[06/10 4:41 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
2020
🌹🌹🌹
🌹
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
Auren Lagos
Gimbiya Na'im
Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*dukkan yabo da godiya yatabbata ga Allah subbahanahu wa ta'ala dayabani ikon sake zuwa muku da labarin Ummul khairi, tsira da aminci da salati marar iyaka su tabbata ga shugaban mu Annabinmu Muhammad swa. Allah kada d'amana k'aunarsa Allah kasa munacikin wa 'yanda zai ceta ranar k'arshe Ameen summa Ameen*
*labarin Ummul khairi nayi shine dan fad'akarwa kuma k'irk'ira tace batawaniba ban yishi dan wani ko wata ba inyai shige da labarin ka /ki ayihakuri dan haka banyarda ajuyamin* *labarina ba sai da izinina.*
*Ya Allah kahaneni da Rabuta Abunda zai 6atar da Al'umma, Ya Allah kagafar tamin zunuban da zankwasa arabuta labarin nan. Ya Allah kasa Narubuta abunda zai amfani al'umma Ameen summa Ameen*
*wanan labarin na sadaukar dashi ga two sisters na Ummul khairi Abdulhamid, da Aisha Abdulhamid, Allah yarayaku ya baku ilimi mai Albarka da mazaje nagari inayinku 'yan uwana Allah yakara mana dak'on zumunci*🤲🤲
*Page* 1-2
Wata kyakyawar budurwa ce zaune acikin wani makeken Palo, da yaji kayan alatu har yagaji da yin kyau wanan budurwa mai kimanin shekaru18 tana zaune ak'asa tayi tagumi tasa wani makeken (plasma) tibin bango agabanta tana kallon tashar ( sunna tv) da mamakina duk wanan maka2 kujeru masu laushin basu isheta zamaba, sai ak'asa tazauna agaban tv tana kallon wa azin
( *dr Adam Bashir Ahmed yobe* ) tana kallon tana murmushi,tayi nisa akallonta wani mutum mai kimanin shekaru50 ya fito da ka ganinsa kaga Alhaji kasan naira,tazauna. Alhaji mas'ud dala,kenan. Alhaji mas'ud yadubi 'yar tashi k'ara d'aya tak da Allah yabashi yaga tayi nisa akallon wanan malamin da alamuma ba wa'azin take jiba malamin take kallo da wata kausasar murya Alhaji mas'ud yace" *Ummul khairi* -Ummul khairi amma ina tayi nisa bataji shiba saida yafusata ya d'auki
Remote ya kashe tvn sanan tai ajiyar zuciya tajuyo tanaganin Dadynta ne tini jikinta ya d'au rawa, Alhaji mas'ud yace" wato mamana ban'isana gayamiki magana kijiba ko"? To" kisani ni ba mutumin banzabane daga yau zansa acire duk wata dish datake gidanan atsinka duk wata area da ke gidanan sanan afita da duk wani tv na gidanan saide abar na 6angarena duk maison kallo yaje can yayi shima iya news kawai.
Yana gama maganar yafuta afusace, yabar Ummul khairi na razgar kuka, wata matace tafito 'yar gaye tasha ado har tagaji maikimanin shekaru40 wato hajiya Nafisa, Hajiya Nafisa ta k'arasa da sauri tarungumi 'yar tata tace" Ummul khairi lafiya kk kuka waya ta6aki"? *Ummul khairi* tace" mummy dady ne yace" zesa acire duk wani tv da ke gidanan, ya hanani kallonsa mummy bansan yazan yiba bazan iya jurewaba rashin kallon( *dr A.B.y.* ) tamkar bara zanace ga rayuwata" Hajiya Nafisa tadubi 'yarta ta tace" bakyajin magana ummul khairi kinsan halin dadynki yaka mata kicire mutumin nan aranki inba hakaba ke zakisha wuya.to" mema nasama yaci bare yabawa na k'asa! Ummul khairi tace" A,a mummy kar kice haka kar kema kibiyewa halin dadyna inason malam Adam Bashir Ahmed yobe, kuma shizan aura dashi zan iya rayur aure, Hajiya Nafisa tace" k'arya kk *Ummul khairi* kidena ganin ke d'aya muka mallaka hakan baizasa ki abunda kkga damaba. duk yaran masu kud'in dasu keson ki kirasa wanda zaki aura sai malami to" ahir d'inki kinji naga yamaki tature 'yar tai shigewarta cikin room,
*Ummul khairi* tana kuka tana cewa" waishin miye laifin malaman addini da wasu iyayen basason 'ya'yansu su auresu? Miye aibunsu ko dan su bamasu kud'ibane? Kodansu basu iya rayuwar k'aryaba? Kodansu kawai suna k'ira akan aguji k'arya akama gaskiya shiyasa ba ak'aunarsu to ni *Ummul khairi* mas'ud dala, malamin adini zan aura ba ruwana da 'ya'yan masukud'i malam Adam Bashir yobe shinakeso.!!
Tofa washin wacece Ummul khairi...........✍️
To pans idan littafin yakar6u agareku maci gaba ku amsawa Ummul khairi tambayoyin ta akan malaman adini dawasu iyayen musaman masu kudi basa basu auren 'ya'yansu mi yasa inajiran comments mucigaba.
#Read #shere#comment.
*ALLAH YAJI K'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:41 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
2020
🌹🌹🌹
🌹
💖💞Love story💖💕
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*tinatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw.hak'ik'a naga wani mutum yana jujuyawa agidan Aljanna sbd wata bishiya da yayanketa takasance tana kan hanya*
Page 3&4
👉📱Wani gida nagani makeke mai d'an karan kyau datsaruwa abunda ke faruwa kuwa acikin gidan shine wata yarinyace 'yar kimanin shekaru ba kwai zaune akan dining tana break fast, da yunufon ajikin ta da alamu makaranta zata, wani matashin magidan cine yafito daga wani d'aki d'aya daga cikin dakunan dasuke palon, hanunsa na dama d'auke da jakarsa tazuwa office kusa da yarinyar yanufa yazauna akusa da ita yadubeta yace" Ummul khairi kingama muwuce? Yarinyar da akakira da Ummul khairi tace" eh Abba nagama mutafi Alhaji mas'ud yarike hanunta yace" yauwa mamana muje sun fira tafiya zasubar palon, wata mace kyakyawa tafito tana sauri tace" Ummul khairi kinyi sallah kuwa har zakuwuce? Ummul khairi tace" A,a mummy banyiba"
Matar tace" maza dawo ki sallah sai kuwuce" Alhaji mas'ud yadubeta yace" dakata Nafisa banason iyayi ita wanan 'yar yarinyar metasani dazakice saitayi sallah zata wuce school, hajiya Nafisa tace" Amma Abban khairi, (Annabinmu MUHD SAW.) Shiya umarcemu damuko yawa 'ya'yanmu sallah tun suna shekaru bakwai insunkai shek......... Dakata Nafisa nizakikoyawa ilimi to bari kiji ni ba jahili bane nasan menakeyi dan haka ki iya takunki" sanan yadubi Ummul khairi yace" mamana zaki sallah? Ummul khairi tace" A,a daddy sallah akwai wuya mutafi kawai" Alhaji mas'ud yadubi Hajiya Nafisa yace" kinji ko? Kindai jida kunanki tace baza tayi ba dan haka kidena takurawa mamana inkinaso mu zauna lafiya.
Yad'auki 'yarsa yasata amota Hajiya Nafisa har gaban motar tarakosu tanamusu adduar adawo lafiya amma ko yakulata yafigi motar yabar gidan cikin zafin rai.
Wanan kenan.
*Ummul khairi* takasance 'ya ga Alhaji mas'ud da hajiya nafisa ita d'aya suka haifa, wanda taci sunan kakarta mariya suke k'irantada *Ummul khairi* Ummul khairi irin yaranane masu wayo da basira ga surutu gata yarinya kyakyawa mai farin jini ahalin yanzu shekarun Ummul khairi bakwai, amma wayonta da surutunta tamkar na 'yar shekara goma, Alhaji mas'ud dala babban maikudine acikin garin kaduna wanda suke zaune da matarsa acikin unguwar Ibrahim taiwo raod, Alhaji mas'ud babban ma aikacin gwamnatine wanda asalinsa shida matarsa 'yan garin potiskum ne dake jihar yobe,aikine yakawosu kaduna, kuma Alhaji mas'ud yanata6a kasuwanci.
Alhaji mas'ud yakasance mutumne maizafin zuciya dan matarsa Nafisa ma hakuri takeyi dashi, domin kuwa shi komai kamar baka birgeshi.
Koda yamma da Alhaji mas'ud yadawo da Ummul khairi gida,bayan mummynta tamata wanka taci abinci Ummul khairi da Abbanta suna zaune a palo suna game hajiya Nafisa tafito tazauna akusa dasu tadubi mijin nata tace" amma Abban khairi yakamata asa Ummul khairi, a isilamiya"Alhaji mas'ud yadubi matar tasa yace" to sarkin iya yi ba inda zankai 'yata in iliminne Nima ina dashi zankoyar da 'yata basaina kaita inda za ana dukantaba" Hajiya Nafisa tace" Haba Abban khairi meyasa kakaita makarantar boko ai itama da kabari kakoya mata dakanka" Alhaji mas'ud yace" dakata malama kinsande niba jahili bane ko bare sbd kinyi guntun karatunki na Allo, ak'ofar gidan kakanki shine zakinemi kitakurawa 'yata to ahir d'in ki Nafisa kinsande bayan Ummul khairi bamuda wasu yaran itakadai Allah yabamu dan haka bamai takuramin yarinya.
Hajiya Nafisa tace" eh nagode Allah tinda har nayi karatun allo iyayena sun sani har kaganni ka auran" Alhaji mas'ud yace" eh naji dabanida ilimin boko da baki aureniba tinda gashi yanzu dashi kikecin abinci, kuma kedinma ai iyayenki ilimin boko suka baki fiye da na addini har kksamu miji irina shine kikeso kiyiwa 'yata bak'in cikin samu miji acikin k'usoshin gwamnati.
*wa iyazu billah*
*abunufi anan ilimin boko kenan shikesa yarinya tasamu miji mai kudi gaskiya alhaji mas'ud bahaka bane Allah shike bada miji irin wanda yaso k'allu bale gareku iyaye*
Yana gama banmaminsa yakama hanun Ummul khairi yace" Muje mamana nakoya miki assigment d'in ki na english.
Itako hajiya Nafisa tace" Allah yasa kagane gaskiya Abban khairi
*Bayan kwana biyu*
Abakin wata makarantar boko maisuna awesome pri/scndry school Abban Ummul khairi yai parking ya ajiyeta tashige cikin makarantar ta 'ya'yan manya, dan makarantar akwai tsada,amma tahadu
Ummul khairi azaune acikin class d'insu itada k'awarta minat, malaminsu maiko yamusu esilamic studie yana rabutu da maker akan white bord, yana gama rubutn yajuyo yacewa" 'yan ajin kowa yatashi yafadamar
Salolin farilla guda nawane? Sanan duk maganar da sukeyi cikin harshen turanci sukeyinta, Ummul khairi da k'arwata minat ne agaba dan haka takansu kafara malaminasu dasuke k'ira da unccul musa, yadubi minat yace" tafad'ar sallolin farille guda nawane? Minat tace" five, sanan yatam bayi Ummul khairi yace" itama tafad'amar gudawane sallolin farille? Ummul khairi tace" ita batasaniba" uncul musa, yace" bakya sallane Ummul khairi dabakisaniba? Ummul khairi tace" ai Abbana yace bankai nafara sallah ba" uncul musa yace" islamiya fa kina zuwa? Ummul khairi tace" A,a bana zuwa Abbana da mummyna basu kainiba uncul musa yace" Oky kinga k'arwaki minat tana zuwa inkinkoma gida kifadawa Abbanki da mummynki akaiki kinji " Ummul khairi tace" to"
Haka uncul d'in su yaringa tambayar 'yan class d'in wasu sufad'i daidai wasu kuma sukasa fad'an daidai.
Yau Ummul khairi nadawowa gida daga school bayan mai aikinsu yayimata wanka, tabata abinci taci tana zaune afalo tana game a tv, Abbanta da mummynta suka fito daga cikin room, suka zauna kusa da ita, hajiya Nafisa tace" Ummul khairi bakida assigment ne yau? Kiketayin game" Ummul tace" inadashi mummy uncul d'in mu mekoya mana Arabic, yabamu assigment kuma yace asani a islamiya sbd yamin tambaya ban saniba" Hajiya Nafisa tace" je kid'auko mugani " shide Abban khairi, yana Zaune yana dadana wayarsa baitamkaba har Ummul khairi taje tad'auko assigment d'in ta tamikawa mummynta koda hajiya Nafisa taduba tagani sai tamik'awa Ummul khairi assigment d'in tace" Ummul khairi banganeba mik'awa Abbanki yaduba maki koshi zaigane Ummul khairi takar6a tamik'a abbanta tace" gashi Abba kakoyamin assigment d'ina" Alhaji mas'ud yad'ago kai yace" eh dama dole ace naduba maki dankuwa iya makarantar allo akatsaya sai k'aryar anyi karatun addini nan kuwa ba asan komaiba yagama banbaminsa yakar6a yaduba yace" ungo mamana je ki ajiye Anjima zanmiki"
Ummul khairi tatura baki gaba tace" nidai Abba kamin yanzu aida na english ne da yanzu kamin. Hajiya Nafisa tace" jeki ciki Ummul khairi zanzo namiki" Ummul khairi nashigewa cikin d'aki, hajiya Nafisa tadubi mijinata tace" basaikayi wani burgaba malam kawai kace baka iya ba" Alhaji mas'ud yace" tsaya Nafisa karkizagen kinsande ni bajahili bane da ilimina kuma ninake koyawa 'yata assigment bawani ba" hajiya Nafisa tace" ohode amma yau kakasa koya mata sbd anta6o 6angaren addini dankuwa 6angaren boko nan kafi kauri shidinma da za ak'ureka bawani ilimin kirki garekaba" Alhaji mas'ud yace" ai gwanda ni nafiki ilimi tinda gashi har nazama wani Abu ayau kefa inbanda k'aryar turanci me kika iya sai Allu, Ambaki, wau, zal, bayan nan bakisan komaiba "
Hajiya Nafisa tace" komaima kace amma yau sainakai 'yata isilamiya wanan zaman game d'in tadena yinsa kenan.Alhaji mas'ud yace" mudun kikakaimin 'yata inda za acutar da'ita saikin raina kanki Nafisa.............✍️
Kujifa dan Allah pans wai isilamiyarce inda za acutar mar da 'ya Allah kasa wasu iyayen sugane Ameen
Kibiyoni danci gaba dajin rayuwar gidan Alhaji mas'ud da matarsa hajiya Nafisa da kuma 'yarsu tillo UMMUL KHAIRI.
comment d'in ku shizaisa isan kuna tare dani🥰
Please read shere
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
2020
🌹🌹🌹
🌹
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
Auren Lagos
Gimbiya Na'im
Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*dukkan yabo da godiya yatabbata ga Allah subbahanahu wa ta'ala dayabani ikon sake zuwa muku da labarin Ummul khairi, tsira da aminci da salati marar iyaka su tabbata ga shugaban mu Annabinmu Muhammad swa. Allah kada d'amana k'aunarsa Allah kasa munacikin wa 'yanda zai ceta ranar k'arshe Ameen summa Ameen*
*labarin Ummul khairi nayi shine dan fad'akarwa kuma k'irk'ira tace batawaniba ban yishi dan wani ko wata ba inyai shige da labarin ka /ki ayihakuri dan haka banyarda ajuyamin* *labarina ba sai da izinina.*
*Ya Allah kahaneni da Rabuta Abunda zai 6atar da Al'umma, Ya Allah kagafar tamin zunuban da zankwasa arabuta labarin nan. Ya Allah kasa Narubuta abunda zai amfani al'umma Ameen summa Ameen*
*wanan labarin na sadaukar dashi ga two sisters na Ummul khairi Abdulhamid, da Aisha Abdulhamid, Allah yarayaku ya baku ilimi mai Albarka da mazaje nagari inayinku 'yan uwana Allah yakara mana dak'on zumunci*🤲🤲
Page 1-2
👉📱 Wata kyakyawar budurwa ce zaune acikin wani makeken Palo, da yaji kayan alatu har yagaji da yin kyau wanan budurwa mai kimanin shekaru18 tana zaune ak'asa tayi tagumi tasa wani makeken (plasma) tibin bango agabanta tana kallon tashar ( sunna tv) da mamakina duk wanan maka2 kujeru masu laushin basu isheta zamaba, sai ak'asa tazauna agaban tv tana kallon wa azin
( *dr Adam Bashir Ahmed yobe* ) tana kallon tana murmushi,tayi nisa akallonta wani mutum mai kimanin shekaru50 ya fito da ka ganinsa kaga Alhaji kasan naira,tazauna. Alhaji mas'ud dala,kenan. Alhaji mas'ud yadubi 'yar tashi k'ara d'aya tak da Allah yabashi yaga tayi nisa akallon wanan malamin da alamuma ba wa'azin take jiba malamin take kallo da wata kausasar murya Alhaji mas'ud yace" *Ummul khairi* -Ummul khairi amma ina tayi nisa bataji shiba saida yafusata ya d'auki
Remote ya kashe tvn sanan tai ajiyar zuciya tajuyo tanaganin Dadynta ne tini jikinta ya d'au rawa, Alhaji mas'ud yace" wato mamana ban'isana gayamiki magana kijiba ko"? To" kisani ni ba mutumin banzabane daga yau zansa acire duk wata dish datake gidanan atsinka duk wata area da ke gidanan sanan afita da duk wani tv na gidanan saide abar na 6angarena duk maison kallo yaje can yayi shima iya news kawai.
Yana gama maganar yafuta afusace, yabar Ummul khairi na razgar kuka, wata matace tafito 'yar gaye tasha ado har tagaji maikimanin shekaru40 wato hajiya Nafisa, Hajiya Nafisa ta k'arasa da sauri tarungumi 'yar tata tace" Ummul khairi lafiya kk kuka waya ta6aki"? *Ummul khairi* tace" mummy dady ne yace" zesa acire duk wani tv da ke gidanan, ya hanani kallonsa mummy bansan yazan yiba bazan iya jurewaba rashin kallon( *dr A.B.y.* ) tamkar bara zanace ga rayuwata" Hajiya Nafisa tadubi 'yarta ta tace" bakyajin magana ummul khairi kinsan halin dadynki yaka mata kicire mutumin nan aranki inba hakaba ke zakisha wuya.to" mema nasama yaci bare yabawa na k'asa! Ummul khairi tace" A,a mummy kar kice haka kar kema kibiyewa halin dadyna inason malam Adam Bashir Ahmed yobe, kuma shizan aura dashi zan iya rayur aure, Hajiya Nafisa tace" k'arya kk *Ummul khairi* kidena ganin ke d'aya muka mallaka hakan baizasa ki abunda kkga damaba. duk yaran masu kud'in dasu keson ki kirasa wanda zaki aura sai malami to" ahir d'inki kinji naga yamaki tature 'yar tai shigewarta cikin room,
*Ummul khairi* tana kuka tana cewa" waishin miye laifin malaman addini da wasu iyayen basason 'ya'yansu su auresu? Miye aibunsu ko dan su bamasu kud'ibane? Kodansu basu iya rayuwar k'aryaba? Kodansu kawai suna k'ira akan aguji k'arya akama gaskiya shiyasa ba ak'aunarsu to ni *Ummul khairi* mas'ud dala, malamin adini zan aura ba ruwana da 'ya'yan masukud'i malam Adam Bashir yobe shinakeso.!!
Tofa washin wacece Ummul khairi...........✍️
To pans idan littafin yakar6u agareku maci gaba ku amsawa Ummul khairi tambayoyin ta akan malaman adini dawasu iyayen musaman masu kudi basa basu auren 'ya'yansu mi yasa inajiran comments mucigaba.
#Read #shere#comment.
*ALLAH YAJI K'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹 💞💖 Love story💞💖
( k'allu bale gareku iyaye)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*tunatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw :*
*kar d'ayanku yayi tafiya da takalmi d'aya lalle shed'an shike tafiya da takalmin d'aya*
*wattpad* :
Karimatuabdulhamid
Page 5&6
👉📱 ARanar Hajiya Nafisa takai *Ummul khairi* islamiya, shiko Abban khairi, inbanda mita ba abunda yakeyi dan yace" in 'yarsa tai ciwon kai bazai yardaba akanme zaki had'a Wa 'yata zafi Nafisa bazan yardaba ace mamana bazata hutaba tadawo daga school sanan tasake tafiya wata makarantar, har guda nawa take?
Hajiya Nafisa tace" wai dan Allah mekake nufi Abban khairi? Shi karatun addinin kake adawa shi" meyesa bazakayi da na bokoba? Abban khairi, yace" ke dakata tinda ke kinata k'amar kinyi karatun Alu, Ambaki, mezehana kizaunar da ita agida kirink'a koyamata" Hajiya Nafisa tace" kamar yanda kazaunar da ita, kake koya mata na boko a gida, to" barakaji Abban khairi, Ummul khairi baza ta daina zuwa islamiya ba, saide kuwa har makarantar bokon tadena zuwa inyaso tazauna agida muringa koyamata"
Alhaji mas'ud yace " sannu ki 'yar rainin hankali inke kkbiya mata school pess, to sai kihanata zuwa mugani" hakade Alhaji mas'ud, yaita banbami wai dan akaimar 'yarshi islamiya.
Haka Ummul khairi taci gaba dazuwa school inyadawo mummynta tashiryata mai akainsu takaita islamiyar da ke bayan layin su, maisuna
[ *madarasatul tahafizul Qur'an* ] wanda akebiyan 1000, duk wata.
Haka Ummul khairi take zuwa islamiyar ranta baiso wata ranama kuka takesawa tace" ita bazataba" haka mummynta zata barta batare data takura mataba. Wataran kuwa in Alhaji mas'ud yatada jarabarsa saiyace" ba inda 'yarsa zataje abarta tahuta, haka ko zata zauna agida,haka de zuwa islamiyar Ummul khairi yazama gantali a sati baifi taje sau biyu ba ko sau uku, boko kuwa ba fashi kullum sai tajeta dan yanzu har mai koyawa Ummul khairi lessin agida Abbanta yasamomata inma zata islamiyar saitagama yin lessin, d'in zatatafi amakare.
Wata Rana Ummul khairi tadawo daga islamiya tana fishi mummynta ta tambeyeta me akamata? Ummul khairi tace" ba ustaz bane yabamu hadda yace" kuma yace gobe inbamu kawoba duka zaimana nidai gobe ba inda zani". Hajiya Nafisa tace" A,a Ummul khairi zakimana wata surace akabaku haddar inkoyamiki? Ummul khairi tace" ( Sabbi) ce ai" Hajiya Nafisa tace" ciro Qur'aninki ajaka mufara kafin dadynki yadawo" Ummul khairi nacurowa Qur'aninta ajaka zasu fara karatun, Abbanta yai sallama yashigo yazauna yana zama sukamar sannu da dawowa ya amsa yadubi Ummul khairi yace" mamana jeki d'auko assigment d'in ki namiki" Ummul khairi tace" to dady" Hajiya Nafisa tace" Haba Abban khairi kana ganifa karatuntane zan koyamata hadda akabasu" Alhaji mas'ud yace" dakata malama me kk iya da zaki koyamata inbanda Allu, Ambaki, iya nan kk iya,ko k'arya nayi? Mummyn kairi, tace" eh naji Iyanan na iya, shiyasa nakeso 'yarmu ta iya dayawa, Abban khairi yace" kuma kinsande 'yata ba 'yar wahalaba bace ko? Kwakwalwarta guda nawace da har zatad'au abubuwan dakkso tad'auka, Hajiya Nafisa tace" wlh Alhaji kaji tsoron Allah sbd ilimin adini kkcawa haha amma bakomai Watarana abun kai da 'yarka zaidama"
Hakade ummul khairi taci gaba da zuwa islamiya hadda kuwa batakaiwa aduketa daddynta yaje yayi tijara haka malan suke k'aleta
Yau ummul khairi tadawo daga makarantar islamiya tasamu mummynta zaune apalo, ummul khairi tazauna kusa da mummynta,tace" mummyna sannu da gida, mummynta tace" yauwa khairi," Ummul khairi tace" mummy yau malaminmu yace" gobe inkawo kudin makaranta wai nawata biyar akibina"
Alhaji mas'ud ne yafito daga cikin d'aki, yace" au dama ba kyauta suke koyarkuba amatsayin su na malaman addinin musulunci? Ummul khairi tace A'a dady kudi akebiya kuma ni wai 5000 akebina na five months, kuma duk yara suna kaiwa amma ni sunce ba ata6a biyamunba" Alhaji mas'ud yace" to ni meruwana gawanda takaiki nan ita tabiya Miki" Hajiya Nafisa tadubi mijinata tace" amma Abban kairi ai nauyin biyan akanka yake nawa kk biyamata school fees, amma ka gagara biyan wanan" suma fa malaman suna da abunyi sukebari suke koyarmana da yaranmu ai yakamata aringa biyansu hak'insu, Abban kairi, yace " kingama ustaziya to aikema da naki domin kuwa tunda tafara bakita6a cewa nabiya mata kudin makarantaba, sai yau da akakorota amma ina bokon ne ai har tinamin kkyi kinta6a tinamin wanan shine zakizo kinamin iyayi ke ga malama ni kuma shedani ko to aikema shadan d'in yana aiki akanki dan kuwa na bokon kifi tamuda abiyasu inacewa makikayi aringa biyan malaman bokon, kudinsu nashekara ko suma malaman isilamiyar nashekarar za abiyasu?
Hajiya Nafisa tace" haba Abban khairi,gwandade aringa biyan su kan lokaci, aisuma suna da hidima" Abban khairi, yace" OH kinsan hakan kikak'i cewa abasu kudinsu sai yanzu da akakoro maki yarinya to ai yarage naku saikibiya ai ke kika kaita
*hmm nidai mummyn minal ina mamakin wasu iyayen ace zakaware mak'udan kudade kabiyawa danka school fess, amma malaman isilamiya ak'i biyansu sunasuma da baida yawa ai wanan zalincine gaskiya mu iyaye mugyara mu yak'i shedan Allah yasa mugyara Ameen*
Haka Ummul khairi taci gaba dazuwa school da islamiya, shcool kam kullum zuwa bafashi amma isilamiya sai anga dama hakade rayuwa take tatafiya
*Bayan shekara goma*
Ummul khairi, tatashi yarinya budurwa kyakyawa tsaka tsakiya ita badoguwaba ita ba gaje ruwaba gata da son d'aukan ado ga ilimin boko, yazauna na addini kuma saide hamdala dan sallah ma saitaga dama takeyi dan dadynta yasargan tata bataganin kowa da daraja akwaita darashin kunya danko maganar mummynta baji takeyiba dadynta yasake mata kudi tai abunda takeso dan kuwa yanuna mata matuk'ar tanada kudi ko me takeso zatasamu.
Ahalin yanzu Ummul khairi jami'a takezuwa dan kuwa tagama karatun secondry isilamiya kuwa tini tawatsar da'ita bata zuwa ahalin ko izifi goma batakaiba. Ummul khairi gata Allah yaimata farin jinin samari,duk wani matashi maiji da kudi da kyau acikin makarantarsu burinsa harma awaje burinsa baiwuce yamallaki Ummul khairi ba. Dan haka dadynta kemata hudubar bako wani gara yakamata ta kullaba saiwanda ubansa ya amsa don, dan haka Ummul khairi take gwara kan 'yan maza Hajiya Nafisa kuwa bata isa tai maganaba kotayi batada amfani dan haka sai taja bakinta taishuru itade tasamusu ido, dan kuwa hajiya Nafisa baruwanta dashiga sabgarsu saida tasa tashar sunna tv tai tajin wa'azi, amma duk da haka tana masifar son Ummul khairi amma Ummul khairi kuma tama raina uwar saide abbanta dashi take shawara, Ahalin yanzu wani d'an ministan man fetur keson Ummul khairi mai suna Abbas,a Abuja, amma a kaduna sukahadu dan haka yanzu da Abbas suke soyayya, dan kuwa dadynta yace" Abbas, shine yadace da ita. Wata Rana Hajiya Nafisa nazaune a palo, tana kallon tashar sunna tv,
{ *dr Adam bashir yobe* } shike wa azi akan Tarbiyar yara, acikin shigarsa nawani yadi mai matukar kyau ruwan toka, yadin yasha aikin hannu, wato kubta, ya d'aura hularsa zanna bukar itama, Ash colour, yasa farin glass a idanunsa dasuke farare tas dasu. Ga sajen fuskarsa akwance luf luf sai shek'i sukeyi, yana wa azin yana murmushi fuskarsa na fitar da annuri, Ummul khairi ce tazo tazauna akusa da mummynta tace" mum........... Tana d'ago kai idonta yasauka acikin idon dr Adam bashir yobe, dake cikin tv tini Ummul khairi taji gabanta yafad'i ............✍️
Muje zuwa yanzu za afara wasan
No comment
No typing
Comment dinkune zaisa nakara yawan read more.
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹
💖💕Love story💖💞
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
[ *k'allu bale gareku iyaye* ]
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*Tinatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW*:
*zuciya tanason maikyautata mata tana kin mai munana mata*
Page 7&8
*Ummul khairi* tazabura tace" mummy wanan wani malamine mai kyau haka"? Mummy tace" malamin sunna ne mana" Ummul khairi,tace" mummy yasu nansa? Mummy tace" sunansa
*dr Adam Bashir yobe*
Ummul khairi,tace" dr Adam Bashir yobe, tak'ara maimaita sunan, nande tazauna suka gama jin wa'azin, Ummul khairi sai murmushi takeyi, bayan angama wa'azin ne akabada number inkana da tambaya ka akaika ta number, Aikuwa Ummul khairi, tad'auki number tai seving, sanan Ummul khairi, tace" mummy dama Abass yace" Zaizo kuma ni ciwon kai keda muna" mummy tace" yatasone" Ummul khairi tace" eh jirgin k'asa yabiyo dan yafi sauri ba6ata lokaci, kuma ni gaskiya ko yazo bazaiganniba" Mummy tace" mekk nufi mutum yataso tun daga Abuja,dan yaganki amma kice bazai gankiba,haka zaki daure kitar6eshi" Ummul khairi, zatai magana kenan wayarta tafara ringing, tana dubawa taga my love, aikuwa ta6ata fuska, mummy tace" waye mak'iranki kid'auki wayar mana" Ummul khairi,tace" Abbas ne mummy" mummy tace" ya iso kenan to kije kishigo dashi mana"
Haka Ummul khairi tafita tana zun6ure-zun6ure, aharabar gidan tatarar da Abass, yana jingine da mota, tindaga nesa Abbas, daya hango Ummul khairi,yake tamata murmushi,Ummul khairi nak'arasowa gurinsa ta6ata Rai, tace" sannu da zuwa, Abbas yace" lafiya baby naga kina6ata rai, Ummul khairi tace" headarch keda muna shiyasa, muk'arasa ciki tace" mar" bayan Ummul khairi takai Abbas sting room, takawo mar kayan motsa baki, Abbas saida mun Ummul khairi, da zance yakeyi ita kuwa inbanda um, uum, ba abunda takecewa" cande ummul khairi, tatashi tace" zatashiga ciki" Abbas yace" shikenan baby, Allah yabaki lafiya, yanzu ina koma zanwa dad d'ina magana akan Auranmu" Ummul khairi tace" A,a kabari bayanzuba tukun sbd karatuna" Abbas yace" basaura one year, kiga maba" Ummul khairi tace" eh inaga mama zand'aura dgree d'ina nidai da Aure senan dashakara biyar, Abbas yace" what? Five years haba baby yayi yawa bayan munason junanmu gaskiya kibari muyi aure after munyi Aure, kaci gaba da karatunki"
Ummul khairi tace" dakata Abbas inba zaka iya jiranaba zaka iya yin Auranka amma ni yanzu ba Aure zanyiba akwai Abunda nakejira" Abbas yace" me kk jira my beby bayan kinsan matsayin dad d'ina ak'asar nan ze iya samamiki duk Abunda kkso Please baby kinsan inasonki inbanda baccin haka akwai 'ya'yan manyan masu kud'i dasuke sona suke bibiyata, but nikuma ke nakeso Ummul khairi why zakimin haka why? Yafad'a da k'arfi, Ummul khairi, tace" nidai zanje nahuta kagaida gida, Abbas yace shikenan my baby I send 500, 000 a acount d'in ki" Ummul khairi, tace" bana buk'ata Im sending back four you" batajira mezeceba tai tatafiyarta haka Abbas yaja motarsa yabar gidan yanufi gidan dad d'insa dake garin.
Koda da dare yayi bayan Ummul khairi, tayiwa dadynta da mummynta sallama tashige d'akinta taiwanka tasa kayan bacinta ta hau gado takwanta tad'au ki wayarta number da akabada dan tura tambaya a *dr Adam bashiri yobe* ta whatssap tashiga tai sallama tarubuta kamar haka *malam dan Allah idan mutum yakamu da son wani wacce hanya yakamata yabi Alhalin wanda wanda kakeso d'in bai saniba* Ummul khairi nagama rubutawa tatura tana murmushi takwanta
Washe gari, Ummul khairi, take tambayar Mummynta yau dr Adam bashiri yobe, k'arfe nawa zaiyi wa'azi? Mummy tace" ai bakullum yakeyiba amma inaga sunsa ranar dezeyi zan sanar maki domin kuwa suna rubuta ranar da mutum zaiyi da kuma lokacin da zaiyi, Ummul khairi tace" nagode mummyna malamin ya iya fad'akarwa" mummy tace" lalle kairi har kinfara sauraran wa'azi naji dad'i yarinya na tafara hankali" Ummul khairi, tace" eh mummyna wa'azin malaminne yaburgeni.
*Bayan kwana biyu*
Ummul khairi tanata jiran ganin reply sakon dataturawa malam Adam bashir yobe, Amma taji shiru, gashi sai kunna tv takeyi bataga ansa wa'azin saba, abun duniya duk ya isheta daga taruntsa idonta fuskar dr Adam bashir take gani,
Hajiya Nafisa da Alhaji mas'ud ne azaune a palo sai Ummul khairi, datake zaune a kusa da Abbanta Alhaji mas'ud yadubi 'yar tashi yace" mamana naji duk abanda kukayi da yaron wajen Alhaji kasim, naji akanme zaki cemar sai nanda shekara biyar zaki aure to barakiji mamana kar ki wasa yaronan yakubce maki domin kuwa shi yadace da ke dan kuwa mahaifinsa yamallaki manyan kud'ad'e wanda zakihuta kiyi duk abunda kkso. Ummul khairi tace" A,a daddy ni yanzu nadena son Abbas akwai wanda nake so, daddy yace" waye shi wanda kkso din d'anwaye ak'asar nan dahar yai nasarar juya maki tunani kifad'amin waye shi"""""""""""
Please kuyi hakuri da wanan wlh bakuwa nayi yau👏
Please read and shere
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹
💞💖 Love story 💞💖
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*Tinatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW* :
*kada ɗayanku yayi tafiya da takalmi ɗaya domin sheɗan shike tafiya da takalmi kafa ɗaya*
ƙƴƙƴpage 9&10
👉📱 *Ummul kairi* tace" kayi hak'uri daddy wani malami nagani shinaji inaso. shina keso daddy bana son Abbas, kuma" daddy yace" rufemin baki nizakiyiwa haka, kinsamu miji daide ke shine zakiwa kanki mugunta muma kimana. to" waima wani malami kkso ? awata k'asar yake koyarwa ?
ummul kairi, tace" nima daddy a tv naganshi mummy tana kallon wa'azinsa shine naji yaburgeni nakamu da sonsa" Alhaji mas'ud yace" malami kkso mamana malaminma mai wa'azi da maula suna gama wa'azi sai kaji sunfara akawo sadaka, to inma asiri yamiki kinfi k'arfinsa bazaki taɓa aurensaba. dame zaik'areki meyake dashi dahar ze mallakeki to bara kiji koma wani malamine agarinan sainasa ankamashi harni zaki maida mutumin banza to zanga k'arshen soyayya".
ummul kairi, tace" daddy *(dr ABY)* babban malamine dakowa yasanshi ak'asar nan zakai Alfahari da auranmu please daddy"
daddy yace" alfaharin mezanyi dankin auri malam Adam bashir yobe, aina sanshi inaganinsa a tv, meyamallaka daze iya rik'eki dashi dama d'an ministan kuɗi kksamu nahakura damaganar abbas, amma bari kiji auranki da abbas bafashi
Hajiya nafisa, tanajinsu batai maganaba sai yanzu tace" dama ummul kairi, tambayata dakikaitayi yaushe malam zaiyi wa'azi ashe da abunda kika k'udirta to bara kiji tunwuri ki ajiye maganar nan, dan bamai yuwuwabace" ummul kairi tace" A,a mummyna kar min haka inasonsa shinakeso dan Allah daddy Ina zansameshi kunemomin shi. daddy yadubi ummul kairi, yace" lalle kinyi hauka nanda wata biyu zaki auri abbas".
ummul kairi, tace" Aa, daddy karkamanta kaifa kacemin duk abunda nakeso zansamu matukar kana raye zakamin koma menene" ƙƴDaddy yace" banda wanan domin kuwa bazaki auri malamiba. yana gama faɗar haka yafice apalon, mummy tace" kinɗaukarwa kanki dala ba ganmo ummulkairi, shi dr adam bashir yobe, yama san kinayi to tunwuri kicanja tunani nafaɗamiki. ummul kairi tace" zaisani mummy kuma zai soni yazama lalle dole yasoni zanrayu dashi mummy" mummy tace" lalle iska tana wahalar dame kayan kara inkuma yanada matafa kairi, yazakiyi? ni baruwana damatarsa mummy" shinakeso kuma shima zai soni. mummy tace" awanan rawar kanaki zaisoki to bara kiji su malamai sunfi son macce, mai ilimin Addini, dakuma tarbiya maikyau kefa ummul kairi, wanne ke gareki duk da kina ɗiyata dole nafaɗa miki gaskiya" .
ummul kairi, tace" mummy zan iya canja rayuwata akan *dr adam bashir yobe,* zendena rashin kunya zanringa kallon mutane dadaraja zanzama mai tar biya mummy burina baiwuce nasameshi amatsayin mijiba". mummy tace" kihak'ura dashi ummulkairi, domin kuwa baida arzikin dazerikeki " mummy tafice apalon tabar ummul kairi tanata kuka, tunda ga wanan rana ummul kairi saitasa tashar sunna tv, tana kallo kozataga ansa masoyinta , amma shiru ba akuma sako shiba.
wata rana damisalin 11:00 pm nadare, ummul kairi, takasa bacci aɗakinta palo tafito taleko taga bakowa sanan takunna tv aikuwa cikin sa' a taga dr adam bashir yobe, ne ke wa'azi har yagama yana amsa tamboyoyi da mutane suka aiko ta yanar gizo. nitsuwa ummul kairi, tayi sosai talafe acikin kujera tana sauran dr adam bashir yobe, tak'ura mar ido tamkar mayya, cikin sa'a kuwa maikarantowa malam, yazo kan sakon ummul kairi, yafara karantowa kamar haka Assalamu alaikum malam dan Allah idan kakamu dason mutum tawacce hanya yakamata kasanarmar al'halin wanda kakesuɗin baima san kana sonsaba?. *dr Adam Bashir yobe* yana gamaji yai murmushi yace" ehto idan namijine yakamu dason macce, dafari zainemi izinin zantawa da'ita agun magabatanta insun yarjemar saiya isa gareta yabaiyana mata sirrin zuciyarsa akan irin son dayakemata yakuma tabbatar baize cutar musu da 'ya ba. idan macace kuma takamu dason wani ɗa namiji tofa kamata yayi taringa kyautatamar tahanyar kalami mai ma'ana ko awaya ko azahiri dakuma addu'ar Allah yasa shima yasota domin kuwa da kunya 'ya macce, tabuɗe baki kaitseye tace" wane inasonka hakan baiyiba saide taja hankalinsa tahanyar kyautatawa dakuma tarbiyarta tanuna itaɗin maitar biyace Allah yasa mudace Allah yabamu abunsonmu na Alkairi" malam nakaiwa nan yai addu'a akatashi dama tambayar ummul kairi, itace tak'arshe.
Wani gauron numfashi ummul kairi, tasauk'e tace" badamuwa zan kyatatama tahanyar kyaututuka dakuma faɗama kalamai masu daɗi inkuma nunama niɗin maitar biyace harsai kasoni kamar yanda nake sonka koma fiye dason dana kema. awanan darande ummul kairi batai bacciba wayarta taɗauka k'irar oppo, tai sachinɗin *dr adam bashir yobe,* a face book, taga group- group nashi da akabuɗe dan tura tambayoyi tai joining takoma kan istagram ta aikamar sak'on gaisuwa da fatan alkairi, tafita anan tai sarching ɗin email name ɗinshi nanfa taturamar kalaman soyayya masu rikita zuciyar maikarantawa sanan tatashi tashige bad room tayo alwala tatada sallar da saitaga dama takeyi amma saigashi tabiya la'asar, da magariba, dakuma isha'i, harda ɗaura nafila 😂 akai bayan ta idar tadaɗe tana addu'ar Allah yabata dr adam bashir yobe, har bacci yaigaba da'ita akan sallayar.
haka washe gari ummul kairi, tana tashi tai alwala tai sallar asuba, saɓaninda dasaitakai k'arfe goma, tana bacci saitatashi tai sallar amma yau anyita dawuri akan lokaci, ummul kairi, na idar da sallar tadawo palo, takunna tv, tasa chanel ɗin sunna tv cikin sa'a kuwa taga ansa wa'azinsa maimaicin najiya, nanfa ummul kairi, taizaman dirshan ak'asa agaban tv tai tagumi takurawa masoyinta ido,har Abbanta yazo yasameta. to wanan shine irin son da ummul kairi, takewa malam adam bashir yobe,.
*mukoma cikin labarinmu*
Kamar yanda alhaji mas'ud yace haka yasa aka kwashe dukkan tv nan gidan na ɓangaransa kawai akabari yakuma kwacce wayar hanunta. nanfa abun duniya yaiwa ummul kairi zafi tarasa meke mata daɗi sbd kwana biyu bataga masoyinta a tv ba batakuma ga wa'azinsa a face book ba, dan kullum bata iya bacci saitashiga face book taga wa'azinsa
shiryarwa ummul kairi, tayi cikin riga da wando 'yan itally wandon jeans blue da kuma top pink, mai kyan gaske kayan sunyi matukar mata kyau dan ummul kairi, bata iya ma sa kayan hausaba irinsu atamfa less da sauransu duk bata iya sasuba tace" nauyi garesu itade engilsh were, shitakesawa troza ko siket dan gwon ma takanti k'irar maleshia ko dubai sai mummynta tamatsamata takesawa gown kuwa 'yar saudiya bata sawa dantace sunfiya nauyi, 😳 wani takalmi hill, tasa sai tafara dube dube cande ta ɗauki hijjab ɗinta guda ɗaya da mummynta tabata danyin sallah shima iya gwiwa yatsaya dak'arma takarɓeshi dan cewa tayi yayi girma, porse ɗinta taɗauka tafito palo tatarar da daddynta da mummyta suna hira raita ɓata tatsaya akan mummy tace" mummy zanshiga school, mummy tace" Allahu akbar soyayya mai nitsar da mutum yau mamana har da hijjab tasa" aikuwa alhaji mas'ud yaɓata rai yaɗago yadubi ummul kairi, yace" mamana fishi kkyi dani sbd namiki zaɓin abunda yadace dake to kisani nidai bazan cutar dakeba dan haka auranki da abbas ba fashi gobema iyayensa zasukayo sadaki kuma hardashi Abbas ɗin zasuzo dan haka kishiryamar tarɓa mai kyau kinsan ɗan gidan arzikine. wani jiri ummul kairi, taji yakwasheta amma tadake tace" mummy sainadawo mummy tace" adawo lafiya my lovely dugther" har ummul kairi tafara tafiya taji daddy yakirata taja tatsaya daddy yace" bani atm card, ɗinki wani faɗuwar gaba taji amma haka tadaure dan tashirya tarar koma miye akan soyayar dr adam bashir, atm ɗin taciro bag ɗinta taje tadurk'usa tamikawa daddy hannu biyu abunda batataɓa yiwa daddy ba wato durk'uso daddy kawai sake baki yayi yana kallon ikon ikon Allah waiyo tillon 'yarsace durkushe agabansa ita dabatasan wanan girmamawanba saide tatsayamar aka tana mar diredire, amma yau gata adurk'ushe agabansa cike da girmamawa. daddy gashi yaji tace" firgit yayi yadawo daga tinanin dayatafi yakarɓi atm, ɗin yaciro dubiyar yamik'a mata, ummul kairi, tasa hannu takarɓa tace" nagode daddy tatashi tafito harabar gidan, tatsaya tak'are motocin gurin kallo motocin da ak'alla sunkai shidda uku nata uku na daddy dan mummy bata iya motaba, saide inzata unguwa driver yakaita acikin motar daddy, motocinta biyu dake rufe da rigar rufe mota takalla d'aya ja wanda Abbas yasiyamata maikyan gaske, d'aya kuma Ash color, wanda daddynta yasiya mata k'irar prado maikyau, tace" tayi kalar maza, tasa akarufeta batama taɓa hawantaba sai daddynta yasan jamata wata pink color 'yar k'arama maimatuk'ar kyau da tsada, take hawanta, bayan tagama kallon motocin taja tsaki mmttsss, tace" matsiyaci kawai gobe kana zuwa zakaɗau motarka ubanka ba ministan manfeturba ko injin buga kuɗi agidanku yake bazan aurekaba, kuma waccar motartawa ash colour amasoyina zan aikawa ita, dan kyautatawata gareshi,
haka de ummul kairi, tagama surutenta tashige motarta tajata aguje takama hanyar Ahmadu bello universty , aguje tashiga cikin makarantar kamar zatataka mutane wani mutumne maimatukar kwarjini atsaye ajikin mota atsakiyar makarantar kansa sunkuye yana ciki wasu takardu dawasu matasa akewaye dashi, ummul kairi, nashigowa makarantar da motarta duk mutanan dake kan hanya atsaye suna bata hanya tawuce dasunsan ba mutunci garetaba sai tamakesu ta kwana lafiya . da mamakin ummul kairi, saitaga wanan matashin mutumin dabataga fuskarsaba bai bar gurinba dantawuce suma matasan bawanda yamotsa harda wasu masu yunifon irin na 'yan agaji ummul kairi, tafusata tataho aguje dama gefansu wani ruwane da yakwanta agun aikuwa tabi tacikin ruwan ta fatsamusu tini wanan ruwan ruwan fato- faton yaɓata musuji bareshi wanda suka kewaye farar shaddace k'al ajikinsa, wata dariyar mugunta ummul kairi, tayi tace" bansanjaba inanan da halina agida kawai nasanja talakawan banza kawai" ummul kairi, nayin birki taji anfuncukota anwatsa mata marin dasaida taga gittawar wuta, ai dasauri tadafe k'uncinta saurayin daya mareta yace" ke jahila 'yar jahilai wacce bakida tarbiya to barakiji shiwancan bawan Allah dakika watsawa ruwan datti, yafi ubanki matsayi ak'asarnan ke har agun Allah yafi dukka danginki matsayi tinda ku bakusan Allah shiyake bayarwaba kuma yake hanawa banza dak'ik'iya mai kan alade, wata miryace maicike da nutsuwa tace" A,a k'anina tayaya zaka hada musukmi ɗan uwanka da alade, abunda Allah yala'anta" saurayin yace" wlh malam yanwaci 'ya'yan masu kuɗinan basuda kunya basusan darajar mutaneba dan haka saina koyamata hankali " mutumin yace" A,a ɗan uwa kabarta duniya cefa zatai hankali Allah yashiryet. itako ummul kairi, zafin marin yasata takame agun tama kasa motsawa amma taji wata murya kamar wanda tasani kamar muryar dakesata a shauk, juyowa tayi dantaga maimuryar amma saitaga har yashige mota matasanan sunmaramar baya sun juyo suna mata kallon zaki gane kuranki, k'awarta minat ce tazo gurin tace" lafiya ummul kairi, ? ummul kairi, tace" balafiyaba minat idan bangashiba zanshiga cikin wani hali idan banji miryarsaba yau akwai matsala minat kizo muje kisiyamin waya da sim naganshi, daddy yakwace wayata yakarɓe atm, ɗina" minat tace" waiwayeshi kk mutu akansa waye shi? miye asalinsa?""""""""""""" ummul kairi tace" bansan asalinsaba bansanshi azahiriba a tv kawai nasanshi".
*to masukaratu waye dr adam bashir yobe*
wani mutumne ummul kairi, tawatsamar ruwa, ? shin za daddy zaikarɓi sadakin ummul kairi ahanun Abbas akafta inajiransa
team Abbas
team dr Adam bashir
no comment
no typing
please read shere
⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹
💞💖 Love story 💞💖
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*kada d'ayanku yasha abunsha atsaye domin shedan shikeshan abu atsaye*
Page 11&12
👉📱 Minat takalli *Ummul khairi* tace" K'awata muje can muzauna yau zangaya maki waye dr Adam bashiri yobe, domin kuwa Ashe k'auyensu d'aya da daddyna dan shima yana yawan kallon wa'azinsa shine ranan munajin Wa'azinsa nake fad'awa mummyna akan kinkamu dasonsa saide shi baima san kinayiba" ashe daddy na yanajinmu shine yace ai mahaifinsa aminin yayanane baffanku isa, na ganjarma, shine naroki daddyna yafad'a min asalin dr Adam bashiri yobe domin musan tayanda zamu6ulowa lamarin. Minat tace" Asalin
( *dr Adam Bashir yobe*) su 'yan mutanen wani k'auyene ajihar yobe state da ake k'iran k'auyen da ganjarma, Anhaifi dr Adam Bashir yobe acikin garin gan jarma wanda mahaifinsa malam Bashir, babban malamine agarin na ganjarma, malam Bashir, yanada uwar gidansa inna Mari, inna Mari, batata6a haihuwa saide 'ya'yan 'yan uwanta take rik'o insunkai aure ta aurar, gidan malam Bashir, babban gidane dasuke zaune shida 'yan uwansa da matansu, da 'ya'yansu saide kowa nagidan tsoron inna Mari yakeyi hatta kishiyoyin balbalinta tsoronta sukeyi inta fad'a musu magana basu isa suk'etareba dan sai mazajensu sugayamusu suki ji, amma in inna Mari, tafad'a dole subi ahaka suke rayuwa agidan inna Mari duk ta ishi kowa, hatta shikanshi malam Bashir, yana shakkar inna mari yarasa yazaiyi da'ita dama sadakarta akabashi domin kuwa tuntana gidansu akarasa me aurarta sbd masifarta batada aiki sai had'a matan 'yan uwanta fad'a da mahaifin ta yagaji da'ita saiya bawa malam isa, sadakarta aka musu aure haka malam isa yacigaba da zama da inna Mari har sukai shekara goma ba haihuwa, itako inna Mari, abunko ajikinta dan tace intanason 'ya'ya ai 'yan uwanta sun haifa dan haka zatadau nasu tarik'e hakan kiwa tafaru, tafara d'aukar 'ya'yan 'yan uwanta tana rikewa amma duk dahaka hankalin malam baikwantaba dan yanaso shima yasamu magaji
Watarana kuwa inna mari tana zaune a farfadar gida tana sa kishiyoyin balbalinta aiki dakai maimata wankiwanke sai maimata wanki da shara sai mai dafamata abinci dan ita batakomai saide taci takwanta intasaki kikak'iyi tahad'a miki tuggun dasekinbar gidan dan haka suke mata biyayya,
Wani yarone yashigo aguje yana haki tadurk'usa agaban inna Mari, yace" inna -inna yanzunan akad'aurawa malam aure da hansai d'iyar filanin damagun wanda suke kawo tallan fura garinan duk ranar kasuwa" arazene inna Mari, tatashi tace" aikuwa yau ganjarma tamana kad'an nida malam ni zaici amana saiyasan yata6o mari babban kifi, zaizo yasaman zaigayamin munafukan dasuka bashi k'aramar yarinya 'yar cikina" Aikuwa kishiyoyin balbalinta sukakwashe da dariya suka rangad'a gud'a sukace Allah sarki malam yakusan samun magajin babban malami na K'asa baki d'aya" aikuwa inna mari tad'auki madoki toyo kansu aikuwa duk suka gudu d'aki suka rufe, haka inna mari ranar tawuni tana tazage-zage, sukuwa matan gidan bawacce tafito 'ya'yayensuma sunhanasu futowa, har dare akakawo Amarya sanan kowa yafito akatari amarya amma inna mari, ko lok'owa batayiba dan takaici malam ma baishigoba saida kowa ya kwanta sanan yashigo da kazar amarcinsa, shida Amaryarsa Hansai sukayi kwanan Amarci.
Washe gari kuwa inna mari, tatashi da masifa wai sai malam yaga yamata wayabashi auren yarinya k'arama 'yar cikinsa" malam kuwa yace" mata sadakarta akaban kamar yanda kema akaban sadakarki nanko malam k'arya yai mata auren soyayya sukayi shida hansai domin tana sonshi shima yana sonta iyayanta ma, dasukaga shi mutumne mai dattaku sukabashi.
Inna mari, tace" aikuwa de iyayenta sunyi asara dasukadau 'yarsu kyakyawa k'aramar yarinya suka baka tofa lalle sai tazama bazawara dan bawacce ta'isa tahada kishi da mari babban kifi, haka tagama banbaminta malam ko yakullata.
Aikuwa tun daga ranar inna mari, tadena sa kishiyoyin balbalinta aiki, aiki komai hansai take mata gashi han sai ita ba mai rigima bacce kuma agidanan bawanda ya isa yai huld'a da hansai domin inna mari, tahana kowa yara6eta koda yara tahanasu shiga d'akin hansai hakade hansai take rayuwar hak'uri agidan saukinta d'aya tana samun kulawa daga mijinta, dan haka take jure duk uk'ubar inna mari, ana cikin Haka Hansai tasamu ciki mai laulayi domin har suma takeyi amna inna mari ko ajikinta dan ita haushin hansai takeji zata haihu da mijinta amma tasha alwashin hansai nahaihuwa zatakad'a ta tabar gidan dan bazata bari tazo tacika gidan da 'ya'yaba.
Hakade Hansai taci gaba darenon cikinta cikin wahala iri- iri, har tahaifi d'anta na miji mai suna Adam, bayan haihuwar ta da shekara d'aya Hansai tatada rigima akan fa sai malam yasaketa, iyayenta sunyisunyi akan miye dalilinta ? amma tace" ita ta tsane shi batasonshi Haka malam badan ransa yasoba yasaketa, d'anma k'in d'auka tayi waibataso haka tatafi tabarshi shekararsa d'aya ko yayeyeshi ba a yiba. Haka Adam yataso hanun inna mari, wahala kuwa ba irin wacce baisha danma Allah yasa shimai hak'uri da juriyane wani abun in inna mari, taimar yajure wani lokacin kuma yashige d'aki yaita kukan rashin mahaifiya domin kuwa yasan ba inna mari ta haifeshiba, dan tinda Hansai tabar gidan batasake dawowa dan ganin d'antaba hakama dan ginta bawanda yazo dan ance hansai ta tsani taji antina mata tana da d'a dan haka tayi watsi da lamarin d'anta tace" bata sonma jin labarinsa bare ganinsa.
Hmmm Allah yasa mufi k'arfin zuciyarmu 🤲🤲
Haka Adam yataso hanun inna mari 'yan rikontama sunfishi daraja dan sai tahanashi abinci tabawa 'yar rikonta binta dan yanzu inna mari wata 'yar k'aninta takeriko binta, binta made gadon halin inna mari tayo batada kirki ko kad'an gata fitsarariya batada kunya gata 'yar masiface tabugawa a jarida dan binta hartafi innna mari masifa binta da shekara biyu kawai adam bashir yafita dan ana yayete inna mari ta d'aukota tarik'e.
Malam de dayaga azabar da inna mari, takewa tillon d'ansa tayi yawa dan haka sai yad'aukeshi yabar k'auyen dashi ya kaishi garin kano wata makarantar kwana ta maza da akekoyar dasu karatun boko da na addini. Adam baizo ganin gidaba har saida yashekara goma agurin alokacin yanada shekara goma sha takwas, binta kuma 'yar rikon inna mari nada shekara sha shidda amma bama wanda yata6a zuwa yace yanason ta duk sa anunta sunyi aure sunbarta. Aikuwa inna mari, dataga Adam yazama saurayi ga kyawunsa sak irin na uwarsa na asalin filani, nan taji takara tsanarsa ga ilimi Allah yabashi dan ma yazo musu sallamane akan zaitafi madina k'aro ilimi dan yasamu scholer ship, inna mari, tayi matukar bakin ciki amma bayanda ta iya zakaranda Allah yanufa da cara saiyayi jindadinta daya haryanzu mahaifiyarsa bata k'aunarsa dan wanan zuwanma da yayi yaje har garin dogon kuka inda mahaifiyarsa take aure amma taki kallonsa haka yahakura yatafi madina karo ilimi.
Shekarsa goma a Madina yadawo k'asarsa Nigeria alokacin yazama babban malami wanda k'asa keji dashi harma makota irin, su Burkina faso, abijan, chardi, camaron, Nigar, codvua, dade sauransu, alokacin yanada shekaru ishirin da tara wato talatin badaya, Shekarsa d'aya akano bayan yadawo dan yanada gidansa babba da motarsa tashiga, haka yashirya yatafi ganjarma wanda ganinsa saida yasa inna mari, tasuma dan bakin ciki dan yacika mutum maikyau da hutu da kuma da raja haka inna mari, tatada hankalin malam duk da alokacin tsufa yaka masu amma inna mari, nan da halinta , hakade tata da fitina akan wai sai Adam ya auri binta alokacin shakarunta Ashirin da takwas, bawata budurwa sa'arta agarin, haka malam bayanda ya iya yakira d'ansa Adam yabashi umarni da ya auri binta, dayake Adam d'ana maitarbiya sai yace" bakomai malam zan aureta Allah yasa biyaiyar da namaka yasa mahaifiyata ta saurareni" malam yace" d'ana nima kullum addu'a ta gareka kenan Allah yadaidaita tsakaninku. Haka aka d'aura Auren Adam bashir da binta, haka ya d'auki Amarsa yanufi dogon kuka, da'ita dan yanunawa mahaifiyarsa amaryarsa ita sanan kuma yad'auki mahaifiyarsa sutafi kano, dan yaji labarin mijin da ta aura yarasu kuma 'ya d'aya ta haifa agidan, dan haka yaso yad'aukesu yatafi dasu amma de bata sanja zaniba dan kuwa mahaifiyarsa takima kallon inda yake, har matatasa takuma aika agayamar kar yakara dawo wa inda take. dan haka dole yakoma kano da matarsa kuma haryau baikuma dawowaba.
To kinji k'awata wanan shine labarin Asalin dr Adam bashir yobe, Ummul khairi tatashi tace" Nikuma insha Allah zanshiryu zanyi yaki da daddyna sai na auri dr Adam bashiri yobe saina dedeta tsakaninsa da mahaifiyarsa alk'awarinane. Wanan.
To mubidai Ummul khairi shin zata iya da binta kuwa kuma zata iya cika alk'awarin da tadauka.
No comment
No typing
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹
💞💖 Love story💞💖
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜{{H.Q.W.A📚}}*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw* :
*kada kuci abinci da hanun hagu domin shedan shikeci da hagun*
13&14
👉📱 *Ummul khairi* tace" yanzu muje muciri kud'i a atm machine, kisayamin waya, ko tadubu hamsin ce" bayan sunciri kud'in shagon saida waya suka nufa, minat, tasiyawa Ummul khairi, samsung galaxy, da sabon sim,.
Ahanyarsu takomawa gidane Ummul khairi tadubi minat tace" my besty yanzu kawai sonakeyi nasamu number dr Adam, dazan k'irashi da'ita domin kuwa numbarsa ta tura tambayoyi ko nak'ira ba'ad'auka" minat tace" kar kidamu besty, zan samomiki numbarsa agun dad d'ina domin kuwa nasan yanada da'ita tunda garinsu d'aya da dr Adam bashiri yobe,
Ummul khairi tace" nagode my besty" minat tace" kinfi haka agurina k'awata 'yar'uwata domin kuwa jinki nakeyi tamkar rabin jikina" Ummul khairi tace" nagode sister nima haka nakejinki araina Allah yakara mana dank'on zumunta Ameen Ummul khairi ta'amsa" minat tace" karkidamu sisina inkina buk'atar taimako kigayamin zan taimakeki cika burinki insha Allah".
Haka de suka rabu cikin farin ciki, bayan Ummul khairi takoma gida tagama abunda zatayi tashige d'akinta tahad'a sabuwar wayarta tasa number dr Adam tatura tambayoyi dakuma ta minat, numbobin biyu kawai tasa awayar, da zata turawa dr Adam bashir yobe, kalaman soyayya ta numbar saitatuna bashi yake karantawaba, karanta masa akeyi dan haka saitafasa, sai taturamar sak'o kamar haka
*Allah yataimaki malam akan lamuransa Ameen malam nagode da shawarar da kaban akan yanda zansa wanda nakeso shima yasoni dan haka insha Allah zan fara aiwatarwa bissalam*
Tana gama turawa takoma face book, tabud'e wa'azin sa, da akai postine tafaraji tana ji, tana kallon sa tana murmushi har bacci yai gaba da'ita agurin,.
Washe gari Ummul khairi dawuri tatashi tai sallah, tashiga kicin tatarar da mummynta tana had'a break, domin kuwa dadynta baicin abincin masu aiki, bayan Ummul khairi tagaisar da mummynta, Ummul khairi tace" mummyna mekkyi manane? Mummy tace" K'osan doya da ferfesun 'yan ciki, dadynki yakeson ci" Ummul khairi tace" Oky bari natayaki mummyna" mummy tace" ikon Allah yaud'in" Ummul khairi tace" eh mummyna aiyanzu nayi hankali isilamiya ma nakeso nakoma" mummy tace" ikon Allah, Allah nagodema da ka amsa addu'ata, bayan Ummul khairi da mummynta sunjere abincin kari a dining, daddy yafito yazauna kusa da kujerar mummy, Ummul khairi taduk'a har k'asa tace" daddy inakwana? daddy yace" lafiya lau mamana yakike ? Wato de kinsauk'o kinhakura zaki auri Abbas d'in ko sweet dugther? Ummul khairi jitayi gabanta yai wani irin fad'uwa tini idonta yafara kwalla, daddy yace" haba mamana miye nakwalla Abbas fa shiyadace dake shizaisaki farin ciki inkunyi aure" Ummul khairi tace" A,a daddy kabarni na auri wanda nakeso shine kawai zaisani farinciki. Niyanzu nagane bason Abbas nakeyiba yarintace tasa na Amsa tayin soyayyar sa abaya amma yanzu zuciyata dr Adam bashir yobe, takeso please daddy kabarni na auri abin sona" daddy yace" waye abun sonaki shi abun sonaki yana ina?? Son da ba'asan kinayinshiba to barakiji koshi wanda kksodin yasani bazanta6a bari ki aureshiba tinda gawanda yadace dake wanda zaijiyar dake dad'in rayuwa, sa6anin malamin sunnah dasaide yatakuraki. Dan haka kishirya yaudinan bagobeba za'akawo sadakinki auranki da Abbas kuma nanda sati biyu, arazane Ummul khairi tatashi tace" A,a daddy bazaiwuba mummyna kice wani abu karkibari ad'auramun Abbas" mummy tace" Haba Ummul khairi kikwantar da hankalinki kinsande daddynki bazsicutar dakeba kawai kimasa biyayya kinji 'yar Albarka, yanzu kizauna muci abinci" Ummul khairi tace" abinci-abinci kawai saitai baya tafad'i aituni suka tarota Amma ina tasume, arakice daddy yazuba mata ruwa amma ko gezau, haka suka kwashi Ummul khairi sai Asibiti, hankalin daddy da mummy yai matuk'ar tashi, bayan likita yagama ba taimakon daze bawa Ummul khairi, yafito zainufi office d'insa daddy yatareshi yace" doctor ya 'yata? Tafarfad'o meyasameta? Likitan yace" kubiyoni office" bayan daddy da mummy sunbi likitan office, likitan yadubesu gaskiya 'yarku tana cikin matsala domin kuwa tasa damuwa aranta akwai abunda takeso dan haka yaka mata kubata koma Miye inbahakaba kuma gaskiya komai zai iya faruwa da'ita" .
Mummy tace" shikenan likita zamu bata abunda takeso danko bazan bari narasa 'yataba akan dukiya, yanzu dan Allah likita tafarfad'o? Likita yace" karkidamu Hajiya,anmata alurar bacci, nanbada dad'ewa ba zata farko, mummy tace" mungode Likita" daddy kuwa yak'ame agurin yakasa magana wayarsace tad'aururi d'auka daddy yayi yagama magana yakashe, yadubi mummy yace" muje ko" bayan sunfito a office d'in, daddy yadubi mummy yace" yace" yanzu yaza'ayi baffan Abbas ne yak'iran yace min sun iso sunzo agida ance bamanan" angaya musu munkawo mamana asibiti, to sunbukaci infad'amusu sunan asibitin akan suzo susamemu amma nace" subari inazuwa" mummy tace" aisaikasan yanda zakai dasu dan kuwa bazanbari ku kashemin 'yaba" afusace daddy yafice a asibitin daddy nabarin asibitin, mummy takira mummyn minat, awaya taga yamata suna asibiti, Ummul khairi ba lafiya mummyn minat tace" gamunan zuwa Allah yabata lafiya".
Acan gida kuwa bayan daddy yatarar da bak'in suka gaisa zasuyi magana yatsaidasu yace" please maganar aure ku ajiyeta harsai mamana tawarke sanan asan abinyi" Abbas yace" daddy meyasa metane? Daddy yacewa" eh to baiwuce nasaba damaganar auranka dantace ita yanzu akwai wanda takeso bakai take...............daddy bak'arasa maganarma, Abbas yastaidashi yace" please daddy karkabari Ummul khairi, taimin haka, ina sonta nima intabarni zanshiga wani hali, baffan Abbas yace" dakata Abbas akan mace kake magiya bayan kasan munada kud'i komai kkso zakasa meshi, balle 'yar wanan mutumin da a k'ark'ashinmu yake" Alhaji mas'ud yace" dan ina k'ark'ashinku hakan bazaisa nasadau kar da farin cikin 'yata tillo d'aya tak dana mallaka ba, d'ayan mutumin dasuke tare da baffan Abbas, wato Aminin minista Alhaji kacala, yace" to tsaya kaji mas'udu tinda d'anmu yanace" akan 'yarka bayan duk 'yan matanda suka fita kyau da komai basumarba sai 'yarka dan haka dole kabashi 'yarka inkuma bahakaba tofa lalle talauci yana biye dakai dansai munsa karasa komai naka dan haka za6i yarage naka" suna kaiwa nan sukajuya zasutafi. Daddy yace" danarasa 'yata gwanda narasa komai nawa aikin banza kawai"
Bayan daddy yakoma Asbitin yatatar da Ummul khairi, tafarka k'awarta minat, nazaune kusa da'ita, mummyn minat kuma nazaune kusada Hajiya Nafisa, daddy yadubi Ummul khairi, yace" mamana sannu yajikinaki meyake damunki yanzun? Kawai sai Ummul khairi tasa kuka nanfa sukahau rarashinta, Ummul khairi tace" daddy Allah yasa baka kar6i sadakina ahanun su Abbas ba" daddy yace" bankar6a sbd bakida lafiya nace sukoma dashi" Ummul khairi tai ajiyar zuciya tace" nagode daddyna"
Bayan kwana biyu da sallamar Ummul khairi, a asibiti, Ummul khairi da minat, suka shirya tafiya potiskum yobe state domin kuwa dukkansu 'yan asalin yobe ne, kuma tafiyartasu sunshiryatane akan d'auko mahaifiyar *dr Adam bashir yobe* dan sukawota kaduna kafin susan abinyi, Ummul khairi taje tasamu daddynta da zancan tafiyar, daddy yace amma mamana kinsan ba lafiya garekiba mezakije yi? Ummul khairi tace" daddy nida k'awata minat zamuje kawai minyi missing d'in family ne shiyasa zamukai ziyara" daddy yace" Oky yaushe kuka shirya tafiyar sai asamamuku jirgin maiduguri, Ummul khairi tace" gobene daddy kawaima basai ajirgiba driver zaikaimu tinda ya'iya gudu, inyaso mafita dawuri zuwa 1:00pm zamu iya kaiwa insha Allah" daddy yace" Oky shikenan Allah yakaimu goben, Ummul khairi tace" Ameen daddy bari naje nafara shiri daddy yak'irata mamana" Ummul khairi ta amsa na'am daddy, yace" gawanan atm dinkene zanmaki taransifar kud'ad'e Anjima ga wayar kima" Ummul khairi tasa hannu takar6a tace" nagode daddyna" bayan Ummul khairi tabargun daddy yace" lamuranki yanzu suna ban mamaki mamana da ko munce zamu gani gida k'in zuwa kkyi kice garin yafiye Rana gazaman mota, amma wai yanzun mamana dakanta tabuk'aci zuwa yobe Allah yasa bawani abun tashiryaba" hhmm
Washe gari anasalar asuba drivern daddy dasu Ummul khairi suka d'au hanyar yobe dama minat tare suka kwana agidan su Ummul khairi.
To su Ummul khairi Asauk'a lafiya 😳😳😳😳
Allah yasa mamar Dr Adam, tayarda tabiyoku kotayayama hakan zaikasance baccin basaninsu tayiba🤔🤔🤔🤔
Kar kumantafa haryanzu dr Adam bashir yobe, baisanda ma zaman wata Ummul khairi ba hmm mujai zuwa muji yazata kasance agaba.....✍️
*Please Readers littafin Ummul khairi sauran page daya ya rage muku a free, duk wacce take son jin k'arashen labarin zata iya tuntu6ata akan 09065121058*
Sainajiku domin kuwa bason siyan littatafanmu kukeyi ba saicika baki sbd haka zanga masoyan asali🤥🤥🤥🤥🤥
*But please da nace free novel ne dan haka na chanja tsari sbd wasu dalilai😉😉😉😉*
Pleas read and shared
*No typing No comment*
*ASSATAGAFIRILLAH* 🙏.
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
🌸🌸🌸🌸🌸🌸
🌸🌸🌸🌸🌸
🎀 🎀🎀🎀
🎀🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌹🌹🌹
🌹
💞💖Love story💞💖
*بسم الله الرحمن الرحيم*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
Marubuciyar:
#Auren Lagos
#Gimbiya Na'im
#Wanijinkire Alkhairine
And now
👇
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw* :
*imanin d'ayanku bazecikaba har saiyasowa d'an uwansa abunda yasowa kanka*
Page 15&16
👉📱K'arfe d'aya na Rana, su Ummul khairi suka shiga garin potiskum, kaitsaye gidan kakanin Ummul khairi nawajen uba, suka wuce.
Koda suka isa kakar Ummul khairi Ayiya, taji dad'in ganin su nan- nan, taitayi dasu, bayan sunci Abinci sun huta ayiya tadubi Ummul khairi tace" ikon Allah wai yo takwara kedakanki kika kawo mana ziyara lalle kinsoma hankali" Ummul khairi tace" aigashinan duk jikina ciwo yakeyi ga k'afafuna duk sunkunbura" minat tace" aikece baki saba tafiyar motaba shiyasa amma dayake ninasaba banjin komai, Ayiya tace" bari baffanki yadawo daga makaranta yasiyo maki maganin ciwon jiki".
Ummul khairi tace" wai har yanzu Ayiya Baffa salisu baigama karatuba? Ayiya tace" wanan shekarde zai gama" Baffa salisu shine d'an autan ayiya daddy shine babba, sauran k'anan sa mata biyu duk sunyi aure agarin potiskum d'in daddy ne kawai aiki yakaishi kaduna,
Washe gari su Ummul khairi suka nufi gidan kakanin ta nawajan uwa wato gidan su mummy dayake unguwar dogon k'arfe, gidan babban gidane family house, su Ummul khairi na parka motarsu yaranane sukazagaye motar suna musu oyoyo, dak'ar su Ummul khairi suka kwaci kansu saida tabud'e hand bag, d'in ta, taciro dubu d'aya tabasu tace" susiyi alawa suraba sanan suka watse suna murna, wani d'an wan maman Ummul khairi ne yana zaune akofar gidan yana kallonsu azuciyar sa yace" yaushe wanan marar kunyar tai hankali haka? Hartake bawa yara kud'i, jiyayi ance yaya Haris ina wuni? Kafin ya amsa har sunshige cikin
gidan, cewa yayi a lalle yarinyarnan tai hankali yanzun yaka mata nasanar mata sak'on zuciya ta"
Ummul khairi suna shiga gidan matan kawunanta suka ringa musu sannu dazuwa kai tsaye 6angaren kakarta suka nufa, bayan sungaisa da kakarta iya ladi, tana tamurnar ganinsu abinka da babban gida tuni akacika musu gabansu dakayan ciye ciye, kwanon d'an wake minat tajawo tafaraci dana awara, Ummul khairi tace" minat miye wanan kikeci? Minat tace" ci kiji da dad'i Ummul khairi tace" A,a nak'oshi wanan aisaike uwar kwad'ayi iya ladi, tace" zaki sani ai da iyayinki na 'yan boko, ni yarinyar nanma naga kinyi hankali kin d'an nutsu anya ba aure kikesoba kuwa? Minat tace" kamar kinsani kuwa kakus aure takeso shiyasa ta nutsu" iya ladi, tarike baki tace" nidai naga alama ni Ladi yanzu waye mijin? Minat tace" *dr Adam bashir yobe* , iya ladi tace" wani dr Adam d'in ni Ladi," minat tace malamin sunna d'in nande guda d'aya shitakeso akansa tabirkice harda kwanciya asibiti sbd sinsa" iya ladi tace" amma yarinyar nan kin d'aukarwa kanki aiki babba yo shiko mezedake ai irin wa'yanan manyan malaman da k'asashe tasan dazamansu ai saide 'ya'yan larabawa suke aura bakeba dako SABBI, k'ila baki iyaba sairawar kan tsiya da rashin kunya dakika haddace shine yanzu kinga salihi bawan Allah zaki wani saduda na K'arya to irin wa'yanande sai 'ya'yan madina ko saudiya suke aure" ehen.
Ummul khairi tace" dakata Ladi, inbazakimin fatan samunsaba kiyi shiru dabakinki kawai tsohuwa" iya ladi tace " Yo daka fad'ar gaskiya ai gwanda kawai ki auri Harisu shine daidai ke tinda shima yayi karatun boko aiki kawai yakejira dama nace yabari idan uwarki tazo zanfada mata itakuma taiwa babanki magana akan yasa marma Harisu aiki kinga kuwa aiki yana sanuwa ayi tuwona maina shikan d'aka tankad'an bakin gado, azuciye Ummul khairi taja hannun minat tace" sister zo mutafi wanan tsohuwar bazata ta6a fahimtaba" iya ladi tace"saide kece baza ki fahimtaba gwanda kidawo kidaidata da d'an uwanki" su Ummul khairi ko kulata basuyiba sukabar gidan,iya ladi,kuwa sai mita take tayi ita d'aya abunta.
Kwanan su Ummul khairi biyu, a potiskum suka nufi ganjarma wato garin kakanan minat, kuma nanne mahaifar dr Adam bashiri yobe, suna shiga garin Ummul khairi taji farin ciki tamkar zataga masoyinta agarin, nanmade kyakyawar tar6a suka samu daga gun dangin minat, kwanansu d'aya agarin sukai shirin tafiya dogon kuka inda mahaifiyar dr Adam, take zaune, bayan sun sami cikakken bayanin inda zasu sameta wajen kakar minat dan kuwa sunbigi cikinta sunji komai akan Hansai, inda kafin suwuce minat take tsokanar Ummul khairi tace" sister bazamu kigai da inna mari ba? Ummul khairi tace" ai inaganin matar nan maketa zanyi sbd abunda tayiwa nuril k'albina" minat tace" amma yaka mata muje kiga mahaifinsa mutumin kirki malami mai dattako"
Ummul khairi tace" muje sister mugaisheshi amma gaskiya banaso naga fuskar mayyar tsohuwar nan" minat tace" kede ko kishi kikeyi dan ta aurawa sahibinki 'yarta" Ummul khairi tace" ai yanda tafitar da mamarmu agida mijinta takuma Rabata da d'anta haka nima zankoro mata tata 'yar danma zalinci saida tai kwante sanan ta aurawa nagartaccan na miji irin dr Adam, minat tace" kai k'awata bakida dama" su Ummul khairi ne dur k'ushe gaban malam Bashir dattijon arziki wanda yake shingid'e taga ban gidansa k'ar k'ashin wata bishiyar maina akan daduma, yadubi su Ummul khairi yace" saide 'ya'yana banganekuba suwaye ku? Minat tace" malam aimu jikokin malam bawa ne" malam yace" Allah sarki aiko yanzu naga kama afuskarki 'yata" sanan yaitabin Ummul khairi da kallo yace" itako wanan inajinta tamkar jinina Allah yayi muku Albarka Ameen suka amsa nande suka d'an ta6a hira da malam yaji yaran sunbur geshi sosai inda yatashi yad'auko musu wani Ruwan Rubutu yabasu yace" suyi Bissimillah susha natsarine aikuwa sukayi yanda yace" suka mar sallama Ummul khairi tabud'e jakarta ta d'auko turaruka masu k'amshi guda biyu, tabashi dan kuwa tana ganin intabashi kud'i bazai amsaba kilama yatuhu mesu A,ina suka samo tinda yatambayesu ko suna da aure sukace A,a.
Su Ummul khairi nashiga garin digon kuka, kai tsaye gidan mahaifiyar dr Adam, suka wuce dan kuwa daman kakar minat taga yamusu sunan gidan dan haka basusha wahalaba akaimusu kwatance, koda sukai sallama acikin d'an k'aramin gidan wata matashiyar budurwace dabaza tawuce sa'arsuba ta amsa tace" kuka k'araso Ammin tana ciki guri suka samu kan tabarma abaranda suka zauna, inda Ummul khairi take k'are ko ina nagidan da kallo, balaifi akwai tsafta danba datti ko kad'an agidan komai kwaskwas,abin sha'awa Ummul khairi takarewa budurwar nan kallo lalle kana ganinta kaga k'anwar dr Adam, sbd kamanni tini Ummul khairi taji son yarinyar yashiga Ranta, wata matace tafito 'yar matashiya ba akirata tsohuwa ba, bakuma akirata yarinyaba, matar tace" yanzu Aisha ayi baki amma ko Ruwa baki basuba" wacce akakira da Aisha tace" yanzu dama nakeso Ammi inje nasiyo musu Ruwan leda dan daka gani daga birni suke baza su iyashan Ruwan Rijiyaba, minat tace" la 'yar uwa bashi kawai bamuda yunwa bare k'ishi dan da guzirinmu ajakarmu"
Ammi tace" aiduk dahaka yaranan aibakonka Annabinka dole kabashi ko Ruwane" nande suka gaigaisa cikin mutunta juna Ammi tace" ayya yaranan banganekuba daga ina kenan? Ummul khairi tace........... ✍️
Hmm wai me Ummul khairi zatacewa Ammine?
Shinma kuwa in Ammi taji bukatar su zatayarda tabisu?
Kar kumantafa Ummul khairi tadau alwashin intashiga gidan dr Adam, saitafitar da binta, dan taramawa Ammi abunda inna Mari, taimata
To gade Ummul khairi tana tafadi tashi akan dr Adam, shikoma baisan wainar da aketoyawaba baima sanda zaman wata wai Ummul khairi ba. Kubiyoni danjin yanda abun zaikaya akan 200 kacal, duk maison jin sauran labarin nan, tofa zaituro katin mtn na 200 awanan number 09065120158 sanan kidau hoton katin kituro sbd mistake, sainajiku masoya Ummul khairi
Danyanzu akafara bugan wasan, binta da dr Adam sai munzo kawo amarya kairi⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️⛹️♀️
*ASSTAGAFILLAH* 👏
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💞💖 Love story💞💖
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*wattpad* :
Karimatuabdulhamid
*TINATARWA*
*MANZON ALLAH SWA :*
*YARDAR ALLAH TANADA GA CIKIN YARDAR IYAYE*
*FISHIN ALLAH YANADA GA CIKIN FISHIN IYAYE*
*YA Allah kabamu yardar iyayenmu Allah katsaremu da ga fishin iyayenanmu Ameen*
Pg 19&20
*__________* 📱Washe gari ummul khairi natashi taje tagaida Ammi, Ammi ta amsa cikin farin ciki, Ummul khairi tace" Ammi ina Aisha? Ammi tace" aiwanan raguwace tana ciki tana bacci wai haryanzu gajiyar hanyar batasaketaba" Ummul khairi tace" Allah sarki dole tagaji ai hanyar da nisa" Ammi tace" niko d'iyata haryanzu bawanda yamin bayani akan aikina banma san hanyar kicin d'inba bare naje nafara aikina" Ummul khairi tace" karkidamu Ammi kidai k'ara hutawa tukun, dama shi daddy baicin abincin masu aiki saide mummy tamishi gashi mummy batafiya son yin abincin gargajiya ba. Shikuma daddy kuma yafison abincin gargajiya dan haka duk ranar daya buk'ata saikimana dan dama munada kuku namiji dayake mana nida mummy sauran masu aikima akwai memusu. Amma tinda yanzu kunanan sai asalami kukunmu inmuna bukatar girkin zamani zamu shiga kicin nida Aisha mugirka, dama de danaji labarinku shine kukaban tausayi naga aigwanda nad'aukeku dana d'au wasu k'ila arage muku kad'aici"
*______________________*
Ammi tace" hakane d'iyata hak'ik'a keda iyayenki mutanen kirkine mungode matuka". Ummul khairi tace" bakomai Ammi nad'aukeki tamkar mahaifiyarta Aisha kuma tamkar 'yar uwata tajini dan haka Ammi nakeso kibari nasa anemawa Aisha makaranta taci gaba da karatunta har Allah yakawo mata miji tai aure" Ammi tace" shikenan d'iyata amma badanke bakam ba karatun dazata k'ara" Ummul khairi tace" nagode Ammi, Ammi tace" bakomai d'iyata mune da godiya" Ashe duk hirar da Ammi da Ummul khairi sukeyi Aisha najinsu dan tada d'e dafarkawa, zuwa tayi tarungume Ummul khairi, tace" nagode sister gaskiya dake Alkairice" Ummul khairi tace" Kugodewa Allah domin shine abun godiya" Aisha tace" hakane Anti kairi, ummul khairi tace" dan Allah rifamin asiri wani irin Anti kuma aiko zanfiki Aisha baifi one year ba" Aisha tace" hakane amma gaskiya inaganin k'imarki Anti zanringa k'iranki" Ummul khairi tace" naki wayon kalan kisa natsufa dawuri kawai ki kirani da Sister kamar yanda minat takece min". Duk kansu sukai dariya har Ammi, Aisha tace" wai ina sister minat d'ine kodai tanada aure?? Ummul khairi tace" A,a batada Aure Anjima zamuje gidansu kiganta" Aisha tace" to my sis kefa Yaushene zamusha biki? Ummul khairi tai murmushi tace" dasaura tukun" Aisha tace" zanso naga mairabonda daze d'aukeki gaskiya dazantaya shi murnar dasamun mace takwarai mai asali da kyau, da arziki, gakuma hankali" Ummul khairi tace" banda yabinkai sister" Aisha tace" da gaske ke Alherice gaduk Ahalin da sukasa meki da ace inada yaya kuma mai hali dasainaso ya aureki dan kuwa zemore" Ummul khairi tace" kai sister karfa kifasan kai" Aisha tace" dagaske nake duk abunda nafada yadace dake koba hakaba Ammi Aisha tace" tana duban Ammi, Ammi tai murmushi tace" hakane Allah yabaku miji nagari.
Da yamma kuwa Ummul khairi taja Aisha sukaje gidan su minat daga can sukayiwa yayan mina kabir, magana yayiwa Aisha fafutukar samun gurbin karatunta, domin kuwa kabir lucture ne ammakarantarsu. Koda suka dawo gida da mangaruba Aisha tashige 6angarensu Ummul khairi ma cikin gida tashige tai wanka tai alwala tai sallar magarib, taita zikiri, har akak'ira isha'i, sanan itama tatashi tagabatar da tata. Koda idar da sallar kayan bacci tasa Riga da dogon wondo masu taushi, tasa k'aramin hijjab akai 6angaren su Ammi tanufa, tana shiga tai sallama, Ammi ta'amsa, Ummul khairi tace" dama Ammi so nakeyi gobe kimana masar farar shinkafa da miyar kan Rago, Ammi tace" amma d'iyata shine baki fad'a dawuri ba antanadi komai" Ummul khairi tace" ai Ammi akwai komai a store, Ammi tace" wai nufina da ankai markad'e da wuri nahad'a komai kinga inayin sallar asuba sainafara tuya" Ummul khairi tace" karkidamu Ammi akwai babbar blanda muna markad'a komai da'ita har wake, dasu Aya," Ammi tace" shikenan d'iyata amma yanzu muje najik'a shinkafar kinga da asuba saina markad'a" Ummul khairi tace" to Ammi muje da asuba ma zantaso natayaki markad'an, Ammi tace" A,a 'yar nan aiga Aisha nan zatatayani muyi" nande sukaje suka jik'a shinkafar dan tai laushi wajen nikawa,
****** ******** *********
Yau ummul khairi da matukar farinciki tatashi dantasan yo zataji amsar sak'onta da ta aikawa dr Adam, saide fatan ta Allah yasa yakar6i kyautar da taimar. Zaune sukebadawa adining su na break fast, Ummul khairi da mummy dakuma daddy, masa da miyar kan Rago sukeci😋 wanda masar saitashin kamshi takeyi tasoyu rafai ga dad'i miyar ma saiwani kamshi takeyi nakayan yaji mummy tace" gaskiya Ummul khairi wanan matar ta iya girki sosai nadad'e banci masa medadin wananba" daddy yace" ai mamana kinkyauta dakika kawo mana ita gaskiya ta iya sarafa girki, Ummul khairi tace" naji dad'i danai abunda yaburgeku ban6ata muku raiba" daddy yace" Allah yayi maki albarka mamana Allah yabaki miji nagari mai sonki" Ummul khairi tace A zuciyarta Ameen amma dr Adam, dan shine miji nagari saide nayi fatan yasoni. Mummy tace" yau fa kairina naga kamar kina cikin matukar farin ciki" Ummul khairi tace" yau kam mummy haka nakejina" mummy tace" Allah yatabatarmana da Alkairi Ummul khairi tace" Ameen,
Haka de Ummul khairi tawuni tana tadaukin dare yayi taga wa'azin masoyinta awaya, dan har yanzu daddy bai sa anmaido da kayan kallonba, basukuma san Ummul khairi tana da wayaba dan azatonsu Ummul khairi tahakura da dr Adam, daddy kuma yana tsoron yamata maganar Abbas ranta ya6aci dan baimanta gargadin likitaba.
*_______________________*
Koda dare yayi Ummul khairi tana gama shirinta na kwanciya d'ikin Ammi tanufa, Ammi tace" yau kam d'iyata naga sai murna kiketayi k'ila wani abun yafaru? Ummul khairi tace Aa, Ammi wani malamine dana ke maturar sonsa arayuwa ta shine zaiyi wa'azi yau kuma inajin dadin wa'azinsa" Ammi tace" lallekam aiga halama nagani" Ummul khairi tace" Aisha zo muje d'akina mu kalli wa'azin awayata" Ammi tace" A,a kusa anan nima nagani, Ummul khairi taji gabanta yafad'i amma tadake tashiga face book, awayarta tasa wa'azin damin kuwa har anyadashi a online, fuskar dr Adam, ce tabaiyana tana cike da Annuri da kwarjini yana gabatar da wa'azi akan falalar addinin musulunci, dan agurinma saida mutane maguzawa kauyen kano dawasu k'abilun suka musulunta sunkai su 50 wanda mai girma gwamnan kano ne yadau nauyin yin wa'azin dama wanda suka musulunta maza da mata saide muce maigirma gwamna Allah yabaka lada yasaka ma da Alheri akan aikin alkairi dakakeyi Allah yasa sauran gwamnoni suyi koyi dakai Ameen.
Bayan angama wa'azin mai sananarwa yace" gaskiya yau malam agajiye yake bazai samu damar amsa tambayoyi dukkaba saide zuwa biyu ko uku, sanan mutumin yace" Allah gafarta malam sak'o akakawoma kamar haka yafara karantowa: assalamu alaikum Allah yakara wa malam tsawon rai dan Allah malam kakar6i sakona kyautace naima danjin dad'in wa'azinka danakeyi dakuma k'aruwa dana keyi motace ba yawa daga Maryam sa'id dala, bissalam. Mai karantwar yana kaiwa nan yarufe yadubi malam, dr Adam yai gyaran murya yace" nagode malama maryam Allah yabaki ladan kyautarki amma bazanyi amfani da kyautarkiba harsai nayi wani bincike akanki nagode. Yana kaiwa nan, akakaronto mar tambayar farko kuma itace tambayar Ummul khairi mai karantowa yana gamawa dr Adam, yafara yawaye yana kuka yace" dan Allah kumin afuwa domin kuwa antuno min dawani abu nanfa hankalin kowa yatashi da akaga dr Adam nakuka, anya malam zai iya amsa tambayar nan kuwa? .....................✍️
Wallahi banda caji please kuyi hakuri da wanan.
Wai ya Ammi zatayine 🤔
*لا إله إلا الله، الله أ كبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله* 👏
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💞💖 Love story💞💖
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
*wattpad* :
Karimatuabdulhamid
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*MANZON ALLAH SAW :*
*KARKUYI GABA KARKUYI HASSADA KUZAMO BAYIN ALLAH MASU QAUNAR JUNA* .
Pg 21&22
*___________* 📱 Koda Ummul khairi taga malam na kuka itama saitaji kuka yataho mata amma ta danne tajuya dantaga wani hali Ammi tashiga, amma saitaga wayam ba Ammi, Ummul khairi tadubi Aisha, tace" Aisha yaushe Ammi tabar nan? Aisha da itama idonta yacika da kwalla tace" ai kinasa wa'azin tatashi tashige d'aki" Ummul khairi tace" kenan bataji tambayar da akayiwa malam ba? Aisha tace" gaskiya batajiba" Ummul khairi tace" to meyasa Ammi tatashi batace zataji wa'azinba" Aisha tace" nifa sister inaganin akwai wani abu tsakanin malaminan da Ammi" Ummul khairi tace" wani malamin Aisha? Aisha tace" wanan mana dayake wa'azi dan yata6a zuwa gun Ammi kwanakin baya amma ko kallonshi taqi yi bare tasaurareshi"
Ummul khairi tace" Aisha dama kunsanshine? Aisha tace" A,a nidai so d'aya nata6a ganinsa yaje gidanmu amma bansan meyake tsakaninsu da Ammi ba, saide mutambayeta" Ummul khairi tace" A,a kibarta kawai nasan mezanyi" Aisha tace" shikenan sis nagode,
*_______________________*
A6angaran dr Adam, kuwa bayan yatsagaita kukansa cikin ruwar murya yace" uwa! Uwa! uwa! Duk wanda yarasa soyayyar uwa abin atausaya marne gaskiya wanan tambaya tatonomin wani miki da na dad'e dashi, amma hakan bazaisa naqi amsa tambayar ba. Nan yashiga wa'azi akan iyaye sanan yafad'i wasu adu'oi, yace" taringa tofawa aruwa tana sha tana kuma bawa mamanta itama tana sha insha Allah komai zewarware, yana kaiwa nan yai sallama yabada haquri yace" bazaikuma amsa tambaya ba, sai azama na gaba nan akai addu'a akatashi.
A6angaran Ammi kuwa tana ganin fuskar dr Adam awayar taji gabanta yafad'i, shine kawai tashige ciki taqi futowa. Yanzu tinanin Ammi Allah yasa bade hada baki sukayiba dan sumin wayo,inkuwa Hakane zanbar gidan nan. Sai wata zuciyar tace to A,ina yasan yarinyar dahar zasuha d'a baki da ita, kode budurwarsa ce can kuma Ammi tace" koma menene lalle zansa ido sosai akan yarinyar nan.
A6angaran dr Adam Bashir yobe, kuwa bayan yakoma gida yana zaune afalo kan kushin yajin gina bayansa ajikin kushindin idanunsa alumshe yana tunanin wata yarinyace ta aikomar da mukullin mota, wai shin budurwa ce, ko matar aure, kokuma bazawara? Inbudurwa ce dasanin iyayenta kuwa tayi kyautar, in matar aure cefa dasanin mijinta kuwa, inba zawara ce fa tawata hanya tasamu motar har tabashi gashi motar mai tsada ce dan sai masu hannu da shuni suke hawanta gashi yanzu baisan garin da matar takeba bare yasa amasa binkice akanta.
Hhhhh☺️ pans aiki yasameku kubun cukowa mallam wacece maryam mas'ud dala,
*maryam mas'ud dala* yamaimai ta sunan wayasa yad'auka akan hanun kushin yabud'e istagram yai sarching d'in maryam mas'ud dala, hotunantane yagani 6aro 6aro wanda tayiyi posting, da alamade budurwa wace sanan ma ashe tayi Polow dinshi shima kawai sai yai plow dinta, wani posting d'in ta yagani, inda tarubuta
*Ya Allah kabani irin mijin da nakeso kamar dr Adam bashir yobe*
Sanan akan postine din tadaura hotonta wanda tayishi da dogon hijjab mai hannu, tayi matukar kyau, sanan yaga mutanen dasu kai liked arubutunan sunka dari biyar, da ma masu comment, qura mata ido yai sosai nanyaga kamar yasan fuskar yarinyar kamar yata6a ganinta to A ina? Yatambayi kansa cande yabasar yace" qila ba ita bace bin cike yaci gaba dayi akanta ta internet, har yaga irin saqonin soyaiya da take turomar lalle wanan yarinyar tayi zirfi. Kashe data yayi yaqira wata number ringing biyu akad'aga akace ran malam yadad'e, dr Adam yace" jabir so nake acikin garin kaduna kabuncu komin waya Alhaji mas'ud dala, sanan wacece 'yarsa maryar" daga can jabir yace" angama ranka yadade ai Alhaji mas'ud dala ficaccene nasanshi har office dinsa nasani saide 'yartashice bansantaba gaskiya amma zanbun cukoma ita daga yau zuwa gobe, dr Adam yace" yauwa qanina nagode" yakatse qiran, yakoma yajin gina yaci gaba da tinanin tambayar da aka aikomat d'azu wato dama akwai mai matsala irin tashi gaskiya duk wanda yashiga tsakanin d'a da mahaifiya yayi asara arayuwa kuma shida ubangijin sa, dr Adam yarintse ido wani irin hawaye maizafi yazubu mar 😢
Wata irin kaukausar murya yaji akansa mekama da taqato matar sace binta ke tsaye akansa qerere tamkar qato, ko fasali batada shi, binta tace" wai dr me keke nufine? Wacece ta aikoma kyautar mota d'azu wacece ita matar waye ko kuma 'yar waye to barikaji dr inma bazawara ce kafi qarfinta inkuma budurwa ce to tunwuri tasan inda dare yaimata dan kuwa mijina ni d'aya keda shi" dr Adam yace" wai ke binta yaushe zaki hankaline tunda nadawo ko ruwa bakiban nashaba bare abinci" binta tace" dakata malam wata munafukar taturoma tambayar datasa ka kuka, shine zakanemi kahuce akaina bazaiyuyuba ehe..........✍️
Agaskiya comment d'inku yana kad'an labarinan na eboshi da tsoyo amma tinda bakwa yawan comment zanyanke labarin dan gaskiya typing akwai wahala sai nakwashe awa uku ina muku typing ingama nasa data naturo muku, amma comment sai wanda yaga dama, alhalin kuna karantawa tinda inbanyiba kun ringa tambaya kenan, sanan in ance nakud'i ne, basi ya kukeba kunfison nabati🤥 gaskiya kugyara kokuma nayenke labarin nahutawa kaina ehe, dan yanzu akafara wasan😏
*لاإله إلا الله، الله أكبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله*
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW* :
*akwai wata tsoka acikin qirjin d'an adam, haqiqa idan ta6aci dukkan jiki ya6aci idan kuma tagyaru dukkan jiki yagyaru itace zuciya*
Allah kasa mufi qarfin zuciyar mu Ameen🤲
Page nan kyautane gareki maman Haidar my best friend, Allah yakara mana danqon zumunci Ameen inayinki my besty❤️
*inakuke masoya hausa novel nadawo muku da novel d'inan wanda yai matuqar burgeku dakuma fad'akar daku wato Wanijinkiren Alherine to yanzu tafe nake da Wanijinkire (retune) maitaken Ashfat ko salaha, kai sister wani abu sai acikin Wanijinkiri retune, kede nemi naki akasuwa wacce batakaranta nafarkoba gaskiya tanema da kuma nayanzu domin neman qarin bayani 09065120158 kar kimanta kudin biya 200*
Pg 25& 26
*_________* 📱 Daddy ne da mummy suka nufi d'akin Ummul khairi sai sukai kici6is da ita abakin qofa, daddy yace" lafiya mamana kike kwala mana qira haka? Ummul khairi kuwa kan kafad'ar mummy tafad'a tasa kuka, mummy tace" lafiya Ummul khairi kimana bayani mana meyasa meki? Ummul khairi tace" mummy ai Abbas ne yaqirani awaya yanzun nan, wai tinda naqi auransa sai yasa and'aukeni nanda sati biyu yayi riping d'ina wai kokuma na aureshi dole"
Daddy yace" impossible""""" baizai yiwuba qaryane munyi da mahaifinsa sunce d'ansu yafasa auranki dan baze auri wacce tasanja ra'ayinta akansaba, to danme zainemi yacutar dake? Daddy yadubi Ummul khairi yace" daga yau karkisake fita agidanan dan zai aikata abunda yace ko makaranta banyarda kijiba har saina magance matsalar" mummy tace" ina ganin Abban kairi magance matsalar hanya d'ayace shine a aurar da ita nanda mako biyu masu zuwa" daddy yace" waza ta aura tafitar da wanine bayan Abbas d'in? Mummy tace" gatanan katambayeta" daddy yadubi Ummul khairi yace" mamana wakika fitar yanzu? Ummul khairi tace" kasani Daddy kunsan wanda zuciya ta takeso dr Adam Bashir yobe, shina keso dashi d'aya zan iya rayuwa amatsayin miji" daddy yace" imun shiru mutuniyar banza anaza6a maki abunda yadace dake amma sam bakya gani shi Abbas shi yadace dake amma kika koreshi kikayiwa kanki baqin ciki dan haka bawani dr Adam, dazaki aura saide kisamo daide ke" mummy tace" haba Abban kairi wani Abbas kuma yaronda bason Allah yake mataba qilama ko da anyi auren sai anzo anada nasani. Aganina kawai kabarta ta auri wanda takeso shi zaifi" Daddy yace" tunda haka abun yake ni zanza6a mata miji daide ita, zan aura mata Faruk, d'an Alhaji Hamisu Naira, amma banyarda da auran wani malamiba shima meyasamu bare yabaki. Dan haka kishirya auranki keda Faruk, nanda mako biyu inyaso kyaqarasa karatunki agidansa" yana kaiwa nan yafice yabar gidan, wani ihu Ummul khairi tasa tace" mummy karkumin haka kubarni na auri wanda nakeso banson Faruk, da na auri faruk, gwanda Abbas yad'aukeni" mummy tace" kiyi shiru Ummul khairi dole mu nutsu musan ta inda zamu 6ulowa lamarin da ina goyon bayan daddynki akan auren maikudi wanda zaki huta, amma yanzu nagane ba kudi bane kwanciyar hankali ka auri wanda kakeso shine kwanciyar hankali dan haka namiki alqawarin zaki auri malam kinji yanzu ki qirashi kisanar mar duk abunda akeciki inya shirya auranki yaturo nizansan abunyi" Ummul khairi tace" mummy dr Adam, baisan inasonsaba nakasa ganinsa a ina zanganshi shi yana kano ni ina kaduna ko qiran wayarsa nayi bai dauka, bare nafad'a mar sirrin zuciya ta. Mummy kiyi wani abu please mummyna".
Mummy tace" Ummul khairi shirme ma kkyi ai tinda shiwanda kkso d'in baima san kinayiba dan haka dole kiyi haquri daza6i daddynki" Ummul khairi tace" A,a mummy bazan iya jurewa ba bazan iya jure rashin saba rasashi tamkar rasa rayuwa tane" mummy tace" shikenan zansan abinyi zanqira qawarki minat, domin musan yanda za a6ulowa lamarin"
Tashin hankalide Ummul khairi tashigeshi sbd auren da daddy yace zaimata da faruk, gashi tinda ga ranar bata kuma leqawa wajeba sbd qudirin Abbas, akanta. Amma duk da tashin hankalin datake ciki bata fasa yiwa Ammi wa'yanan adu'oin da dr Adam yabataba kullum saita tofasu aruwan zamzam tabawa Ammi tasha, har yau tsawon sati d'aya kuma Al'hamdu lillahi dan yanzu kuwa Ammi tafara hirar tana da d'a dan yauma da Ummul khairi taga ma bata ruwan addu'ar sai Ammi tace" nagode d'iyata gaskiya ne ruwan zamzam yana qara lafiya dan duk sanda kkban inasha sainaji daban" Ummul khairi tai murmushi Ammi tace" wai meke faruwane? Naga kwana biyu nan duk hankalinki atashe yake" nan Ummul khairi tafad'awa Ammi duk abunda kefaruwa, Ammi tace" aure kuma nanda sati d'aya" Ummul khairi tace" eh Ammi kinga da ina da d'an uwa namiji da yasa mamun mafita Ammi kema 'ya d'aya kawai kika haifa kamar iyayena Aisha itama batada wa namiji ko? Ammi tai ajiyar zuciya tace" yau zan gaya miki komu suwaye Aisha tana da d'an uwa namiji amma nima ban san inda yakeba. Ummul khairi ta kwalalo ido tace" inajinki Ammi" nan Ammi takwashe komai kamar yanda minat tafad'a mata tagaya mata, Ammi tafara kuka tace" babban tashin hankalina d'ana da naqi sauraro haka kawai naji natsane shi kobayan nayi aure da baban su Aisha yaje guna amma naqi sauraransa kuma har baban su Aisha yarasu baisan ina da d'aba, bai qara zuwa guna ba sai bayan shekaru sha biyu yaje tare da matarsa daban ma santaba amma naqi sauraransa nace kar yasake zuwa inda nake shine kuwa haryau baisake zuwaba" Ummul khairi tana kuka tace" meyasa zaki haka Ammi kikori d'anki yanzu kinsan halin da yake ciki" Ammi tace" bayin kaina bane haka kawai naji natsani d'ana tinda nabarshi bankuma waiwayar saba hatta dangina bawanda yakuma zancensa. Amma yanzu ina buqatar ganin yarona ina son ganinsa yazama dole inkoma gidanmu dazama wala Allah wata rana zaidawo gareni" Aisha data dawo daga school taji komai su basu sanma tashigoba, Aisha tace" awancen lokacin da yazo da matarsa naso kisaurareshi amma kinqi Ammi yanzu bagida yakamata mukoma ba ganjarma yaka mata mutafi su zasusan inda yake" Ammi tace" A,a Aisha bazan koma ganjarma ba, bazani wanan garinba banaso inqara ganin azalumar tshohuwar nan data rabani da d'ana" Aisha tace" ni nasake kallonsa Ammi" Ammi tamiqe taka ma Aisha tace" a ina kk ganshi Aisha ina d'ana"""""" ihun da Ammi tayi shi yaja hankalin mummy tataho aguje tace" lafiya? Aisha tace" Ammi d'an ki babban malamine shine wanda Ummul khairi ranan tasa mana wa'azinsa kekuma kika tashi kibar gurin" Ammi jitayi kanta yana jujuyawa tanufi Ummul khairi tariqe kafad'ar Ummul khairi tace" ina yarona Ummul khairi kinsan inda yake kekika kawomu ninan dan Allah kikaini gun d'ana naroqeki" Ummul khairi tafashe da kuka tace" bansaniba Ammi bansan inda yake ba Ammi, ni nafiki buqatar ganin d'anki Ammi domin shine farin cikina inbashi mutuwa zanyi Ammi" mummy tace" waime kuke nufine kumin bayani banfa himcekuba.............✍️
Wlh banda caji🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️🏃♀️
Muje zuwa yanzu akafara kafta wasan.
Please read and shere
*لا الله إلا الله، الله أكبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله*
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal )
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW*:
*idan d'an adam ya mutu dukan ayyukansa sunyanke,saide abubuwa guda uku, sadaka maigudana, ko ko ilimi mai amfani,ko d'a nagari mai masa addu'a*
*Allah kasa mudace mucika da imani,dan haka mudage dayiwa iyayenmu addu'a 'yan uwa,Allah kajik'an iyayenanmu Ameen* 😭
Pg 27&28
*_______*📱Aisha ce tadubi mummy tace" mummy yaka mata kisan komu suwaye da kuma asalinmu, nan Aisha takwashe komai tagaya wa mummy, mummy tace" kenan ina fahimta yayanki Adam, Ummul khairi keso? Ummul khairi tace" eh mummy shine ma dalilin da yasa naje har yobe, nad'auko su dan nadaidaita tsakaninsu, sbd nayi bincike akan dr Adam nagano komai nashi" Minat, ce tai sallama tashigo tace" kuma Alhamdu'lillah, tinda komai yadedeta" minat tadubi Ammi, tace" kiyi haquri Ammi, munbiki har gidanki munmuki qarya munkawoki nan. Munyi hakane dan samun dedetuwarki da d'anki kuma Alhamdulillah, yanzu kindawo kina son d'anki" Ammi tace" bakomai inagodiya da irin gatan dakukamin natsa moni daga duhu kuma nayarda Ummul khairi tazamo sirikata, domin kuwa duk uwa tagari zataso hakan amma yanzu matsalar guda d'ayace inda zamuganshi shine bamusaniba" minat tace" wanan bawaha labane Ammi, tinda yau Sunday, daddyna yana gida kuma yana da number dr Adam, suna mutunci sosai da daddyna, yanzu abunda yafi Ammi kibiyoni muje gurin daddyna, afaiyace mar duk abunda kefaruwa Shikuma zaiqira dr Adam, yazo.
Ammi tace" shikenan d'iyata muje" haka suka d'unguma sukai gidan su minat har Ummul khairi, kawai mummy, suka bari agida.
Koda minat tagama gayawa daddynta komai har d'auko Ammi dasukayi mummyn minat tace" lalle yaranan kunyi qoqari sosai, Allah sarki Ummul khairi Allah yabaki dr Adam, duk suka amsa da Ameen, banda Ummul khairi data sunkuyar da kai, daddyn minat, yace" shikenan barima naqirasa agaban kowa kuji yanda zami dashi" daddy yad'au wayarsa yadanna qiran dr Adam Bashir yobe,
A6angaran dr Adam kuwa suna zaune da binta a falo, sai kumburi takeyi tamkar zata fashe dan ita kullum haka take batada fara'a, 'yar hirarma da akeyi da miji ita ba'iyawa tayi sai baqar magana, shiko dr Adam, wasu liltatafai yake dubawa, qara wayarsa yaji dan haka saidakata da abunda yakeyi yad'auka yai sallama, suka gaisa, daga can daddyn minat, yace" dama inason ganinkane da akwai wani abu da yataso important issue, ko zaka iya zuwa,zuwa,safe, dr Adam yace badamuwa zanma taho yanzu nayi shigar dare, inada gida anan kaduna, da sabo garbu,d'an majalisar nan najihar yobe, yamallaka min wanan gidan, inyaso na kwana agidan" daddyn minat yace" shikenan inajiranka Allah yakaimu goben, daddy yadubi su Ammi yace" kunji yanda mukayi dashi. Ammi tace" shikenan Alhaji zamu tafi inyaso goben madawo mummyn minat tace" inbadamuwa ku kwana ananman, Ummul khairi tace" Ammi ku kwana anan,nizan koma gida, daddyn minat yace" eh d'iyata kikoma gida gobe inyazo zamu tatauna dashi insha Allah shizezama mijinki" Ummul khairi tace" shikenan daddy nagode" daddy yace" kar kidamu shima daddynaki zansame shi muyi magana" Ummul khairi tace" shikenan, nagode"
Washe gari kuwa dr Adam dawuri ya iso gidan su minat, daddyn minat,ne yatare shi yakaishi palonsa, bayan sungaisa daddy yacewa mummyn minat, takawo mar abun kari, dr Adam yace" nagode abarshi kawai, daddy yace" haba malam gaskiya inbakaci abincin gidanaba zanyi fushi, karfa kamanta garinmu d'aya tamkar qani na d'aukeka" dr Adam yace" kayi haquri Alhaji bakina ne arufe shiyasa" daddy yace" Allah sarki azumin lada, kekeyi Allah yabada lada, dr Adam, yace" Ameen.
Daddyn minat yadubi mummy yace" kije kishigo dasu" mummy nafita tashigo da su Ammi, dr Adam nakallon Ammi yamiqe tsaye, Ammi kuwa dr Adam tanufa tarun gumeshi tafashe da kuka, tace" kayi haquri yarona nacutar dakai al halin ba abunda kamin tsakaninmu akashiga akarabamu kayafe min yarona nawofintar dakai danayi. Shima dr Adam yana kukan yace" bakimin komaiba Ammi na, dama dr Adam shiyasa mata Ammi dan dasunan Ammi, yabude baki, koda tahaifi Aisha ma Ammi take qiranta, dr Adam yacigaba dacewa" nagode Allah daya nunamin wanan Ranar lalle addu'a ta takar6o Alhaji nagode" daddyn minat, yace" bani yaka mata kagode waba Ummul khairi yaka mata kayiwa godiya" dr Adam yananata sunan *UMMUL KHAIRI* Ammi tace" eh d'anan dayake d'an farine bazata iya fad'ar sunanba, ita taisilar komai nashirya wata dakai har nasa akanemoka" dr Adam yace" wacece Ummul khairi? Minat tace" Ummul khairi mutumiyar kirkice kazauna malam nida kaina zanga yamaka wacece qawata kuma 'yar uwata" nanfa kowa yazauna minat tafaiya cewa dr Adam, irin sonda Ummul khairi take mar harma zuwa dasukayi suka d'auko su Ammi, dr Adam yace" ina take yanzu inason kallonta inason kallon wanda tai silar dedetuwata ga mahaifiyata lalle duk duniyar nan banda masoyin dayawuce ta daddyn minat yace" kar kadamu zaka ganta, minat tace" A,a daddy qawata maitsada ce bezaiganta haka kawaiba harsai yashirya biyan ganinta sanan yamata kwaliyar datafi d'aukar hankalinta" daddy yace" ungo naki ja ira kawai" minat tace" ninasan qawata daddy tsaftar dr Adam,dakuma kyansa da iliminsa shiyaja ra'ayin 'yar uwata tafad'a sonshi" dr Adam yana shingid'e jikin Ammi tamkar qaramin yaro yadubi minat yace" ko zaki iya fad'a min wacece maryam mas'ud dala,minat tace" ai itace Ummul khairi damuke magana akanta, dr Adam yace" tabbas nasha cin kari dasaqonta ta yanar gizo,. Minat tace" amma dr kaqi ka amsa mana" dr Adam, yayi murmushi, haka sukai tahira har nawani lokaci, har minat take gayawa dr Adam, Auren da za ayiwa Ummul khairi nanda mako d'aya, sbd Abbas, tini dr Adam yaji bada d'i aransa amma bainunaba,
Ammi tadubeshi tace" d'anan, abunda nakeso dakai shine katura manema auranka sune ma_ma auren Ummul khairi hakan da zakayi shi zaisa naji dad'i harnai alfahari dakai, Dr Adam, yace" amma Ammi ai bakyau nema acikin nema" daddyn minat, yace" kar kadamu aishi wancan daza abata basonshi takeyiba dan haka hardani zamuje acikin masu nemamaka aurenta" dr Adam yace" shikenan Allah yabada sa'a zanyi wa Ammi na, biyayya matuqar baisa6awa Allah da manzon saba. Ammi tace" nagode Allah yamaka Albarka" duk suka amsa da Ameen. Dr Adam, yace" yanzu Ammi sai mukoma can gida kano, dama d'akinki yana nan, yana jiranki, Ammi tace" inkaga nabar garinan to fa and'aura auranka da Ummul khairi ne, ga kuma karatun qanwarka data keyi aini nayi dacen surukar kirki " dr Adam yace" to naji aikaratun Aisha zanmata transfer, zuwa kano, yanzu mutafi gidana nanan kaduna tinda da komai acikinsa" daddy yace" A,a kabarsu anan har komai yadedeta" ..............✍️
Tofa shin wai daddyn kairi, zeyarda da auren dr Adam da Ummul khairi?
Kar kumanta fa haryanzu dr Adam da Ummul khairi basusan junansuba azahiri
Muje zuwa danyanzu wasan zefara.
Yawan comments...........😉
Please read and shere
*لا إله الا الله،الله أكبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله* 🤲👏.
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💖💞 Love story💖💞
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw* :
*wanda yai imani da Allah dakuma Ranar qarshe, yafad'i Alkairi ko yai shiru*
Pg 29&30
*wanan shafin kyautane gareki maman adanan/yusra, domin kuwa kina matuqar qaunar littafinan, kiji dad'in maman adnan Allah yaraya zuri'a yamusu Albarka Ameen* 🌹🌹😘
*______*📱Haka dr Adam, dasu Ammi suka wuni suna hira, ko da dare, yayi daqar yatafi yabar Ammi, dan de yanajin kunyar Daddyn manat, da ba abunda zaiha nashi yatafi da Amminsa gidansa su kwana suna hira irin na d'a, da uwa.
Washe gari kuwa kamar yanda daddyn minat, yace" haka yashirya shida qanin mahaifin dr Adam, wanda dr Adam, dama yaqira malam, awaya tinjiya yamasa bayanin komai, wanda malam yataya d'anasa, murnar daidetuwar sa da mahaifiyarsa, shine malam yake cemar gobe zaisa baba qarami, wato, qaninsa yataho nan kadunan, suje nemawa dr Adam, Auren Ummul khairi,
Bayan Baba qarami, ya iso shi da Abban minat, suka nufi gidan su Ummul khairi,
Bayan daddyn kairi, yamusu iso, zuwa resting room, nashi, Daddy kairi, yadubi daddyn minat, yace" amma Alhaji Bala, bakinka da magana? Daddyn minat yace" eh Abokina magana mai muhimanci ketafe damu"
Alhaji mas'ud, yace" inajika" Alhaji Bala, yace" munzone domin nemawa d'anmu auren d'iyarka Ummul khairi" Alhaji mas'ud yace" wata Ummul khairi? Bakuda labarin aure zatayi wanan sati, dama yau nake da niyar aikama katin gaiyata" Alhaji Bala, yace" nasamu labari amma ai shiwanda za kabata d'in bashi takesoba meyasa to bazaka bata wanda takesoba. Katuna fa abokina wanda 'yarka keso kamata yayi kai alfahari da hakan domin nagartarsa kahanata auren koma waye kabata dr Adam Domin......... Alhaji mas'ud yace" dakata Alhaji Bala, nariga da nakar6i sadakinta aure kawai yarege ad'aura nanda kwana hud'u, kuma ba abunda zaisa afasa aurenan domin kuwa nariga da namata za6in da naga yadace da ita"
Baba qarami yace" to shikenan tinda abun hakane Allah yabada sa'a mu zamuce domin kuwa samun suriki ma irin d'anmu babban ni'imace gawanda yasan meyakeyi" Alhaji mas'ud yace" nida yake bansan menake yiba, shiyasa nace banso aje abashi wata" Alhaji Bala yace" Allah yashirye ka, abokina lalle kayi nisa Allah yasa kagane gaskiya" kuma kasani inhar yaranan da rabon zasu zauna tare tofa lalle sai sun auri juna" Alhaji mas'ud yace" inkaji Haushi ai kanada d'iya kabashi man ya aura" Alhaji Bala, yace" ai barasa mata yayiba da matarsa aurer 'yar kama da zaiyi tamkar taima kamata zeyi dankuwa ma bakabawa 'yarka tarbiyar da yadace da itaba" kuma bari kaji dakabari ai auranan da kar kabari 'yarka tashafa kaida kanka kake shirin ruguza mata rayuwa kagodewa Allah ma da har wanan damar tafad'o gidanka amma sbd qarancin tinani, kakasa fahimta. Daddyn minat, nakaiwa nan suka fice sukabar Alhaji mas'ud baki bud'e☺️
A6angaran Ummul khairi kuwa saiyau tunda akai maganar auren faruk, yazo gurinta da qar mummy tasata taje akan taje taji dame yazo dashi, bayan Ummul khairi tasamu faruk a palon baqi, taimar sallama, ranta had'e fuskar ta bako walwala, da fara a faruk ya amsa yatashi yazo gaban Ummul khairi yariqo mata hannu yace" zoki zauna gimbiya" Ummul khairi tabuge hanunsa da d'ayan hanunta tace" cikar min hannu, kuma kafad'i meyaka woka domin inada abunyi" faruk yace" hira nazo muyi amatsayinmu namata da miji" Ummul khairi tace" Tace to barakaji faruk ko wa kake? Ni basa'ar auren kabace naga yama bana sonka natsane ka tinwuri kakoma kaga yawa iyayenka a janye maganar aurena da kai domin inada wanda nakeso kuma zanyi yaqi danganin na aureshi"
Faruk yace da kam banason auren amma yanzu ganin da namiki naji kinmin kina da kyau da kuma qualities da duk wani d'a namiji yakeso agun macce, dan haka aurena dake ba fashi yanzu ma zuwa nayi akan wani shirye - shirye, yaka mata muyi" Ummul khairi takalleshi ta galla mar harara azuciyar ta, tace lalle faruk ba laifi yahadu yana da kyau ga hutu, amma ita, ina dr Adam yafi mata ko wani namiji kyau da tsari, dan tsari da kyau din dr Adam dinta tamkar maishinku na film dashi suke kama komai da komai saide ze d'anfi maishinku tsayi kadan 😉
wani dogon tsaki taja mmmmttttssss, tace marar aikinyi kawai tafice a d'akin abunta,
A6angaran Ammi kuwa dataji duk abunda yafaru akan neman auren dasu daddyn minat sukaje na Ummul khairi amma Alhaji mas'ud yahana abun yaimata ciwo amma tadane tace" Shaikenan Allah yatabbatar mana da alkairinsa" shiko dr Adam, da yaji ko ajikinsa dama ya amincene sbd ummarnin Ammi,
Koda minat taqira ummul kairi awaya tasanar mata duk abunda kefaruwa ummul kairi, han kalinta baqaramin tashi yayiba. Tana kuka taje tasanar da mummynta, Hajiya Nafisa najin haka tace" ki kwantar da hankalinki ummina wanan karan kam bazan yardewa daddynkiba dole yabaki wabda kikeso tayama zaiwula qanta manyan mutane haka yama gode Allah da har Dr Adam, yayerda da aurenki, dan haka yanzu zanshirya muje nabawa mahaifiyasa haquri" ummul kairi, tace minat tace min sunbar gidansu yau sun koma gidansa dake unguwar shanu, mummy tace" bada muwa, zanqira minat tarakani muje"
Bayan hajiya Nafisa suntafi gidan su Ammi, ummul kairi, na kwance natunanin dr Adam, wata zuciyar take cemata anya Ummul khairi dr Adam, nasonki kuwa tinda har akazo nema masa aurenki abisa umarnin Ammi ko ganinki bezo yayiba" wata zuciyar kuma tacemata duk laifin daddynkine da ya yarda da aurenki da malam, da tabbas zaizo yaganki. Hawaye ummul kairi taji yazubo mata, sherewa tayi taci gaba da kukan zuciya😢 can taji wayarta tayi qara d'aga wa tayi dariya taji awayar Hhhhhhh can yatsaya da dariyar, yace" yarinya maryama bakitina da mai maganaba? Abbas ne naki, naji wai jagus d'inki zaimaki aure, da wani, to bari kiji bawanda ya isa yaja da Abbas, zanga wanda ya isa ya aureki, inkuma aka daura auranan memakon a kaiki gidan mijin saide akawo minke amatsayin amaryata qittttt. Yakatse qiran, Ummul khairi tai wulli da wayar tace" dawanne zanji, ni Ummul khairi, dan Allah dr Adam, kazo gareni bawanda nakeso cikin Abbas da faruk, sai kai malamina"😢
A6angaran mummy kuwa bayan sun isa ita da minat haquri mummy taitabawa Ammi, kan abunda daddy yayi Ammi tace" bakomai hajiya Allah yasa6a mata abunda yafi Alkairi, idan Adam, matar sace saikiga ko shi mahaifinata baiso sai anyi auran, idan kuma ba matar sa bace kofa kowa naso saikiga ba ayi auranba" hajiya Nafisa tace" haka ne nagode Ammi, amma gaskiya inawa 'yata sha'awar, auren nagartaccan mutum irin dr Adam, dan haka sai inda qarfina yaqare"
Tofa yau saura kwana biyu d'aurin auren Ummul khairi da faruk dan haka yau gidan maqil yake acike,dan baqaramin gayya daddy yayiba 'yan uwa,na nesa da kusa duk sunzo da kuma abokanan kirki, anata Shagali amma kowa yaga fuskar uwar amarya yasan batason auren, itakuwa amarya nacan nata fama da aman jini, mummy ce tashiga d'akin da tasata t'ai wanka, aikuwa da shigarta ta tarar da ummul kairi awanan halin, mummy tarud'e tace" meke faruwa ummul kairi, meyake damunki?? cikin wahala ummul kairi, tace" inban aureshiba mutuwa zanyi mummy kitai maka kiqiramin shi mummy naganshi shinakeson gani koda sau d'aya ne arayuwata" tana kaiwa nan tasume, 😢
Wata qara mummy takwalla taqira daddy awaya daddy na d'auka mummy tace" hankalinka yakwanta Alhaji ka kashemin yarinya" Alhaji mas'ud yace" what""""" ganinan zuwa meyafaru mekiki fad'ane?? Nafisa"
Hajiya Nafisa tanariqe da ummul kairi tana kuka daddy yashigo arud'e ai bashiri yasungumi Ummul khairi yafita da ita yana qwala qiran driver" aguje driver yazo yatada motta suka nufi asibiti mai zaman kansa, hankalin 'yan biki fa duk yatashi amarya ba lafiya, saiga minat da Aisha sunshigo gidan yanzu suna shiga sukaji labarin abunda yafaru, ai bashiri minat na kuka Aisha ma nayi suka bi bayansu.
A Asibiti kuwa tini likitoci sunrufu akan ummul kairi, daddy kuwa yacire hularsa yariqe ahannu tamkar zaitashi sama sai kaiwa da dawowa yakeyi. Hajiya Nafisa kuwa kuka take razgawa tanacewa" tabbas in ka kashemin yarinya saimunyi shari'a akotu, babban Likita ne yafito yana share zufa daddy yanufeshi likitan ko kula daddy baiyiba yawuce abinsa ai da sauri daddy yabishi mummy ma binsa tayi tanacewa" Likita! Likita! Amma ko yakkalesu likitan nashiga office d'insa daddy yabanka qofar yashige yace" likita kafad'a min, me yasamu 'yata ta farfad'o? Likita yace" bansaniba mena fad'amuku wacan lokacin bance kuyi mata abunda takesoba dan haka yanzu duk abunda yafaru kukuka jashi dan kuwa...... Mummy tace" À,a Likita karkace min 'yata bata raye............✍️
Hmmmm muje zuwa danyanzu akafara wasan
Pls read &shere
*لا إله إلا الله،الله أكبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله* 🤲👏
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💓💓 LOVE STORY💓💓
*NA* karimatu Abdulhamid
( Mummyn minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*mai Rowa, da mai gori, bazasu shiga Aljanna ba.*
*Ya Allah kahanemu dayin Rowa, ko Gori Ameen* 🤲
Pg 31&32
*______*📱 Likita yace" wancan Lokacin banace dakuba kubata abunda takesoba. To" barakuji zuciyarta gab take da bugawa akan Rashin bata abunda takeso".
Daddy yace" ( *Inna Lillahi wa ina ILaihi Raj'un* ) yanzu Likita miye abunyi?".
Likitan yace" Abunyi yarage naku munde munyi iya qoqarinmu saiku dage da addu'a Allah yasa tarayu".
Mummy tace" barikaji Alhaji inhar kakashe min yarinya ba yarda zanyiba tinda duk kai kaja komai dason zuciyarka tai yawa Allah yabawa 'yarmu miji Nagari irin wanda duk iyayen qwarai zasuyi Alfahari da hakan amma kai kabiyewa Jahilar zuciyarka da kuma Rud'in shed'an" .
Likitan har yafita yadawo yace" In Allah yasa tafar fad'o Nanda 24 ahours, tofa lalle tana farkowa yazama dole taga abunda takeso ko kubata abunda takeso"
Daddy yadubi Mummy yace" yanzu Nafisa yazamuyi, yazamuyi musamu yaronan yazo nan gurin?" Mummy tace" Dole kasan yanda zakayi kayi dan *dr Adam,* yazo nan gurin kafin *Ummul khairi*" Daddy yace" abunda kunya Nafisa gaskiya Nayi badai daiba yanzu yazanyi Nagyara kuskurena?".
Minat, ce dasu ka qaraso Asibitin arud'e Minat tace" zaka iya gyara kuskuren ka Daddy tinda haryanzu da sauran Lokaci kamata yayi aje asamu dr Adam, Abashi haquri" Aisha dake tsaye gefen Minat tace" EH Abba, hakan shiya kamata ayi yanzu bara naqira Ammi nagaya mata halinda akeciki"
Daddy kuwa abokansa yaje ya iba guda biyu harda Liman gidan su Daddyn minat, suka nufa bayan Daddyn minat, yamusu iso sun zauzauna Daddyn minat, yace" Alhaji mas'ud Lafiya naganka duk arud'e? Daddyn Kairi yace" inafa Lafiya........... Nan yakwashe duk abunda ke faruwa yafad'awa Alhaji Bala, Alhaji Bala, yace" ai yanzu bamuga taza maba mutashi muje gidan su dr Adam, wataqil ya yarda ya amshi tayinka tinda ma mahaifiyarsa nason lamarin".
Gaskiya Ammi karki yadda ehen😏😂😒
Haka suka d'unguma sukai gidan dr Adam, dake unguwar shanu, Afalon Ammi, Alhaji Bala yacewa" dr Adam, yai musu iso" bayan sunzauna Ammi taimusu jajen abunda kefaruwa dan tace" yanzu Aisha, taqira ta tasanar mata abunda ke faruwa".
Daddyn Ummul khairi yamatsa kusa da dr Adam, yace" mai girma malam Adam, dan Allah kayi haquri ka amshi tayin dazanma akan kakar6i auren Ummul khairi, abaya nasan nayi badaidaiba amma yanzu inaso ingyara kuskurena Nabaka Auren d'iyata Ummul khairi Nafasa da Faruk, dakai za'ad'au rashi aranar insha Allah".
Dr Adam, yace" bazan kar'ba banaso matata ma ta isheni gwanda ad'aura da Faruk d'in kawai dan shi yafi dacewa da'ita".
Alhaji mas'ud yace" karka min haka dr Adam, kayi haquri da abunda naimaka abaya Jahilci ne dakuma rud'in duniya" dr Adam yace" nidai nagama magana nafasa auran 'yarka" Alhaji mas'ud yadubi su malam Liman, yace" dan Allah malam Liman, kusa baki 'yata zata iya Rasa Ranta akanshi" dr Adam kuwa tashi yayi zai fita, Ammi tace" dawo kazauna" bashiri kuwa yadawo yazauna Ammi tadubeshi
Tace inaso kaduba halaccin da yarinyar taimaka arayuwa kasanifa itace fa sanadin shiryawa ta dakai, irin mutumin da yama haka taya zaka mantashi karkaduba mahaifinata akan yamaka badai daiba, A'a, ita yarinyar zakaduba tanasonka bazaka ta6a samun maccan dazata sokaba kamar ita, yanzu Haka tana kwance agadon asibiti sbd kai, inaso ka amincewa aurenta kakuma tashi muje kadubata yanzunan" dr Adam, yace" shikenan Ammina duk abunda kika sani inde baisa6awa Allah da manzon saba zanyi" Ammi tace" shikenan Nagode Allah yamaka Albarka" duk suka amsa da Ameen.
Dakanan Asbiti suka nufa sudukansu su mummy dasu kagansu baqaramin dad'i sukajiba kuma har lokacin Ummul khairi bata farkoba Ammi ce tafara leqawa ta glass taga Ummul khairi tadawo tana kuka sbd tausayin Ummul khairi, dan ko ba ama bari kowa yashiga gunta saide aleqata tacikin wani glass, dr Adam kuwa qirmishishi yaqi zuwa yaleqata, Ammi de bata masa maganaba tasa ido taga iya gudun Ruwanshi
Haddare yayi Likita yace" kowa yatafi abar mutum d'aya saide anaso abunda takeso yakasance da'ita tana bud'e ido shi zatafara gani kuma muna tsamanin farkowarta cikin dare" Ammi takafe dr Adam, da ido, tace" dole katsaya ka kwana anan kuma nagode da abunda kamin naqin nuna kulawarka akan yarinyata" dr Adam, yace" ayi haquri Ammi" Nan su Ammi duk suka tafi akabar mummy da dr Adam, akan su zasu kwana da Ummul khairi, dama d'akin da Ummul khairi take a asibitin ita d'ayace aciki, kuma da sopa, acikin d'akin dan haka Mummy tadubi dr Adam, tace" kashiga cikin d'akin da akwai sopa sai ka kwanta anan, Nikuma zankwana anan palon Asibitin amma zanriqa leqoku har gari yawaye" Dr Adam, baice komaiba yashige d'akin, mummy kuwa azuciyar ta cewa tayi" Lalle wanan mutumi akwaika da ji da kai da jan Aji tamkar macce, Lalle Ummul khairi kin ebowa kanki ruwa, dan kuwa shawo kan mutum irin wanan baqaramin wuya zai bakiba"
Shikuwa dr Adam, daya shiga d'akin jikin gadon da Ummul khairi take kwance yaje yatsaya yaqura mata ido, Ummul khairi nasanye da yunufon na majinyata ajikinta, ansamata oxygene, ahancinta fuskar ta fiyau duk tarema dr Adam, yace" Lalle kece yarinyar dakikata 6a watsamana Ruwa da motarki kika 6ata manajiki sbd rashin tarbiya, shine yanzu zakice kina sona lalle zaki mutu akan soyayya ta danbai cancanta kisamu soyayya taba" kan sopa d'in yakoma yazauna yana tinanin Ranar daya fara kallon Ummul khairi, ajami'ar Amadu Bello, yaje cike wasu takardu, kuma yaji duk maganganun da d'alibai sukeyi akan Ummul khairi narashin tarbiyarta. Lalle fa inya aureta saiya koya mata hankali yashud'e lokaci mai tsayo yana tunani can kuma yamiqe yashiga bayin da yake cikin d'akin ya d'auro Alwala yadawo kan sopa ya zauna yaita lazimi, Mummy ma tana ta leqosu Amma Ummul khairi, bata farkoba, sai wajajan Asuba dr Adam yaga Ummul khairi na motsa Hannu, Likita yaje yaqira dama likitan yace inta motsa aqirashi, koda Likita yazo qarin ruwan yazare mata tare da wanan oxygene d'in, Ummul khairi ta fara bud'a bakinta tace" malamina Daddy kar kurabani da malamina inasonsa zan iya rasa rayuwata sbd shi" tini dr Adam, yaji tausayin ta yaka mashi hanunsa yakai yariqe nata, Ummul khairi taci gaba da dacewa" ku qiramin malamina inganshi please" Mummy ce tashigo tace" bud'e idonki Ummul khairi kiga malaminki ga dr Adam, d'inki kusa dake..........✍️
Please read and shere
More comment
More typing
*لا إله إلا الله، الله أكبر ولا حولا ولا قوة إلا بالله* 👏🤲
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💞🌹 LOVE STORY💞🌹
*NA* karimatu Abdulhamid
( Mummyn Minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
________________
Page 40&41
_____📱 Binta kuwa da taga tayi borin ta tagama bawanda yasake bi takanta, dan haka tashige d'aki, taqira Inna Mari, awaya, tafad'a mata komai, Inna Mari tace" qaryane yashirya da mahaifiyasa, dan kuwa abunda naimusu baza suta6a shiryawa ba" Binta tace" qarshen shiryawa ma gatanan yadawo da ita gidan yau".
Inna Mari tace" karki damu, duk barni dasu zanyi miki maganinsu har ita amaryar da yaqara saitabar gidan dan kuwa ba gidanta bane nakine ke kad'ai aimu ba ahad'a kishi damu". Hakade suka gama qule-qulensu, awayar qarshe Binta takashe wayar tai kwanciyarta qimeme taqi taje tagaida Ammi.
A6angaran Ummul khairi kuwa iyayenta mummy da daddy sun sata ad'aki sun mata fad'a akan tabi mijinta taimar biyayya dakuma kishayarta dan su zauna lafiya, Nan daddy yanemi yafiyar Ummul khairi akan Abunda yaimata nasai ta auri Abbas ko Faruk, ummul khairi tana kuka tace" A,a, daddyna ni 'yarkace bakamin komaiba kawai kayine danasamu jin dad'i arayuwa ta, nizance kayafemin naqin aurar wanda kakeso, danayi".
daddy yace" bakomai Mamana ni nai kuskure amma yanzu nagane gaskiya, lalle Aurenki da dr Adam, shine mafi Alkairi a garemu baki d'aya sbd jikokina zasu samu ilimin addinin dake baki samuba. Ada inaganin tamkar ilimin boko, shine yafi dacewa damu, da duk wani wayayye, shi zaifi amfanarmu, Ashe bahakaba ne, shi iya duniya anan amfaninsa zai tsaya wani ma inka zurfafa dayawa sai kahallaka, baduniyar ba Lahira, kazo abanza kakoma awofi, Amma shi ilimin addini Riba biyune dashi Riba aduniya dakuma Alahira, dan haka idan mijinki yabarki inaso kiqara neman ilimin addini".
Ummul khairi nakuka Mummyn ta nayi, daddy ma saida yashare hawaye haka qanan mummy dana daddy, sukafito da Ummul khairi akasata amota Minat nakusa da ita, sukad'au hanyar Kano, su Mummy nagani akatafi da gudan jininsu d'aya da suka mallaka, Aure kenan merabaka da gidanku.
Dayake tashin yamma sukayi sai bayan magarba suka shiga Kano, kai tsaye unguwar Janblo, suka nufa, aqofar wani gida mai baqin gate da flawoyi anan motarsu tai parking, motarsu na parking su Iya yalwa sukafuto tarar Amarya nanfa gida hautsine da hayaniya ga Amarya ga Amarya ta iso, Ummul khairi fuskarta narufe da mayafi su iya yalwa suka kamata sukace tashiga gidan da qafar dama kuma tayi Bissimillah, hakan kuwa tayi kai tsaye shashin ta suka kaita, wanda ke d'auke da d'akunan bacci uku, ko wanne da bathroom, aciki kuma dukka d'akunan saida iyayen Ummul khairi suka cikashi dakaya, sai kicin da store, su ma kowanne maqil yake dakaya dan kuwa kayan garama mota guda daddy yaturo, nan abokanan wasa 'yan potiskum sukayiwa Ummul khairi ca aka dayake sunkwaso gajiya suna sallah da cin abinci kowa yanemi gurin kwanciya, wasu 6angaran Ammi akakaisu wanda Ammi keda palo da d'akunan bacci biyu, na bintama haka, na dr Adam ne room and palour, sai bayi, shiyasa Binta keson takoma na Ummul khairi mai d'akuna uku, Amma dr Adam yai mata bazata.
Amarya kuwa ita da Minat da Aisha suka kwana, ad'akinta ita tinda sukazo ko qeyar ango bata ganiba, shikuwa dr Adam, yanacan tare da abokanansa malaman sunnah irinsa, saida dare yayi sosai sanan yashigo gidan bebi takan kowaba yashige 6angaransa.
Washe gari ma Abokan dr Adam sun shirya mar walima da yamma awani fili dake bayan gidansu wanan walimar tamkar dinner take domin kuwa maza da matane awajen, duk abokanan dr Adam, damatansu sukazo 6angaran mata daban na maza daban haka suka shirya gurin, saiwajen zaman Ango da amarya atsakiya da uwar gida, kujera maicin mutum uku akajiyewa Ango da matansa, cikin wani yadin voil ruwan sararin samaniya, wato sky blue, mai laushi da tsada dr Adam, yake da hularsa itama kalar yadin, takalminsa da agogon sa kuma duk farare, dakuma farin glass, a idonshi, wanda kana iya kallon kwatar idanunsa tacikin glass d'in, ga fuskar sa sai sheqi takeyi, sajansa yakwanta luf tamkar ciyawa sai qalli yakeyi, wanan kwaliya baqaramin yiwa dr Adam, kyau tayiba, dr Adam har abokansa sunrakosa yazauna awajen taron, saikuma yatashi yace yana zuwa yayi mantuwa nan sakahau mar tsiya wai zeje yafara kallon kwaliyar, amaryarsa.
Shikuwa dr Adam, gidansa yanufa yabi taqofar baya, 6angaran Binta yashige bawanda yaganshi kai tsaye cikin d'akinta yanufa aikuwa yasameta tana waya amma tanajin salamarshi ta katse qiran, qurawa dr Adam, ido tayi tamkar zata had'iyeshi sai kuma hawaye yafara zuba a idonta, dr Adam yace" Lafiya kike kuka?" Binta tace" duk sanda natuno yanzu mubiyune da kai wani irin takaici nakeji sai naji tamkar naje nasheqe amaryar" dr Adam yace" Subahallahi" ai sharin shaidan ne inkinji irin haka addu'a zamuringayi zakiji sanyi aranki". Binta tace" yanzuma wanan kwaliyar duk tatace saida tagama gani sanan kazo min nan bayan jiyama ko leqoni bakayiba kanacan gunta" dr Adam yace" kinsan banason qorafi dan haka kishirya muna da walima abayan gidanan inkin shirya kimin waya zanzo mutafi tare" baijira yaji mezatace ba yafice abinsa. Binta tace" zakugane kuranku daga ita har kai, duk sai nayi maganinku wanan rawar qafar da kakeyi duk sai yatafi abanza".
Bayan Binta tayi wanka tashirya cikin kwaliyarta marar tsari danba iyawa tayi ba, taqira dr Adam awaya, yana zuwa yagumtse dariyar sa sbd d'aurin kwalin binta, wanda ita sai 6ata rai, takeyi tana sham qamshi ita adole tayi kyau dr Adam baikula taba yawarware mata d'aurin d'an kwalin yagyara mata yai matashi simple, dan kar arainata sukawuce gurin walimar, matan abokansa nata gaisheta amma ba wacce takula, dama halintane batada fara'a, ko kad'an ga rowar tsiya, basu dad'e da zamaba akafito da Amarya Ummul kairi cikin, shigar super Holland, green kallo da ratsin pink, akad'au ramata Alkyabba pink colour, asaman atamfarta, baka kallon fuksarta amma ana iya kallon bakinta dayasha pink d'in jambaki, kusa da dr Adam tagefan dama su minat, suka zaunar da ita, Binta kuma nagefen shi na haggu, Ummul khairi da dr Adam baqaramin dacewa sukayiba sunyi kyau sosai, Binta kuwa ita da kanta taji taraina kanta sai tazama tamkar wata gaggo atsakaninsu, ana zaunar da Ummul khairi dr Adam yatake mata qafa, dama plat sheo ne aqafarta dan haka taji zafi sosai har saida tayi wata 'yar qara, tajiyo tana kallon dr Adam, amma dataga yanda yai kyau kawai sai tasake baki tana kallon sa, azuciyar ta tanacewa ashe haka yake da matuqar kyau ga yarinta ga ilimi ga rufar Asiri gaskiya itakam tamore batama ta6a ganin kyansaba irin nayau domin kuwa fatarsa wankan tarwad'a sai sheqi takeyi, ga kwayar idonsa mai mantar da ita, ita wacece, taqara yimata kyau qure juna sukayi da ido, wani dogon tsaki Binta taja bashiri dr Adam, yakawar da idanunsa gefe yacewa Ummul khairi inbaki goge wanan jambakinba lalle zakiji kunya" Ummul khairi kuwa sai maimaita maganarsa take aranta tome yake nufi dazanji kunya. Juyowa dr Adam yayi yaga bata gogeba yai kwata, itako Ummul khairi alamu tamar dame zata goge, hankacif fari kar, yafito dashi A aljihusa yabata kar6a tayi amma taqi tagoge. Azuciyar ta tace bangogewa yau sainaga abunda zaiyi wanda zaisa naji kunya".
Ad'aya 6angaran kuwa tini abokin dr Adam, maisuna Dr Umar Ishaq, yafara wa'azi akan
{ *Arayuwar Aure a musulunci* } inda walimar nan tafad'akar kuma ta ilimantar ansha Rabo dan Ammi tayi Rabo sosai Minat da Aishama sunyi Rabo sosai, Abokanan ango kuwa da matansu sai gift sukekawo wa Amarya da Ango, harda maigirma gwamnan kano, bai samu zuwaba amma ya aiko da gift dinshi a Amarya da Ango, ai Binta dan takaici da baqin ciki tini tasilale tabar gurin da bawanda ke tatata agurin su kuwa 'yan *Ummul khairi Pans* cewa sukayi gwanda da Binta tabar gun, dan kuwa suma sunyiwa Ummul khairi kara sunje gurin tare da gifts d'insu, kuma Ummul khairi taji dad'in zuwansu sosai, nande taro yawatse, Ango natacika da batsewa sbd Amarya taqi bin umarninsa na goge janbaki, ita ko Ummul khairi tama manta dawanan batun, Anatashi ataro motoci sukafara iba, 'yan kaduna sunkoma wanda ciki harda Minat, Ummul khairi sai kuka takeyi taqi tacika Minat, daqar Ammi tayafice Ummul khairi tamiqawa dr Adam, tace" kaita cikin gida, sanan takalli Aisha tace" Aisha kibisu kizauna da ita, zanje muyi sallama da su yalwa". Minat itama tana kuka narabuwa da qawayenta Aminanta motarsu tatashi.
Dr Ahmed, kuwa yana kama hanun Ummul khairi shashinta yanufa da ita Aisha nabinsu abaya, kaitsaye bed room, dinta yanufa Aisha zatabisu yaimata wani mugun kallo bashiri taja tatsaya, yana shiga da ita d'akin, yadaka mata wata razanarniyar tsawa yace" yimin shiru yanzun nan kihad'iye kukanan wato ke bakyaji ko nasaki abu kikaqi yi ko to nibanason gardama" bakinta yakalla sai yaga tamkar ma qara shafa janbakin tayi, ai baisan lokacin daya hade bakinsuba saida yatsotse janbakinan tass har le6enta yai ja dan azaba sanan yaqaleta yacewa" Ummul khairi kalleni" amma takasa kallonsa dan haka sai yace" duk ranar dakika sakesa sa abunan acikin taro tofa lalle saina tsotseshi ko agaban waye, inzakisa kisa ban hanakiba amma acikin gida banyarda kisa kifita dashi abakinkiba, yana kaiwa nan yajuya zaibar d'akin saikuma yajiyo yacewa Ummul khairi kisa aranki bazaki ta6a mallakar Adam ba domin banaki bane shidin arone agareki.........✍️
Wlh banda caji wutarmu tabaci jen kuma yaqi tashi ruwa yamar dukka please kulalaba dawanan.
Pleas read and shere
No comment
No......
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💞🌹Love Story💞🌹
*بسم الله الرحمن الرحيم*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw:*
*watarana wani mutum yazo gurin manzo Allah SWA yace Kamin nasiha, sai manzon Allah yacemar karkai fishi*.
*ya Allah kahanemu da aikata dana sani Ameen*
PG 42&43
*_______*📱Haka dr Adam, yafice yabar Ummul khairi cikin rud'anin abunda yai mata dakuma kala minsa naqarshe, Ummul khairi tace" nikuma nayiwa kaina Alqawarin sai na malekeka, dr Adam, sai ka soni fiye da yanda kakeson kanka Mijina".
Dr Adam, kuwa afusace yawuce Aisha, dake zaune apalo, Aisha naganin yafita tatashi tashige d'akin da Ummul khairi, take ciki, Ummul khairi, tatarar atsaye, Aisha tace". Antina Lafiya naganki haka"?. Ummul khairi tace" mekika gani"? Aisha tace" naganki duk afirgice kuma naga mecup d'inki tagoge dubifa jan bakinki yagoge" ummul khairi tace" ni nagogeshi yadamanne" Aisha tace" kodai ammade bari naishiru". Ummul khairi tace" kidai fad'i abunda kikeson fad'a" Aisha tace" manta kawai Antina".
Bayan kowa yawatsene bokawa a gidan, 'yan biki duk suntafi, Dr Adam Yaqira Binta awaya akan tazo palonsa tasa meshi, bayan Binta tashigo palon tai sallama aciki ciki, dr Adam yadubeta yaga ranta ahad'e fuksarta ba alamun walwala, dr Adam yace" Haba uwar gida, yaka mata fa, kisaki ranki kiyi wal wala, kar kibari Amaryar ki, tarainaki, wata Harara Binta tamakamar, dr Adam yace" Allah yahuci zuciyar uwar gida, yanzu abunda nakeso dake kije kiqiramin qanwarki". Binta takalleshi tace" waye qanwata? ni ai banda qanwa agidanan".
Dr Adam, yace" Amaryar gidanan man, ai qanwar kice kije qiqirata da akwai abunda nakeson fad'amuku ne" Binta tace" kanka akeji bawacce zanje, qira agidanan" dr Adam, yace" shikenan kijirani kinsan ni banson hayaniya, nizanje nataho da ita, tinda ni ban isa nasaki kiyiba". Binta tace" inde akan batun dayashafi Amaryar kane agidanan, kar kasake sani" dr Adam baiku lataba, yawuce yafita a d'akin, baijima ba yadawo Ummul khairi, nabiye dashi, zama yayi kusa da Binta, yace" yanunawa Ummul khairi, kushin d'in kusa dashi, bayan Ummul khairi, tazauna, dr Adam, yadubesu, yamusu nasiha akan zaman lafiya, yadubi Binta yace" ke, kece babba kiriqe girmanki kuzauna lafiya, inta miki ba daidaiba kigaya mata, saiki tagyara, bawai aita fad'a ba". Sanan yadubi Ummul khairi yace" kekuma kace qarama kigir mamata, amatsayin wacce tafiki, kuma uwargidanki, inkunsami sa6ani kutsaya ku faskanci juna bawai kuta fitinaba" . Ummul khairi tace" insha Allah zakusa meni mai biyayya agareku" dr Adam yadubi Binta, yace" kefa mezakice? Ayatsine Binta tace" nidai banason mutum yadinga shiga sabgata kowa yai harkar gabansa dan in mutum yata6ani banida mutunci" dr Adam zaiyi magana Ummul khairi tarigashi tace" kar kidamu niba nashigar abunda baruwana sbd banson raini, yanzu ma niriga dana shigo rayuwar kune shiyasa zanyi huld'a dake, amma daba hakaba nibada kowa ninasan irin mutanen danake shiga sabgarsu" Binta tace" kintai maki kanki, danni had'a kishi dani ba abubane mai sauqi".
Dr Adam yace" duk nafahim ceku, amma kusani, inkuna qarqashina dole kuzauna lafiya, kuma magana taqarshe shine akan rabon kwana, kufad'i kwana nawa kukeso arinqayi" Binta tace" kwana d'a d'aya ma yayi dan banaso mijina ya nisanceni" dr Adam yace" okay amma kisani Ummul khairi, amatsayin ta, na budurwa, sena fara mata sati d'ayan da musulunci yaqaiyade aiwa budurwa, inbazawa rece kuma kwana uku". Haba nanfa Binta tahauyin jaraba wai qaryane bawani sati d'aya da akema budurwa, kawaide yace yagaji da ita, shiyasa ya auro 'yar masu kud'i dan yawula qantata, dan haka ko bayarda zanyiba shima kwana d'a d'ayan, nayardane nan dazuwa nad'an wani lokaci amma baka isa kai har kwanaki bakwai tare dawataba" dr Adam yace" kinga ma? Kinsande banson fitina shiyasa kikeyi ko tokisani dole nai sati d'aya agurinta amatsayinta ta baquwa agaremu kuma dole kiringa girwa kina bata tanaci har kwanaki bakwanan suqare sanan tafara shiga kicin".
Binta tace" qaryane wanan kuma ba matar dazan girkawa abinci agidanan taci, domin kuwa bani da d'a ko jika, balle inban girka ba yadaman sbd haka kanemi maiwa matarka girki amma ba Binta ba".
Dr Ahmed yace" badamuwa ninasan maganinki inaso gobe kishirya zakiwuce ganjarma tinda bakida amfani agidan inyaso tagama kwanaki bakwanta kyadawo, kufara rabon kwanan, kuma dole duk wacce take dani ita zatai girki, kowa yaci" nanfa Binta taitsale tace" ba inda zata, girki kuma bazanyiba" dr Adam yace" dama inde mutum jahiline saide kaita haquri dashi amma kisani ni bazan yarda da cin mutum ciba, sanan magana ta, taqarshe idan kuka fara raba kwana bawacce zanbi d'akinta, saide tazo tirakata".
Yana kaiwa nan yamiqe yashige cikin bed room, d'insa, Ummul khairi, ma tashi tayi tanufi 6angaran ta, tana maimama kin tijara irin ta Binta, amma badamuwa tayi kanta Alqawarin sai tafitar da Binta agidan, dan tara mawa Ammi, abunda Inna Mari, taimata, itama taji idan dadad'i, dan Ummul khairi, tad'auki Ammi tamkar mahaifiyar ta, dawanan tunanin Ummul khairi tawatsa Ruwa tai alwala tai shafa'i da wuturi, tabi makeken gadonta, takwanta, Binta kuwa bayan dr Adam, tabi har cikin d'akin baccinsa, yana kalonta baiku lataba yashige bath room, yawatsa ruwa yafito yashirya cikin kayan bacci Riga da dogon wando masu laushi, yad'au mataji yataje kansa, yafesa turare duk abubda yakeyi Binta nazaune bakin gado tana kallonsa, saida taga zaifita sanan tatashi tace" mijina ina zuwa awanan daren? Dr Adam, kamar bazai kulataba saikuma yace" wai ke meyasa kwakwal warki bata ganewa ne to gun matata zanje inkar6i haqqina". Binta tace" amma shine sai kafad'a min baqar magana".
Dr Adam yace" kince bakyason asamaki ido, amma ke, kin iya sawa wani, to kifitarmin a d'aki rufewa zanyi, Binta tace" wai mekeke nufine kaface ba wacce zakabi d'akinta shine yanzu kuma zakabita dan ita amaryace" dr Adam yace" har yanzu kwakwal warki tana buqatar qarin haske amma kije makaranta kinqi, yayinda 'yan uwanki mata suka fara goran tamiki lokacin kyanemi qarin haske inlokaci baiqure makiba" Binta tace " eh nagode aibani nayiwa kaina jahilcinba" dr Adam yace" kinji aikin jahilcin ko, to da waya daura maki jahilcin tinda kinqi kiyi karatu tinda yanzu na auro mai ilimi tana kiya miki".
Yana kaiwa nan yafice ad'akin yabar Binta tana tajaraba dan baqin ciki harda kuka tayi waiya mata gorin ilimi.
Shikuwa dr Adam, yana shiga d'akin Ummul khairi, yaga tana bacci dan haka baitashetaba yashiga bayi yad'auro Alwala, yara6a kusa da ita yakwanta can cikin dare, dr Adam yafarka dayin nafil filin da yasaba kullum, indare yatsala, Amma me, saigani yayi Ummul khairi tamirgino tamaqalqaleshi tako ina, yayi qoqari yatashi amma yakasa kwatar kansa dan takewa yeshi dahanayenta biyu, ga duk talibga mar qafafu, da qar yasamu yasa bakinsa yacijeta ala6e yace cikani natashi naisalla" cikin magagin barci ummul khairi tace" A,a Bayan zuba" dr Adam yace please nafila fa zanyi, amma me ummul khairi, tasake rungumeshi, Ranarde saiwajajan asuba, yasamu ya6an6are Ummul khairi ajikinsa yawatsa ruwa, yai nafilfilinshi har akaqira assalatu sanan yanufi massalaci, koda yadawo daga sallah yasamu Ummul khairi, ta idar da sallah tana miqa alamun gajiyar batasake taba, zama yayi a bakin gado, Cikin jin bacci Ummul khairi, tajiyo tagaisheshi ya amsa, miqa hannu tayi tad'au pillow, inda dr Adam yabi hanun da kallo dan lallanta yaburgeshi sosai, itako Ummul khairi pilown tayasar akan qatuwar daddumar, tamiqe agurin taci gaba, da baccinta.
Saida dr Adam yatabatar bacinta yayi nisa sanan yazamo kusa da ita, yaqarewa fuskar ta kallo yakai bakinsa zai sunbacci la6enta saikuma yafasa, yakamo hanunta yaita sunbatta, cak yad'agata yazeme mata hijjabin ya kwantar ta akan gado, shima yakwanta yajamusu blanket, yaruqunqumeta suka lula duniyar bacci...........✍️
Please read and shere
More comment
More typing
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: *بسم الله الرحمن الرحيم*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🎀🎀
💞🌹LOVE STORY💞🌹
*NA* karimatu Abdulhamid
( Mummyn Minal)
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
_________________
*TINATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*Musulmi d'an uwan musulmine, banda zalinci*
DEDICATED TO
AMMAN ARYAN
PG 44&45
*_____📱Binta kuwa ranar kwanan baqin ciki tayi, dan kwana tayi batai bacciba,
*Ummul khairi* ita tafara tafara bud'e ido, sai tajita ajikin mutum, aqanqame, yunqurin tashi tayi, amma takasa, qurawa *dr Adam*, ido tayi afuskarsa tana qare mar kallo, azuciyar ta kuwa cewa take " tsarki yattaba ga Allah ubangin wanan sura maikyau, Ya Allah kasa namallaki wanan kyakyawar surar". Sai jitayi *dr Adam* yace" karfa kishanye min kyau da irin wanan kalonaki" ai dasauri *Ummul khairi* tarufe idonta gam, *dr Adam* kuwa cewa yayi meyakawo ni kan gadonki? Ko duk acikin sone kitatagoni kika kawoni nan" *Ummul khairi* kuwa hanayenta biyu tasa tatureshi da qarfi, amma ko gezau baiyiba, bare tasa ran zaicikata, gashi so take tajuya amma takasa sbd irin rungumar da yamata,
Ahankali *Ummul khairi* tabud'e bakinta tace" dan Allah ni kacikani tashi zanyi, tinda da nad'aukoka nakawoka kan gadon, saina rungungumeka, ai yaka mata nacika ka haka". *dr Adam*, yai murmushi yace" kinsan nasaba akullum ajikin matata nakekwana inajin dadad'an laushin jikinta dakuma sanyin qamshinta, amma gaskiya yanzu naji deference, tsakaninki da mamata, domin kuwa jikin matata yafi naki laushi da tsantsi da kuma kamshi" *Ummul khairi* tace" azuciyar ta lalle mutuminan baka da kunya kana yabon matarka amma saiqara runqunqume ni kakeyi bakada niyar sakeni" .
Azahiri kuwa murgud'a mar baki tayi tace" koma de menene please kacikani so nake nawatsa ruwa inje ingaida Ammi, taqarasa maganar tana harararsa qasaqasa, *dr Adam* yace" kinsan miye matata inta harareni kyau takeqarawa, amma kekuma munima kika qara, kuma ni ba amurgud'a min baki domin zanyi maganinsa" *Ummul khairi* tace" yanda de kake yabon matarka nidai banga hakanba, asalima matartaka batada wani fasali ini namijice......... *dr Adam* yace" ke dakata karki zageta domin itace tauraruwata inason matata" *Ummul khairi* tace" saikade na had'a matarka dani taqarasa zancan da murgud'a baki, ga idanunta yaciko da qwalla, aikuwa saijin bakinta tayi acikin na *dr Adam* kissing d'inta yayi sosai, kuma namugunta dan saida la6enta yayi jajir, yaga tana tazubar hawaye sanan yaqyaleta yacika ta yatashi yasauqa akan gadon, sanan yadubeta yace" kinga kishi da matata ba abubane maisauqi tunwuri kicire kishinta aranki danaga kishinki yayi yawa". Harzai shige bayi sai yajiyo maganar Ummul khairi akunansa tana cewa" Allah yasauwaqe nai kishi da matarka, marar kunya kawai dama haka malamai suke basuda kunya"? Fasa shiga bath room, d'in yayi yadawo yace" nikike cewa marar kunya ko dama wa yace maki malamai suna da kunya, lalle saina nuna maki rashin kunya irin tamu ta malamai". Kanta yayo gadangadan, ai Ummul khairi batasan sanda wani qarfi yazo mataba, tatashi a d'ari tashige bath room, tamurd'a key, dr Adam, kuwa abun dariya ma yabashi, yace" dakitsa yamana kiga rashin kunya irin tamalamai" bakin gado yakoma yazauna yaga de Ummul khairi bata da niyar futowa a bayin, gashi har shabiyu tayi dan haka jallabiyarsa yad'auka yasa, yazo dede bakin bayin, yace" kisan kinci bashi, kuma inkingama la6e kifito muyi break fast, a palo" ficewa yayi ad'akin yanufi 6angaran sa.
*Ummul khairi* kuwa najin futarsa tai murmushi, azuciyar ta tace". Ya Allah kamalaka min zuciyar bawanan naka yaringa kallona nafi kowacce macce" wata zuciyar kuma tace mata" dama haka malamai suka iya soyayya, gaskiya kekam kinyi dace gashi komai nasa mebur gewane da tsari" hakade Ummul khairi tagama watsa ruwa tare da tinanin mijinta wanda take qara tsidima aqaunarsa saide tayi Alqawarin bazata ta6a bashi kantaba harsai yafara sonta kamar yanda takesonshi yafurta mata yana sonta sanan zata yarda dashi. Hhmm.
Dr Adam, kuwa yanashiga 6angaran sa ruwa yawatsa yana fitowa a bathroom, Binta tashigo d'akin takalleshi taga alamun wanka yayi nan fa taji wani baqin ciki yatokareta amaqoshi, tace" shine dan kanuna min kayi wani abu, baza katsaya kai wanka acanba sai kazo nan kayi" dr Adam yace" kinsan nagajiyar da ita na mata wankan tsarki shiyasa yabarta acikin ruwa intagasu da kyau sai taiwanka" wani malulu Binta tahad'iye daqar tace" aida katsaya kunyi wankan tare inyaso kagoyata abaya" murmushi dr Adam yayi yace" kisha kurimunki ai wanan shi yafi komai sauqi" sanan yadubeta yace" kin had'a mana abun kari? Binta tace" yamukai da kai aina gaya yama bawanda zanyiwa girki agidanan" dr Adam yace" mekk nufi kina nufin su Ammina ma baki basu abinciba"? Binta tace" ai Aisha nanan zatamusu girki danni ban ajiyeba bazan wahalar da kainaba" dr Adam yadubeta yace" kinyi qarya kiqi yiwa uwata girki wlh wlh kinji narantse saikinyiwa mahaifiyata girki jahilar banza kawai, ke inbanda darajar iyaye kin kai na aurekine to inkinason zama dani ki kyautatawa mahaifiya ta shine zaki mallakeni gaba d'aya har zuciya ta" Binta haka dolenta takoma 6angaran ta, tad'aurawa Ammi girki, dr Adam kuwa koda yagama shirinsa cikin kwaliyarsa wanda yai matuqar kyau, 6angaran Ammi yanufa, apalo yatarar da Ammi da Aisha suna kallon tsohon wa'azinsa da akasa a TV, duqawa yayi yagaida da Ammi, Ammi ta amsa cikin farin ciki tacemar ina d'iyata tatashi lafiya"? Dr Adam yace" lafiya lau akunyance" sanan yadubi Ammi yace" Ammi mekikaci da safanan"? Ammi tace" Aisha tahad'a mana tea munsha da bredi," dr Adam yace" nasa wanan marar kunyar tadaho miki abunci dan tace bazatada fa da Amaryaba sbd kishi irin nata" Ammi tace" aida kabarta dani ko tagirka baci zanyiba dan banyarda da tsaftar taba"
Ummul khairi ce tai sallama tashigo, Ammi ta amsa mata cikin sakin fuska tace" lale lale d'iyata sannu dashigowa, shiko dr Adam saiwani kalon qasa qasa yakewa Ummul khairi datsha adonta cikin riga da sket, na shadda 'yar mali pink colour, sai kyalli takeyi wanda tasha aiki da adon stone- stone, ajikin kayan tatubke gashinta tayi donat dashi sai tad'au farin mayafi sharashara tayafashi akanta, tariqe dan kwalin kayan ahanunta, dan bata iya d'aurawaba, dan lokaci datana gida bata masa manyan kaya sai English were, gawani qamshi mainarkar da zuciyar mesauraro datakeyi dan haka dr Adam yalumshe idonunsa yajingina da kujerar da yake kai acan gefe, wanda Ummul khairi batamasan yana d'akinba. Aisha ce tace" Antina kawo d'an kwalin nad'aura maki nasan ba iyawa kikayi ba kuma zemaki kyau". Ammi tace" ai ke iyawa kikayi zabiya, kitashi kihad'a mata abunda zataci danasan bata karyaba" Aisha tace" to Ammi bari na d'aura mata, sai na had'a mata noodles, d'an kwalin Aisha takar6a tara nada matashi kwas tayi kyau abunta, tafito Amaryar ta sak, dr Adam kuwa baki yabud'e yana kalonta" hasken camararsa yakashe yamata snap, Aisha kuwa naga mamata tace" bari naje nahada miki noodles zaifi sauqi, Ummul khairi tace" no barshi compiles kawai zan iya sha". Aisha tace" dama Antina kinfi sonsa da abinci, shiyasa bakifaya qibaba, tashi Aisha tayi tashige kicking Binta ce tashigo hanunta d'auke da pood flaks , da plet, gaban Ammi ta ajiye abincin tana tafaman 6ata rai, dr Adam ne yace" kiyi service d'in Ammi na zanzo nabata abaki" Ummul khairi ce tajuya suka had'a ido dan batasan ma yana palon ba, gira d'aya yad'a gamata alamun yade dasauri Ummul khairi takawar dakanta, wata farar jolof din taliya da dafarin naman kaza Binta tazubawa Ammi a flet, daka ganin taliyar ba wadacacan kayan miya bare mai, kashi tayi have done, Ummul khairi nagani taji amai yataho mata dan qanqami, ai aguje tatashi tanufi hanyar fita dr Adam, dake zaune yasa mata qafa aikuwa tayi baya zata fad'i yatarota tafad'o kansa Ammi naganin haka tatashi yashige cikin bed room dinta Aisha ko tabi bayan Ammi, dr Adam da yaga haka bakowa dagasu sai Binta, kawai saiyasa hanayensa yazagaye kunkumin Ummul khairi dasu, bakinsa yad'aura akan le6anta yashiga tsotse janbakinta...... ..✍️
Plse read and shere
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENANMU* 🤲😢
[06/10 4:42 pm] +227 89 91 99 26: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
💞🌹 LOVE STORY💞🌹
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
*بسم الله الرحمن الرحيم*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
*______________________*
*Tunatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah saw:*
*karkuyi gaba, kar kuyi hassada, kuzanmo bayin Allah masu qaunar juna.*
*DEDICATED TO*
Kadija usman kori
( fadila my grand dugther)👼
Page 46&47
*______*📱 *Ummul khairi* kuwa sai kiciniyar qwace kanta takeyi, amma ina Dr Adam, yafi qarfinta, dan bariqon wasa yaima taba, sauqar ruwan sanyi sukaji ajikinsu wanda harya fara qanqara, agigice dr Adam yacika Ummul khairi, wanda harta shid'e sbd azabar sanyi, da matuqar 6acin rai dr Adam yad'ago kansa idanunsa sunkad'a sunyi jazir tamkar gauta, Binta yagani d'auke da jug, a hanunta, sai huci takeyi tamkar zakanya, dr Adam yace" ke wata irin matace marar sanin yakamata".
Binta tace" kukunsan ya kamatan dan rashin kunya, kadanneta a baina ar jama'a, to kad'an ma kuka gani tunda dama dancin fuska ka aikata hakan" dr Adam yace" ke Binta komade mai namata ai matatace bata waniba dan haka kikiyaye ni, kinfara kaini maqura" Binta tace" sannu mai Mata sai kabari sai kunshiga d'aki inma had'iyeta zakayi kayi".
Dr Adam yace" ko A ina inaga damar yin abu saina yishi tinda iyalina ce" Binta tace" ai dama haka kuke malamai ba kunya gareku ba, mudin kuna rashin kunyar ku gabana to fa zakaga abunda yafi wanan"
Ummul khairi ce take wani irin shid'ewa, sbd sanyi, tini hankalin dr Adam yakoma kanta, d'aukarta yayi cak, tamkar jaririya, yajuyo yakalli Binta yace" duk abunda yasa meta kiyi kuka da kanki" .
6angaran ta yanufa da ita, bed room, yakaita ya direta akan gado, duk yarikice yarasa meze mata saican edia tazomar mayafin yafisge ajikinta yai wulli dashi, amma duk da haka rawar d'ari takeyi, tadun qule jikinta gu d'aya, zip d'in rigarta dr Adam yafara ja, cikin Rawar murya Ummul khairi tace" me zakamin?" dr Adam yace" kayan zancire maki zakidena jin d'ari" Ummul khairi tace" A,a, kabarshi zancire da kaina dama ni tin ina qarama in ruwan sanyi yata6ani sai nayi mura, da dazaza6i". Dr Adam baikulataba, yaqarasa jan zip d'in yarage daga ita sai bra, da sket, da sauri taja bargo tarufe jikinta dashi tashige ciki taduqun qune, drower dr Adam, yabud'e yaciro Rigar bacci mai kauri, da taushi, bargon da Ummul khairi take ciki yabud'e yashige sai faman 6ari jikinta yakeyi, ga kuma yad'au zafi zum, da sauri dr Adam yafita abargon yakoma 6angaran sa maganin mura da zaza6i yad'auko yadawo yabud'e fridge d'in ummul khairi yabude yad'auko ruwa marar sabyi goro d'aya, cikin bargon yakoma yad'agota da qar, yamanata da jikinsa, yana jin zafin jikinta har 6argonsa aransa kuwa tinanin hukuncin dazewa Binta yakeyi.
Muryarsa narawa yace" daure kisha maganin" cikin Rawar murya ummul kairi tace" A,a, kabarshi kawai nafi jin sanyi" dr Adam yace" kisha maganin zakidaina jin sanyin" ranta baisoba takar6i maganin tasha, takoma cikin bargon tada qunqune jikinta nata6ari, jayota jikinsa yayi yarungume ta sosai a qirjinsa, yaqara jan bargon yarufa musu, can sai yaji tana ajiyar zuciya, alamun tayi bacci ji yai zafin jikinata yasauqa, sai gumi dake tsatsapo mata, alamun tasamu lafiya, bargon yabud'e kad'an kansu yabaiyana fuskar Ummul khairi yaqurawa ido, kwancacan gashin kanta baqi wuluk, da ya sauqa har gadon bayanta, hanunsa yasa yarinqa shafawa, har bacci yai awan gaba dashi.
Ummul khairi ce tafara farkawa kanta taji yamata nauyi koda tasa hanunta akan saitaji hanun dr Adam, sauqe hanun nasa tayi akanta, amma sai yamayar da hanun kan gadon bayanta, Ummul khairi kuwa quramar ido, tayi tana saqa abubuwa azuciyar ta, dr Adam ne yai juyi tare da salati, can kuma sai yaqara juyowa ya fuskanceta, dasauri tarufe idonta, dr Adam yace" dama kinbud'e idonki dan jikina yabani ba bacci kikeyiba kuma karkiga tai makonan dana maki kid'auka sonki nakeyi A,a, nibana sonki kawaide natema kekine amatsayinki na wanda nauyinki ya ke kaina". Ummul khairi tatashi tazauna tace" naji zancanka amma shikuma shanyenmin baki da kakeyi bayama irin nayau agaban matarka shikuma namiye? Tinda baka sona miye ruwanka da bakina?".
Dr Adam yace" ai inma nasha bakinki aiba laifi bane tinda matatace ke muddin matata zatashafa wanan abunda kuke shafashi tofa saina shanyeshi ko agaban waye, kuma koda ita Binta ce tashafa tofa lalle saina shanyeshi kamar yanda nashenye naki agabanta sbd haka inkinsan zakishiga taro kuma ina gurin tofa kar kishafa danke zakiji kunyarki".
Tashi yayi yashige bath room, yawatso ruwa yafito, kayansa yasa tare da feshe jikinsa da turare, sanan yajuya yakalli Ummul khairi yace" ya kinajin ciwone dan nace bana sonki? Inba kimantaba aiked'in ba matar malamai bace matar 'ya'yan ministo cine, banmanta abunda mahaifinki yaminba nahanani auranki sbd ni talakane, sai da yaga kina qoqarin rasa rayuwarki sanan ya yarda, sbd haka na aurekine bisa umarnin Ammina sbd alkairin da kika mata nahad'a ta da d'anta, shi yasa Nikuma nayarda na aureki dankema nacika miki burinki nason, aurena dan ina da labarin son da kkmin dakuma duk wasu tex massage, dakkturomin, duk nasan dasu naqi turamaki riply ne sbd ni matata kad'ai nakeso, sbd haka tinda kinshigo zaki iya yaqi dan kinemi soyayya ta, dan bazan rabu dakeba sbd ke d'in za6in Ammi nace dan haka dabara yarage naki banson muciga dazama kiga kamar ina fifita matata akanki sbd ita inasonta dan haka kema zaki iya neman taki soyayyar". Yana kaiwa nan yafice agidan baki d'aya yanufi massalaci gidan.
Ummul khairi kuwa hawaye taji yazubo mata sbd magan ganun dr Adam basu mata dad'i ba, bawanan irin kalaman takeso taji abakinsaba, kalaman yana sonta kawai takeso taji yana firta mata tana kuka tanacewa zuciya ta bakimin adalciba nason wanda bayasonki ina zankai son bawan Allah nan inasonka mijina yanzunema nakejin qara sonka yana huda duk wani jikina kuma insha Allah, zanyi qoqari kasoni kamar yanda kace, insha Allah sai kasoni tamkar yanda nakesonka koma fiye da yadda ikesonka".
Wanka Ummul khairi tayi ta d'auro Alwalar azahar tafito jallabiya baqa, qirar Pakistan tasa tayi sallar azahar, koda ta idar da sallar, powda kawai tashafa harza tasa janbaki sai tafasa sbd maganar dr Adam datatuno, gashi ita mutumce maison kwalliya dan haka sai tad'au laef glow, tashafa , tana son tashiga 6angaran Ammi amma tana jin kunya, sbd abunda yafaru d'azu dan haka sai takoma palonta tazauna takunna tv tafara kallo a mbc4,
Shikuwa dr Adam bayan yadawo daga massalaci 6angaran Ammi yawuce yatarar Ammi tashirya musu abinci mai rai da lafiya sai tashin qamshi palon keyi dr Adam yace" yauwa Ammina kamar kisan yinwa nakeji" Ammi tace" to marar ta ido, badan kai nayiba maza kaje katahomin da 'yar Albarka taci abinci" dr Adam yace" toni ba d'an albarka bane" yafad'a cikin shaqwa6a Ammi tace" ai dukanku yaran Albarkane maza jeka tahomin da ita taci abinci danasan yunwa yadameta" dr Adam yace " to Ammi bani minti biyu"
Ummul khairi tayi nisa akallonta taji kamar ana kalonta tana d'ago kai taga dr Adam yaqura mata ido, fari tayi da idonta tace" yada kallo? Dr Adam yace" kizo inji Amminki yanzu tana jiranki" remote Ummul khairi tad'auka takashe tv, tazo tagefanshi zata ra6a tawuce wuf yadamqeta Ummul khairi tabud'e baki zatai magana kenan yahad'e bakinsu bai qaletaba saida ya tsotse man bakin tass sanan yacikata yajuya.
Ummul khairi kanta duqe tashige 6angaran Ammi, Ammi maganin ta tahau fara'a , Ummul khairi tagaisheta, Babbar dadduma Ammi tashin fid'a atsakiyar palon, tasa Aisha tad'auko kayan abincin tajere su atsakiya, farar shinka face da miyar jajage da tasha d'anyen kifi teitos, da had'in salad, sai lemun kwakwa da madara dakuma zo6o da yasha cocumber da milk powder, sai qamshi yakeyi bayan Aisha tazubamusu a babbab tire, dr Adam yafara sa hannu, Ammi tariqe hanun tace" katashi kaje matarka tabaka abinci dan wanan abincin nida yarana zamucishi" tini dr Adam ya6ata rai, Ummul khairi kuwa gwalo tamar aikuwa sai akan idonsa dr Adam yanuna qirjinsa, alamun ni, Ummul khairi tadaga kai, alamun eh, Aisha tace" please Amminmu kibar yaya yaci dan ba lallene yasamu mai dad'i kamar wanan ba". Ammi tace" shikenan amma kizubamar nasa daban dan bazeci tare damuba god'e god'e dashi" Aisha tazubamar cikin plat, had'in zo6on dr Adam yada'au kofi, yazuba yatashi zaifice Ammi tace" ina zaka?" Dr Adam yace" zani muci da Binta ne". Aisha tace" haba yaya ita bata girka tabamuba shine ammi tasha wahala tagirka zakadauka kakai mata" Ammi batace qalaba dan haka dr Adam yafice abinsa 6angaran Binta yanufa tana kwance kan kushin kanta ba d'an kwalli kitson kanta kuwa duk yatsufa yaduduje palonma sai wani qarni qarni yakeyi haka dr Adam yadaure yazauna yafara cin abincinsa, Binta tace tasauqo tazauna kusa dashi zatasa hannu a abincin yajanye abincin yace" mezakiyi?" Binta tace" ci zanyi yunwa nakeji" dr Adam yace " meyaha naki yin girki? Binta tai shiru batace komaiba, dr Adam yace" oho sbd kina baqin cikin kigirka wasu suci shine ke yanzu angirka dan bakida kunya kinsako hannu zakici" Binta tace" haba mijina inbaka ban naciba wazaiban?". dr Adam yace" wlh bazakiciba gwanda ma kinemi abunda zakici" Binta nagani dr Adam yacinye yabarta yasha zo6onsa yai hamdala, yabarta da had'iyar miyau.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum dr Adam ad'akin Ummul khairi yake kwana rungume da ita, har kwana bakwanta yaqare suka koma raba kwana d'a d'aya, da Binta, girki kuwa Binta sai taga dama takeyinsa intayima bamai iya ci sai mijinta, Ummul khairi kuwa idan ran girkintane zasushiga kicin ita da Aisha suhad'a girki mairai da lafiya, saide haryanzu ba abunda yashiga tsakanin Ummul khairi da dr Adam, da Ummul khairi tagayawa qawarta Minat, kuma 'yar uwarta, sai Minat tabata shawarar tabbas yafara sonta inba hakaba bazai ringa biyota har d'akinta ba yana mamiqeta ba tinda baibin uwar gidan d'akinta sai de ita tabishi, dan haka idan kwanantane tadena barinsa yana kwana mata ad'aki, taringa sa key taciki kuma tabar key d'in ajikin qofar, tofa shawarar Minat Ummul khairi tabi ko dr Adam yazo saiyaji d'akin ta akulle, inyasa key yaqi bud'uwa haka zekoma yakwana yana qunci sbd rashin jin d'umin Ummul khairi, wanan abunda Ummul khairi keyiwa dr Adam, baqaramin fushi yakeyi da itaba, dan har magana yadena mata, ita kuwa tashiga yin kwalliya ta tsokana, ko agaban waye yaganta sai yatsotse kwaliyar nan saide in Ammi tana gu yaqaleta" amma da zarar Ammi tabar gun sai ya tsotse, ummul kairi tace azuciyar ta marar kunyar malami". Fushi sosai dr Adam yakeyi akan ummul kairi tahanashi kwana d'akinta kuma batabinsa turakarsa, dan haka saiya hau shirye kayansa, suna zaune apalon Ammi dukkansu suna hira Binta ce kawai batagun, dr Adam yadubi Ammi, yace" Ammina dama inaso insanar dake nagama had'a kayana jibi zanwuce madina qaro karatu kuma tare da Binta zamu tafi" wani irin bugun zuciya Ummul khairi taji...............✍️
Please read and shere
More comment
More typing
*ALLAH YAJIK'AN IYAYENMU* 🤲
[07/10 3:44 pm] Mummyn minal💞🌹: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
💞🌹 LOVE STORY💞🌹
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
* Tunatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*mumini da mumini kamar ginine guda biyu, shashinsu yana qarfafa sashi*
DEDICATED To
Essoupou achiro mariam
*___________________________*
*Inamiqa ta'aziyata ga mutanan potiskum yobe state, nababban rashin da mukayi na d'an majalisa Hon Sabo Garbu, Allah yajik'ansa yamasa Rahama Allah yabawa iyalansa haqurin rashinsa, idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani Ameen Allah kajikan magaba tanmu Ameen*
*_____________________________________*
Page 48&49
*______* Ammi tace" banyarda ba da Ummul khairi zakatafi ko kuma kafasa tafiyar dukka" dr Adam yasunkuyar da kai yace" shikenan Ammina duk yanda kkso haka za'ayi bazan ta6a musu dakeba akan abunda baisa6awa addiniba" Ammi tace" nagode Allah yamaka Albarka" dukansu suka amsa da Ameen.
Ummul khairi kuwa wani sanyi taji aranta sbd Ammi tace yatafi da ita, dan kuwa bazata iya jure rashin mijintaba, dan kwana biyu ma dabasa jin d'umin juna baqaramin damuwa tayiba.
Ammi tadubi dr Adam tace" inkuntafi har tsawon kwanaki nawa zakuyi kafin kudawo?" Dr Adam yace" kamar shekara biyu nakeso muyi acan, nasan zuwa lokacin nakammala komai nawa".
Ammi tace" shikenan Amma kasan de zakabar wata matarko bazekuma yuwuba kabarta har shekara biyu batare dakazo kagantaba" dr Adam yace" zanringa zuwa ina dubata kuma inasamu yanda nakeso zanturo kudi tabimu can tad'anyi wani kwanaki saita jiyo". Ammi tace" hakanma shawarace maikyau kuma inaso Ummul khairi taci gaba da karatunta acan" dr Adam yace" insha Allah zatayi karatu acan".
Ummul khairi kuwa azuciyar ta cewa tayi" bazan ta6abari Binta tabimuba, dole tabar gidanan, kafin mudawo daga madina ko bayan mundawo dan saina d'an d'ana musu baqin cikin da suka d'and'anawa Ameena narabata da d'anta da kuma mijinta"
Shirye shiryen tafiya sosai dr Adam yake musu, kuma har yanzu Ummul khairi batadena rufe d'akintaba yama haqura yadena zuwa, saide intaso tsokana tabuga kwalliya harda su janbaki shikuwa mutuminaku kusan hali haka zetsotse tass. Binta kuwa data samu labarin tafiyar dr Adam 'yar qaramar hauka tayi dankuwa birkicemar tayi akan bata yardaba amma dr Adam kotakanta baibiba.
Gobe ne jirgin su Ummul khairi zaitashi zuwa madina babban birnin duniya, dan haka yau su mummy da Minat da kuma mummyn Minat, sukazo wa Ummul khairi ganin d'aki da kuma sallama, dan ummul khairi taso ita taje kodan taga daddynta, amma dasukai waya sai yace mata yabari kartazo su mummynta zasuzo kuma shima inyaje ummara zeje sugaisa.
Murna gun Ummul khairi ba amagana na ganin iyayenta mata dakuma qawarta Minat, abinci mairai da motsi da kayan qwalama Ummul khairi da Aisha suka hadamusu, apalon Ammi suka yadda zango, bayan anci ansha akashiga gaishe gaishe, inda Binta ko leqowa batayi ba, tamkar bata gidan, dr Adam shima yaje 6angaran Ammi yagaida surukansa yakuma umarci Binta dataje amma qememe taqi zuwa, mummyn Minat, tace" wai Ummul khairi abokiyar zamanaki bata nanne?". Aisha tai karaf tace" tana ciki qila bataji zuwan kubane" Ammi de batace komaiba, Ummul khairi kuwa Minat taja sukatafi shashinta suka shige bed room, nan Ummul khairi take fad'awa Minat, duk yanda sukeciki da dr Adam, Minat tace" gaskiya yanzu jan ajin ya isa haka, kar aje garin neman gira, arasa ido, yanzu abunda nakeso dake kuna zuwa madina, kibada kai bori yahau kota dalilin hakan sai kiga yakamu da tsananin sonki". Ummul khairi tace" shikenan zanyi yarda kikace" azuciyar ta kuwa cewa tayi bazan karya Alqawarina ba, harsai dr Adam yace" yana sona sanan zan bashi kaina". Nan Minat kebawa ummul khairi labarin soyayyarta da Abbas wanda yace mata yayi dana sanin abunda yayiwa Ummul khairi, ahalin yanzu har manya sunsan da zamansa .
ARanar su Mummy sukace zasukoma kaduna, ba yanda Ammi batayiba dan su kwana, amma fir sunqi yarda, Hajiya Nafisa, kuwa cewa matayi Allah yasau waqe ta kwana gidan suriki, kayan gyara sosai Mummyn Minat takawowa Ummul khairi, Minat kuwa tace sai taga tashin jirgin su Ummul khairi sanan zatakoma kaduna, Ummul khairi nakuka su Mummy suka koma kaduna, sai Minat da Aisha, da Ammi, suke ta faman rarashinta, dr Adam kuwa shima nacan nararashin uwar gida Binta.
A iyaport kuwa su Ammi ne zauzaune dasu Minat da dr Adam, Ummul khairi kuwa najikin Ammi tana tashare hawaye, Binta kuwa batazo iyaport dinda dan takaici dan tace bazata iya ganin tafiyar suba, sunayen masu tafiyar akafara qira har akazo kan sunan dr Adam da Ummul khairi, haka dr Adam yaje jikin Ammi ya6an6are Ummul khairi daqar, Ummul khairi nakuka itama Ammi nayi dan tasaba dasu batason rabuwa dasu duk saitaji badad'i, daqar tajure taitakwararo musu addu'a.
Su Ammi nagani su Ummul khairi suka shige jirgi Minat da Aisha ma sai kuka sukeyi narashin 'yar uwarsu akusa, dan yanzu tamusu nisa, saida sukaga tashin jirgin sanan su Ammi suka wuce gida, suna zuwa gida, ita ma Minat tahad'a kayanta takoma kaduna, gida yarage daga Binta sai su Ammi.
Ababban Birnin Madinatul mud'auwara jirginsu yasauqa, gari maitarin Ni'ima da Albarka, garin manzanmu MHD SAW, Allah kakaikaimu wanan gari, dan qarfin milkinka Allah, Ameen, Ummul khairi suna sauqowa daga jirgin taji duk wata damuwa tayaye mata, jinta takeyi cikin farin ciki sbd da Albarkar dake cikin garin na madina, motar makarantar su dr Adam ne tazo d'aukarsu har filin jirgin, dayake shi babban d'alibine amakarantar sun yayeshi azangon farko haryana koyar da qananan d'alibai kafin yakoma Nigeria, to yanzu zeyi karatune azango nabiyu, dan haka, harda madede decin gurin kwana suka bashi.
Motar nasauqe su Ummul khairi awani bakin madedecin plat, dayake cikin makarantar tacan gefe wanda d'akunan kwanan d'alibaine agurin ko wani d'alibi da plat d'insa, anan motarsu tai parking, abokanan sa wa 'yanda sukasan da zuwansa dasukai karatu tare su suka futo suka kewaye motar su dr Adam, suna musu sannu dazuwa, kyan gurin baqaramin birge Ummul khairi yayiba, dan gaskiya baqarya wanan makarantar tahad'u sai merabo zesa meta, nan abokan dr Adam sukahau mar tsiya akan yataho harda madam, dr Adam yace" musu ai itama karatun zatayi amakarantar nan, kuma ba anan zamu zaunaba zanemi koyarwa, dan insamawa matata wadacacen mahali, nanfa sukacemar hakan ma yayi, kuma tayaya akabari har yashigo da matarsa 6angaran maza? , dr Adam yace" ai namusu bayanin komai akan matata tun ina Nigeria, sosai sukataya dr Adam murnar Auren dayayi, dan azatansuma Ummul khairi ce kad'ai matarsa, kuma duk maganar dasukeyi cikin harshen Larabci sukeyi dan haka baduka Ummul khairi tasan musukecewa ba, tanade d'an jin wani,
Kwanan su Ummul khairi biyu acikin makarantar dr Adam, yanemi koyarwa a 'yan zangon farko sukwakwo bashi dan sunsansa da qoqari, harda gidan zama acikin quarters d'in makarantar suka bashi dan haka yad'auki Ummul kairi, yamayar da ita can, dama atakure take dan tunranar dasuka iso kota window batasake leqawa wajeba, gidane sukabashi mai kyau da tsari, wanda Ummul khairi duk arziqin babanta, saida tarena kanta, saboda tsaruwar gidan, 6angare biyu ne agidan masu matuqar kyau, abunka da ba irin qasar muba, dole komai yabaka sha'awa inka ganshi , dr Adam kwatakwata tunda sukazo baisamun zama. Dan dasasafe yake fita yaje yakoyar, bayan yagama koyarwa shima yashiga nashi karatun daga yamma zuwa dare, sai goman dare yake dawowa gida, wataranma ummul khairi tayi bacci yake dawowa dayake d'an sham qamshine baima bin takanta yake kwanciyar sa,
Ummul khairi fa abun yafara damunta dan haryau tsawon watansu uku a Madina, amma dr Adam baida lokacinsa kawai karatunsa yasa agaba kuma ita bai mata maganar nata karatun, dan haka, yau tashirya tana jiransa yadawo tasan matsayinta tinda haryanzu bataga alamar yafara sonta ba. Kwaliya sosai Ummul khairi taca6a cikin wasu Riga da wando masu matuqar kyau, tashafa janbaki harda man le6e tashafa akan jan bakin dan tsokana bakinta saiwani walqiya yakeyi ga yashim qamshi da jikinta yakeyi ko inama na gidan qamshi yakeyi, tana kwance akan kushin apalo, goma nadare ta gauta dr Adam yai sallama yashigo, tashi Ummul khairi tayi taje tarungu meshi tai kising d 'inshi tace" sannu dazuwa Habibina" dr Adam kuwa sake baki yayi dan mamaki dan bata ta6amar hakaba. Bayan takamo hanunsa tazaunar dashi akan kushin, kayan jikinsa tashiga regemar, shikuwa dan mamaki tamkar status haka yakoma mata, Ummul khairi kuwa saiqaremar kallo takeyi cande ahankali yafurta yada kallo". Ummul khairi tace" naga kakomamin sak balarabe kaqara kyau harwani jiki kaqara sbd bakada mudaniba" dr Adam yace" wayace maki banda mudakeba kina fa nandina yanuna mata setin zuciyar sa, Ummul khairi tace" dagaske" kai yad'aga mata, alamun eh, kamota yayi yazaunar da ita akan cinyarsa yace" *Khairin Nisa'a* duk wanan kwaliyar tawace nid'aya Ummul khairi tace" wani suna kaqira yanzu?" dr Adam yace" nakine man inkuma bai makiba saina can ja maki Ummul khairi tace". A,a yamin" Nan fa yafara aikinasa wato shanye janbaki, daka shan janbakifa salon yacanja dantini dr Adam yasanja tasha zuwa wata tashar, Ummul khairi dataji matsar tayi yawa tace" please malamina muje kai wanka kaci abinci" dr Adam ya6ata rai yace" banson wanan sunan Ummul khairi tace" wanne kakeso to dr Adam yace" wanda kika qirani dashi shigowata shinakeso". Ummul khairi tace" Habibina muje kai wanka" nanfa daru yatashi wai saide suje tamar, Ummul khairi kunya kuwa tamkar tanitse, daya ga bata da niyya zuwa tamar d'aukarta yayi cak cak, be ajiyeta ko inaba sai cikin bathop, dayeke cike da Ruwan dumi da Ummul khairi tataramar, tare da kayan jikinta yatsundu mata, shikuma yashige da onder weres ajikinsa, baqaramin daga dr Adam yashaba kafin yasamu yacirewa Ummul khairi kayan jikinta idonta rufe ruf yama ta wanka shima yayi suka fito Ummul khairi sai sunne kai takeyi, dr Adam yace" kunyar me kikeji bayan nagama ganin komai" abinsa takawo mar, takoma gefe dr Adam, yace" kimotso muci abinci" Ummul khairi tace" Ni naqoshi" dr Adam yace" shikenan nima naqoshi" badan tasoba tamatso tasa hannu suka faraci, qarshe de dr Adam cire hannu yayi Ummul khairi tace" menene kaqoshine Habibina" dr Adam yace" aidani d'an gatane, saide aringa bani abaki" Ummul khairi tace" babban d'an gatama kuwa nan ta fara bashi abincin abaki shima yana bata, ahaka suka qarasa cin abincin, jikin Ummul khairi sai rawa yakeyi, dr Adam yalurade atsorace take dashi, dan haka koda suka kwanta baimata komaiba illa rugumar ta dayayi suka lula bacci.
Haka Rayuwar dr Adam da Ummul khairi takasance agarin na Madina cikin kwanciyar hankali da kulawar juna, soyayya suke nunawa junansu sosai saide dr Adam tashi soyayyar a6oye take, dan haryau bai furtawa Ummul khairi yana sontaba, ita kuma tayiwa kanta Alqawarin baza tabashi kantaba harsai yafurta yana sonta, dan haka koyayi kamar zenemi haqqinsa agunta, sai ta noqe tafara tsoron qarya tinda taga yana tausayin ta, bai son takura mata, shiko tara ta yakeyi kawai dan intaqureshi zata raina kanta tini Ummul khairi tafara zuwa makaranta dan dr Adam, yagama had'a mata komai tafara had'a dgiree d'inta A6angaran islamic.
Wai ina labarin su Binta 'yan Nigeria ne?.......✍️
Please read and shere
*ALLAH YAJIKAN IYAYENMU* 🤲😢
[07/10 3:54 pm] Mummyn minal💞🌹: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
💞🌹 LOVE STORY💞🌹 *بسم الله الرحمن الرحيم*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
_________________
*NA* karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
* Tunatarwa*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*mumini da mumini kamar ginine guda biyu, shashinsu yana qarfafa sashi*
DEDICATED To
Essoupou achiro mariam
*___________________________*
*Inamiqa ta'aziyata ga mutanan potiskum yobe state, nababban rashin da mukayi na d'an majalisa Hon Sabo Garbu, Allah yajik'ansa yamasa Rahama Allah yabawa iyalansa haqurin rashinsa, idan tamu tazo Allah yasa mucika da imani Ameen Allah kajikan magaba tanmu Ameen*
*_____________________________________*
Page 48&49
*______* Ammi tace" banyarda ba da Ummul khairi zakatafi ko kuma kafasa tafiyar dukka" dr Adam yasunkuyar da kai yace" shikenan Ammina duk yanda kkso haka za'ayi bazan ta6a musu dakeba akan abunda baisa6awa addiniba" Ammi tace" nagode Allah yamaka Albarka" dukansu suka amsa da Ameen.
Ummul khairi kuwa wani sanyi taji aranta sbd Ammi tace yatafi da ita, dan kuwa bazata iya jure rashin mijintaba, dan kwana biyu ma dabasa jin d'umin juna baqaramin damuwa tayiba.
Ammi tadubi dr Adam tace" inkuntafi har tsawon kwanaki nawa zakuyi kafin kudawo?" Dr Adam yace" kamar shekara biyu nakeso muyi acan, nasan zuwa lokacin nakammala komai nawa".
Ammi tace" shikenan Amma kasan de zakabar wata matarko bazekuma yuwuba kabarta har shekara biyu batare dakazo kagantaba" dr Adam yace" zanringa zuwa ina dubata kuma inasamu yanda nakeso zanturo kudi tabimu can tad'anyi wani kwanaki saita jiyo". Ammi tace" hakanma shawarace maikyau kuma inaso Ummul khairi taci gaba da karatunta acan" dr Adam yace" insha Allah zatayi karatu acan".
Ummul khairi kuwa azuciyar ta cewa tayi" bazan ta6abari Binta tabimuba, dole tabar gidanan, kafin mudawo daga madina ko bayan mundawo dan saina d'an d'ana musu baqin cikin da suka d'and'anawa Ameena narabata da d'anta da kuma mijinta"
Shirye shiryen tafiya sosai dr Adam yake musu, kuma har yanzu Ummul khairi batadena rufe d'akintaba yama haqura yadena zuwa, saide intaso tsokana tabuga kwalliya harda su janbaki shikuwa mutuminaku kusan hali haka zetsotse tass. Binta kuwa data samu labarin tafiyar dr Adam 'yar qaramar hauka tayi dankuwa birkicemar tayi akan bata yardaba amma dr Adam kotakanta baibiba.
Gobe ne jirgin su Ummul khairi zaitashi zuwa madina babban birnin duniya, dan haka yau su mummy da Minat da kuma mummyn Minat, sukazo wa Ummul khairi ganin d'aki da kuma sallama, dan ummul khairi taso ita taje kodan taga daddynta, amma dasukai waya sai yace mata yabari kartazo su mummynta zasuzo kuma shima inyaje ummara zeje sugaisa.
Murna gun Ummul khairi ba amagana na ganin iyayenta mata dakuma qawarta Minat, abinci mairai da motsi da kayan qwalama Ummul khairi da Aisha suka hadamusu, apalon Ammi suka yadda zango, bayan anci ansha akashiga gaishe gaishe, inda Binta ko leqowa batayi ba, tamkar bata gidan, dr Adam shima yaje 6angaran Ammi yagaida surukansa yakuma umarci Binta dataje amma qememe taqi zuwa, mummyn Minat, tace" wai Ummul khairi abokiyar zamanaki bata nanne?". Aisha tai karaf tace" tana ciki qila bataji zuwan kubane" Ammi de batace komaiba, Ummul khairi kuwa Minat taja sukatafi shashinta suka shige bed room, nan Ummul khairi take fad'awa Minat, duk yanda sukeciki da dr Adam, Minat tace" gaskiya yanzu jan ajin ya isa haka, kar aje garin neman gira, arasa ido, yanzu abunda nakeso dake kuna zuwa madina, kibada kai bori yahau kota dalilin hakan sai kiga yakamu da tsananin sonki". Ummul khairi tace" shikenan zanyi yarda kikace" azuciyar ta kuwa cewa tayi bazan karya Alqawarina ba, harsai dr Adam yace" yana sona sanan zan bashi kaina". Nan Minat kebawa ummul khairi labarin soyayyarta da Abbas wanda yace mata yayi dana sanin abunda yayiwa Ummul khairi, ahalin yanzu har manya sunsan da zamansa .
ARanar su Mummy sukace zasukoma kaduna, ba yanda Ammi batayiba dan su kwana, amma fir sunqi yarda, Hajiya Nafisa, kuwa cewa matayi Allah yasau waqe ta kwana gidan suriki, kayan gyara sosai Mummyn Minat takawowa Ummul khairi, Minat kuwa tace sai taga tashin jirgin su Ummul khairi sanan zatakoma kaduna, Ummul khairi nakuka su Mummy suka koma kaduna, sai Minat da Aisha, da Ammi, suke ta faman rarashinta, dr Adam kuwa shima nacan nararashin uwar gida Binta.
A iyaport kuwa su Ammi ne zauzaune dasu Minat da dr Adam, Ummul khairi kuwa najikin Ammi tana tashare hawaye, Binta kuwa batazo iyaport dinda dan takaici dan tace bazata iya ganin tafiyar suba, sunayen masu tafiyar akafara qira har akazo kan sunan dr Adam da Ummul khairi, haka dr Adam yaje jikin Ammi ya6an6are Ummul khairi daqar, Ummul khairi nakuka itama Ammi nayi dan tasaba dasu batason rabuwa dasu duk saitaji badad'i, daqar tajure taitakwararo musu addu'a.
Su Ammi nagani su Ummul khairi suka shige jirgi Minat da Aisha ma sai kuka sukeyi narashin 'yar uwarsu akusa, dan yanzu tamusu nisa, saida sukaga tashin jirgin sanan su Ammi suka wuce gida, suna zuwa gida, ita ma Minat tahad'a kayanta takoma kaduna, gida yarage daga Binta sai su Ammi.
Ababban Birnin Madinatul mud'auwara jirginsu yasauqa, gari maitarin Ni'ima da Albarka, garin manzanmu MHD SAW, Allah kakaikaimu wanan gari, dan qarfin milkinka Allah, Ameen, Ummul khairi suna sauqowa daga jirgin taji duk wata damuwa tayaye mata, jinta takeyi cikin farin ciki sbd da Albarkar dake cikin garin na madina, motar makarantar su dr Adam ne tazo d'aukarsu har filin jirgin, dayake shi babban d'alibine amakarantar sun yayeshi azangon farko haryana koyar da qananan d'alibai kafin yakoma Nigeria, to yanzu zeyi karatune azango nabiyu, dan haka, harda madede decin gurin kwana suka bashi.
Motar nasauqe su Ummul khairi awani bakin madedecin plat, dayake cikin makarantar tacan gefe wanda d'akunan kwanan d'alibaine agurin ko wani d'alibi da plat d'insa, anan motarsu tai parking, abokanan sa wa 'yanda sukasan da zuwansa dasukai karatu tare su suka futo suka kewaye motar su dr Adam, suna musu sannu dazuwa, kyan gurin baqaramin birge Ummul khairi yayiba, dan gaskiya baqarya wanan makarantar tahad'u sai merabo zesa meta, nan abokan dr Adam sukahau mar tsiya akan yataho harda madam, dr Adam yace" musu ai itama karatun zatayi amakarantar nan, kuma ba anan zamu zaunaba zanemi koyarwa, dan insamawa matata wadacacen mahali, nanfa sukacemar hakan ma yayi, kuma tayaya akabari har yashigo da matarsa 6angaran maza? , dr Adam yace" ai namusu bayanin komai akan matata tun ina Nigeria, sosai sukataya dr Adam murnar Auren dayayi, dan azatansuma Ummul khairi ce kad'ai matarsa, kuma duk maganar dasukeyi cikin harshen Larabci sukeyi dan haka baduka Ummul khairi tasan musukecewa ba, tanade d'an jin wani,
Kwanan su Ummul khairi biyu acikin makarantar dr Adam, yanemi koyarwa a 'yan zangon farko sukwakwo bashi dan sunsansa da qoqari, harda gidan zama acikin quarters d'in makarantar suka bashi dan haka yad'auki Ummul kairi, yamayar da ita can, dama atakure take dan tunranar dasuka iso kota window batasake leqawa wajeba, gidane sukabashi mai kyau da tsari, wanda Ummul khairi duk arziqin babanta, saida tarena kanta, saboda tsaruwar gidan, 6angare biyu ne agidan masu matuqar kyau, abunka da ba irin qasar muba, dole komai yabaka sha'awa inka ganshi , dr Adam kwatakwata tunda sukazo baisamun zama. Dan dasasafe yake fita yaje yakoyar, bayan yagama koyarwa shima yashiga nashi karatun daga yamma zuwa dare, sai goman dare yake dawowa gida, wataranma ummul khairi tayi bacci yake dawowa dayake d'an sham qamshine baima bin takanta yake kwanciyar sa,
Ummul khairi fa abun yafara damunta dan haryau tsawon watansu uku a Madina, amma dr Adam baida lokacinsa kawai karatunsa yasa agaba kuma ita bai mata maganar nata karatun, dan haka, yau tashirya tana jiransa yadawo tasan matsayinta tinda haryanzu bataga alamar yafara sonta ba. Kwaliya sosai Ummul khairi taca6a cikin wasu Riga da wando masu matuqar kyau, tashafa janbaki harda man le6e tashafa akan jan bakin dan tsokana bakinta saiwani walqiya yakeyi ga yashim qamshi da jikinta yakeyi ko inama na gidan qamshi yakeyi, tana kwance akan kushin apalo, goma nadare ta gauta dr Adam yai sallama yashigo, tashi Ummul khairi tayi taje tarungu meshi tai kising d 'inshi tace" sannu dazuwa Habibina" dr Adam kuwa sake baki yayi dan mamaki dan bata ta6amar hakaba. Bayan takamo hanunsa tazaunar dashi akan kushin, kayan jikinsa tashiga regemar, shikuwa dan mamaki tamkar status haka yakoma mata, Ummul khairi kuwa saiqaremar kallo takeyi cande ahankali yafurta yada kallo". Ummul khairi tace" naga kakomamin sak balarabe kaqara kyau harwani jiki kaqara sbd bakada mudaniba" dr Adam yace" wayace maki banda mudakeba kina fa nandina yanuna mata setin zuciyar sa, Ummul khairi tace" dagaske" kai yad'aga mata, alamun eh, kamota yayi yazaunar da ita akan cinyarsa yace" *Khairin Nisa'a* duk wanan kwaliyar tawace nid'aya Ummul khairi tace" wani suna kaqira yanzu?" dr Adam yace" nakine man inkuma bai makiba saina can ja maki Ummul khairi tace". A,a yamin" Nan fa yafara aikinasa wato shanye janbaki, daka shan janbakifa salon yacanja dantini dr Adam yasanja tasha zuwa wata tashar, Ummul khairi dataji matsar tayi yawa tace" please malamina muje kai wanka kaci abinci" dr Adam ya6ata rai yace" banson wanan sunan Ummul khairi tace" wanne kakeso to dr Adam yace" wanda kika qirani dashi shigowata shinakeso". Ummul khairi tace" Habibina muje kai wanka" nanfa daru yatashi wai saide suje tamar, Ummul khairi kunya kuwa tamkar tanitse, daya ga bata da niyya zuwa tamar d'aukarta yayi cak cak, be ajiyeta ko inaba sai cikin bathop, dayeke cike da Ruwan dumi da Ummul khairi tataramar, tare da kayan jikinta yatsundu mata, shikuma yashige da onder weres ajikinsa, baqaramin daga dr Adam yashaba kafin yasamu yacirewa Ummul khairi kayan jikinta idonta rufe ruf yama ta wanka shima yayi suka fito Ummul khairi sai sunne kai takeyi, dr Adam yace" kunyar me kikeji bayan nagama ganin komai" abinsa takawo mar, takoma gefe dr Adam, yace" kimotso muci abinci" Ummul khairi tace" Ni naqoshi" dr Adam yace" shikenan nima naqoshi" badan tasoba tamatso tasa hannu suka faraci, qarshe de dr Adam cire hannu yayi Ummul khairi tace" menene kaqoshine Habibina" dr Adam yace" aidani d'an gatane, saide aringa bani abaki" Ummul khairi tace" babban d'an gatama kuwa nan ta fara bashi abincin abaki shima yana bata, ahaka suka qarasa cin abincin, jikin Ummul khairi sai rawa yakeyi, dr Adam yalurade atsorace take dashi, dan haka koda suka kwanta baimata komaiba illa rugumar ta dayayi suka lula bacci.
Haka Rayuwar dr Adam da Ummul khairi takasance agarin na Madina cikin kwanciyar hankali da kulawar juna, soyayya suke nunawa junansu sosai saide dr Adam tashi soyayyar a6oye take, dan haryau bai furtawa Ummul khairi yana sontaba, ita kuma tayiwa kanta Alqawarin baza tabashi kantaba harsai yafurta yana sonta, dan haka koyayi kamar zenemi haqqinsa agunta, sai ta noqe tafara tsoron qarya tinda taga yana tausayin ta, bai son takura mata, shiko tara ta yakeyi kawai dan intaqureshi zata raina kanta tini Ummul khairi tafara zuwa makaranta dan dr Adam, yagama had'a mata komai tafara had'a dgiree d'inta A6angaran islamic.
Wai ina labarin su Binta 'yan Nigeria ne?.......✍️
Please read and shere
*ALLAH YAJIKAN IYAYENMU* 🤲😢
[10/10 11:23 pm] Mummyn minal💞🌹: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
*UMMUL KHAIRI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌹🌹
💞🌹LOVE STORY💞🌹
*بسم الله الرحمن الرحيم*
⚖
*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*
```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=106249334371950&substory_index=0&id=106248871038663&sfnsn=mo
*⚜️{{H.Q.W.A📚}}✍️*
*WhatsApp:* https://chat.whatsapp.com/HlhFrANBXWaE8J0QJKW7Zx
*You tube channel:* https://youtu.be/-5KlidQxGTw
*Google:* Homeofquality@gmail.com
_________________
Na karimatu Abdulhamid
( mummyn minal)
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
*TUNATARWA*
*Hadisi ingantacce daga manzon Allah SAW:*
*Idan d'an adam yamutu dukkan aiyukan sa sunyanke, saide sadaka mai gudana ko ilimi mai amfani, ko d'a nagari mai masa addu'a*
DEDICATED TO UMMUL KHAIRI PANS
Page 50
*_______* A Nigeria kuwa gidan su Ammi tinda su Ummul khairi suka tafi Binta bataqara shigowa shashin Ammi ba, dama tunda can bashiga takeyiba sai dr Adam ya nuna mata 6acin ransa sanan take shiga, balle yanzu da bayanan.
Binta kayanta tahad'a tai shirin tafiya ganjarma, dan duk kayan abincin da dr Adam, yabar masu saida takwashe yafi Rabi, kud'in daya barmusu ma, da kuma ATM card, d'insa duk takwashe, 6angaran Ammi tanufa tana cika tana batsewa Ammi takalleta takawar da kai, Binta tace" zantafi ganjarma dan nagaji dazaman kad'aici, idan mijina yana kusa dawowa nadawo, Ammi tace" shi mijinaki yabaki izinin tafiya?" Binta tace" nidai kinga tafiyata takama hanya tabar gidan, tanufi garajin mota, tad'au tashar mota harzuwa garinsu, koda Aisha tadawo daga school, tashiga store d'insu d'aukar wani abu, amma sai taga kayan abincin saura kad'an, futowa tayi ta tambayi Ammi, ina sauran kayan abincin? Amma me, Ammi nazuwa taga wayam kaya saura kad'an Ammi tace" ikon Allah, saide ko in Binta takwashe kayan abincinan" Aisha tace" ita ce matsiyaciya saitaje taitaci".
A Madina kuwa Ummul khairi karatu yamiqa ba kama hanun yaro, dan tayi nisa akaratunta, zaman lafiya sosai sukeyi da dr Adam, dan komai na aikin gida tare sukeyi kafin sufita makaranta, saide har yau ba abunda yashiga tsakaninsu, kuma dr Adam kawai daurewa yakeyi dan kuwa tatare yake da shawa'ar Ummul khairi amma saiyaga kamar tafahimceshi meke damunsa kawai kawar da kai takeyi, dan haka saiya haqura yamaqyaleta, yaga iya gudun ruwanta, ada yaso aikwa Binta kud'i akan tataho, amma da yaji abunda ta aikatamar saiya gyaleta dan yanzu ko wayarsa taqira bai d'agawa.
Yauma kamar kullum Ummul khairi da dr Adam, suna tashi bayan sunyi sallah tare sukayi aiyukansu atare, suka shige makaranta, bayan Ummul khairi sun futo wajen makaranta domin shan iska da motsa baki, hirar wasu matan amare Larabawa dake bayanta taji suna hira akan mazajensu inda suke azar6a6i akansu sbd nishad'in da sukesasu, nan taji inda suke qara bawa junansu shawarar yanda zasu kula da mazajenasu dan susasu farin ciki dayake yanzu Ummul khairi taqware sosai ajin Larabci dan haka kaf taji hirar wa 'yanan matan, duk saitaji jikinta yayi sanyi akan lalle tana zalumtar mijinta tinda gashi yau tsawon shekarar su d'aya amma bata bashi haqinsaba dan haka saitaji kamar bata kyautaba, dan tasha ganinsa cikin mayuwancin wani hali, dabata gane meke damunsa sai yanzu dataji hirar amaranan, sai taji lalle tazalinci mijinta nahanashi haqinsa datayi, amma tad'au qudirin yau kam zata kawar da komai tarungumi mijinta, dan haka tana Komawa gida tayi wanka tasa wasu english weres, riga da wando, masu kyau da d'aukar hankali kwaliya tayi sosai, ta tagasa musu kaza dataji kayan lambo, da had'in sharbat, gidan tako ina qamshi yakeyi naturararka, ita kanta Ummul khairi inkaganta tamkar d'auketa dan kyau dataqara, shikuwa dr Adam yau tun amakaranta mararsa ta isheshi da ciwo jiyakeyi yau inbai sauqe abunda kedamun saba ze iya shiga ko wani hali, dan haka daciwon ciki yashigo gidan, yana shigowa qamshi da yabusa da kuma Ummul khairi da yagani yaji ciwonsa yakuma tsananta dan haka yana zuwa tsakiyar palon yafad'i yariqe mararsa yana wani nishi, arud'e Ummul khairi tatashi tayo kansa tana cewa". Habibina minene? Meyasa meka"? Shikuwa dr Adam da qar yace" cikina marata tayi min nauyi Maryam kitai makamin inba hakaba zaki iya rasani".
Ummul khairi tace". A,a, malamina bazan rasa kaba zamu kasance da juna zamubawa juna mu farin ciki zanbaka abunda kakeso ayau na fahimci ciwon ka kayafemin mijina, ayau zanzame maka matarka ta sunna wacce zakai alfahari dani" dr Adam daqar yace" dama ina Alfahari dake Ummul khairi, ke d'in Alkhairine agareni, tasana dinki nashirya da Ammina harta dawo gareni inasonki matata ina matuqar qaunarki Ilove you my wife, Ana uhubiki zauji" .
Cikin tsananin farin ciki Ummul khairi tace" dagaske kana sona Mijina?" Dr Adam yace" inasonki matata bakiji nafad'a miki da Hausa ba kuma na fad'a miki da english, zan qara mai mai tamiki matata ina sonki tin banganki da idanunaba tin ina samun saqoninki tayanar gizo nakamu dasonki, saigashi kuma munhad'u tadalilin had'ani da Ammina da kikayi wanan lamarin yasani farin ciki matuqa kairul nisa'a, koda daddy yahanani Aurenki maqaramin baqin tashin hankali nashigaba danasan ba abunda yafi qarfin Allah sai nashiga addu'a badare ba Rana, har Allah mai komai da kowa yayi aurenmu dake, nayi matuqar farin ciki Ummul khairi na, saide nashiga baqin ciki dakika fara guduna, dan ko tafiya qasar nanma dana shirya yinta da Binta nayine kawai dan inajin kunyar incema Ammi zantafi dake zataga nayi azar6a6in rabaki da ita, shiyasa nace Binta nasan dake zataso mutafi dan mumure Rayuwar Aurenmu Amma kash sai gashi hakan ma baiyiba dan bakidena guduba ba har yau........... dasauri Ummul khairi tahad'e bakinsu kissing d'in dr Adam takeyi sosai cikin so da sha'awa saida tayi mai isarta sanan tazare bakinta ta d'ago tadubi dr Adam ido, cikin ido tace" nagode Habibina kaine mahad'in rayuwata inbakai babu ni" dr Adam yace" nagode Hibbaty muje ciki" suna shiga cikin room, dr Adam, yazame ya kwanta agado yakamo hanunin Ummul khairi yaqara had'e bakinsu daga nanfa yanemi canja tasha can kuma yad'ago Ummul khairi, yace" muje muyi sallah dan godewa Allah daya nuna mana wanan ranar da muka fahimci junanmu" tashi sukayi suka shiga bayi suka d'auro Alwala atare suka futo qatuwar dadduma dr Adam yashin fid'a musu nan sukayi sallah raka'a biyu, addu'a sosai dr Adam yata kwararomusu, suna idarwa Ummul khairi tatashi kazar data gasa takawo musu kad'an sukaci d'aukar sauran tayi tasa acikin fridge, kayan bacci masu kyau Ummul khairi tasa tahaye gado jikinta kuwa tamkar anyi 6arin turare sbd qamshi datakeyi juyowa tayi tadubi Dr Adam tace" Habibina saida safe, dr Adam okay Hibbaty sweet sleep" cikin bargo Ummul khairi tashige dr Adam kuwa ruwa yaqara sakarwa kansa abayi sanan yafito yashirya cikin kayan bacci masu taushi gadon yahaye lokacin har ummul khairi tafara bacci, addu'a yatofeta da ita tamkar jaririya, cikin bacci Ummul kairi taji wani baqon yanayi ajikin ta nanfa taware suka soye, awanan daren dr Adam baiqyale Ummul khairi saida yameda ta cikakiyar mace kuka kan tayishi har ta shide baqaramin aiki dr Adam yayi mata ba dansa da yasauqe duk wata sha'awar sa tawata da watanni Ummul khairi harkusan suma tayi dan azaba daqar dr Adam yaji tausayinta yaqaleta wajejen asuba yagyara mata jikinta gashi yaimata sosai hatta wankan tsarki shi yayimata yade ce tad'aura Niya, panadol extra, yabata dan rage zogi da gajiya sanan yakwantar da ita shikuwa Alwala yayi yai tasallah, har asuba sanan yatashi Ummul khairi yace" tayi sallah yana zuwa zeje massalaci.
Koda Ummul khairi ta idar da sallar kayan salayar tai bacci, dr Adam kuwa sai da gari yai haske sosai sanan yadawo gida yatarar da Ummul khairi a qasa tana bacci, d'aukar ta yayi har zuwa kan gado yarun gumeta suka ci gaba da bacci. Haka rayuwa taci gaba da tafiya Ummul khairi saida tayi sati tana jinyar abunda dr Adam yamata, ko makaranta tadena zuwa komai dr Adam shi yake yi mata, hatta girki , shara wanki, wanka, dukka ayukan shi yake mata, kulum kuma cikin samata albarka yakeyi sbd farin cikin datasa shi ji yakeyi tamkar yafi kowani na miji sa'ar macce, Tini ma yamanta da wata Binta kawai Ummul khairi ce azuciyar sa, wata qawar Ummul khairi ce balarabiya dasu kahad'u amakaranta mai suna suhairat, itama matar aurece, tazo duba Ummul khairi, har gida dan taga kwana biyu bata shiga makaranta, ita da mijinta sukazo dan haka nan da nan mijin matar maisuna zaid, suka saba da dr Adam, ita ko suhairat se tsokanar Ummul khairi takeyi wai ko cikine da ita, Ummul khairi tazare ido tace" rufamin asiri bayanzu ba sai mungama karatu" suhairat tace" A,a, gwanda kawai kikawo mana baby yanzu kafin mugama karatu tagirma" Ummul khairi tace" naqi wayon ke bagashi baki cikinba har yanzu sai ni" nanfa su dr Adam suka shigo sukasa Ummul khairi agaba wai sunason baby.
*Bayan shekara d'aya*
Yanzu Ummul khairi sun samu shekaru biyu a madina, inkaga Ummul khairi baza kagane taba takoma balarabiya sak shima dr Adam haka bazama kata6a cewa jinsin hausawa bane sudin Dan kuwa basa ma hausa sosai sai larabci, zuwan mummy da daddy biyu madina gun Ummul khairi Dan waccar shekarar sunzo umara, wanan shakararma sunzo sunga tillon 'yarsu Ummul khairi tayi farin ciki sosai suma su Mummy sunji dad'in ganin d'iyarsu cikin kwanciyar hankali.
Daza sutafi kuwa baqaramin kuka Ummul khairi tashaba, da qar sukarabu akan sai su Ummul khairi sundawo Nigeria tinda yanzu shekara d'aya tarage mata akaratunta dan dr Adam kama yagama nasa koyarwa kawai yakeyi inda akebiyan sa albashi mai tsauka, dr Adam yaturawa Ammi itama kud'i tazo awanan shekarar tare sukai aikin hajji, Ummul khairi taji dadin zuwan Ammi dan da Ammi zata koma daqar akara basu nan Ammi taita lalashinta tana cewa" inbanda abunki ai kunkusan dawowa muzauna tare abunmu har abada, nanfa Ummul khairi take tambayar Ammi yaushe Binta zatazo Nanfa Ammi take sanar da Ummul khairi ai tini dr Adam yasaki Binta ummul kairi tace" ikon Allah garin yaya shi dabasa tare guri daya" Ammi tace" tun da kukatafi takwashe komai namu tagudu dashi qauyensu bata dawoba saida suka cinye sanan tadawo taqara kwashe wanda akakuma siya tatafi abinta, haka taitayi bamai kulata sai wani zuwa datayi har d'akina tashiga bana kusa takwashe min kud'i tai tafiyarta, koda tadawo shine Aisha taimata magana akan abunda takeyi baida ceba, tadena. Shikenan tayo kan Aisha da dukka harda zagi, dana mata magana nima tazageni hakade tai tamana tijara iri-iri, qarshe takwashe komai tatafi abunta, har motoci biyu tasaida da taki da ta mijinki, duk tasaidasu harda kayan kallon 6angaran shi, da nata duk tasaida nakima dan bata key din gurine datakwashe, shine koda yayan Aisha taqira waya shine Aisha yafadamar komai har zagin da Binta tamin, shinefa yaqira babansa awaya yashai damar komai tare dacewa zai saki Binta, amma malam baimusaba domin kuwa yanada labarin komai na irin cutar da d'ansa da Binta da iyayenta keyi shinefa yamata saki biyu, tare da gargad'in kar takuma nufar gidansa dan yace intaje tamar sata sai yasa and'oreta" Ummul khairi tace". Tirqashi kingani ko Ammi dayake bamu da haqinsu gashi ita taiwa kanta sanadiyar barin gidan, ada nadau Alqawarin saina fitar ta sbd kema sun rabaki da d'anki da kuma mahaifinsa amma yanzu shikenan, dama shi Allah ba azalumin sarki bane sai wanda yazalumci kansa, ummul kairi taci gaba dacewa". Allah da kansa yace" naharam tawa kaina zalumci, Ammi tace" wanan haka yake"
Bayan tafiyar Ammi da wasu watanni Minat da Abbas, sukayiwa Ummul khairi zuwan bazata domin sunyi aure shekaru biyu dasuka wuce dan dr Adam shi hana agayawa Ummul khairi dan zatace zataje gashi kuma alokacin tafara karatu, Ummul khairi tayi matukar murna sosai da ganin qawarta Minat, kwana sukayi suna hira shima Abbas da dr Adam sunsha hira Ummul khairi harta yi fishi sbd rashin fada mata auren su Minat da akayi nan sukai tabata haquri shima dr Adam yad'au lefin yace" tamar hukunci" Ummul khairi tace" hukuncin shine zamu raba d'akin kwana har wata biyu" dr Adam yace" please kairinmu kona kwana biyu bazan iyaba balle wata biyu" nan su Abbas sukai tamar dariya, satin su Minat biyu suka koma Nigeria, inda sukabar Ummul khairi da zaza6i datake fama dashi kwana biyu.
*Bayan watanni takwas*
Filin jirgin malam Aminu kano, cike yake maqil da mutane, bayan jirgin yasauqa, mutane sungama futowa, wasu larabawane mata da miji su ke sauqowa ahankali, inda matar take dauke da qaton ciki agabanta, mijin kuma yariqeta suna zuwa mutane sukafara cewa Allah yatai maki malam Adam bashir yobe, munyi murnar dawowarka qasarmu tagado, baban malamin sunnah, daddy nagani wato Alhaji mas'ud dala yabude mota dr Adam yakama matarsa Ummul khairi mai dauke da qaton ciki, yasa ta amotar shigarsu motar keda wuya naquda tatashi nan fa dr Adam da daddy suka rud'e suka nufi wani baban asibiti kudi, motar su Ammi da mummy da ta su Minat tabisu abaya basu dad'e dazuwa asibitinba Ummul khairi tasin 6ilo d'iyarta macce balarabiya mai natuqar kyau, tamkar jira takeyi adawo Nigeria tafito, aranar aka salamesu a asibitin, su kakoma wani maqareren gida, wanda fadar kyansama 6ata lokacine, tunda ga ranar 'yan barka da sannu dazuwa suka fara zuwa har ranar sunna, 'ya taci sunan Ammi suke cemata khausar, ranar sunanan naira tayi kuka dan dr Adam haka yabiyawa tsofafin qauyensu kujerar makka, sai murna sujeyi, dangin mahaifiyarsa duk yabiya musu da dangin mahaifinsa, amma kotakan inna mari, baibi ba, inna mari da Binta sunsha kuka da danasani dan har kano sukazo suna danganin qwaqwaf, kuma sungani sunkwashi takaici dan inna mari dataga Ammi, bata ganetaba sbd hutu da yaratsa Ammi, saida Binta tace mata Ammi ce dagaske sanan tayarda Ammi kuwa yi tayi tamkar bata sansuba, haka taro yatashi har suka koma Binta batasa dr Adam a idontaba, gashi alokacin takejin wani irin sonsa, ummul kairi kuwa Binta bata iya gane taba, danko da akanuna mata Ummul khairi sai taji tarena kanta aisede tazamewa Ummul khairi 'yar wanki wanke bade kishiyaba, jaririya tasamu kyautuka iri iri, dan kuwa daddy kyautar wani makeken filinsa dake kano, yama lakawa jikarsa, bayan komai yalafa har Ummul khairi tayi wata uku da haihuwa, dr Adam yabata shawarar ze gina mata makaranta awanan makeken filin kausar d'in, Ummul khairi taji dad'in shawarar sosai, inda cikin watanni shidda aka kamla gina makarantar *AMK islamic universty* inda akararaba form kyauta talakawa nata murna gashi reshen makarantar har madina, ansan dasu, kafin kace me d'alibai maza da mata suncika na sasa daban daban a Nigeria, qararun malamai sosai Ummul ta d'auka, akashiga koyarwa bakama hanun yaro wanda yanzu har pri/nur/ scnd school, sun bud'e makarantar tana da reshe reshe amanyan garuruwan Nigeria, daddy Ummul khairi kuwa sai godiya yakema Allah da rayuwar 'yarsa tasanja tazamo cikakiyar malamar islam, wanda ake girmamata shima dr Adam bai dena wa'aziba dan yayi arziqi, shida matarsa da 'yarsu kausar mai shekara d'aya abun burgewa da kowa ne, Aisha tayi aure, inda ta auri wani malamin sunnah, abokin dr Adam, suna zaune a sudan, Minat tahaifi 'yarta macce inda tasa sunan Aminiyarta *Ummul khairi*
Alhamdulillah
Anan nakawo qarshen littafina na Ummul khairi ladan fadakarwa dake ciki Allah yahadamu aladan, zunufin dake ciki Allah yayafemin daku masu karatu Ameen
*ASSTAGAFILLAH* 🤲🤲
0 Comments