiga cikin gidan kaitsaye inda tun kafin ya ƙarasa kamshin turaransa ya sanar da mutanan gidan isowarsa sauka mai kyau Inna ta mashi inka cire Huzaiyya sai ince maku ba wanda ya kai Inna farin cikin zuwansa domin ta matsu ayita takare dan yanke shawara ayi maganar auransu da Sahbi ko    kar azo ana cewa sunyi yaudara domin kaf ƙauyan ansan irin kaunar da Sahbi keyiwa Huzaiyya kuma itama anshaida ta aminta dashi daga baya kuwa intazo da wata magana yaudara kennan.

 bayan sungaisa  duk yana lura da Huzaiyya wadda ke sanye da riga da zani irinnasu na fulani dak blue  saban kitsan kanta wanda ya zuro guda huɗu yayi masifar fito da asirin kyauwun fuskarta wanda yanzu Inna tagama matashi    tabbas bahaka yasaba iskesuba gabansane ya faɗi kakadai Inna ta fara takurawa ƴartasa? kai bazai yuyuba domin yasan wacece Inna dole yawa yanayin dayaga Huzaiyya uzuri har yaji mike faruwa  cikin hikima da taushin harshe yace"nikam Barira sainaga gaba ɗaya gidannaku ya canza mike faruwa?"


Inna ta gyara zama bata ɓoye mashi komiba saida tasanardashi inda ta ɗora da cewa" amman ita aganinta ya kamata kawai atsaida maganar aura kada wani abu ya faru" Huzaiyya ya kalla wadda inba dan fuskartaba dake sauke dadamuwa bazaka taɓa cewa tana da damuwa aduniyarga ba domin shi sai yaga ma taƙara kyau da kwarjini yace" Huzaiyya  kindainasan Sahbi yanzu?" kaita ɗaga alamar eh yace to wakikeso a gain  kai ta girgiza alamar babu  Kawu Lauwali ya fisar da iska yace" ok" jeki tafiya tayi inda yaba Inna hakuri tare da alƙawari yasan abinda zaiyi insha Allah



_Pls comment and shared_


_Nanah ce_

[20/07, 16:19] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧


TYPING✍🏻



*ON*


*MONDAY6 JULY/72020*




```SPICIAL DIDECATED TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕 Love u so much



*STORY*

      Nanah


_SESION SIX_




*بسم الله الرحمن الرحيم*


 


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo



         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*



........Ajiyar zuciya Kawu ya sauke yayinda ya ɗan fesar da iska ta bakinsa yace"Barira kinsan halin yaran zamani tunda yarinyar ga taƙi to mubarta tunda dama susuka shirya kansu  kinga bamu da masaniya akan dalilin ƙin amincewarta wata ƙila tana dadalili" Inna itama dai nisawa tayi dan wannan kawai sai yazama abin kunya agurinsu ƴan ƙauye domin abin kunya baya kaɗan a ƙauye.


tace Lauwali kana ganin ba matsala yace "eh tashi yayi yana mata sallama zai koma amman insha Allah nan kusa zai dawo akwai abinda yayanke amman zai je ya fara daga can. haka ya mata sallama yatafi sanda ya fito har ya kama murfin car ɗin zai rufe Huzaiyya tafito da sauri har tana tuntuɓe, hannu take  ɗaga mashi daga kƙofar gidan kofar motar yabuɗe ta baya alama ya mata data shigo shiga tayi magana ya fara mata cikin sigar lallashi yace"Huzaiyya nasani a rayuwa kowanne bawa da irin kaddararsa ina baki hakuri da kiyi hakuri da lamurranki duk da bansan damuwarki ba bazan tsananta ba amman idan nayanke hukunci akanki any way banasan ki watsa mani ƙasa a ido kai ta ɗaga alama gamsu nasiha sosai ya mata sukayi sallama ya tafi.


zaune yake a porlour yana rubuce rubuce inda yake lissafin abinda aka rasa a kasuwar wannan satin momi ce take cewa "Dad ɗin Taufiq kada kazama mai halin ƴan kasuwa mana idan ansami riba shuru inkuma ansami faɗuwa jaje" cikin barkwanci tayi maganar inda ya ɗan ɗago idansa wanda ke dauke da siririn tabarau yaɗan girgiza kai.


cikin wasu lafiyayyun T shert da trozer sky blue  fuskarsa kamar Dad ɗinsa sanye da tabarau shima launin sararin samaniya  kamshi jikinsa mai daɗi da sanya nutsuwa ya fara shigo cikin porlour ɗin  sallama ya masu inda ya zauna kan wata rest cheir dake gurin cikin nutsuwa ya gaida momi sannan ya gaida Dad ɗin bayan ya gama gaidasu Dad yace masa Taufiq ya kamata fa ka girma haka kansa yaɗan sosa inda ya ƙara sadda kai yana ɗan satar kallan iyayan nasa sannan daga bisani yace"am daman Dad inaso ingaya maka munriga da munga magana da Hadiya nama gaya mata zakaje gidansukan batun"  ɗan gyara zama  Dad yayi sannan yace "banganeba wace yarinya kake nufi kennan?" Momi tace "haba Dadyn Taufiq yakake magana kamar bakasan cewa yana neman yarinyar ba aikasan da maganar ta"

haɗe ransa Dad yayi yace "eh nasanda maganarta kuma za ayi tata amman yanzu nasama mashi matar aure amman dayake shi mijin mace huɗune ko bayan ya auri wannan ɗin daga baya sai ya auri ita Hadiyar amman bisa sharaɗi ɗaya shine ya tabbatar zai adalci"


Dariya Momi tayi tace"wai dan Allah Dad ɗin Taufiq miyasa kake dasan zolayane miyasa kake da abin mamaki?  sai ana maganar gaske kuma sai kakawo wasa miyasa?"

kallanta yayi serious yace "kamar ya wasa in rasa da wanda zanyi wasa sai My son kuma a irin maganar nan kina tunanin zan sanya wasa a cikinta? to kinyikuskuran fahimta  ya canza akalar zancannashi da cewa Taufiq ya amsa na am Dad inaso kasani ni mahaifinka nazaɓa maka mata kuma ba kowa bace face Huzzayya ƴar ƙanwata ramla marigayiya sannan inaso kashirya kaje kugana dan sati biyu kacal za a sanya  shiyasa nakeso kaje kaganta umarnine  nabaka yana gama faɗar haka ya miƙe Momi baki da hanci tasaki tana mai matuƙar mamakinsa daman da gaske anayiwa Namiji auran dole yau zataga abinda ya shallake tunaninta.

ɓangaran Taufiq kuwa mamakine ya cikashi fatansa ya farka daga mummunanan mafarkinsa mai firgita masa tunani haka ya dinga mursa idansa amman me sai ya tabbata aleave abin yake faruwa.


miƙwa yayi bai cewa Momi komi ba ya fice itama Momin tashi tayi tayi ciki.

sosai Dad yake duk wani shiri duk da yasan cewa har yanzu Taufiq baije ƙauyan ba  gashi yau kwana huɗu dayin maganar yanzu kam yayanke shawarar zuwa yasami dangin mahaifin Huzaiyya zai bayar da sadaki daga baya aje ayi  a daura aure yanasa ran tafiya  ganin likitansa totarly one week ya rage shiyasa yakeso kafin ya tafi ayi komi agama.

kwance yake a ɗakinsa juyi yake akan bed ɗin baya iya tuanin komi sai damuwar da Dad ke ƙoƙarin sanyasa acikinta domin shi kam taya za ace za mashi auren dole auranma ƴar ƙauye baya yana da wadda ya dauki burin duniyarsa ya ɗora akanta gaskiya akwai cutarwa agareshi pellow dake hannunsa ya matse a kirjinsa gam yana rufe idansa tsam ya miƙe a bed ɗin rigar wankansa ya sanya bayan ya cire ƙaramin bozer ɗin dake jikinsa toilet ya  cikin kwamin wankan ya shiga rigar wankan ya fdda take ya fara juyi a cikin kumfar data gaji da sinadarin kamshi wa gumi mai daɗi yake ratsa duk wani sassa na jikinsa saida ya gama gasa jikinsa da ruwa ɗimin sannan ya ɗauraye jikinsa ya fita tsaf ya shirya wayoyinsa ya kwasa dake kan bed size saukowa ya farayi daga upsteir's inda Dad da  Mom ke zaune suna hira cikin nishaɗi wani kululun baƙin ciki ne ya turkinƙe zuciyarsa wato Momi harta manta abinda Dad ɗin yake shirin masa shine har da zama dayin hira har da dariya cikin nutsuwa ya gaidasu sannan ya miƙe zai fita Dad ne ya dakatar dashi dawowa yayi ya zauna yana fuskantarsa kansa a sunkuye ransa namasa zafi dan yasan kwanan zancan Dad "yace  Taufiq kaje kuma kungana da Huzaiyya?"


a hankali yace "a a " yace to bazakaba nan ma gorgiza kai yayi yace kawai Dad bazan gane ƙauyan bane"Dad yace kajiba to da ance za a ƙara haɗa zumunci kaƙi kuma gashi yana ƙoƙarin lalacewa nanma girgiza kai yayi yace no Dad nibance naƙiba yace to shikennan kashirya Kabeer driver   ya kaika to yace tare da cewa ya fita yasa kai ya fita.


a cikin ransa babu daɗi umarnin iyaye kawai yakebi sannan ya tunanin tayaya zai fahimtar da Hadiya wannan batun gashi kuma yanaga sam mahaifinnasa bai gyara masa 




sannu hankali motar ke gangawara ciki unguwar su Huzaiyyar parking motar Kabeer yayi a ƙofar gidan inda yake cewa "Oga mun iso kansa ya ɗaga a hankali yana ƙarewa gidan kallo kafin daga bisani ya cewa "Kabeer ya shiga ya sanar da Inna cewa tayi baƙi haka ya shiga bayan sun gaisa a mutumce yake sanar da ita tare suke da Taufiq dayake Inna tasan komi sai tace ya sanar dashi ya shigo daga ciki bayan ya shiga cikin mutunci da kima ya gaida Inna sannan aka turo mashi Huzaiyyar itama ƙarƙashin ranta kamar andoka mata guduma kasancewar Inna tagaya mata komi yayinda Kawu ya gaya mata asakaye. gefen  tabarbar robar da a haka  shinfiɗa mashi ta zauna tana mashi sallama be kalletaba sannan bai ɗago ba shikam bashi da burin sake kallan wata mace a duniya a matsayin mata inba Hadiya ba Adiyya ce ta ajiye kwananan shan ruwan mai cike da ruwan randa a ciki mai sanyi tayi ciki dan bala in haushinsu takeji su duka kuma duk  abinda take Huzaiyya na ankare da ita a hankali kamar maraya ya fara magana "ki adana gaisuwarki  sannan na haɗaki da girman Allah zan iya baki ko nawane a rayuwa ke komi kekeso zan maki amman ki gayawa Dad  cewa bakisona look kinga bamu dace ba after that inada wanda muka daɗe muna da burin kasance wa tare pls bazan iya cin amanar taba taya mazaki iyazama da mutumin da baki sani ba wasu hawaye masu zafi take fiddawa daga idanta yayinda kuma daidai lokacin Aminu yayanke shawarar zuwa gidansu Huzaiyyar ya nemi daidai to agurinta tunda lamarin ɗan uwannasa sai ƙara gaba yake yanzu kam ko abinci baya iya ci yadda ya kamata ga yawan zazzaɓin damuwa shidai burinsa    Huzaiyya yana damuwa da irin soyayyar daya afka yana addu'a Allah yaye ba masa koyasami sausauci kamashi" yayi yace  Aminu karkaje "Aminun ma shima cewa yayi Allah Yaya kabarni inje miƙewa yayi yace muje "tare" daidai shigarsu gidan ta goge hawayan fuskarta sannan ta saki wani murmushi mai ciwo

tun kan yaƙarasa shiga yaci karo da  wata mota a ƙofar gidan su Huzaiyya Sahbi ya shiga ciki zauran hawaye ya fara fitarwa a fuskarsa na takaici yafara magana humm yanzu na fara fahimtar dalilinki daman wannan ne dalilin dayasa kika juya mani baya kai ya girgiza hawaye nacigaba da zuba a fuskar sa yace kinyi kuskure Huzaiyya kuɗi zasusa kisaida soyayyar da aka gina a tubalin gaskiya lalle bakiyi tunani ba kuma da wani ya gaya mani haka zan ƙarya amman kije nabarki da Allah ban yafeba.


daidai lokacin ya juya yana girgiza kai ya daɗe yana nacin cikar burinsa ashe *wani burin, baya cika*  Aminu ma take masa baya yayi sukayi gaba inda Huzaiyya ta miƙe tsaye idanta na kwararar da hawaye mai zafi ahima Taufiq miƙewa yayi da mamaki


_pl comment 

&shared Nanarku ce_

[20/07, 16:19] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧💧

```TYPING```✍🏻


*ON*


    *10/ JULY/7/2020*



```SPICIAL DIDECATED TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕

Love u so much


_DUKA SHAFIN SADAUKARWA NE GA ƳAN KUNGIYAR HOME OF QUALITIES_




_SESION  7_



 Rungume ta yayi a kirjinsa yana fesar da iska mai zafi, atare bugun zuciyarsu ke fita inda kowanne bugun ke fita da sauri sausaucin abin yakeji har yana ganin kamar damuwarsa na gab da yayewa a hankali ya dinga jansu har yakai bakin bed ɗin ya zauna kwantar da kanta yayi a bisa cinyarsa yana shafa gadan bayanta a hankali take sauke ajiyar rai alamar tayi barci dama yasanta gwanar barci ce ko a sch janye ta yayi daga jikinshi bethroom ɗin ya shiga ya dau lokaci yana wanka sannan ya fito chab ya ɗauka ya jona tsaf ya taje sumar kansa ta asalin hausa filani wardrobe ya buɗe ya fara duba shiryayyun kyawawan tufafansa dasuka gaje da adano wasu riga da wando ya ɗakko ɗinkin paskitan launin lemon tsami matuƙar tsarin ɗinkin yayi kyau gabansu an masu ado da maroom ɗin zare  singilet da boxer ya fara sakawa sannan yasanya kayan yayi kyau matuƙa daidai lokacin ita kuma ta farka daga ɗan barcin da tayi murmushi yayi yana takowa a hankali yana ƙarewa beauty smooth skin face ɗinta kallo da sauri tace" hi! "miyasa kabari nayi barci anan?


ɗan bakinta ya kama da tautausan hannunsa yace"saboda ɗakin mijinkine" baki taturo tana sakowa hular hannunsa yasanya sannan ya ɗakko wani filet sheos ɗinsa mai matuƙar kyau da sheƙi yasanya a ƙafarsa turaruka ya fesa masu daɗin kamshi sannan yace"oyo muje" gaba tayi yana binta baya haka suka sauko main porlourn down  bakowa iyaye, mukula idan yarinya tabi saurayi gidansu saboda giyar so ta rufe idanta to ke uwar saurayin ki dauka duk ɗayane ɗa na kowane ki sa ido sannan karki yarda so sake kidinga nusar da ita da nasiha harta gane a ƙ arshe  kiyi duk yadda zakiyi tadaina biyoshi suna irin wanna ƙeɓewar  saboda akwai shaiɗan a tsakani.


 

*ƙauye*


  Sahbi yasha mamaki Huzaiyya zata ƙishi saboda kuɗi gaba ɗaya idansa ya rufe bashi da wani sauran tunani da zaiyi mata wani uzuri komi ƙanƙantarsa  neman hanyar dazai kuntata mata yakeyi amman ina qaunar da yake mata tanashi yin wani yunkuri na cutar da ita.


angama komi kamar yadda kukasan mutanan ƙauye akwai akida ta bin dokokin Allah daidai gwargwado a yanzunma anyanke sharar ɗauri auran Huzaiyya  Abbas Abba da Taufiq Lawal  ranar Juma a.


ranar ɗauri aure  Sahbi haukane kawai baiyi ba bayan an ɗaura aure kowa ya tafi zuciyar Taufiq kamar zata buga Sahbi kuwa zuwa yayi har gurin ɗaurin auran ya shaƙi Aminu wanda ya halarci ɗaurin auran wai sai ya kasheshi tunda ya gaya mashi ya fitar sabgar yarinyar amman yaƙi da kyar aka ɓanɓare Aminu agurinsa inda yake cewa"haba Yaya so fa ba hauka bane kaf ƙauyan nan kowa yasanka mutumin kirkine da nutsuwa yazaka kasa amsar kaddara kaifa musulmine kuma har yanzu bakasan dalilin dayasa Huzaiyya ta gujeka" ba mari ya shararawa Aminu yace "ƙarya kake ko bata faɗaminba nasani kwaɗayine da tsananin zalama yasa taci amanata kuma wallah ban yafe mata ba".


*Taufiq*

Jiyake inama afasa jiyake inama a warware tunda an ɗaura.


har bakin gaɓar ruwa Sahbi ya biyosu   yana faɗa masu maganganu masu ciwo inda Aminu  ya biyosu yana kwaɓarshi  amman ina baya wani fahimta saboda yau ya tabbatar *wani burin baya cika*


sanda sukazo anjera car ɗaya ce akaxo ɗaukar amarya da ƙawayanta kuma duk da hakanma abisa umarnin Dad ɗinsa ne shikuma aduk kuskuransa yanaso Allah ya bashi ikon tsalleke siraɗin rabuwa da iyayansa lafiya.

abokansa guda biyu ne sukazo tare shi na ukku Taheer da Yusuf.


haka suka shiga motar daga su sai ita kawayanta kuwa suka koma dan ba wani aure bane na tsarin da kawaye zasu sami mahallin rakiya yadda ko kallansu ma angon baiyi ba balle yasan ya kamanninsu suke inda kuma cikinsu ba wadda zata nuna angonma.


balaifi abokansa sunya ba da yarinyar  duk da ba wai fuskarta suka kallaba amman kumi da idansu ya nuna masu nata mai kyaune inda abu ɗayane kawai suka gani ya basu mamaki all most 14 year's is  very yaung lady whay?, mutanan ƙauye suke yiwa yara ƙanana aura wuri shiya some of us ɗinsu ke kamuwa da lalurar yoyon fitsari.


haka suka isa inda Dad yace a gidan zasu zauna sai yaga yanayin zaman dan bazai yarda yakaita gidanshiba baisan ya zaman zakasance ba shikuwa yanzu kaf duniya a cikin dangi bashi dana kusa kamar ta size Taufiq ɗin yasa aka gyara inda ɗakuna biyu ne kacal ɗaya na barci bedroom ɗaya kuma porlour ne sai kichen da toilet ɗaya waje ɗaya cikin bedroom sai wani ɗan bagala yana da ƴar aiki Lantana, ita keyi masa komi na buƙatar rayuwa.


direct   size ɗinsa aka kaita  inda Momi tace abar Lantana tadinga gwada mata abubuwa before tasan komi.


sosai Yusuf ya mashi nasiha tunda daman daga shi sai Taheer ahikuwa daman ɗan oya oya ne tuni ya tafi,  yasani gaskiy Yusuf ya gaya mashi  kuma insha Allah zaiyi ƙoƙarin ganin ya kiyaye koba komi shi mutum ne dayake nema agurin Allah so kuma Allah baya zalinci haka ma baya barin azzalimi taya zai taimake shi inya cutar da ita just dai bashi da wani ra ayi ga yarinyar da ko kamannita ma bazai iya nunawa ba.


zaune take tana buga tagumi abinda yake ranta da kuma tashin hankalin da take ciki yadda kaddara tazo mata tana ganin a tarihi za a daɗe ana bincike kafin asami wanda kaddarar su tazo ɗaya kuka takesonyi amman babu ko ɗigwon kwalla a gurbin idaniyarta  hakan yasa ta tabbatar da inganta magana hausawa cewa kuka a wasu gurararn damuwa rahma ne cikin yanayin tatashi tayi sallahr isha i sannan tayi shafa i da wuturi addu'o tayi sosai tayiwa iyayanta addu'a mai yawa sannan ta buɗe alkur ani ta far karantawa kasancewar tayi nisa sosai a kitabiyya bokonne dai babu amman takan iya karanta abubuwa masu yawa sannan tana iya rubutawa albarkacin ajmu, sai sannan taji wasu hawaye na bin kuncinta inda kuka mai ƙaramin sauti ya kufce mata wanda tayi harta godewa Allah tun tanayin kukan da marari harta dawo taji babu daɗi daga ƙarshe kuma ta farajin baci na fizgarta haka ta kwanta akan daddumar barci yayi awan gaba da ita.


Adiyya fushi take sosai da Huzaiyya inda ko  rakiya taƙi yiwa Huzaiyya tana ganin Yayayr ta ta canza taza mai kwaɗayi.


Asubar farko tatashi inda tashiga bethroom  ɗin tashiga a ɗan tsorace danma her very interlagent and so silent shiyasa ba komi zatayi kagane tana daduhun kai take nasihar Inna ta faɗo mata inda take cewa Huzaiyya nasan baki da kazanta kuma baki da rashin kunya ko rashin tarbiya dan haka kidaure kibi mijinki sau da ƙafa  kiyi hakuri dafuk halin dazai nuna maki sai kiga wataran kekeda tarin riba kada ki yarda kiyi ƙazanta sannan duk abinda baki sani ba kinemi  sani akansa da haka zaki zama gwana Allah nagode maka daka bani uwar riƙo tagari kuma Allah kayiwa iyayanmu rahma ta furta.

 downsteir  sama size ɗin Taufiq yake  direct kichen ta nufa dan tasan mutanan gidan basu tashiba Lanta tasamu tana ta ƙoƙarin haɗa break fast kamawa tayi sukayi tare sosai kowa yake jin daɗin aikin da ɗan uwansa domi  haka tabata nasu tace" a'a aunty Lantana kawai kikai masa inda kika saba ajiyewa danni bansan ba yadda akemasa" Lantana batayi mamaki ba  domin  taji duk rigingimun auran wanda ita tadinga  bawa Momi shawara kuma tana kwantar mata nasiha kada tayi shishigi ko ta nuna damuwa ga lamarin da batasan abinda Allah yayanke ba akai.


suna haka momi ta safko cikin kwalliya da sauri Huzaiyya ta durkusa ƙasa tana kwasar gaisuwa tabbas tasani abu ne mai wahala zaman ya ɗore agidan na farko tasan akwai mummunan abu a tare da ita na biyu kuma bazai taɓa santa ba duk kuwa da cewa ita tariga tabarma Allah amman tasan aure tsakaninta da Sahbi babu shi har abada.




duk yadda ake tsaftace gidan da yimashi wani dicoretion tana lura zata koyi iya tsaftace muhalin kodashi ta tsira duk klokacin da suka rabu tasan ko ya wataƙila tabar abinda za a dinga kallanta dashi a kmatsayin abin kirki  saman tahau 




Momi amsa tayi  tana mata kallan tsanaki inda ta gano zallar kyau da kwarjini ga yarinyar ga tarin nutsuwa inba angaya maka ba bazaka taɓa tunanin cewar daga ƙauye tafito ba domin jikinta a murje yake ga tsafta data bi mata jiki.



Momi ta amsa da ɗan aakin fuska inda ta fara kissima tabbas duk taurin kan namiji ba wuya ya faɗa tarkon Huzaiyya domin yarinya ce ƙarama amman kana kallanta zaka ƙissima komi zam zam.

balefi tayi matsalar rashin wayewa amman taga zatayi wayo kuma bazatayi duhun kaiba.



zaune yake inda suka saba zama sunayin taɗin kanta a ƙasa kuka take riris yaci amanarta yanzu tasan har ya fara shiga sabgar ƴar kauyan yarinyar nan hannu yasan a baki yace "shhhhhh hi!  miye haka ? Hadiya kidawo nutsuwarki banasan irin haka kinriga kinsan waye ni waima tsaya all most 14 year  ke gareta maizanji mai zanyi da ita idan naraɓe? just Dad so yake ya jefani a halaka domin nifa mutum ns mai lafiya kuma ina da buƙata amman ya tauye mani rayuwa kiyi hakuri nan bada jimawa ba komi zaiyi normal ina nufin zamuyi aure muhuta so kishare hawayanki kinji"hannu ya miƙa mata ta matso rungumeta yayi yana buga bayanta ya shafa fure beauty skin ɗin bayanta mai masifar laushi take ta fara sauke ajiyar rai a hankali ta ɗago ta ɗora hannunta a saman kafaɗarsa tana goga haɓarta inda yarufe ido ya salam wani irin yanayi ya shiga gashi shi baya iya yin duk wani abu a ire iran wannan hanyoyin hakan tasa yanaso yatayata domin abinda zuciyarshi keso kennan amman  bayasan   yabawa shaiɗan damar shiga cikin soyayyar da aka ginata cikin tirbar aminci a hankali yasa hannu ya fara ƙoƙarin rabata da jikinsa amman sai taƙara lafewa ta kuma ƙara ƙanƙameshi wannan yasa yace" hi  madam ya akayi? kafaɗa ta noƙe alamar batasan rabuwa da jikinsa haka duk wani tudun kirjinta yana safka a saman kirjinshi yanajin yadda suke gogarsa daurewa kawai yakeyi amman tabbas yanajin wani irin yanayi na fiagarsa gaba ɗaya yaji tana taɓa masa duk wani sassa na jikinsa sai fidda numfashi yake aransa yana jin tsoro yanzu badamar ya mata magana zata fara mashi kuka sannan a wannan lokacin tana buƙatar a kwantar mata da hankali hakan yasa ya biye mata ya mata kyakyawar runguma ajikinsa inda rake ta saukar da numfashi sundaɗe a yanayin phone ɗinsa ce ta fara fitar da haske Taheer ne kekiransa zasuyi wani aike a office most imfortant ɗan buga bayanta yayi sannan yace tatashi ta rakashi haka suka tafi har cikin motar tashiga tana ta narke mashi ajikinta dan gani takeyi daya koma gida abinda zai buƙata kennan ga ƴar ƙauyan wannan dan haka ita zatayi duk yadda zatayi ta janye hankalinsa da iya wayo dadibarar ta.




bayan komi yayi net  Huzaiyya tashirya tsaf cikin wata atamfa  java  pich colour ɗinkin yayi kyau daidai da jikinta ƴar powder kaɗan ta shafa kunshinta ja yayi maroom sosai ya mata kyau tare da ƙara fito da asirin kyan fatarta  nocking ta farayi a bakin ƙofar ɗakin momin inda aka bata izinin shiga zamatayi kusa Momin tace"Momi akwai abinda za a maki yanzu? murmushi tayi kaɗan tace "a a bakomi  kije kikwanta kihuta kinji ko" kai ta ɗaga mata alamar to sannan tace "idan kisan wani abu kikirani" Momi tace to Allah maki albarka" ai ana faɗar haka sai hawaye ska fara ƙoƙarin zubo mata taya za asa mata albarka bayan ita mai lefice  da sauri tayi waje.



dakinsa ta shiga inda taga ya kwana komi tsaf alama ta nuna mutum ne shi mai tsafta sosai babu datti amman saida taƙara gyara ko ina wani turaran wuta tagani awata ƙayataciyar kwalba mai kyau  ta turete ɗakin kamar yadda taga Lantana ta jona ajikin electric ɗin nana da nan kamshi mai daɗi ya ƙara yiwa ɗakin kawanya.


rigar wankasa tagani jikin wardrobe da ƙaramin towel da boxer dala tayi kasancewar bata iya amfani da injin wankiba sai kawai ta tsugunna tawankesu tsaf da hannu.

gurin shanya tagani wanda take tagane ire irensu ake shanyawa agurin nan ta shanya.



komi yayi kyau tsaf tana ƙoƙarin fitowa yana shigowa hanya tabashi baici mata komi ba ya fice aranta tana aiyyana yanzu ma ban isheshi kallo ba inaga idan yasan matsalata? hawaye ne suka zubo mata sai tatuna Inna tace ta dinga masa sannu ko bazai amsa ba komawa tayi tana ahiga shi kuma yana rage kayan jikinsa yana ganin dawowar ta ta mirror sai yaune ma ya ɗan kalleta ta mirror tabbas tana da kyau amman yarinya ce sosai ya ayyana haka a ransa bakinta na rawa bama tasan dami zata kirashiba tace"ina kwana juyowa yayi yana fuskantarta  adaidai lokacin da ya gama cire rigarda maza tayi ta sadda kanta ƙasa tana rufe idanta tsugunnawa ysyi gabanta yace "kinasan wani abune?" tana jin hucinsa yayinda shima yakejin yadda zuciyarta ke bugawa da sauri kai ta girgiza  mata tashi yayi bai ƙara magana ba yashege bothroom ɗin itama fita tayi tana ayyanawa ranta cewa bashi da faɗa ko wulaƙanci hawaye ne yak zubo mata dan tana tuno ranar tonuwar asiri badan haka ƙila yaji tausayinta yayi hakuri ya zauna da ita ko baisotaba.



yauma zaune suke gurin hirartasu tunda aka ɗaura masa aure komi ya can soyayyar tasu ta canza salo yanzu hannu yaza ya janyo ta ya ɗora bisa akan cinyarsa a hankali hannunsa ke yawo a jikinta inda takejin wani irin fileeng  a hannunsa ya fara kaiwa gefen kuncinta yana shafa har cikin ransa yana matuƴar jin daɗin abin hannunta ya kama yana murzawa aikuwa take ta saki wani kuka mai sauti wanda yayi sauri ya haɗe bakinsu guri ɗaya rigar jikinta yaye idansa kyam ya ɗora akan cinyarta sanɓala sanɓala da kuma kirjinta wanda ya ciko yayi bom hannu yasa ya shafasu wani daɗi yaji yana fisgarshi haka yaci gaba da shafa matasu tana lumshi ido harshansa yaci gaba da karkaɗawa a bakinta  wanda yazare hankali ya manne bakinsa da kubil kubul ɗin bom bom ɗinta ita ma wani nishin daɗi tafara fitarwa gadan bayanta yasanya hannu a hankali yana shafa ai take ta rikice ta fara kukan daɗi fuska yakara yafara mata raɗa a kunne "sorry my life nine......"daidai lokacin yayi wani juyi inda ya farka daga barcin  buɗe idansa yayi wanda ya masa nauyi motsa bakinsa ya farayi ya maimai addu ar tashi daga barci, bismillahillazi ahayana ba adama amatana wa alaihir nushur kyellin hasken kendil ɗin mai ciki da kamshi fruit ya hango ta cikin haske ya hangota tsugunne da faka tana kwashe kwalbar da ta fasa ta turaran wuta tashi yayi ya ƙarasa gareta tsugunnawa yayi kamar yadda take a tsugunne tana sharar kuncinta guda yariƙe yace"waton baƙin ciki kikeyi ƴar hutawar ma da mutum yakeyi ko? to ni ƙa idata ce banasan ina barcin a tashe ni wallah kinji nagaya maki inkika ƙara tashina ina barci ranar zakigane bani da wayo kuma bani da tausayi ina tausayinki amman ke kinkasa ganewa kikalleni am 33  year u only 14 year gira guda ya ɗaga yace kina hanin mundace kokuma zaki iya dani wayewarmu ba ɗaya baki da wani ilimi ko wayo dazaki iya kaini duniyar da nake burin zuwa a duniya burina Hadiya dan haka kiyi gaggawar fita daga rayuwar Taufiq!" miƙewa yayi yana mitar ita bakomi zata iya ba amman Allah yabashi jindaɗin a mafarki ta katse mashi mutsssss yaja tsaki ya shige bethroom ɗin yana sakarma kansa ruwa.


tashi tayi tana jin wani iri a jikinta zuwa tayi ta buɗe bethroom ɗin dayake mallakinta ne take ta cire rigar jikinta ido ta kurawa kanta inda taga yadda nonuwanta suka ƙara girma jikinta duka ya canza tayi kyau sannan ta ƙara haske da walwali tuno wata baiwar Allah dataje bautar ƙasa garinsu tayi inda take musu wani darasi a biology inda take kwatanta masu yadda halittar yaro take farawa a mahaifa da kuma yadda uwa take gane tana da shigar ciki a lamomin shine zaka daina wannan abin al ada ita kuwa tace kuma inka fara to mawuyacine kadaina indai ba tsufa ba ko ciki ko wani ciwo to ita sau biyu tayi a rayuwarta tana lissafi inda Inna ta koya mata yadda zata gyara jikinta ta kuma gargaɗeta kada ta gayawa kowa to tunda aka mata fyade har yanzu bata sake ba ga jikinta tana jin alamomi masu yawa na cewar tana dauke da yaran ciki kamar yadda malamar takoya masu amai ne taji yataso mata gashi ya garhaɗeta bayasan hayaniya da sauri tayi waje  boyas kwata amai ta tsugunna tana ta kwarawa daidai lokacin Momi tashigo .


da sauri taƙarasa tatareta tana faɗin "subahnallah baki da lafiya Huzaiyya?! sannu" hannu tasa ta kuna famfan dake manne a zagayyan gurin da takeyin aman ruwan take tara tana miƙa mata tana kuskure baki Allah sarki kunsan ance zuciya nasan mai kyautata mata, yau satinta shidda da kwana biyu a gidan amman yarinyar ta tsaya mata arai saboda wayo da kyautata mata datake har tana addu a kamar yadda takejinta aranta Allah sa shima Taufiq yasota haka numfashin wahala take fitarwa inda Momin bata kawo komi arantaba, tace "ina Taufiq ɗin" ciki ta nuna mata alamar yana ciki cewa tayi ina zuwa zaunar da ita tayi a gurin iskeshi tayi yana ta juyi hannunsa dafe da mararsa shima sam bayajin daɗi da sauri ta ƙarasa tace"hiye yarinyar batajin daɗi shine ka hanata sakewa har sai ta safka ƙasa dan tono tayi amai kuma kana kwance bazaka kaita Hospital ba oyo tashi ni kamaza kasamemu a ƙasa muna jiranka!!!"  margic oil eye's ɗinsa ya buɗe still yana ɗan dafa ƙasa cibiyansa ya nufi toilet ɗin after five minuites  ya fito yaɗan sanya kayansa body lotion da body spray kawai ya fesa yasanya kai yace inda tuni Momi ta tsufa a main porlour ɗin ita da Huzaiyya da sai zufa keketo mata ba kuma zufar ciwo bace ta farga bace.



Momi ta dafa kafaɗarta tana mata sannu kamshinsa ne ya isar masu da saƙon zuwansa miƙewa sukayi ya rufa masu baya bayan ya kashe tv ɗin da  piyus ɗin nefa gidan nasashan su domin duk masu aiki sungama sunyi nasu gun.


ko a motar Mom sai faman sannu take zuba mata inda ta kwantar da ita ta ɗora kanta abisa cinyar ta



pls comment and 


Shared 


*Nanar ku ce mai san farin cikinku*

[20/07, 16:20] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧


*ON*

*13/JULY/7/2020*



_SPICIAL DIDECATED TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI_

Love u so much💕


```gaba ɗaya shafin sadaukarwa ne gareki Fa eezation Maman Abdul da ummu Sahiba ta Allah ya bar kauna```💕



_SESION  8_



_Kukan zuciya zafi biyu  da kuma damuwar zukata!_❣️💘


*2 HOT*




............ Suna isa Doctor Fa iza ce ta amshe ta  ita ta fara dubata a lab direct doctor yasa aka nufi lab da ita dan auna jininta da fitsari, bayan an auna jinin Taufiq a dankewa sakamakon wanda dole tasashi tsayawa domin tunda suka sanar da Dad cewa Huzaiyya ba lafiya suna hanyar Hospital Taufiq da Momi sun amsa wayar Dad ya kai sau goma.

dan haka ya shafawa kansa lafiya ya zauna ayi komi dashi dan inya kuskure yanzu tashi zatayi zafi shi kuma bayan san fishin ɗaya daga cikinsu kunnansa manne da eirpiece  zaune yake yana karkaɗa ƙafarsa akan cheir ɗin Hospital ɗin doctor  Fa iza ce tafito tana wani murmushi ta nufeshi aranta tana mamakin mazan zamanin nan da suke iya auran yara ƙanana wani lamarin Allah nan da nan sai kagansu da juna biyu.


takardar ta miƙa masa tana cewa "congratulation oga"  wani kafirin kallo ya bita dashi amman sai ya dake ya ya amsa, da Momi ta iso gareshi tana cewa" ya akayi My Son mike damanta?" dadamuwa a kan fuskarsa ya ɗago yana kallan Mom ɗin tasa wadda ya kasa furta mata kalma ɗaya bayasan ya sanar da ita abinda ake ciki a gurin nan dan haka yace "Mom ina take?" tace tana ciki " yace "ok    kusameni a mota ya juya yabar resaption ɗin.

 jefar da pepar yayi yanajin wani irin zogi a zuciyarsa tafasa take kamar zata fashe ya duba paper ɗin yakai sau goma tunaninsa ko ƙarya idansa ke nuna masa.


maleria fiver negative

typiod fiver negative

amman kuma wannan gwajin na ƙarshe shine yake nuna positive wato awayo ciki kuma har 4 mouth way? anya ma gaskiya ne?



inhar bai manta ba yau  2mouth da ɗaura masu aure sannan tunda akayi bai taɓa kallanta a matsayin mata ba domin yana ganin bata ma isa auran ba kwata 2 sannan shi bashi da wani nishaɗi tunda yasan kansa face barci ko kuma cin abinci sai kallan furanni da kuma san kukan tsuntsaye wani lokacin yakan kallin wasan ball idan yana da time kan au media domin samun wayewar kai da abubuwan sha awa da kuma na rayuwa amman bai taɓa sanin miye nishaɗin kasancewa da mace ba gara kwanan nan faruwar auransa da yarinyar yakanyi romance ɗin Hadiya dan kwantar mata da hankali lokuta da dama yakan sami kansa cikin mawuyacin felling yakan haɗa ƙananan dibaru da fama da zafin ciwon mara na lokaci daga baya abin ya sakeshi yaci gaba da uzurinshi amman taya ya auri lalattata kuma wadda ba zaɓinshi ya akayi kaddara tazo mashi a haka? kansa yasara waya cutar dashi sitearing ya buga wanda daidai lokacin kuma Momi da Huzaiyya suka ƙaraso gaban Momi ya faɗi ganin wani gumi dayake fitarwa.


acikin tashin hankali da nuna kulawa tace"Son lafiya kuwa?" baiyi magana ba yayi wa motar key ya cillata saman titi.


 suna isa ya miƙawa Mom paper ɗin yayi up dan wani iri kansa yayi zuciyarsa na zafi sannan kuma baya iya fahimtar komi gashi yakasa tunanin madafa.

cikin wani irin firgici Mom ta ɗago da kanta domin da fari dataga positive farin ciki ya rufeta amman kuma ganin watanni cikin yasa murnarta komawa ciki.


cikin tashin hankali tace"Huzaiyya taya haka ta faru!?"


batama jirata ta miƙe bedroom ta shiga ta fara sintiri inhar bata mantaba inhar zatayiwa Son adalci kwata kwata auranma gaba ɗayansa da nemansa da daurashi duka duka wata 3 mouth ne da ƴan kwananaki taya zata kawoshi aranta wanda yanzu cikin yana cikin wata na 4 zuface ta karyo mata inda tayi zaman taɓaro akan bed ɗin tana tunanin lamarin hankalinta a matuƙar tashe.



ɓangare guda kuwa Huzaiyya wani irin raɗaɗi takeji inda tunda ta zauna a gurin motsi ma batayi ba tana matuƙar cikin damuwa idanta ya soye zuciyarta ta bushe kanta ya cunkunshe babu wata kofa dazatayi tunani mai kyau ranta tab da zullumin lamarin yayinda ta riga tayarda cewa babu wata rana da zatazo tasakeyin farin ciki.


wani tunani yazo zuciyarta lokacin da Sahbi yake cewa Huzaiyya in mukayi aure yara nawa zamu haifa? hannu tasa ta rufe face ɗinta tace wana kakeso? yace goma ido ta zaro tana rugawa dagudu inda ya fara samar mata murmushin jin daɗin kunyar ta mai bashi sha awa aikuwa tana gama tunanin waau hawaye masu ɗumi suka gangaro mata a saman kuncinta inda tasa hannu ta share ta kuma ji sauƙin nauyin da kirjinta keyi mata.


wani irin murɗawa cikinta ke mata inda gaba ɗaya ta fita hayyacinta hakan kuma yayi daidai da wani irin murɗawa da yayi inda wani abu mai matuƙar zafi yazubo mata take ta kwalla wani ƙara ta zube saman  kafet ɗin porlour'n sumamma


Sahbi tunda abin ya faru basi da kwanciyar hankali ko nutsuwa kullum  cikin sambatu kwata bashi da lafiya ɗan gayun ma dayakeyi yanzu ya daina baya cin abinci baya wadataccan barci sannan gayawan ciwon kai sabosda damuwa ko yanzu zaune suke ga Umman shi da babansa Umman ce ke mashi nasiha  tana bashi hakuri game da lamarin rayuwa yazama mai ɗaukar kaddara kosa ya kada baki cikin muryar kuka yace"ai ni Umma bantaɓa ganin mayaudariya irin Huzaiyya ba Huzaiyya ta yaudareni ta gama da rayuwa ta nakuma barta da Allah ina roƙon Allah sakamin dan bazan yafeba!!!!" Aminu yace"haba yaya kadaina faɗin haka dan Allah miye rayuwar ka daure kayafe mata" da sauri yatashi zaibi Aminun Umma ta fara tafa hannu tana magana"Sahbi anya kuwa Sahbi kanka ɗaya kuwa ace duk kabi ka susuce saboda soyayya kasanya kanka a halin damuwa Mallam kanajinsu fa!" ta kalli Mallam Tanimu tana magana cikin damuwa cike da dako inkula yace"to yakikeso in masu !"  daidai nan kuma Adiyya tayi sallama domin angaya mata halin da Sahbi yake ciki tun bayan da ƴar uwarta ta gujeshi shine tazo dubashi


pls masoyan  labarin  *wani burin* littafin   kuna cewa kada Huzaiyya tayi ciki naso inyi maku labarin yadda kukeso sai dai hakan bazai yiyuba mussaman maman zahra naso girmama miradinki sai ina! bazaiyuyu ba labarinne yazo a haka🙏kumin uzuri nasan agaba zaku fahimceni ngd



_Taku mai kaunarku_

_Nanah ibrahim_



Pls comment and shared

[20/07, 16:20] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧



*ON*

*MONDAY*


*13 JULY 2020*




```SPICIAL DIDECATED TO MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```

Love u so much💕



_Nasaudakar da shafin gareki Faeezation ngd kinshi raina_❣️




_SESION 9_



 _Ruɗani gami da bazata_



............Ganinta ne ya datakatar dasu da tseran da sukeyi, tasanin Sahbi da Aminu.


murmushi Sahbi ya ƙaƙaro yasamar Adiyya domin yaga yarinyar tanayinsa bayan sungaisa da Innar su Sahbi ta tambayi mai jiki sannan taɗan sadda kanta ƙasa tana dubashi cikin kulawa da tafiyar dadamuwar ruhi ya amsa mata samun kanta tayi da cewa Yaya Sahbi nasani ƴar uwa bata maka adalci ba amman kayafe mata kasan Allah nasan mai yafiya hankalinsa ya tarkato gareta yace" Adiyya kintaɓa tunanin Huzaiyya zatayimin haka?" wai wani rainin wayo ma datazo dashi wai ita bazata furta daliliba saboda bata so inƙarashe rayuwata ina kuka, kinganta fuskarta da annuri zucinta da mugunta kuma nasota da aljairi nabata dukkan yarda amman taci amanata to nabarta da rabbi wai har cewa take Allah sa randa dalilinta zai futo yakasance bata raye dalilinta nabanza!"


dasauri Adiyya ta ɗago kyawawan idanuwanta ta zuba mashi, daka kalleta kasan tabbas maganarsa bata mata daɗi ba.

miƙewa tayi tana cewa" to Yaya Sahbi Allah ƙaro sauƙi jikinshine yayi sanyi sosai yaji ba daɗi dan koba komi ƴar uqarta ce bai kamata yadinga furta mata irin wannan kalaman ba sannan ko dan yarinyar zai iya yafe mata.

miƙewa yayi yace muje inrakaki gaba tayi yana binta abaya har ya rakata har gida sannan ya juyo gurin da suke zama da Huzaiyya ya kurawa ido yana kallo yana kuma tuno abubuwa dadama dasuka faru agurin zallar farin ciki suke tautauwa a kowace haɗuwa

amman yatashi abanza.


ƙaran faɗuwar Huzzayya yazo daidai da bugar wani ross flawer cup datayi wanda ya faɗi tassss ƙaranne yakai kunnanan  Momi inda da sauri ta ƙaraso.


ganin halin ta Huzaiyya ke ciki yasa taƙarasa da sauri hannunta takama taji bata numfashi gata kuma kwance cikin jini male male upsteir's ta ƙara hawa da sauri inda tasgiga dukan ƙofar Taufiq tashiyayi jikinsa na matuƙar masha nauyi layi yake kamar zai faɗi tabar sugarin dake hannunsa yawa zuƙa biyu ya yadata asaman carpet ɗin room ɗin bai damu dazai iya lalacewa ba hannu yasa yakama handle ɗin ƙofar ya buɗe tar ta kura masa ido inda take ganin ranar kamar baƙar rana a garesu margic eye's ɗinsa a lumshe baya ma iya ɗagasu kallan room ɗintake kamar anyi yaƙin badar domin banda tururin hayaƙi ba abinda yake fitarwa tasani yana shan sugari amman sha yake mata mai taafta sannan tayi tunanin ma ya daina domin ta daɗe  bataga ko kwalinta gareshi ba amman way yau kuma taganshi ya koma ruwa  tsawa ta daka mashi  takuma ɗora mashi da lafiyayyan maruka dama da hagu  wadda yasashi saurin dawowa hayyacinsa sannan ta fara magana cikin fushi "miye haka Son kan wannan damuwar zatasa kamanta da Allah shin acikin ruɗanin da duniya take ciki wannan minene oya  hurry up kafito mutafi  mumaida yarinyar nan Hospital" tana gama faɗa tayi down shima ciki ya koma key car kawai ya zaro yayo waje kansa kuwa baya fahimtar komi domin yajima da toshewa.



tsaye Mom tayi bata mashi magana ba dole ya tsugunna ya tattara ƙarfinsa ya sungumeta ya nufi motar da ita baya ya ɗaga ya kwanta da seat ya kwantar da ita ya cilla bisa hanya

suna isa doctor Fa iz ce zata fita dutyn ta ya ƙare da sauri take tambayarsu mota  nan aka amaheta ba ɓata lokaci aka shiga bata taimakon gaggawa inda nos ɗin take jin haushi yiwa yara auran wuri wani lokacin in anje anyi sa a yarinya bata gami da matsala ba wajan shigar da namiji zaiyi jikinta sai azo ana samun matsala wajan haihuwa babyn ko uwar, tayi nasarar tsayar da jinin inda bayan jinin ya tsaya aka  binciki lafiyarta an samu cikin ya zuɓe inda tarasa jini mai yawa wanda an tabbatar da sai anƙara mata jini tagumi Momi ta buga tanajin ba daɗi aranta tarasa wanne tunani zatayi fitowa tayi resaption ɗin da paper ɗin bil da kuma bayanin abubuwan buƙata jini da kuma magunguna zaune yake baya iya tuna komi yayi jugum amman bashi dawani lissafi a kwanyar sa ganin Momin ta tunkarosa yasashi miƙewa ya nufeta paper  ɗin   tabashi tana mai juyawa batasan wani magana amsa yayi yana jinjina banda Mominsa daDad ɗinsa waye zai iya sanyashi a halin dayake ciki ya jure.


 pharmecy ya nufa ya siyo komi ya kaiwa Momi kallansa tayi tace"saura jinin" cikin gajiya da halin dayasami kansa yace "to a ina za a samu?" Mom tace" muje adau nawa"da sauri ya nufi office ɗin doctor ɗin inda aka gwada nashi o +  ne nata kuwa group b ne so zai iya bata dan haka aka ɗiba har leda ukku.



sannu 2  tana samun sauƙi cikin kulawa a haka ma aka sallamesu .



Momi ta fice da ita ɓangaranta tundaga ranar bata sake saka Taufiq a idanta ba kuma bata nemeshiba.


a can filin saukar jerage na Mallam   Aminu Kano air line kuma Dad ne yake saukowa daga matƙalar bene cike da kaunar ƙasarshi ta gado mai tarin ni ima da alfarma iskar yasha ya lumshe ido Alhamdilillah jikinsa kuwa yayi kyau.


 duk abubuwan dake faruwa ciwonta na fari kawai yasani daga kan c

[20/07, 16:20] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧



*on* 

*14*


_HOME OF QAULITY WRITTER'S ASSOCIATION_


```SPICIAL DIDECATED```


``` TO```

```Maman zahra and daughter  Ammi```💕



_SESION 10_



_RUƊANI GAMI DA BAZATA!!!_




_Sadaukarwa ne gareki Fa eezation💕 inny iy hubbuki billah_




 Dad ne ya gyara zama cikinmdamuwa da abinda zai faɗa yace" Huzaiyya!" na am ta amsa yaci gaba da inaso ki buɗa baki kigayamin ya ɓata maki rayuwa!?"



Shuru tayi kanta a ƙasa magana ya ƙara mata a tsawace yace dake nake!" buɗa baki tayi yana rawa tace"idan nafaɗa Dady hankula zasu tashi ta kalli inda Taufiq yake tacigaba da cewa Dad kayafe mani basai na faɗa ba tashi Dad yayi yayi room ɗinsa yana ta zirga zirga 


itama tashi tayi ta nufi room ɗin Mom   bakin bed ta zauna tasaki wani irin kuka mai sanya zuciya damuwa taya zata iya furtawa taya zata faɗi abin nan mai nauyi.


bako ƙofar yayi da ƙarfin tsiya ya shigo kamar wani zaki ciki tafiyarsa ta cikakkun maza ingarma dan gaskiya Taufiq dogo ne sosai tsayinsa zai kamo Tony sanver,  zama yayi kusa da ita har auna gugar juna yace hy! ɗago kaitayi kamshin turaransa    mai  sanyi heart toching duk ya cika room ɗin  idansa margic masu launin blue ya ware mata maza tayi ta sadda kai shima ƙare mata kallo yake yanayinta komi da komi kamar Raji, iska ya fisar ya fara magana "kiyi gaggagawar faɗa min waye ya maki ciki tunkafin inyi gunduwa gunduwa da sassasan jikinki!" maza tayi ta miƙe shima mikewa yayi ok shi wancan jakin ai ƙafa kika wara masa amman ni shine kike wani ja da baya ko?ke ga munafuka see u very  younger amman harkinsan daɗin Namiji faɗamin wannan ɗan iskan mahaukacin ɗan ƙauyanne ko!?" ya ida maganar yana buɗe mata idansa ƙara jabaya tayi tana karkarwa matsowa yayi ya shaƙota yace"mekikejin tsoro miye bako agurinki kusanci da Namiji ko kuwa nine kika rainawa wayo!? kinsan na baki scond ɗaya kifaɗamin in ba hakaba kuwa jikinki zai gayamaki" bet ɗin jikin wandansa ya fara zarewa ita kuwa baya take ƙarayi tana girgiza kai daidai nan Mom ta shigo tana tafa hannu tana cewa oni Karimatu yau kuma me idona ke ganemin shikuwa har ya nufi Huzaiyyar Mom ta daka mashi tsawa wadda tasa ya saki bet ɗin ya fita daga room ɗin da sauri cikin tashin hankali dan gaba ɗaya ya burkuce so yake yaji mafari dan rayuwarsa bayasan macan da bata kama kanta haka kuwa ya tsani duk wani namiji da zai dinga ɓata yara domin kuwa shi ko a school baya mu amula da irinsu haka Allah ya halicceshi mutum ne mai matuƙar kishin mace.


Ƙarasa Mom tayi ta kamota wadda har yanzu jikinta ke ɓari "relax  my dear"Mom tace tana ƙare mata kallo cool down My daughter "bai maki komi ba ko?" kai ta ɗaga alamar "e"


a jiyan zuciya ta sauke tace "kigayamin waya maki ciki?"  a hankali tace "tsoro nakeyi kada intafa hankulla "Mom tace kamar ya?" shuru tayi itama Momi tashi tayi ta shiga bathroom dan ɗaura alwallar sallah isha i.



bayan kwana biyu Daf ne zaune da Momi Taufiq gefe guda kuma Huzaiyya akandai maganar cikinne yanzu tambayar ta Dad yakeyi inda taƙiyin magana wannan karan Momi ta hasala inda tace"kinga malama kibuɗe bakinki kiyiwa  mutane magana inkuwa ba hakaba zaki gane kuranki!"ta kare maganar tana mata kallan banza.



Dad yace" kibita a hankali ke Huzaiyya waye a hankali tace zan faɗa amman dan Allah banaso kowa yasani daga ni saiku "Taufiq ne ya kalli Dad yace Dad tunda kai ta rainaka ni kabarni inyi maganin stupid" Dad yace ni bata rainaniba kuma banasan jin bakinka anan" shuru yayi ransa na masa suya.



ya matsu ta furta Sahbi ne yaje har ƙaiyan da rubdunar yan sanda akamashi a yanke mashi hukunci daidai lefinsa sannan kuma ya tsaya a fabansa ya maida masa martanin maganganunsa na kwanaki.



Dad yace" faɗa mana daughter" a  hankali ta furta Mallam Tanimu ne baban su Sahbi" wutar kan Momi da kuma kanDad har ma da Taufiq ta dauke naɗan lokaci .


bayan sunsami nutsuwa Dad ya fara salati yana sanar da mahaliccin sammai sannan kuma Momi ma ta fara inda Taufiq yayi wani wuri wuri kamar ance shine.



cikin ruɗani Dad yace "taya haka ta faru?" tsaf tasanad dashi inda ta ɗora  da cewa"ina ta kuka ina cewa Baba kabari ɗankane fa yake sona amman bai kyele niba saidayamin......." kuka yaci ƙarfinta inda tatashi tayi cikin ɗaki da gudu ita kuwa Momi cewa" takeyi yayi asarawa sarikarka"




 bayan kwana kamar goma ba wanda yasake tada zancan inda Momi take kulawa da ita dan tasan ɗa nakowane duk abinda yadace ta mata har  traditional medicine duka tayi mata.


 Dad ne ya shirya tsaf shida Huzaiyya da kuma Taufiq zasu tafi ƙauyan inda take kuka wai tayafe bataso Sahbi da Aminu su shiga damuwa shikuwa Taufiq jiyake kamar yayi ta jibgarta kuma inhar bai je yasa hukuma ta hukunta wannan tsohon tsiyar ba to tabbas ya daina farin ciki a rayuwarsa.



Dad ne ya mashi shamaki da zanar yarinya domin wallah so yake ya horata tadaina tausayi kucakin Saurayinnata.




gaba ɗaya an hallara a fada inda mai gari ya fara bayani akan abinda ya tarasu yakuma ɗora da aanjin ta bakin Mallam T  da farko yayi gardama inda gaba ɗaya adau sallalami da mamaki yayinda ƴan mata sama da biyar suka tabbatar daya taɓa nuna masu hakan wanda daga baya yayi wuƙi wuƙi

maigari yace"Tanimu dan daga yanzu katashi daga mallam yace kaci kundugurub buhun ubanka Tanimu wato masifa zaka jama mana a gariko? shikennan taɓata yaran gaba ɗaya gari ya lalace masifu suyi ta yaɗuwa ko?  ina ɗan utaz yace gani ina mallam Bala inaso daga nan ku raka Mallam Tanimu bama buƙatar ya koma hida ko ya bada wani uzuri yatafi kawai kurashi sai yabar garinnan kuma wallah duk randa nasake ganinka a garinnan kashe ka za ayi!"



haka hayaniya taɓarke masu jaje nayi masu Allah wadai nayi masu kuka nayi.



tunda labari ya isa kunnan Sahbi ya fara haɗ kayansa  zai bar gari  



ita kuwa Huzaiyya a ranar suka dawo da ita direct ɗaki Mom  suka wuce



*bayan kwana ukku*



zaune take tana linkewa Momi kaya Momi tashigo tace" tasamesu a porlour" tafita itama fita tayi tabi bayanta gabanta ya faɗi ganin gaba ɗaya gidanne aka hallara daman yaran Momi biyu daga Taufiq sai ƙanwarsa kairiyya ita kuma tana India karatu wannan ce shekarta ta ta ƙarshe.



a sanyaye ta zauna inda  Taufiq yake binta da harara duk da bata da lefi akan abinda ya faru amman yanaji haushinta .


Dad ne yayi gyaran murya ya fara magana kamar haka"tunda lamarin yazo da sauki yanzu abu ɗaya ya rage shine Huzaiyya tasami lafiya  sannan abu na biyu danakeson shada maku ranar friday za a maida auran Taufiq  da Huzaiyya aranazane suka ɗago kawo na suna kallansa nima razanar tasa nadasa aya





*har kullum Nanah ce mai kaunarku da kuma farin cikinku*

[20/07, 16:21] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧


*ON*


*15*

_by Nanah ibrahim_


_HOME OF QAULITY WRITTER'S  ASSOCIATION_


```SPICIAL DIDECATED```


   ```TO```


```Maman zahra and daughter Ammi```💕



```DUKA SHAFIN SADAUKARWA NE GAREKU MY PAN'S MUSSAMAN FAEEZETION, KINSHIGA RAINA TA CIKIN ƘALBINA   Na ima  Umar Bature,  maman Abdul da Ummu,  Ummu jidda Ummu, Zahra u,  my hawy, Jamila kaftin```❣️



```DAMUWA MUGUN CIWO```


……………… Arazane suka ɗago da mamaki suke kallanshi Momi tace"amman dai wasa kakeyi ko Alhaji? " yace" kamar ya wasa? hajiya nifa nasa Taufiq ya auri Huzaiyya ne badan komi ba saidan ya inganta rayuwarta sannan shine dolanta kuma shine jigonta kuma aure tsakanin Huzaiyya da Taufiq babu fashi insha Allah kaikuma My Son inaso kashirya basai anyi wani taro ba a masallaci za a ɗaura  kawai" ya tashi yana saɓe babbar rigarsa.



zaune Taufiq yayi ya zabga tagumi yana tunani tunda yataso ya sadaukar daduk wani farin ciki da nishaɗi na rayuwarsa dan gyara gaba rayuwarsa tagaba amman ace gaba ɗaya yarasa wadda zai rayuwa da ita sai yarinya ƴar shekara sha huɗu sannan kuma tuni wani ya lalatata ya daɗe yanayin nasara a rayuwar sa daga karatu zuwa aikinsa yanzu haka shi kanshi baxai iya faɗin yawan   miliyoyin kuɗin dasuke ciki account ɗinsa ba sannan akaf gurin aikinsu shine babba yana aiki da office ɗin zaɓe na ƙasa, yanzu kusan shakarar sa goma da fara aiki kullum tara salery ɗinsa yake bashi sannan ga companny ɗinsa na sarrafa auduga dayake dashi a garin Kaduna gaba ɗaya a yadda yaji mallam sheik Albani  Allah ta ala yayafe masa yana cewa" shekarun kuruciya sukan farane daga

1, to 40 year's shikuwa  yanzu yana da 33, kennan ya kusa fita daga kuruciya ya kamata yayiwa rayuwarsa gata bashi da wata buƙata dan kansa mai zafi burinsa iyalinsa burinsa Hadiyya to yanzu idan ya yayarda da lamarinnan yana nufin itace uwar yaransa gaskiya dasake! babu abinda yarasa a yanzu sai Hadiyya dayake natuƙar burin kasancewa da ita dolene ma yayi yadda zaiyi danganin ya auri burinsa


Ranar Juma a,  a ranar ne Taufiq da Da Dad da sauran mutanan dasukayi saura a masallacin  suka shaida ɗaurin auran Huzaiyya Abbas Abba da Taufiq  Lawal zagaye na biyu kuma akan sadaki naira dubu hamsin lakadan ba ajaran ba.



a ƙauye kuwa  Sahbi har ya dau hanyar barin gari wani tunani yazo masa taya zaitafi? batare da yayi wani alkairi ga ahalin Huxaiyya ba dan girmama kauna tabbas idan yayi hakan baikyauta ba dole yasan abinyi dole yayi abinda zaidinga gani yana tunanin yawa kauna hidima komawa yayi da sauri direct gidansu Huzaiyya ya nufa da mamaki Inna ke amsa sallamarsa bayan ya gaida Inna ya mata jajan abinda ya faru sannan ya nuna mata  rashin jin daɗinsa akan abinda ya faru tare da irin fahimtar da yayiwa Huzaiyya Inna tace"bakomi haka Allah yake shirya lamarinsa duka komi na rayuwa yakanzone a turbar kaddara wannan al amari kaddara ce kuma musulmi na kwarai ke amsar kaddarar sa".


ƙara gyara zama yayi yace "nasani niyanzu abune mai wuya muƙara haɗuwa da Huzaiyya amman duk lokacin da kuka haɗu dan Allah kiruƙamin ita yafiya" hawaye nafita daga idansa ya ida maganar danshi kam yama manta raban dayayi kuma before faruwar lamarin amman tunda lamarin ya faru shi kullum cikin zubar da hawaye dole Huzaiyya tace da ansan dalilinta da anmata uzuri.



yaƙara cewa "Inna inaso dan Allah abani auran Adiyya tunda bansami Huzaiyya ba da sauri Adiyya taɗago kai tana kallansa da fararan idanuwanta masu kyau.


shikuwa kai ya ɗaga mata alamar kwarin gwaiwa ya ɗora dace Inna yau zanbar garin nan inba damuwa inaso a daura a yau kuma intafi da ita dan Baba yaja mana abin kunyar da bazan iya zama a wannan ƙauyana ba duk da san da nake mashi" ya ida maganar da *DAMUWA*


 Inna ta janjina lamarin amman gyalanta tayafa sannan tacewa Sahbin suje haka suka nufi fadar maigari *RAN KOWA DA DAMUWA*


duk da abinda Babansu Sahbi yayi amman shi Sahbi mutum ne mai halin kwarai da kwarjini gami da yakana sannan ana matuƙar yayinsa a ƙauyan hakan yasa maigari yamai nasiha ya tabbatar yarda ce zatasa yashiga gaba abashi auran yarinyar inda Innarsu Sahbi tayi kuka tayi murna alokaci ɗaya dan tasan tabbas ɗanta yakama hanya mai kyau ko da baya gabanta tunda yayi tunanin aure.

haka tagama tunaninta cike da *DAMUWA*

haka aka ɗaura auran akan fadar  bayan andaura ya tabbata mijin Adiyya ba Huzaiyya ba hawaye ya goge ya *tabbata wani burin bayacika*


a wani ɓangaran yana murna yayarda zai rayu da jinin Huzaiyya albarkacin kauna amman badan wanna kudirinba da ko wacece mace zai iya haramtawa kansa ita sannan kuma ta cancanci sadaukarwa Huzaiyya.


yayinda sukayi shiri ya dauki Adiyya ya shilla da ita duniyar ga, mai cike da rikice ita kuwa ranta fal *DAMUWAR* rashin ganawa da tilon ƴar uwarta da rabuwa da Innar ta harma da ahalinta wato mutanan ƙauyan baki ɗaya


tunda aka daura auran Huzaiyya da Taufiq Dad kesa ido akan lamarin inda ya tabbatar da cewa  Taufiq bai amshi yarinyar ba duk wata camera ta gidan yayi mata setting data room ɗinsa dan kawo masa rahoto ta ɗakinsa ce kawai baiwa setting ba domin yasan wannan sirrin Taufiq ɗinne kuma yana ganin amfanin haka danshi mutum ne da Allah yayi sa baya yarda da abinda bai gani ba hakan tasa yake tafiyar da lamurransa bisa tsari

sannan Mutum ne ada gidansa sai abinfa kamar misali kamar suturar da zasu sanya shike zaɓan ta matar sa Momi ita ke zaɓa mashi haka ma kairy da Taufiq shike musu zaɓan sutura kuma dace da kalarsu abincin daza a girka zuwa makarantun dasukayi da kuma coz ɗin da sukayi duka shine kuma basu taɓa samun matsala da Momi ba in akayi la akari da asalin ƙabilarta wato balarabiyar Omon  ce sukuma daman zaɓi yana gun mazajansu yayinda shima namijin in aka koma wata fuskar haka yake kamar jaririn goje sai yadda matar ta juyashi sannan daɗin daɗawa ahi mutum ne mai girmama miradin iyalinsa sannan yana basu dukkan dama baya tauyesu yana duba lamurransu sannan yakan duba miyafi dacewa dasu bayashiga harkar kowa kuma bayaso ashiga tasa shiyasa ake kiransa baƴin bature.


yaji ciwo kwarai ya shiga *DAMUWAR* rashin cikakken goyon bayan Taufiq duk da cewa hakanma ya nuna masa shi ɗane yayi abinda ya dace ace ɗa nagari yayi amman dole ya tsaya ya kwatar ma yarinyar ƴancinta.



*TAUFIQ* sanye yake cikin wasu riga da wando ƙirar company samasco masu ɗan ƙwairi da kuma laushi kalar sky blue kansa sanye yake da hula hana sallah masha Allah sai kamshi yake fitarwa mainsanyin daɗi yanayinsa kamar sansakar.


saukowa yake a hankali ya nufi ƙofar room ɗin Momi inda Momi tace" yes come in" shigowa yayi inda yaga kan Mominaa bisa cinyar Huzaiyya tana mata kitso irin na fulani wata farɗar kaza itakam tanasan kitsan shaida mata yayi zai tafi office ɗinsu dake Abuja Area one, suna da meeting da chip Jega  addu'a ta mashi duk da harahan larabci sukeyin maganar yayinda Huzaiyya ke satar kallansa shikuwa bai san tanayi ba kwantarciyar sumarsa ta asalin larabawa take kallo inda tayi lab  acikin hular kansa hana sallah yana ɗagowa suka haɗa ido kirjinsune ya buga  Momi taɗan zungureta tagane wai tamasa Allah tsare a sanyaye tace"Allah kiyaye amsa wa yayi a hankalia inda tayi saurin janye idanta shima tashi yayi ya fice.


direct gidansu Hadiya ya fice sosai take masa kuka gaba ɗaya ta ɗaga mashi hankali inda yasanya hannuwansa duka biyun ya tarairayo ta amman bayasan dalilin hakan wato haɗuwar jikinsu domin yana cutawa gaba ɗaya jinya take samunsa ta mararsa hakan nan ma wani lokacin kamar zai mutu to bara ya raɓeta yana cikin lallashinta yana ɗan daddaɓa bayanta kawai sai ga Abbanta ya iso gerdin ɗin kasa sakinta yayi kunya ta rufashi da sauri Abban ya iso yace"iy lalle wuyanka ya isa yanka har gidana kashigo ka lalatamin ƴar kwaya ɗaya gaskiya ka isa to wai ba kwanaki naji labarin babanka ya mata aure ba ashe matar bata da wani amfani to kasani walkah kayi na farko wato kuskure duk ranar da naƙara ganin baƙin sawunka agidana hukuma ce zata rabamu shasha wato kazo har gida kacuceni!".


maganganun sunmasa zafi amman bai kai ransa kololuwar zafinba kanta ya janye daga jikinahi ya miƙe gwaiwa a sanyaye yayin marar sa take masa wani irin ciwo har wani har bawa takeyi.



tunda suka fara meeting chirp jega yaga duk a.c ɗin dake room ɗin taron amman Taufiq zufa yake kuma yafi kowa mahimmanci agun taron sannan shine jigon taron wannan yasa aka ɗaga taran yakuma sa yaransa ɗaya ya maido Taufiq gida wato Kano .



yau tadawo makaranta dayake Dad yasanyata a wata makaranta mai suna Alfurkan tahafiz ce haɗe da boko kuma tundaga free noziri zuwa s s saction da akwai makarantar tayi tana da poundetion mai kyau.



direct size ɗinsa ta fice dan gyarawa duk bayan kwana ukku takanje ta gyara ta fi haka ta gama gyara komi tabi duk kendil ɗin gurin ta kunna ta kashe wutar kamar mai shiri party ko ina sai kamshi yake yana ta kelli jitayi anbuɗe kofar da sauri ta juya inda sukayi ido huɗu ta ajiyar zuciya ya sauke danji yake kamar zai mutu nufarta yayi yasanya taitausan hannunsa ya cire karamin hijab ɗin kanta sungumarta yayi direct bed ya nufa da ita.




pls 


comment and 


share


*har kullum Nanarku ce*

[20/07, 16:22] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧



*0N*


*18/JULY FRIDAY/2020*


    _by Nanah Ibrahim_


_SESION 12_


```APICIAL DIDECATED TO 

MAMAN ZAHRA AND DAUGHTER AMMI```💕

Love u so much



_bazan daina baku kyautar page ba  wannan page ɗin nakune kunbiya bana binku bashi inny ubukum billah   Faeezetion, and Na' im Umar Bature Jamila Capting, kuji daɗinku kuyi yadda kukeso fatan jinkiri da lasting_❣️


_Nishaɗi kawai dan farin cikinku my fan's, labarin bafillatani a ƙasar saudiyya wani bafillatanine a ƙasar saudiyya yaje aikin hajji, sai iyalansa suka buga masa waya, bayan sungaisa sai sukace" ya ibada? "saiyace"  gamu nan ana ta hisabi ƴan wuta sai kuka suke_



_ALKUNUT ƊIN DA AKEYI A HARAMI ANA KUKA_.




_Yanayi na nishaɗi ,da hana xuciya abinda take so._💘💕


…………… a firgice take sosai ɗagowa tayi zata mashi ihu baiyi wata wata ba ya cusa mata hanket ɗinsa a cikin bakin ya kuma riƙe bakin gam hannuwanta ya banƙare ya daddafe da gwaiwarsa cikin mugun fita hayyaci yake zare mata unifoam ɗin jikinta idansa ya sauka kan bobes ɗinta wanda suke atsaye kuma kamar anhura su dam, hannu yasa ya fara shafarsu a hankali yake sauke ajiyar zuciya inda wani daɗi ke ratsa dukkan gaɓoɓinsa gani yayi hakan ma yamai kaɗan hannunsa duka biyun yasa ya tallafo bayanta ya haɗa da jikinsa amman sai yayi ƙasa bakinsa ya kafa ya fara tsotsa kamar ƙaramin yaro sha yake kamar  Momi, na feeding ɗin Nununta.


tsakiyar bayanta yasa hannu yana shafawa take tayi lif tanajin wani irin daɗi na ratsa mata jiki wanda bata taɓajin irinsa ba a duniya, jikinta rawa yake shima bawani iya sanin harkar yayi ba amman kuma yadda yakeji yasashi  bin hanyoyinda suka dace dagashi har ita jikinsu rawa yake wani kuka yakeyi wanda ya tabbatarwa kansa kukan daɗi ne ganin ta saduda yasa ya cire mata hankicin bakinta bakinshi yakai ya fara tsotsar bakinta sannan ya cigaba da shafar dukiyar fulaninta gadai wani abu namata yawo ga kuma raɗaɗi da nononta keyi na matsar dasuke sha nishi yake mugun kololuwa yakai cikin dibara yaraba jikinahi da kayan dake jikinnashi akuwa buɗe idanun dazatayi ta ganshi a haka da sauri tayi wuf zata diro daga kan gadan shima ciki azama ya sanya hannu ya maidata wani gigitacan ƙara tasaki hakan yayi daidai da tura jikinsa cikin jikinta bakinsa dauke da addu ar saduwa da iyalin wani muban zabura tayi tana kuncan kwace bakinta inda yamata riƙonsu wato manya maidata yayi yana jin wani irin daɗi da bai taɓajiba a duniyar ga


wani irin ruwa ne ke ambaliya akan bed ɗin inda gaba ɗaya ta shiɗe bata fahimta komi da sauri ya ɗagata ya koma gefe ya maida numfashi .


bayan minti goma sha biyar a hankali yake dawowa nutsuwarsa, take ya fara tuna abinda ya faru dankomi cikin fitar hayyaci yayi shi waiwayawa yayi yaganta yashe komotsi batayi da sauri yatashi ya nufeta hannunta ya kama take yajishi asake frige ya nufa ya dakko ruwa ya watsa mata ajiyar zuciya ta dinga saukewa a hankali take buɗe idanta wanda kokuka tayi basu cika jaba saidai su kumbura ido ya zuba mata itama kallanshi takeyi kamar tanasan tuno wani abu take numfashinsu yadinga gauraya sannan kuma atare zuciyoyinsu ke bugawa inda takejin wani irin raɗaɗi, itace ta fara takaita kallon ta yunkura zata miƙe maza yayi yatareta ita kuma ta koma jagaf, bakarfi a jikinta kokaɗan.


wata zuciyar takai ayyana mashi ya ƙara dan jin abin yayi kamar taɓa kalashe kamar an ɗanɗana masa anjanye wani saban feeling yake ji da sauri yayi maza ya yanye tunanin ciki dauriya yanaji a haka ma tayi ƙoƙari suk da tasha wuya yasake ai mutuwa ma zata iyayi.


girmansa yake kallo inkaganshi a gabanta kamar babanta dan dama shi yanayi kirar manza maza kegareshi  inkaganshi kamar sansakar.


cikin yanayin dayakeji yana taso mashi ya tashi tsaye cikin tirsasawa zuciya dauriya duk da yanaji kamar andauke mashi dala da gwaran dutse amman yanayin yanayi wayarsa ya daukko direct google ya shiga saerch yayi inda ya ga tsaf yadda za a gyra mace adaranta na farko dan ragargazar daya mata dole sai ya taimaka mata saboda abin dayawa ga dai yarinya ce ƙarama ga kuma rashin sabo duka biyun da aka mata cikin tirsasawa ba wanda akayi da yardarta ga kuma shi na farin kawai raban giftawar kaddarar ne amman ba wani jikinta akashiga sosaiba yanzune da Taufiq yashigeta sosai, shida kanshi badan yasan komiba bazaice antaɓa shigartaba ayadda yasamu kofa da kyer kuma har ya gamsu bai shige dukaba da kyer yake juyawa.



shiga yayi ya haɗa ruwan wanka a buthtuth sannan ya zuba detol kaɗan yazo ya sungume a lokacin bata da wani yunkuri jitake duk yadda yayi daidaine domin shi da kanshi inya kalleta ya kalli kanaa ya tunashine yayi wannan aikin saiyaji tausayinta ya kamashi haka kuma yake tuno fuskar la ananan tsoho yajin wani bakin ciki dabai miƙashi kutun musulunci an dandatseshiba yarinya ƙarama kamar Huzaiyya yawa mugun aikin nan bayan lokacin da abin ya faru koya yaji gaahi dai shi mijinta ne amman abinda yamata yana nadamarshi sannan yanajin baikyautaba tunda yarinya ce da sai ya bari ta girma.


tsaf ya shiryata yafito da ita sai lallaɓata yake yanajin tausayinta yaɗago kanta yace" kin iya wankan tsarkin?" shuru tayi bata bashi amsa ba nan ma niyarshi yadinga zuba mata ruwa yana mata bayani hartayi amman sai yaga ta girgiza kai alanar zatayi bari yayi tayi amman agabansa batare daya fitaba haka tagaba tsaf yafiddota unifoam ɗinta ta dauka zata zira kai ya girgixa mata ya fita tsohon room ɗinta yaje yabuɗe wardrobe kayanta tsaf a jere ya fiddo mata wata duguwar riga kirar chaina kaimata yayi yace"saka wannan baby" jiyake makar yayi kuka wani ɓangaran kuma jiyake kamar ya rungumeta amman bazaiyi hakaba zai danne zuciyarshi.



saida tashirya tsaf turaransa na night feeling ya fesa mata sannan ya kama hannunta suka fara saukowa da fari cewa yayi ta kwanta ta huta amman ta gurgiza mashi kai idanta a rfe sai kwararar da hawaye takeyi ganin haka yasa bayasan takura mata amman daso samune ya rungumeta suyi barci amman tunda taƙi bazai matsa mataba haka ya hakura.


daidai lokacin Dad ya kuna camerarsa tunda shigarta zuwa dawowar Taufiq duk yagani saidai banda wancan lamarin.

aƙarshe camerar ta ƙara hasko mashi Taufiq da Huzaiyya suna saukowa daga sama sai wani lallaɓata yake kamar ya sungumeta murmushin takaici da farin ciki Dad ya sauke a lokaci ɗaya.


amman na farin cikin yafi yawa saidai yayi alƙawari badan ɗansa ya mori yarinyar ya aura masa ita harma akwai buƙatar sanin mutuncinta.


dan haka yanzune lokacin dazai amfani dadamar ya amsar mata ƴancinta amman daganshi kasan yana cikin farin ciki.



a can kuwa Momi tashiga ɗakin Huzaiyya yafi sau talatin nemanta bata gantaba amman bata yarda bata dawo ba dan Kabeer yagaya mata yadakkota kuma maigadi yace bata fitaba to inatake kotana wankan nan nata mai daukar lokaci? duka bata da amsar tambayarta.


duk neman da Mom kewa Huzaiyya Dad na kallo a haka ya ƙarajin ƙaunar matarsa dan yasan uwa ce ta gari.



*labari Amarya Addiya da Ango Sahbi*



tunda sukatafi suka nausa cikin duniya bai yada zango a ko inaba sai a garin gombe.



yasha wahala matuƙa kafin yasami masauki domin kunsan yadda yarda tayi wiya a yanzu.



bayan yasamu wani Alhji  ya taimaka mashi da mazauni ganin Sahbin mayashine maijini a jika ga kuma baiwar kyau da kwarjini Allah yabashi hakan tasa yabashi driver a gidansa domin yaɗan gwadashi ya kudiri niyya indai yasameshi da gaskiya zai taimaki rayuwarsa.



abangaran zamansu har yanzu baiyi yunkurin mata komiba domin dalili buyi na farko yana ganinta matsayin ƙanwar   Huzaiyya ne kawai na biyu kuma yanaso ya sami kuɗi ya inganta rayuwarta ta yadda waran inrai yakai Huzaiyya zata gode masa sannan ranta yayi fari kuma tayafe masa bisa zargin da manyan kalamai marassa daɗi dayadinga jifanta dasu tayi alfahari dadalilin kauna.



 shikam bazaitaɓa faɗin wata magana mai muni akan mahaifinsa ba komi yayi sai yace Allah shiryashi kuma duk inda yake a faɗin duniya Allah tsareahi yacigaba da shiga lamarinsa.



a haka suka ƙarasa  size ɗin Momi zuwa yanzu gani yake idan ta na tafiyarma ciwo zataji shikuma jin ciwon yake kamar ajikinshi hakan yasa ya ɗora kanta bisa kafaɗarshi ahaka ya kama handle ɗin romm ɗin yayinda daidai lokacin Momi ta ɗora hannunta itama zata fito turus  yayi yayi wani iri dashi  yana wani sinnewa am "Momi gatanan can na isketa a ɓangarena tana bacci wai bata da lafiya cikinta ke ciwo shine na fito da ita" yadda yayi maganar cike da alamar rashin gaskiya atare dashi  Momi tayi dariya ganin zai maida like Lulu tace"ai dakabarta acan ɗinma ni sai inzo inkawotanan ɗinma kunya takamshi yasan sarai taɗagoshi dan haka yayi ciki da Huzaiyyar in tabashi hanya ya fice ya kwantar da ita tayi lamo zama yayi yanajin kamar ya tare anan ɗin yayi tajinyarta yana shafa fatarta mai masifar laushi kamar ba tashin ƙauye ba bata daɗeba barci yayi gaba da ita yaja mata blanket ya fice.




 yana ƙoƙarin fitane sukayi kicibis da Dad  Dad yaɗan kalleshi ya kwuda kai yayinda shikuma yake ayyawa yau kuma haka abin yakasance masa gashi yana cikin farin ciki amman tuhuma hanashi wali yagama da lawyer Momi yanzu kuma zai amsa tambayar Justice Dady shikuma ko ta ina zai fara?.



Dad yaɗan basar yace"Mu Son yaushe agari nayi tunanin kana Abuja yaƙare maganar yana kallan kyakyawar fuskarsa tajinin kyawawa guda biyu wato filani da larabawa kai ya sunkuyar yace" bani jin ɗaɗi shiyasa nadawo gida"


yace to ya naganka a a room ɗin daughter lafiya ko?" nan ma ƙarya ya lailayo ya shirga mashi abinda ko za a ɗora mashi bindinga ada bayayi wato ƙarya yace" iy bata da lafiya nazo dubata "kallansa Dad yayi yace ka kyauta my Son kayi daidai gaba yayi shima yayi gaba yana tunanin ƙaryar da yayi kowace da inda takalla domin kuwa abinda ya faɗawa Mom daban abinda ya faɗawa Dad daban gunguni yake yace"tunda anmaƙalamin ita ai sai  abarni inyi yadda nake so .




so cute so beauty her look gentle   prity,  yayi gaba yanajin wani nishaɗi da saban feeling.




*UNIC ACADERMY   SCONDRY SCHOOL  DALA*


itace  school ɗin Dad yayanke shawarar kai  Huzaiyya kuma bording ce kawai dan yayi maganin Taifiq amman Alfurkan ɗinma ana koyarwa sosai da sosai saidai yanasan yin hakane dan yanisantasu kuma so yake yajamata kunne sosai da sosai yadda inyace yanasan wani abu gaba bazata yarda ba harsai yasan darajarta.







*TAKU HAR KULLUM*

*Nanah*

[20/07, 16:22] Official  NANA  IBRAHIM: 💧💧💧💧

*WANI BURI*

💧💧💧💧


*ON*

*SUNDAY /20/JULY/7/2020*


_HOME OF QAULITY WRITTER'S ASSOCIATION_


```SPICIAL DIDECATED```


    ```TO```


```Maman Zahra and daughter AMMI```Love u so much💕



_BY_


_Nanah ibrahim_



_SEASION 13_




_kyautarwa ne gareku, Faeezetion, Na'ima Umar bature, Jamila capting inniy uhukum billah_ ❣️



_Yanayi na hana zuciya abinda takeso_💘



……………… cikin barcinta    a hankali tadinga juyi ta buɗe ido kaɗan kaɗan har ida buɗewa, yunkurawa tayi zata tashi amman sai taji kamar an ɗauremata HQ  ɗinta  komawa tayi tana sakin wani irin ƙara   wanda ya janyo hankalin   Momi dake gaban mirror tana kwalliya tajiyo ƙarar da sauri ta ida kalmashe kallabin dake hannunta ta nufi room ɗin Huzaiyya shima Taufiq tun ɗazu yake dakon shiga gurinta yaga lafiyar pretty angle amman kuma Dad na porlour shikuma yana ɗanjin nauyi Dadyn amman ganin Dad ɗin yafita yasa ya tafi cikin azama amman sai me yana ƙoƙarin isa yaga Momi ta shiga da sauri da baya ya koma yanajin wani irin Momin ta waiwayo takalleshi  amman batayi magana ba tayi ciki gurin Huzaiyyar a hankali Momi tace" My daughter baki da lafiya ne ?" hawaye yazubo mata tace"Momi nan" takama hannun Momin cike da yarinta tana nuna mata gurin  "ciwo yake kamar zan mutu" tausayi taba Momin matuƙar tausayi anya makuwa Dad ɗin Taufiq yaduba abinda yadace kamar fa yarinyar ta mashi ƙarama dayawa .



bathroom ɗin cikin room ɗin tashiga ta haɗa ruwan zafi da detol tazo takamata, duk taku ɗaya intayi jitake kamar ana gasa gurin da garwashin wuta gaba ɗaya ya daure duk taji ciwo shikuwa da taje takawa saiya rintse ido kamar ajikinshi ciwon yake domin yana kallan komi ta window suna isa bathroom ɗin  cikin ruwan zafin Momi ta ɗan yaye mata duguwar rigar da Taufiq ya sanya mata ta sanyata tana zama ta miƙe tana kwalla wani irin ƙara,   lokacin da ƙaran, ya doki   dodon kunnuwan Taufiq ƙara runtse ido yayi sannan ya dunkule duka hannayansa biyu ya ɗan naushi iska ya faɗin ya "salam" dan gaba ɗayansa jiyakeyi abin kamar a jikinsa.


Momi tadaɗe tana chanza mata ruwa ganin taɗanyi dadama yasa tafito ta nemo Taufiq so kaita Hospital dan taga dole sai sun dangana da Hospital ɗin.


a ƙofar taganshi tace to bara inɗanje  in ƙara kintsawa muwuce Hospital kai ya ɗaga mata a hankali ya ɗan sadda kansa.


ciki ya ida shiga  yana zuwa ya cire mata rigar dan duk taimakon da Momi tabata da rigar ɗazu wadda Taufiq yasa mata ta mata komi wanka ya mata a hankali danma inda yaji ransa ya mai sanyi jikinta sanyi ƙalau bawata fiver ko makamancin haka tsaf ya mata wankan a hankali yakebi da ita fiddo ta yayi daga cikin toilet ɗin towel yasa ya goge mata jikinta tsaf sannan ya dakko wani lotion a gaban mirror a hankali yake bin gaɓoɓin jikinta yana shafa mata ita kuwa tayi lamo akan bed ɗin inda kuma ruwan zafin yaɗan sanya HQ ɗinta samun sauƙin zogin da ɗaurewar da tayi ajiyar zuciya take yi a kai akai inda kuma takejin daɗin yadda yake shiryata a nitse.


bayan ya gama shiryata saɓatar yayi a kafaɗarsa ya nufi parking space kujeru ya kwantar mata ya kwantar da ita  kiss ya manna mata goshi shiduk abinda yakeyi kawai yi mata yake amman gani kansa yakeyi kamar wani mai laifi, sannan ya koma driver set ya zauna Air condition ya kunna nan da nan motar ta gauraye da ƙamshin Air freshiner ɗin motar sai yabada yanayi maidaɗi hannu yakai ya kunna ƙira ar sheik Ahmed Sulaiman cikin suratul Tauba a hankali yake bin karatun hakan yasa yasami nutsuwa bakaɗanba game da abubuwan dake damunsa, daidai nan kuma Momi ta ƙaraso ta buɗe gaba ta shiga.


tafiyar minti kaɗan takaisu Hospital  doctor Razina ce ta amsheta  bayan sunshiga da kamar 30 minute's da fito riƙe da paper's a hannunta gilas ɗin fuskar ta ta cire tana cewa" gaskiya yanzu ana matuƙar fama da matsala irin wannan ta fyaɗe yara ƙanana sai kisamu manya na masu aika aika ƙarfi da yaji gaskiya Allah kyauta mugayan ɗabi un mutane!".


paper ɗin ta miƙawa Momi tana  cewa a siyo wannan material's ɗin so ɗinki za a mata duk abinda take faɗa Taufiq yanaji wani faɗuwar gaba yaji kennan yaƙarata kuma ɗinki za a mata hakan yanufin aƙara rageta to a hakama bai wani shigeta sosaiba gashi daƙyer yashiga to idan aka rageta yana nufin taƙara tsukewa kennan ?  laulausar sumar kanshi yasa hannu ya yamutsa daidai nan Momi ta ƙaraso tana miƙa mashi paper ɗin amsa yayi ya ɗankalli  Momin yace "pls Momi kada amata ɗinki" ya ida maganar da damuwa  Momi tace kamar ya kada amata? daidai nan Dady ya iso da sauri Taufiq ya tafi dan ya gudun Dad ya masa fala kuma shi a zatanshi Dad ɗin baisani ba shiyasa yake ɓoye mashi bayaso ayi maganar agabanshi.



bayan yatafi Momi ta mashi bayanin komi cikin tausayin yarinyar inda yace"karta damu ba abinda zai sami Huzaiyyar sai alkairi".



a haka aka mata ɗinki aka basu sallama Momi taci gaba da kula da ita inda Taufiq yake ta nan nan da ita shima yana matuƙar tausaya mata.




sannu sannu jikinta kam yayi sauƙi sosai inda ɗinki yayi kyau da kanshi ya warware tsaf


ɓangaren Hadiya kuwa takira Taufiq yafi sau dubu yaƙi dauka danshi mutum ne mai hakuri akan abinda yake ganin zai zama matsala ga rayuwarsa duk da yana matuƙar kaunar Hadiya just so yake pretty tagama samun lafiya sai yayiwa Dad maganar zuwa gidansu Hadiyar inyaso daga baya saiyacigaba da zuwa gidannasu tunda yanzu abin yazo mashi a haka 


zaune suke shida Dady a main porlour suna cike wasu takardu na contract da Dady zai bada shidai duk hankalinsa na gunta sonyake yaganta dan gobe insha Allah yake sanya ran tafiya Abuja aiki ya tarar masa a Office    gashi duk yana cikin damuwa amman bazai bari yayi abinda zuciyarshi takeso ba gara ya danne dan gani yake daya sake ƙara farkewa zatayi.


a nutse Taufiq yake ma Dady maganar zuwa  nema masa auran Hadiya Dady'n  baiƙiba yace" insha Allah ranar juma a  zasuje wani daɗi yaji ya mashi godiya shima yaji daɗin ba nuna mashi komi ba daga ƙarshe Dady'n yake sanar dashi ya chanza ma Huzaiyya school zatayi bording   kaga kafin takarsa nasan tuni ma kayi auranka kuma nasan baka dadamuwa da hakan tunda daman ita bawai zaɓinka bace amman kazama mai adalci a tsakaninsu dukkansu matanka ne  idansa masu masifar kyau yaɗago ya kalli Dad dasu yace "amman Dady miyasa za akaita bording kuma miyasa kafin ayi komi ba asanar dani ba?".



Dad yace" Taufiq naga baka  damu da yarinyar ba nasan ko tayi nesa da gida hakan bazai dameka ba"

a hankali yasake ɗago kanshi wanda tunda yagama magana ya saddashi ƙasa kafin yayi magana yajiyo takun saukowa daga upsteir's  ga wani kamshi arebian farfume mai sanyin daɗi daya ziyarci hancinsu wani ƙaran takalmi yake tashi kaɗan kaɗan daga matattataƙalar.



batayi tsammaninsu ba sai ganinsu tayi sanyi take cikin wasu riga da wanko pakistan rigar iya gwaiwa wandan mai faɗi  kallabin kayan maiɗan faɗi kalar su ruwan lemon tsami da pink yanayi tsarinda aka musu yayi kyau domin kamar  jirwaye  sun amahi jikin tsaf ga kuma ɗauri kallafin yayi kyau ainun inda ta tattara dogon gashinta ta cusa wanda ya fito yayi acuci a bayanta.



tayi kyau kamar buduwarar india jiya Momi tasa aka mata kunshin sajan yayi matuƙar ƙayata fatar ta ya kumayi marrom sosai .



wata ajiyarsa ziciya ya sauke inda kuma zuciyarsa ta dinga bugawa atare, ji tayi kamar tayi baya muryar Dad taji yana cewa"ƙaraso mana shikuma Taufiq tunda ya zuba mata margic ɗin idansa bai janyeba saukowa ta idayi kanta a ƙasa ciki ladabi ta gaida Dad sannan ta juya ta gaida Taufiq wanda garin amsawa ya kuma kwaruwa domin gaba ɗaya gani yayi tayi kyau kamar fure ta ƙara cika abinda bai saniba tunda Mominshi ta fuskanci ya shoga take markaɗa kankana da madarar ruwa da zuma take bata tana sha ga kuma kwai ɗanye da take ba wanda yake fusata yanasa fatarta kyau.


Dad yace" subahanallah garinya My Son? sannu" .


miƙewa Huzaiyya tayi frige ta buɗe ta ɗakko goran swan watter cup ta ɗakko ta tsiyaya ta miƙa mashi shikuma sai kallanta yakeyi.



Dad yace yawwa Huzaiyya kuyi sallama inaso zamuje ayi maki gwaji yau kuma shima gobe zai wuce gurin aiki kinsan ba anan yake aiki ba"miƙewa yayi ya barsu.


duk saitaji ba daɗi ta kalleahi zuciyarta naci gaba da bugawa shima a ɓangaransa haka ɗince ke faruwa tace"yan.....   zu   tafiya zakayi?" 


dama tasan bazaisota ba take Sahbi ya faɗo mata sanda yayi wata magana wata rana indayake cewa"maisona idan mukayi aure ko gona tare zamu dinga zuwa ke kina rakani kinamin hira nikuma ina ƙara saurin aiki shi kuma tunani yake yanzu da Hadiya ce zai cewa Dad zaitafi da matarsa baza a hanashi ba amman yanzu ba hali to mi amfanin aura nan?.


kaiya ɗaga mata yace"ko zakije?" daidai nan Dady ya sauko yana "cewa to daughter mujeko?.



kisameni a compound" yayi waje duk cikin gwada Taufiq ɗin yake haka




miƙewa tayi  shima ya miƙe ita dai batasan dalili ba hawaye ya fara bin kincinta inda  hannu yasa duka ya rungumo ta ya kwanta a bisa kirjinshi  yafara shafa bayanta gaba ɗaya zuciyarsu bugawa takeyi kowa yanajin bugun zuciyar kowa da sauri da sauri yayinda shikuma ya fara yawo da hannunsa a matashin jikinta kasancewar duk girman jikinta inhar suna kusa sai taganta wata tsakuwa suna haka sukaji takun saukowar mutum daga sama da sauri ya janyeta ya kama hannunta kamar mai mata wani abu a hannun a haka Momi ta iso duka kallanta suke inda Huzaiyya ta cire hannunta a nashi ta ruga ta rungume Momi tace"barka da fitowa Momi murmushi tayi ta shafa kanta tace barka dai sweet baby ta ɗan sunbaci kanta da goshinta da kulawa take kallan Taufiq ɗin tausayinsa takeji har cikin ranta ko ba a faɗa mata ba tasani yana cikin damuwa kuma yana buƙatar kulawa hannun Huzaiyya takama ta nufi gurinshi ta ɗan sumbaci gefen hagu da dama na fuskarshi tace"My Son are you ok?" a hankali ya ida kwantar da kanshi kan kafaɗarta yana ɗan fidda hawayan shagwaɓa gami da samun sausauci yace"Momi"  hannu tasa ta rufe mashi baki tace " sorry kayi hakuri komi zaifice kaji kaci gab da juriya harka cinye jarabawar ka" cikin kulawa takama hannunshi shima suka zauna akan three seater inda Huzaiyya take mamakin wai babba dashi yana wani irin abu kamar yaro ƙarami kwantar da kanshi yayi kan kafaɗar Momi yace" Momi Dady yamin aure amman kuma shiyake bawa matar umarni miyasa? wai yanzuma school zai sata ba shwara taba".



daidai nan kuma phone ɗin Momi ta fara ringing take Huzaiyya ta ɗakko danna ok  ta miƙawa Momin.


Dady ne yace a tura Huzaiyya zasutafi yana jiranta.



hijab taje ta ɗakko tazo ta wuce Taifiq yana kallanta yanajin wani iri aransa.



*TAKU HAR KULLUM*



*Nanah ibrahim*



Post a Comment

0 Comments