Uwar goyo new book
Chapter1
wajen ya cika da Jama, a maza da Mata babba
da yaro
Kowa harkar gabansa kawai yake ba ruwan kowa
da kowa kasancewar gobe sallane yasa shagon
Mai Suna alfijir Super store cike da Jama, a
baban shagone yanada qofofi har hudu duk wani
nau, in sutura da kayan kyalekyale shagon
nadashi tsayawa fasalta yaddah shagon yakema
bata lokacine
You itace ranan da musulman duniya sukakai
azuminsu na 29 gobe Ko jibi kenan take sallah
Inka dubi fuskokin Jama, ar dake cikin alfijir
Super market din kowannensu cikin farinciki da
annashiwa yake kowa na sayen abinda yakeso
Jama, a sai kashe naira kawai yake a cikin
shagon kaika rantse kace bada guminsu suke
samo kudinba
A wanni vangare kuwa wata matace da yarta da
ba zata wuce year shekara shiddah a duniya ba
Kayane a kusa da Ita masu yawan gaske Wanda
ta saima
Year lelen nata
Kallo daya zakaima Matar Ka gane macece Mai
aji kuma naira ta zauna don alamun Hutu sun
bayyana a jikinta
Daaa ganin yanayin jikinta zaka gane tayi nisa da
talauci
Domin shiga Tai ta kece raini Kaya ta saka masu
tsada Ita da year tatata daga wuyarta zuwa
hannayenta wasu hadaddun danyen gwala
qwalaine a ciki wani siririn gyale ta yafa a
kafadar Tata wacce ake Kira da tayani gantali
Sam batai Kama da Matar aureba kasancewar
yanayin shigar Tata da tayi
Sai baza kamshi kawai take Tana wani hura hanci
irin na masu hannu da shuni
A zaune take a kan wani kujera ba qaramin kudi
ta kashema yar Tata ba duk tsadar Abu bata
shakkar siyama yar Tata inhar ranta naso kuma
Zai sakata cikin walwala
Dukda wannan uwar siyayyar da taima yar Tata a
banza ya tashi domin kuwa ita yar a duk cikin
himilin kayan da aka jibgo Mata din bataga
abinda yai Mata ba
Hasalima Ita wani Riga da siket takeso data Gani
a jikin wata yarinya a lokacin da sukaje Viki a
wani gida tun a lokacin taji kayan sun birgeta don
haka taketa rigima Kan sai momin Nata ta siyo
Mata kalan kayan sai kuma akai rashin sa. A ba,
a samu kalan kayanba don har Dubai abbanta
yaje don kayan Amman Ina Abu yaci Tara saidai
ya samo hadaddu Wanda sukafi wanNan kyau
Amman daya kawo Mata saita dinga ihu da tsalle
akan bataso Dole sai kalan wadancan
Daqar maman Tata ta shawo kanta da yin mata
alqawarin duk indai ake saidawa Ko, a inane indai
har a fadin duniyar nanne wajen yake to sai taje
ta sayo Mata su kuma Ko nawa suke hakan yasa
ta tashi ta nufi gidansu yarinyar da yar Tata taga
kayan a jikinta saidai anyi rashin sa, a domin
kayan ba a naija aka saima yar tasuba Tun daga
Saudi wata yar uwarsu ta kawo ma yar tsaraba
haka ta coma gida cikin sanyin jiki tanata tunanin
ta yaddah zata shawo kan yar Tata ba tare da an
samu matsalaba
Hakan kuwa akai duk wasu kalamai masu taushi
da kwantar da zuciyar da taitama yar tata basuyi
tasiri ba
Don rigima Kala Kala ta dinga tsirowa dAshi
hardasu yajin cin abinci na sati daya
Dadai maman ta fahimci yar Tata Tana cikin wani
haline yasa ta dauketa zuwa alfajir Super market
Wanda Ke cikin Garin Ko allah zaisa taga wasu
kayan wadanda sukafi wadancan Ita a nata
tunanin kantine babba kuma duk abinda kakeso
zaka iya samu a ciki
Don haka yasa ta taho da ita sai kuma akai
rashin sa. A a duk kantin saida suka zagaye ciki
da wajensa Amman Basu samu kalan kayanba
Yarinyace qarama wacce shekarunta Basu taka
sun karyaba Amman sai Dan banzan rigiman
tsiga kodon ita irin yarannanne da babu kwaba
balle harara_tunda Tai wayo komai sai abinda
ranta keso ake Mata komai kuma tsadar abu idan
aka saya Mata ba zatayi amfani dashiba matuqar
bai kwanta mataba
Mahaifinta yana matuqar Jin haushin halayyar yar
tashi saidai ba yadda zaiyi don Bashi da icon
hanawa sbd rayuwar auren nasu ba yaddah aka
sani suke gudanar dashiba Matar tashi Ita keda
icon komai a gidan Sam batason taga bacin ran
yarta shiyasa yar takecin
Karenta babu babbaka shagwaba Kala Kala ta
iyashi Ga qiriniya da rashin Jin magana da kuma
rashin Kunya duk wannan Abu da take a wajen
uwarta duk ado ne domin kuwa batasanma
tanayiba ballentana ta hanata
Duk shirin da kuke da ita kanaqin halayyar yar
tatta to yanxu zaku raba hanya da ita koda kuwa
jikinta nekai
Yarinyar an shagwabata da yawa duk abinda
zatai marar kyau to a wajen uwarta Mai kyau ne
kwarai da gaske Karna cikaku da surutu shin wai
wacece wannan matar
Hajiya fanne Kenan wadanda mutane sukafi sani
da hajia tsigala mafadaciyar matace a zamanin
quruciyarta duk a yarn anguwan nasu babu
Wanda ya kaita masifa
Mummunace sosai baqaqirin da ita babu Ko
alamun fari a jikinta
Yaddah fuskarta take baqa haka zuciyarta take
babu Ko alamun Imani a tattare da ita asalin
mahaifanta mangawane daga qaramar hukumar
nguru ta jahar yobe suka dawo garinda suke a
yanxu idan Suna yarensu kaika rantse kace kanuri
suke mahaifinta talakane Amman yanada Rufin
asiri
Domin kuwa yanada Sana, arsa wacce da ita
yake samun daukar nauyin iyalan Nasa kuma
dattijon arziqine don Jama. A na girmamashi don
halinsa na kirkine ba ruwansa da shiga shirgin da
Bai damesaba
Mahaifin fanne nada ilminsa na addini don da
yawa Jama. A a wajensa suke zuwa daukan
darussa mahaifiyarta da mahaifinta kusan halinsu
dayane don mahaifiyar tatama taso ta kereshi
wajen haquri
Su biyar ne wajen mahaifin nasu uku Mata biyu
Maza saidai duk yayyin Nata an musu auren
dangi Ga Yan uwansu a lokacin da akaxo yin
natanne ta qeqashe qasa akan ita ba zata aure
Wanda akeson a hadata dashiba akai juyin
duniyarnan taqi yarda dukda haquri na mahaifin
fanne Amman saida tasa ya kamata yai Mata
dukan tsiya don da alamun sunansa taqeson
batawa mahaifiyarta kuwa nasiha ta dinga Mata
akan tai haquri ta amince da zabin da mahaifin
Nata yai Mata gamida nasiha Mai ratsa jiki shine
mijin Nata da kalamai harta samu daman shawo
kansa amman da sharadin bata sati biyu tak
inhar sati biyu ya cika bata samo mijin aureba to
zai hadata da Wanda yai niyyah
Nanfa mahaifiyar Tata ta takura Mata akan ta
fitar da mijin da zata aura a cikin gwanon
samarin da suke zuwa wajenta Tun kafin lokacin
da mahaifin Nata ya dibar Mata don tasan halin
mijin Nata akwaishi da haquri amman duk sanda
ya fusata bashi saurin sauka saidai abinda ita
mahaifiyar fannen bata saniba shine duk cikin
samarin Nata babu Mai zuwa wajenta da niyyar
aure duk Yan I love u I love u ne Yan axo axo aji
dadi a Ware ne sai kuma masu nemNta da
fasiqanci Amman Sam bata taba Basu hadin kaiba
Yau itace ran da mahaifin Nata ya dibar Mata
suka cika din haka daya ya kirata domin Jin
Wanda ta tsayar ganin ganin ta faramai hanya
hanyane yasa yace to lallai Da Wanda yai niyyah
Zai hadata Dan Dan uwansa nanfa tai tsalle ta
dire gamida cewa wLlahi inhar aka hadata aure
da Wanda sukeson hadatadin to cikin biyu sai
anyi daya kodai ta kashe kanta Ko kuma tabi
uwa duniya ta salwantar da rayuwR Tata acan
kawai kalaman fannen ba qaramin girgixa
mahaifan Nata yaiba hakan yasa suka qaleta taci
gaba da zama a gabansu har aka dau lokaci mai
tsawo fanne sai qara gansamewa take a gaban
iyayenta don harta wuce minzalin aure don sa,
ointa yanxu wasu nada yaya2 wasu uku
Duk anguwan an santa batada kunya Kona
misqara zarratan ga fada idan Tana fada bakinta
har kumfa ke fita Ga zagi fanne ta iya zagi Lamar
bamagujiya sannan Ga shegen tonon fada Lamar
karya Kai fada koda bada Ita akeba Tana shiga
kullun sai an kawoma iyayenta qararta hakan ba
qaramin qonama mahaifin Nata rai yakeba
Hakan yasa Jama. A ke kiranta da fanne tsigala
fada da gaskia tsorone
Hakan ba qaramin damun mahaifinta yakeba
burinsa daya shine Yaga ya kawar da fanne daga
gabansa koda Zai iya samun kwanciyar hankali ta
wani bangaren
Ana cikin hakane mahaifin Nata ya bada Ita
sadaka Ga wani saurayi Dan anguwan nasu
kyakkyawan saurayine daga gidansu fannen zuwa
gidansu saurayin gidaje ukune kawai a tsakani. A.
Lokacin daya sanar da mahaifiyar fanne matarsa
kenan hukuncin daya yanke akan yar tasa ba
qaramin tashin hankali tashigaba sbd tuna furucin
yar Tata acan baya tashi kuma san mijin Nata
idan yahau baya saurin sauka kuma bai cika
alqawari kuma ya karyaba
Hakan yasa ta shiga wani Hali don Gani take
Kaman lokacin rasa yar tatace taxo gashi kuma
yace Mata karta sake ta fada Mata har sai an
kalmmala komai
Mahaifin fanne shine yadau dawainiyar komai na
game da kayan Viki da kuma Yan abubuwan da
baza. A rasaba Wanda addini ya tanadar a
bangaren mahaifiyar Tata kuwa Sam bata wani
amanna da wannan bikin don Gani take kamar
kashe kan Nata zata kamar yaddah ta fada a
baya shin waye Akabama fanne sadaka
Abubakar sadiq matashin saurayi ajin farko farine
tes dashi ga dan dogon hancinsa yarone Mai
ladabi da biyayyah Da sanin ya kamata ga ganin
Girman na gaba dashi Tun yana qarami
mahaifinsa ya rasu
Don haka Dan uwar mahaifiyarsa ya riqeshi shine
Tun yana aji uku na gaba da firamare mariqin
Nasa ya rasu hakan
Hakan yasa yake zuwa shagon wani a
anguwansu yana masa yan aikace aikace da
koyon Sana. A domin samun na kashewa don
daman abbakar din Mai zuciyar neman na
kansane
Don haka ya tashi tsaye wajen neman na kansa
ganin Hali da dabiun abbakar ne yasa mahaifin
fanne yai sha, awar Bashi yarsa sadaqa a lokacin
da yake fada masa saida ya tsaya sosai ya
tunani kamin ya bashi masa ta bangaren mahaifin
fanne kuwa murnane tattare a tare dashi don
yanada yaqinin abbakar bazai watsa masa qasa a
ido ba sbd dattakon yaron yaroneshi amman halin
manyane dashi
Duk da Bai farin ciki da kyautar da akai masa
kuma baiyi na, am da itaba amman ba zai iyama
tsohon gardamaba don yana ganin girmansa don
daman ance ai shaidanne kawai Ke maida hannun
kyauta baya hakan yasa ya amshi kyautar da
akai masa hannu bibbiyu gamida godiya tareda
wata yar guntuwar murmushin da zamu iya
kiranta da yaqe a ranan da mahaifin fanne ya
sanar da abbakar kyautar da yai masa ranan
wuni yai bashi da kuzari don Ko abinci kasaci yai
ya kasa fita shago mariqiyarsace ta leqo gamida
fadin abbakar lfy you baka fitaba Ko bakajin
dadine yace eh goggo zazzabine Ke damuna tace
to ina zuwa bari na samo maka magani don
nasan ba za, a rasaba nanta barshi ta fice daga
dakin
A daren ranan kasa barci yai ya saqa wannan ya
kwance wancan wai duk dandai ya samu mafita
Amman Ina a haka har gari ya waye abufa yai
qamari don har abbakar ya fara ramewa tunanin
irin zaman da zasuyi shida fanne kawai yake don
tuntuni yasan halin yarinyar ya tsani halayyan
yarinyar da kyamar abubuwan da take aikatawa
Domin shi Ko kadan baison Yaga yaro na Raina
na gaba dashi ita kuwa fanne ba ruwanta tsoho
Ko girman babanta yai idan ya shigo harkarta
yanxu zata yayyafa masa ruwan rashin Kunya kai
Ko kallone kai Mata wanda bai gamshetaba
yanXu saiku Debi Yan kallo kaida ita
fanne ba sa, an abbakar bace don da yayanta na
uku yake abota don akwai wata Rana da abbakar
din ya samu yayan ita fannen akan su dinga
tsawata Mata akan abubuwN da take domin duk
ba masu kyau bane sai ce masa yayi su Gani
suke kamar da shafar aljanu a lamarin fanne don
abubuwan Nata kullun gaba suke mun rasa
yaddah zamuyi da Ita saidai addu, a kawai da
mukasa a gaba kaima Ka tayamu da addu, a
abbakar yace Ina ba wani addu, ai yasin bataji
duka Bane kawai tsagwaron rashinjine Ke
damunta da yarinta kuma wlh Ina tabbatar maka
da duk sanda ta shigo sabgata saina Mata abinda
harta mutu bata Manta dashiba don wlh saina
Mata dukan da sai tayi satittika a kwance abokin
Nasa yai Daria yace abbakar kenan don ba tare
da Ita kakeba shiyasa kake fadin haka abbakar
yace to lallai zakasha mamaki Allah dai yasa tayi
gigin shiga sabgata Ka Gani
ita kanta fannen Tana mamakin yaddah akai take
shakkar abbakar din koda tayi niyyar sauke masa
buhun masifar Tata sai taji ta kasa dukda kuma
irin shishshige matan da yake don Kai tsaye yake
tunkararta ya fada Mata cewa abinda take babu
kyau ta gyra halinta da tayi niyyr mayar masa da
martani Ko zaginsa da zarar ta kalli kwayar
idonta duk saita daburce gaba da gabanta Kenan
wai aljani ya taka wuta
Ita da kanta idan ta zauna saita dinga tunanin
shin wai meye take gani a cikin kwayar idon
abbakar ne wnda Ke firgitata haka Amman har
izuw yanxu bata samu amsar hakan ba abinda
bata saniba kuwa shine akwai wani sirri da Allah
ya boyene Wanda sai shida kansa yasan ko meye
wannan
Jama. A da dama sunyu mamakin wannan Hadi
da akai domin abbakar salihin matashine kuma
natsastse Wanda Ke ganin darajar na gaba dashi
ita kuwa fanne kowa ya Santa batada Kunya
Kona misqara zarratan ballagazaace wacce
qaramin Abu zaisa yanxu Ku dambace kaida ita
bata ganin mutuncin kowa a idonta duk girman
mutun bata shayin angaza masa rashin mutunci
Ko watsa masa ashar hakan yasa Jama. A da
dama Ke zuwa masa jaje na rashin zabama
yayansa uwa ta gari da kuma Yan Bani na iya
dake zugashi akan karya sake ya yarda da
kyautar da akai masa
Mezai faru ta bangaren fanne zata amince Ko a, A
idanma ta amince ya zaman auren nasu Zai
kasance?
Mu hadu a next chapter
Uwar goyo
Chapter2
Jama, a da dama na ganin rashin dacewar tasu
don babu yaddah za, ai tsuntsun dake yawo a
sama yai rayuwa da kifin dake cikin rigiya abinda
Basu saniba shine bakin alqalami ya rigada ya
bushe domin tuntuni ya rigada ya amsawa
mahaifin Nata yanxu kuwa babu ta yaddah za. Ai
ya koma yace masa ya fasa ba, a dau tsawon
lokaciba akasha Viki dukda dai angon ba son
auren yakeba don daqarma ya iya zuwa wajen
saurin auren don daman masu iya magana na
fadin lbrn zuciya a tambayo fuska
Bangaren amarya kuwa abin ba yabo ba fallasa
Don tunda aka fara hidiman bikin batacema kowa
komaiba don koda mahaifin Nata ya kirata
gamida sanar da Ita hukuncin daya yanke a kanta
din na hadata aure da abbakar shirun da tayi ya
nunar masa data amince da zabin da yai Mata din
don haka farincikine fal a tare dashi
Don haka ya tashi gadan gadan wajen ganin anyi
hidiman bikin lfy da kansa ya Kama musu gidan
haya saidai daki dayane kasancewar Mai qaramin
qarfine
Bayan an gamashan Viki yau washe gari amarya
da ago sukaje gaisheda iyaye daman Al, adar
Garin Kenan don haka Suna zuwa mahaifin
fannen ya jashi bangarensa domin su tattauna
ananne yake cema abbakar din abbakar don Allah
inaso kaimin wani Al qawari guda kuma wannan
alqawari ba komai Bane illa so nake Ka riqemin
fanne Amana abbakar duk runtsi karka rabu da Ita
idan har kaimin hada Ka gamamin komai a
rayuwa kaman asirinane Ka Rufe domin manxon
Allah yace duk waNda ya rufama wani asiri to
kuwa Allah Zai nisantar da fuskarsa Ga shiga
wutar jahannama
Nasan bakason fanne kawai girmana da
mutuncina yasa Ka amince akan ta zama
abokiyar rayuwarka domin jama. A da dama na
fadin aurennan nakuba jimawa zaiyiba to inaso
don Allah kabama marada Kunya inhar Kai haka
na tabbata Allah bazai barka hakaba Allah kuma
yasa maka albarka ya kuma saka Maka da gidan
aljannah
Yace Amin baba kuma nai make alqawarin duk
runtsi Zan riqe maka yarka bisa Amana sannan
sukai sallama
Viki ya waste kowa ya Kama gabansa akabar
abbakar dagashi sai amaryarsa sai muyi musu
fatan zama lfy da kuma Bashi icon cika alqawarin
daya daukarma baban nata
A ranan da abbakar ya fara shiga dakin fanne da
dare ya samu har tayi barci abinta tayi daidai
akan gadon basa banban inji bahaushe
Be abinda Ke damunta barcinta kawai take
Sharawa
Daman ba qaramin takaici takejiba idan Tana
kwance akan tabarman Karan dake dakinta
ranaku da yawa Ko runtsawa batayi don Tana
kwanciya ta barman zataita cizonta Kota Ina
Tana sha, awar taje gidan qawarta ta ganta akan
gadonta abin ba qaramin burgeta yakeba kuma
yana daya daga cikin dalilan da yasa bataima
baban Nata musuba alokacin da yace Zai hadata
aure da abbakar ayau ne ta kudiri niyyar fanshe
barcinta data dinga rashinyi a kwanakin baya duk
ta dalilin kwana akan taburman Kara tace in
banda talauuci mai zaisa mutun ya dinga kwana
Akan tabirman Kara duk wani juyi da zakai saita
sokeka
Alokacin data hayekan gadon natane taji wani
sanyin farinciki na ziyartan zuciyarta tace Ashe
daman haka kwanciya akan Gado yake da dadi
Aiko datasan hakane da tuntuni ta amince da
zabin da mahaifin Nata yai Mata na farko kilata
huta da rashin yin barci Amman Ka kwanta kan
tabirman Kara duk inda Ka juya saita sokeka da
wadannan tunanin tunanen har barci ya kwasheta
don batasanma angon Nata ya shgo ba
Dukda abbakar din ba sonta yakeba amman baiqi
shigo Mata da kazar amarciba ganin Tana barci
yasa Bai tashetaba ya aje mata a gafe shikuma
ya fita waje gamida dauro alwala Nan yaxo ya
fara nafiloli Bai tsayaba saida dare ya tsala
Donma wai ya farajin barcine ya dafe Kai shi
kadai yana tunani yace ohni abbakar shin Wai
tayaya zamu fara wannan zaman auren ne oho
Allah kadai shi yabarma kansa sani saida asuba
ya tashi bayan yai Alwala gamida shirin yafiya
masallaci itama ya tasheta don Tai sallah
Amman har yaje ya dawo bata farkaba hannunsa
yasa ya dinga jijiga gadon har saida Yaga ta
bude ido sannan yace Mata to ai saiki tashi kije
kiyi sallah kinga har gari ya soma wayewa ba
yaddah ta iya haka ta tashi gamida zumburo
bakinnan Yayo gaba wai donme Zai Mata
katsalandan alokacin da takejin dadin barcin Nata
harda mafarkai masu dadi
A gurguje taje tayo alwala tai sallan sannan ta
koma kan gadon abbabakar yai mamakin irin
wannan sallah na fanne Bai kamata ace yar
malam Mai farin sani Kaman fanne ace bata iya
sallah ba abinda kuwa bai saniba shine Tun
daman can fanne ba sallah takeba sai an takura
Mata take wani lokacinma idan tayi alwalan
dakinta take guduwa taje ta zauna Ko kuma Tai
kwanciyarta yanxu hakanma tadaiyinne kawai
don karya takura Mata adaidai lokacin da takeson
ta huta
Yace fanne Ga abin kari Nan a cikin ledar can
saiki dauka ki karya da Ita Nina tafi kasuwa
dukda taji abinda ya fadan Aman saitai burus
dashi abin yai masa ciwo Amman saiya nuna Bai
damuba ya kada Kai ya wuce abinsa
Ganin ya fita yasa Tai saurin saukowA tuni
miyonta ya tsinke da abinda ta Gani tace wai
dadi kasheni inji barawon takanta yau itace dacin
kaxa yaushe rabonta da taci kaza don haka nanta
bude ciki taita diban kazarnan har saida taji tayi
qat sannan ta saurara gamida aje saurAn agefe
tace anjima idan ta farka daga barcin ta qarasa
Hakan kuwa akai Tana farkawa misalin qarfe
daya na Rana taqarasa sauran lol
Da farko zaman doya da manja suke kodade daga
wajen abbakar shi bai nemi wani Abu daga
wajentaba baiso ya nema ya janyoma kansa jafa,
I da rashin kunya dukda kuwa iya qoqarinsa da
yake wajen ganin ya kyautata mata inda zasu
shekara a haka babu Mai tankama wani inhar ba
shine yai Mata maganaba to ba zatai masa ba
don wani lokutanma koda yai Mata maganaba
bata cika amsawaba don akwai lokutanda da
zaran taga ya shigo take fita waje ta zauna harna
tsawon wasu lokuta
Har yanxu girman kan fanne da Jiji da kanta babu
Wanda ya daya ballentana axoga yinma Miji
biyayyar aure
Abbakar Dai kallonta kawai yake da kuma jiran
ranan da allah zaisa ta gane gaskia yana qoqari
wajen sauke haqqinta dake kansa kasancewar
har yanxu yana zuwa shagonnan na anguwansu
da yake musu Yan aikace aikace
Ballentanama ganin gaskia da riqon Amana irin
na abbakar yasa Mai gidansa yasa yake shirin
dude masa wani babban shago wanda abbakar
Dinne Zai dinga Kula da komai abbakar wani irin
mutun ne Maison kyautatama iyalansa Kai
hardama Wanda suke tare dashi don baiqi ya
qarar da duk abinda yake dashiba a lokaci daya
don kawai ya biyama kansa buqata daman Ai
masu iya magana sunce biyan buqata yafi dogon
buri
Duk idan ya dawo daga kasuwa bai shigowa
hannunsa haka kawai dole saiya taho Mata da
wani abu dukda basonta yakeba da kuma
kyamatar halinta da yake gamida irin zaman da
suke to yana qoqaru wajen ganin ya farantamata
Rai kyautatawan da yake Mata da haquri Ga irin
zaman da yake da ita hakan yasa ta fara
saukowa harta fara masa magana gamida Bashi
duk wani kulawa da maigida ya cancanci ya
samu a wajen matarsa wannan sauyi da aka
samu daga wajen fanne shiya dinke barakar dake
tsakaninsu don daman ance mahakurci mawadaci
dukda iya qoqarinta da take wajen ganin ta
kyautata masa hakan baisa abbakar ya game
yarda da Ita Dari bisa dariba don masu iya
magana na fadin Mai Hali bai sauya halinsa
domin tsoron kar saiya Saki jiki da ita sannan ta
bullo masa da wani halin Amman dukda haka Bai
fasa yin Mata addu. A akan Allah yasa ta gane ta
gyara halaiyarta va
Har yanxu fanne bata gyara halaiyyartaba Kai
hardama Wanda abbakar din Bai San dasuba
wani lokacin idan abin ya taso Mata saiya baka
mamaki abin harya farabama abbakar tsoro sai
yanxu ya yarda da maganan yayanta da yai masa
a baya akan akwai shafar aljanu a tattare da Ita
don harya fara tunanin daukarta zuwa wajen
kalamai domin Ai Mata ruqiyyah
Abin mamakin shine ta bangarensu basa fada
jama, a da dama Suna mamakin yaddah akai
auren abbakar da fanne ya Dade haka ba tare da
samun wani matsalaba harda mahaifan fannen
kullun cikin sama abbakar albarka suke don yayi
namijin qoqari kasancewar Basu taba tunanin
fanne zata zauna gidan aure lfy Lau ba tare da
fitintunu sun biyo bayava domin sunfi kowa sanin
halin yar tasu
Don Mai haquri sosai ne Zai iya zama da ita duk
wani irin salon iskanci da zata bullo dashi
abbakar yasan ta yaddah zaibi ya shawo kan
lamarin wani lokutan idan ta taso da iskancin
Nata fita yake yabar Mata gidan don ya rigada
yayima mahaifin Nata alqawarin duk runtsi Zai
danne duk wani rashin mutunci da zatai masa
Ita kanta takan tazauna taita tunani tace haba
sai kace bada mutun nake zauneba kaita
tsokanan mutum Amman ya nuna baimasan
kanayiba Kai wannan mutumin inage Bashi da
zuciya kodai yabama kare ya cinyene oho
Kai Allah ya wadaran nake ya lalace ta girgixa
Kai gamida cewa wlh abbakar ba irin mijin da
nakeson aura Bane Ni Wanda idan na takaloshi
zai biyemin nakeso idan ta Kama mu dambace
duk Wanda ya kada wani to shine jarumin
Amman wannan wani solobiyo dashi tirr da irin
wannan Hali na abbakar
Abbakar kuwa tunani da irin zaman da suke d
fanne yasa harya fara ramewa a tsaytsaye bayan
Shiba ciwo yakeba sai yar waya Ita kuwa inka
ganta kumbura kawai take ba ruwanta yin abinda
takeso kawai take ba ruwanta game da mijina
kuwa ko ruwan wanka bata kai masa shida kansa
yake fita dibo ruwan da zaiyi wanka abinci kuwa
saidai idan ya dawo yaje wajen da ake aje
kwanuka ya dauka ya zuba da kansa Ko sau daya
Bai taba nuna Mata ya damu ba
Matan gidan da suke haya da yake gidan hayane
Ko wacce a cikinsu Suna sha, awar yaddah
abbakar ya maida fanne sarauniyar Mata masu
hassada nayi fatan Allah yasa Suma mazajensu
gane su dinga Basu irin kulawar da abbakar
kebama fanne nayi wasu kuma wautar fannen
suke gani akan abinda takema mijin Nata domin
kuwa Kaman wautane kullun idan ya dawo daga
kasuwa sai an kawo masa qarar fanne idan yai
bincike saiya Gano itace bata da gaskia wani
lokacin kuma itace keda gaskia Amman tabi har
qofar dakin macen su kacame da dambe Ko kuma
cacan bake sau da yawa dashi ake hadawa acin
musu mutunci abin na masa ciwo sosai saidai ba
yaddah zaiyi don haka Allah ya qaddaro masa
Bashida wata mafita daya wuce ya dinga addu, a
d kuma godema Allah
Domin alah na fadin Bai daurama nawa abinda
yafi qarfinsa sannan kuka bawa Bai kujema
qaddararsa saidaima yaje ya sameta
Sauda yawa abbakar kan zaunar da Ita yai Mata
nasiha akan ta daima abinda take domin ba Mai
kyau Bane ya kamata ta aje duk abinda take Ada
ta gane cewa yanxu ta girma ba yarinya bace ita
amman me a maimakon ta dauki maganan mijin
Nata Ina Ai a lokacin dayai maganan Tana tashi
Anan take bar magan ganin abin Nata bamai
sauqi Bane kuma ance Mai Hali Bai canja halinsa
yasa yasa Ma sarautan Allah ido
Don bazai iya kai qararta gurin mahaifintaba
kasancewar girmnsa da yake gani sannan duk
sanda suka hadu Kalman dai dayace shine Ka
qara haquri hakan yasa koda yai niyyar Kai
qararta wajen mahaifin Nata yana tune
kalamansa sai yai duk jikinsa ya mace sannan
koda yayi quri yakai qararta din ya tabbata marar
haqurin Kenan
Tunda sukai aure har izuwa yanxu ba, a tabajin
kansuba kasancewar abbakar din Mai haqurine
Bai biye Mata Amman ta bangarenta
Idan Sanrantane bataqi kullun su kwashi Yan
kalloba don daman abinda takeso Kenan
Sai kuma akai rashin sa, a mijin Nata mai
haqurine sunansa abbakar saddik
Komai zatai masa cikin tsiwa take masa Kai
hartakaiga idan yasata aiki kai tsaye take ce
masa ba zataiba Gar take mayar masa da
magana ba tare da taji shakkarsava Kota karanta
masaba a matsayinsa na jikinta Ko kadan batayi
masa biyayyah irin wanda aka sani mace
tanayima mijinta
Bata gaisheshi idan gari ya Wye haka kuma bata
masa sannu da zuwa din ya dawo daga kasuwa
Kai koda waje take idan ya shigo da Kaya bata
zuwa ta masa a hannun Nasa
Ga almubazzaranci duk abinda ya kawo haka
zata dinga watsar dashi Ko kuma idan ta tashi
firkawa saita dafa da yawa Wanda ba zasu iya
cinyewaba a maimakon idan sun rage Ko
almajirai tabamawa Ina Ai barin abincin take har
saiya lalace sannan ta zubar a bola Ga rowa
wohoho fanne akwaita da rowa kamar qanuwar
qaruna hatta Mai nemowan ya kawo bata barshi
a bayaba saiya jibgo Mata name ya kawo Amman
idan ta girka daqar yake iya samun yanka uku
Allah sarki saikace ya roqa Amman dukda hakan
Bai taba nuna Mata ya damuba
Abbakar sai zabgewa yake a tsaye kamar wani
Mai jinya bacin kuma lfyrsa qalau ba abinda Ke
damunsa sai rashin mutuncin da fanne Ke shuka
masa Kala Kala saidai duk rashin kirkin Nata da
take Mai bata taba zaginsaba harkar gabanta
kawai take Ga wata uwar kiba da tai kamar ta
fashe Ga surutu fanne akwaita da gulma da
tsugudidi ta saka wannan ta canja wancan
Shekararsu biyu d aure Amman Basu haihuba
shiru kakeji tamkar an shuka dusa lamarin ya
damu fanne sosai nanfa ta shiga sintirin zuw
gidan bokaye da kalamai harda asibiti taje
Amman ba, a samu nasaraba domin kuwa akwai
wani zuwa da tayi asibiti bayan likita ya gama
mata Yan gwaje gwaJensNe yace hajia saidaifa
kiyi haquri da yaddah allah ya halicceki bazance
ba zaki haihuba Amman zaki Dade kafin ki haihun
kuma ba lallai Bane ki samu zuri, a da yawaba
don bisa binciken da Naki koda zaki iya haihuwa
qarqari da dayane zuwa biyu bayan Nan kuma
saidai kiyi haquri hajia
Tur qashi Toya Kenan ya zatai da rayuwata Ita da
bataso abbakar ya kawo Mata kishiya tafison su
zauna su biyu sai kuma yaran da zasu Haifa lol
Tace Dole nasan abinyi Tun kafin ya sani hauka
don nasai idan abbakar da Yan uwansa sukasan
inada matsala a mahaifata lallai zasuyimin
saKiyar da babu ruwa don daman tasan ba sonta
yakeba duk a dalilin halinta marasa kyau Amman
ita bata ganin abinda takeyin musu
Shikam abbakar baimasan abinda ake tayiba
domin shi ya rigada yayi tawakkali Ga Allah ya
sani samu da tashi duk daga Allah suke hakan
yasa baima wani damu kansaba sannan kuma shi
, ain daman baso yake ya haihu da itaba don
lallai sai Dan data Haifa ya dauko halinta don
dama yaro a noon yakeshan hali sannan bashida
yaqinin zata iyama yaro tarbiya ta kwarai domin
kuwa ita kanta tarbiyyar ba ishenta yaiba
Fanne kuwa ba haqura taiba har yanxu neman
maganin haihuwa take duk Anan kudinta yake
tafiya tashi ba biyan buqata Amman wani
bangare na zuciyarta na fada Mata cewa taci
gaba da nem domin kuwa Mai nema yana tare da
samu haka kuma Wanda ya haji bau Saba Bane
Zuwa yanxu fanne ta fara damun abbakar akan
matsalan rashin haihuwarta da dare bata barinsa
yai barci sai Mita akan yaqi ya nema Mata
maganin haihuwa daman Aita gane ba Santa
yakeba Bashi Ita akai sadaq shiyasa Bai damu da
rashin haihuwar Tata ba maganganu dai marasa
dadi ta dinga fada masa shi kuwa Ko kallon inda
takema baiyiba balle ya tank mata wannan abin
da yake mata yana damunta sosai da yai shiru
yanajinta Tana magana yaqi tanka mata gwara
ya dauko sanda yaita rafka Mata da zaifi
Ana cikin hakane Allah yaima mahaifiyar fanne
rasuwa jinya Tai sosai Wanda har saida yakaita
Ga kwanciya a gadon asibiti jikin yai tsanami duk
yayanta wadand sukai aure saida sukaxo dubata
Tun daga garuruwan da suke auren jikindai ba
dadi sai, an kwantar an radar bata sanin Wanda
Ke kanta Ana cikin hakane ta soma samun sauqi
don har akan danyi hire da Ita a wani yammacine
da abbakar yaxo dubata don daman kullun sai
yaxo safe da yammah don ganin yaddah jikin
nata yake a lokacinne ta zaunar dashi Tana masa
nasiha Mai tsuma jiki gamida godia akan
riqemusu fanne da yai bisa Ga Amana don ta
tabbatar idan ba Mai haquri kamarsaba babu
Wanda zai iya zama da fanne zaman aure har
izuwa wannan lokacin sannan ta qara da damqa
masa amanar fanne a hannunsa daya riqe musu
Ita bisa amana sannan ya qara haquri domin duk
Mai haquri Allah na tare dashi a koda yaushe
yace insha Allahu goggo sannan ina godia da
wannan nasihar taki abbakar Ji yake kaman
wasiyyah take Bashi bayan ta gamane ya tashi
ya tafi hakan kuwa akai adaren ranar misalin
qarfe biyu na dare ciwon Nata ya dawo ta qara
birkicewa misalin asuba tace Ga garinkunan Allah
sarki Kullu nafsin za'ikatul maut washe gari aka
kaita gidanta na gaskia abbakar yai mutuqar
girgiza game da mutuwar baiwar allahn Nan
musamman idan ya tuna nasihun data dunga
masa a yammacin Jia sai yaji Hawaii na zubo
masa a fuska yace haqiqa duniya abin banzace
don duk Wanda yai damara sbd duniya to lallai
ya kamata ya kwance domin kuwa ita mutuwa
bat sallama
Su fanne anyi kuka Kaman rai Zai fita mutuwar
umar Tata ta girgizata domin bata taba ganin
mutuwa Kuru kuru da idontaba sai akan mamarta
saidai taji a bakin Jama a cikin yan kwanakin
ukunnan idan kaga fanne zaka rantse kace ba Ita
bace gaba daya ta sauya hakan ba qaramin dadi
yaima abbakarba donji yake kamar a jikinsa
kamar shiriyace taxo Mata saidai abinda Bai
saniba shine masu iya maganafa sunce mai Hali
baya sauya halinsa don a ranan addu, ar bakwai
din mamar Tata saida aka dubi yan kallo ita da
wata makwabciyarsu akan sosai lol
Chapter3
Haryanxu fanne bata sauko game da hayyarrArta
ba kullun qara gaba abin yake da zaran yayi
niyyar daukan mataki sai ya tuna da wasiyar da
mamar Tata ta Bashi a daren ran da zatabar
duniya hakan kesa gwiwowinsa na sanyi gameda
hukuncin da yai niyyar daukan har ya fasa cikin
halayyar fanne Abu dayane yafi qonama abbakar
rai shine rashin girmama na gaba da ita duk
girman mutun yanxu saita zumbudo masa ashar
wannan halayyah na fanne ba qaramin qonama
abbakar Rai yakeba wasa wasa abin Nata sai
qara ci gaba yake hakan yasa Jama, a ke kiranta
da fanne tsigalagala wasu su kirata da tsigai
wasu kuma su kirata da tsigala duk ta dalilin
halin fanne yasa basu dadewa a gidan haya ake
korarsu daga aurensu zuwa yanxu sun zauna a
gidan haya yafi Goma sha uku don akwai gidan
da sati daya sukai a ciki aka koresu waje duk ta
dalilin munanan halayyarta
Ba qaramin kudade abbakar Ke kashewaba don
ba duk gidan da suka Kama Bane idan sun tashi
ake maida musu da kudin nasuba haqiqa abbakar
Yaga rayuwa
Kodama Ana barinsu a gidan hayan
Halayyar fannema kawai ta ishesa
Ballentana yanxu data bullo masa da wani sbn
iskanci sai cikin dare zata tashi taita nemansa da
rigima idan yaqi tankata taita girgixa masa qafa
akan Dole saiya tashi wasu lokutanma a tsakar
gidan yake kwana nanma Bai mataba har tsakar
gidan take biyoshi saida Yaga alamun abin Nata
bamai sauqi Bane saiya soma kwanan qofar gida
Tun Bai sababa haryaxo ya Saba
Daga baya kuma suka sasanta Amman saidaya
bata dubu biyar abindai nasu Kaman ya lafa sai
kuma ta tsiro da wani sabon Salo wai indai har
Zai kwanta da Ita to yasin saiya biya kunji
shegiya sai kace karuwa. Da
Wannan baqin Halin irin na fanne ansha kaisu
police station
Sunje cargi office yafi a qirga don da zaran ta
tabo marasa haquri sai sace sai anje police
station wani banzan haline da fannen da zaran
sun fara cacan baki da Kai Ko fada to duk abinda
Ke kusa da Ita Ko meye saita sauka tace zata
maka makakoda kuwa menene
Akwai lokacin da fada ya hadasu da wata Mata
wacce suke haya tare gulman Matar akai da
kuma akabi diddigi sai aka Gano daga wajen
fanne gulman ta fito Matar da aka daurama
gulman kuwa tace Aiko ba zata taba yardaba
daqar abbakar yashawo kan lamarin Ashe Ita
fanne abin nanan a ranta Wai sbd Matar tayi
Mata tatas a cikin Jama. A kuma abbakar ya
tsareta akan karta Tofa komai hakan yasa ta
kasa daukar mataki Ashe abin na raNta saidata
Bari anyi Kwana biyu sannan taje ta samu Matar
a kicing kuma a daidai lokacinda take kici kicin
daura sanwan dare
Daman fanne da rikici ta shiga kichin din Tana
shiga sai cema Matar tayi Ke kuma meye na
hararata budar bakin Matar sai tace a yaushe na
harareki din? Daman abinda takeso kenan Matar
ta maida Mata da martini kafin kace me sun
kicime da fada fanne batai wata wata ba ta
rarumo tabaryar dake kusa da Ita ta makama
Matar a kafada zata qarane sai kuma akai rashin
sa. A kafin ta qara Kai Mata tabaryan itama
Matar ta rarumo tabaryar da take daka dashu
saiji kake gauuuuu a hannun fanne Aiko fanne ta
kurma wata mahaukaciyar qara Wanda ya janyo
hankalin Jama
Ar dake tsakar gidan har suka fahimci akwai
matsala a cikin kichin nanfa sukai kansu domin
su raba fadan kafin kace me har Jama, a sun cika
qofar kichin din Kai harda makwabta abbakar na
tsaka da kasuwancinsa yaro yaxo ya samesa
gamida fada masa abinda Ke faruwa nan ya Rufe
shagon Nasa ya taho a gigice saidai kafin ya
qaraso Ashe har mijin matar yakai rahoto a police
din Yan sanda suka hadoshi da yan sanda biyu
mace daya namiji daya domin awuce da fannen
police station don har wajen tafia da itanma
saidatama yar sandan rashin kunya Ita kuma ta
mammaka Mata kulki a kafada kafin abbakar ya
qaraso har an tasa qeyarta Ji yai Kaman ya Barta
Tai Yan kwanaki a hannunsu koda zatadan dawo
cikin hayyacin Nata Amman Ina bazai iyaba gashi
bawai wasu kudine a hannunsaba kasancewar da
damuunane market baya ja
Jiki ba kuzari ya Kama hanya ya nufi station din
babu ko kunya tadinga zaiyano abinda ya faru
saidai dagajin yanayin magananar zakasan duk
qaryane Ga hannunta harya kumbura da qar ya
samu a ranan aka Bashi belinta bisa sharadi
saiyakai wannan Matar asibity an Mata maganin
ciwukan da fannen taji Mata yace ba damuwa
bayan an kammala komai suka dawo gida itama
fannen abbakar ya Kira Mai dauri aka daure Mata
hannun Nata saidai tasha wuya don saidatai
nadamar biyema Matar ammanfa Matar ta zagu
ta uwa ta uba babu irin zagin da Matar
batashaba
Nan ne Mai gida yacema abbakar lallai saisunn
tashi masa a gida don Nan gaba matarsa zata
iya kisan Kai ba irin roke da magiyan da abbakar
Bai ma Mai gidanba Amman yaqi yarda yace Kai
ayau dinnanma zaku tashi inkuwa kaqi yanxu na
Kira hukuma da sauri abbakar ya miqe gamida
cewa Kai haquri ranka shidade badai gida baneba
zamu tashi ba saitakaiga hukuma sun shiga
cikiba nanfa abbakar ya tashi cikin sanyin jiki ya
shiga dakinsa abin duniya duk ya damesa yanxu
Ina zanje na samo kudin haya Kai gaskia na gaji
wlh na gaji da irin wannan hijiran da muke a
kullun sai kace tururuwA nanfa ya rasa abinyi
take shawara ta fado masa yace Mata gida kawai
Zan maidake har izuwa randa Zan sama Mana
wani gidan haka kuwa akai Ita kanta ta gaji da
wannan yawo na gidan haya da suke Aman me
maimakon ta tausayama mijin Nata ta gyara
halayen Nata marasa kyau Ina Ai saima wuta da
take hura masa akan lallai ya samo musu gidan
da zasu koma domin su huta da wannan
galantoyin da suke akanTiti. Kullun
Kuma su huta da takaicin duniya
Acan gidan nasuma data koma nanma ba a
hutaba don kullun sai an jita da matan yayyinta
duk kuwa da Jinyan dake hannunta sai kuma akai
sa. A matan daidai da itane basa qyaleta lamarin
ya fara birkita mahaifin Nata idan ya zauna yana
tunani saiya dunga jinjinama abbakar yace lallai
abbakar ya cika mai haquri don tunda sukai aure
Bai taba kawo qarartaba haka kuma nasan Dole
duk yaddah za, ai saita bata masa Rai lallai
abbakar ya cika Mai haqurin gaske
Rashin kunyar fanne ba akan matan yayanta ya
tsayaba harta yayyan Nata zuba musu rashin
kunya take
Musamman idan Tana fada da matansu da zarar
anga itace bata da gaskia Tofa ba daman ace
Mata itace batada gaskia don yanxu zatai tsalle
ta dire tace goyon bayan matansu suke kawai
don anga marainiyace Ita mahaifiyarta ta rasu to
komadai menene babu Wanda ya isa ya taka
Mata birki tunda ai gidan ubantane ,, ko abinci
suka girka suka kawo Mata bata sai tace Wai
sunsa Mata magani habaici Kala Kala nayau
Saban na gobe daban suma sun soma gajia da
halin Nata yasa daya daga cikin yayyun Nata
wanda yake abokin abbakar dinne ya samesa har
shagonsa domin ya tuntubeshi game da maganan
neman gidan da yace yana nema da ya samesane
yake fada masa gaskia cewa har yanxu yana
nema kuma dukda rashin kudi yasa yake Dan Jira
kafin komai ya warware kumama daman so yake
tunda hannun fannen Vai warkeba ta zauna Anan
har sai hannun Nata ya warke sarai sannan
abokin Nasa yayan fannen yai shiru yana
Tunani don shida kansa ya fahimci abbakar ya
fara hajia da zama da fanne a ransa yace lallai
dole asan yaddah za, ai don ganin fanne ta koma
dakinta idan kuwa ba hakan to sunaji suna Gani
zasu rasa aurensu don Ko Jia daqar yashawo kan
matarsa Amman da dabircewa Tai akan Ita
gidansu zata tafi don ba zata iya juran halayyar
fanneva abbakar Dunne ya katseshi da fadin to
yanxu ya kake ganin za. Ai Kenan yayan Nata
yace kawai hada kudi zamuyi mu ganganda a
samo Muku gidan haya don zaman fannen a
wannan gidan ba alkhairi Bane abbakar yai
murmushi gamida cewa tona gode hakan kuwa
akai ba tare da bata lokaciba suka samu gida
mutun dayane a gidan daga shi sai matarsa don
Ko Yaya Basu dashi Amman me abbakar yace Ai
lallai sai fanne ta watstsake sannan zata tare a
gidan da suka koman nanfa murna ta koma ciki
don har sun fara murna wato qaya zata bar musu
gida sai kuma gashi mijinta ya bullo da wani Salo
na saita wake don Gani suke Kaman wani lokacin
zata dauka mai tsawo a haka taci gaba da zama
saidai baban Nata Yaga alamun za, a bata Goma
daya bata gyaruba hakan yasa ya miqe tsaye
wajen nema Mata magani don hannun Nata
kullun ba sauqi don harya fara wani ruwa Mai
wari don ko wucewa kaxoyi ta kusa da ita to
sauka toshe hancinka Amman da yake Allah
majiqan bawansane da baban Nata ya duqufa
davyin Mata addu. Oi akan ciwon safe da ran da
dare ba fashi cikin ikon Allah ba, ai satiba ciwon
ya soma warkewa ruwan da yake ya qafe nanfa
fanne ta soma murnan komawa gidan mijinta don
ita kanta ta soma qosawa databar musu gidan
tace me za, ai da wani gidan da bana mijina ta
tafijin dadin gidan mijinta don Ko cimar da take
acan batayi Anan bata samun kudin kashewa
dukda dai yana bata Amman ba koda yausheba
Amman da a dakin mijinta take duk yaddah za, ai
kullun saita samu kudin adashi don koda Bai
bataba to saita Zara a cikin na cefane cikin ikon
Allah hannun fanne ya wake sarai suka koma
sabon gida a ranan da zasu koma ta dinga
yabama matan yayyaen Nata baqaqen
maganganu babu Wanda ya tanka Mata don
idanda Sabo sun saba a yammacin ranan da zata
koman ba Wanda taima sallama haka Suma babu
Wanda yai Mata rakiya sukace yafi non fari don
daman barinta gidan suke buqata
Fanne ta koma gidan abbakar ne da waNi buri a
Ranta Wanda Tai alqawarin lallai saita cimma
wannan burin nata sannan zata samu kwanciyar
hankali
Sun koma basufi da sati biyiba ta farama
abbakardin qorafi akan lallaifa saiya siya musu
gida sun koma su huta da biye biyen gidan haya
da farko Qin biye Mata yayi Amman kullun cikin
mitA take akan lallai saifa yasai musu gida sun
koma
Don akwai raNan da da safe bayan ya gama
karyawa Zai tafi kasuwa ta tsareshi aqofa ta tare
qofar gamida fadin wlh ba zakafitaba abbakar
tunda dai kaqi saurarata akan buqatata nason ka
siya Mana gida saidai Yaga abin Nata bamai
sauqi Bane nan ya soma Mata nasiha gamida
fadin
Wlh fanne Banda kudin da Zan siya gida koda
kuwa qaramine kinsan shagon da nake Kula dashi
a kasuwamafa ba shagona Bane kayan wanine
nake tsarewa don haka Ina zanje na samo kudin
da zanje na siya Mana gida yanxu?
Wanda yai nisa baijin Kira maganganun da yai
Mata duk ba Wanda ya ahigeta Ita gani take
kamar bason siyan gidan yakeba inba hakaba don
kuwa bajintar da yake musu ko wani Mai kudin
baiyi a gidans Gani take kaman zaman gidan
hayanne bai isheshiba shiyasa baison siya
musugidan tace lallaima abbakar Gani kake kamar
Banda hankali inba hakaba tayaya za, ai kacemin
baka da kudin siyen gida bacin Ina ganin irin
maqudan kudin da kake shigowa dasu gida duk
sanda zaka tafi sari haka kuma Ai kace Kana jefa
adashe acan kasuwar gashi kuma kacemin mai
gidanka na baka alawance duk qarshen wata Ina
kudin suke tafia?
Abbakar kasan Allah na baka Nanda sati guda
kasai Mana gida mu koma in kuwa ba hakaba
wlh tallahi ruwama sai an tauna maka kaji na
rantse don haka idan kunne yaji gangan jiki ya
tsira
Uwar goyo
Chapter4
Tace wlh na baka nanda sati guda ka siya mana
gida mu koma in kuwa ba hakaba wlh ruwama
sai an tauna maka da yake yasan halin matar
tasa sai baice mata komai ba har sati guda taxo
ta wuce dadai taga alamun baida niyyyar yin
abinda take buqatar saita bullo da wata hanya
duk sanda ya dawo gida da zaran taga ya cire
rigar dake jikinsa zata lallaba ta zare kudin dake
ciki ta raba biyu ta aje masa rabi ta dauke rabi
idan yaxo yaga an dibar masa kudi yana
tambayarta zata haushi da fada tana fadin wai ya
maidata barauniya ta inda take shiga batanan
fitaba dukda yasan itadince amman saiya basar
kawai abu dai yaqici yaqi cinyewa har takaiga
kudin da yake zuwa sarin kaya dasu inhar zai
shigo da kudinnan gida tofa dole saita diba hakan
yasa ya daina shigowa da manyan kudi gidan duk
wasu bubuwa da zaiyi inhar na kudine to a shago
yakeyi ganin sauyin da yaine tace oho wato tanan
ya bullo lallai zai gane to tun daga ranan da
zarar ya dawo tun kafin ya zauna zata charge
aljihunan dake jikinsa sama da qasa ko nawa ta
gani a jikinsa saita zare abin na bama abbakar
mamaki ya rasa shin wai me fanne take da
maqudan kudin da take zara daga wajensane
shidai yaga ba sana, a takeba abinda bai saniba
kuwa wani adashi ta shiga na zubi kullun kai har
a cikin kudin cefanema ragetake inhar ya bata
kudin cefane raba kudin take uku tayi cefanen da
kashi daya sauran kuma ta tura a adashi
Wasa wasa saiga fanne ta samu kudin da zai iya
sawa tasai fili hakan yasa ta yanke shawarar
zuwa wajen babanta domin ya siyamata filin da
abbakar din tai niyyar va mawa ya siya mata sai
kum tace ina wlh bazan bashiba don har yanxu
ban gama yarda dashiba dagananne kuma tace
kodai yayyaina zan bamawa su siyamin can kuma
tace kai ina suma ta kansu suke ina basu miyar
gidansu zasu gyara su barni da kumfar baki
dagananne kuma dai ta yankr shawarar kawai ta
kaima daddyn nata don ta tabbata daddynta
baxai taba cin mata kudintaba a ranan da taje
wajen daddyn nata ko iznin abbakat din bata
nemaba ta tafi inda tana zuwa kuwa tai sa, an
samunsa yau yana gida bai fitaba vayan sun
gaisane yake cewa ahh yau su fAnne ne a gida
ince dai lfy tace lfy lau baba daman wata yar
mAgana nakeson muyi yace ina jinki nanta koro
masa zance gamida bude jaka ta zaro kudin ta
damqa masa yai shiru na wasu yan mintina
sannan yacecshi abbakar dinne yace ki kawomin
domin na saya miki fili? Tace a.a baba kawaidai
dacewar hakan na gani domin kuwa namiji bashi
da tabbas zai iya cinyemin kudin daga baya muxo
mu dinga rigima
Abban nata yai murmushi gamida cewa fanne
kenan wlh dukda ba tare nake da abbakar ba
amman na tabbata ba zai cinye miki kudinkiba
shine wandayafi cancanta daki tunkara da
wannan maganan gamida shawara don abbakar
mutum ne na gari nasan bazaiqi ci gabankiba
kuma hakanne ya qara tabatarmin da mijin naki
ba mugu bane don nasan duk wadannan kudin
daga jikinsa kika samesu kasancewar nasan
kedin dai ba sana, a kikeba
Don haka inaso ki koma gidanki daki nemi
shawarar mijinki kuma ina umartarki dakibi
abinda yace koda kuwa ya saba ga ke yaddah
kikesonne
BATAJIN dadin furucin abban nataba dukda kuwa
gaskia ya fada mata sai take ganin kaman
abbakar dinne yafi so amman ya ta iya dole tai
abinda yace din don tasan halin abban nata sarai
Tace to shikenab abba amman don allah kabar
kudin a wajenka inyaso idan na koma gida sai
nace kana nemansa idn yaxo saika bashi kudin ya
siyamin idan ka bashi kudin da hannunka zaifi
riqesu dakyau donni banso na bashine yaxo ya
salwantarmin dasu bayan saida nasha whl kafin
na samu
Yai murmushi gamida cewa to shikenan fanne jeki
karma kice masa ina nemNsa din zansa aimin
kiransa tace to na gode abba nandai ya qara
mata da nasihohi sannan ta tashi tai gaba don ko
matan yayyan nata bata shiga gidan domin su
gaisa ba ta koma gida abinta
Washe gari yasa akai masa kiran abakr din bayan
sun gaisane yake shaida masa abinda ke faruwa
murna abbakar din ya tayata sosai da mata fatan
allah ya sanya alkhairi sannan yace baba ai kaine
yafi dacewa daka saya mata filin don kuwa
dagani har ita duk a qarqashinka muke kuma
qasa dakai babu yaddah baiba akan abbakar din
ya amshi kudin domin ya siya mata amman yaqi
badon yasoba ya qaleshi ya tafi gamida tausaya
masa don yaga tsananin damuwa a tare dashi ya
fahimci abbakar baijin dadin zama da fanne ko
kadan saidai ance ai mai daki shi yasan inda
yake masa yoyo
Fuloti guda ya siya mata a waNi anguwa da babu
cikowan jama, a
Sannan ya kira abbakar da fannen ya shaida
musu gamida damqama abbakar din takardun filin
a hannunsa kaman jira take su fita suna fita tai
wuf ta kwace takardun tace bannan ai nima
nasan yaddah ake tanada tajardu kawai salon
lokaci guda kawai acemin fiki ya bata gabaki
daya murmushi kawai yayi yace fanne kenan
Tun kafin su qaraso gida ta fara masa maganan
gini yace kinada kudine isassu a wajenki? Donfa
kinsan aikin gini akwaishi da cin kudifa
Wani kallon raini ta bishi dashi sannan tace kana
nufin nice zan bada kudin da za, ai ginin to bari
kaji inma zaka dage damtse gara ka zage domin
kuwa sisina bazaiyi ciwon kaiba akan kayan da
za, a siya na aikin gidan
Kaiko kunya bakaji namiji kakkarfa kamarka ace
macece zata siya mata gida to wlh inma zaka
zage damtse gara ka zage ai namayi mai wuyar
da har na siya maka fegi
Tsugunne bata qareba saida fanne, ta matsama
abbakar lamma akan lallaifa ya fara gini a filinnan
domin su koma don kuwa badon yasoba ya fara
gini a filin a kuma shekarar ne alllah ya azurtasu
da haihuwa a ranan da fanne ta fahimci tanada
ciki a ranan batai barciba sbd tsabar murna
Kasancewar abbakar din bamai hali bane yasa
ginin bai tafiya da sauri gashi fanne tace irin ginin
masu kudi takeson ai mata don musamman
tajashi sukaje wata anguwa ta nuna masa wani
gida tace irin ginin takeso ayi gashi yanayin ginin
zaici kudi hakan yasa sai ai sati ba, aje ginin
gidan ba kasancewar gashi bamai qarfiba fanne
ta matsa masa lamba akan sai irin ginin masu
kudi ga sayayyar kayan haihuwa ga hidiman gida
abin duk ya taru ya cakude masa amman da yake
abbakar din jarumine yasa ko a fuska ba zaka
fahimci da damuwa a ransaba
Har yanxu ba, a gama ginin gidanba gashi cikin
fanne ya shiga watan haihuwa nanfa hankali ya
tashi
Don ita so take ta haihu a gidansu na kansu ba, a
gidan hayaba hakan yasa ta hurama abbakar din
wuta akan lallaifa yasa a gama ginin gidannan da
wuri tun abin baya damunsa har yaxo ya fara
damunsa ta matsa matuqa hakan yasa ya fara
fita ginin da kansa don daman da yana sacandire
yayi aikin leburanci sai yabar yaron shagonsa
yaci gaba da kula da shagon tun safe zai fito
yaxo ya fara aikin randa yakeda kudi ya dibi
jama, a aje shima ya shiga cikinsu aita aikin
randa bashida kudi kuwa shi kadai yake zuwa
aita fama donma wai allah ya taimaka ya gama
siyan kayan ginin kenan tun safe zai fita bazai
dawoba sai dare idan ya dawo ya kasa barci sbd
wlh sannan asuban fari zai fice abd rashin imani
irin na fanne ko dumame bata masa hakanan
yakeci da sanyinsa wai donma kar yunwa tai
masa illa kenan hannunsa duk sun kunkunbura
sunyi ruwa sbd tsaBar wlh. Lol
Uwar. Goyo
Chapter5
Saida tai fanne bata girl saidai ta saabinda ranta
keso taci bayan a kawai kayan abin cin wai ita ba
zata iya gikil ba sbd cikin dake jikinsa
Don wasu lokutan ko abincin darema batayi
saidai idan shi abbakar dinne ya dawo daga
shago yake girka musu ko a jikinta akullun idan
abbakar ya zauna yana tunamin yaddah rayuwa
ke tafiya saiyaji kaman ya daura hannunsa akai
yaita rusa ihu a kullun bai gajiya wajen yin ma
fannen addu.ar allah ya shiryeta kuma ta gane
gaskia amman shiru kakeijkaman an shuka dusa
a ransa yace ko tsaGoron jahilcin dake kanta ne
yasa har yanxu take ganin ita komai tayi daidaine
don a iysaninsa da fanne bai taba ganin ta saka
uniform bama balle ai tunamin zata makaranta
toma
To inama ta zauna kullun tana yawon bin gidajen
qawaye ai gulma anan a toni fada a can abinda
ta iya kenan
Duk wannan uwar wahala da abbakar Kesh a
fanne bata gani ita ga nima take bai qoqari tun
da gashi har e zuwa yanxu ba.a kammala aikin
gidan nasuba gaba daya bata jinjina masa da rin
qoqari da yake saidai ma idan ya dawone a
gadarance zata ce masa an gama ginin gidan
kuwa wanizubi yacemata tukunna dai wani lokaci
kuma idan abin ya tsaya masa arai ko kulata
baiyi
Idan hakan ta faru kuwa a ranan mitane da
rigima ya tashi kenan harma damai gorin
rashizuciya don ita ganinta rashin zuciyarsane
yasa har yanxu ba.a gama aikinba
Wannan rashin imani na fanne ba qara min bama
abbakar mamaki ya keba don kanta kawai ta sani
ta maidashi kaman wani bawanta data siyo da
kudinta a kasuwa duk tsadar abu inhar ranta
naso koda kuwashi abbakar din baiso tofa saiya
siya mata shi Sam bata lura da halin matsin da t
yake ciki ita a kullum abinda ranta ya raya mata
take yi gaba daya bata da Lissafi ballentana
Aje ga batun abinda zai amfaneta
Uwar goyo
Chapter6
Ba ruwanta ita burinta a duniya bai wuce taji dadi
kuma ta kasance abin kwatance a wajen
qawayentaba
Shiyasa a koda yaushe zaka ganta a cikim
kwalliya da shiga ta alfarma kaya duk tsadarsa
indai har yayi mata tofa saita matsama abbakar
yasai mata
Gata da qawaye kuma duk qawayen nata masu
kudine kuma gogaggun yan barliki kana ganinsu
zakasan babu Allah a cikin zukatansu
Abbakar da kansa na mamakin inda fanne ke
samo wadannan gogaggun yan barikin
Duk sanda wata ta haihu a cikinsu ko za. Ai mata
hidima to sai fanne ta matsama abbakar ya bata
maqudan kudade don takai gudunmuwanta a cikin
qawayen nata akwai wata da abakar yafi tsana a
cikinsu kuma duk ta fisu zuwa gidan nasu
malamace a wani asibiti kuma yar hakimin wani
kauyece gaba daya halinta yaxo daya dana fanne
a wani gidan biki suka hadu har suka kulla
qawance
Duk wasu halaye da fanne ke nunama abbakar a
yanxu ita take sata bata daukar maganan kowa
saina wannan qawar tata saude kenan jama, a na
kiranta da dashiya sbd munanan halayentane
yasa bata dadewa a gidan miji aurentake mutuwa
don a yanxu haka aurenta na bakwai kenan tana
shirinyin na takwas bazawarace kuma duk
mazajen da take aura masu hannu da shuini ne
munanan halayentane kesa a gidan miji akeyo
waje da ita ita ke kawoma fanne samfarin atamfa
duk tsadarta idan ta kawoma fanne sai tace mata
ta matsama abbakar ya siya mata don itamawai
ta dinga fasowa gari mutane su dinga bata
respect kullun itake zuwa yinma fanne awon ciki
don wani lokutanma anan takecin abinci duk
randa batazoba kuwa da zarar fanne ta kammala
girki zata zuba a kula ta umarci abakar akan ya
kaimata gidanta dake cikin asibiti
Abu dayane ta kasa rinjayan fanne akai shine bin
maza tayi tayi akan taja ra. Ayinta wajen harkan
bin
Amman firr taqi yarda don gani take kaman ba
zata samu fiye da abinda abakar ke mata ba
kumama bataso ana haka wani ya ganta yaje ya
shaidama babanta ta shiga uku don tasan halinsa
sarai babu yaddah dashiya ta iya dole ta qyaleta
amman gamida ce mata da kanta zataxo ta
amshi buqatar data nemeta dashi don namiji
baida tabbas kumama ai duk macen data maida
namiji uba to lallai saita mutu marainiya, inji
masu masu iya magana ba lol
Daqar dasidin goshi abbakar ya kammala bangare
daya na ginin gidan nasu wanda akai dakuna biyu
a ciki ko wannensu da bayinsa sannan da
bangaren kichin da sito ga makeken gate da yai
musu kaman sunada mota sannan yai fenti a
ranan da ya sanar da fanne cewa ai an gama har
anyi fenti ba qaramin dadi tajiba take ce masa
kaga gobe sai kawai mu koma don daman na gaji
da zaman gidan haya wlh
Koba komai ma samu kwanciyar hankali
Abbakar din yace a.a badai gobeba ki bari a
qarasa aikin gidan da kaina zan fada miki ranan
da zamu koma don akwai sauran yan aiyukan da
za. A qarisa amman fanne tace ina aiko ita
batasan wannanba ya za. Ai ita da gidanta
sannan ace wai sai wani yabata iznin tarewa a
ciki ba yaddah bai da itaba amman tai tsalle ta
dire gamida cewa ita batasan wannanba yakece
mata kingafa ko qofofi ba, a saka bafa na
winduna da qofofi a hakan kikeson ki koma ciki
tace wannan matsalarkace kaje kasan yaddah za,
ai a siyo qofofi a yau dinnan a saka gobe mu tare
ba qaramin fada sukaiba irinna wanda tunda
sukai aure basu taba yinsaba harsaidata kaisu
durkushewa a gaban mahaifin fannen fanne ce
takai qarar abakar din akan yaqi yarda dasu tare
a sbn gidansu gashi kuma ta kusa haihuwa don
ita tafiso ta haihu a gidansu bana hayaba
kasancewar tanason ai sunane na kece raini
wanda zai zama abin kwatanceca wajen
qawayenta wannan kai qara da fanne tai ba
qaramin qonama abakar zuciya yaiba yace wato
kenan shiba mutum bane da yai haquri na duk
tsawon lokacinnan da irin munanan halayyarta ba
tare da ya taba kai qararta koda sau dayaba sai
itace zata kawo qararsa akan wani abu da bashi
da tushe abinda bai taka kara ya karyaba ya
girgiza kai gamida cewa gaskia fanne sai gyaran
allah
A lokacin da abakar din ya iso gaban mahaifin
nata haquri baban nata yabama abbakar din
gamida cewa yai haquri su koma gidan tunda dai
hakan shine zai kawo zaman lfyrsu kuma idan
allah yasa kun koman koda ahankali a hankaline
sai kasai qofofin bai masa musuba yace shikenan
insha allahu zuwa jibi zan nemi motar da zata
kwashe mana kayan namu saimu koma abban
nata yace yauwa abbakar na gode allah yajiqan
mahaifinka kuma yasa ka gama da duniya lafya
yace amin sannan ya tashi ya tafi
A hanyarsa ta dawowane yake tunanin irin hali na
baban fanne gaba dayansa bamaison tashim
hankali bane gashi kuma kamilin mutum sai kuma
gashi allah ya azurtashi da tantiriyar yarinyar da
gaba daya bata tunanin allah zai iya daukan
ranta ko koda yaushe sheqe ayarta kawai take
tabbas allah yayi gaskia dayace ina fitar da
rayayye a cikin matacce sannan na fitar da
matacce a cikin rayayye
A ranan da su fanne suka tare a gidan sbd murna
har barci ta kasayi kwana tai tana zagaye gidan
taro tai sosai domin tayata murna da kuma
rakiya kusan duk qawayentane amman fanne ko
sallama bataima makwabciyaryaba wanda suke
zaune tare duk kuwa da quncin da taita turama
matar wai donma matar bamai son tashin hankali
bane kullun tana qofarta kai har saida takaiga
matar a qofar dakinta take girki sbd tsabar takura
mata da fanne tayi
Kwanansu goma da tarewa a sbn gidan nasu
allah ya azurtasu da diya mace ba qaramin
murna abbakar yaiba da samun kyautar da allah
yai musu ba qaramin hidima yaima mai jegon da
diyar tataba shima baban nata haka kai hatta yan
uwan nata suma ba, a barsu a bayaba kafin
sunane ya ari kudi yasai qofofi ya saka badon
komaiba sai don sanin halin matar tasa don zai
iya zama musu abin tashin hankali duk kuwa da
itace ta takura akan saisun dawo a hakan
Gidan kuwa kullun a cike yake da qawayenta su
dashiya sune akan gaba wajen aiwatar da
abubuwan da suka kamata don a gidanma yanxu
take kwana
Hatta kayan suna dashiyarce ta amshi kudi ta
shga kasuwa da kanta wai acewarta tafi abakar
din sanin kaya masu kyau da aminci itadai fanne
ido kawai take binsu dashi
Allah ya cika mata burinta nason samun haihuwa
saidai duk abin duniya ya dameta don kuwatun
washe garin ranan data haihu dashiya ta bata
kanwa tace ta shafe kan bre din nata dashi baYan
bayan wasu yan mintuna saita wanke sannan ta
fara bama yar tata nono tana aikata hakan yar
tata na kama bre din ya dare tun daga raNan ya
soma mata ciwo wai donma allah ya taimaka
guda dayane ba duka biyunba
A ranan suna an shagale qawayen mai jego sun
fiddah ita kunya don kaya sukai mata sosai ita
da babynta ta hannun damanta kuwa dashiya
makida da mawaqa ta dau nauyin daukowa
domin a chashe wuni ranan abakar baiyi a
unguwarba don bazai iya jurar ganin tabar gazar
da ake tafkawa a qofar gidanan nasaba sai kaga
mace da aurenta ta fito cikin jama, a tana kada
mazaunai babu kunya kojin tsoron allah lol
Ranan sunan raguna biyu abakar din ya yanka
mata kuma ya wadataya da abinci duk abinda
tace ya kawo saida ya kawo mata shiyasama
abinci suna ya wadatu saida kowa yaci ya bari
wasuma harda diba suna guzuri dashi masu
qaramin qarfi kenan sunandai sai san barka dukfa
wannan shagalin da ake ko loman abinci daya ba,
a dibama abakar ba hatta naman sunan da aka
soya ko yanka daya ba, a bashiba wakema ta
kansa ana hidiman biki da yake abakar din mai
haqurine sai ya maida komai ba komai bane allah
sarki admin kansa ya jinjina maka abakar
Taro ya tashi lfy ya rage daga fanne sai dashiya
da kuma tsohuwar dake kula damai jego don
daman abakar tun randa fannen ta haihu tace
masa yasan inda zaije ya dinga kwana don
dakuna yai musu qaranci saida komai ya lafa
sannan dashiya ta koma gidanta dondaman tunda
fannen ta haihu taxo ta tare anan amman kafin ta
tafin saidata bata shawarar ta saidai rabin
zannuwan da aka kawo mata don an kawo mata
da yawa kai hardama na jariran in yaso babanta
saiya sai musu wani sannan ta tafi gamida ce
mata nanda kwana biyu zata dawo ta dubata da
babyn nata
Ba tare data nemi shawarar abakar dinba ta kira
dillaliya sukai ciniki ta biya don daman tana burin
taga tasai kayan daki masu tsada irin wanda take
gani a gidan qawayenta sai gashi tsuntsu a sama
gasasshe itadai komai tasa a gaba allah na bata
sa, a shiyasa wani lokutan take cema abbakar
itadin ai mai qashin alziqice
Ba, a dau tsawon lokaciba fanne ta gyara dakinta
gunin ban sha, awa hardasa saitin kujeru dataga
kudin sunyi sauranema tabama dashiyasu tace ta
sayo mata sarqar gwal mai kyau
A satin da fanne ta kammala gyaran dakinta a
satinne bre dinta ya tashin mata ya kumbura yai
sumtum ga a zaba yaddah taga rana haka take
ganin dare ga yarinya ta fara damunta da rigima
abin ya taru yai mata yawa
Ganin hakane yasa tacema abakar ya dawo gida
da kwana don koba komai ya taimaka mata da
rainon yarinyar nanfa abakar ya dawo yaci gaba
da dawainiya dasu shi zaima yarinyar wanka yai
musu girki ya hadama fannen ruwan wanka itama
bayan ya tafasa yakai mata bayi idan kayan da
suka cire yayi datti ya wanke musu kana ganinsa
zakasan yana cikin tashin hankali itama duk ta
sauya tayi wani iri duk wanda ya ganta a wannan
yanayin saiya tausaya mata sbd azabar ciwo
allah sarki mutum ba, a bakin komai yakeba duk
halin fanne nada yanxu babu su to inama bakin
yake da har zatai masifan tanata kanta ganin
haka yasa abakar ya tashi tsaye wajen nema
mata magani bashi wannan qauyen bashi wancan
qaiyen kuma kullun saiya kaita taga likita
Saida akai wata uku fanne tana wannan ciwon
bre din sannan allah ya kawo sauqi wani
makwabcinsu ya kwantanta musu wani mai
magani a wani qauye yace indai sukaje da iznin
allah zata warke basuyi wata wata abakar yadau
mota suka nufi garin a lokacin da suka isa
sundan tarar da layi ba tare da bata lokaciba
layin yaxo kansu har suka kaiga ganin mai bada
maganin bayan mai maganin ya duba bre din
natane yaga duk yaddah yake yace da ita kedawa
kikaxonan tace nida mai gidanane yace to cemai
ya shigo ba tare da bata lokaciba suka shigo
yana duke da zainab a hannunsa mai magani
yace naga matalan dake tattare da bre din matar
taka kuma in allah ya yarda zata samu sauqi
saida kuma idan zaka barta anan harta warke
sumul abakar yace to malam amman ya za, ai da
zainab yarta wacce ko kwari bataiba mai maganin
yace karka damu da wannan akwai tsoffin dake
kula da jarirai a ciki
Sannan suka tsadance abbakar yasa hannu aljiu
ya biya kudin maganin a take mai maganin ya
janyo wata jarka mai cike da baqin mai yace ta
bude brez din nata sannan ya shafeshi gaba daya
da wannan baqin man ya kwalama wata tsohuwa
kira daga ciki ta qaraso yace dauki wannan
yarinyar da uwarta ki kaita dakin da ake aje
majinyata sannan kici gaba da kula dasu sannan
abakar ya miqe yaima fanne sallama a take taji
hawaye na gangarowa daga idanunta tace
shikenan y tafi ya barni a garin da bansan
kowaba wannan kngurmin dajinda ko mafarkin
zuwansa bata tabayiba wani katon daki mai
kama da zaure wannan tsohuwar takai fanne an
shimfide dakin da tabarmi ga majinyatanan mata
a ciki kowacce ra riqe kai sbd azabar ciwon dake
addabarsu itama fannen jiki a sanyaue ta nemi
waje ta zauna da rana aka kawo musu koko ko
sigari babu a ciki kofi daidaya gashi kaman ruwa
kallo daya taima kokon ta kauda kai da darema
aka kawo musu tuwo miyar kuka babu ko manja
fara fatal da ita nanma bataciba gashi cikin dare
ciwon nonon nata ya tasar mata nanfa ta tashi ta
dinga zagaye dakin tamkar mai safa da marwa
A darebn ranan batai barciba washe gari aka
kawo musu koko tace ta qoshi bayan mai bada
magani ya kimtsane yace kowa yaxo daya bayan
daya domin amsar magani sannan yacema fanne
taje tahau wani gado ta kwanta akai bayan ya
gama duba sauran matanne ya umurci da akawo
masa wuta da wasu qarafunan nanfa hankalin
fanne ya tashi tsoro ya soma kamata yace karki
damu sakiya zan miki kumama ga wani magani
nan zakisha kafin a fara zai rage miki radadin
zafin da zakiji hakan kuwa akai cikin ikon allah
yai mata sakiyan sannan ya umurci daya daga
cikin tsoffin dake wajen dasu maida ita dakin
nasu aikuwa suna kaita barci mai nauyi ya
dauketa har abakar yaxo dubata bata tashiba
ananne ake ahaida masa da matarsa bata iyacin
abincin da suke don haka saiya dinga taho mata
da abinci yace ba damuwa dukda nisan da
garinnan kedashi haka abbakar ke jigilar kaima
fanne abinci safe da yammah allah sarki abbakar
mutumin kirki satinsu daya a wurin mai magani
fanne ta samu sauqi nonuwan nata suka warke
sarai sannan suka tattaro suka dawo gida
Haqiqa fanne ya cancanci da tabama abbakar
lambar yabo don ya cika masoyi na gaskia don
ba duk namiji bane zai iyama mai hali irin na
fanne wannan dawainiyar ba kuma dukda bajin
dadin zama da ita yakeba wlh in wani namijinne
ko sannu bazai mataba ballentana har takaiga ya
nema mata magani
Shi kuwa abakar da zuciya daya yake mata komai
ba tare da duba duk wasu wulaqanci da tai masa
a baya ba
Fanne sauqi ya samu sosai itama yar tata da
take kira da momy ta murje kasancewar nono na
isarta yanxu ba kamar daba fanne nason yar
kaman ranta sam batason abinda zai taba mata
ita hatta kuda adan dole yake taba yarinyar
danba yaddah zatayine kullun yar cikin kwaliya
take kuma a goye in kaga fanne ta sauke yar to
barci tai yarinyar da fanne tai kama komai nasu
iri dayane sam batai kama da babantaba
Abbakarma nason yar don idan yana gida yana
daukarta sosai amman sond yake mata baikai na
momcyn nata ba lol su fanne an zama uwA
A kwana a tashi momy ta isa yaye sai dan
banzan rashinjin tsiya ga kuka idan ta fara kuka
ayi ayi ta tai shiru taqiyi wani zubinma sai cikin
dare take tashi tahau kuka suyi rarrashin
duniyannan taqiyin shiru fanne tace wai ba lfy ne
da itaba don haka kullun suna kan hanya zuwa
ganin likita
Wani rashin jinma saida yar ta iya tafia wohoho
komai ta samu zubarwa take ta balla wannan ta
watsar da wanccan ta rikito wannan wani abin
takaicin kuma fanne na zaune yar zataita barna
amman taqi hanata wai bataso ta hanata don kar
tai kuka lol saidai kuma bata barin yar tana
bannata mata kayan data siya da kudinta koda
kuwa kukan jini zatai
Amman abu indai abakar ne ya kawoshi tofa
zatabar yar ta barnata koda kuwa menen sannan
ba daman yai magana da zarar yai magana to
yinin ranan babu kwanciyAr hankali wai bayason
yarta bazai barta ta sakata a gidan ubantaba to
in batai barna a gidansuba ina zataje tayi hakan
na nufin abindaya kawo yafi yar tasa daraja
kenan a yinin wannan ranan ta dinga mita kenan
hakan yasa koda yana zaune yar ta fara barna
baice mata komai don shirun nasa yafi ace fanne
ta dinga yaba masa baqaqen maganganu
To yarinyadai haka ta taso cikin sangarta komai
tayi marar kyau a wajen uwar tata mai kyau ne
sam batason ganin bacin ran yar tata abbakar na
qoqari wajen bama yarinyar tarbiya ta kwarai
saidai me yanayine fanne na warwarewa don da
yarinyar tayi abu marakyau yana fara yin mata
fada zatace ina sam batasan wannanba gaskia
kuma ya daina takurama yarta duka duka nawa
take kumama yaushe aka haifeta harda zai fara
takura mata to wallahi inaso ka sani wanan
hanyar daka dauko bamai bullewa, bane don haka
tun wuri kwara ka dakata inkuma ba hakaba ta
murza yan yatsunta sukai qara lol
Mu hadu a nxt chapter jare donjin yaddah zata
kaya
Via. The. C.E.O @littafan hausa zallah
Duk wanda yaga anyi kicking dinsa out karya
zargi kowa ya zargi kansa don bamuce ai like din
wannan page dinba don kawai kaxo ka karanta
lbr kacwuceba anyine don idan akao post a dinga
comment don qarama admin qarfin qwiwa mu
kawai koment Mukeso idan mukai post ko meye
ku rubuta hakan zai tabbatar mana da lbrn yakai
gareku bafa roqon coment nakeba a, a if u like
coment if u like kar kayi I dnt care amman idan
nai kicking dinka waje karkaga laifina
Uwar goyo
Chapter7
Sauda tari a gaban yarinyar fanne zataita ma
abakar rashin mutunci hakan yasa yarinyar ta
taso cikin rashin tsoronsa don koda tana abu
yanacewa ke daina zatace ba za, a dainaba din
rashin mutunci kala kala babu wanda fanne
bataima abakar akan yar tasu hakan yasa abakar
din ya tattarasu daga ita har yar tata ya watsar
a kwandon shara don sau tari yar zata dinga
barna a gabansa amman ya kauda kai yai kaman
baimasan allah yayi mutum a wajenba
Hakan yasa momie ta tashi cikin gata da rashin
tarbiya ga rashin jin tsiya da rashin tsoro kullun a
anguwan sai anyi fada da fanne duk sbd rashinjin
tsiya akwaita da tsokana kuma yaran anguwa ba
kyaleta sukeba tana sokanansu suke kamata su
daka ita kuma fanne abinda bataso kenan aima
yar tata magana mara dadima aima yar sai inda
qarfinta ya qare inaga kuma an dakar mata ita
haba ai tuni zakuga ta zari gyale ta nufi gdan
iyayen yaron daya daki momin idan taga iyayen
nasa ta qare musu masifa da Zagi ta uwa ta uba
idan kuma tai arba da yaron ta kamashi tai masa
dukan tsiya a gaban uwar tasa babu yaddah ta
iya sannan ta zuyo shidai abakar ido yasa musi
gamida yin musu addu, a kullun bai gajia da
neman musi shiriya a wajen uban giji domin kuwa
shiriya a hannunsa take
A anguwar tasu akwai wani yaro taqadiri da duk
yaran anguwan tsoronsa suke idan yaro ya
tsokanesa to a duk inda suka hadu saiyamai
dukan tsiya fadarsa bata mutuwA
Wata ranan laraba da la, asar sule na cikin
abokansa a qofar gidansu makwabtansu fanne ne
saiga momi ta fito tana ganinsa tace aule
kunnuwa sannan ta fara masa daria shi kuma
yaron abinda ya tsana kenan a rayuwArsa kace
masa kunnuwa koka kalli kunnuwansa kana masa
daria habawa allah dawaka hadani inba da momi
ba nanfa tana cikin darianne bata ankaraba sai
ganinsa tai a gabanta ba tare da bata lokaciba
yahau kanta da duka saidayaga yayi mata lilis
sannan ya kyaleta yai tafiyarsa gamida barinma
anguwar dan yasan halin uwar tata momi ta
shiga gida cikin kuka fanne ta ganta hankali tashe
take tambayarta abindaya sameta cikin kuka take
fada mata cew kunnuwa ne tace kan ubannan me
kikai masa da har zai miki irin wannan dukan
harda fasa baki kodon yaga ya fiki qarfi lallai ya
taro ruwan bala, I baisan daya tabaki gwara yaje
ya rungumi transfomer ba tashi maza maza muje
gidan nasu
Nanfa fanne ta kama hanya harda tuntube riqe da
hannun momi saidai me da taje bata bata samu
suleba kuma uwar tasa itama akai rashin sa, a
taje anguwa nanfa fanne ta dinga sarfa ruwan
bala, I bakinta har kunfa yake saida tai mai isarta
sannan ta dawo gida ba, a sati da faruwan
abunbA
Momi da sule suka sake haduwa ita batama
gansaba ballentana ta tsokanesa ta bayanta ya
zagayo kafin ta ankar harya chakumota ya dinga
dukan bakin nata har saidaya fashe sannan ya
tsere gamida barin anguwan a lokacin da momi
ta isa gida ta shaidama fanne cikin bacin rai ta
suri tabarya idonta ya rufe don ko gabanta bata
gani sbd tsabar baqinciki ta isa gidansu salen a
bakin rijiya ta iske uwar tasa tana diban ruwa ba
tare da wani dogon bayaniba ta hau uwar tasa da
duka da tabarya tako ina saida taga ko moysi
bayayi sannan natsuwa yaxo mata
Tsorone da fargaba duka suka kamata don gani
take ke kamar matar ta mutu hakan yasa cikin
hanzari tabar gidan don kar azo a ganta abinda
bata saniba kuwa shine ashe tun shigowarta ashe
akwai yayar sulen dake can nesa dasu ganin za,
a kashe mahaifiyarsu yasa ta ruga can inda
mahaifinsu ke zama ta sanar dashi
Abbakar bai dade da dawowa daga kasuwaba sai
ganin yansanda sukai cike da mota ba tare da
wani bayaniba suka tasa qeyar fannen sukai gaba
da ita bayan sun tafi da itanne abbakar din kejin
abindaya faru girgixa kai yayi gamida mamakin
abinda fannen ta aikata kwana biyu yayi yana
sintirin zuwa station amman anqi barinsa yamaga
fanne a ransa yace wannan karon fanne ta dauko
ruwan da zai dafasu daqar da sidin goshi aka
bashi belinta wai donma ya dauki lauya kenan
don a tunaninsa akai lamarin koti a wannan karan
ba qaramin kudi abakar ya kasheba donshi yadau
nauyin jinyar matar da dannen takusa kashewa
don ata dalilin hakanne matar ta rasa rabin
kunnunta na gefe daya da manyan raunika wajen
fito da fannenma ba qananun kudi ya kasheba abi
ya taru yai masa yawa ga jinyar matar daya daka
ga kuma jinyar fanne don itama tundata fito
kasancewar ta daku fuskokinta duk sun kumbura
idanuwanta sukai jajir kana ganinta kasan ta
daku to tun daga ranan itama ta kama rashin lfy
hakan yasa yaci gaba da jinyar tasu su biyu
sauqi ya samu a wajen fanne saidai zuciyarta
cushe yake da baqinciki akan tozarcin da mijin
wannan matar yai mata taso ta daukaka qara
kotu domin abi mata haqqinta to saidai me
wanda take tunanin zai tsaya mata din har tao
nasara yace tai haquri don koda sunje kotu ita
za, a bama rashin gaskia tunda itace ta tashi taje
har gidansu laraban ta sameta badan tasoba y
haqura amman ta kudiri niyyah a ranta komin
daren dadewa saita rama cin mutuncin da akai
mata tun daga lokacin gaba ta kullu tsakanin
fanne dasu laraba ko magana bai hadasu daman
tun a station aka shiga tsakaninsu hakan yasa
yanxu sule bai taba momi hakanma itama tun
lokacin da yai mata mazgan farko ta soma jin
tsoronsa duk inda ta gansa a yanxu guduwa take
a tsakaninsu yanxu kowa jin haushin kowa yake
saidai kuma ba daman yin fada
Yanxu haka shekarun momi hudu amman fanne
bata sake daukan wani cikinba a tunaninta
tundata dade kafin ta haifeta kuma yanxu ta dade
bayan ta haifetan babu wani ciki sai take tunanin
kaman daman ita dayace allah ya rubuta zata
haifa hakan yasa ta janyota cikinta gamida bata
kulawa yaddah ya kamata tareda sangartar daita
ta bata freedom din yin duk abinda ranta yakeso
A duk fadin anguwan babu yaron dake samun
gatan da momy ke samu kullun cikin kwalliya
take ta saka wannan ta cire wancan kuma aka
sakata wata makaranta mai hade da islamiya ta
yayan masu dashi don a anguwan nasu ba ko
wane yaro bane ke makaranta allah sarki a
wannan shekarar ne allah ya sake budama
abakar mai gidansa ya kirasa sukai lissafin
abinda ke wajen abbakar din gida uku suka raba
mai gidan nasa yadau kashi daya yabama
abbakar din kashi biyi yace wannan mallakinkane
kaje na mallaka maka kaja jari daga yanxu ka
tashi daga qarqashina ka koma cin gashin kanka
hatta shagon da kake kula dashi shima na
mallaka maka wohoho ikon allah krnan daman
ance mahakurci mawadaci ba qaramin murna
abbakar yaiba harda hawayen farinciki mai gidan
nasa yace rabonkane abbakar kaje allah yasa
maka albarka a cikin kasnuwancin naka sannan
yace ameen ya tashi ya tafi
Yana tunkarar fanne da zancen uban gidansa ya
ware masa kudi masu tsoka domin jan jari saita
fara lallabansa akan yakaita makkah don duk a
cikin qawayenta itace kawai bataje hajjiba don
akwai wadanda duk shekara suke zuwa kumama
haji da umara zakaga mazajensu ke biya musu ka
duba qawata dashiya zuwanta uku gana hudu
tana shirin zuwa dukda batai aureba samarintane
ke boya mata baiyo mamakin jin kalaman rashin
hankali daga bakin fannenba kasancewar yasan
halinta sarai saidai shiru yai baice mata qala bala
ita kuma a wautarta tasha ai ya amincene hakan
yasa ta fara watsawa a gari da qawayenta cewa
itama wannan shekarar zata makka amman me
shiru kakeji shidai abbakar baice zai biya mataba
kuma baice bazai biyaba hakan yasa hankalin
fanne ya soma tashi don bazataso taji kunyaba
bayan ta gama shaidama qawayen nata zata
makkah wannan shekarar kuma zance ya sauya
salo don daman duk a cikinsu itace
maqasqanciya wai donma mijin nata na mata duk
abinda takeso kenan shiyasa har yanxu suke tace
tace ina ai dolenema abakar ya biya mata aikin
hajji taje don da taji kunyar duniya gwara taji na
lahira
Dadai abin ya dameta sai ta nufi wajen qawarta
dashiya domin nemo mafita don ta qare wajen
iya hada tuqqu kuma duk wani abu daya shigema
fannen duhu ita dashiyar itace ke shawo mata
kan lamarin cikin sauri tana labarta mata zancen
sai dashiya tace haba qawata ai wannan zancen
naki shi yafi komai sauqi kawo kunnenki kiji tana
rada mata fuskarta ta fadada da murmushi
sannan ta fara aiwatar da abinda dashiyar ta
fada mata washe garin ranan abakar na dadowa
daga kasuwa ko zama baiyiba balle yasha ruwwa
ta tareshi da zancen abbakar yace a gaskia fanne
banida kiudin da zan biya miki kujeran makkah a
yamxu ki bari zuwa gaba mu gani saina biya miki
inhar kinada rabon zuwa habawa aiji fanne tai
kaman abakar din ya watsa mata garwashin wuta
nanfa ta shiga surfa masa ruwan bala, I da
masifa tare dayin masa gore gore irin na jahilan
mata wadanda basusan inda ke musu ciwoba
Shidai shiru yai mata ba tare da yace mata komai
ba don idan da sabo ya isa ace ya saba da
wannan halin na fanne
Tun daga wannan ranan zaman lfy ya kaura a
gidan gaba daya zaman gidan ya ishi abakar don
inhar yana gidan fanne ta shiga yaba masa
baqaqen maganganu kenan tare dace masa
lusarin namiji wanda bai biyama matarsa
buqatunta in banda qaddara da rabon haihuwa da
mai zatai dashi
Wai sanin kansane ita ba tsaran aurensa bace sa,
ar manyace ya dubeta da kyau batayi kama da
irinsu yaku bayoba wanda baida zuciya irinta
zaruman maza kawai
Kaini fanne naga taskon duniya tunda har aka
hadani aure da wannan lusarin allaah dai yasa
kar yata momi ta dauko irin halinka na rashin
zuciya
A kullun ranan duniya sai fanne ta samu baqaqen
maganganun da zata sossokama abbakar tunda
yake a duniya bai taba ganin macen data raina
mijinta irinsaba
Yakan bata lokaci ya zauna yin tunanin abinda
yasa fanne ta rainashi haka backin kuma bai
rageta da komai ba duk wani nauyinta daya
rataya a wuyansa yana bakin qoqarinsa wajen
ganin ya saukesu suturan da yake sawama baikai
tsadar wanda yakesa kudi yana siya mata ba
gashi duk abinda ta nema yana mata
Kullin da akwai salon rashin mutuncin da fanne ke
bulloma abbakar dashi kai harya gaji dai ya biya
mata kudin kujerar makkan don ko abinci bata
barinsa yaci haka kuma bata barinsa yao barci
gashi ta dinga masa gori akan gidan da suke
cikima ai mallakintane
Abakar yana ahigowa gida kamar dai yaddah ya
sabanne da masifa aka tarbeshi saidaya bari tayi
mai isarta tayi shiru sannan ya zaro wata farar
takarda daga aljihunsa ya miqa mata wacce
shaidace na ya biya mata kujearar makkah
Zuciyar fanne tai ras nan da nan gumi ya karyo
mata cikinta yahau kuqi ta bude baki zatai
magana amman ta kasa domin bakin nata sai
rawa yake tunda takeca duniya bata tabajin
abinda ya kadata a duniya irin wannan ba a take
a wajen ta zuge da gudawa saidata shiga ban
daki yafi sau uku sannan ta dawo indacabbakar
din ke tsaye saidai har izuwa lokacin ta kasa ce
dashi komai tana tsaye a wajen ne saiga qawarta
dashita ta shigo gidan daqar fanne tayi qoqarin
nemo kalaman data amsa gaisuwar tata dasu
sannan tace zomu shiga daki akwai magana
Suna shiga fanne tasama dashi kuka gamida
cewa shikenan nikam na shiga uku asirina ya
tonu na shiga uku na lalace nikam ina zan saka
kaina naji dadi wayyo rayuwa yau duniya taimin
daurin dalmon minti ko kuma ince duniya taimin
atishawar tsaki dashiya dai kallon fanne kawai
take cikin rashin fahimta sanne ta sake bude baki
zatai magana dashiya ta rufe mata bakin nifa ban
gane me kike nufiba babankine ya rasu?
Uhhjm dashiya kenan idan babanane ya rasu ai
abin zai zomin da sauqi tunda nasan duk mai rai
mamacine
To meye ya sakaki shiga cikin wannan halin ni
wlh kin sani a duhu
Fanne taja ajiyar zuciya sannan tace daxun
abbakar ya shigo yana shihowa na taresa da
zancen tafiya hajji kawai sai ya miqomin wannan
takardan kuma yace waiya sakeni kunji qarya
jama, a allah e mana tsari daga biyema son
zuciya amin
Dashiya tasa hannu ta amsi takardar dA tace
abbakar dinne ya bata tana dubawa
Dashiya tace da gaske kike abbakar dinne ya baki
gamida cewa ya sakeki dashiya tace da ita
lokacin data kammala karantawan
Wlh kuwa shine ya bani dubamin ki gani saki uku
yaimin ko?
Don na sanshi da rashin imani tare da mugunta
ga kuma baqar zuciya
Dashiya ta girgiza kai gamida jan yar guntuwar
tsaki tace kai jahilci mugun ciwo. To wannan
takardar bata komai bace illa illah ta shaidar biya
miki kujeran makkah da abakar yayi fanne tace
wattttttttttttt
Uwar goyo
Chapter7
TACE WAT dan allah dashiya kibarmin wasa ke
komai saikin shigo da wasa cikinsa ki nemo mana
hanyar da zamubi domin samun mafita ya
maidani dakina tun kafin maqiya su faramin daria
don daman da yawa yan anguwannan bason
zamana da shi sukeba ke hardama yan uwansa
dondai na zame masa qarfen qafane kawai yasa
suke sauraramin
Dashi tace na rantse miki da allah abbakar ba
sakinki yaiba kinji rantsuwar dan musulmi kenan
makkah ya biya miki
Kaman daukewar ruwan sama tai cak da kukan
kuma sai aka koma murna harda bama dashiya
goron albishirin
Tace kai abbakar anyi mai baqar zuciya yana
ganina inata shige da fice a ban daki kuma
yaqice dani komai kai gaskia na yarda jahilci yafi
hauka ciwo yanxu da nayi karatu aida duk haka
bata faruba allahma ya taimaka babu wanda yaji
ballentana aomin daria dashiya tace aiko baki
tsiraba don sai ana taro ko biki qawaye sun taru
zan baje musu tabar gazan da kikai tace haba
hajia qawalli don allah kar muyi haka dake
wannanfa ba qaramin yarfi bane kiyi haquri
banson abinda zaisa mutuncina ya zube a idon
jama, a
Dashiya tace to naji amman da sharadi saikinban
wannan atamfar da abbakar ya dinka miki
kwanaki da sauri ta juyo tana kallonta azahirin
gaskia tanason atamfar sosai don duk cikin
kayanta tafisonta kuma sbd tsadar atamfar saida
suka kai ruwa rana kafin abakar yasai mata
Kuma bata dade da dinka kayanba don sawa uku
kawai tai musu amman babu yaddah ta iya dole
ta bata domin samun kwanciyar hankali don da
yawa a cikin qawayen nata sun dauka tanada ilmi
tayna miqama dashiya atamfar ta tashi tai gaba
inda tya barta da kuncin zuci na rabuwa da
atamfar tata sai takejinma dabatama fada mata
tabar gazan data afka ba
Watan tafin alhazai ya kama don wasu harsun
fara tafiyama hakan yasa su fanne aka sona shiri
taje taima babanta da yayyinta sallama amman
ta sananr dasu cewa itace ta biyama kanta ba
abbakar ba babanta yai mata addu, a gamida
nasihohi sosai sannan yace mata don allah ta
rage fadan da take da jama. A dimin kuwa
qasace xataje mai dumbin jama. A hade dayare
daban daban
A tanan da zasu tashi abakar ne ya rakata filin
jirgi lokacin da zasu tashin ba qaramin kukan
rabuwa da yarta momi taiba don tundata haifeta
yaune ranan farko da zasu rabu nadan wani
lokaci don hakanema yasa ta dauketa ta kaita
can wani gidan qawarta tace acan zata zauna har
saita dawo babu yaddah abakar baiba akan ta
kaita can vidansu wajen matan yayyenta ko kuma
wajen ummarsa domin kuwa baiga wani dalili
nakai yarinya can wani waje inda babu yan
uwanta na jiniba amman me fanne tai tsalle ta
dire tace ita batasan wannan ba abinda yasa taqu
amincewa shine bataso takaita can gidansu
wajen matan yayyenta daman sunada yara
qanana acan suyita gobje mata ya don nasan
bamai hanasu sannan tsanar umman abakar da
yan uwansa da tai yasa tace ba zatakai yarta can
ba don gani take kaman basason zamanta da
abakar din hakan yasa bata cika shiga
harkarsuba suma basa shiga nata
Amman ta tabbata yar tata zata samu kulawa
daidai gwargwado a wajrn qawarta hajia
hansatudon sun dade a tare akwaiqawance mai
qarfi a tsakaninsu
A ranan da jirginsu fanne ya tashi ranan taga abin
mamaki tun acikin jirgi ta dinga kauyanci tace
tab lallaine da ake cewa wanda ke zaune baiyi
kallo ba gaski masu kudi sunajin dadinsu ai wlh
nima kota halin qaqa sai nayi kudinnan kodan na
hucema kaina takaici
Cikin ikon allah akai aikin hajji aka gama sauran
dawo da ma aikatan aikin hajjin qasashensu to
fanne dai saidai muce allah e amsa ibadun nata
domin kuwa batasan komai na game da aikin
hajji ba ita yar abi yarima asha kidane ba
qaramin tsaraba taima yarta momie ba dan kusan
kudinta duk a sayayyar yar ya kusa qarewa
sannan taima qawayenta da yayansu suma
tsaraba mahaifinta da yayyanta da matansu
gamida yayansu amman abbakar kuwa ko hular
alhaji asallami dan banza bata siya masa ba
shida yan uwansa babu abinda ta siya musu a
matsayin tsaraba mahaifiyar abakar din kuwa ko
kallabi bata kawo mata ba dakinsu daya acan ita
da dashiya hakan tasa duk abinda zasuyi acan
din a tare sukeyi bayan sun dawo da kwana uku
ne ta fara bubbude tsarayba kai jama, a wanda
baida kunya yaji dadinsa a gaban idon abbakar
din ta gama rarraba tsaraban data kawo amman
ko ruwan zamzam bata bashiba wannan abu
damai yai kama ai koda ace bashine ya biya
mata kujeran hajjin nan ba kamata yai ace shi
zata fara yoma tsaraba don yafi kusanci da ita
amman ina saidai abin bai damu abbakar dinba
ko kadan sbd tuntun yasan bata daukeshi a bakin
komai ba ita kuma a nata wautar wai tasha
tsoronta yakeji shiyasa duk abinda tace masa
tana buqata yake mata kuma ta saki qafa tana
tsula tsiyarta a yanxu fanne ta gama tabbatar da
abbakar bazai iya sakintaba to inma ya saketan
aiba gidansa bane shine zai tattara yan
komatsensa yabar mata gidan sannan a duk
sanda yace zai qaro mata kishi wlh a ranan sai
anyi qaramin yaqi tunda ba gidansa bane kai
koma a wani gidan zai ajeta ba zata taba bari
abakar ya qaro aureba mutu ka raba ita dashi
domin kuwa ai itace tasha whlr zama dashi tun
baida komai sai yanxu da ya samu mai maiqo
shine wai wata zata shigo tace wlh na rantse
saina muzantawa duk wata mace datai gigin
shigowa gidannan kai bama itaba hardashima
abakar din saiya gane shayi ruwane ba, a
tabonibana nayi masifa inaga an shigo sabgata
Abinda kuwa bata saniba shine kullun sai jama, a
sun bashi shawarar qara aure ko wataqila allah
zaisa ya dace da mace ta kwarai a cikinsu harda
mahaifin fannen don yana sane da irin zaman da
suke amman abakar din yai biris da zancen
donshi gani yake kaman bazai iya ruqe mata
biyiba inma zai iya din baijin zasu iya samun
zaman lfy ita da fanne a gidan hayama ba, a
zauna lfy da utaba inaga kuma ace wannan
kishiyartace ai kullun an dinga tashin hankali a
gidan kenan masu ita magan na cewa zaman lfy
yafu zama dan sarki da ace kullun yana cikin
tashin hankali shida matansa kwara ya zauna da
daya inhar zai kasance cikin kwanciyar hankali
ballentanama ya tabbata fanne ba zata bari ya
qaro aure ba in kuwa kaga hak to saidai ian basa
tare ko kuma idan ya saketa abinda baya fatan
ya faru kenan don inhar ya saketa to bai cika
alqawarun daya daukarma kansaba
Inhar kaga sun rabu da fanne to saidai idan
dayansune baya raye amman har abada bazai
taba sakintaba saidai idan ita da kantane ta gaji
tace ya sauwaqe mata to sai yai mata abinda
take buqatan
Hajia fanne kenan tundata dawo daga hajji ta
zama cikakkiyar hajiya kuma naira suka qara
budema mai gidan nata tofa tun daga nan ta qara
bunqasa iya shegenta bata ganin kowa da gashi
hatta mijin nata gashi ta fara shafe shafen man
bilicin tayi wani fari kamar fatalwa sannan idan
zatai kitso sai an mata qari da atacment dukda
hakan ba kyau yake mata ba amman har yanga
take dashi
Ana cikin hakane abbakar ya kammala musu daya
bangaren na gidan nasu gamida canja musu fenti
gidan ba qaramin kyau yaiba flat ukune don haka
abbakar ya koma daya itama ta tashi ta koma
daya daga cikin sababbin tace tsohon zat
maidashi wajen sauke qawayenta
Dashiya uwar yan hadi tun da taga abakar yayi
flat uku ya koma daya fannema ta koma daya
don haka ta dinga zuga fanne akan ta tashi tsaye
inba hakaba kuwa sakiyar da ba ruwa zai mata
don tun da taga yayi flat uku to aure zai qaro
akullun fanne saina baki shawara akan mijinki
amman sai kiqi yarda wlh namiji bashi da tabbas
duk dadinki da namiji wataran sai yayi miki
kishiya muddun kika zauna kara zube ba tare da
kin nemi taimako daga wajen malamai da
bokayeba zauna garin kallon ruwa kwado yai miki
qafa idan kikai wasa kinaji kina gani matar zata
shigo ta dinga miki abinda taga dama idan kuma
kika takura ya baki rasit dinki takardar sallama
daga gidan kinga kin tashi a tutar babu kenan
tunda dake akasha wuya saida dadi yaxo sannan
wata zata zata shigo kenan tun wuri ki sake
tunani ki nutsu sannan kisan inda ke miki ciwo
yanxu lokacinkine kuma kinada damar yin komai
kar kiyi sake damarki ta kubce miki don daman
bature yace dama sau daya take zuwa
Hajia ki saki kudi kiga aiki da cikawa yanzu na
kaiki wurin wani boka mai suna lukum aikinsa
kaman yankan wuqa yake
Don na rantse miki saikin juya abbakar kaman
waina a tanda
Duk wani taurin kai da yake miki idan kin
tambayeshi kudi saiya dainaahi ke in tabbatar
miki inhar magani yaci kara idan kika aje kikace
karya qetara bai isa ya qetareba hatta harkan
kasuwancinsa kece zaki koma bashi umurnin
yaddah zai tafiyar da komai amman inkika tsaya
a haka to dan hakin da kika raina ina mai
tabbatarmiki da shi zaizo yana zokale miki ido
kixo kina kukan da baida amfani tunda kinbar gini
tun ran zane
Ai duk matan da kikaga suna yaddah sukaso a
gidajen mijinsu kuma su juya yaddah sukeso to
saida sukabi ta wannan hanyar ke bakyajin ana
fadin matambayi baya bata ba ne kuma qawata
wlh ba zaki tabbatar da abinda nake fada miki ba
sai nan gaba lokacin da zakiga kina juya mijinki
kaman yaddah kike juya tashoshin talabijin ki
murza naira a hannunki ki kerema sa, aninki wlh
qawata ni masoyiyarkice maison ganin kin
dauwama a cikin jin dadi kuma banso damarki ta
kubce mikine shiyasa kikaga ina baki wannan
shawarar a wannan lokacin fanne ta fara amanna
da abinda dashiya tazo mata dashi don a zahirin
gaskia itama tanason taga ta zama mace mai
fada aji acikin gidanta shiyasama batama abakar
din da sassauci idan abu ya hadasu don gani take
kaman hakan shi zaisa ya dingajin tsoronta
dukda sai ankai ruwa rana yake mata wasu
buqatun nata sannan takecin nasara wani
zubinma yaqi yaddah amman dole tabi hanyar da
dashiya zata daurata kodan ta magance matsalar
tata. Tai murmushi hmmmm abbakar ka kusa
shihowa hannu don saina juyaka yaddah nakeso
kuma zan iya kashe koma nawane don ganin
biyan buqatuna don daman masu iya magana ai
sunce saida kudi ake samun biyan buqatuuuuu
Sannu a hankali har dashiya ta koyama fanne bin
malaman tsubbu kuma ta fara ganin amfanin
abun domin a yanxu duk abinda ta tambayi
abakar din ba musu yake bata
Sai yanxu fanne ta qara tabbatar da maganan
dashiya ashe gaskia ne data sani aida tuntuni da
take fada take xijewa data amince komai da yaxo
mata da sauqi ganin nasarorin da take samu
wajen abbakar yasa fannen ta qara qaimi wajen
bin malamn tsubbu don ba qaramin kashe musu
kudi takeba kuma duk abinda sukace tai da sauri
takeyi ba tare da bata lokaciba don kawai samun
nasaranta
A yanxu kusan duk abinda ta samu a wajen
abakar a malamai yake qarewa shiyasama har
yanxu din ta kasayin abin kanta akace rashin
sani yafi dare duhu da fanne tasan duk asirin da
takema abbakar bai kamashi data daina jiqa
malamai da kudinta domin kuwa duk abinda taga
yana mata hakan ya samune ta hanyar budin da
allah yai masa don daman akace idan allah ya
buda maka saika gode masa harkar kasuwancin
tasace data qara bunqasa yasa shima yace bari
ya qara kyautatama iyalansa domin suma sunada
haqqi a cikin dukiyar mahaifiyarsa yan uwansa
dama wanda yake tare dasu kowa na samun
alkhairai a wajen abakar hakan yasa jama, a
kowa keson abakar din
Ba qaramin baqin ciki fanne kejiba idan abbakar
yai kyauta a gabanta kai koda kuwa yan
uwansane ita bataqi ace daga ita sai yartace
zasu dinga cin dukiyarba duk kuwa sanda yaima
wani kyauta a gabanta sai taji kaman tasa hannu
akai taita rafka ihu gashi ba daman tabi wanda
akaima kyautar ta kwace tace matsiyata kawai
lokacin da basu da komai waye yaxo ya taimaka
musu sai yanxune da allah ya buda masa sannan
za, azo a dinga manne mashi tace allah ita gani
take ma kaman abbakar bada guminsa yake
samun kudinnanba wlh domin bushashar da yake
dasu saika rantse kace shine yafi kowa tausayi a
duk duniya wasu lokutan idan anxo neman
taimako wajen abbakar din sai fanne tace bainan
ya tafi kasuwa idan kuma yan uwansane sai tace
musu yana barci kuma bai bada umarnin idan
yana barci a dinga tashinsaba koda kuwa waye
yaxo a haka suke haquri suna komawa
Saidai idan jama, a sun hadu da abakar din a
waje su fada masa abinda ya faru abin ba
qaramin cimai rai yakeba amman ko sau daya bai
taba mata magaba ba
Hakan yasa yan uwan abakar din basu damu da
zuwa gidan nasaba sbd wulaqancin fanne kai
hatta yan uwanta wanda suka fito ciki daya uwa
daya uba daya saida sukace mata ba zasu sake
zuwa gidantaba sbd wulaqantasu da take idan
sukaxo ta dinga binsu da kalllon raini hatta
dakinta bata bari su shiga saidai da zaran sunxo
ta shimfida musu tabirma a waje duk kuwa
buqatar mutum bata bari ya ahigar mata ban
daki wai kar suyi mata qazanta bayan a kullun
mai aikinta saita wanke bayin nata tatas sau
biyar a kullun
Lol
Uwar. Goyo
Chapter8
Lokacin da abban fannen yaji tabargazan da take
zubawa abinta hatta yan uwantama bata bariba
sai ya kirata gamida mata nasihohi akan
abubuwan da take din ba masu kyau bane koda
ace zataima wasu bai kamata ace yan uwanta na
jinima haka zatai musu ba kaman salihar arziqi
tace to shikenan baba na gode ta taahi ta tafi a
hanyarta ta dawowane ta dinga surutai kaman
zautacciya tace zuwa yanxu na fara gane shima
abbana ya shga sahun mahassadana tunda gashi
tun yanxu yana fadin inban a hankaliba bazanyi
kyakkyawan qarsheba harda wani fadin nabi
abbakar a sannu inba hakaba kuwa haqurinsa ya
kusa qarewa to ya qarw mana sai mene an gaya
musu ni inajin tsoron hukuncin da zai yanke akan
nawane idan har haqurin nasa ya' qare ko kuma
rasa mijin aure zanyi idan harya sakeni din a
yanxu yanda kaina ya waye idan har ya sakeni
suna zatan garari zan shiga banda qaddara da
kuma haihuwa ba yaddah za, ai na zauna da
abakar a matsayin mijin aurena wani kucaki dashi
wanda baisan tattaliba duk abinda ya samu
kashewa yake in banda wasu yan dalilai aida tuni
na takura masa ya sakeni ya kwashe
kwarmatsensa yabarmin gida don nasan yana
barmin gida bashi da inda zai koma shima ai
yasan da hakanne shiyasa yake bina a sannu in
banda inda wani buri a zuciyata wanda dole saida
aurensa zan cikashiba da wlh a yau dinnan saina
rabu daahi inga ta hassadan baban nawa adai juri
zuwa rafi don watarana tulun fashewa zaiiyi duk
wannan nasiha da mahaifin fannen yai mata babu
wanda ta dauka a ciki aban dakin nasa inda taji
anan ta zubar dasu tun daga lokacin ta daina jin
tsoronshi sam batajin tsoron gamuwarta ga allah
tun sanda baban nata ya kirata gamida yi mata
fada akan wulaqancin da takema yan uwan nata
tace daga ranan ba ita basu kuma duk sanda
suka sake zuwa sai tayi musu zagin qare dangi
sai kuma akai sa, a suma tun tafiyarsu sukai
alqawarin indai gidane na fanne bamai qara zuwa
a cikinsu koda kuwa garin sukaxo saidai idan ita
taje ta samesu
A lokacin data dawo tatas taima abakar akan
yanakai qararta gurin babanta wannan ai
munafurcine so yake ya hadata da babanta in
yaso yai mata baki ta lalace inba hakaba mai
takeyi masa wanda har zai kaishe zuwa gayin
qararta wajen mahaifinta in kuma gajia yai da
zama da ita ya gaya mata ba saiya tsaya yana
mata kwane kwane ba
Ko yana tsammanin idan ya saketa ba zata samu
mijin aure bane adama da takeda masoya
ballentana yanxu da ta qara sanin duniya
idanuwanta suka bude wanda basu kaitabama
suna samun mai sonsu ballentana ita ita?
Ta dora da fada masa
Kai bara na fada maka ni fanne nafi qarfin na
zamo matarka fin qarfi kawai akaimin a lokacin
aurenmu wanda baka wuce danxaikenabama nifa
matar manyace masu fada aji ko kuma masu
murza naira yaddah ransu keso ba irinka wanda
abu qanqani idan na nema a wajenka saika tsaya
kana jamin raiba duk wannan harigidon da kunfar
bakin da fanne keyi abbakar na kwance akan
gadonsa yana jinta ba tare da yace mata komai
ba harta gaji tai shiru domin idan da sabo yaci
ace ya saba shidai a iya zamansu da fanne bai
taba kai qararta wajen mahaifinta koda sau daya
ba koda wanine madai ya fada mata ya ganshi
wajen mahaifinta domin kai qararta to ya barshi
da allah ko kadan bazai bata miyon bakinsa
wajen fada ma fannen cewa ba shine yakai
qararta wajen mahaifintaba saidai baiji dadin
kalaman fataita faffada masaba don koba dadi ai
mijinta neshi
Shin yaushene fanne zata gane ta daina masa
abubuwan da tae masa ya dafe kai gamida cewa
shidai allah baisa yayi sa, an samun mace ta gari
ba haqiqa yasan allah ya jarrabeshi ta wannan
hanyar shiyasama a kullun yake addu, ar samun
cinye jarabawan da ake masa idan abokansa na
masa irin abubuwan da matayensu ke musu najin
dadi da karramawa sai ya dingajin inama shine
ke samun wannan garabasar ya dauki tsawon
shekaru yana da aure amman daidai da rana daya
bai tabajin dadinsaba gabadaya baisan menenen
dadin aure ba a yanxu tsoron halin matama yake
domin a tunaninsa duk irin halinsu dayane dana
fanne abbakar na mamakin rashin tarbiya irin na
fanne bayan yasan iyayenta sunyi iya bakin
kwarkwadonsu wajen bata tarbiya ita kadaice ta
fita zakka a cikin yan gidan nasu domin duk yan
gidan nasu babu wanda bai sauke qur, ani ba ga
ladabi da biyayyah ga duk wanda ya girmesu
Abinda yasa abakar ya qara tsanantar fanne sbd
rashin da, ar da take koyama mommy tare da irin
halinta da take koya mata har cikin ransa
yanason yarinyar domin kuwa jininsane kuma
akanta ya fara haihuwa koda ace nan gaba allah
zai qara bashi yaya itace gaba dasu amman sbd
halin uwarta da take daukowa yakejin tsanar yan
amman wani lokutan tausaya mata yake a bisa
halin data tsinci kanta na rashin samun uwar
goyo ta gari yaso ace fanne ta barshi ya bama
mommie tarbiya mai kyau sannan ya sata a
makaranta domin takoyo ilmi wanda shine
ginshiqin rayuwa daqar ya samu ya sata a
faramare nanma saida sukai qaramin yaqi domin
saidaya nuna mata bacin ransa amman da
kafewa taso tayi naqin son asa yarinyar a
makarantar babu yaddah ta iya dole ta barshi ya
sakatan amman duk sanda baya gari idan yaje
sarin kaya a legas ko kwatono to yar bata zuwa
makaranta kasancewar itama yar bada son ranta
aka sata makarantarba yasa uban ba tafia sarin
kaya zatacema uwar ba zatava fannen tace yi
zamanki yata damanni ba karatun nakeson kiyiba
salon kije aita dukarmin ke kamar jaka idan
mommie ta kawoma abbakar sakamakon
makarantar nata yakan bata lokaci wajen yin
mata fada akan ta dinga maida hankali ya kuma
nuna mata shi ilmi yanada amfani kuma ya zama
wajibi akan mutum ya nemi ilmi na arabi dana
boko domin shi ilmi kinshiqine na rayuwar dan
adam mutumin da yake rayuwa babu ilmi shida
jaki duk daya suke gaskia ne
Admin yace/living without walking is dying
wethout nowing/
Don zai iyayin abubuwa marasa kyau amman a
wajensa yaga ai masu kyau ne mutum mara ilmi
komai nasa kai tsaye yake ba tare da tunaniba
hakanan ya dinga samun sabani da mutanen da
yake zaune dasu kenan sbd rayuwarsu ba zata
zamo iri daya ba momie a yanxune kikeda damar
yin karatu sbd ke yarinyace kwakwalwarki bata
da wani damuwa a cikinta wanda zai hanatta
daukar abu cikin sauri a cikinta zaki dinga daukar
karatu matuqRar kin maida hankali ina jiye miki
danasani marar amfani anan gaba haka abbakar
ke zaunar da momy wasu lokutan yaita mata irin
wadannan nasihan wasu ta fahimci abinda yake
nufi wasu ku ta kasa fahimta duk kuwa da
kwakwalwarta nadaukar abinda mahaifin nata ke
fada mata domin ta zaiyanema fannen amman
saitacemata karta sake ta dauki abinda yake fada
mata domin kuwa ba sonta yakeba shiyasa
yakeson dode mata kwakwalwa da shirmensa ya
maidata mara yanci
Cikin ikon allah arziqin abbakar sai qara bunqasa
yake hakan yasa dashiya ta hurema fanne
kunnecakan lallai ta takura mata yasai mata
mota itama ta shigo gari ai kuwa ba tare da bata
lokaciba ta tunkari abbakar da zancen siyan mota
baiyi niyar siya mata motarba amman takura da
naci kawai saidayasa yasai mata sbw dal ba
qaramin wahala yashaba kafin ya samu ta iya
motar don shine ke koya mata harya samu ta iya
amman ba sosaiba tundata iya kuma fanne tabar
zaman gida akoda yaushe tana gidan qawaye
kasuwanci sai soma habbaka yake yanxu abbakar
dubai da chaina yake zuwa sarin kaya kuma idan
ya dawo gida naija sari yake badasu su hajia
fanne an zama masu fada aji ganini kudin da
abbakar ya qara qawar fanne ta fara nemansa ta
harkar banza domin taci kudinsa ta ware dashiya
kenan dayaqi amincewane ta nemi suyi aure
nanma yaqi yarda lokacinda ba kudin bata nemi
suyi auren bane sai yanxu ganin tayi tayi ta shiga
malamai amman ba sa, a yasa ta sallama masa
mahaifiyar abakar dinma taso ya qara aure koda
zai qara samun haihuwa amman sai ce mata yai
tai haquri idan lokaci yayi zaiyi da yake uwar tasa
mai hangen nesace yasa bata takura masaba taci
gaba da yi masa addu, a
Tajia tsigala wato fanne kenan na cikin katafaren
shagon alfijir ita da yar tata idan baku mantaba
sai siyayyar take mata. Bayan ta bude jaka zata
biya kudin siyayyar da taima yar yata kenan
momin tace laaaaa mama ga baba shima yazo
siyan kaya
Hajia fanne takai dubanta inda momy ke nuna
mata wani irin jirine ya dibeta wanda har saidaya
kusa kadata abinda ta ganin saidayasa
idanuwanta suka daina gani nadan wasu sakanni
dishi dishi take ganinsu sannan zuciyarta tahau
harbawa da sauri da sauri gashi duk jikinta ya
mutu daqar taje iya daga hannayenta duk wannan
abu ya sametane sakamakon ganin mijinta da tai
abbakar kenan dauke da wata yar matashiyar
yarinya a kafadarsa gefensa kuwa wata tsaleliyar
matashiyar matace wacce a qallah ba zata wuce
shekaru24 a duniyaba tana duba wani takalmi
inda suke hirarsu gunin ban sha, awa ita dashi
hankalinsu kwance fanne ta qara qurama yarda
abbakar ke rungume da ita ido taga yar dashi tai
kama sak farinne kawai ta dauko na uwar tata da
yake shi abbakar din ba za, ace masa fari tas ba
saidai ace masa wankan tarwada amman matar
dake gefen tasa farace ta da ita kyakkyawa
Hirarsu suke cikin kwanciyar hankali don da
alamunma sun manta a inda suke sbd hirar zance
Fanne ta dingajin zuciyarta tana mata wani irin
tuquqi sannan sai tafarfasa take sauran kadan ta
fashe domin ta kumbura sosai ji take kamar zata
faso qirjinta ta fito ga kuma wani abu da yaxo ya
tokare mata maqogoro mai daci wanda ta kasa
hadiyewa yawun bakinta gaba daya ya qafe a
rayuwa ta tsani taga abbakar na hulda da wata
mace bayan ita fanne nada tsananin kishin da har
ya wuce gona da iri shiyasama bbata sake masa
fuska da zaran yaxo mata da maganan zai qara
aure
Sannan ta kashe kudi da yawa ga malamai da
bokaye akan su masa maganin da zaiya yaji bai
sha, awar qara aure tayi zaton aiki yaci kuma ta
rigada ta gama dashi ashe ba haka abin yakeba
daman ance munafuki bashi da kama a duniya
yanxu ashe abbakar munafurtarta yake neman
mata yake bata saniba? To ina gaskiyar tasa take
da a kullun idan ka tabashi zaice maka shi mai
gaskia ne?
Tun yammah tai dashi akan ya dauki momie
domin yaxo yai mata siyayyah a wannan kantin
amman yace mata baijin dadi kumama a gajiye
yake ba zai iyaba sai gobe har fushi tai amman
yaqi fir yace bazai iya zuwa yau ba
Da dare yayi abbakar ya fita sallar magrib
mommy ta dammi fanne akan su tafi kanti ko za,
a iya dacewa a samu irin kayan da takeso ba
yaddah ta iya dole ta dauko key din mota da
kyale tacema direba ya kaisu kantin alfijir ashe
akwai abinda zata gani wanda zai tayar mata da
hankali watoma abakar ashe karuwarsa zai kawo
siyayyah shiyasama yaqi yarda da abinda tace
tunda hakane wlh yau zan nuna masa nima
macece mai yanci wacce nafi qarfin namiji ya
wulaqantani wlh sai yayi danasani marar amfani
a cikin shagonnan saina kunyatashi tunda daman
ai hausawa sunce kunyar mara kunya asarace
Tana cikin zancen zucinne saiji tai momie na
fadin laaa momy abba zai tafi habawa tabajin
haka tuni taji wani qarfi yaxo mata nan take cikin
sauri ta isa inda su abbakar din suje tasha
gabansu ba tare da bata lokaciba ta dau hannu
ta wankama matar dake tare da abbakar din mari
kwarara har biyu ita kuma matar juyowa tai
domin ganin wanda yai mata wannan aika aikan
don marin ya shigeta sosai gashi kuma ba
zatonta hakan ya faru shiyasama ta shiga cikin
rudu a karo n ukune da ta daga hannu domin
kaima matar abbakar ya riqe hannun nata nanfa
ta shiga kokuwar kwacewa daga riqon da yai
mata don kuwa so take taima matar dukan tsiyar
da saita kwana a gadon asibiti kuma saita bata
wannan kyakkyawar fuskar wanda shine ke rudan
mijin nata da taga ba zata iya kwace hannun
nataba daga riqon da yai mata dinba don riqon
bana wasa bane sai kuma ta shiga surfa musu
zagi yan iska masiyata duk jama, an dake cikin
kantin kowa hankalinsa ya dawo kan fanne a
ranan abakar yasha zagi masifa kawai take tana
kumfar baki wasu dattijun matane su uku suka
shiga bata haquri tare da tausarta amman ina
batasanma sunayiba don idanunwanta sunrufe
sbd tsananin masifa daqar suka samu hajia fanne
tai shiru jikinta sai tsuma yake daya daga cikinsy
tace baiwar allah ba wannan matar ya kamata ki
dakaba a matsayinta na karuwar mijinki shi mijin
naki shine babban mai laifi akansa zaki dau
mataki kai kuma ka cika mata hannu tundacan
samu tayi shiru
Abbakar yacema matar kije ki shiga mota ki jirani
ina zuwa tanaji yace ds ita haka ta fice daga
cikin shagon cikin sauri sannan ya sake hannun
fannen yana saki da axama ta rufama matar baya
so take ta cin mata tun kafin su isa inda sukai
parking din motar matannanne suka biyo bayanta
tare da riqeta suna mata kalamai masu tausasa
zuciya ganin sun riqeta abbakar din shima ya fita
daga shagon yai wajen motar cikin azama yai
mata key suka bar wajen hajia fanne na fanin
abbakar yai wajen motar yai kukan kura ta
watsar da matan amman ina tayi rashincsa, a
domin kafin ta isa har sun bade wajen da kura da
gudu ta bisu kamanxsbn hauka amman ina sun
mata nisa a kan tit ta tsugunna ta daura hannu
akai tana rusa ihu direbantane ya qaraso gamida
fadin hajia yi haquri ki tashi mu tafi kar jama a
su taru kinga har wasu sun fara zuwa tambayar
abinda ke faruwa
Fanne ta tashi cikim jin haushin rashin samun
nasara ta shiga mota direba ya jasu suka nufi
gida
Haqiqa hajia fannne ta fusata matuqa wanda har
tama rasa irin hukuncin da zata yankema abakar
din idan ya dawo gida
To nima anan zan dakata domin barin hajia fanne
ta samu nutsuwar zuci mu hadu a book 2 donjin
yaddah ZATA KAYA
Crews. U nw wat?????
This is just de begining yanxu book din zai fara
ldan naga ruwan comment sai mu fara gobe
Naku har kullun
Uwar. Goyo Book2
Chapter9
Cikin moyar yadau shirur babu mai magana face
aheshsheqar kukan matarnan da fanne ta mara a
kantin alfijir tunda ta shiga motar take kukan
takaici wannan ai cin mutuncine tunda take a
rayuwa bata taba tozarta irin na yau ba idan ta
qara tunawa da munanan kalaman da hajia fanne
taita fada mata saita sake fashewa da kuka
Ayau tai nadamar kasancewarta da abbakar a
yaddah taga mutanen dake cikin kantin suka
gasgata kalaman da tai a kanta din don har wani
kallo suka dinga binta dashi wasu daga cikin
matan dake gefenta kuwa harda ce mata
Ammanfa kinji kunya dukda kyaun fuska dana
suran da allah ya horeki dashi amman ki kasa
gode masa sai kinyi karuwanci tirr da wannan
halayyah taki yarinya qarama dake kin bata
rauwarki kin shafama rayuwarki baqin fentin da
bazai taba gogewaba har izuwa kan yayanki da
jikokinki domin shi abin kunya ko mutum ya jefar
dashi sai yayi tattali ya sameshi ke kuwa baiwar
allah mai yada kika zabama kanki irin wannan
rayuwar mai yasa kika bari namiji ya yaudareki
ya hure miki kunne gami da bata miki rayuwarki
ki sani duk abinda namiji yai a rayuwarsa adone
ita kuma mace ya zame masa abin kunya da gori
a wajen jama, a ki tunafa duniya ba matabbata
bace ki tunafa duk iya tsawon rayuwan da mutum
zaiyi a duniya ne haqiqa kinyi babban kuskure da
kika biyema zuciyarki haqiqa son zuciya bacinta
ne kuma inhar kana biyema kyale kyalen rayuwa
to ba zaka taba ganin haske a rayuwarka ba yar
uwa ke yarinyace shiyasa kika yarda da zaqin
bakin da namiji wanda kuma ba tabbas ne dashi
ba tunda dai ga idanuwanki sun gane miki
gaskiya ga matarsa ta sunnah harda yayansu
amman ya barsu ya tafi wajenki kuma karkisa a
ranki wajenki kadai yake zuwa mutumin da ya
yaudari matarsama bare ke da kuke dadiro tana
kawowa nan saita sake fashewa da kuka harda
buga kanta a jikin kujeran mota yar dake tare
dasu a cikin motar mai kimanin yar shekara biyu
tai shiru tana sauraron kukan mom din nata da
alamun batama fahimci me kukan mamar tata ke
nufi ba
Shi kuwa uban gayyah goga na fanne ya rasa
meke masa dadi a cikin ransa zuciyarsa sai
harbawa take da sauri da sauri kirjinsa yai masa
nauyi maqogoronsa ya qafe yanason yai ma
matar dake zaune a kusa dashi magana amman
ya kasa furta komai ji yake kaman ansa kwado
an bame bakin nasa kwakwalwarsa tadau zafi
tunanine sukai masa yawa so yake ya samo
hanyar da zaibi don warware wannan matsalar
data kunno masa kai amman ya kasa samu yaya
zaiyi da rayuwarsa waccce kalma zaiyi amfani da
ita wajen gamsar da fanne cewa abunda take
zargi ba haka bane
Ya juya a hankali yana kallon matar wacce har
yanxu kukan take tausayinta ya kamashi a
rayuwarsa sam ya tsani yaga mace tana kuka
tabbad yau ya dibo ruwan dafa kansa ubangijin
sammai da qassai ne kadai zai iya kwatansa a
hannun fanne kodai yaje wajen mahaifintane ya
sanar dashi gaskiyan lamarin kai haba kar kayi
haka addu, a kawai zakaitayi har allah ya doraka
a kanta abinda wata zuciyar ta sanar dashi kenan
zuwa yanxu ya kasa zure jin kukan da take
domin kukan na shiga har cikin kwakwalwarsa ya
juya gamida cewa don allah ruqayyah ki daina
wannan kukan da kike kar yaje yaja miki wata
illar sannan kukan naki na qara sani shiga cikin
rudani ba kuka bane maganin matsalarnan
tamuba ruky addu, a itace kawai magani domin
itace takobin mumini kaman jira take abbakar din
yai mata magana saita sake fashewa da kukan
tare da cewa
Na dade ina tunani tare da taraddadin da tsoron
zjuwan wannan ranan a cikin zuciyata na sani
babi wanda yasan abinda zai faru a gaba sai
allah amman hasashe ya fadamin irin haka zata
faru koma fiye da hakan nasha fada maka cewa
ka fito fili ka fadama matarka abinda ke gudana
a tsakaninmu tasan gaskiyan lamari tun kafin
abinda kake boye mata ya fito fili hakanan duk
tsawon darw sai gari ya waye to gashinan tun
ba, aje ko inaba magananr da nake fada maka ta
fara bayyana dukda cewa a lokacin da nake fada
maka din baka dau maganar tawa da
mahimmanciba a kullun sai nai maka nuni da
cewa wannan abin da kake aikatawa ba qaramin
kuskure bane kuma matsalace mai girma ka
dauko ma kanka saidai muyi fatan allah ya kawo
mana ita cikin sauqi na tabbata zaka fuskanci
bacin rai da bakinciki kunar zuci idan har matarka
ta gano abinda ka tona rami ka binne
Uwar Goyo
Chapter10
Abbakar din yace mata abunda zamuyi shine mu
natsu mu koma ga allah sannan mu nemi hanyar
da zamu bulloma lamarin ba kukane maganin
wannan abinba mai afkuwa ta rigada ta afku don
haka saidai muyi fatan wannan abu daya faru
damu shine mafi alkhairi a rayuwarmu
Ruky mumini baya taba zama a duniya ba tare da
allah ya jarrabeshiba ni a yanxu na damune da
damuwarki wannan kukan da kike basonsa
nakeba ada idan nace dake banason abu to kin
dainayinsa kenan har abada amman gashi a
yanxu kinason nunamun ban isa dakeba kuma
duk maganganun dana fada miki sun tashi a
banza kenan mai yasa ruky kikeson daukan
halayyar daban sanki dasu bA? Yayi furucinne a
daidai lokacin daya juyo yana kallonta hannu tasa
tana share hawayen dake fuskar tata sannan ta
tsagaita da kukan
Da alamar wannan karon ta yarda da kalaman
nasa don haka tausayinta ya sake samun
mazauni a cikin zuciyarta ryky macece mai
sauqin kai tare da bin duk wani abu daya gindaya
mata shi yasa a kullun yake sake jin sonta a cikin
zuciyarsa tare da kwadayin zama da ita da ace
ita ya fara aure to da babu abinda zaisa yai mata
kishiya domin ruky ta hada duk wani abu da
mace ta gari takedasu allah yayi mata baiwa
nakyau tare da kuma kyan hali ga kuma tarbiya
da iya zama da mutane gata da kyawawan dabiu
idan mutun ya zauna da ruky na kwana daya sai
yaso ace ya rayu da ita a waje daya sbd tanada
mu, amula mai kyau da mutane
Sam abbakar ya mace da tuki yake kuma akan
kwalta yake don zuciyarsa ta lula wajen tunanin
yaddah zai bulloma fanne cikin ruwan sanyi ba
tare dasun daga murya maqobta sun jiyosuba a
kullun yana ganar da fanne illar daga murya idan
har abu ya hadosu amman bata sauraranshi don
wani lokacin idan ta fara azalzalin bala, in nata
har sai makwabtan sun shigo bata haquri wani
lokutan ma gidan nasu cika yake da yara da
manya suna kallin fanne tana masa tijara idan
har hakan ta faru kunya ba qaramin lullubeshi
takeva don daqar yake samu yana fitowa waje
don kunya amman ita ko a jikinta ko allah wadai
da wasu mutanen anguwan nasu ke mata bai
damunta balle ta sake halinta sanin kowane
zaman aure ya kunshi jin dadi da kuma kishiyarta
akan samu rashin jituwa a wajen ma, aurata
wanda har saiya kaisu ga rabuwa ko zuwa wajen
magabata a sasantasu duk wannan abu yana
faruwane a cikin sirri
Qarar horn din da ake ta kwada masa shine ya
dawo da abbakar din daga duniyar tunanin da ya
shiga kuma a sannanne ya tuna da tukin mota
yake kuma akan kwalta yake a sanda ya gama
dawowa hayyacinsane ya lura da abinda ke shirin
faruwa
Innalillahi wainna ilaihi rajiun ya furta da qarfi sbd
ganin da yai ya nufi kan wata babban mota
gadan gadan saura kiris suyu taho mu gama
shine direban motar ya dannama abakar horn da
sauri abakar ya murza kan motar gefe guda
domin ya kaucema dureban motar rashin sani yafi
dare duhu kuma idan ajali na kiranka saika je
ruky dake zaune a gefensa ta rafka tagumi tana
tararrabin abinda zai biyo baya kaman daga
sama taji abakar na salati da qarfi don haka ta
dago idanuwanta don ganin abinda ke faruwa
salati ta shigayi tare da kabbara a daidai lokacin
da taga suna gab da mutuwa tsoro ya shiga
zuciyarta ta juya da sauri tana kallon inda yarta
ke zaune khadija ita batasanma meke faruwaba in
banda wasanta da take da yar bebinta ruky tasa
hannu zata dauko khadijan kena sai motar tasu
ta daki wani rami dake kan kwaltar tai tsalle
gamida hantsalawa ta fada cikin wani kwalbati
kusa da kwaltan sannan kuma ta kama da wuta
allah yasa akwai mutane a wajen lokacin da
hatsarin ya afku kuma dare baiyi sosaiba ai kuwa
cikin hanzari suka taimaka wajen cirosu daqar da
sidin goshi akai asibity dashu kayan dake jikin
ruky sun rine da jini kafin a isa asibity a dalilin
jinin dake fita daga jikinta abakar kuwa jinine ke
fita ta baki ta hanci yar tasu ko cikin ikon allah
ba abinda ya sameta sai dan buguwa da tai
ganin hakanne yasa ta fara kuka tana kiran
iyayen nata don ta firgita gashi kuma bataga
kowa a cikin iyayen nata ba
Hankalun fanne data koma gida ya kasa kwanciya
sai jima tai gaba daya duniyar tai mata zafi ta
rasa inda zatasa ranta taji sanyi don haka ta
kasa tsaye ta kasa zaune sai safa da marwa take
a falon nata sai kace wacce ta hadiyi tabarya da
taga ba zata iya zaman cikin falon nata bane sai
kuma ta fito tsakar gida hankalinta a tashe yake
ji take kaman qirjinta zaiyi bindiga ga kuma
haushin matannan da suka riqeta a alfijir wanda
ta dalilinsune abbakar ya samu daman guduwa
da karuwansa mai yasama ta yarda har suka
riqeta kai amman wadannan mutanen sun cuci
rayuwata kuma sunmin abinda baxan taba
mantawa dashiba a rayuwa shegu munafukai
wata qilama qawayentane allah ya tsine musu
albarka yan iska masu kwacen mazan mutane
kurama qofar shigowa tai babu ko kibtawa jira
kawai take taga shigowan abbakar din domin ta
cakumoshi ta shiga nada masa katon katon na
masifa da bala, I irin wanda tai taba gani
kojinsuba tunda yake a rayuwarsa lallai namiji
bashi da tabbas kuma badan goyo da zani bane
shiyasa tun farko bata bama abbakar din fuskaba
kuma bata amince dashiba ballentana bashi
sirrinta ayau tayima abbakar tanajin bala i domin
kuwa yayi mata abinda wani mai rai bai tabayin
mata shiba tabbas tayi sakaci sosai da har ta
bashi daman da yake fita har yake neman wasu
mata a waje
Da wani ido zai dawo gidan ya dubeta bayan ta
gama gano abinda yasa a rami ya binne lallai ta
yarda abbakar kyan dan macijine dashi mugu mai
halin dan akuya ni ya ajeni a gida bagidajiya
wacce bata da gata shi kuma ya fita waje sai
sheqe ayarsa yake da karuwansa ko babu ko
kunyar idon jama. Ar gari ballentana yaji tsoron
haduwarsa da allah haka zaka ganshi kaman
mutum ashe babban dabba ne shege wanda
bazai iya haquriba
Gaskia momie batai sa, an uba na gari ba domin
kuwa ya janyo mata abin gori a gari ne a kullun
maganan abbakar shine naji tsoron allah na daina
abinda nake toshi tsoron allahn ne yasashi aikata
wannan mummunan aikin? Ni kardai acena yana
tare da wannan cutar da ake fada wanda idan ta
kama mutun har mutuwa to indai hakane
Abbakar ka cuceni kuma kaci amanar mahaifana
tunda ai amanata suka baka allah ya isa
tsakanina dakai shikenan inaji ina gani zanbar
duniya tunda sauran kuruciyata abakar bazan
taba yafe makaba akan abinda kaimin don
saimun tsaya dakai a gaban ubangiji
Lallai ya zama wajibi naje gobe dashiya ta rakani
muje a gwada jinina wlh inhar ya tabbata inada
cutar qanjamau to saina kashe wannan shegiyar
matar datai sanadiyar cusamin cutar kuma shima
zai yabama aya zaqinta dani suke zancen
Idanun fanne suka dunga mata gixo waiga
abakar can da karuwarsa akan gado suna aikata
masha, arsu da sauri ta tuntse idanuwanta wai
ba xata juri ganin wannan abun ba tasa hannu ta
dafe daidai inda zuciyarta take jin zuciyar tata
take kaman zata futo da sauri da sauri
numfashinta ke fita gani take idan da za, a gwada
jininta ayau to sai nata yahau kai idan ana hawan
ruwama to sai tayi a yau don an bata mata rai
sosai
Wato daman abinda abbakar ke aikatawa kenan
shiyasa yakeqin kulata? Saisu debi tsawon
kwanaki ko sati bai gayyaceta zuwa
shimfidarsaba wani lokutanma sukankai wata
basuyi huldaba bata damuba a lokacin sbd
batasan abinda yake aikatawaba ita ta dauka ra,
ayine baidashi akan hakan shiyasama batabin
diddigin abinda ke hanashi rashin neman nata
kuma dadin dadawa abin bai damunta don bataga
amfaninsaba haka kawai mutum na cikin
hutawarsa a damesa bayan ba biyansa akeba
gashi kuma aita masa sukuwa akan ruwan
cikinsa sau kace wani doki duk kuma a kyauta
baza, a bama mutum ko sisiba ina amman ai ita
dadiron nasa biyanta kudi yake
Hajia fanne bata kushe tana tunanin abinda ta
gani a shagon alfijir super store ba saiji tai ana
kiraye kirayen sallan asuba da farko da taji tasha
ko kunnentane ke mata kizo dan abbakar bai taba
zuwa wanu waje ya kwanaba inhar ba sarin kaya
ya tafi ba tai gaggawan shiga falonta donta duba
agogo kuma ta tabbatar da abinda kunnuwan
nata kejin mata din ai kuwa hakane data duba
agofon qarfe hutu ne ba asuba harda yan mintoci
To ina abakar ya shiga har yanxu bai dawo
gidava kodai wani salon iskancinne ya sake
fitomin dashi kallai wuyansa yayi kwari kuma ya
sake bunqasa laifinsa a wurina tunda har yasan
ya kwana a gidan karuwa abinda bai taba
aikatawaba kenan daman ance ka tsoraci
mutumin da baya magana idan har ya tashi
kunsa maka baqinciki to saika rasa inda zakasa
kanka wato na kwana cikin baqinciki da tashin
hankali amman shi yanacan wajen dadirinsa ko a
jikinsa ko yau ni fanne na hadu da gamona wato
abbakar bai damu da damuwatava zuwa yanxy na
gama sanin cewa banida wata tasiri a cikin
zuciyarsa tabdijam lallai yau akwai rugiman da
bana fatan allah ya sauwaqeta inanan ina jiransa
zaizo ya sameni har gida koda kuwa ace shekara
zaiyi a wajrn nata ta gamacin burin wukaqanta
abbakar kuma ta nuna masa ita ba tsaransa bace
da zai mata wannan cin zarafinba
Tana kwance tana tunanin inda zata fara zuwa
neman abakar idan gari ya qarasa wayewa a
haka har bacci yai awon gaba da ita ta dade tana
barci batasanma gari ya wayeba sai zuba
minshari kawai take kasancewar ta kwana batai
barciba kuma ma daman ba sabonta bane rashin
barci
Bugun qofar gidan nasu da akene ya tasheta daga
nannauyan barcin da take tana murtsike idanu da
sauri ta nufi qofar gidan domin taga ko wanene
ke buga mata qofar gida haka kaman za, a cire
mata qofar gidan sai kace wacce ake bi bashi
tanada yaqinin abbakar ne hakan yasa da
azamarta ta nufi kiching gamida dauko muciya da
wuqa sannan ta koma zauren amman ina
zuciyarta bata amince da muciyarba don zata iya
karyewa kamin ta morema dukan nasa dashi don
haka ta juya can bayan gidan nasu taje ai kuwa
tai karo da wani faskaren itace nanfa tayo awon
gaba dashi cikin sauri ta sake dawowa qofar
gidan tana budewa bata tsaya duba wanene a
wajenba takai masa wawan duka da iccen
faskaren sauran kiris fannen ta gicciyema
makwabcin nasu gefen jafada da iccen don ita a
tunaninta tayi zaton wai ko abbakar ne ya dawo
daga yawon iskancin nasa da sauri mutumin ya
kauce don kuwa idan har ya bari wannen
faskaren ya samu mazauni a jikinsa
musammanma kansa don ya lura hajia fannen
nan take harin sama to sai buxunsa don dukan
data kawo bana wasa bane wannan dukan da
hajia fanne ta kawo masa ya dada bashi mamaki
kuma ya qara tabbatar da maganganun da jama,
a keyi akanta marasa kyau
Kai lallai kam abakar na fama da kuncin xuciya
mutum mai haquri da kamala amman allah ya
jarrabeshi da matsiyaciyar mata dashi ya dauka
duka qaryane akan abinda ake yamadidi dashi
akanta a cikin anguwa dukda yanajin ana cewa
masifaffiyace baiyi xaton lamarin nata yakai
hakaba domin ko magana bata hadata dashi da
itaba tunda allah ya kawoshi anguwan ballentana
aje ga batu na rashin jituwa suna mutunci sosai
da abbakar don bashi daga cikin masuma
abbakar din mummunan fahimta da yayi tunanin
komawa gidan nasa ba tare daya fadama fannen
abindaya kawoshiba wajen nata don iya jutewa
zai iya jure duk wani abu da zata gaya masa idan
kuwa har takaisu ga sa, insa to shine mara
gaskia tunda shine ya tako har kofar gidan nata
amman kuma daya tuna irin alkhairan da abbakar
din ke masa da kuma alkhairansa garesa ga
kuma haqqin makwabtaka sai yaga rashin
dacewar yin hakan ga kuma halin wahala da
abbakar ke ciki tun daren jiya har izuwa yanxu
sakamakon hatsarun motar da sukai wanda ake
ganinma da wuya idan zaiyi rai ya zama dole ya
daure ya fada mata domin taje taga irin halin da
yake ciki koda kuwa ace zata sakashi a cikin
turmi ta kirbashi to ya fita haqqinta ko a wajen
allah
Kai malam lfy kaxo kana bugamin gida da
sassafe kaman wanda kakebi bashi? Ko kuwa
dakai muka hada kudu mukasai gidan? Sannan ka
zubamin ido kana kallona tun daxu ka kasa cewa
komai sai kace wani maye wandayai shekara
baici namaba to ka bude kunnuwanka dakyau kaji
inhar kai mayene kaxo ka lashe kurwata toni
fanne nafi qarfinka
Kurwata kur take namana da daci nafi karfin
karamin maye kamarka don haka ka koma gida
ka sake shiri don yau babu sa, a a gareka inason
ka sani idan kanacin kasa ka kiyayi ta shuri
dominni murucin kan dutsece van fitoba sai daba
shirya kuma ni jeji ce babu mai iya min kyaure sai
mahaukacin kafinta gahon ari sai fanna ramin
kura sai yayanta daga yau nidakai mu zuba shege
ka fasa tunda fanne ta soma masifar bata dasa
ataba saida taxo iya nan shi kuwa mutumin shiru
yai yana sauraron maganganun da take yaba
masan cikin tsawa da tsiwa da kuma gatsali
dukda cewa yaji zafin maganganun nata saiya
danne zuciyarsa gamida cewa ina kwana hajia ?
cikin girmamawa daban kwanaba ka ganni ?
Bari kaji na gaya maka ni banason gaisuwarka ta
munafukai abindaya kawoka kawai nakeson ka
gayamin idan kuma halin naka na dan akuya daka
sabayima matan anguwannan kaxo kaimin to sai
kai da babban murya domin duk wannan nuku
nukun da kake babu inda zai kaika sannan inason
ka sani koda nidin yar iskace kamarka bazan
yarda dakai a matsayin kwartonaba ka dubeni
dakyau sama da qasa niba irin matan da kake
zuwa wajensu kana yaudara bane kai amman anji
kunya ba, aji dadin haliba dubeka tsofai tsofai
dakai amman ka rasa abinda zaka dinga
aikatawa sai bin matan mutane idanma iskancin
kakeso to ka tafi gidan karuwai mana tunda gasu
can a gari kaman jamfa ajos bawai ka dingabin
gidajen jama a kana lalata da matansuba
Haqiqa ayau da ace mijina yana gida da saika
raina kanka kuma daga kaina da ka daina zuwa
yin kwartonci gidan mutane kenan dukda bayanan
idan ya dawo saina sanar dashi abinda ke faruwa
don haka saika zauna cikin shiri na zuwa kotu
don ba yarda zanyiba ka batamin suna ina zaman
zamana ba mutane suna ganin mutuncina a cikin
anguwa
Fannen ta bude vaki zata qara magana kenab
mutumin ya dakatar da ita da hannu cikin fushi
ke dakata don allaha marar kunya wacce tarbiya
bai ishetaba ki sani niba abokin yinki bane kuma
wlh kinji na rantse kinci darajar mijinki vadon ina
kallonsa da daraja da qimaba a idonaba da na
rantse da wanda raina ke hannunsa daga kaina
kin dainama wani rashin kunya amman da yake
ko a lahira wani yanacin albarkacin wani yasa
zan kyaleki amman kici gaba da yima mutane
rashin albarka da sannu zaki hadu da daidai ke
kuma sharrin da kikaimin na barki da allah shine
kadai zaimin sakayyah abindaya kawoni wurinki
zuwa nai na sanar dake mijinki yayi hatsari tun
jiya da daddare kuma yayi mummunan rauni
wanda mutane da dama sun tausaya masa sbd
rayuwarsa tana cikin dayan biyu mutuwa ko
rayuwa allah ne yasa kwanansa na gaba shiyasa
har yanxu yake numfashi a halin da ake yanxu
yana general hospital na garinnan yana kawowa
nan a zancen nasa ya juya da nufin yabar wajen
tunda ya gama abinda ya kawoshi domin
tsayuwar da take a kusa da fanne hatsarine don
zuciya ba qashine da itaba kaman daga sama
yaji fannen cikin daga murya tace ahayye nanaye
allah na gode maka inama ace abbakar mutuwa
yayi yau da sai nayi qaramin fati sbd murna da
farin ciki shegu muna fukai ai halinku daya kai
dashi shiyasa taku taxo daya kai dashi banda
neman mata babu abinda kuka sani to gashinan
allah allah ya kamashi sauran kai ina mai
tabbatar maka da idan baka nutsu kayi hankaliba
a wajen kwartonci mijin wata zaiyi ajalinka
Wohoh wato dattijon ji yai kaman fannen ta dibo
ruwan garwashi ta watsa masa a jiki amman me
Mu hadu a next chapter donjin yaddah zata kaya
Naku har kullun
Uwar. Goyo.
Chapter11
Dukda yaji abinda ta fada din amman sai bai juyo
ya tanka mata ba zuciyarsa cike fall da baqin
cikin abinda hajia fanne tai masa wannan ai cin
fuskane rayuwa kenan kuma komai aida
sanadinsa haqiqa matarnan taci darajar igiyar
auren dake kanta inda kuwa ba hakaba wlh da
saina nuna mata da ruwa ake shayi don kuwa
bazai yiwu taci masa fuska ta kwana lfy ba kuma
da daga kansa ta dainama mutane fitsara da
rashin kunya kai duniya ina zaki damu bawan
allahn nan ya sadaukar da rayuwarsa wajen
samo mata abinda take buqata amman dukda
haka bai tsira ba kullun cikin tafiye tafiye yake
don kawai ya samu asirinsa dana iyalansa ya
rufu allah ya horema abbakar abubuwan jin dadi
ga kuma ilmin arabi dana boko
Hajia fanne mutumin ya tafi ya barta a wajenne
ta kasa aiwatar da komai domin jin maganar tasa
tai
tamkar a mafarki wai abbakar yayi hatsari har
wai yaji ciwo sosai wannan ai qaryane kumama
zancen banzane waya sanima qila hadabaki sukai
mutumin da yake cikin qoshin lfy jia da dare cikin
nishadi ga kuma mace a gefensa shine za, a wani
zo mata da zancen yayi hatsari kai gaskia nayi
sakaci da nabar wannan munafukin mutumin ya
tafi aida ta kansa na fara nuna musu abinda
zanma abbakar din inyaso yajema abbakar din
dashi don ya tabbatar masa da akwai bala, in
dake jiransa a gida kai mai yasa banbi
mutuminnan a bayaba domin na gano gidan
dadiron abbakar din don na tabbata gidan nasu
yanxu zai koma domin ya sanar dashi yaddah
mukayi
Amman abakar ya daukeni sakarya marar hankali
jiya mu rabu dashi lfyrsa qalau yau kuma da
sassafe axo acemin yayu hatsari dagajin
maganarma ai kasan zuqi ta malle ce sannan
kuma daga yaddah mutumin ya nuna da farko
zaka gane bashi da gaskia zuwa yanxu na harbo
girgin abbakar so yake ya nunamin ya fini sanin
duniya karka damu ai na gano shirin naka ka
gama zagaye zagayen naka zakaxo ka sameni
inanan zaune daram a cikin gidan ba asibiti kake
zauneba allah yasa a kabari kake indai har zakaji
sauqi to rigima nanan tana jiranka a gida aida
naso sanar da dashiyama abindaya faru amman
na fasa ai wlh sai naga abinda ya turema buzu
nadi don wlh abbakar ka tono tsuliyar dodo wlh
daga wannan lokacin na daina saurara maka
komai tunda nafahimci kaiba dan mutunci bane
gaba gabama inaga har gida zaka dinga kawomin
karuwan tunda naga alamun idanuwanka sun
rigada sun rufe akan aikata masha, ar taka ni
inanan zaune ina banga macen da abbakar zau
kawomin a matsayin matar da zai auraba ashe
mugun yanacan yana muna furtata a waje haqiqa
ina ganin wautar matan dake fadin da kishiyar
gida kwara ta waje kalmarma ba dadinji aini da
mijina ya fita waje neman karuwa kwara ya
auromin mata uku a rana daya ya ajemu a gida
daya ina ganin shige da ficensu Abbakar ka
cuceni harka mutu kuma bazan manta da wannan
cuta dakaimin ba haka kuma baxan taba yafe
maka haqqina daka tauyeminba
Sarkin iya magana kawai waya sanima ko shima
ta irin wannan hanyar aka sameshi tunda ni
bansan ubansaba haka tunda mukai aure ban
taba ganin dangin uban nasa sunzo wajensaba ta
kyalkyalr da daria sannan ta nufi dakin barcinta
ba tare da bata lokaciba nannauyan barci yai
awon gaba da ita bata farkaba har akai sallar
azahar wanda daman ko sallar safiya bataiba
daman can fanne ba sallah takeba bayan an idar
da sallar azhar dinne ta miqe zaune gamida
murtsuke idanu hade dayin wata doguwar hamma
cikin nutsuwa ta ture qafafunta kasa tare da
miqewa ta nufi hanyar falonta daga cikin kujerun
dake falon nata ne ta samu daya ta zauna
sannan ta shiga kwalama mai aikin nata kira da
sauri jummai mai aikin nata ta qarasao ta duqa
can nesa da ita tana kwasar gaisuwa sannan tace
gani hajia
Ki shiga bandaki ki hadamin ruwan wanka to
hajia sannan ta tashi ta nufi ban dakin domin isar
da umurnin hajiyan bayan ta gamane taje ta
sanar da ita cikin yatsine ta tashi tana wani taku
tamkar wacce takejin tausayin kasar sannan ta
fada ban dakin tana shiga mai aikin nata ta shiga
dakin nata domun gyara mata cikin kankanin
lokaci ta kammala sannan ta dawo falo nanma
ba tare da bata lojaciba ta kammala da yake mai
aikin nata akwaita da hanzari
Tsaf hajia fanne ta shigo falonta cikin kwalliya
kaman mai shirin zuwa wata liyafa sannan
jummai ta dinga jera mata abinci kala kala a
gabanta tare kuma da dauko mata lemuka irin
wanda takeso ina mommy take ta tambayi
jummai a lokacin da take zuba mata farfesun
kayan ciki tace da ita tun dazun ta farka nai
mata wanka gamida bata abinci sannan ta fice
tun sannan ban sake ganintaba
Kije ki nemomin ita aduk inda take kuma bance
kije ki zaunaba kamar yaddah kika saba idan na
aikeki ni na rasa mai yasa baki da hanxari kaman
na mutane kina tafiya kamar wacce kwai ya fashe
mata a ciki ina ganin idan na aikeki kalle kalle
kike tsayawayi shiyasa bakya dawowa da wuri
daman ai hausawa sunce komai akaima jaki sai
yaci kara yar kauye kawai wacce garinsu ko
kwalta babu
Itadai jummai batace da ita komaiba tashi tai
cikin hanzari domin aikatar da umurnin data bata
cikin zuciyarta kuwa tanajin baqincikin
wulaqancin da fanne ke mata idan da sabo yaci
ace ta saba da irin wannan cin kashin da hajia
fanne ke mata
Hajia fanne ta dauko lomai wainar kwai zatakai
baki kenan sai tsinkayar muyar mahaifinta a
tsakar gidan nasu yanayin sallama a haqiqanin
gaskia fanne bataso wannan ziyarar da mahaifin
nata ya kawo mata ba domin kuwa ta sani baya
zuwa gidan nata saida dalili bata ko shakkar
abbakarne yaje ya baibayeshi da zaqin baki akan
abinda ya faru jiya da dare shine yanxu ya debo
qafa yaxo gidan nata domin danne mata yanci
kaman yaddah ya saba ita tana ganinma fita
harkar baban nata zatai inyaso ta barshi da
abbakar din tunda yafi sonsa akanta fanne na
matuqar jin yinwa don rabonta da abinci tun jia
da yammah gashi kuma yanxu baban nata zai
katse mata cin abincin nata tana cikin hakane sai
jiyosu jimmai tai ita da momy taje ta rungume
kakan nata oyoyo shima cikin murna ya kamata
tare da tambayar maman taki tananan kuwa?
Tace eh tananan yace ti je kice da ita naxo ta
sakeshi sannan ta ruga falon maman nata domin
ta sanar da ita zuwan baban nata
Mama kixo banan cikin gida yaxo haka suke kiran
mahaifin fannen dashi tace ina xuwa momy ki
kaishi falon da ake sauke baqi saida fanne ta
tabbatar da cikints ya cika sannan ta fara tunanin
abinda zai wakana tsakaninta da mahaifin nata
wanda ayau ji take zuciyarta ba zata amince da
abinda zaizo mata dashiba idan har ya goyi
bayan abbakar domin ta gaji da danne mata
haqqin da ake haka kawai a daki mutum kuma a
hanashi kuka wai mai yasa jama a basa
ganewane a kullun daukar abbakar suke mutumin
kirki wanda ba haka bane dan akuyane mai
lullube da fatar kura wannan abin kadai idan ta
tuna sai taji ta qara tsanar abbakar din babanta
ya jima a zaune yana jiran fitowan fannen amman
shiru kakeji wanda har saida ransa ya soma baci
akan wulaqancin da tai masa daman kuma a
hasale yaxo gidan donma momy tana debe masa
kewa da irin zantuntukanta na yara ne saida
fanne taga lokaci na kurewa har yanxu bata samu
mafitaba sannan ta tilastama kanta fitowan cikin
nutsuwa ta shiga falon sannan ta qarasa wajensa
har qasa ta duqa domin gaishe dashi bai kalli
inda takeba haka kuma baice da ita komaiba a
lokacin da take gaishe dashi din ya dade yanajin
maganganu a bakin yayyun fanne game da
wulaqantasu da take idan sunzo wajenta dukda
yasan zata aikata hakan amman bai taba tunanin
shima zata aikata masa hakanba wannan shirun
da taga mahaifin nata yayi da kuma yaddah taga
fuskar tasa a daure tamau ta fahimci ba wasa a
tare dashi hakan yasa zuciyarta ta fara dukan uku
uku tsoro duk ya mamayemata zuciya bakinta na
karkarwa kaman mai zazzabi ko kuma maijin
sanyi tace
Kayi haquri don aallah idan na, bata maka raine
wlh na shiga wanka kenan momy taxo tacemin
kaxo shiyasa kaga nadade da yake shi mutum ne
mai saurin fahimta da zaran ya kalli fuskarka ko
yanayin maganar taka da sauri ya fahimci
maganan nata duk qaryane daman kuma tun
daya shigo falon ya tambayi mome me takeyi
tace dashi abinci takeci fanne ta tsugunna ta
sunkuyar da kanta qasa tana kallon qasa saiji tai
baban nata ya fara balbaleta da fada ta inda yake
shiga batanan yake fita ba yadau tsawon lokaci
yana abu daya ba tare daya saurara ba sai da yai
mata wankin babban bargo akan wulaqantashi da
tayi sannan ya umurceta data koma daki ta
dauko mayafi domin su tafi wajen abakar a asibiti
in banda rashin hankali irin naki ace mijinki yayi
hatsari tun jiya amman ki kasa zuwa dubashi to
idan allah ya dauki ransa me zakice? Yanada
ransama baki damu dashiba inaga ya rasa
wannan mugun halin irin naki na rasa a inda kika
samoshi domin kuwa dagani harmahaifiyarki babu
mai irin wannan halin naki
Zaki tashi kije ki dauko mayafin naki mu tafi ko
saina bata miki rai?
Jiki ba kwari fannen ta tashi ta nufi dakin nata a
lokacin data dauko gyalenne kafin ta fito daga
dakin nata take cewa ashe da gaskene abbakar
yayi hatsari allah na gode maka maganinsa kenan
allah ne ya sakamin a bisa cutar dani da yake
tare da munafurtata
Allah ya qara idan mutum shi bashi da aiki sai
zalunci aishi allah ba azzalumin sarki bane yana
kuma kallonsa akan duk abinda yakeyi allah yasa
da karuwar tasa yai hatsarin inaga mutane masu
goya masa baya idan sukaga abinda ya faru zasu
yarda da shidin munafukine daganan kuma
mutuncinsa ya zube mutane su dinga kallonsa da
abinda yake aikatawan
Shi kuma babana da yaxo yAnata wanimin masifa
ce masa akai nice sanadin hatsarin nasa ko
meye ? Da zaizo ya dingamin tsawa dolene sai
naje na gaishe dashi koko nice ke bada lfyn
daman ai hausawa sunce a wajen kwadayi kuda
ke mutuwa to gashinan ta faru akan abbakar
tunda ya biyema son zuciyarsa kuma ta kaishi ta
baro da danasani wanda bazai masa amfaniba a
motar hajia fanne direba ya tukasu daqar
mahaifin nata ya shiga motar donda shi cewa yai
bazai shiga motarba saidai su shiga ta haya
domin ya gama tsinkema da lamarin fanne don
gani yakema idan ya shiga motarma akwai
wulaqancin da zata sakeyi masa don haka yace
shi baxai shigaba daqar direban ya shawo kansa
sannan ya yarda ya shiga motan suka tafi a cikin
motarma nasiha ya dingama fannen akan tabi
duniya a sannu sannan tai hankali tun kafun
dunya ta koya mata duk abubuwan da mahaifin
nata ke fada mata bajinsu takeba don da tanajin
abinda yake fada mata da tuntun ta zama kamila
Sun isa asibitin mahaifin fanne ne yai musu
jagora zuwa dakinda abakar din yake duk mutum
mai imani idan yaga halin da abakar ke ciki saiya
tausaya masa akan mummunan halin da yake ciki
ko ina a jikinsa ciwone duk an nade jikin nasa da
bandeji yana kwance akan gado kaman matacce
numfashima saida akasa masa abin janyowa
karaya hudu ya samu tare kuma da manyan
rauniya a jikin nasa allah kenan mai yaddah yaso
da bayinsa jia da kamar haka abbakar na cikin
qoshin lfy sai gashi kuma yanxu yana gadon
asibiti a kwance yawan raunikan dake kansa da
kuma zubar jinin da yakene likitoci ke zargin koya
samu tabin kwakwalwa yan uwansa da
abokanansa duk sun cika dakin ko wannensu idan
ka kalla fuskarsa babu walwala amman dukda
wannan mummunan hali da abbakar ke ciki
matarsa hajia fanne bata tausaya masa ba ita a
tunaninta duk sakayyah ce gameda abinda yake
mata allah ya kamashi fanne ta shiga gamida
samun kujera ta zauna fuskarta cike da walwala
tana taunan cingam din dake bakinta tare dayin
kas kas ko kunyar idon jama, a bataiba balle ta
rage abinda takeyin kowa a wajen ya fahimci
jinyar da abbakar keyi bai damu matar tasa va
domin babu abinda ya dameta harkar gabanta
kawai take kunya duk tabi ta lullube mahaifin
nata akan abinda fannen keyi qanwar abakar da
suke uwa daya tazo zata wuce bata saniba ta
taka fannen kamin fannen tace wani abu matar
tace don allah kiyi haquri bada sanina na takaki
ba habawa kin tabo zuliyar dodo fanne cikin fushi
tahau qanwar abakar din da masifa harda kumfar
baki daman me neman kukane sai kuma aka
jefeshi da kashin awaki hankoron da fanne ke a
wajenne ya janyo hankulan jama, a har suka
fahimci abinda ke wakana a tsakaninsu
Mahaifintane cikin fushi yace da ita kekam
malama ki rufe mana baki ke kam fanne kinji
kunya a rayuwarki wlh me za, ai da hali irin naki
ki duba ki gani dukkanin mutanennen dake
tsaitsaye hankalinsu ya kasa kwanciya duk ta
dalilin halin da mijinki ke ciki amman ke ko a
jikinki da yake duniya na zugakine koya mutu
koya rayu ko a wannan halin da yake ciki wai har
kinada bakin yin masifa na dade ina miki fada
akan ki guji bakin mutane tofin san barkama daya
mutum ya qare ballentana tofin ala tsine nandai
fanne tai tsuru tsuru ta kasa cew komai har saida
baban nata yai mata masifan iya yinsa yana
gamawane likitocin dake duba abbakar din suja
fito yan uwansa dake bakin qofar suka tarbi daya
daga cikinsu doctor ya jikin abakar yace dasu jiki
da sauki kuma cikin ikon allah in allah ya yarda
zai samu lfy nan bada jimawa ba sannan ya wuce
cikin sauri fanne ta dafe kirji donjin kalaman
docton tai kaman saukar aradu tace kan kaza
kazan can tayayama za, ai haka ta faru nida
nakeson a qallah yai shekara a gadon asibiti yana
jinya kafin ya qarasa kuma shine dan tsinannar
doctorn nan zaizo yace mana zai warke nan bada
jimawaba ai wlh da sake nanfa cikin tashin
hanakali hankalin kowa ya dawo kan fanne
gamida zare idanu lol
Uwar goyo
Chapter12
Kwanan abbakar hudu a asibityn amman har
yanxu baisan wanda ke kansa ba domin har
izuwa yanxu bai farfado ba mahaifiyarsa
hankalinta ba qaramin tashi yaiba don a
tunaninta kawai mutuwa yai ba, ason a fada
matane a kwanakin da yayi babu mai shiga
dubashi in banda likitoci duk sanda likita ya shiga
ya fito sai mahaifiyar tasa tabi likitan domin taji
ya jikin dan nata da sauki kawai suke ce mata
amman har yanxu bai farfado ba a yaune
akesaran zai dawo hayyacinsa don haka jama, an
dake gurin suka duqufa dayi masa addu, a a
kullun sai mahaifin fanne yaxo asibitin domin
duba abbakar din kuma itama fanne yasa mata
dokan zuwa dubashi a kullun dukda zuwan nata
bashi da wani amfani kasancewaR duk zuwan da
take bata taba tambayar ya jikinsaba a kullun
idan taxo saidai ta samu waje ta zauna taita cika
tana batsewa idan kuma da kayan ciye ciye taxo
taita ci kamar jaka
A duk sanda dereba ya kawo mata abinci
batayima kowa tayi kasancewar a aaibitin take
wuni hatta mahaifinta bata bashi abinci ita kadai
take zama ta nade kayanta
Wannan abu da hajia fanne take ya sake tabbatar
mada yan uwan abbakar bata damu da rashin lfyn
nasa ba a kwana na shidane abbakar ya farfado
don haka likitoci sukai cai akansa domin ceto
rayuwarsa kasancewar jinin dake fita daga
bakinsa ta dalilin taunan harshensa da yake an
dau tsawon lokaci kamin su samu daman tsayar
da jinin sannan sukai masa allurar barci kamin
kace me barci mai nauyi ya daukeshi
numfashinsa na fita daya bayan daya washe
garin rana ta bakwaine abbakar ya kammala
dawowa hayyacinsa wanda har yakan shaida inda
yake a kwance abubuwan da suka faru ya dinha
dawo masa daya bayan daya cikin fargaba yace
ina ruky da khadija kardai ace suma sun tsinci
kansu kaman yaddah shima ya tsinci kan nasa ne
yace allah yasa dai suma basuji ciwonba addu, a
ya dingayi a cikin zuciyarsa akan allah ya kare
masa yarsa da matarsa
Can kuma yace allah sarki ruky nayi sanadin
fadawarki cikin tashin hankalinda kika dade kina
gudu kiyi haquri insha allahu komai zai zamo
daidai da zaran mun samu lfy fatana allah yasa
bakuji rauni sosai ba likitoci sun sanar da yan
uwan abbakar cewa ya gama dawowa hayyacinsa
don har yana gane a inda yake don haka suka
basu daman shiga dubashi mahaifiyarsace ta fara
shiga dubashin saidai kash tana shiga ta tarar da
har ya fara barci sai misalin bayan sallar magrib
ya farka qannensane a cikin dakin duk sunyi
zugum sai kace wadanda aka aikoma sakon
mutuwa saida ya kira sunan daya daga cikinsu
sannan suka tabbar da ya farka nanfa suka
nufeshi ya kuresu da ido ko kiftawa baiyi yace ina
ruky da khadija suma sunji ciwon irin nawa ne?
Babu wanda ya bashi amsa har ya gaji da
tambayar tasa yai shiru don yaga alamun ba
maganan ruky ce ke gabansu ba ba yaddah ya
iya dole ya koma ya kishin gida gamida rufe
idanuwansa ba barci yakeba kawai tunanin irin
halin da ruky da yarta suke ciki yake
Shin meya hana ruky zuwa inda yake?
Abbakar yanajin muryar mahaifiyarsa tana
tambaya akan har yanxu barcin yake? A hankali
ya bude idanuwansa yana kallonta wanda itama
kallon nashi take nan ta qarasa wajensa tace
sannu dannan ya jikin naka? Da sauqi ummah ya
bata amsa allah ubangiji ya baka lfy kuma ya
tashi kafadunka amin tana dasa aya yace
Umma don allah ina ruky da khadija kodai suma
sunji raunin ne kaman yaddah naji? Wannan
tambayar da abbakar yaima mahaifiyar, tasa a
yanxu bata da amsar ko daya daga ciki kuma ma
bayanxune lokacin dayakamata a amsa masa su
ba
Umman tasa tace ruky da khadija suna nan lfy
babu abinda ya samesu daxun bada jimawaba
ruky ta koma gida domin canjama khadija kaya
kasancewar ta bata na jikinta amman nan bada
jimawaba zat dawo bai bata amsaba saidai harga
zuciyarsa ya amince da maganan mahaifiyar tasa
domin tunda yake da ita bata taba masa qaryaba
A kullun idan ya tambayi ina ruky taje sai
mahaifiyarsa ta nemo wata maganan ta toshe
kunnuwansa dasu tun yana yarda har ya soma
raba daya biyu rannan dai ya dameta da magiya
gamida kuka akan don allah ta taimaka ta fada
masa ta taimaki rayuwarsa ta fada masa inda
ruky take ko ya samu nusuwa ga tunaninta daya
hana zuciyarsa sukuni
Da mom din tasa taga ya tashi hankalinsa da har
yake son shiga wani hali saita yanke shawarat
gaya masa gaskiyan abinda ke faruwa kawai
saida tai masa nasiha sosai sannan take shaida
masa da saidaifa kayi haquri abbakar domin
wanda ya fika son ruky ya karbi abinsa a dalilin
hatsarin da kukai don daman ita ba, a fito da ita
a motan da rai ba amman khadija tananan da
ranta babu abinda ya sameta yanxu haka tana
wajen kakar rukyn addu, a kawai zaka dage dayin
mata don a yanxu babu abinda tafi buqata a
wajenka da ya wuce addu, arn
Tunda aka sanar dashi cewa ruky ta ra su ya
shiga rudanin da bai taba shiga irinsaba duk wani
zogi da radadi da yakeji a sakamakon raunikan
dake jikinsa daina jinsu yayi tun sanda ummansa
ta sanar dashi mutuwar matar tasa haqiqa yaji
ciwon rasuwan ruky ba kadanba ita kanta umman
tasa ta tausaya masa don tasan ba qaramin
rashi yai ba ranan da yaxo mata da batun auren
nasa sanin mummunan halin da yake ciki a
gidansane yasa tai farinciki sosai da auren nasa
me za, ai da halin fanne wacce tunda mijin nata
ya farfado har izuwa yanxu bata leqo ta
dubashiba balle har aje ga batun tai masa ya jiki
ko ta taimaka masa da wani abu shidinma bai
nemetaba ruky kawai yakeda muradin gani a kusa
dashi saidai hakan ba mai yiwuwa bane don ruky
ta dade da zama a kabarinta
Abbakar ne kwance a kan gadon asibitin kansa na
sama yana kallon silin din dakin da yake ciki yayi
nisa cikin tunani tunda akace dashi matarsa ta
rasu ya daina magana da kowa saidai ya kwanta
yai shiru yana tunani wasu lokutan kuma kaga
hawaye nabin kumatunsa kaman wanda aka bude
famfo
A halin da ake ciki yanxu ya tsani yaga fanne
kwata kwata ta gama fita a cikin ransa ko hanya
bayaso su hada ballentana ace gida daya zasu
zauna shima tunda ya dawo hayyacinsa bai
nemetaba sam yanxu baison ya ganta a kusa
dashi dukda yana jiyo muryarta a waje idan halin
nata ya motsa amman bai taba cewa a kira masa
ita ba toma mai zataxo tai masa komai
muqaddarine daga allah sanadin ganin fuskarta
zai iya dawo masa da hotunan duk abubuwan da
suka faru a baya duk ta dalilin masifarta itace ya
kamata ta shigo dakin domin jin yaddah ya qaraji
bawai ahine zai zaisa a kirawo masa ita ba
A bangaren fanne kuwa baqincikin farfadowan da
abbakar yayi ne ya sata rashin shiga ta dubashi
don ita ba hakan tasoba mutuwa kawai taso yayi
a ganinta hakan kawai shine zai huce mata
baqincikin daya kunsa mata tayita bincike akan ta
samu lbrn matarnan da taga abbakar tare da ita a
cikin shagon alfijir amman bata samu damar gano
ko wacece itaba haka kuma a kullun idan taxo
sai tayita baza idanu ko allah zaisa taganta taxo
duba abbakar din sai kuma aka samu akasin
hakan
Fanne tayi tanajin boma bomai da nukiliya tare
da makaman qare dangi akan wannan karuwar ta
abbakar so tai kawai ace matar ta dauko qafarta
mai kama da lauje taxo asibitin
Fanne so tai ace matar taxo asibitin ayita ta qare
in yaso daga ranan kowa ya kama gabanshi don
tayi niyar idonta idon matarnan wlh wlh saita
baqunci lahira in kuwa har batai sa, an kashetaba
to saita sauke mata wani sashi na jikinta dalilin
da yasa kullun take zaryar zuwa asibitin kenan
bataqi ace sun rabu da abbakar ba don tanada
qadarorin da zata iya riqe kanta dasu ba tare da
tasha wahala ba saidai ba zataso hakan ya
faruba don bata gama cika burintaba don so take
ta mallake duk wani dukiya da qadarori na
abbakar gaba daya su dawo hannunta ya zama
sai yaddah tai dashi kenan hakan yasa takebin
abbakar din a hankali don daman hausawa sunce
idan mage zata kama bera likimo take wato
sanda take har allah ya bata ikon damqarsa a
hannunta
Uwar. Goyo
Chapter13
asibin. sai ya tsinc mata ya kuma cire ta daga
cikin jerin ‘ya’yansa da ya haifa, kuma ko
mutuwa ya yi karta kuskura ta je kan gawarsa,
tunda dai shi bai isa ya gaya mata magana
tajiba. a wannan karon Fanne. ta ga Bacin ran
mahaifmta irin Wanda ba ta taBa gani ha, don-
haka ne ma ta yarda da dokar daya kafa mata,
sai dai kuma kwalliya ba ta hiya kudin sabulu ba,
saboda wanda take zuwa asibilin dominsa bai
ishe ,ta kallo ha ma balle ta iya budar baki ta ce
da shi ya jiki, k0. kuma ta'taimaka masan kamar
'yadda mahaifinta ya ce da ita. A kan hakan ne
ma dayawa daga cikin- ‘yan uWan Abbakar din
suke cewa, ba su ga’ amfanin zuwanta asibitin
ba, tunda ba gaishe da marar lafiyar Wanda 'take
zuwa dominshi. ' cin mutunci da neman husuma
ne kawai suke kawo ta aSibitin ba komai ba, ga
shi kuma kullum za ta zo sai tasha wanka ta
dauki ado: kamar wadda za ta je wajen' biki,
haka ma Momi da sauran qawayent masu zuwa
yi mata jaje Dashiya kam tare suke wuni da yake
a asibitin ta ke aiki, za ka gansu suna ta hirar
duniy'a cikin kwanciyar hankali tare da nishadi
babu abin da ya dame su rayu’war jin dadi kawai
sukasa a gaba. . Hajiya Fanne bilayinta , kawai ta
ke- zuwa a asibitin wai bara a kufai inji wani
mawaqin Hausa. ‘Yan uwan Abbakar sun fara
gajiya da zuwan nata, hatta da mahaifiyarsa
yanxu abin ya fara damunta .a cikin zuciyarta,
duk da hakuri tare da kawaicin da ta ke da shi, ta
kuma gano cewa akwai wani abu da ya faru a
tsakaninsu shi da ita kafin Allah ya dora masa
wannan jinyar, sai dai ba ta mat’sa wa Abbakar
:da tambayar mene ne ke faruwaba don ba ta so
ya sake shiga wani hali bayan Wanda ya ke Ciki,
koma mene ne idan ya yi' tsami za ta ji, don ko
ta tambaye shi ma bai zama lallai ya’ sanar da
ita' ba, saboda shi mutum ne wanda Allah ‘ ya
halicce' shi da zurfin ciki, ba kowanne magana ba
ce za ka ji ya fada wa mufum ita ba. . ‘ A" yau
ne aka ba ‘wa Abbakar Sallama daga asibiti, don
haka suka. tattara yanasu-yana-su suka yi gida,
a cikin zuciyarsa bai so a ce an mayar da shi
gida ba, inda tanashi za a bi to da' an kai shi
gidan da suka zauna da Rukayya'ya yaje ya yi
jinyarsa a can, don gani yake yi zai samu sauqi
cikin qanqanin lOkaCi a can din, sabida babu
Wanda zai dinga tayar masa da 'hankali. Ji yake
yi kamar kabari za a 'kai shi, k0 kuma kurkuku
don shi a halin 'da ake ciki yanzu ganin gidan da
suke shi da Fanne yake yi kamar wata maqabarta
Amma dukda halin da yake ciki ya zama dole ya
yi hakuri a mayar da shi can din, idonsa a rufe
yake tun lokacin da aka dauko shi daga cikin
dakin da yake kwance asibitin, hatta sanda suka
iso gidan bai bude idonsaba kuma bai ce .‘d'a
kowa komai ba, a bangaren da yake aka ajiye shi,
don Fanne cewa ta yi ba za a kawo mata wari da
dattin asibiti dakinta ba. Kannen Abbakar guda
biyu maza su ne za su zauna a wajensa domin
sudinga kula dashi tunda har yasamu ya warware
zuwa yanzu akwai, sauran ciwuka ‘a jikinsa,
kuma ga shi yana tare da Karaya har guda
shiddah mahaifiyarsa ce ta kawo wannan
shawarar, don ta San halin Fanne ba za ta kula
da shi ba, sai dai ya rube a zaune Mahaifiya‘r
tasu ta ja musu kunne sosair a kan su zauna da
matar gidan lafiya, kar su kuskura su shiga
shirgin da ba nasu ba, duk abin da za ta yi musu
na Batanci su yi hakuri tare da jurewa tunda ba
don ita suka zo b a, kuma dalili‘ ne ya kawo ku
gidan ,,ba wai kun zone don jin ‘dadi ba, haka
kuma zaman naku a gidan na dan lokacineDan
uwanku za ku duba da irin hal'in da yakeciki, ba
biye mata za ku dinga_ yi ba, kullum ana jinku a
makotaba, na yarda da halayyarku nagari shi ya
‘sa na zabe ku cikin ‘yan uwansa da zaku zauna
a wajensa, ina fata ba ba zaku watsamin qasa a
ido ba cikin kulawa sukace mata insha allahu
zasu kula sannan sukai sallama ta fice futarta
dakin fanne ta nufa inda ta sameta tai daidai
akan doguwar kujera tana taunan cingan ga sauti
na tashi daqar fanne ta amma sallaman da uwar
abbakar din tai mata sannan tai mata sallama ta
wuce fitarta keda wuya fannen taja wata doguwar
tsaki mtwwww shegu matsiyata kawai kina
tsammanin kawo wadannan matsiyatan da kikai
domin kula da abbakar shine zai hanani aiwatar
da abinda nai niyyah lallai bakisan wacece fanne
ba matsiyata kawai kai matsiyaci baib ko a cikin
mai ka sanyashi ka tsami haka zaka tsamoshi ba
tare daya dangwalo manba shiyasa nake gudun
zama dasu don kana sake zasu shafa maka
talauci da baqin halimutanen unguwa wadanda
suke zaune layi daya suka yi ta shigowa suna
duba jikin Abbakar din maza da mata, tare kuma
da yimasa ta’aziyyar mutuwar matarsa, da yawa
daga cikinsu daman sunje asibiti sun duboshi a
lokacin da yake kwance .a can, an Samu kusan‘
kwana uku da dawowarsa gida, .amma har
.yanzn gidan nasu bai rabu da ‘yan zuwa dubiya
ba, wanda duk bidirin da ake yi Hajia Fanne tana
daga Bangarenta a zaune k0 kallo ba su ishe ta
ba, balle ‘tace dasu wani abu. ' Jira kawai take yi
mutane su tsagaita da zuwan nasu ta samu
damar sauke wa 'Abbakar boma boman da ta yi
,masa tanadinsu, domin ba ta so kowa ya san da
abin da zata yi masa, saboda kar sukawo mata
cikas a cikin lamarin. Wannan yasa shige da ficen
da mutanen suke y'i‘ a gida'n zuwa yanzu ya
.Hajiya Tsigala, domin a 'dalilin zuwan nasu ba ta
samu» damar cikar burinta ba, wand. ta isawon
kwanaki tana dakonsa a' cikin ‘ zuciyarla, da ma
tun sanda ta je 'asibiti ranar da mahaifinta ya
tusa keyarta ta ke ta kissa rashin mutunci da
wulakanci tare da. tozarcin da Za ta yi masa idan
aka ba shi sallama ya daw'o gida, idan kuma ya
mutu kamar yadda ta ke fata shi kenan ya
tsallakerijiya da baya, ya huta daga tijarar da za
ta sauke masa. ’ '
. sai kuma akai rashin sa, a bai mutu ba
kuma gashi har an sallamo shin wankin hula yana
neman kaita dare, don haka ya zama dale ta dau
matakin da za ta dauka tun kafin lokaei ya kure
mata
A kwana na biyar ee mutanen da suke zuwa
wajan nasa suka dan tsagaita, ganin wunin ranar
babu wanda ya zo duba shi har aka yi. sallar
la’asar, wannan ne ya ba wa Hajiya Fanne damar
tunkarar inda Bangaren Abbakar din ya ke, domin
ta ida nufinta wanda babu ko sallama haka ta
shiga dakin cikin daurewar fuska kamar wacce
aka aikoma da mutuwa
Cikin karaji ta ceda qannen Abbakar, din Malamai
ku fice ku aa ni wuri, akwai abin da zanyi dakin”;
« ' ‘
Daya daga cikinsu ya yi mata kallom biyu taro
uku aha, salman ya ce da ita, “Ba inda za mu je,
duk abin da za ki yi, ki aiwatar da shi muna
kallonki domim ban yarda da keba, tunda na ga
alamar babu imani, a cik‘m zuciyarki”. ' '
Kai don Allah daka‘ta, niba sa’arka ba ce; don
haka nake umartarku da ku ficemin min daga daki
tun
kafin na sauke maitar fushin nawa a kanku har
daya daga ciki ya bude baki zai ce da ita wani
abu’ Abbakar ya kira sunansa a hankali tare da ce
masa, “Karka sake cewa da ita wani abu, ba
yayarka ba ce zaka tsaya kana fadi in‘fad'a da
ita? K0 kun manta da abubuwan da Umma ta ce
da ku ne? Ku yi haquri' don Allah ku je daga waje
11a dan wasu mintina, ina ga akwai maganar
data ke son ta fadamin na sirri” ne
Cikin sanyin .jiki suka fice daga dakin, Fanne tana
ganin haka ta juyo suka fuskanCi juna da shi,
kallo daya ya yi mata ya dauke kansa, dimin. ya
’hango zallar masifa a cikin Ruwayar idsanun
nata , a yadda ya ga ta birkice ta dawo kamar
wata zautacciya sai muzurai ta ke yi kamar
Zakanyar da ta dauki tsawon kwanaki ba ta samu
abinci ba, .sam babu annuru a fuskanta, ya
tabbalar wa kansa cewa, ba zaman Iafiya ee ya
kawota Wajensa ba, a karo na biyu ya sake.
'kallon cikin idonta, numfashinsa ne ya ji yana
shirin daukewa, .saboda tsorata da‘ y'ayi- da
abin da ya hango .a ‘cikin idon‘ta. ~ Ko dai ace
ta zone don ta kashc sh? K0 kuma. ta haukacene
bai ‘sani ba? Wad'annan tambayoyi ne .da ya
yiyiwa kansa, wanda kuma ba shi da amsarsu,
sai yanzu :ya gano cewa ya yi babban kuskurc
da ya ce da kannensa su fita daga waje , domin
kuwa duk abin da Fanne zata yi masa na
mugunta ba zai‘iya kare kansaba yanxu ya ZAiyi
da kansa kenan don yasan koda kira ya kwala
musu baji zasuyi ba don da alamun sunyi nesa da
dakin nasa kai nimadai nayi rashin tunanin toya
kenan!?
Mu hadu anjima da yammah donjin yaddah zata
kaya ina ganin daga yau zamu fara post sau biyu
a rana
Uwar. Goyo
Chapter14
kare kansa ba, to yanzu ya ya zai yi da
rayuwarsa ya sani k0 kira ya kwala wa kannensa
ba za su ji bu, don da alama sun tafi da nisa. Shi
ma dai ya yi rashin tunani, shi ya’ s'a ake son
idan mutum zaice wani abu ya yi nazari kafin ya
furta. ' ‘Hasbunallalm Wa'niimal warhl3. ya
sh‘iga furtawa a hankali, domin Allah ya kawo
masa agaji, ya‘kuma kare shi daga mugun
shar'rin Fanne, don ya gama Sadaukarwa zai iya
cewa, Allah ne kad'ai zai iya kuButar da‘shi
'dagadukkan abin ‘da ya kawo "*Fanne dakinsa.
Domin ya Allah buWayi ne gagara misali, kuma
da wannan addu’ar da' yake yi ne Allah ya
kuButar da Annabi Ibrahim (AS) a lokacin
dakafurai suka hura Wuta za su jefa shi a ciki, a
dalilin ya karya musu allolinsu, wanda suke yi
musu bauta. Suna’jefa shi kafin ya karasa.
cikinta. sai'ya ambaci wannan addu’ar, sai Allah
ya ce da wutar ta yi sanyi amma bamai 'cutarwa
ba a gareshi. 'Haka kuma ita ce. addu’ar
da;Aimabi Yusuf (A.S) ya yi a sanda ‘yan
.uwanSa suka jefa shi a cikin ri'jiya, don haka
yana da kyau musulmi mumim' ya dinga tunawa
da' Uba'ngijin ya- halicce shi a kowane irin hali'
ya tsinci kansa Abbaka’r ya ci ‘gaba~ da
maimaita kalmar a bakinsa tare da-jiran'
hukuncin' 'd‘a Allah (S.W.T) zai yanke masa.
Ita‘kuma uwar ‘yan rigima tunda ta taje ta tsaya
a kansa ta zura masa na mujiya ba ta ce da shi
komai ba‘ An dau tsaWon lokaci a haka babu
wanda ya yi wadan uwansa magma, da ma shi
Abbakar b'a son~ yawan magana yake ba, ‘kuma
shi da yake neman mataimaki wace magana zai
yi mata?
Fanne tsayuwar da ta yi tana kallonsa rasa ta
indazata fara abin da ya; kawo ta dakin ta yi, don
laifmsa- a wajenta yana da girman gaske. Tana
tsaye a wajen da take har yanzu, k0 me ta tuna?
Kawai
sai ta bude bakinta ta shiga zuba masa ruwan
ashar masu maiko, zagi ta uwa ta uba ta shi
masa tare da‘ warwarw masa irin jahilcin nata.
Saida tai masa tatas sannan ta shiga maida
numfashj, haushi duk ya; cika mata zuciya, domin
kuwa shiru ya yi mata kamar ' ma baisan abin da
ta ke yi‘ba, ya manna mata bajin hauka,-bai ce
daita ta 'tafasa balle ya ce ta kone, da ma
wannan ko’in kul'a da Abbakar yake yi .wa Hajiya
Fanné‘ idan tana yi masa- masifa tare da kumfar
yana yi mata ciwo sosai, shi yasama wani lokacin
bata saurara masa idan rigima ta hadosu Abbakar
maki ne ya cika masa . cikin zuciya, tare da yin '
godiya ga Allah da ya kuButar da . shi, saboda
bai taBa tsammanin abin nasu' afatar baki zai
tsaya ba. yana cikin tunani sai‘ ya ga Fanne ta
sake kusantowa inda ya ke sai da cikinsa ya
bada wani irin sauti kululu don tsoron abin zai
biyo baya, amma kuma tana zuwa, daf da shi sai
ta d'aga hannunta ta nuna shi da yatsa daya‘,
tare da cewa, “Da ma ance qarshen munafuki jin
kunya, to ga shi kuwa kaji tunda-duk duniya ta
fahimci abin da ka dad'e kana aikatawa a boye.
Kai bayan jin kunyar ma hatta sakamako ka
samu, donAllah ya saka min“cutata da kake yi,
tunda gashinan ka zama nakasasShe, musaki
wanda ba shi da amfani in ban da bar'a‘ a bak'm
titi. Shi din ma sai dai ka samu mai turaka a kan
keken guragu, inyaso ku, dinga raba abin ida kuka
samu. Na yarda a yau da ake cewa mutum
mugun icce ne, .wallahi ko kur’ani aka ba ni zan
iya dafawa na yi ‘rantsuwada shi akan cewa kai
ba ka neman mata, _ashe abin duk ba'haka yake
ba, ba a gane mutum ta ‘fuskarsa ko kuma ta
jikinsa, domin duk wani hali mamar kyau da yake
yi a cikin zuciyarsa yake Boyewa.
Abbakar ka ji kunya, kuma" ka ba .ni mamaki, a
ko yaushe kana cikin .aibata 'ni kayi min
inummunar fassara, ba ka‘ da wanihira da za ka
yi min~sai wa’azi, yau ka ce min Allah ya ce
kaza, gobe ka ce da ni Manzon Allah (S.A.W)' ya
cé‘mu mata mun fi yawa a cikin Wutar
jahannama, idan mutum ya Zauna yana
sauraronka sai ya rantse dacewa duk duniya babu
abin halittar da Yake jin tsdron mahaliccinsa
irinka. Ai kamata ya yi ka fara yi wa kanka
wa’azi kamin ka yi wa wani, ‘ koda yake an ce ka
ji fad‘ar Malam, amma kar ka yi aiki da abin da
yake aikatawa. Allah ai ba azzalumin Sarki ba ne,
sai bawan .da ya zalunci kansa, ga shinan kuwa
mun ga ishara a kanku kai da karuwar taka. ~ Ita
kam ma nata abin ya yi muni,’ tunda jiya na
samun labarin cewa tare da ita kuka yi hatsarin, '
ita ta sheka barzahu garin da ake arhar gyada,
kuma idan an tafi ba a dawowa, ba na k0 shakka
a ’ halin da ake ciki yanzu tana can cikin wutar
jahannama, kuma a ciki za ta dauwama, tunda ta
aikata Zunubi mai gilman gaske, da ma yanzu an
ce idan ka‘ yi wa Allah laifi tun a cikin gidan
duniya ya ke fara yi make hisabi, ba sai ka‘je can
ka same shi ba, ashe da gaske suke yi, dan ga
shi nafara gani da idona abin da suke fadamin ya
fara a kusa'da ni,. don haka ya kamata 'mutanen
dum'ya su yi taka tsantsan da rayuwa'r, kuma su
guji aibata :‘yan uwansu' a kan abin da ba su‘ da
masaniya a kai
Abbakar kasa hakuri ya yi da jin wannan shirmen
na Fanne da take yi wa Rukayya, domin kuwa k0
da ace ita din kamwar ce da gaske, bai kamata ta
ce da ita ‘yar wuta ba, domin ba a shiga tsakanin
mutum da ubangij'msa, .haka nan akwai karuwar
data shjga aljanna don Allah (S.A.W) mai ‘yawan
gafara ne, kuma mai jin Kai, kuma Yana yafewa
bayinsa’wanda Ya so zunubansu matukar ba su
yi shirka ba, ya Allah ka yi mana tsari da yin
shirka qarama da babba, amin. sannan
Rukayya salihar mace ce mai halin matan kwarai,
wanda idan mutum ya mallake su ya huce
takaicin duniya, kuma ya samu jin dad'm rayuwa,
amma Fanne ta ke yi mata qazafi tare da
aibatata, kuma da yi mata mummunan fata'
wanda shi a nasa tlmanin “rahamar Allah ya. ke
mata fata ba azabarsa. ba, tunda ta mutu me a
kan tafarkin gaskiya, ga shi ‘kuma a sanda
numfashinta zai ,d'auke ya ji ta da kunnensa
tana maimaita kalmar shahada a bakinta, sanna
Manzon Allah (S.A.W) ya ce,‘ “Duk wanda ya
mutu da kalman shahada a bakinsa to babu
makawa zai shga aljannah
1 Da ace lafiyarsa qalau, kuma. ana hukunci ne
da qur’ani a kotunan garinmuto da sai! ya kai
Karar Fanne’ an Mawa Rukayya haqqinta na
qazafin da ta yi mata, sai dai yanzu ba'shi da
ikon y'm komai, dOn haka ya barta da Allah shi
ne zai yi musu hisabi Abbakar yana cikin tunani
ya ji Fanne zata sake yin magma, sai ya yi saurin
ya ce da ita.
“Dakata Fanne abin naki ya fara isa ta, ina so na
sanar da ke wani abu da ba ki sani ba, duk wani
rashin kunya da cin muttim'ci idan za ki ki yi min
shi ni kadai, amma-kada ki kuskura ki 'saka da '
Rukayya a ciki, domin ita babu ruwanta kuma ba
ta yi miki wani Iaifi ba, haka kuma aAhalin da a
ke; ciki, ba ta ma san kina'yin wannan haukan
ba, saboda ta .riga ta bar miki duniyar ma gaba
d'aya, ‘ sai ki d'auki abin da za ki d'auka a ciki.
Da a Ce kin san gaskiyar yadda lamarin yake da
ba za ki tsaya a kaina kina ta BaBatu harda da
kunfar baki ba.
Zuwa yanzu Fanne ya kamata kiyi karatun ta
nutsu, ki yi sani' da cewa, duniya ba matabbala
ba ce, ki duba‘ ki gani lokaci daya Allah ya mayar
da ni haka,_bacin aranar na wuni cikin koshin~
lafiya'babu wani waje a jikina inda ya ke yimin
ciwo, amma sai kuma kika wayi gar kika ganni
cikin lalura; duk ireiren haka Allah yana nuna wa
bayinsa aya ne‘ko za’ 'su hankalta su daina
abubuwan da suke munana; tabbas maganarki
gaskiya ne da kika ce darasi ne Allah ya nuna a
kaina, amma kuma ba ta hanyar da ke kike
tunaniba
_ ' Don ita Rukayya da’ kike masifa a ‘kanta‘ kina
kiranta da sunan karuwa, to bari yau na gaya '
miki mene ne gaskiyar abin da’ ke tsakaninmu.
Matata ce wadda ita ma. na biya kudin sadaki
aka daura mana aure‘da, ita, shaidu suka shaida,
kuina muka yi zama‘a' tare irinna ’auratayyah, a
bisa 'yadda shari’ar imu§ulunci tatana’darwa
koWane mutum Wanda haihu da zuria a
tsakaninmu,“Allah ya. azurta mu da haihuwar
Khadija Wannan yarinyar da kika gani a tare
damu kuma mun same tane ta aure ba wai ta
hanyar ,da kike nufiba. "Na yi miki rantsuwa da
Allah ni ne namiji na farko da na fara sanin
Rukayya ‘ya mace, kuma bayan haka ma ita ba
mai , yawan zuwa unguwabace, k0 da kuwa zata
nine ke kaita kuma na dawo da ita belle ma ace
_tana munafunta‘ta idan ta fita unguwan , ba
yaddahban 'yi da ita ba akan na saya matamota
'ta dinga .amfani da ita idan za ta jewani
wajenba, amma fir taqi Yarda; saboda ita ba
mace ce mai burin samim abin duniya ba Babu
abin da zai sa na zarge ta, tunda ban
taBa samunm da’ wani. laifi Makamancinsa ba,
kai ita k0 kawaye ba ta da‘ su kema Fanne ban
zaxgeki ba da .kike'da Kawaye masu mummunar
akida balle ita
'Rukayya bane shi ya sa kiké’fad'ar abinda
kikaga dama a kanta". Sai da Abbakar ya saurara
na wasu yan mintina kamin nan ya ci gaba da
cewa; “Munanam halayarki da kike gwada min
Fanne su ne suka kai ni ga sha’awar qara aura,
wanda ni ba tsarina .ba ne ajiye mace fiye da
daya a ' qarkashinaba Fanne ba kya ganin
darajata da mutumcina a matsayina na mijinki,
magana: da kike furta min na tabbata k0 kawarki
ba kya yi 'mata. irinsu, kuma sanin halinki da na
yi shi ne yasa nai aura ba tare da saninkiba
saboda’ na sani ' sarai idan na gaya miki ,a
lokacin‘ba amincewa za ki yi ba, wanda ni kuma
a sannan din na matsu kwarai don son nayi auren
don bana Samun nutsuwa a wajenki. Bai kamata
ki dinga jin haushinaba don wai na yi .aure, za
karki abun da, nayi don kece, kika yankan min
tikiti tare da ba ni lasisi na yin aura, n_ *.Tunda
muke da keban taBa sanin dadin aureba a
‘kullumr shan wuyarsa nake wanda mutane da
dama suke daukata akan ban san mene ne
rayuwa‘ba, wasu k'uma suke ganin cewa, asiri
kikayimin shi ya sa ki ke :cin ’karenki' babu '
babbaka, 'dukda nasan da haka baisa na
wulaqantakiba k0 cimiki fuska ba,
Mu hadu gobe da safe idan allah mai kowa mai
komai ya kaimu domin jin ci gaban lbrn
Naku har kullun
red a profile .
Uwar. Goyo
Chapter15
Fanne da na dade da cutar da ke, tunda a
karRashin ikona kikce kuma da yawa daga cikin
Kawayenki wanda kika dauke su aminnai ba ki da
kamarsu, duk wani sirri naki kin d'ebe kin gaya
musu, su ne kuma masu zuwa wajena suna kawo
min tallar kansu ‘kan na auresu, amma na Ki
yarda da‘tayin nasu don idan na yi haka ban
kyauta ba, kuma kamar na‘tozarcine , duk da
cewa na sani Allah bai haramta min su ba, s'ai
dai ana barin halak k0 don kunya. ~ ‘ ‘ . Saboda
haka nake so ki gane, na yi aure ne ba don na
wulakantaki‘ba, kuma Allah ya ga abin da‘ na
kudurta acikin zuciyata, Fanne ke dafa kanki kin
San cewa ba kya-kyautata min, kuma ba ki dauke
ni a bakin komai ba. ba ni da qima balle daraja a
idonki, duk wata kalma da za‘ki furta min. da
bakinki mummunace, a tun Sanda Allah ya nfemu
da yin aure zuwa yanzu da nake yi miki' wannan
maganar'ba zan iya cewa‘ga rana daya wadda ki
'ka taba yi min ladabi da biyayya ,a rayuwarki ba.
Ba kya‘yarda da abin da nake gaya " miki,
sannan ba kya bin umarnina, unguwa idan za kije
ba kya tambayata, haka kawai'kike fita sai ka Ce
zaman kanki kike yi, duk wani abu da mace ta, ke
yi wa miji domin ta 'samu karbuwa a wajensa ba'
kyamin amman ban taBa nuna miki damuwataba
a" kai ba, hasalima a k0 da yaushe na zamanto
mai haquri da juriya a. kan abin da‘ kike yi min,
kuma k0 dasau d‘aya ne ban taBa tunanin na kai
Kararki wajen mahaifinki ba, k0 kuma na yi
tunanin ' rabuwa da ke bacin kuma ina da 'ikon
sakin‘naki‘ babu kuma wanda ya isa ya tsare ni
da tambaya a kan me ya sana sake ki,~ k0 kuma
ya sa ni na dawo dake
Ki sani Fanne bafa kudi ake biyana domin
nazauna da ke'ba, haka kum‘a .ba ni da wani buri
da zancim' masa Wanda shi ne makasudin
zaman da nake dakein nai hakuri na jure duk
wani' -wulaka.nci da .kike min, "saboda nasihar
da mahaifmki yake yi’ min, kullun da kuma
amanar da mahaifiyarki ta ba ni, don ko a lahira
mutum ya kan ci albarkacin dan uwansa, balle a
nan duniyda
Ba yabon kai ba, duk wani hakki naki da ya
rataya‘a‘ w'uyana ina kokari‘ na sauke, kuma ina
,binki a yadda kike so, ba don kOmai ba sai' don
mu zauna lafiya ba wai tsoronki nakeji 'ba, kamar
' yadda kike zato har kina tunkaho da hakan a
cikin Rawayenki, ba haka abin yake ‘ba;.abubuwa
guda biyun nan da na lissafo a baya su ne suka
saka nake daga miki qafa ki.yi duk abin da ranki
yake: so, ina kallonki ba tare da nace dake komai
ba, amma. ba tsoronki ‘nake ji ba, domin kuwa
bana
samun qaruwa k0 kad'an a tattare da zaman da
nakeyi da ke‘, kuma ba ke ce kike daukar
dawainiyataba balle ace don haka ne ya zame
min dole sai mun zauna ba.
Rukayya kuma da kike tunanin cewa tana cikin
wutan jahannama, insha Allahu makomarta mai
kyau ce :a wajen Alllah' (S.W.T) dan'ni ta
Bangarena ba ta da wata matsala, saboda mace
ce ta gari. Da ace za ki yi dace Allah ya
mikibaiwa da rabon kaso daga cikin kashi dari na
halayyarta mai kyau, da wallah kin, ci ribar
zamanki na du'niya. Kai harma da lahira, a yadda
na. fahimci Wannan zama'n namu samun mace
kamar Rukayya sai an yi bincike sosai, domin
tunda muke' da ita b’a ta taba Batamin rai‘ba,‘
‘shi ya sa nake yin kukan rashinta'a tare dani
,'ko sau daya Rukayyah bata taBa daga murya
sama da tawa ba, duk abin da zata ce dani a
cikin lumana da kwanciyar hankali ta keyi min
magana, sannan kuma bata so ta ga raina ya
Baci, don ,haka nema sam ba ta yi min abin da
raina ba ya so duk wani abu da ta san cewa
banasonsa, tana gudun aikata shi k0 dakuwa ace
itan tana da muradin abin. ' , '
Kullum abin da raina yakeso ta keyimin, ga haquri
da sanin ya kamata, kuma ga fara’a tunda muke
da ita ban taBa ganin fuskarta a d'auke da
fushiba kai, a maimakon ta dau fushi da zafin
zuciya ta hau ka'ma da masifa irin yadda kike'yi,
zaunar da mi ta ke yi ta gaya min lafin' da na yi
mata cikin kwanciyar hankali ba tare da wani ya
ji kanmu ba, duk kuskuren da nayi ita ke nuna
min hakan ba daidai ba ne. ‘ - '
Sannan kuma ba sai na nemi da ta yafe min
laifukan da na ,yi mata ba ta ke yafe min,
Rukayya ta kan yi min uzuri ' idan har na yi mata
ba daidai ba, don sai nayi mata laifuka
masu‘yawa‘sannan ta ke sanar' da ni. Ba irin
yadda ba ta yi da ni ba a kan na sanar da‘ke
gaskiyar abin dake faruwa a tsakaninmu, amma-
naqi saboda gudun masifarki.
, .Ni Abbakar ko da ma a ce akwai wani laifin da
Rukayya ta yi min wanda‘ ban sani ba, na yafe
mata duhiya da lahira‘. Haqiqa na sani ruky ta
rasu ne a daidai lokacin da nake tsaka da
begenta tare da kwadayin zama da i‘ta, amman
Ubangiji’n daya halicceta
,ya karbi abinsa banda haka da , inaga babu wani
mahalukin da ya isa ya. raba ni da ita,_a‘ dalilin
halayenta 'kyawawa nake mata fatan shiga cikin
gidan aljanna, domin kuWa ni ne kad‘ai na rage
mata wanda zan yafe mata abin da ta yi min,
Allah ya ‘ jikanta da rahamarsa, kasancewana
marainiya gaba da baya mahaifinta ya rasu tun
tana
:cikin mahaifiyarta haka nan mahaifiyartama ta a
lokacin haihuwarya , shi yama wani lokacin nake
jin tausayinta don bata dandana dad'm mahaifa
aa.
Allah Ubangiji ya jikanki Rukayya tare da yi miki
rahama, ya kuma albarkaci abin da kika bari a
doron qasa, ya kare ta daga sharrin mahassada”.
Yana kawowa nan a maganama saiya runtse
idnnunsa tare da cizon leben bakinsa da
hakoransa, wannan alama ce da take nuna hr:
cikin zuciya'yana jin ciwon rabuwa da matarsa.
Wasu hawaye masu dumi suka shiga yi masa
zarya a kan kuncinsa, haqiqa ya yi rashi babba
wanda ba zai taBa mantawa da shi ba, har'izuwa
qarshen rayuwarsa, hakanan kuma da ace Allah
zai bashi lafiya ya dawo kaman yadda ya ke bai
yi tsammanin zai sake samun mace mai irin.
halin Rukayya ba, sai dai ko wata rahama ta
ubangiji mai kowa mai komai, don balalle nema
ya samunba shiyasa a kullum yake addu’ar Allah
ya jiqansa Ya dube shi da fuskar rahma Ya azurta
shi da mace waddn za ta iya riqe masa Khadija,
don yasan da qyar ne Hajiya Fanne in zata iya
rike masa amanar ma'rainiyar ‘yarsa, kai k0 za ta
rike ma ba zai so a ce Khndijan a hannunta ta
tashi ba, dom'm a kullum burin Rukayya Allah ya
taimake ta, Ya
kuma ba ta. ikon, ba wa Khadija tarbiyya irin ta
addinin musulunci, to ta ya ya ma Za ace ya
dauki , Khadija ya ba wa Fanne ta riqe ta bacin
kuma nata’ data tsugunna ta haifa ma ba ta
zauna ta ba ta‘ ‘ tarbiyyar tar da ita ba, kai ita
ma Fanne yaushe' tarbiyyar ta. wadacetaballe a
Ce zataba wa wani? K0 ta Wannan wajen ma. ya
sanda‘ cewa ya yi‘ rashin Rukayya, haqiqa ta riga
ta Zama wani Bangare babba na rayuwarsa. _ , '
' Rashinta a rayuwarsa giBi ‘ne babba wanda ‘
bashi da tabbacin ga ranar day zai ciko, haka
kum ; ya sani ba zai dain'a tunawa ita ba, har
iya kwanakin da suka rage masa wanda zaiyi a
duniya Sam ba yajin ciwon, raunikan' da_ ~suke
a‘ jikinsa, kamar yadda yake jinzafin mutuwar
matar. da ba don Allah ya _ sanya shi mutum' ne
mai ’taWakkali da kuma yarda da qaddara‘ ba, da
bai san wane hali‘ zai shiga ba; kuma dadin abin
Allah ya bashi mahaifiya mai kaifin basira gata da
hangen 'negsa, a duk sanda ta zo duba‘s'hi sai
ta‘ sake, .yi- masanasiha a kan ya yi‘ hakuri ya
fauwala' wa _ AlIah‘ lamarin. su ma qannensa
da‘ Suke Wajensa, ba su-da hira sai na
rarrashinsa da ba'shi magana masu dadi, don
haka ne ma yake samun ’ sassaucin kuncin ‘da
zuciyarsa takeyi‘, kuma ko- ganinsa suka'. yiya
zauna shiru yana kallon sama
yana tunani to sai sunsan hanyar da sukabi suka
dauke masa- hankali daga barin tunanin da yake
yi, saboda ba sa son ya fada wani hali, kuma ,da
ma likita ya kafa masa doka a kan yawan tunani,
don ‘jininsa ya hau da yawa, tun a sanda ya ke
asibiti a kwance, shi ya sa ,ma Kannensa suke
'yawaita karanta masa -qur’ani a kusa da shi,
domin ‘ shi qur’ani waraka ne ga dukkan cuta da
ta ke damun mutum, yawan karatun dasuke yi
masa ya yi matuqar tasiri a rayuwarsa, domin
kuwa da'ga cikin abin da yake damunsa a
cikin'zuciyarsa da dama ya samu sauqinSu. ' ‘ '
Kuma bai cika damun kansa da tunani ba, duk da
cewa abu ne mawuyaci ya sake mikewa da
Kafafunsa 'ya yi tafiya, saboda tsananin ciWon da
zogi' da. suke yi 'masa, Wanda tunda yake ‘a~
rayuwarsa bai taBa jin irinsu ba. To gwara :ace
ya rasa komai na rayuwa a kan ya rasa RuKayya,
duk Wani abu da'yake ji a yanzu mai sauqi ne a
kan rashin nata, ina ma ana mutuwa a daWO,
kokuma wani yan'a fansar ran d'an uWansa, sai
dai kash! Hakan ba zai taBa faruwa ba, wanda ya
mutu bashi dawowa gidan duniya
mutuwa ta riga ta raba su, Shi ita kuma sai
a~lahira idan Allah yasa da rabon za su gana."
Ya Ubangijin daya halicci sammai‘ da qassai, ina
roRonka da ka had‘a fuskokinmu cik'm gidan
aljannah, amin”. ~ ’ r ‘
A Iokacin da Abbakar ya yi nisa a cikin tunanjnsa,
ita. kuma Fanne , tana tsaye qikam a kansa
kamar wata gunki, tabudee baki glalala tana
mamakin Abbaka: tare da alajabin maganganun
da suke fitoWa daga bakinsa', wanda-ta'ke jinsu
kamar saukar aradu a cikin zuciyarta , tunda take
bata taba. tunanin jin makamancin wadannan
kalaman daga bakinsa ba, 'domin a yad'da ya ke
wanda ba ya son hayaniya ko ‘rigi‘ma; ta d'auka
maganar ce bai iya, ba shi ya.‘ sa ba ya biye
mata su yi inta nemeshi 'da. wata magana ashe
da ma haka ,mutum matum mara magana ya ke’?
Ita kuwa taya akai tayi saken da Abbakar
ya‘dainajin shakkarta tareda tsorontane ,‘wanda
in da da ne k0 giyar wake ya ke sha ba zai taBa
tunkaranta da irin wannan kalaman nasa
masu‘ciWO ba, babu kuma k0 dar 'a cikin abin da
yake fadan, lallai ya zame mata dole ta tashi
tsaye domin cimnm burinta Wanda ta dade tana
yi, don a yanzu k0 Abbakar yamutu ba ita da
Momi ne kadai zasuci gadonsa ba,
tunda naji ya kira sunan wata tsinanniyar yarinya
wai ita khadija lallai dolene nasan abinyi wajen
ganin na kauda yarinyar daga doron qasa kodon
samun cimma burin nawa cikin sauqi lol
mu hadu anjima saidai yau it lukz like i, m so
busy amman idan na kammala komai in time
zanci gaba karku damu ku kasance tare damu
akoda yaushe
a profile .
Uwar. Goyo
Chapter16
Kai daga dukkan alamu asirin da take yi Wa
Abbakar din ya daina tasiri a jikinsa; tunda ga shi
nan ya nuna mata a zahiti ita a haukarta ta
d'auka ta riga ta gama da shi, wanda ba zai iya
wani kataBus ba, saboda asiran da take sawa
bokayenta suke aika masa‘ da shi, ashe abinha
bahakaban'e, domin ta manta da cewa ta
kashe’maciji ne bata ta sare masa kaiba, saboda
haka tana da aiki ja a gabanta wanda Sai tasha
damara tare da zage damtse da'kuma bud'e
bakin aljihunta‘ a wadanda suke yi mata aiki, don
kawai ganin ta mallaki Abbakar tare da duk, wani
abu da ya mallaka a duniya.
“Domin ni da ‘yata kad'ai nakeso mu gaje
dukiyarsa, tunda da ni aka sha wahalar néma, na
yi haqurin zama da Shi cikin baKin talauci, Wani
irin wahala ne ban shaba. a lokacin da bashi da
komai? K0 da_ takaicin yawan gidajen haya da
muka yi aka bar ni kadai ya? aishe ni, balle' a je
ga ‘batun sauran wahalhalun gida da nasha tun
daga farkon aurenmu har ixuwa lokacin da yayi
kudi”.kuma sai da dadi yaxone za, ace da Wata
za su ci‘ Ina ba zai ba, zai taba yiyuwaba dolene
nai duk wani abu da nasan zai taimakamin wajen
mallakar dukiyar yasa amman bazai taBa
saBuwa ba bindjga a ruwa, kura da shan bugu
gardi kuma da kwace kudi. ' ‘ . _ Zuwa da
Dashiya ya kamata; tayi domin’ ita- kadai ce za
ta iya magance mata wannan matsalar da ta
kunno mata kai, tunda ga shi nan Abbakar ya
furta mata da bakinsa. cewa, akwai‘ qawayentar
‘wanda suke kawo m'asa h'ari, _~wannan ma ‘
wani sabon‘tashin hankali ne a gareta, doinin
kuwa ta sani sarai akwai da yawa daga cikin
qawayenta ‘ wanda suka fita masifa kai hata da
bin bokayen ma, dama ace Abbakar din zai yarda
ne ya gaya mata sunan qawayen nata da suke
zuwa wajen nasa da duk abin zai zo mata da
sauki; sai dai tasan cewa‘ ba zai taBa gaya
mataba, ko da kuwa~ za ta kwana, tana masa
magiya a kai, don shi mutum ne mai zurtin ciki, in
har kaga ya furta‘a'bu, to abu ne mai girma,
kuma mai muhimmanci. -. . * “Fanne tayi nisa
cik"n zancen zuciyan sai ta tsinkayi muryar
Abbakax yana cewa da ita. ._“Ina so ki nutsu ki
yi tunani cikin kwanciyar ~. hankali, za ki gane
cewa wannan abu da ya faru dani akwai darussan
da zaki dauka a ciki masu yawan gaske; a nawa
tunanin wannan jarrabawace da Allah ya dora min
ya ishe ki ishara a iya rayuwarki, don‘daga nan
za ki gane mutum ba a
bakin komai yakeba, haka kuma ita rayuwar
duniya tana da iyaka, duk lokacin da ajali ya zo
wa mutum ba a jinkirta masa ko da kuwa na
sakan daya ne, saboda haka ya zama dole
mutum ya tashi tsaye wajen neman lahirarsa,
ayyukan da mutum zai yi ya shiga aljanna suna
da wuya tare da sauqi, don manzon Allah (S.A.W)
ya ce, ‘kayan Allah yana da tsada, wato shine
aljannah
Ni ina da yakinin cewa, wannan'abu da ya same
ni Allah ubaagijin da ya halicce ni ne yake so ya
jarraba imanina, ba wai kamar yadda 'kike nufi ba
ne, Wanda kike ikirarin sakayya ne Allah ya miki
a kan abubuwanda nake miki na cutarwa, wanda
kuma ba haka ba ne. Bazan kuma taBa _ cewa
haka ba, donin ni na yarda da 'Raddara mai kyau
k0 marar kyau, saboda haka ne a kullu'm kwanan
duniya nake godiya ga Allah da ya halicceni a
cikin jinsin mutane kuma ya saka zan fito a cikin
bayinSa musulmai wanda suke cikin al’ummar
AnnabinSa Muhammad (S.A.W), da yawa daga
cikin Ann'abawa suna cewa, ina ma a cikin
al’ummar Annabi Muhammad (S.A.W) aka halicce
su, domin’ irin gatan da Allah ya yi wa al’ummar
tasa . Ina neman sauqin halin da nake
ciki awajcn Allah, domin na sani Shi kad‘ai nc zai
. iya ya‘yc min wannan laluxar da ta kc damuna:
Wanda da'ma shi ne Ya dora min ba wani abi;n
halitta ba, don ba a so bawa yana cutar da’rai
daga rahama‘: Ubangijinsa, in kuma ma ya bar ni
a haka har izuwa Rarshen rayuwata ya zame min
dole na yi masa godjya, saboda ina tunanin
barina a hakan ma wata ni’ima ce ta Ubangiji, sai
dai ina fatan Allah ya sa ya zamanto kaffara ne
ga dumbln Zunuban da na aikata a rayuwata,
inasoki bade kunnuwanki da kyau ki ji abin da
zan gaya miki, duk da cewa kina ' ganin na
zamanto musaki, nakasasshe wanda bani da ikon‘
taimakon kaina kamar yadda kike'furta, wa insha
Allahu da yardar 'Ubangijin‘ musulunci ba zan yi
bars a bakin titi ba, Allah daya dora min shi ne
ya. san kuma hanya: da zai bullomin da ita na
dinga cin abinci, domin bakin da Allah ya tsaga
ba ya hana shi abin 'da zai ci, kuma idan barewa
tana ciwon ciki a jeji Allah da ya halicce ta shi ya
ke ba ta magani. allah shi ne kad'ai ya kejin
karatun kurma, sannan kuma abu na gaba da
nake so ki 'sani shi ne, Khadija za ta dawo nan
gidan da zama don a halin yanxuu ita kadai nake
gani wanda ta ke" d'ebe min kewar marigayiya- a
anan ne ya kamata ta zauna, tunda ni kad'ai na
rage mata,- ni ne .kuma ya cancanci na ba ta
tarbiyya da kaina, ’domin Shine babban burin
mahaifiyarta
ina ga zatafi samun kwanciyar hankalu ' da
nutssuwar zuciy'a idan tana tare da ni lnsha Allah
idan Allah ya ara min rai har zuwa lokacin da za
ta girma na yi mata aure ba zata taBa yin kukan
rashin uwa ba, don zan zame mata‘uwa da uba a
dukkan abin da zatayi
A yau Fanne ina so na rake ki wata alfarma,
wadda nake fata za ki yi qokari ki yi min ita, ga
Khadija nan na baki amanarta, ina so ki sa hannu
biyu ki amshe ta, ki rike min ita tamkar ‘yar da
kika haifa a cikinki, domin kuwa da ita da ,Momi
duk abu daya ne ya- Yi sanadin zuwansu duniya,
don Allah ko don wannan dangantak'ar da take '
ts‘akaninsu da Momi nake rokonki da kar kicutar‘
da ita, k0 kuma ki dinga nuna mata bambanci a,
tsakaninsu, wanda yin ‘hakan zai iya kawo
rabuwar kansu ita da ‘yar uwarla, Allah ne kadai
Zai sakamiki idanhar kika daure zuciyarki kika yi
min wannan alfarmar,‘ tunda kin ga Khadija '
marainiya cce kuma yarinya ce qarama wadda
bata san inda yakeyi mata ciwo ba. , duk abin da
' kike so na daga cikin dukiyata zan ba matuqar
kika yi min Wannan alfarnar da .na nema a
waienki
.‘shiru neya biyo baya na d'an wani lokaci a
dakin, kowa a cikinsu yaha nasa tunanin tare da
neman mafita a lamarin, shi Abbakar ya yi‘ wa
Fanne haka ne domin ba ya son idan an kawo '
Khadija gidan su dinga takura wa rayuwarta tare
da tsangwamarta, don yana ji a jikinsa‘ ba zai iya
rabuwa da ita ba, saboda haka ne ma ya ce da
Ummansa ta yi hakuri a lokacin da ta ke cewa da
shi, ita ce ya kamata ta dauki Khadija don ta ci
gaba' da zama a wuri'nta, haka nan Kakar
Rukayya ma ta nemi wannan alfarmar a
wajensa,.ita’din ma hakuri ya ba ta, don ba zai
iya ba su Khadija ba, sai dai ida'n da shi duka za
su had‘a su dauke.
Duk da cewa hatsari ne babba a rayuwar yarinyar
zamanta tare da Fanne, amma zamanta a kusa
da shi ‘ya fiye masa komai najin, dadin rayuwa,
shi yasama yaima fannen hannunka mai sanda
don y'a santa a kan kudi za ta iya yin komai
saboda tana amsifar son ta tara dukiya , shi a
nasa. tunanin idan ya ce da' ita haka' za ta
rangwantawa Khadija wani abin,‘ k0 duka
dukiyarsa fanne tace tana so zai iya mallaka
mata muddin ba za ta dinga takura wa
marai'niyar ‘yarsa 'ba,
don so yake ta zauna gidan ubanta ubansa cikin
walwala da sakewa tare da jin dadin rayuwa mai
doréwa;
Wannan tunani na Abbakar da shin'eya tafka
babban kuskure a rayuwarsa.
Fanne ‘kuma da ta yi shiru ‘farin ’ciki ne ya
mamaye mata zuciya, saboda gam'n cewa
bunrinta ya kusa cika, sannan za ta samu abin
da ranta keso cikin sauqi ba,tare data sha wahala
ba, k0 kuma ta daga jijiyoy'm wuya ba, kuma k0
sulenta ba zata kai wa boka ba. Wannan shi ake
cewa, tsuntsu daga sama gasaSshe, _da ma ance
'tsuntsu mai- wayo ta wuya ake kama shi,
wannan shegiyar yarinyar da ita ce zan dana. wa
Abbakar tarko har ya shigo hannuna, inyaso k0
ma mene ne zai faru ya faru' tun’da na cinma
burina, kwanton Bauna zan yi wa abbakar na
nuna masa cewa na- yardada bayanansa, duk
wasu sharuda da zai kafa min a kan shegiyar
“yarsa yarda zan yi, amma kuma da zarar
kwalliya ta biya kud'm sabulu ‘shi kenan sai na yi
watsi da su, .dan ta"r'iga ta samu abin da ranta
yakeso,‘wa.nda ta ’dauki‘ tsawon lokaci tana
neman hanyar da‘zatabi don ta mallake shi, sai
ga shi yau cikin ruwan sanyi Allah ya tarfawa
gayanta nono ta same shi.
Idan har ta bijire masa daga baya iyakacin
hukuncin da zai 'yi mata shi ne saki, to kuwa
idan ya yi hakan tafi nono fari a wajenta, don ba
shi da
Wani amfani a wajenta' a: lokacin domin tanada
hatimin nasara a hannunta masu huce lakaicin
duniya, don haka ne ta ke ganin za ta iya duk
abin da ranta keso, kuma duk mai son zama da
ita ya zama dole ya yarda da abinda ta keso, ya
kuma yi mata biyayya a kan hakan. ‘
Allah sarkindadi, in ji Barawon'takanda, dama
ance komai da sanadinsa, wato da ma sanadin
arziqina kenan, ashema‘ gwara da suka. hadu u
da su a shagon na alfijir, kai rabo sai mai shi. Da
fa ha: ta kl tablyc wa Momi, sai da ta Sakata a
gabada rigima sannan (a yarda, ashe ita arziqi ne
yake kiranta, Allah neya taimake ta da ta tafka
uban asara, wadda ba ta taba yin irinta ba a
rayuwarta.
“Allah na g'ode maka da ma an ce dare daya'
Allah kanyi bature”
‘ Fanne tana zuwa daidai nan a tunaninta,’sai ta
sakarma abbakar din wani murmunin mugunta
gamida samun waje ta za‘una a kusa da shi, ta
kuma fuskanceshi cikin fara’a da yaIWar lfuska
irin na makirci, sannan ta ce da shi.. .
“Na ji dukkan bayananka, kuma na gamsu da 'su,
da 'ma abin' da ya sa ka ga ina yi maka hankoro
a kanka, rashin sanin gaskiyar al’amarinnce‘
kuma duk wata mace mai hankali takan yi kishin,
mijinta idan ta ganshi da'watamacce shi yasa
amma yanzu da ka wayarmin da kai na gane
cewa ba karuwa ba ceita, sai dai kuma mene ne
dalilinka na Boye min kana da auré tsabar, sOnka
da nake yi Abbakar shine ya sa ka ga ina
tsananin kishinka”. -
. Wannan magana da Fanne ta 'farta ta matukar
ba wa Abbakar-mamaki, wanda har sai daya
dago ido ya kalle ta, sai kuma aka yi sa’a ita ma
shi din ta ke kallo, don haka ta sakar masa da
wani yalwataccen murmushi mai sace'zuciyar
wanda aka yi mawawa, habawa Abbakar yana
ganin haka sai yake zaton cewa ko dai mafarki
yake yi ne, saboda tunda suke da. ita ba ta taBa
yi masa in'n wannan murmushin ba.
“Abbakar na yarda ka dauko Khadija ta
zauna'tare da mu, kuma zan riqe ta kamar yadda
na ke rike da Momi, sannan kuma ba sai ka ba ni
.wani abu daga dukiyarka ba, zan rike ta ne
tsakaninada Allah, , saboda ba ka san wanda za
ka mom ba, kuma k0 b'a komai jininsu daya da
‘yatane ka ga kuwa nima‘mun hadu da ita ta
Bangaren haifayya, kuma ba fata ba
' k0 rabuwa muka yi ni dakaji .ai su 'suna tare
tunda
mahajfmsu daya. A halin da ake ciki yanzu
addu’a kawai nake so ka taya ni da ita a kan'
Allah ya ba' ni ikon rikesu da kuma yi musu
tarbiyya' mai kYau,
kai kuma Allah ya baka lafiya tare da ba ka ikon
daukar nauyinmu gaba daya”. ‘ Kai duniya, abin
al’ajabi ba ya qarewa Abbakar bai gama dawowa
daga inda ya tafiba‘na mamakin abin da Fanne ta
yi masa ba, sai kuma ga wasu kalamai masu
taushi da laushi tare da dadinji da ta sake yi
masa. ' Allah gwani a kan kayanSa, kuma sai ya
bar mutum zai saba maSa. ‘Abbakar yana cikin
tunani sai ga qaninsa wanda ya ce' da fanne ba
za su fita ba, ya shigo cikin dakin yana ta
muzurali Fanne tana ganin haka ta mike tsaye ta
ce da Abbakar. “Ni zan koma mu love me kakeso
yau na dafa maka?” ‘ ' Zuwa yanzu abin na
Fanne ya daina ba wa Abbakar mamaki, dOn haka
ya ce da ita. ' “Duk abin da kika dafa min. mai
dadi zanci
“To shi kenan, sai anjima”. Tana fadar haka ta
kama hanya ta yi tabar dakin, ta bar Abbakar da
sake-saken zuciya tare da jin dadin ganin Allah
ya ba shi sa’a a kan Fanne ta fahimce shi cikin
ruwan sanyi ba tare da sun kai ruwa rana ba,
ashe da ma Fanne zata "zamanto mutuniyar
kirki? Lallai rahamar Ubangiji tanada yawa a kan
bayinsa, tunda yake bai taBa tunanin zai iya
shawo kan fanne cikin ruwan sanyi ba
dangane da riqe Khadija ' amana, a wajentaba da
‘ a tunaninsa ma ba za ta yarda da dawowar
Khadija gidan ba balle aje ga batun ta rike ta
amana. Allah ne ya dubi zuciyat'sa tare da
maraicin da yarinyar take ciki ya amshi addu’ar
sa. Godiya ya shiga jera 'wa Ubangiji ba iyaka
tare dayi masa kirari da sanayenSatsarkaka,
kuma yana me addu’a a kan Allah ’ ya'sa Fanne .
ta dore da wannan kyakkyawan hali da ta bijiro
da shi. Allah kuma ya musu tsari daga
mahassada masu saka ido a kan ’ abin dabai
shafe su ba‘," Ya kuma dora shi a kan qawayen
Fanne ya samu nasara a kansu 'kamar yadda ya.
samu ta bangarenta , domin ya sani da
shawararsu ta ke amfani, duk abin da suka ce da
ita ta aikata shi take yi; musammgn ma Dashiya
wadda Fanne ta dauke ta kamar ita ceta
tsugunna ' ta haife ta, k0 maganarmahaifinta ba
ta ji idan ya gaya mata, sai na Dashiya
, Wannan shi ne ake cewa an rufe qofa da
barawo, domin shi Abbakar har cikin zuciyarsa ya
gama yarda a kan cewa, Fanne da gaske ta ke yi
da amanar daya ba ta, abin da bai sani ba rufa-
rufa ta yi masa, duk maganganun data gaya
masa a iya fatar bakinta ta tsaya baikai ko
makogoronta ba balle yakaiga qarasawa
zuciyarta
Hmmm mudai yan kallone allah e bama mai rabo
sa, a
WACECE RUQAYYAH ????? OHO NIMA BAN
SANIBA
MU HADU A NEXT CHAPTER DONJIN ko wacece
ita da kuma YADDAH ZATACI GABA DA KAYAWA
TSAKANIN FANNE DA HAJ ABBAKAR SARKIN YAN
HAQURI
naku har kullun
Uwar goyo
Chapter17
WACE CE RUKAYYA?
Malam Inusa wani manomi ne wanda ya shahara
a harkar ta noma, mutane da dama sun sanshi ne
ta dalilin noman da yake yi. Yana da mata guda
daya mai suna Dije wadda aka yi musu aure tun
sun: saurayi' da budurwa har suka fara
manyanta,sun dau tsawon lokaci a tare amma
Allah bal nufe su da samun haihuwa ba duk da
haka suna zaune lafiya da juna'zaman 'rufin asiri
babu mal jin kansu. ‘Yan uwan Malam Inusa sun
dame shi a kan ya qara aurr k0 Allah zai sa ya
ga jininsa a duniya, amma sam yaqi karBar
shawararsu, domin shi a nasa tunanin Allah ne
mai bayarwa, kuma mai hanawa dunia idan kama
raye‘ baka core rai daga samun axziki ko wanne
A haka hat suka gaji suka daina yi masa
maganar. A Bangaren Dije ma ta kan ce da shi. .
'
“Malam ka yarda da zancen yan uwanka wata
kiln rabonka na haihuwa a jikin wata yake ba ni
ba".
ldan ta‘gaya masa haka shiru yakeyi'ba tare
dayace da ita’komai ba. '
Malam Inusa mutum ne masanin addini, ya yi
zurfin karatu sOsai a cikin islama, d0n haka ya ke
yawaita addu’a a kan Allah ya azurta shi da
zuri’a dayyaba wanda za su iya ba su tarbiyyaglh
ta gari; idan kuma rashin haihuwar tasu ita
:ce‘mafi alheri a rayuwarsu Allah Ubangiji‘ ya ba
‘su ikon yin haquri.dadangana
- Kwatsam wata shekara sai 'Allah ya nufi Dije-
da samun ciki, sun matuqar farin *ciki da yin-
godiy‘ ga Allah da ya ba su kyautar da kudi ba ta
iya‘sayenta, tun daga lokacin suka shiga tattali'
da nuna kulawa abin da' yake cikin Dije, kuma
malam' Inusa ‘ya shiga tanadin abin da zai
yi'hidiman suna dashi idan Allah ya sauki matar
tasa lafiya. .
Cikin Dije yana da watanni takwas Allah ya dauki
rayuwar mijinta Malam Inusa,'lafiya qalau suka
kwanta, can cikin dare ya tashi da wani
matsanancin ciWon ciki wanda kafin a kira sallah
har rai'ya yi'halinsa. Dije ta shiga
mawuyacin’hali, Wanda har ya kai ta ga
kwanciya rashin lafiya tai sbd rashin mijin nata
har cikin cikinta ya shiga watan haihuwarsa ba ta
yi lafiya‘ba. .Ta sha Wuya 'sosai a sanda nakuda
ta kamata, don duk ta fita hayyacinta, sai wani
abu ta keyi irin na masu ~borin haihuwa ana
shirin kai ta asibiti Allah cikin ikonsa ya kawo
mata sauki ta haifi ‘yarta mace kyakkyawa da ita,
Katuwa fara sol.
An gama shirya yarinyar cikin kaya irin na jarirai,
jikin Dije ya sake dawowa, a wannan karoh abin
ya yi' muni sosai sai suma ta ke yi ana zuba
mata ruwa, ba .ta dau'tsawon lokaci ba ita ma ta
ce ga garinku. Allah ‘mai ‘ yadda yaso, 4‘ haka
aka shiryata itama aka je' aka binne ta. Ga kuma
yar jaririyatta nan da ranta, sati guda aka dauka
ana zaman makoki kafin nan kowa ya watse. A
rananne kuma aka rada wa jinjira suna Ruqayya,
wanda da ma'tun mahaifinta nada rai yace da
Dije idan ta haifi ya mace Rukayya yake so a sa
mata, idan kuma namiji ne Muhammad.
Rikon yarinyar .ya koma hannun kakarta ta wajen
uwa, wanda da ma ita ma ‘ya guda' daya Allah
ya nufe ta da haihuwa mai rai, duk sauran ‘yan
uwan Dije .da aka haifa babu rai suke zuwa, k0
kuma a haife. su da‘rai kafin suna su koma, shi
ya sa ma wasu suke cewa da Dijen Ajuji.
Madara aka dinga ba wa Rukayya har Allah ya sa
ta rayu, hakika yarinyar ta taso cikin kulawa da
tsabta tare da tarbiyya mai kyau duk da cewa a
gaban .Kakarta take hakan bai sa ta tashi
sangartacciya marar jin magana ba. allah’ ya
horewa Rukayya kyau na baiwa kwatance, da ma
duka
mahaifanta kyaWaWa ne, fulani ne su. .Wata
baiwa da Allah ya yi wa Rukayya shi ne tanada
Kwakwalwar daukar karatu, don haka ta tashi
cikin hazaka, ba a sanya ta makarantar boko ba,
amma tana makarantar . islamiyya har biyu, tana
da matuqarr haKuri tun tana qarama, ga kuma
nutsuwa ‘bata cika yawan surutu ba, idan mutum
bai Santa. ba ma sai ya dauka kurma ce, saboda
ta kan dauki' tsawon lokaci ba ta bude baki ta yi
magana ba sai ka ce mai‘ ciwon baki» Haka'
Allah ya halicCeta, rashin .maganarta‘ nema yasa
bata da Kawaye, domin ba‘ta shiga ’shirgin kowa
k0” kuwa~a makaranta' ne, abin da ya kaita
kawai ta ke yi. ' " -
’ "‘Tunda ta ke a rayuwarta ba ta taBa fada da
kOWa ba,‘ “tun sanda .shekarunta suka ja ta
zamanto
budurwa'sai' samari suka yi mata' caaa, hatta
malamanta »‘Wanda Suke koya mata karatu Suna
sonta da aure, don babu wani namiji 'da zai dubi
Rukayya' kai. tsaye Ida baiji sonta ya shiga cikin
zuciyarSa’ba;- Saboda baiwa'r kyau 'da Allah ya
yi »
mata ta ko’ina ta hadu,~ akwai wani malami a
makarantarsu da yake matukar sonta, don da
alama 'duk yafi sauran fadawa ‘cikin kogin
begenta, amma‘ ita sam bata san ma yana yi ba.
Duk cikin'samarin da‘ su’ke zuwa' wajenta da
su‘nan suna sonta Habu‘ mutum daya dataji ya
kwanta mata' a rai,‘don haka,
nAN
yasa bata fita wajensu idan wani lokaci sai
kakarta ta yi ta mata surutu tukunna ta kan fita
ta saurare su, amma duk da haka bata wani
dadewa take koma wa gida.
Haka nan daga gaisuwa ba ta sake cewa dasu
komai, Wannan abin da Rukayya ta keyi yana
damin kakarta sosai, sai dai ta rasa ta inda za ta
Billo wa- lamarin domin k0 magana ta keyi mata
bata cewa da ita komai, harta gaji da sumbatunta
taja bakinta tayi shiru Da yawa daga, cikin
Samarin .da suke zUwa wajenta sun yi mata'
mummunan fassara, don gani suke yi tana
wulaqanta sune don tanada kyau, wanda kumapa
a Wajenta ba haka bane, 'kwata-kwata bata '
wulakanta su, kawai dai-har yanzu Allah. bai
kawo mata irin mijin da takeso take kuma burin
aure bane’ ita ba qyale-qyalen. duniya ta ke da
bukata ba, so take a ce Allah yabata mijin da zai
rike ta tsakani da Allah, kuma su yi zaman
amana da 'fahimtar juna. Wanda ta ke ganin
kuma kusan dukkanin wanda suke zuwa wajen
nata,duk kusan basusan inda yake musu ciwo ba ,
har gwarama malaminta za ta iya amence mass
su zauna tunda' Allah ya hore masa baiwar
karatu, amma kuma shi ma
tana ganin akwai cikas a cikin lamarinsa, don
haka
hakan yasa ta mika gaba daya lamarin nata a
wajen Allah a domin yayi .mata zaBi na gari. ‘
‘ . A wani yammacin ranar-juma’a ne Rukayya ta
“fitodaga gidansu zataje bakintititayiwa kakarta
cefanen kayan miya, a anan Abbakar ya ganta
nan take yaji ta caja masa kwakwalwa. a Cikin
lokaci qanqani ta kwanta masa‘ male-male a ,
cikin zuciyarsa, : tsayawa yayi_ yana kallonta
tana> tafiya cikin nutsuwa, ga kuma shiga ta
kamala da tayi. Sannu a hankali har ta karaso
inda yake, habawa tana zuwa kusa da inda yake
sai ya qara rikicewa, a dalilin kyau da Allah ya
hare mata
’ “Tsarki ya tabbata‘ ‘ga ~Ubangijin da ya “
halicci wannah kyakkyaWar budurwa”. Abbakar
ya"
fadi haka' a cikin zuciyarsa. — ‘ ' Har Ruliayya ta
Wuce 'inda‘ Abbakar yake tsaye bai sani ba,
saboda ya lula duniyar gajimare; tunda' yake a
rayuwarsa bai taBa jin son wata mace ya shiga
Zuciyarsa a cikin lokaci kanqani ba, Sai yau ~da
Allah ya nuna' masa
Rukayya. ‘ ' ‘ .
Fanne matar dayake aure ma suna zauge ne
zaman aure, amman babu soyayya a
tsakaninsu...
Dirin wani' mashin ne ya dawo da‘shi daga
duniyar tunanin da yake kai juyawa ya yi yana
waige-waige ko Allah zaisa ya .sake katari‘ ya
hango budurwar data sace masa zuciya,~amma
bai ganta ba Saboda haka ya sama waje_ ya
gyara tsayuwarsa yana zuba ido a. kan hanya k0.
Allah zaisa ya sake ganinta ta zowucewa. ' _ ";
Ya jima a tsaye . yana 'jiran‘ gawon Shau kamin
daga bisami ya hango. ta tana daWowa, da bar
ya ‘fara tunanin tafiya ganin lokaci yana‘ qurewa;
a 'sain da'yaganta ta dawo sai ya ji Wani farin
ciki - tare da saukw wata‘ ajiyar zuciya, nan da
nan ya saki fara’a zuciyérsa tai fari'_bai yi mata
maganaba a ' ‘lokacin da ta zo kusa dashi
saidaya Bari : hakan tayi‘ dan nisa data inda yake
tsaye, . ‘ sannan ya‘fara binta a baya har: zuwa
lokacin da ya ‘ gata_ shiga wani gida wani yaro
ya tambaya wanda yake wasa a 'qofar “gidan
yana “Don Allah kasan' wannan budurwar da' ta
shiga gidan? yace eh na santa, Rukayya "sunanta
kuma nan gidan data shiga shi ne gidansu”; ‘ __ _
,GOdiya Abbakar yayi ma yaron harda yi masa
kyautarkudi, yaron yai godia gamida soke abinSa
a cikihm‘aljihu, shi- 'kuma Abbakar ya juya yanufi
inda za shi, zuciyarsa cike da farin ciki _ da
murna sai ‘ka‘ce wanda aka'yi wa'babbar kyauta,
dama wajen wani abokinsa zai je a‘ can kasuwa
Uwar goyo
Chapter 18
Allah ya hadashi da ‘Rukayya. A sanda ya isa
wajen abokin nasa bayan sun gaisa tare da
tambayar juna wasu abubuwan da suka danganci
kasuwancinsu, sai suka shiga_ hira irin ta abokai,
Sun Ja tsaWon lokaci suna hira kai daga bisani
Abbakar ya bijiro masa da zancen Rukayya, tare
da tambayarsa k0 ya santa? Eh-na santa farin
sani ma, domin mamata gidan mahaifanta a
maqotan. gidansu yake. ‘ Nan dai ya kwashe duk
wani' abu da ya sani a game da Rukayya ya
sanar da Abbakar, shima ya Sanar da abokin
nasa abin da yake cikin zuciyarsa, ' da kuma
niyyar ,da yake da ita. akanta. ‘ ' . 'Haqiqa
‘Abbakax da ace Rukayya za ta amincc da
batunka da ka more, kuma qarshen wahalar da
matarka ta ke baka da ya20, ni a nawa Bangaren
na baka goyon baya a kan ka nemeta, domin bata
da wata matsala, insha' ‘Allahu idam abin ya
tabbala zakayi farin ciki sosai, kuma ' aurenta zai
zamo maka alheri. don yarinya ce mai nutsuwa"
tare da .ladabi da biyayya, a kaf fadin unguwar
Rukayya‘ ta doke sauran sa’anninta a tarbiyya,'
sai dai. kuma na ce dakai ka dage da addu’a‘,
‘domin kuwa. na samu labarin tana da manema'
da yawa; amma har yanzu bata fitar da
‘ .gWaniba, mutane suna yi mata zaton tana da
Wulaqanci ne, k0 kuma ruwan ido ne DA ita shi
yasa ta gagara tsaida zuciyarta waje daya ta
zaBi mutum daya a cikin dubban wadanda Suke
zuwa wajenta, amma ni. kuma , ban yarda da
Wannan batun bu, kawai dai Allah ne bai kawo
mata mijinba shi 'yasa har yanzu ba ta ce ga
wanda take soba”.
Dab da magriba Abbakar ya yi wa abokinsa
sallamar zai tafi amma ya ce dashi, nan ‘da sati
mai zuwa zai dawo domin ya raka shi wajen
RuRayya, insha Allahu. - .
Tsawon sati Abbakar ‘ya dauka yana, yin sallar
istahara don neman zaBin Allah a tsakaninsa da
Ruqayya kamar yadda manzon Allah (S.A.W) ya
koyar damu, ba Wai mutmn ya tashi ya taii .
wajen malami yana da buKata kaza a taimaka a
yi masa istihara a gano masa abin da yake alheri
a, ciki ba, wannan ba shi ba ne ,mafita, kai da
kanka za kayi abinka kuma ka bar wa Allah zaBi,
ba sai kaje wajen malami ka basu kudi ba. 1 .
' A tun lokacin da Abbakar ya fara yin sallar
istihara' kullum Kara son Ruqayya yake yi a
zuciyarsa, wanda har ya gagara daurewa "satin
yayi, domin yaje wajen abokinsa ya raka shi
wajenta ~
Dakyar da sudin goshi ya danni zuciyarsa ta
yarda satin ya yi, wanda a wajensa gani yake yi
kamar ya .
wata rabonshi' da unguwarsu Rukayyan
Ranan juma’a da wuri ya 'shirya ya nufi anguwan
abokinsa don yayi masa rakiya wajen‘- mutuniyar
tasa , yau tun da safe yake ta dokin '“ zuwa don
yaje yaga kyakkyawar fuskar‘ Rukayya', wanda ya
ke kasa yin bacci a dalilinta, cikin nasara da
kwarin gwiwa ya nufi unguwarsu, a cikin
zuciyarsa yana jiyoWa alamun dacewa a game da
abin. Yana zuwa gidan abokin naSa bayan'
sun‘gaisa sai suka dunguma sai gidan su
Ruqayyy sun yi sa;a kuwa sun same ta‘ bata, fita
k0, inaba, da daman ba.ma’abociyar yaWo bace,
idan ka ganta a waje aikenta aka yi,'ko kuma za
taje makaranta:
,A' sanda suka aika yaro ya yi musu sallama da
ita cewa ta yi a koma a ce musu bata nan. Har‘
yaron ya juya zai tafi, sai kakarta tace masa, “Je
kace tana zuwa”.
Sannan ta juya wajenta ta dinga mata fada, ba a
son ranta ba ta dauki mayafi tayi waje tana
mai zumBura baki tare da'yin qunquni. Gaisuwa
ce kawai ta shiga'tsakaninsu da ita, sai taja
bakinta'ta tsuke, abokin Abbakar ne ya shiga
gabatar'mata da shi, da kuma makasudin
zuwansu wajenta a
m’atsayinsa na wanda'ya ganta ya ji'yana sonta,
so-kuma na auree in Allah ya nufa shine mijinta'.
‘ ‘ Sun dan tana hira zuwa wani lokaci kamin nan
.suka yi mata sallama 2asu tafi, wanda duk cikin
hirer Rukayya ba ta. ce dasu 'komaiba iyakaci
idan sun Sako ta :1 ciki ne ta amsa musu da“
‘eh, ko a’a, Wannan hali nata na rashin magana
‘da kunya yayi bala’in burge Abbakar, kuma mi
sonta ya sake yin matsugunni a cikin zuciyarsa.
Yau da gobe tafi qariinwasa kuma ,-yawan naci
da kulafuci' da juriya tare suke bawa mutum
Karfin gwiwa wajen,.,cimma, nasara'a kan abin da
yake nema yawan' yimA'- Rukayya ziyara da
Abbakar yakeyi tare kuma da, kyawawan dabi
unsa sune‘ suka taru waje guda suka dunkule
harta ji sonsa ya shiga cikin zuciyatta, soyayya
mai tsabta suka dinga gudana‘rwa a tsakaninsu
Basu dau . tsawon lokaci da haduwaba komai ya
kammala a tsakaninsu, kasancewarma Abbakar
din a matse yake, haka ita ma Rukayyan
magabatanta sun matsu data fito da miji ayi
mata aure ‘ An, gama shirin komai na biki, anma
Abbakar bai sanar wada Fanne ba, saboda gudun
rigimanta don ba yason ta kawo masa wani cikas
‘a
akin lamarin, yasan qaramin aikinta ' ne ta nemi
gidansu RuKayya ta je ta yi musu rashin ,nutumci
wanda zai sa su ce sun fasa. ba shi . Rukayya,
domin ba kowane mutum ba ne zai yarda ya
dauki ‘yarsa ya had'a ta kishi da Fanne ba‘, shi
da kansa yanajin tsoron tasan abinda yake niyyar
yi, don ta sha gaya masa maganganu masu muni
da‘za ' ta aikata wa macen‘da tayi gangancin
aure‘; : mata'miji, ‘don haka né ma_ ya Boye
matacewa Zai ' qara aurene, kuma zai ci gaba da
Boye mata tare da nema musu tsari a wajen Allah
‘daga dukkan mugun ' nufin da za ta nufe su da
shi, har" zuwa lokacin da Allah zai ganar da ita
gaSkiya ta saduda ta daina munahah halayyar da
take yi, inyaso a lokaci‘n ne zai sanar da ita abin
da ke faruwa ya zama dole ya yi taka tsantsan
don gudun tonon asirinsa. Mahaifiyarsa yaje ya
samu ya sanar da ita. abin da ya tsara dangane
da akeciki ita kuma taba shi goyon'baya a kan
hakan, sai dai ta ce da shi ya zama dole a kansa
ya yi mata kayan fadar kishiya tunda dai ba
munafurtatta za a yi ba. , _ Hakan kuwa aka yi,
duk abin da Abbakar ya ‘yi wa Rukayya na' kayan
aure sai da ya yi wa Fanne; sai dai ya fake ne da
ce mata, da ma kullum yanada burin yi mata,
domin a da can da suka yi
Wancen Lokacin da sukai aure kasancewar
baidashi yasa bai Samu yay1 mata
wani abin kirki ba. . _ '
Fanne baki har kunne don har ciki, zuciyatta bata
kawo cewa kishiya Abbakar ke shirin 'yi mata ba,
don haka ne ma ba ta nemi tayi bincike a kaiba.
Abbakar ya sanar wa Rukayya cewa, yana da
mata da ‘ya guda ‘daya a tun farkon zuwansa
wajenta, Allah ya yi aure da marar kobo,‘ dubban
jama’a ne suka shaida daurin auren Abbakar da
Rukayya, Wanda yawancin - ‘yan unguwar suke
kiransa da mai sa’a, domin shi ne Wanda ya zo
daga ' . baya ya ce yana son Rukayyah ' kuma
shi ya yi nasarar aurenta An yi biki an tashi
lafiya, amarya da ango" sun kasance da juna cikin
farin ciki, zaman lafiya da,kwanciyar hankali tare
da so da Raunar juna su ne suke gudana a
tsakanin ma’auratan. A wani sabon gida da
Abbakar ya saya a can wata unguwa wanda ta ke
bayan gari nan aka kai Rukayya, unguwar
sabuwa ce shi yasa ba ta cika yawan mutane ba,
kasanceWar dagonaki, ne yanzu kuma aka yanka
su suka dawo plotai
Sati guda yayi a gidan yana cin amarci, kafin nan
ya koma gidan Fanne a kan cewa ya. dawo daga
tafiyar .da ya yi, da- ma da haka ya sallameta”
kwana biyu yake yi a gidan Fanne, ita'
itama amarya ya20 ya mata, biyu idan bai ya
samu dama, idan kuwa hakan bai samu ba, sai
ya dinga zuwa yana mata yini daddare ya koma
wajen fanne. Wani lokaci ma ya kan yi kwana
hudu a gidan Rukayya koma tiye‘da haka, idan
yayi wa Fanne Karyan: ya yi tafiya, itama Fanne
hakan tana faruwa da ita, don wani lokacin sai ya
doké sati a gidanta ba tare da yaje gidan
Rukayyaba _ ya kwana ba, haka ya yi tayi idan
yana nan, yau" gobé yana can. _ ’
An dau tsawon lokaci ana haka 'kafin nan daga
baya Rukayya-ta gano cewa Abbakar 'ya aurata
ne ba tare da sanin uwargidansa ba, hakan da
yayin ya yi mata ciwo sosai; wanda harta kaita»
ga zaunar da shi ta yi masa nuni 'da cewa, hakan
da ya yi ba daidai ba ne, kuskure ne
babba'wanda Zuwa. gaba'idan ta gane Wata
sabuwar rigimacé don haka ya sanar da ita a
yanzu ‘shi ‘ne mafita, domin duk‘ kishinta bata
isa ta hana’abin da Allah ya hukunta ' ba. .' ' '
Hakuri Abbakar ya ba ta tare da kawo masa
hujjojin da ya sa ya Boye wa Fanne cewa zai qara
aure, amma ba da niyyar don ya wulakantata ba,
ya dora da cewa.
Kuma da kike kallona ina So a ce iyalina a
.wajé daya suke‘ a zaune, domin ina bukatar
hadin
kansu, kuma tarayyarsu waje daya shi zai sa su'
fahimci juna, sai dai kash hakan ba zai yiwu
yanzu '- ba, don akwai wani shinge da zai hana
ni hada ku; ' Kwaraii da gaske ta_ gamsu da
bayanansa, kuma har cikin zuciyarta ta yarda da
‘su, domin tana da yakinin cewa iya gaskiyama
ya tito ya fada mata, amman; duk da haka'sai da
ta sake yi masa
sharhi a kansu, ta cedashi. duk, Naji‘ bayananka,
amma kuma hakan. da ka yin ba daidai ba ne,
duk da cewa'kana da hujja, don . komai daren
dadewa sai an yi walkiya haske ya bayyana,
matarka ta gane cewa kana da wata mata a
'gefe, in kuwa ka kuskura ta gano hakan da kanta
ba tare da ka sanar da ita gaskiya ba, to wallahi
kaji na maka rantsuwa za ka ga abin da ba ka.
taBa tsammani ba, domin a lokacin zata dauke
ka makaryaci, kuma girmanka da take gani zai
zube, za ka zamanto ba ka da kima balle daraja a
idonta, sannan kuma'abin da-ka ke gudun
faruwar tasa sai ya faru... Kai sai ma ya zarce
don a lokacin ne za ka san da ruwa a ke shayi-
babu wanda zai ba ka goyon baya, kowa cewa
zaiyi munafuntarta ka yi, amma idan yanzu ka
gaya mata ta tada hankalinta, mutane cewa za
su yi da ita
kishi me ya sa ta ke maka haka”.
Tunda abakar ya auri rukayyah ya samu nutsuwa
DA kwanciyar hankali Wanda idan yana tare DA
ita had baison KO kadan baison matsawa kusa
DA ita kumama mantawa take DA wata Mai suna
fanne a duniya don har abokan huldarsa su
Kansu sunga canji a tare dashi wasu data ciki
sukan tsokanesa sauce Kai abakar me
amaryarnan taka take bakane DA kake narka
uban qiba haka murmushi kawai take binsu dashi
a duk sands suka tasoahi DA tsokana dob shi
kansa yana mamakin qiban DA yayi a dan
qanqanin lokaci bayan kuma ba qarawa take akan
abinda yakeci a kullun ba
Uwar goyo
Chapter19
Wani lokacin idan ya zauna yana tunani sai ya
dinga tamb’ayar kansa da ma. ashe haka abin
yake da dadi, Wanda yake daukarsa a matsayin
wani abu daban, a wannan lokacin ne ya sake
tabbatar wa kansa cewa, lallai yana da hakuri’
tunda'ya iya zama da Fanne na tsawon 'shekaru
masu yawa; ya kuma jure duk ‘wata tsiya da‘
take yi masa, shi da a nasa tunan'ma 'namiji
bawan mace ne anayin aure ne kawai' domin "ya
dinga yi wa matarsa hidima, ashe abin ba haka
bane, shi din ma yana da nasa ‘yancin, kuma shi
ne‘ jagora a kan - dukkan komai na rayuwar
matar sannan yana da ikon sanyata‘da hana ta; _
Uhm’lallai gWama da'yaYi'auren ya dandani
zumar‘ da a‘keji Wanda a da madacinsa kawai
yake ji, da daya mutu bai aureba da shi kenan‘ ya
yi babbar asara. Allah mai rahama ‘ da ya yi
masa, gaskiya ne da ake cewa mutum yana
samun kwanciyar hankali ne'idan ya azurta shi
da mace ta gari.“kullum Rukayya cikin kwantar
masa da' hankali ta keyi,ko Fanne ta Bata masa
idan ya zo gidanta sai ya manta da duk wani
bakin ciki da ‘yake cikin'zuCiyarsa, domin ta iya
kula da shi; sam bata da lokacinta na kanta idan-
yana gidan, k0 barci yake yi tana zaune a kusa
da shi tana maSa '
fifita duk wani motsi idan yayi sai ta tambaye shi
k0 da akwai abin da yake so, ga shi a koyaushe
tana cikin girka masa abinci mai dadi sannan
kuma ga tsafta ta ko’ina kamshi ne ke tashi a
jikinta da kuma gidanta. Abinda yake sake sa
masa sonta a“ cikinzuciyarsa kenan, aduk sanda
zai zo gidan zai same ta cikin kwalliya, kamar da
ma ya sanar da ita zuwan nasa.
Ba kamar Fanne ba daba zatayi kwalliya ta saka
kaya mai kyau ba, sai idan zata. je unguwa,
duk da kuwa tarin suturun da ta ke dasu. '
Shekararsu daya da aure Allah ya nufi Rukayya
da “haihuwar ‘ya mace, Abbakar yayi murna sosai
da wamman kyauta da Allah ya ba shi. Yayi
hidima sosai ga maijego da jaririyarta.
Ranar suna data zo aka sawa yarinya suna
Khadija,’ Wato ta ci sunan kakarta' ta wajen uwa,
ba zata Abbakar ya yi wa Rukayya, sai ranar
suna ta ji sunan kakata ya saka. Tayi murna‘
sosai kuma har cikin zuciyarta ta ji
dadin’karamcin' da ya yi mata, da ma ita ma
sunan data keson a sa wa ‘yar kenan, amma
kuma kunya ta'hanata sanar da Abbakar din,
kuma‘~ wani Bangare na zuciyana yana tunasar
da ita'ko akwai wanda Abbakar ya yi niyyar saka
wa suna. A halin da akeciki yanzu Sam Abbakar
ya daina damuwa da abin da Fanne ta ke
yi masa‘ don haka ya debeta gaba daya ya Zubar
da, ita a kwandon Shara, sai'dai bai daina
kyautala mata ba kamar yadda‘ya saba yi a da,
kuma har zuwa wannan :lokacin yanayi‘ mata
addu’a kan Allah (S.W.T) ya shirye ta Ya dawo
da ita hanya mai kyau, ta kuma gane cewa ita
duniya ba matabbata bace ta tuba ta koma zuwa
ga Allah, inyaso 'a lokacin ne zai tone mata askin
da ya dade da binnewa.
Har zuwa wannan lokacin Rukayya ta kan
yawaita yi wa Abbakar magana akan ya' zama
dole ya sanarwa matarsa uwargida‘ cewa yana
da wasu iyalin a gefe, saboda rayuwa ba ta da
tabbas idan mu ne yau ba mune gobe ba, ba fata
ta keyiba idan ta,Alla ta kasance da wanne idon
zataje tama da matarsa'ita ma matarsa ce har
sun haihu, kuma ma sai yaushe ne zai hada kan
yaransa suyi zumunci, kuma. fahimci juna ba cin
ba su taba k0 da kallon juna ba. . _ ‘
“Ni wallahi naf1. so ka hada mu waje daya mu
zauna, k0 Allah zai sa mu fahimci juna nida ita.
Insha Allah na yi maka alkawarin zamu zauna
lafiya bazaka samun Baraka ta wajena ba, kuma
ko da,‘ace ita ne tanemi ni‘ bazan kula ta ba, da
ma niba halina ba ne hayaniya, haka kuma ban
Saba da yin fada ba, ka ga kuwa ba zai yiwu ace
Rana tsaka na dauki halin karnuka na dora wa
kaina ba, duk wani gida da kake ganinn kishiyoyi
suna fada su duka biyun ne ba su da haKuri,
amma idan aka yi dace aka samu mai haquri a
cikinsu sai ka ga sun 'zauna lafiya, suna ta haife-
haifensu a . haka. ‘ Abbakar‘ hakuri kala-kala ne,
akwai mai hakurin da zai’iya zama da
dayuw‘ansa duk masifar da mutumin yakeda ita,
k0 da‘kuwa a ce shi din wuta ne”. '
Idan Rukayya ta gama gaya wa Abbakar
wadannan maganganun sai kawai ya kalle ta yaYi
murmushi baya cewa da ita komai, lallai Rukayya
ke har yanzu da sauranki‘domin kuwa ba kisan
kowace ce Fanne ba shi ya sa ki ke nemAn ki
zauna tare da ita, ’duk haqurinki da iya zama DA
mutum sai Fanne ta yi miki wani abin da zai
jawo kinyi fada da ita, kai ko koyi ne yake zaune
da ita watarana sai ya yi baKi, SBD abubuwan da
zata dinga yi masa. ' . kaI A rayuwa bana fata k0
maqiyine ya zauna da Fanne a yanzu, domin
kuwa‘ itan‘ dakalin~ majina ce duk wanda ya
hauta saiya zame, kuma itazuma ce zama da ita
sai da wuta ko kuma da
magani "maganama bata wadace ki ba, yaushe
Zan hadaki
in hadaki damasifatu wacce bata gajiya, k0 da
kuwa kwana za ku yi kuna abu daya, wani
lokacin har mamaki takd bani a yi mutum baya
gajiya sai kace inji, ni‘dama da nake tare da ita
dole ce ta sa nake zaune da ita, ba
wai don ina son zama da ita ba, ko kuma tana
mini
abin da raina’yakd, so shi yasa na kd zaune da
itaba .matar da zamana da ita ban qareni da
komai ba sai tarinwahala da baqin ciki, ba don
ma Allah'ya taimake ni ba, ai da yanzu ina
kwance hawan jini ya kada ni”. ,
Duk yadda mutum yake tunanin Fanne ta wuce
nan, haka nan kuma k0 kai wane ne zata ci maka
mutumci bata ganin kan kowa da gashi
baran ma shi data gama raina shi, Wanda ta ke .
kallonsa kamar wani bawanta mai mata hidima
take biyansa albashi, k0'kuma kudi ta saka ta
sayo shi, domin kuwa dada namiji mai zafinrai
aka hadata lallai data dandana kudarta, don a
kullllun sai ya jibge ta idan ta Bata masa rai, k0
kuma ta tsaya a‘ kansa tana masa tsageranci'
irin wanda ta
saba yi masa yake hakuri da ita, to
lallai ba zasu
dauki tsawan lokaci’suna tare ba; shi ma Wani
lokacin duk haqurinsa idan ta yi masa Wani abun
sai yaji kamar zai doke ta don haushi. Da ,Kyar
yake samu ya danne zuciyarsa, kuma ma idan ya
“ya hada su gida daya’ytabbata 'ba zai iya yi
musu adalci a tsakaninsu ba, kuma k0 da' ya
kwatanta Fanne ba za ta barshi yayi ba. ita
Rukayya da take neman a hada su waje daya, ita
fazata dawo bora don sai yayi da gaske sannan
zai samu ya dinga shiga wajenta, 'ko kuma ta
dauki makami rana daya ta shiga har dakinta ta
kashe ta, don yana da yakinin Fanne za ta iya
komai domin ta samu biyan bukatarta, shi yasa
ma maganin kar ayi kar a fara, saboda ya gama
sanin cewa ba ta da imani k0 kadan a. cikin
zuciyarta, kuma ba lta zama ta yi .tunani idan
har Zuciym‘ta ta raya mata wani abu mummuna.
A take ta ke aikata shi, sannan kuma bai taBa
ganinta ta yi nadama koda na sakan a kan
abubuwan da ta ke aikatawa ba, shi ya sa ma
yake dada tsorata da al’amarin nata, domin kuwa
duk mutumin da ya' girma ya mallaki
hankalinkansa, yana da masaniya a kan
abubuwan da yake aikatawa mai kyau ko marar
kyau. Amman ban da Fanne har yanzu bata san
inda yakeyi mata cijwo ba.‘
- Rayuwa .taci gaba da .gudana a haka, Ruqayya
yanzu abubuwa sun fara yi mata yawa, saboda
haihuwar da tayi, don haka Abbakar ya
nemi shawararta akan cewa ta.samo wata ta
dinga ‘ taya ta k0 da da ayyukan gida ne,
inyasosai a dinga
biya Shiru kawai tayi masa batace dashi komaiba,
a dama haka ta ke ‘idan abu bai dametaba, idan
ya gaya mata sai ta yi shiru ba Zata ce dashi a’a
ba, don ba ta so su yi jayayya da shi, babu yadda
Abbakar bai' yi da ita ba akan maganar ‘yar aiki,
amma tace dashi ita ba ta so, ita zaman mata
keyi a gidan da har sai an kawo mai taya ta
ayyukan gidan, kuma ma duka nawa aikin yake
da har za a, tsaya rabawa mutane, ,lalaci ne ace
da mace aikin da baifi karfinta ba,,sai ta saki‘ jiki
ta zauna sai an nemo 'mata mataimakiya, harga
Allah akwai yawan aikinda zai sa a daukar wa
mace ‘yar aiki, amma ba irin nata ba, wanda bai
taka 'kara ya karya ba, dole Abbakar ya hakura
da maganar ‘yar aikin kamar yadda aka yi a
lokacin da ya saya mata mota, fur Rukayya ta
kekashe qasa ta ce ba bazata yi amfani da ita ba,
ina ma take zuwa da har za a saya mata mota?
Kuma idan ta yi yawo a cikin mota aceda ita ‘yar
waye a garin?
Motar ta dade a ajiye kafi nan daga bisani
Abbakar ya sayar da ita ya kawo mata kudin yace
gasu nan idan ta ga dama ta qona suma, tunda
ya riga ya ba ta ya rantse ba zai karBa ba.
Da taga alamar ransa ne ya Baci sai ta karBi
kudin ta jeta ajiye su, daga bisani ta ba shi
hakuri.
Abbakar yana mamakin hali irinna rukayya, sam
ita ba ta dauki wyale—qyalen duniya tasa a cikin
zuciyarta ba, bata da wani buri mai yawa, kuma
babban burinta shi ne Allah ya ba ta ikon
tarbiyyanta: da Khadija a bisa yadda shari‘ar-
musulunci ta tsara, sai kuma yi wa mijinta
biyayya da kuma fatan‘ cikawa da kyau da imani
Khadija tana da shekara daya da Wata uku
Rukayya ta yaye ta, kasancewar a wannan
shekarar ne Allah ya nufe ‘ ta da zuwa aikin hajji
wanda Abbakar ya biya mata, a tun farkon
aurensu ya so taje sai kuma Allah bai nufa ba,
saboda tana dauke da qaramin ciki, kuma yana
ba ta wahala shi ne Abbakar ya mai da kujerar ta
zamo ta kakarta wanda- ta goyata.
RuKayya sun yi hajji lafiya har ma sun dawo,
yawancin tsarabar da ta yi daga can Abbakar ta
yiwa sai kuma Ummansa da sauran ‘yan uwansa,
har da Hajiya Fanne da Momi ta yiwa' tsaraba,
don haka ta kudiri niyyar insha allahu a wannan
karon sai ta samu nasara a kan Abbakar ya kai
ta sunga juna, inyaso sai ta kai musu tsarabar da
ta yi musu, amma kuma sai me? Tana gaya wa
Abbakar abin da yaksle cikin ranta, ya kalallameta
da dadin zance irin wanda ya saba yi mata idan-
har ' irin hakan ta dasu. Cikin sauki ya samu ta
yarda da batunsa har ta amince taba shi kayan
da ta sayo
musun don ya kai musu, shi kuma yana ganin ya
cimma nasaya dauki jakar ledar yayi waje, cikin
zuciyarsa cike, da farin ciki. fanne ya kai 'wa
kayan amma sai dai ya boye mata gaskin
lamarin, ya ce da ita‘, wani abokinsa ne ya je
aikin hajji ya kawo musu tsaraba. .
Khadija ta taso cikin kulawa da gata daga dukkan
Gangaren mahaifanta, suna matukar' ji da ita, da
kuma tattalinta yarinya kyakkyawa da ita, ruwaa
biyu ta ke da shi, kamansu daya da Abbakar ta
.fuska da hannu da qafa, amma fatar jikinta irin
na mahaifiyarta ‘ne, fara ce sol ga gashi har.
gadon bayanta, tana‘ da dara-daran idanu masu
kyau da haske, fararr A kullum zaka ga idanunta
kamar ‘ mai jin barci, akwai ta da yalwar gashi
gira kuma baki sidik, yawancin halayyarta yayi
kama dana - mahaifiyarta har cikin ransa
Abbakar ya sani yana qaunar Khadija,‘ Sam baya
iya hada soyayyarsu waje daya da Momi, haka
nan kuma halayyarsu ba irin daya ba ce, Khadija
na da shekara biyu Allah ya sake bawa Rukayya
ciki, wanda Allah bai nufa za ta haife shi ba, ta‘
rasu adalilin hatsa’rin motar da ya rutsa da su_ a
kan hanyarsu ta komawa ,gida daga shagon alfijir
Wanda ko shi Abbakar din bai san tanada shigar
qaramin cikin ba, domin ba ta gaya masa ba
kuma
A tun lokacin da Allah ya yi wa Rukayya rasuWa,
sai rikon Khadija ya dawo hannun kakar
mahaifiyarta, a‘koyaushe za ka ga yarinyar tana
cikin alhinin rabuwa da mahaifiyartta, domin
kuwa a kullum suna tare basa rabuwa da juna,
kuma tayi matukar shakuwa da mahaifiyar tata
shi yasa a ko yaushe take cikin‘ damuwa,
batakuka, amma a koyaushé. -za ka sameta a
zaune jigum babu walwala a tare da ita, kuma
tana yawan‘ .ambaton sunan mahaifiyarta, kai
harda mahafinta tana da muradin ganinsu, duk da
’cewa tana samun kulawa ‘ Sosai a wajen' kakar
Rukayya, amma tafiso ce tana kusadasu
Kakar Rukayya tuna-tausayawa halin maraici da
yarinyar ta shiga,~tana‘ kuma so a ace Abbakar
ya haqura yabar mata rainon.yarinyar ya dawo
hannunta kona shekaru qalilanne, amman a yadda
ta alamu‘shine yaf1 ta bukatar kasancewa tare
da Khadijar fiye da ita, domin daga 'dukkan
alamu . yarta shiga damuwa a kan mutuwar
Rukayya, don haka 2atayi haquri ta. bar masa
ita‘a wajensa,‘ inyaso ta dinga zuwa lokaci zuwa
lokaci tuna duba ta, fatanta Allah yasa 'matarsa
ta yarda ta rike yarinyar tsakani da Allah, ko dan
maraicin data ke
tare da yar da alamn kuma matar ba ta da illa
tunda ita dai Rukayya ba ta taBa kawo min wani
. aibu nata ba, hasalima ni ba mu taBa yin.
hirarta da Rukayya ba, yaushe ma ta bude: baki
tayi zancen nata" balle har aje ga batun ta gaya
mata abin da yake damunta a cikin zuciyarta,
yake da nasaba da gidan aurenta.
' Allah ‘kenan mai yadda yaso, ya dauke wa
Abbakar‘ Rukayya ‘a lokacin da yake tsaka da
muradinta, ya kuma bar masa Fanne wadda yake
zaune da ita a bisa qaddara
..... ..... ......
hajiya fanne kuma tunda Abbaka: ya ce
da‘ ita ‘yarsa za to. dawo hannunta da zama,
kuma a ’dakinta ta zauna ta shiga qullah yadda
zata yi ta mallaki dukiyar da Abbakar yake dashi,
cikin’ ruwan sanyi ba tare da ya gane nufinta ba,
ya zama dole ta bishi kuma ta shiga yin duk abin
da ya ce da ’ita, .kuma ta janyo yarinyar da yace
zai kawo ta zauna'da ita a jikinta, ta nuna mata
kulawa sosai iya da yadda take bawa Momi, in ba
haka_ ba bata ga hanyar da za ta biba don
cimma hurinta, duk da cewa tana jin Kiyayyar
yarinyar tun kafinma a kawo mata ita, shegiya
mai kama da aljanu.
“Matukar‘ ina raye ba zan taBa bari ki samu
komai a dukiyar Abbakar ba, haka kuma bu zan
“taba barinki ki ji dadin rayuwa ba, sai na zamo
miki bakin takobi wanda zan dinga sare dukkanin
farin cikinki da shi, yadda uwarki ta aure min miji
kuma ta shiga ta 'fita wajen boka da malamai ta
mallaki zuciyar Abbakar‘, ta kunsamin min bakin
‘ciki a rayuwata, haka ni ma zan shiga taki
rayuwar na dinga kunna miki wuta a cikinta,
dama nayi niyyar rama abin da uwarki tamin
tunda kuwa bata nan, to a kanki zan' rama. Kai
‘kuma uban munafukai ka shiga ukunka a
hannuna, bari ka gani burina ya cika a kanka idan
dai ni Fanne ‘yar halak
ce a cikin uwata da ubana na fito to sai na rama
wulakancin da
cin mutunci wanda ka dade kana yi min shi, ta~
wannan hanyar ce kawai zan bi na musguna
maka, kamar-yadda ka yi min wai har da yin aurc
ba tare da sanina ba, shi ne kuma yanzu za ka
dauko min yarta ka kawo min cikin gida? Ina! Ba
zai’yiwu ba, da sannu zan nuna maka cewa,
shan-shayin‘ da akeyiwa kanwa‘ba za a yiwa
barkono ba, mu zuba ni da kai shege ka fasa.
Kuma wallahi idan burina ya cika ba sani ba
sabo, rufe idona zan yi na ci maka mutumci 'iya
son raina, inyaso naga da wa kake taqama,
‘sannan naga uban ‘yan rashin
kunyar da'zai zo ya tuhumeni a kan me ya sa
'nayi
maka "bala'i saina‘ bashi amsa daide da
tambayarsa, daga ni sai ‘yata nake so mu gaje
dukiyar Abbakar, domin kuwa mune muka
cancanta mucita ba, wasu can ba dabasu san ta
y aaka same ta ba". "Bayan kwana biyu da
maganar dawowa, Khadija gidan Abbakar yace
don Allah ta kawo masa ita‘ domin Zamanta
akusa da shi Zai debe'masa kewar mahaifiyarta.
Hakan kuwa aka yi washegari da safiya Kakar
Rukayaya ta sako Khadijn gaba da akwatin
kayanta, ta dawo da ita gidan ubanta. , " ' A 'kan
hanyarsu 'ta zuwa gidan Kakar Rukayya tana‘ta
sake saken zuci, tun jiya'da Rana , Abbakar ya
jure ya sanar da ita sakonsa harzuwa yau da
zuciyarta taketa cike da zullumi da tunanin halin
rayuwar da yarinyar zata shiga. Taso ace Abbakar
ya haKura ya bar mata Khadija ta raineta kamar
yadda ta goya uwarta, koba komai zata dinga
kallonta kamar Rukayya, amma fa yaqi yarda don
tun yana kwénce a gadon asibiti yaketa yi mata
magiyar ta kawo masa ‘yarsa
, ya hada ta da Allah ya had at a DA Allah, ya ce
da ita ' yana so neya dinga 'ganint‘a a kullum
tana zaune a! kusa da shi, k0 Zai dinga samun
sassaucin rashin
Rukayya da ya yi, wanda a koyaushe yake
addabarsa a cikin zuciyarshi, kafin nasa lokacin
yazo, don yanzu ma yana raye ne amma kusan a
mace yake, tunda wasu sassa na jikinsa sun yi
mummunan raunin da baya iya moisa su, kuma
suna da matukar muhiinmanci a rayuwarsa, din'
haka yake ganin nan ba da dadewa ba shi ma zai
iya bin nata ; dayazo nan a zancensa sai ya fashe
da kuka, domin tausayin Khadija daya jiya ‘ cika
masa zuciya, shi'kenan ita kuma ta zama babu
uwa ba uba, ta zama marainiya gaba da‘baya,
Allah ne gatanta watakila ita ma irin; rayuwar da
mahaifiyarta tayishizatayi; ’
- Kakar Rukayya" ta share: wasu hawaye DA
suka zubo mata a~ lokacin da suke shirin shiga”.
gidan Abbakar, Kaninsa ne yamusu’ .-
jagora har zuwa' inda Bangaren Abbaka'r din
yake
tare da‘sallama suka Shiga ‘dakin a lokacin’
qaninsa ‘dayan ya mikarda shi zaune ya sa masa
filo guda
biyu a bayansa ya ‘tokare . A :sanda suka shiga'
dakin Khadija nayin tozali da mahaifintar ta saki'
hannun Kakar Rukayya .wanda take riqe da shi ta
ruga da gudu- ta’ nufi wajensa. Tana -‘ isa ta
fada
kansa tare da rungume ~abinka da yarinta bata
k0 lura ‘da raunikan da suke jikinsa ba, duk da
cewa
ta fama‘shi bai tsaya bitakan zafin ciwon da
yakeji ha;
sai kawai shima yahau murnar yana ta ‘
kiran‘sunanta amma ba ta amsa ba, Sai ta ce
dashi, “ “Abba ina Ummina?’ A ‘ '
‘ Habawa yarinya tana fadar haka Abbakar ya
fashe dakuka, daman me neman‘kuka ne; kuma
sai aka jefe shi da késhin ‘awaki'
‘ “Don Allah kayi hakuri ka daina wannan ‘ kukan,
Wanda baida wani amfani a wajenka, sai ma ‘ya
janyo maka wata‘cuta 'daban, kayi tawakkali‘ ga
Allah, shine: "ya ‘rubuta ita kuma ya kar6i
abinsa, haka—nan duka muma zaman jiran
’lokacinta muke yi, ka tuna cewa dukkan ,mai' rai
mamaci ne, sai dai idan lokakacin'sa bai yi ba.
abban Khadija ni ce ya kamata na shiga wani hali
a game; da mutuwar Rukayyah sabod ita kadai
ta- rage min a' cikin‘Zuriyata, sai kuma wannan
‘yada kuka haifa, amman haka nake danne
zuciyata‘ ,
na bar wa Allah ikonshi shi kadai ne ya isada‘
bawansa. haka, Ba wai’ bana jin ciwon
mutuwarta bane a:a sai
don babu yadda na iya ne
zab damqa maka khadija a hannunka kaman
yadda‘ka, buqata, amma badon inason rabuwa
da- ita ba, domin ita kadai ta rage min wadda
zan dinga kani inajin dadi, kuma ita kadaice ta
rage min "; wadda ta fito daga‘ tSatsona ma’ana
jinin jikina”. ,
Adaidai nan Hajiya Fannee; ta yi sallama ta'
shigo dakin, cikin girmamawa tarda durkusa ta
gaishe da kakar Rukayya, ita ma, cikin sakin
fuska ' ta amsa mata tare da tambayarta me jiki.
“Da sauki”. Ta ba ta' amsa.
“Allah ya qara kaqo sauki”.
“Amin”. Su duka suka amsa harda qannen
Abbakar din
Da ma tun shigowar su’ Khadija‘ Hajiya Fanne ta
gansu amma taqi zuwasu gaisa, don jin zuciyarta
takeyi kamar ta yi bindiga don qunan take mata
da qyar ta taushi zuCiYarta ta‘ tashi ta nufi dakin
..,Abbaka.r. din Bayan sun gama gaisawa ’da
Hajiya. Fanne n sai kakar Rukayya ta ca da
inta“Hajiya don Allah ki rike amanar wannan
,yarinyar, kin ganta. marainiya ce, kuma yarinya‘
ce qarama wadda bata san ciwon kanta ba, akwai
tarin lada mai yawn wanda Allah zai baki idan
har kika yi mata riwo na gaskiya, amma hakan ba
zai yiwu bu sai kin hada da hakuri,kin danne
zuci‘yarki, domin a.kwai cin rai wahalar rikon dan
wani”.
Hajiya Fanne dai ba’ ta ce da ita‘komai bai harta;
dasa‘aya ga maganan nata,,tana tsaye ne kikam
tun ‘sanda ta shigo dakin tana kallon Abbakar shi
‘da yarsasunarungume dajunaa
_' Takaici ne‘tare da baqin ciki suka taru suka
lullubeta, tun daga‘yatsan qafarta babba har-
zuwa ‘tsakiyar kanta, haushin Abbakar din ya
kamata ji ta keyi, kaman taje ta dauko taBarya ta
mammaka musu musu a kansu-shida yar‘ tasa,
lallai ma Abbakar ya gama rainamin hankali, a
gaban. nata-zai rungume
- ‘yar-sa yana wani nuna mata so ta
musamman, abin da bata taBa gani ya yi wa tata
yarba, a _koyaushe cikin hantarar.Momi da nuna
yana kyamarta yake. Kai-lallai DA sake
ya"zama"dole ta'bazana zuwa wajen ’masana,
dominta‘ samu abin da- zata .ma wannan
soyayya 'da yake ma yarnan daga gani ma ‘asiri
ne yake dawainiyada shi, don kuwa ba a cikin
hayyacinsa yakeba. , “Kai amma wannan tayi
min‘abin da harna: mutu bar'zan manta da shi
ba, kuma wallahi nima sauna rama, domin cin
tuwon'kishiya ramakone.‘ Sannu a .hankali zan‘
bisu' a yanzu, nai mudu duk abinda suke bukata
zan musu har na cimma manufata, sannan ne
zasu gane dawa suke zancen. Abbakgr kénan;
zakai kuka- kamar yadda kasani”; Ta. ambaci
hakan da a cikin zuciyarta
«Hajiya riqon yaro sai an hada da hakuri, . Kakar
Rukayya ta katse wa Hajiya Fanne tunaninda ta
ke yi.
“Babu komai Iyah, insha Allahu zan rike ta
abisa'amana kamar yadda zan rike ‘yar da na
haifa' a cikina, balle ma ai ita da Momi duk daya
ne ba su da wani bambanci» a wajena', tunda dai
daga tsatso daya suka fito, uba daya ai ya fi
qarfin wasa. A dalilin Momi da Abbakar ni ma
Khadija ta zamo : wani Bangare na jikina, idan
har na cutar da ita na cutar da ita kamar kaina
na cutar, kuma 'ai da na kowa ne, haka kuma' da
.da da'dukiya ba a musu mugunta don ba ka san
Wanda za ka mora ba”. ‘
Wannan magana da Hajiya Fanne ta furta ta yi
wa kakar Ruqayya dadi, kuma ta faranta mata
rai, haka kuma ta goge duk wani dar da take ji a
cikin zuciyarta dangane da irin rikon da- za ta yi
wa Khadija. ' _ . Shi ma gogan Abbakar yayi farin
ciki da wannan‘ bayani na matarsa, don haka yayi
murmushin jin'dadi da samun nasara a
kan.Hajiya Fanne. Sai dai kuma maganganun
Hajiya Fanne na munafunci bai yi wani tasiri a
cikin zukatan qanncn Abbakar ba, domin sun
gano inda ta dosa.
“Yauwa Hajiya na ~ gode a bisa wanna ‘
karamcin ’da kika yi min,_ kuma ‘ina mai tayaki
addu’a a kan Allah ya ha ki ikon riRe su tare da
baSu tarbiyya mai kyau”. “Amin summa amin”.
Abbakar ya amsa addu’ar kakar Rukayyan da ta
yi wa Hajiya Fanne. “Ya ‘ki 20 nan Khadija”.
Fanner ta ce da ita ‘tare dakama hannunta.
Khadjja kuwa sai ta sake lafewa a jikin
mahaifinta alamar ba za 'ta 20 ba kenan, 'dama
yarinyar akwai ta da qiwiya, matukar ba saninka
ta yiba.to ba zatazo.wajenka ba, duk da cewa
Hajiya Tsigala taji haushin abin da Khadija ta yi
mata, sai Bata daddara ba ta sake kai hannunta
duka biyu za ta dauke ta, yarinyar tana ganin
haka sai ta fashe da kuka tare da qankame
mahafinta.
Abbakar yana ganin ta fara kuka nan da nan sai
ya rikice ya rasa inda zai sa ransa, shima kawai
sai‘ ya fara. hawaye, wannan abu .ya baqantawa
Fanne, rai , sosai, wanda har sai' data gagara
dannewa a cikin zuciyarta, bacin ran nata ya fito
karara a kan fuskarta, babu wanda ya kula da
hakan sai Kannen Abbakar. '
, Da taga ba zata iya jure tsayawa, a dakin ‘ tama
ganin' bakin; ciki ba, sai kawai ta_ cewa Kakar '
RukaYya; “Bari na je daki na duba k0 Momi ta
‘tashi daga bacci”.
Bayan fitarta sai kakar Rukayya ta shiga lallashin
su Abbakar, tare, da gaya masa magangaui masu
taushi. Ita kuma Hajiya Tsigaln. dakinta ta nufa
ta zube a kan kujera tana maida nunfashi na
baKin ciki, kamar wadda ta yi gudu. Me Abbakar
yake so ya nuna min? Yana nufin cewa ya fi son
Khadija da mahaifiyarta a kanmu? Lallai ma
namiji- sai a gajshe shi, yau ,ta debo ruwan dafa
kanta, ya ya za ta' yi ne- da wannan tsinanniyar
yarinyar da aka hada ta da ala qaqai, amma ba
komai, ni na san abin da zan yi mata”.
'Fanne zamanta ta yi a falonta taKi komawa
wajen su Abbakar, domin , ba ‘zata je ta gano
abin da zai hanata . 'bacci ba, ko kuma ta
kasa'cin abinci a wunin ranar,
‘saboda abin na Abbakar ya wuce misali, duk
yadda
ta dau ha haka bane ya nuna. Soyayyar da
Abbakar yake yi wa matarsa da ‘yarsa tana da
yawan‘ gaske.
Har dakin Fanne kakar rukayya ta shiga .
don ta yi mata sallama a lokacin da za ta ta tafi
nanma ta jima tana yiwa Fanne nasiha tareda
kuma bata hakuri a game da zama da yaro, .
.“Hajiya ya Zama dole ne sai kin ,yi hakuri
da Khadija, domin zaman naku mai
,daukartsawon
lokaci ne k0 da kuwa ace ke kika haife ta, domin.
yaro akwai shi da rashin jin magana
Lah ba komai Iya, kar ki ji komai‘fatana ku
dinga taya ni da addu’a a kan Allah ya ba ni ikon
rike amanar da na dauka, kuma Allah ya yi musu,
albarka”.
. “Amin Hajiya, na kuma gode ni zan tafi sai ' an
kwana biyu zan sake zuwa na duba ku. ' '
“To shi kenan”. ' 7,
Har harabar gidan Hajiya Tsigala ta raka ta tare
da yi mata alheri, sabulun wanka da na wanki har
da man shafawa a cike da leda Fanne tabata.
A kan hanyar Kakar Rukayya‘ta‘ komawa gida
taketa tunanin halin kirki irin na Fanne, kai
wannan mata akwai ta da kirki, daga yadda na ga
aluamu zata yi kirki, kuma za ta rike min Khadija
cikin~ aminci ya‘ Allah ka bata 'ikon tarbiyyantar
da yaran a bisa yadda shari’a ta tanadar, sannan
kuma Allah ‘ka kare su daga sharrib makiya da
muyagun qawaye, don wasu qawayen ba basu da
dadi da zarar'sun ga halayyar mutum mai kyau
ne, sai su nemi hanyar da za su bi su canza
maka.
Allah ya sa dai kar ta dinga daukar zugar
mutane, amin.
Kash masu karatu sai 'nace muku sai mun had‘u
a gaba. ‘ book3 kenan donjin yaddah zata kaya
To nima sai nace daku Allah Ya bama Hajiya
Fanne ikon_’rike amanar Khadija da aka bata da
fatan za zakuci gaba da ban dakinkai mu hadu a
book3 don jin yadda za ta kasance a tsakaninsu,
komu aje book dinner my Fara wani don't naga
DA yawa kaman basajin dadun book din said naji
data gareku muci gabane komu canja wani????
Na gode‘ sosai da hadin kan da kuke'banii
naku ha'kullum mai burin faranta muku
zuciya
Uwar. Goyo
Chapter20
"WAR GOYO. book3
Rayuwar Khadija a sabon wurin da ta tsinci
kanta, rayuwa ceda ta keyi cikin qunci da takura,
saboda ita yarinya ce wadda ba ta da saurin sabo
da mutane, k0 don ba su cika yawan zuwa
gidajen mutane ba ne a lokacin da mahaifiyarta
ke da rai? Don haka ne a yanzu ta ke fuskantar
matsala, don ma tana ganin mahaifinta a gidan,
kuma a koyaushe zaka same ta a wajensa har
zuwa yanzu da ta ke da sati daya a gidan, ta qi
yarda Hajiya Fanne ta dauke ta, k0 kuma wata
mu‘amala ta shiga tsakaninsu da ita, sam
yarinyar ta tsani ta ga Fanne ta shigo dakin da
suke, ko wasa ta keyi idan ta ganta ta shigo za
ta bar abin da ta ke yi ta ruga da - gudu ta Buya
a bayan mahaifinta, kai k0 muryarta ta jiyo daga
tsakar gida tana magana sai ta firgita ta kuma
daina abin da ta ke yi, wannan abu da Khadija ta
ke yi wa Fanne yana mata ciwo sosai a cikin
zuciyarta, yarinyar ta maida ita sai ka ce wata
dodanniya ko mayya mai cin naman mutane?
Gashi kuma a ‘dalilin tsoron nata da ta ke ji‘ shi
ne ya hana Fanne cimma burinta a kan Abbakar.
Abin duniya duk ya taru ya yi- wa Fanne yawa,
gaci ga qoshi, sannan kuma ga
kwanan yunwa. Ta rasa ta yadda za ta bulloma
lamarin
duk abin duniya ya taru ya camera ta rasa
yaddah zatai ta
samu yarinyar ta saki jiki da ita ta’ amma
shegiyar yurinyar taqii yarda, don haka cikin
gagguwa ta gurzaya gidan Dashiya don neman
mafita. A lokacin da Fanne ta ke Sanar da
kawallinta abin da ya ke damunta .shiru ta _yi
tana jinta‘ har ta gama. sannan ta numfasa ta ce
da ita. " ' “Wannah ai abu ne'ma'i sauqi,’ da yaro
da’ dabba duk hanya daya»'akebi a‘samu kanSu
cikin ‘kwanciyar hankali- ba tare'da: an sha
Wahalaba ammafa ‘sai kin" yi hakuri domin‘sai
kin bi abin da zan gaya miki a hankali sannan'
kuma saurin fada ‘ba naki ba.ne';'.don intasan
halinki da sauri' karki dinga hantararta‘, jawo ta
jikinki 2akiyi ki; dinga nuna’ ’mata' kulawa kina
sassauta magana sannan ki daina yin mata
mummunan ‘kallo'wanda‘ kuWa idan; kina
harararta kokuma kina' bata tsoro da idonki ba‘
za‘ta taba sakin jiki da keba, ki dinga 'lallashinta‘
da ‘tarairayarta kamar kwai
dolé ki danne'Zuciyarld don ki samu‘ "daman
cinma‘ burinki sannan kuma ‘sai kin hada da
malamai' _‘sannan haqarki zata cimma ruwa,
.shirya na ra‘ka‘ki ~wajen wani wani boka wai
mai gani har ha'nji', wannan boka babu abin'da
,ba ya'”gani,aikinsa kamar yankan wuqane . Nima
wata kaWata ce- ta raka ni wajensa
naji dadin haduwa da bokan sosai gashi kuma ba
wani kudi ake bashi masu yawa ba. mutukar za
ki bi umaminsa to bukatarki saita biya".
naji bayananki, kuma zan yi amfani da su, amma
batun zuwa wajen bokan mu bari sai nan da sati
biyu. kafin nan Kannen Abbakar masu jinyarsa
sun tafi, domin kuwa idan suna nan ba zan samu
na sake na aiwatar da shirin nawa- ba, don akwai
su da sa ido gashi, kuma duk sun bi sun toshe
min hanyar da zan bi na‘ cimma burina”..
Dashiya ta ja tsaki, ta ce.
“Kar wannan abin da suke yi miki ya dame ki
Fanne, ke dai ki Ci gaba da haquri dasu har zuwa
‘lokacin da komai zai daidaita, inyaso daga nan
sai mu san' abin yi a kansu”. -
Fanne ta taBe baki, ta ce.
“Uhm, Kyale ni da su Dashiya, da sannu zan dinga
cin'ubansu cikin ruwan sanyi zan dinga dafa su,
ina dai da ni suke'Zancen, sai na daidaita musu
zama, ina nan ina musu tanadin wUlaqancin da
zan yi musu idan harhakana ya cimma ruwa, ke
dai kaWai mu'yi fatan Allah ya kai damo ga
harawa’
“Kawallina ke nan, har yanzu kina nan ‘da
'halinki”,
“To meza a fasa, mutuwa ko'hisabi? Kamar
yadda ki ka sani ne, ni Fanne ba na yafiya ba na
yi wa mutum afuwa, k0 ida kuwa a ce ya nemi da
na ‘yi masane
Sannan kuma ba na taba manta ranar daukar
funsa idan a ka yi min abu na Bacin rai wanda
har yasa rains ya baci komai daren dadewa sai
na rama shi, saboda ba zan taba samun
kwanciyar hankali ba . idan ban rama ba.'ko da
kuwa. ace ya dauki tsawon ; shekarune Wannan
abu da— Abbakar ya yi min tunda na. ke a duniya
ba a taBa yi min irinsa ba. Shi ya sa na ; lashi
takobi duk wuya duk runtsi sai na rama, domin:
shi ma ya ji irin abin da' na ji, i‘dan har ni ‘yar
halak‘ Ce a cikin uWata da ubana na fito sai na
tozarta Abbakar‘ kamar yadda-ya tozarta ni a
cikin dubban mutane. A ranar zai yi kuka da
haWayensa, kuma ya yayi' ‘nadamar'abin da ya
aikata min”. '
Cikin hikima da. kissa irin ta gogaggun‘mata'
wadanda suka kware a'harkar bariki, Fanne ta
samu; .ta shawo kan Khadija ta daina jin
tsoronta, ta saki jiki da ita, wanda yawancin
lokutazaka sameta zaune wajen Fanne, wani
lokacin ma wuni takeyi a wajen nata - ‘tana
wasanta' sai idan' dare ya yi ta nemi inda’
maha‘ifinta ya ke ta je kusa da shi ta kwanta.
A hankali a hankali ta dawo dakin Fanne da:
‘ kwana, ayanzu Khadija tazamo ‘yar’ dakinta a
wajenta take kwana abinci ma a baki Fanne ta ke
ba ta, sannan kuma ita ta ke yi mata wanka da
kanta, ta yi mata kwalliya sannan ba ta bari _mai
aikima ta yimata, hakama idan .- sunzo
kwanciaya sai Fanne ta lallaBa Khadija tayi bacci'
sannan ita ma ta ,ke yi, har goyata Fanne takeyi
kuma ba‘ta barima ta zauna a kasa,‘ ko a kan
kujera sai dai a kan cinyarta. Duk wata hanya da
fanne ta san 2a ta bi domin ta 'faranta mata rai
shi ta kebi, sam ba ta so ace an Bata wa Khadija
rai.
Wannan abubuwa da "Fanne ‘ta keyi wa Khadija
yana matukar Bata wa Momi rai, shi ya‘sa ma ta
ke jin tsanar"yarinyar a cikinzuciyarta, ga shi
kuma‘Fanné ta hana ta dukanta, duk wata kulawa
da Fanne ta ke ba wa Momi a da a‘yanzu ta
daWo da ita kan Khadija, Momi 'ta tsani ta bude
ido ‘ta ga Khadija "tana' rayuwa a - gidansu, Sam
bataga amfanin dawowar Khadija gidan nasuba
Sau’ da‘yawa idanta yi niyyar 'yi mata-mugunta
sai Fanne ta yi mafa waigi don ba‘ta yin. nisa da
inda Fannen take ‘zaune, haka kuma k0 unguwa
Fanne'za ta je tare ‘da ’ ita‘suke tafiya, ba ta
barinta a gida balle Momi‘ ta samu hanyar da za
ta ci 'zalunta. Sai dai tana yawan tsokanarta
da'baki, k0 kuma ta dauki' kayan wasanta ta
je‘waje. ta jefar, tana yin hakan ne duk danta
bakanta wa Khadija rai ita kuma da ya ke tana
da' ,sau‘rin‘ kuka idan irin hakan ta ‘faru sai ta
samu‘ waje ta zauna ta yi ta kuka har da birgima
irin na: sakakkun yara.’ Feanne‘ ce take dauke ta
ta‘yi ta aikin .rarrashinta har sai ta, ga ta
hakura, ta daina kukan ~Wani lokacin kuma
takama Momi da fada ‘kamar za fa doke ta;
wunin ranar duk za ta yi shi: ne tana mitar abin
da MOmi ta yi Wa Khadija.
abbakar kuma yanajin dadin hukuncin da
Fanne ta ke yanke wa Momi. sai dai kuma daya
daya daga cikin qannen .‘abbakrkar Wanda suke
jinyarsa a zuciyarsa bai yarda ’da wannan sauyin
da aka samu a gidan dan uwansa ba. domin
yana-zargin Fanne a kan akwai'wani munafurci
da ta ke qulla “ wa Ahbakar wanda ya lura kuma
shi din har yanzu _ - hai fahinci inda matar tasa
yasa a gaba ba, kuma ko'da a . ce ya gaya masa
ba yarda zai yi ba kasance warsa mutum ne shi
wanda ba .ya son gulma k0 tsegumi; kuma bai
cika daukar abu da muhimmanci ba idan ' wani
ne ‘ya20 ya'gaya masa. “yaf1 so ya‘ga abu da
idonsa, k0 ‘kumaya ji da kunnensa'kafin nan ya?
’ dauki mataki a‘ kai, saboda gudun aikata ba
daidai ba daga baya’ sanin‘ halayyar dan uwansa
shi ya' sa ya ja bakinsa ya tsuke, sai dai yana
binsuda addu’a-a cikin kowace sallarsa idan
ya‘yi, amma kuma yaqi yarda ya saki jiki da
Fanne kamar yadda ta ké so, ‘a‘_ wajen Allah
yadinga neman kariya daga 'sharrinta; wanda ya
lura da’cewa so take yi ta shirya musu gadar
zare idan sun hau kai' su fada ciki‘. Itakuma
anata‘bangarenba ta damu da‘ abubuwan da
yake-yi nata ba. dOmin jira‘ta ke yi lokaci ya ‘yi
tanuna, nasa cewa. ita din ba kanwar lasa bace
watanni uku hajia fanne ta kwashe tana
rike da Khadija, riko na 'amana da gaskiya,‘ ba‘
ta kaunar abin da Zai bata wa yarinyar rai, k0
quda ba , ta so a ce yana sauka aljikinta.
Yarinyar ta gama sakin jiki da ita, da ya ke ba ta
da wayo sosai a lokacin har ta .fara
manta'mahaitiyarta ta asali, sai Kibartala ke yi,
domin ~ba tada damuwa.
Mama take kiran Fanne kamar yadda ta ji
Momi‘tana‘cewa da ita, ita kuma duka. gidan
Gimbiya suke ce‘ mata, bakin Abbakar suka bi da
ma tun can baicika kiranta da sunanta na asali
ba, sai. dai ‘ya ce da ita Gimbiya, wani-
lokacinkuma idan. yana cikin nishadi har yana
Kara mata da_ gimbiya yar sarki, a kai guda daya
a karbo dozin, sai mai gudan ya yarda. ’Zuwa
yanzu Abbaka‘r ya gama yarda’da cewa, k0 ya
mutu'Fanne za, ta iya riRe. masa amanar‘
gimbiyarsa, a wani' ,Bangaren kuma godiya ya ke
yi wa Ubangiji da Ya amshi addu’arsa da ya
dauki tsawon' lokaci yana yi' a kan Fanne, wani
lokaci Sai ya afka Cikintunani. Oh Allah mai
iko,'Mai kuma‘ yadda _Yaso duk shekarun daya
shude yana ’zabga addu’a a kan Allah ya shiryi F
anne ba ta shiryu ba sai a yanzu da‘ wannan
abun'ya faru, lallai Allah shi ne ubangijin gaskiya.
" . ‘
‘Sai ‘dai kuma wani kayan‘ haushi har yanzu
tana nan da iya shegen nata data Saba, babu
babu abinda ya ragu na data cikin halayyarta
‘saima karuwa da
ya yi. A bangaren momi ne’ Abbakar ya ke ganin
cewa‘ akwai matsala babba ma kuWa. don sau
da _yawa;
Gimbiya ta. kan kawo~ masa Kararta, akan ta
taba_. mata kayan‘ wasanta k0 :kuma yana daga
daki 'a, kwance ya dinga jiyo muryar gimbiya
tana kuka,‘ duk kuma yawanci ita da Momi ce
domin bamai Bata mata rai a gidan sai ita Idan
irin haka ta faru rarrashin' Gimbiya ya ke‘yi tare
dA'ba ta‘ hakuri, a‘,duk l0kacin da: ta shigo
wajensa. A can Kasan zUciyarsa kuma haushin.
Momi ya ke ji .tare da yin 'Allah wadai da'
wannan hali nata na cin zalin, don ya sani haka
kawai ta ke musgunawa marainiya ba‘tare da ta
yi mata laifin ko‘mai‘ ba haKiqa abin yana
matukaqAr yi'masa Ciwo, don dai ba shi da
yadda zai yi'ne ya rama wa gimbiya abin da ta yi
matanne kawai saboda‘har-zuwa- wannan
lokacin ba' ya iya miKeWa tsaye da’ kansa,
amma kuma jikin nasa da sauki, domin raunukan
‘da. suke jikinsa duk .sun warke, hatta karayar da
ya yi a‘ hahnunsa ya‘ warke, sai' dai
’qafafuwansa ne kawai da ba suwarke ba, 'shine.
ma dalilin da ya sa ba ya‘ iya. mikewa tsaye,
ammna yana yin kokari ya yi ja da‘ gindi idan
yana jin matsuwa ‘zai je bandaki, shi ya" sa ya
ce da qannensa su tafi gida tunda 'ya ji sauki,‘
wani lokaci idan' Momi .ta tsokani Khadija. tana:
kuka, sai .ya ji' kamar‘ ya kirata ‘ya yi mata fada
tare da mata nasiha a kan ta dai‘na aikata wa
‘yar uwarta abine
da ta ke yi, domin kuwa qanwarta ce da suke
tsatso daya, wanda duk dUniya ba ta da ,wata
‘yar uwa da ta keda alaka da ita Khadija, amma
kuma sai wani Bangare na zuciyarsa ya hana shi
aikata hakan.
“Ka yi hakuri, watarana sai labari, yarinta ce ‘ta
ke damun Momi shi ya sa ta ke yin abin da ta ga
dama,'duk ranar da suka girma irin hakan ba zai
dinga 'faruwa 'ba, kuma ma ai idan har ka kira ta
ka yi mata fad‘a a kan Khadija uwarta za ta iya
fassara‘ maganarka da Wata manufa daban,
wanda kuma' kai I ha haka ka ke nut] ba,
watakila ma a je gandun da za ta ce ka dauki
‘yarka ka kai ta Wani waje ita ba .za ta iya riqe
maka ba, don haka maganin kar a yi, kar a fara,
domin kuwa ka san matsayin da Momi ta ke ' 'da
shin cikin Zuciyar Fanne ka bi ta a hankali cikin
'nutsuwa‘ ku zauna 'lafiya, saboda ka san' ‘halin
mutuniyar taka sarai, kamar yunwar cikinka, dan
qaramin aikinta ne ta botsare “maka, duk da‘
cewa A yanzu ta yi laushi
A kullum F anne. ta je unguwa Sai' ta-sayo wa
Khadija kayan wasa, don haka ta ke da su kala-
kala, bebin wasa kuma tana da shi ya kai goma.
duk da cewa Momi tana dauka ta kai waje ta
jefar- mata, k0 kuma ta ba wa yaran makotansu
ammana, hakan bai
hana Fanne sake sayo mata wasu
0 Comments