So ne sillar faruwan haka hauusa novels cmplt

 Copied 


     and 


        Compiled 


                By


                   Lady K 


             (KELLU BRAH MODU)


    Yer BORNO 

    

    WhatsApp No:-08035507477 

    

    Yer Dakin Maimounah 

    

    Home of

          Hausa and gyaran jiki novels Documents.



💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



*💖SO NE SILAR FARUWAN*💖         

       *💖HAKAN*💖





             *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋





*Ina kike Aisha Moh'd Barkindo wanan ma shafin naki 'ne*






*PAGE 1-2*






"Iye yar tsohuwa na tahi Sai n'a dawo, domin yau masoyina ne zai fara mana. "

    Dariya Yar tsohuwar tayi, wada aka kira da iye daga ka ganta za takai shekaru sitin 60 à duniya, ta girgiza kai tace "Ai Allah shirya min ke, da wanan rashin kumya .

    

    

   Tunda Ai ta kamo hanya take gudu gudu sauri sauri dan karta makara , idan kaga shirin ta zaka zata sabon kamu ce, sanye take da iniforme duk sun tsufa sundan fara yagewa ma, riga da wondo, yayin da tasa hijabi karami, ta kawo wani tsohon gyale ta d'aura à kugu, sai kace wada zata dambe, ta kara d'aura wani dankwolin atamfa à kai, bayan  ta rataya wata tsohuwar jaka, yarinyar kyakyawa ce sosai, saide rashi ya sata ta zama wata munana, kamar yada ta saba kulum gudu gudu sauri sauri, à haka har ta isa scool din, kowa harkar gaban sa yake Anma tana shigowa aka fara nuna ta ga Yar mahaukaciya can, dan duk wanda yagan ta bazaiyi tunanin ba tanada cikakyan hankali Ba, su har sun saba da ganin ta haka, daidai zuwan ta aka shiga, itace à gaba, à hankali ya karaso cikin takun sa mai cike da nutsuwa da takama, tun kar ya iso suke jin kamshin turaren sa mai kamshin gaske da tafiya da imanin mai shakar sa, shigowa yayi cikin tamaka kamar ko yaushe yau ma yaci uban gayu cikin kananan kaya hada yar sarka karama ta gayu à wuyan sa, sanye yake da kaya farare, dogo ne fari jikin sa daidai shi ba kiba ba, shi ba ramame ba, hanuwan sa sanye cikin zobuna n'a azurfa da zinari. 


   Gayen ya hadu iya haduwa, yanada duk abinda mace zata nema à gun sa, kai gayen yanada kyau sosai. 


    Tun shigowar sa Aï ta saki baki tana kalon sa tana murmushi, yayin da take jin wani sanyi na ratsa ta ,ba ita kadai ba kusan ko wace budurwa kusan hakan suke ji saide sunsan ko sunsha giyar wake baza su samu ba.


   À maganar sa ma abin sauraro ne a haka ya gama musu abinda ya kawo sa ya tafi.. 




  Aï ta tashi zata bisa Safiya kawar ta ta lura da haka tayi saurin rike Aï . Taja ta bayan class tace "Haba Aï meye haka duk kin rude akan abinda kinsan bazaki samu ba. "

      KO kalon Safiya batayi ba ta fincike hanun ta tayi Office dinsa, ya hadu iya haduwa yana zaune yana waya ga dikan alamu da budurwa, tsuru tsuru tayi har ya gama yamutsa baki yayi yana jin tashin zuciya yau wata guda kenan ya lura da take taken mahaukaciyar yarinyar nan ba wani fargaba tace "dan Allah ka ceci Rayuwa ta ka so ni wly zan iya komai a sonka". Saurayin kusan ji yayi tunda yazo duniya ba'a taba masa irin wanan raini ba, zagin ta yake uwa uba tare da korar ta kamar karya, haka Aï ta fita tana kuka Safiya ta tarbo ta, Aï ta kali Safiya da jajayan idanuwan ta tace "wly zan iya komai à kansa wly kinji n'a rantse zan iya shiga karuwan ci matsawar bai so ni ba.





      Wai waye wanan gayen Ansar kenan dan gidan Président, shugaban kasa. 




  

Yaro ne kyakyawa, kana ganin sa kasan ya sha nonon Fulani, domin baban sa da Momyn sa fulani ne kyawawa, auren soyaya sukayi, Mahaifin sa Abdoulkadir  tunda ya taso yake son harkar siyasa,  dan ya tashi da kudi basuda family sosai saï kanin sa Usman, suna Son junan su, dan tun suna yara iyayen su suka haifa kuma suka rasu, suka barsu da uwar dukiya, shi ke kula da kanin sa. 



    

Abdoukhadir  Ya Auri Amina 

    Auren saurayi da budurwa , yar wani tsohon minista ita kam yar dagin ce. 




Auren su da shekara biyu suka haifi da Namiji Abdoul jalil suna ce masa Ansar,kyakyawa Son kowa kin wanda ya rasa, dogon yaro. Ansar tunda ya taso cikin gata yake sai abinda yake so yake yi, anma akoi sa da girman kai ,sanan baya Son wargi sai girman kai. Tunda ya taso à kasar waje ya gama karatun sa na bisiness,  acan suka hadu da yar gidan kanin baban sa Hanisa, suke ma Juna so kamar su hade juna, har suka kamala ake shirin yi masu aure. 



   Ansar koda ya tashi course biyu ya karanta na koyarwa da bisiness kasancewar sa mai son koyar wa. 


Iyayen na sonsa sosai kuma suna Son abinda yake so, 



Shekara daya da gama course dinsa, aka hauda Mahaifin sa a matsayin shugaban kasa, wayo kuzo kuga farin ciki, anan ne Ansar ya kara daga kansa, yan mata na Son sa anma shi Hanisa ce hasken idaniyar sa.

.



     Hakan yasa mahaifin sa yake tura Ansar makarantar gwomnati yayi basaja yaje yaga abinda ake gudanar wa, In har ana aiki da gaskiya.. 


  Dan Ansar yana son koyarwa shi yasa ba musu yake yarda, yayin da yake lura da ko wane motsi na makarantar, à haka ne aka kaisa makarantar Karmu Secondary  school GSS Karmu Sabo. 




Yau wata daya kenan da farawa sa a à Makarantar wanan mahaukaciyar ta matsa masa. wai Ai itace mahaukaciya



    Wacece Aï     



Sunan ta Aisha, ya ga Malam Usman, Asalin su yan Niger ne, Usman buzu ne mai kyau sosai, tunda ya tashi yake Son rayuwar Nigeriya, kasancewar dangin sa yan daji ne suma ba mazauna ne ba, daga shi sai mahaifiyar sa kulu, nan ya tashi, yana dan kasuwanci ana rufa ma juna asiri da shida Mahaifiyar sa, watarana ya tafi wata ruga ta kauyan garin tessaou dake kasar niger, ya hadu da Laure bafulatana kyakyawa ya Aura, itama auren ta da shekara daya iyayen ta suka bar rugar dan suma ba mazauna bane, kuma basu fada ma yar tasu inda zasu koma ba, tunda laure taji haka tayi ta kuka, nan ta rungume mijin ta da surukar ta. 



Auren su da shekara daya Malam Usman da Mahaifiyar sa bayan sun saida gidan su suka tatara suka dawo Nigeriya, Abuja nan garin yafi burge Usman nan suka samu mafaka, à.wata unguwa ta talakawa Karmu ,anan suka samu gida suke haya, Malam Usman à kasuwa yake sayo kanyan miya yana saidawa. 


 À haka suke zaune yau da dadi gobé ba dadi.... 



   Bayan shekara uku da zaman su sun saba da mutane, anan Laure ta fara laulayi, Malam Usman da mahaifiyar sa sunyi murna sosai, nan ake tatalin laure, har lokacin haihuwa yayi suka haifi yar su Aisha, Suna kiran ta da Ai, yarinya mai kyau ta gado kyau gaba da baya uwa uba tana girma dirin ta na karuwa, doguwa ce, anma ba çan ba jikin ta dan madaidaici. Hakoran ta masu kyau farare da wushirya tsaka ,in tayi dariya dimple Dinta sai sun lotsa. 

Fara ce tas, kai in na tsaya fada muku yanda take da kyan ta masha Allah bata lokaci ne Dan Allah ya bata  

   Saide Ai tunda ta taso masifafa ce, sosai bata d'aukan raini, saide In tayi shiri watarana ya ka zabga da gudu, ya Yar kauyen kayau. 

Ko mahaukaciya


  Anan tayi Primary school, ta fara secondry School karmu, tana da shekaru sha shida iyayen ta suka rasu à sanadin Accident zasu Je Niger ganin dangi, duka suka mutu à mota. 



   Wanan abu ba karamin taba kulu da Ai yyi ba, sai daga baya suka fawala ma Allah .







Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*PAGE 3-4*






   Tun daga wanan lokaci kulu ke kula da jikar ta, su ke kula kayan miya daga gida suna sayarwa, dashi suke biyan mai hayar su, duk   da bashida mutunci ko kadan, dan ya taba watsar da kayan su lokacin da baban Ai yana raye dan sun d'au lokaci basu biya ba,     mai gidan yazo yasa aka masu watsi da kaya saida wani Mai kudi yazo bada zaka, a ciki ya bada kudin hayar na shekara biyu, to tun daga lokacin suka samu saukin abun. 



Ranar da ansar yazo makarantar a matsayin Malamin da zai koya musu Mathemaque a cikin wanda zai koya má harda su Aï, ranar farko da yazo class din su ya fara koyar wa, cikin shigar Sá ta kananun kaya bakake, sun masa kyau matuka, shirin ya fido da ainahin kyan sa, a ranar Aï a makare tazo, tana zuwa ta shigo, bata ma lura da malamin ba, tsawa yayi mata, ta zabura ta juyo, nan yace "ke wace irin daba ce, class din ta uban ki ce da zaki shigo lokacin da kika ga dama, fada yake tayi kamar zai doke ta, anma duk wanan fadan Ai bata ma san yanayi ba, ta tafi duniyar shauki, ji take in ba wanan gayen ba ita kam saí rijiya, ganin bata ma san yanayi ba yasa yasa wani abu a hanuwan Sá kamar safa ya jata kiiii saí waje yana kaita waje ya yar yana toshe hanci tare da kara yi mata fada, ransa duk a bace. 




   Ikon Allah ranar duk fadan Aï kasa magana tayi jin wani bakon tabaco na shigar ta game da wanan Malami, yan ajin nasu sunyi mamakin Aï bata d'au mataki ba, kasancewar bata barin ta kwona, koda ko malami ne, wasu suna cewa taga ba wurin wasa bane, kowa da abinda yake cewa. 




    Tun lokacin ta tsiri zuwa Office dinsa tace dashi tana son sa, shi kuma ya mata wulakanci. Dan in akoi abunda ya tsana to itace  ,in bama raini ba mai zaiyi da talaka irin ta,mai zai tsinta a jikin ta, kazama, munana.



Wanan kenan, 



Safiya kawar ta ce, itama iyayen ta ba masu hali bane saide rufin asiri, tana iya kokarin ganin Aï ta saitu anma abin yaci tura, so ya rufe mata ido, taki ganewa cewar ansar ko mai gadin gidan su ya huce ajin ta, a cewar sa. 




   Ci gaban labari. 



"Subhanilillah, Aï kinsan abinda kike ma kanki fata kuwa? 

  Karuwanci akan da Namiji, Aï kina ya mace ki zubda darajar ki mutuncin ki da kimar ki na ya mace kice kina son namiji, a ganin ki ko wane namiji zai fahimce ki ne, to bari kiji ba ko wane namiji ba keson hakan, namiji nason mace mai aji mai daraja, mai kima, karki ga dan ku talakawa ne hakan ya hanaki martaba kanki, ki sani ita mace zinariya ce, duk munin ta bata rasa miji, anma ke kin tsaya namiji na wulakanta ki, wly Aï da ace kin tashi gidan wadata babu da namijin da zai Kiki, saide ke ki kisa, mai kika rasa diri, kyau, gashi, ko ilimi duk kinada, dan haka kima kanki karatun ta nutsu.. "


  Duk wanan dogon jawabin da safiya kema Aï wly ko jinta bata yi ,Dan ta tafi duniyar tunani. 





   A haka har suka zo hanyar da zasu rabu, kowa yayi gidan su.


 Aï na zuwa gida kulu taga yanayin ta, jawota tayi tace jikale zo fada min wa ya taba min ke.


Turo baki gaba tayi a shagwabe tace "ba saurayi na bane yace baya so na."



Waro ido Kulu tayi tace "wani mai rashin sa'a ne zaice baya son yar jika ta,kyakyawa."



  Aï bata ce komai ba saí murmushi da tayi an kirata kyakyawa, nan tace "Kulu wai dan Allah banida kyau. "



Murmushi Kulu tayi tace "Aï  kap zuri'a mu da ta mahaifiyar ki bamuda mumuna, duka kowa Allah ya halice Sá da kyan Sá, saide ace wani yafi wani kyau, anma aí ke kusan kinfi duk zuri'a mu kyau. "



Dadi sosai Aï taji, tace "Kulu wai yaushe zaki kaini naga dangi na kinsan bansan kowa ba fa. Sunan dan uwanki kawai na sani da kika ce kanin ki ne, akoi tserayar shekaru goma tsakanin ku, mai Usman kince tun yanada shekaru goma ya bata, kince sunan Sá akasa má baba na. "



   Kwola Kulu ta share tace Aï mu biyu mahaifiyar mu ta haifa, inada shekara goma a lokacin aka haifi usman in kika ganmu muna kama sosai, anma kuma keda shi Aï kamar ta baci, domin kamar shi ya haife ki, kuna kama sosai, yana da shekara sha biyar lokacin har nayi aure na haifi baban ku, shi kuma Usman yana secondry ranar yaje makaranta aka neme sa aka rasa, ina son dan Uwa na shima yana so na, ranar aka neme Sá aka rasa, kusan rashin Sá shine ajalin iyaye na, nima dakyar saida aka min rubutun dangana tukon, anma in bayan haka hauka na kusan yi.


     .



  Har yanzu kuma inaji à jiki na dan uwana  n'a kusa dani anma nasan bazan gansa ba."



  Ta ida fadar haka tare da share kwola, itama Aì share mata kwola tayi, sukaci gaba da tataunawa. 



Ranar Monday Bayan Aï tayi shirin ta cikin sabon iniforme dinta da ta dinga wanke wanke da yan aikace aikace na gidaje  ta tara ta sayi sabon uniforme duk domin ta burge masoyin ta ansar, ba laifi yau ba'ayi shirin hauka ba, kuma tayi kyau sosai, Dan yau na tabatar tanada kyau ba karya.


   Tasha shirin ta yau ba tarkace à hankali take tafiya dama Ai yar shekaru kusan sha takwos duk wata kira ta fito à jikin ta boobs din nan nata kamar zasu fito, hips dinta da baya ya fito masha Allah dan duk da tana cikin hijabi kamar Bata sa komai ba,ko ina na jikin ta motsi yake, jarababun maza In ta huce ta gaban su In suka kali bayan ta da boobs har hada yawu suke. Dan jaraba, Dan ba karya Aï tayi ta ko ina .


Yau da ta shigo bata kula sa ba da yazo koya musu, har yana jin dadi ta rabu dashi, ita kanta Safiya taji dadin abinda akayi, ana haka ne har akayi kwona biyu dai Ai bata waiwayi Ansar ba, ana cikin haka ne kulu tayi jinya wajen sati daya, gashi basuda kudin zuwa asibiti  ,na abincin ma ba kulum suke samu ba, ga unguwar tasu duk ba mai shi, dan wasu ma har su Aï sunfi su.


   Ita kanta Aï bata zuwa school, ta islamiya ma Bata zuwa wada har ta kusa sauka. 



Ranar Kulu ta danji sauki ta tisa keyar Aï tace taje school tunda taji sauki gashi kuma zasu fara exam,dak'yar Ai ta yarda ta shirya  zata tafi, anma daga takai soron k'ofa sai ta dawo ta rungume kulu tace ina sonki kaka ta, itama kulu tace ina sonki jika ta.... 

Saida tayi dawowa kusan sau uku, anma dak'yar ta tafi koda taje aji hankalin ta ba kwonce ba dak'yar ta  samu ta gama à dadafe, ana tashi ko bata bi takan kowa ba, tayo gida, gaban ta sai faduwa yake,tana zuwa k'ofar gidan su gaban ta yayi wani irin faduwa ganin mutane masu yawa k'ofar gidan su da gudu ta isa   kuka taji ya kufce mata jin ana cewa Allahu akbar ai tsohuwar kirki ce Allah ya jikan ta. 


Da gudu  Aï ta karasa çikin gidan Kulu ce cikin makara har an mata wanka, ashe kamar jira ake Aï ta tafi school kulu rai yayi halin sa, shima Saida hafsatu makwabciyar su tazo sanyan gishiri, taga kulu rai yayi halin sa cikin kuka taje ta fada ma mijin ya duba yaga lalai kulu ta rasu nan aka tara mutane mata suka ma kulu wanka aka gaira ta akasa à makara Dama Aï ake jira, ai tana zuwa aka kama ta ana bata hakuri, koda ta fahimci abinda ke faruwa kuka ta dinga zabgawa daga nan ta fadi some d'akyar aka samu ta farfado, da kudu taje ta rungume gawar kulu tana kuka mai ban tausayi, tace "kulu kema kin tafi kin barni, mai yasa baki tafi dani ba, da farko iyaye na yanzu kuma an raba ni dake, kulu ki tashi ki raini marainiyar ki kulu, kulu. "



  Kowa ya tausaya ma Aï wasu harda kukan tausayin ta. 


À haka dakyar ta bari aka tafi bisa .




*Bayan rasuwar kulu da sati biyu*



Zuwa yanzu Aï ta dangana anma kulum sai tayi kuka, yau ma taje school ana ta mata gaisuwa, Ansar  n'a zuwa bayan ya gama masu ya fita Aï ta bisa cikin sanyi ta shigo office nasa da Salama da sauri ya hade rai, wani irin haushin ta yake ji .har kasa Aï ta duka tace "dan Allah kaji tausayi na, a yanzu kai kadai ka rage min banida kowa, bansan dangi n'a ba, ka taimaka ko baka so n'a ka aure ni.





 Dan Allah ka tausaya min, wly banida kowa, ina matukar Son ka zan iya yin komai akan Son ka. "kuka ne ya kufce mata, cikin bacin rai Ansar ya tashi yaja hanun Aï kiiii, har suka fito filin wajen, suna zuwa ya jefar da ita ta  fadi kasa harda gurjewa nan ya tara dalibai, yace "ku dube ta ko kumya bata ji, kulum sai tazo Office dina akan wai n'a so ta ko kumya bata ji kazama da ita,mutane dayawa ansha mata Allah wadarai, wasu kuma zagi. 

Safiya ce ta goge kwola ta kama Aï suka bar gurin, tana jajanta ma Aï tare da mata fada. 


"Haba Aï maraici hauka ne ko so hauka ne da bazaki iya   hakuri ba ni na aza kin hakura dashi ashe ba haka ne ba ki duba cin fuska da wulakanci da bawon Allah nan ya miki. "



Hakuri Safiya tayi ta bata har suka rabu kowa yayi gida. 




   Ansar ko duk abinda ya mata baiji ya huce takaicin abinda ta masa ba. 



Dare ya tsala, bayan Aï ta gama kukan ta ta jawo kyauran d'akin su ta kwonta, ji tayi an banko kyauran an shigo d'akin, maza biyu ne da wuka hanun su, Aï zatayi ihu dayan ya rufe mata baki, ba'a ganin fuskar su, Dan sun rufe da bakin wani abu, sai isanun su kadai da bakin su ake gani,  d'aure bakin Aï dayan yayi, yayin da dayan ke tsaye k'ofar d'aki kamar mai gadi, shi wanda ya rike Aï, ya babankare ta tare da busa mata wani abu take jikin ta ya saki ya mutu duk wani k'arfi nata babu, tanaji tana gani guy din nan ya raba ta da kayan ta, kirjin ta ya tsura ma ido, nan ya cafka ya fara tsotsa, ba tausayi bayan ya gama lashe ta ya shige ta, wanda saida Aï tayi yar karar  wahala anma bata fito ba, saboda yanayin jikin ta da ya mutu, tana ji tana gani wanan mutumin yayi garimar sa ya raba ta da mutuncin ta ya mata fyade ya barta nan ya tashi ya barta yashe, suka fita shida abokin nasa, Ai na hawaye gashi ba karfin tashi, jikin ta ba dadi duk ta galabaita. 








Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*PAGE 5-6*












Washe gari zainabu ta shigo gidan makwabciyar su tana mamakin rashin jin motsin Aï kuma ga k'ofa bud'e ba'a rufe ba, da salama ta shigo d'akin ganin halin da Aï take gatanan yashe ga jini nan duk ya bata ta, bata iya ko kwakwaran motsi Salati zainabu ta rabka yayin da kwala ta cika mata idanu, tace Aï mai ya same ki mai nake shirin gani haka kamar an miki fyade, Aï wane marar imani ne ya miki hakan."



Aïsha dake yashe da kasan tana barcin wahala ta bud'e idanun ta take ta fashe da kuka, da sauri zainabu ta rungume ta, Suna kuka tare, daurewa Zainab tayi taje ta hura wuta à murhu ta aza ma Aï  ruwan zafi nan ta tsaya har ruwan suka taso ta sauye à baba roba ta Dan kara ruwa, takai b'andaki, ta d'auki wata robar ta dan zuba ruwan zafi ciki, taje ta tado Aï d'akyar tasa ta cikin ruwan zafin saida Aï ta kwola ihu Dan zafin da taji da ruwan, ga tsami da gurin yyi à tsorace Zainabu  ta duba ta taga ko ta samu kari ne bata yi komai ba tsami ne da gurin  yayi da kuma rashin sabo. 




     Saida Tayi mata ruwa uku, tukon tasa Ai ta gyara kanta, ita kuma zainabu taje gidan ta ta hado mata shayi mai zafi da kayan kamshi, sai Dan sauran biredi, tana zuwa Aï har ta sake kaya tayi sallah à zaune, bakin k'ofa Zainabu ta zauna ta zabga uban tagumi tana tausayin halin da yarinyar ta shiga da jarabawa kala kala, wane marar tausayin ne. 


  Shashekar kukan Aï shi ya dawo da Zainabu daga dogon tunanin da ta afka, zuwa tayi ta rungume ta tana bata hakuri. 



    Shikenan Anty  Ni tawa rayuwar haka zata kare yanzu banida madafa, banida sauran gata, na rasa kowa nawa, har budurcin nawa ma saida aka raba ni dashi, nikam yanzu Rayuwa ta ba sauran farin ciki, wayo kulu kizo kiga yanda akaci mutuncin Aïn ki, na tabata da kina duniya ba'a isa ayimin hakan ba."



   Gaba-daya ta rikice sai sabatu take ,  Zainabu tayi ta lalaba ta tana bata hakuri d'akyar tayi shiru tasha Shayin .Zainabu tace "Aï zaman ki nan hatsari ne kina ya mace gashi unguwar kowa yaki d'aukan ki, mu kanmu munso rike ki to anma bazaiyu ba domin d'aki guda ne damu, mai zai hana ki koma k'asar ku wajen dangin ku". 



       Cikin shashekar kuka Aï tace "wly nidai nasan à Niger suke anma bansan garin da suke ba, kulum Kulu nacewa zata fadamin suna garin da inda dangi n'a suke sai na hana ta fada nace ta bari ai da ita zamu watarana Dan haka fadar batada amfani, sau biyu naji tace iyaye n'a sun tafi dani tun ina shekara daya da kuma lokacin da nake da shekar biyu, tun daga shi da wayo na dai basu taba tafiya dani ba "



Kuka ne taci gaba dayi d'akyar Zainabu ta lalaba ta. 





Sati daya   Zainabu ke kula da Aï har ta

Samu sauki ànma har yau tana kukan bakin cikin rashin budurcin ta da taci buri akan sa. 



  À wanan lokacin ne aka aiko ma.





    Zainabu cewar mahaifiyar sa dake suleja ba lfy, hankali Zainab à tashe taje tayi ma Aï Salama ta shiga mota ta tafi. 


     Kamar jiran tafiyar ta ake mai hayar gidan su Aï yazo Da maza yasa à fido duk kayan dake gidan su Aï haka ko akayi akayi ta fido tsuma ana zubdawa  k'ofar gida, Aï da gudu tazo ta kama k'afar mai gidan tana basa hakuri anma ina, cewa ma   yayi "ke yarinya ki kama gaban ki Dan bazan barki ba ai na ma yi hakuri yau wata daya Kenan da kudin hayar ku ya kare n'a mayi kokari, kai ku fido sauran kayan ku rufe min gida ni inada abin yi. "




   Ba yanda Aï ta iya sai zuba ma sarautar Allah ido à haka suka gama fido komai suka kule gidan, mutanen unguwa nata basa hakuri ko kalon su baiyi ba yayi tafiyar sa. 




          Nan  Aï ta duke tana kuka  ,yayin da yan unguwa keta bata hakuri. 



     Haka ta d'auki kayan jiki da photos kulu da iyayen ta da suka d'auka ranar sallah ta saida wasu kayan ta bada saura tana kuka haka tabar unguwar kowa n'a tausaya mata anma basuda halin d'aukan ta dan suma basuda shi  .




   Aï haka tayita tafiya tana kuka yanzu shikenan batada sauran gata, shikenan rayuwar ta ta lalace an raba ta da budurcin ta. 




   À haka taje bakin titi wajen wata mai abinci ,Alhazai da yan gayu ke sayen abincin, ga yan mata nan da masu wanke wanke da masu zubawa, nan Aï ta zauna har hajiyar nan ta gama saida abincin ta, à hankali Aï taje ta mata salama ta amsa ,koda taje tace "Dan Allah hajiya ki taimake ni ko wanke wanke na dinga miki, nidai na samu wurin kwona da cin abinci. "



  Hajiyar ta gama kalon Àï sama da kasa  tace "yarinya yi hakuri ba irinku nake so à aiki ba ."


 Ba irin rokon da Aï bata mata ba anma sam matar taki. 


Haka Aï tabar wurin ta tafi, dare ya fara Aï bata san Inda zata je ba, haka tayita yawo har k'arfe goma n'a dare, wasu yan mata ta hango tsaitsaye bakin titi ,ba kayan arziki à jikin su  ,karasawa tayi taji dayar mai kayan arziki tunda ita riga da wondo har kasa ne gareta tace "haba zaky Baby mufa munfi k'arfin mu fito mu tsaya nan saboda ko cikin karuwan mu daban ne, ai saide azo a same mu a gida, karki manta fa saboda hakan gidan mu daban ne mai tsari dakyau, Anma yau daya Dan ki bata ma Alhaji ki fito waje gaskiya ba girman ki bane, nidai nasan ba kudi kika fito nema ba tunda kinada sama da millions goma à accaunt Din ki ,,dan Allah kawa kizo mu koma gida. "




  A hankali Aï tayi salama gurin su wani kalo suka mata daga sama har kasa sanan sukace..........








   Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘


💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋





🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪

   

   ```18decembre 2018,

   60ème Anniversaire  De la proclamation de la République du Niger```




    _Yan Niger barkan mu da Sallah_











*PAGE 7-8*







  "lfy dai malama ? 

Dayar ce mai magana mai suna Samira suna ce mata Sam baby    tace "kinyi shiru muna tambayar ki ? 



   Cikin rawar murya Aï kamar zatayi kuka tace "dan Allah yan uwa ku taimaka min wly à yanzu banida kowa duk iyaye n'a sun rasu, sai nida kaka ta itama ta rasu gidan da nake ciki na haya ne yau mai gidan ya kore ni  wly tun safe nake tafiya na rasa Wurin barci, dan Allah ku taimaki rayuwa ta."




   Dayar ce mai suna Zakiya suna ce mata zaky Baby, tace "ya sunan ki ? 



  À hankali Aï tace sunana "Aï"



Wani kalo suka ma juna suka bushe da dariya sukace "Aï. Ay ba suna bane, meye sunan ki na gaskiya ? 



   "Sunana Aisha"



 "Nice Name"


Cewar Sam Baby .


'D'auko kayan ki muje' cewar zaky




  Sami ko murmushin dadi tayi tunda yar uwar ta bazata zubda musu ajin su ba, tayi murna da zuwan Aï ko banza ai ta zama silar hana  Zaky tafiya. 




   À wata mota mai kyau baka suka nufa, Sambaby ke Jan motar yayin d'à zaky ta zauna wajen mai zaman banza, Aï kuma ta zauna gidan baya.  Tayi tsuru tsuru tana tunanin halin Rayuwa tabas duniyar nan sai kana da shi akeyi dakai in bakada shi kai ba kowa bane itakam zata shiga duniya, me take takama dashi yanzu budurci ne kuma an raba ta dashi 😭.





       À haka tana hawaye sukazo daidai wani gida madaidaici mai matukar kyau.


  Gidan ya hadu sosai, gidan b'angare biyu ne daya b'angaren wasu masu zaman kansu ke zaune suma yan mata yyin da suke gasa da su sam baby. 




   Mai gadi ya bud'e musu suka shiga gidan wajen motoci b'angaren su Sam Baby mota biyu Ce gami da ta sam baby uku ce, sam n'a paka mota duka suka fito Aï sakin baki tayi tana kalon tsaruwar Gidan, sakin baki da hanci tayi tana kare ma gidan kalo ,Zaky ce ta janyo ta suka shige cikin falon .waw falon kansa yayi matukar haduwa ba karya, kujeru ne na alfarma masu kyau saiti daya, sai labulaye masu matukar kyau da tsada, b'angare daya katuwar plasma ma ce TV ta bango  sai mayan photon su ,su uku, sai katon karpet da aka shimfida mai kyau na alfarma. 



  Wata matashiya budurwa ce mai kyau zaune bisa daya daga cik'in kujerun sanye da kananan kaya fara ce tana dana waya, domin kaf din su daga Sam baby har Zaky duk farare ne .



Ta zaunen ce ta daga kai ta kali zaky tace "au hajiya an dawo kenan nawa aka taya ko ba'ayi kasuwa ba"😂


   Harara Zaky ta zabga ma ta zaunan tace "wly Kam baby ki kiyaye ni fa mtsss  ."



  Dariya dai ta zaunan ta kara kecewa da ita ,sai lokacin idanun ta suka sauka kan Àï da take tsaye ta cukwuikuye jakar ta sai piki piki take da idanu yatsine fuska Kam Baby tayi sanan tace" wanan fa ta nuna Aï.



   Murmushi Sam tayi tace "zaki sani yanzu .


   Tashi tayi ta ta kawo ma Aï kaza taci ta koshi sanan tasha juis. 


Bayan ta gama Sam tace "muna so muji tarihin ki."



   Take idanun Aï ya fara ruwa nan ta basu duk labarin ta harda Son da take ma ansar da cin mutuncin da ya mata da fyade da aka mata hakika sunyi matukar tausaya mata ba kadan ba . 



 Zaky ta share kwola tace à yau tsakanin mu ba boye boye dole kowa ya fadi asalin tarihin sa ..


Da farko dai kamar yanda kuka sani ni sunana Zakiya, ni haifafiyar yar Niger Ce ,mahaifiya ta su biyu ne ga baban mu ,mahaifiya ta itace uwar gida, à lokacin suna zaman lfy da mijin ta kafin kawar ta salima tazo taci amana ta shiga tsakanin mahaifiya ta da mahaifi n'a kulum cikin muzguna ma mahaifiya ta yake ita kuma mai hakuri ce bata cewa komai sai addou'a à haka har ya auro Salima kawar ta, shigowar ta gidan ta kara hura wutar tsana tsakanin mahaifina da mahaifiya ta, à haka ne aka samu ciki na wanan cikin yasa Salima ta kara hasala ba yanda bata yi ba ta zubda cikin Allah baiyi ba, à cikin kangin bautar gidan mu mahaifiya ta ta haife ni, akoi wata tsohuwa yar uwar mama ta ita tazo tana mata wanka jego  tun ina jaririya ta Salima kemin matsi da atargu, saide aga inata kuka à rasa dalili, kai har zaman yayanka ni da reza matar nan tayi ba imani, ko kuma ta azani bakin gado mai rumfa ta matso dani in ta faki idanun mutane in fada. 



  In takaice muku wanan matar itace silar rabani da budurci n'a. À wanan Rayuwa n'a girma banida inci gidan uba na, mahaifiya ta ko tun ina jaririya rabon da ya kwona d'akin ta, ta zamana kamar baiwa, kwotsam ranar à lokacin shekaru na goma à duniya wanan bakar rana mahaifiya ta ta shiga bandaki na cikin d'akin ta wanka tana jimawa sosai,  nan Salima tasa wani gardi daga shi sai dan wondon sa ba ko riga yayi daya daya à gado ita kuma Salima ta jawo mahaifin mu d'akin Mama ta daidai ita kuma ta fito daga wanka da daura kirji, shiko saurayin ganin baban mu yace balkissa sunan mahaifiyar mu kinga irinta ko kika ce mijin ki baya nan ashe yana nan. Mama na suman tsaye ta ma  ma kasa motsi idanun baban mu sunyi ja sosai yace balki zina à gida n'a to kije n'a sake ki saki uku ya juya ya tafi, shi kuma kworton ya gudu yayin da Salima ke dariyar cin nasara. Daga wanan abu zuciyar mahaifiya ta ta buga à nan take rai yayi halin sa, ko à wajen wanka da sauran su dak'yar ya sa hanu aka.




     Kaita kabarin ta. 



Tun daga lokacin tsana ta ta karu à idanun sa a cewar sa niba ba yarsa bace, duk da ko ni kadai ce yar sa a duniya, haka nake shan wahala har n'a zama budurwa, ina yar shekaru sha biyar ta matsa wai n'a girma zata aurar dani ga dan uwan ta mashayi ne kuma barawo ga neman mata, mahaifi n'a bai yi musu ba suka aurar dani ga idi daren farko da idi ya shige ni yaji ba budurwa bace domin karku manta dama kishiyar uwa ta kwonkwole ni, ai ranar nasha dan banzan duka gun idi, harda cemin karuwa à daren ya sake ni saki uku, dasafe da naje gida ina kuka n'a fada musu shima mahaifina kora ta yayi daga gidan sa wai nayi halin uwa ta, da naje wajen dangi ma ba wanda ya karbe ni domin sunji komai, wanan dalilin yasa naji kasar ma ta ishe ni, dama da kudi n'a da na saida sarkar zinari ta da Mama ta bani tun tana rayé nayo kudin mota nazo abuja à mota ne na hadu da magajiya, ita ta kawo ni gidan karuwai har na hadu dake Samira tamu tazo daya. "



  Kowa saida ya zubda kwola à labarin zakiya, Samira tace lalai zakiya kinga Rayuwa, cikin dacin rai Samira ta fara magana, tace "kun taba jin mutum yayi amai ya lashe, to ni ta faru da rayuwa ta, mahaifi n'a shine wanda ya zama silar rugujewar Rayuwa ta, shi ya raba ni da budurci 'na, tun ina yar shekaru shida har n'a girma mahaifi n'a wanda ya haife ni."😭😭😭😭




😳😳😳😳gabaki dayan su waro idanu sukayi jin wanan Al'amari mai matukar razanar wa. 




Sunana Samira, ni yar Asalin garin kano ce...








Wly n'a gaji fans 






Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘


💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋




*A gaskiya bana jin dadin rashin yin sharhin ku, saide ayita Godiya, ya kamata kuna sharhi mana shi zai kara mana kworin gwiwa, anma saide à turo kuyi godiya ku karanta shikenan an huce Gurin, gaskiya bana jin dadin hakan, idan ba sharhi nima sai na bari ina d'aukan lokaci kafin nayi posting kunga na huta kenan😥,ànma In naga ruwan sharhi tofa kulum zakusha ruwan book*🤷‍♀












*PAGE 9-10*







Sunana Samira ni yar asalin garin kano ce, na kasance ya ga daya tak ga iyaye n'a, mahaifi n'a sam baida mutumci ga neman kananan yara tun kar à haife ni ake fama mugayan halayan sa a unguwar mu, ga shaye shaye da yake neman mata ko kamar mai, ko kananan yara bai bari ba, anma mahaifiya ta hakan take zaune dashi tun tana damuwa da abinda yake har yakai tabar damun kanta, saboda mugun Son da take masa, à gidan ma ita ke sana'ar ta tana cida su, mahaifi na Suley harka ko kadan bashida halin kworai à haka ne aka haife ni, tun ina jaririya in ina kuka mahaifi na zai d'auke ni yakai ni d'akin sa sai ya fido min 🍌yasa à baki na ni kuma tunani na nono ne sai na kama ina tsutsa à. haka har sai ya kawo anma ba a baki na ba,a haka har n'a fara wayo yana min irin haka mahaifiya ta bata sani ba,da n'a fara wayo in na gansa sai nayita daga hanu ina murna wai ya d'auke ni, to yana d'auka na zaije yayi abunda ya saba dani, anma bai taba zuba min abun sa ba a baki. Bazan manta bakar ranar nan ba ranar da na cika shekaru shida à duniya a ranar mahaifiya ta ta tafi kauyen su sai baban n'a yace ta barni wajen sa shi..




     Zai kula dani kafin ta dawo, Mama ta bata kawo komai ba ta amince,   à tunanin ta so ne na da da mahaifi, ai kuwa à ranar dadare ya lalabo d'aki n'a ina  kwonce ya tada ni ina barci ya bani wata kaza mai dadi harda madara naci n'a koshi ko hanu ban wanke ba   kawai sai wani irin nauyayan barci ya  fara d'auka n'a, wata dariya sama sama naji baba na yayi sanan yace yarinya dole fa na dandana ki yau, wa'iyazubillah, à ranar mahaifi na ya min raga raga,ya shige ni, bayan ya biya bukatar sa ya dawo hayacin sa niko har lokacin barci nake Anma kana ganin barcin ko kai waye zaka tausaya min, ga yanda nake wahaltuwa à barcin. 



      Koda ya kimtsa kansa ya tsorata sosai da yanda yaga jini yana zuba kasa n'a, da sauri ya kimtsa ni ya d'auke ni sai asibiti yana kukan karya ya fada ma likitoci cewar fyade aka yi min,kuma yaran Sun gudu yana kukan karya, anan aka amshe ni dakyar aka samo kaina Dinkin da aka min kasa na ko yanada yawa...... 




Nakai sati à asibitin anma kuma mahaifi na bai taba fada ma mahaifiya ta ba saide ma yace mata ta kara sati daya akan satin nata. Bata kawo komai ba ta yarda, haka mahaifi n'a yake kula dani à asibiti, watarana sai ya lasa lebo yace yarinya kinfi uwar ki dadi, "ya Salam"Samira tace ta fashe da wani mugun kuka ,suma kukan suka ci gaba dayi, can kuma suka share nan samira ta hade wani abu mai daci sanan taci gaba. 


"ni sam ban gane mai yake nufi da hakan ba, duba da Karancin shekaru na, saide   nayi murmushi haka yayi ta jinya ta har n'a warke, da mahaifiya ta tazo ya sanar da ita kamar yanda ya sanar à asibiti tasha kukan Bakin ciki, haka n'a taso gidan mu Cikin kazamtaciyar rayuwar nan har n'a girma kuma n'a saba da abinda baba na ke min, anma har yanzu saide yasa maganin barci à Wani abun ci in mahaifiya ta ta fita ya neme ni.... 




   Inada shekaru sha bakway 17  watarana Maman ta ta fita ya kawo min wata madara sai ta zube bansha ba, sai n'a shiga daki na fara barcin gajiya , dama kulum ni à tunani n'a mafarki nake in namiji na kusanta ta Ashe ba haka bane à lokacin daidai Maman ta dawo d'aukan wani abu à d'aki na da ta manta,  shiko baban mu a hankali yayi tumbure haihuwar uwar sa ya bude min Zani duk ban sani ba a hankali ya fara kokarin sa min🍌abun sa daidai shigowar Mama ta ta hankado labule ni kuma na bud'e ido jin shafawar da ake min tayi yawa, ya salam ganin mahaifi n'a à cikin wanan hali munyi matukar ruduwa da girgiza da muka gane abinda baba 'n'a ke shirin yi, cikin kukan kura mama ta ta d'auko wata wuka sharbebiya tazo ta shako sa, da yake ranar à buge yake nan take ya fada mata tun lokacin da ya fara nema n'a, nikam kuka n'a jini ne banyi ba, Bakin ciki da nadamar Rayuwa ta nayi à ranar wata muguwar tsanar mahaifi na ta dirar min, da kasancewar mahaifi na. , wanan shok din shi ya kashe mahaifiya ta, dan itama zuciyar ta Ce t'a buga daga nan rai yayi halin sa, nayi kukan rashin uwa, à ranar aka mata sutura aka kaita kabarin ta, mahaifi n'a bai iya hada ido da ni inko ya hada to zaiyi mazan saukewa, dakyar n'a bari akayi sati n'a bar garin baki daya, dan in naci gaba da zama da mahaifi n'a zan iya kashe sa, dan à yanda naga alamun sa babu wani alamu da zai nuna n'a nadama ."




   À haka ne nima n'a shiga mota sai abuja lura da nayi kowa gashin kansa yake ci masu kudin mu ba taimako, duk Inda naje ba mai taimako n'a a haka n'a yanke shawarar  zuwa gidan karuwai nima à dama dani tunda babu budurci n'a, na jima da budewa to wa zanyi Wa adanon wa zai auri irina, à gidan magajiya anan na samu Wuri ita ta gaira ni tuni n'a fara hulda irin ta wayayun yan bariki ,nasan yanda.zanyi na malake Namiji  ba boka ba malam, sai tsabar kisa da iya namiji. "




   Tana gama fadar haka taja majina,ta share hawaye sanan tace "kunji irin tawa kadarar yau shekara ta daya da fara harkar bariki. "





   Suma sauran share hawaye sukayi tare da fadin,"Samira labarin ki akoi tarin tsoro bakin ciki da rudu, gaskiya wanan labari akoi rikitarwa, ace mahaifi." 





    Kam Baby ce ta share hawaye tace "to bari kuji tawa kadarar rayuwar ni kam mahaifiya ta itace silar sani wanan Hali, sanadin ta kuma sanadin tala na rasa budurci na😭. "





Ni sunana Karima, na taso à kauyen wudil,............... 










Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love 😘


💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋






*PAGE 11-12*








 Ni sunan Karima na taso à kauyen wudil mu biyu iyayen mu suka  haifa da ni da kani na sani, n'a taso bansan komai ba sai tala mahaifin mu yana iya bakin kokarin sa na ganin Mamana tabar sa Ni tala anma ina abin ya faskara, dan tafi karfin sa, ga Mahaifiya ta da dan karan masifa, batada hakuri ko kadan, indai kana Son kaji dadi gidan kuma ka sata dariya to kawo mata kudi, ba ruwan ta da duk gidan ubanda ka same su, ko à yaya ka same su, harga Allah Ci dasha sutura Da yan kudin kashewa mahaifin mu na kokarin yaga ya mana, da jajircewar sa muka fara karatun boko da na islama, har nayi secondry na anma fa ka'ida in na sauko sai na fita tala ,ta taliya ko wake da shinkafa,in kuma ban saido ba ko nayi bata to ranar bani ba cin abincin  Gidan, ko mahaifi na ya bani sai ta faki idanun sa ta zubda, wataran nida sani kani n'a muke zama muna tataunawa wai ko ba ita ce mahaifiyar mu ba rukon mu take,   akoi ranar da mahaifin mu yaji muna fadin haka saida ya zubda mana kwola, ya rungume mu yace kar mu kara fadin haka, sanan ya kara shaida mana da lalai itace mahaifiyar mu, har makwobta munsha zuwa mu tambaya suma kuka zamuga sunayi n'a takaicin abinda mahaifiyar mu take mana su kara tabatar mana da lalai ita ta haife mu , ana cikin wanan halin, Allah ya d'auke mana baban jigo mai tausayin mu wato mahaifin mu ,munji ciwon mutuwar sosai munyi kuka har n'a fitar hankali, daga baya muka fawala ma Allah, aifa sai abu ya karu ga mahaifiya ta, ta ciré mu duk wata makaranta, dasafe naje tala koko, da rana naje tala wake da shinkafa da taliya, dadare naje dandali tala tuwo sani kuma talar gyada. Duk da abincin da nake sayarwa kusan yafi n'a sauran yan matan dadi anma sai su sayar da nasu da wuri dan juye ma suke ni kuma sai nayi kwontai, hakan ko ya samo nasaba ne da yawancin yan tala lalata ake dasu amusu juye à basu kudi, niko ànsha kaimin farmaki anma bana sakin fuska, da yake rabin yan matan unguwar mu suke hakan kesa mahaifiya ta na sanin su basa kwontai ,akoi ranar da ban siyar wake ba ta zane ni Tas tace ko kumya banji ba ga abokan tala na su saisu saida anma ni sai na kawo

Mata saura, in na fada mata abinda sukeyi, sai tace yo miye à ciki shan minti kawai, wa'iyazubillh wai uwa mahaifiya, kani n'a sani da bugun ya ishe sa sai ya fara sace sace, indai bai saida gyadar sa ba to sai yasan yanda yayi ya ma wani sata ya kyautar da gyadar, ya kawo kudin ,tun da ya fara sata yake kawo kudin da suka ma fi na gyadar sai ya samu kansa haka manmamu zata amsa tana murna tana washe baki, wataran har dahuwa take masa ya zama dan , ganin ni kadai nake shan duka n'a zuwa yanzu nima abin ya isheni, Dan haka nima n'a fara yarda da masu nema n'a, suka fara taba min nono da kasa na ,inajin dadin abun, tun daga lokacin nima na fara juye, ranar da wani saurayi n'a wanda yawanci shi ke taba ni, yakan yawan zuwa birni Dan acan ma yake karatu, ya iya wasa da jikin mace kamar me ya iya sarafa sa sosai, ban mantawa da yake nima inada karfin sha'awa ranar yayi wasa dani sosai à dakin sa wly ni da kaina nake jawo abar sa dan inason ya shigeni ko naji saukin abinda nake ji ,in takaice muku à ranar ya raba ni da budurci n'a, naci wahala sosai naci kuka nayi da na sanin abinda nayi, shi kuma ismaila yaji dadi Dan sambatu ya Dinga min wai tunda yake Cin mata bai taba cin iri n'a ba ga ruwa ga dadi, nan ya bali wani magani ya bani wai kar naje n'a d'auki ciki, niko ina tsoro nasha, ya d'auki kudin da mahaifin sa ya bashi ya koma makaranta wajan dubu ashrin ya bani wai tukwici ne  ya bani, tunda nima n'a bashi dadi. 



Sai dare naje gida mahafiya ta ta taré ni da masifa, ban boye mata ba n'a fada mata abinda ya same ni ina kuka nace ga Inda son kudi ya kaini. na jefo mata kudadan da aka bani ,tana masifa tace da ta aike ni tala cewa tayi na bada kaina, da taga yawan kudin aiko ta tsince tas tana dariya harda yar budar ta, babu alamun nadama à tatare da ita sai ma nuna jin dadin ta, nan tayi min ruwan dumi tace n'a shiga ta gasa ni,,    saida nayi kwona uku tana kula dani babu alamun nadama sai ma wani kudiri n'a jahilci da tasa à ranta wai ya mace jari .



  B'angaren ismaila ko tunda yaji yanda nake duk sai yabi ya susuce, kwona uku da bai ji ni ba, ismaila kyakyawa ne sosai ga tsabda, dan wani Alhaji ne mai kudin kauyen. 





   À na kwona hudu da na fito tala naki kula sa duk da zuwa da yayi inda nake,  saidai yazo yayi juye n'a bada ya bani kudi nayi tafiya ta a haka muka cike sati daya, nima na wahala dan nima sha'awar sa ta mamaye ni, a ranar litinin da kaina nakai kaina dan gidan sa da mahaifin sa ya gina masa, yana kwonce saman katifa yana tunani n'a fada saman jikin sa yyi firgigit ya tashi yana ganin 'nice dama tunani n'a yake, da sauri ya rungume ni tare da hade bakin mu wuri daya yana tsotsa, ya fida min riga ya kai bakin sa a boobs dina ya fara shansu ya wani mayunwacin zaki, har wani zanzana yake, anan n'a fahimci shima fa yanada k'arfin      sha 'awa sosai,, kaya ya fida min duka ya ware min Kafafuwa duka nan ya zura bakin sa kasa na yana sha nan ya tafi da sauran hankali n'a muka rude ma Juna nan fa ya shige ni, yana faman aiki banji wani zafi ba sai ma dadi da naji dan samaila maye ne wajen sarafa mace, saida yayi sau uku da ''ni, har kuka yake min in yana ci.




Tun daga wanan rana n'a saba da harkar nan in takaice muku abin bakin ciki mahaifiya ta ita ke mani jike jike ko ta sayo min kayan mata niko à lokacin n'a kekashe ba kumya nake karba nasha, saide ismaila dashi kadai muke sex saura ko iyakaci n'a dasu shafe shafe tsotse tsotse shima sai mai tsabta, dan wani irin bala'in kishi ne da ismaila ko kadan baya Son wani namiji ya rabe ni .... 

in ba shi ba 


   Cikin haka ne ciki ya bayana à jiki n'a sau uku Samaila n'a sex dani baya bani maganin hana d'aukan ciki, gashi kuma hutun sa ya kare ya tafi ko kar ya tafi kuka yayi min wai bazai iya ba saida ni, a ranar ya wahalar dani. Ya tafi, tafiyar sa da wata daya ciki ya bayana ba abinda ba'ayi ba ciki yaki zubuwa, wata rana da yake nabar fita mahaifiya ta ta daina samun kudi daga gare ni, kiri kiri tayi min korar kare tace nabar gidan bazata iya dani ba, Sani Baya gida domin yanzu ya koma kasurgumin barawo ga shaye shaye. 



Ina kuka nabar garin, motar abuja na tara bansan kowa ba n'a shiga sai abuja kwona n'a biyu à Abuja ina ina gantali, kwotsam kunzo da gudu kuka kwoshe ni da mota daga nan bansan inda nake ba sai gani n'a nayi à asibiti, akace ciki na ya zube, wanan shine sanadin haduwa ta daku Samira da Zakiya. "






Inalillahi wa'ina illaihi raju'un suke ambata kowace n'a kuka. 










Oh nima anan n'a tsaida n'a Dan huta sai next page, nasan dayawa zasuyi tunanin wanan abun bai

 Faru da gaske ba, to à gaskiya duk labarin yan  matan nan uku ya faru da gaske  ba abinda zamuce saide muce Allah shirya Al'oumar musulmi baki daya Ameen.







Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘


💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*PAGE 13-14*








  Haka suka dinga kuka, can  Aï ta nisa tace tabas kun fini shiga kunci,ba kamar ke samira labarin ki yafi firgitarwa ."



   Nisawa Zakiya tayi tace " to Aisha kinji dai labarin mu kuma da asalin mu, kuma mu aikin mu shine neman kudi da jikin mu wato karuwanci, domin yanzu duniyar nan ta lalace, masu kudi kalilan ne masu Taimako, domin yawancin su sai indai bani gishiri na baki manda, ba zasuyi taimako dan Allah ba saide in kinada abin basu, kingan mu nan mu ukun mu mu ake yayi kuma muma muna fisgar aljihun su dan haka in kinga zaki iya bismillah ga D'aki can komai akoi, saide nan da kwonaki in kudi Sun fara zo miki sai ki canza kalar da kike so, wanan gida da kika gani wacan b'angare n'a waje da kika gani akoi wasu yan mata uku da suke gasa damu anma ba ruwan ki da shiga harkar su, ya kika gani zaki iya ne ? 


    Murmushin karfin hali Aï tayi bayan ta share hawayen ta tace "in banyi abinda kuke ba mai zanyi, wajen kwona biyu Ina neman taimako ba mai taimaka min, dan haka zanyi, yo mai yayi saura à Rayuwa ta, gaba-daya abinda nake ma kafa kafa  wato budurcin da nake ma babu shi dan haka n'a amshi wanan tayin dari bisa dari, nima zan shigo à dama dani .


  Dariya sukayi suka tafa kamar basu suka gama kuka ba yanzu, Samira tace "kuma daga yau Kam Baby zata fara baki darasin namu, abinda zance dake shine à wanan harka ba'a fadin suna wato ma'ana duk wani client da zaki samu to karki saki ki fada masa sunan ki na gaskiya, Dan haka daga yau ki dinga amfani da sunan Aish Baby, dan dukan mu mun datse Sunan mu a tsakanin mu haka zamu dinga kiran juna  anma duk wani wanda zamuyi harka dashi ce masa muke sunan mu Baby kawai. "


   Kin gane ? 


Kada kai Aï tayi ta bangale baki tace "Baby kamar wasu yan yara."😨


Kunsan mutuniyar wataran in tayi abu kamar wata gara take, wato wawancin yan fari. ".


Dariya sukayi basu ce da ita komai ba, waya Kam baby ta d'auka ta dana wata lamba Aka d'auka, Kambaby tace "Hello ! Hajiya an kawo haja sabin harka masu wuta ne, nan ta dan yi jim alamun tana sauraro tace "Ok yauwa à kawo Mana muna jira sai kinzo, tana gama fadar haka ta kashe waya. Ta kali su Zakiya tace baby's an fa kawo kayan harka, hajiya tace da yanzu take shirin kiran mu. "



  Dariya sukayi suka tafa tare da cewa kenan satin nan akoi bada wuta hahhh za'a samu naira fa. ".


Minti talatin sai ga Hajiya ladi harka ta dira à gidan, Hajiya ladi harka mace ce mai saida kayan mata masu kyau da inganci, takan hada da kanta wataran sanan da yake tanada dangi Niger da sokoto acan tasan duk wasu kayan mata, ba ruwan ta kowa saida ma take indai kanada naira zaka biya ta, domin maganin ta na manyan mata ne, ba talakawa ba, indai tana jin dadin harka dakai to fa zata zage ta gaira ka, yanda namiji zai maka kuka kala kala.

 Su Samira suna sakar mata kudi shi yasa bata sanya à Al'amarin su, tsakani da Allah take gaira su. 





    Salama Hajiya Ladi harka ita ta katse musu zance, mace yar kimanin shekaru talatin, Dan ba wata baba bace, ihu suka d'auka suka rungume ta, nan ta zauna ta fara fido musu kayan harka, nan suka nuna mata Aï cewar suna so ta gyara ta, hahhh dariya Ladi tayi nan ta basu duk wasu abubuwa da Aï zatayi amfani dasu, suma suka saye nasu ta dan jima suka biyata kudi masu yawa ta tafi., tun lokacin aka fara gyaran Aï kamar wata Amarya um duniya, mata sai mu tashi, wly mu tashi gyara kanmu,karuwai ma sunsan su gaira kansu anma mu sai muyi dabas sai in hankalin mijin ki ya karkata wani gun kizo kina kuka. Ko kice an masa asiri keko baki san matsalar n'a gareki ba. 


     


Ansar ne da Hanifa zaune yayin da suke shirye shiryen bikin su dan saura wata biyu ayi bikin. 



    Hanifa itama kyakyawa ce tanada duk wata sura da namiji zaiso à ya mace, fara ce anma kuma gajera ce.



   À shagwabe Hanifa tace "Sweet hear anma kasan in munyi aure ai zanci gaba da aiki n'a Dan ina Son sa sosai fa ."



🤷‍♂"mai zai hana in kinsan zaki bani haki n'a n'a aure, domin bazan boye miki ba wly Hanifa nifa mabukaci ne sosai zaki iya d'auke bukata ta kina bani akai akai cewar Ansar bayan ya kashe mata ido daya ."




🙈

Rufe idanu tayi cikin jin kumya tace" mai zai hana, dariya sukayi duka suka ci gaba da firar su ta masoya,da kuma tsare tsaren partyn da zasuyi Dan Wajen kala biyar zasuyi. 










Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*PAGE 15-16*







Ansar sunsha fira da hanifa daga k'arshe sukayi salama gard dinsa suka bud'e masa mota ya shiga dreba yaja suka tafi.




      Jiniya take tashi har suka isa gida, kowa yasan gidan shugan kasa basai n'a fayace muku tsatuwar gidan ba, nan aka hangame banban get motoci shida suka shiga, anayin pakin, da sauri gard dinsa suka bud'e masa k'ofar baya ya fito cikin takun sa mai tafiyar da zuciyar mai kalon sa, à haka har yazo k'ofar falon ya dana wani abu take k'ofa ta bud'e, ya shiga wani baban falo da ya gaji da haduwa, wata yar hanya yabi sai gashi ya kara fitowa ta wani falon da yafi wacan tsaruwa, komai fari ne a wanan falon, hata labulan falon baki n'a saki ina kalon su domin sam ban taba ganin irin su ba. 



Umman sa ya gani cikin zaune cik'in daya daga cikin kujerun d'akin, tana zaune da Dan gilashin ta fari, cikin kaya n'a Alfarma, zuwa yayi kusa da ita ya zauna tare da aza kansa à bisa   k'afafun ta, ita kuma ta shafa kansa tace "ya dai son an gaji ko."



   À shagwabe ya fara magana yace "

   Wly  Unmmi  n'a gaji fa, bakiga ba duk n'a fara gajiya kafin bikin n'a ya zo. "



  Dariya Ummin sa tayi tace "tace haba yaro n'a kar ka zama rago mana ni nasan da na ba rago bane,,,,,,,,,,,,,,,,,, 

     "Hum Unmmi n'a bari naje n'a dan watsa."


    Tashi yyi ya tafi, Unmmi tace "to son a fito lfy."


 Ci gaba tayi da karatun jaridar ta, yayin da shi kuma Ansar ya hau sama d'akin sa, waw d'akin yayi bala'in haduwa, b'angare daya katon gado sosai mai bala'in kyau, da yasha shimfida yayi kyau, b'angare daya kuma katuwar wadrop ce da ban taba ganin ta ba, da wani abu ya dana take   yanke ta bude kaya ne kala shake masu dankara yawa da kudi, komai da ma 'ajin sa, nasa ya fida yayi tumbure haihuwar uwar sa domin dama ta saba, ya d'auki wani dan tawul ya d'aura kugun sa ya shiga b'andaki da ita kanta abin kalo ne, 

      Ya shiga yayi Wanka ya jima à bahon Wanda , ya dawo ya shafa mai, bayan ya gama yasa wondon sa karami da yar single ya fesa turare...

.

.



        Ya kwanta sai barci..... 



     B'angaren Aï kuwa ta fara d'aukan darasi. 




Bayan sati daya zuwa yanzu itama Aï ta goge, ta iya salo salo saide fa akoi ta da wawancin nata  .





Bayan sallah isha'i Kam Baby, Sam Baby, Zaky Baby, sun shirya tsab cikin kananan kaya, ko wace da Dan karamin siket dinta, yayin da rigunan su ko cibiya basu rufe ba, duk kayan Sun fito da tsiraicin su, cibiyar su ma sanye take da wasu abu masu walkiya,  sunsha kwaliya,  Sam Baby Ce t'a kwala kiran Aï . Ta kali Kam Baby tace "ya dai kam Baby ba tare kuka shirya ba "


   Kam Baby zatayi magana kenan Aï ta fito, sai nukuku take, tana Jan tufafin dan sunyi tsiraici sosai, anma n'a tsorata da yanda naga kyan.


     Da tayi ban taba tunanin tana da kyau har haka ba, gashin nan ba dankwali, gashin har kafada, yasha gyara sosai, tasha simple make Up, har tafi su kyau su kansu yanzu suka tabatar da Aï tana da kyau, ga surar nan ta fito kamar mai, kirar Coca-Cola, kirar kalangu, "waw suka ce duka à tare,   gaskiy Baby kin hadu ba karya, wanan ko mu da muka jima à harkar kin kere mu. Wayar Sam Baby ce tayi kara taja hanun su tace kunga ku huce muje su Alhaji n'a jiran mu yanzu ma su suka kira, ke kuma Aish Baby kin rigai kinsan komai dan haka saki jikin kiyi ma Alhajin da zaizo abinda ya kamata zaki samu kudi sosaï, Aï taji kudi take ta ware kamar ta saba sa kayan, mota suka shiga, Samira ke tuki, har suka isa guest house din Alhazan nasu, nan mai gadi ya bud'e get suka shiga ne gida ya tsaru, suna paka motar su wurin aje motoci suka fito cikin taku na d'auke hankali ko wace da takun da take ita kanta Àï Zuciya ta kekashe ba tsoro ko kadan, falo suka shigo, Alhazai ne su hudu zaune dukan su muni gare su ga katon ciki, daya kawai keda dan kyau ,kuma shine wanda za'a hada da Àï, suna zama Alhaji sambo shine n'a Sam baby, sai Alhaji Hamza shine n'a Kam Baby, Alhaji samani shine n'a Zaky Baby, sai daya Alhaji Saley shine wanda za'a hada da Aï. 



Alhaji Samani ya kali tasa yace Baby kun jima, Zaky Baby tayi fari da idanu tace "wly mun tsaya Ado ne, fira sukayi akayi ciye ciye, bayan an gama, Sam baby tace "to Alhaji Saley ga kayan ka nan"ta nuna Àï, Murmushi yayi ya lashe Baki yace "n'a ko gode kin biya ni dan haka ga tukwuicin ki ya bata dubu dari ,Aï harda ware Idanu anga kudi, nan sukayi godiya kowa yaja tasa yayi d'aki da ita, shima Alhaji Saley Jan Aï yayi suka shiga d'aki yana janta da fira, suna zama ya rungume ta yace Baby ya kamata ki sauka ki sata à Bakin ki irin ai kin gane"

    Tuno abinda aka koya mata, ya fido mata 🍌wai tasa baki, Aï ta dan tsorata, anma ganin girman ta saida gaban ta ya fadi, turo mata ita yayi daidai bakin ta, aiko Aï baki tasa ta garza masa cizo bisa kan banana sa, ihu ya saki ya rike wondo, ita ko ta d'auko jakar ta da takalma ta fito à guje, cewa take shege bashida kunya zai bata ni, yau kaji Dan iska, duk cikin gudu take wanan maganar, 







Aci gaba da gashi 🍇


Maimou Love😘

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋






*PAGE 18-19*







Gudu Aï take kamar ranta, mai gadi yaga ta sheko da gudu ya bud'e hanayan sa yana Subahanilillah, ke yarinya ina zaki haka ne, tana gudu anma tana zabga masa harara  cikin ransa yace "to kodai Aljannu gareta ne, baiyi aune ba saida yaji ta bangaje sa, tukon ya dawo hankalin sa, bai gama shan mamaki ba Alhaji ya fito wondo à hanu kamar wanda aka ma kaciya, cewa yake kai mai gadi taré ta kar ka bari ta fita ina tuni Aï tasa kai, suma su Samira à rikice suka fito da su da Alhazan nasu, dukan su ba cikin shiri suke wani ba riga wani dagashi sai karamin wondo daga nesa mai gadi kamar jira yake dama ya tatare kafar wondo ganin mutan gidan à rikice suma suna shirin guduwa dama bakin k'ofa yake yace k'afa mai naci ban baki ba, da gudu ya arta à guje, dan à tunanin sa ko wani abu ne ya koro su,    gudu mai gadi yake sosai, Aï da ta tsaya hutawa kwonar Gidan, wata irin kwona mai gadi yayi  yana sharara gudu, Aï da taga mai gadi yana gudu tayi tunanin cewar mai gadi ita ya biyo hakan yasa itama ta kara zabura ta arta à guje, duk à tunanin ta ita ya biyo shiko mai gadi takan sa yake.... 





       Alhadji Samani da dan guntun wondon sa ga uban tumbi shima tukun tunkun yazo zai gudu yayi takan sa suma matan duk sun tsorata, Alhaji Saley ne ya tsayar dashi d'akyar ya samu ya masu bayani, yan matan Sosai suka ji  haushin Aï cike suke da ita. À haka dai mazan suka salame su sukaTafi ransu à bace yake da abinda Aï tayi.


  Aï da mai gadi gudu  kam sai abinda yayi gaba, dukan su sun raba hanya, Aï  à bakin titi takai bata sani ba cikin rashin sani ta rugo à guje wata mota ce itama da ta hau titi tana gudu ji kake tim motar ta kwoshe Àï  cikin wani iri dreba ya taka burki à rikice suka fito da Dreban da wata datijuwar mata ce  salalami kawai matar take, tace "Salau ka gani ko kaga aika Aikar da kayi saida nace maka ka rage gudun nan kaki ga dan banzan surutu, yi maza kama min ita mu shigar da ita mota mukai ta asibiti, cikin zanzana da sauri wanda wanan mata ta kira da Salau ya kama Aï suka shigar da ita mota sai Asibiti.  




  Suna zuwa aka amshi Aï duk da Allah ya taimake ta babu karaya saide yan raunika à hanu da k'afa, dan bugun ba sosai bane iskar mota ce ta yado ta. nan aka gaira  Gurin sai suma da tayi, taimakon gagawa ne aka bata da yan alurai. 



    Bayan doctor ta fito Hajiyar nan ta cikin mota wada suka buge Aï ta taso da sauri ta tare doctor tace "Doctor ya jikin yarinyar ? 




   Murmushi Doctor tayi tace "Alhamdulillah, yan rauninika ne taji, anma munyi abinda ya dace mun mata alura zata farfado nan bada jimawa. "



   Doctor n'a gama bayani ta shiga Office dinta, wanan matar ta juya ga dreban ta tace "kaci Sa'a Salau  yarinyar bata samu rauni sosai ba.




  Dariya Salau dreba yayi yace "yo Hajiya ai ni nasan tsorata ne tayi dan shafa ta kadan ne nayi iskar mota ne ,ya kwashe ta ya kayar..........


Aradu Hajiya ina baki labari ban karasa ba tsaya kiji k'arshen zancan,,,,,,,


    "tsaya Salau."


Hajiya ta dakatar da shi tace "ka fara ko, kai ga dan banzan surutu à asibitin ma sai kayi."



  "Hajiya surutu sai kace nine suda."cewar Salau. 



   Sakin baki galala hajiya tayi tace "Au wai kai komai aka ce sai ka maida ne salau bakin ka baya mutuwa ko. "


     


   "casss ma kuwa Hajiya. "



Sanin da tayi masa bazaiyi shiru ba matsawar bata kyale sa ba hakan yasa tayi Shiru ta kyale sa.... 



  Nurse ce ta fito tace "ina wada suka kawo marar lfy yanzu ta d'aki mai lamba 3."




    Tashi Hajiya da Salau sukayi  Hajiya tace "gamu."



 " OK wada  kuka kawo ta farfado."




 Da sauri suka nufi d'akin Aï da ta tashi take ta waige waige to ina ne take nan kodai ta mutu ne, jin àn bud'e k'ofa yasa ta waiwayo wa, tana kalon wanda suka shigo, Hajiyar tazo kusa da Aï tace "sanu yan mata ya jikin naki ? 



   Kalansu Aï take tace "ina nake "



Nan Hajiyar ta fada abinda ya faru tana ta bata hakuri  .


 À takaice dai Aï saida tayi kwana biyu à asibiti su hajiya ke kula da ita tana kwona Wajen ta sai in tayi barci da yake a garin take sai taje Gidan ta tayi   harkokin ta ta koma... 



   Yau aka Salami Aï jiki yayi kyau.


 "to ya ta tunda muke dama ina son kiji sauki n'a kaiki gidan ku Dan nasan duk inda iyayen ki suke suna cikin damuwa. "

   Yanayin kirkin matar da Aï ta gani hakan yasa ta fashe da kuka nan ta zayane ma matar halin maraici da take ciki, sanan ta fada mata har karuwanci taso shiga.    





   Salalami Hajiyar tayi ta tausaya mata tace "kai duniya, to yarinya zaki iya aikin   Restaurant da kuma aikin Salon wato ki dinga kai abinci agun wanda suka zo ci ,zakiyi aikin dare ne ,salon kuma sai kije dasafe kina training har ki iya. "


   Dan inada gidan abinci baba baba wanda masu kudi ne ke zuwa to dama masu kai abincin daya daga ciki tayi aure, à gida na suke zaune n'a ware masu b'angaren su daban in zaki iya diya ta sai n'a d'auke ki, ina bada dubu goma ga ko wace ma'aikaciya  ,à wata à aikin restaurant, aikin salon shima baban salon ne baida nisa da gida n'a da da salon din kai har restaurant, shi kuma aikin salon ina bada dubu biyar bayan mutum ya iya ., anma ku zaku cida kanku, in zaki iya nake ga yafi miki. "



        Cikin farin ciki Aï tana kuka tace "nagode Hajiya, wly ko baki d'auke ni ba ,bazan taba komawa harkar karuwanci ba, domin sai daga baya nake da na sani, me yasa n'a so sa kaina à wanan harka, yanzu da ace wanan bugewar da mota tayi min da ace n'a mutu mai zance ma mahalaci n'a, wly n'a tuba, bazan kara ba, hajiya wly n'a amshi aikin ki hanu biyu, nagode, kuma zaki same ni mai aiki da gaskiya. 







To fans an samu abinda ake so ko 😂




Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘



💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*PAGE 20-21*









Koda aka Salami su Aï hajiya ta d'auke ta, Salau dreba yaja su a mota sai zuba zance yake, yace "ai Hajiya wanan magana bara kiji n'a karasa miki ita."



   "kaide Salau bansan ranar da zaka daina surutu ba, yanzu surutu kusan kwona uku kake so ka karasa min zancan nan ina hana ka, Anma naga alama in baka karasa ba inaga bamun sha ruwa ba.,ai sai kayita yi. "



"Yauwa hajiya koke fa, Ai in fada miki har mafarki nake ban karasa miki zancan ba ai in ban karasa ba banaji dadi ba. 

      "kinji ko Hajiya n'a fada miki shi wanan miji da ya auro mace daga kauye ya kawo birni, tayi wata daya sai ranar ango ya Kawo mata ganyen Salat yace ta gyara masu shi zai kawo abokan sa su suci, aiko amarya ta d'auki uban Ganyan Salat ta d'auki katuwar tukunya ta juye Salatin nan bayan ta masa wanki kaya har saida yayi yaushi, tazo ta tsunduma uban ruwa à tukunya ta zuba ganyan ta fara balbala wuta, harda su maggi da dadawa, miji yazo da baki yace Amarya har yanzu ba'a gama gyara Salat dinan ba, tace maigida ai yana saman wuta inajin yanzu ya ma dahu 😳,mai gida da abokan sa suka kura idanu cike da mamaki yayin da wasu kuma suke zabga dariya. 





       Hajiya ma da Aï dariya suke yi, Aï harda rike ciki.   


  Aï tace "kai Anma anyi bakauyi yar mata  to ita uban wa yace mata ana dafa ganyan  Salât, abinda ake hadawa danye, ai nan fa Aï da Salau Dreba suke ta sakin surutu suna dariya, Hajiya saida ta rike kai, domin uwayen surutu ne t'a hada wuri daya, Dan Aï ma ba daga baya ba wajen Surutu.




    À haka suka isa wani baban gida ginin zamani, Gidan ya hadu iya haduwa, daga shigowa d'akin mai gadi ne, in kayi gaba kadan zaka ga flawoyi ne masu kyau shimfide, in anyi tafiya kadan d'akin yan aiki ne a jere, gaba kadan kuma b'angare ne daban n'a yan mata goma sha hudu masu aikin Restaurant da kuma Salon,Hajiya taja ta suka shiga Aï sai kalon gidan take, dan ya hadu ba karya, nan hajiya taja ta har d'akin da zata sauka, daki uku ne jere, da falo guda, akoi labule harda kujeru da TV wanda yan matan suka saya suka sa,   d'akin kowane d'aki mutum biyar ne da manyan katifar su guda biyu, sai wadrop  daya baba, sai wajan kayan kwaliyar su,sai b'andaki à ciki'n d'akin ga duka alamu sunada tsafta.  




       D'akin da yayi sauran yan mata hutu Hajiya ta nuna ma Aï tace "to ga d'akin ku nan anan zaki zauna sai à zauna lfy nasa à kawo miki abinci  kici ki huta, in kika ji sauki sai Ki fara zuwa aiki. "



   Godiya Aï tayi aka kawo mata abinci taci ta watsa ruwa ta kwonta sai barci, bayan la'asar ta farka ta kuma yin Wanka tayi alwallah tayi sallah.





          Nan ta zauna tayi tagumi, bayan ta gama sallah, wayar ta ta d'auka ta kuna tunda à kashe take tunda tayi hatsarin nan, waya ç tecno k9 da Sam ta bata, komai akoi ciki, nan ta kuna message ne suka fara shigowa à wayar, à ciki ko duk nasu karima ne, suna tambayar ta ko lfy take, kiran Kam Baby tayi, kam Baby n'a ganin kira ta daka ihu ta kira  sauran aka d'auki waya cikin murna suke tambayar ina ta shiga suna ta neman ta sunyi kewar ta, nan Aï ta fashe da kuka ta fada musu abinda ya same ta, sanan ta fada musu bazata taba karuwanci ba, ta gode da irin abinda suka mata, suma kuka suka sha tare da cewa ta musu addou 'a, suma Allah cire su, sanan suka ce tazo ta d'auki duk wata sutura da abinda tasan nata ne su suka bata ta rike su halak malak, tana kuka ta musu godiya, tare da cewa gatanan tafe.



   Sosai suma jikin su yayi sanyi, anma ina su basu san ranar barin su ba, saide ma farin ciki da suka Aï, har cikin ransu suna Son ta, kuma sunji dadin barin ta harkar, ko ba komai zata tsira da mutuncin ta. 




   Aï ko tana gama kuka ta share hawayen ta, ta fito daidai Salau zaya fita da mota hajiya ta aike sa, da gudu Aï ta tarbo sa, yana wangale mata baki, domin jinin su ya hadu, tace "Salau Dan kakai ni wanan unguwar ta fada masa sunan unguwar tace kayan ta zai d'auka aiko yace ta shigo Dan hanyar yayi anma saide ta tare Dan acaba.



       KO adaidaita ya maido ta tace ba matsala, à mota suna ta surutu, Salau har buga sitiyarin mota yake fira tayi dadi, suna dariya har suka kawo unguwar Maitama, saida ta sauka ta dawo da gudu tace "Salau wace unguwa  ne bata san unguwar ba, inda hajiya take, me salau zaiyi bayan sakin baki ya zabga dariya, "yanzu ke ace kina kusa da  shugaban kasa baki sani ba, federal capital Abuja ace baki Sani ba, tab, to bara kiji in fada miki nan inda kike kusa da shugaban kasa kike, gidan hajiya matar wani minista ne Wanda yanzu haka shekara sa daya da rasuwa kenan yabar hajiya da dukiya mai yawa, yanzu haka hajiya aminiyar First Lady  ce matar shugaban kasa tun suna yara.dan haka yarinya kima Sani,indai kina tare dani to fa zaki sha labari tunda naga ke ba kamar  sauran yaran hajiya ne ba yana gama fadar haka yabar Aï da sakin baki, nan dai ta shiga Gidan, aiko suna nan duka  Dan dama fitar su ta dare ce.......



   Tana salama falon da gudu suka tarbo ta    suka rungume ta, suna ihu,   bayan ansha fira da dariyar abinda Aï tayi. Bayan nan kuma suka taya Aï tatara kayan ta wanda duk wanda suka saya mata ne da kuma Wanda suka Bata, dinkuna masu tsada kuma sabi less da atamfa da shada sunkai ashrin, da takalma masu tsini suma Sunkai taki goma, sai kayan kwaliya, harda sarkoki da yan kune, da kananan kaya, kai masha Allah Aï tasha kaya kamar n'a lefe, akwati uku cif ta cika da kaya, sai dare zata tafi kowace ta bata dubu biyar biyar tare da Alkawarin zasu dinga zumunci Dan sun d'auke ta tamkar Yar uwa. Da kuka Aï ta fita Sam baby takai ta a mota har unguwar sukayi bank'wana ta koma Aï kuma ta shiga gida. 





Bayan kwona biyu, à yau ne Aï ta shirya tsab cikin shirin ta na doguwar riga n'a atamfa dinkin ya mata kyau ta fito tayi b'angaren Hajiya domin yau zata fara Aikin ta. 




À aikin Salon sam bazai mata wuya ba Dan tun bata kai haka ba ta iya Kitso n'a zamani,wani abin burgewa kanka kawai zata  kala tasan wani irin Kitso  zai maka kyau kuma tana maka saika yaba.... 







Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love 😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋






*PAGE 22-23*





 



Salama tayi à baban Falon Hajiya sai yau taga haduwar sa da tsari, 



Hajiya Hadiza matar wani minister man fetur ne Alhaji Sani yanada kudi sosai sunyi auren soyaya da hajiya Hadiza har takai su ga yin aure ,  

 Hajiya mace ce mai Son kudi, tana da fara'a, saide ko kadan batada mutunci akan kudi, kafin mijin ta ya rasu ya gina mata katon restaurant gurin cin abinci, da kuma katon Salon, wanda sai masu hanu da shuni ko yan karya su ke zuwa gurin. 




Basu taba haihuwa ba har Allah ya ma Alhaji Sani rasuwa ya barta da makudan kudi, Hajiya Hadiza Kawa ce a gun first lady matar shugaban kasa tun suna yara tare Suka tashi,dan ko yanzu haka suna zumunci, duk wata sabga in Za'ayi gidan Mrs Président Hajiya hadiza ake ba kwangilar yi à restaurant din su. 



Hajiya hadiza farar mace ce mai ji da kudi tana da kyau ba laifi, ga baya, duwawu gareta sosai. 





Da Salama ta iske hajiya zaune wuri ta samu ta zauna kasa bayan ta gaida hajiya, hajiya ta amsa fuska sake.


Hajiya Ruwa biyu Ce watarana tayi kirki, ranar da yan tsiyar ke kanta kuma ta iya jaraba da wulakanci taga damar ma ko ka gaida ta taki amsawa. 




Fuska à sake ta d'auko wasu kaya kala hudu taba Aï, tace "kinga wanan dinkin ki ne wanda uniforme ne su zaki dinga sawa kulum in zaki gurin aiki,  wanan coulor Orange din gasunan kala biyu ne, daya riga da siket ne, rigar Orange da siket da kuma wondo bakake ne, Dan haka hada su ake siket baki da riga Orange, dayan ma riga Orange wondo baki, su na aiki Salon ne kulum k'arfe bakwoy zaku dinga zuwa acan zaki sa uniforme din bana Son kazanta ki zama kulum cikin tsabta ,su kuma wancan kala biyu, Akoi siket da wondo haka tsarin  yake riga kalar ja da siket bleu, shima wondon haka ne. 

Dan haka muje sai ki fara gani yanda ake yi ko nan da sati ne kema sai ki fara, Anma à b'angaren salon  mai kika iya.


  "hajiya na iya kitso kala kala, sanan n'a iya wankin kai lokacin ina gida ina zuwa wani salon acan suna sani wani abun su biya ni, sanan n'a iya lale n'a zamani ina ma amare ma, anma kulu kaka ta ta hana ni à lokacin ."



"good"hajiya tace, yanzu muje 


Muje sai ki gwada na gani à kan wata n'a gani à cikin masu aikin salon din. 




Salau dreba ya jasu yana ta surutu har gaban wani katon salon, wanda duk gillas ne

Kewaye dashi, da farko in ka shigo gurin réception ne, sai ka Dan hau matatakala tunkon zaka kai ga katon wurin,Salon din ya hadu iya haduwa, yan aiki ne ko wace da uniforme din su sunyi kyau, ga mutane nan wasu wankin kai, wasu kuma Kitso n'a atashe wasu kuma ana dinka musu hular.


    Hajiya n'a shigowa suka gaisa da client nan ta kira Sara daya daga cikin masu aikin, kuma suna gida guda da Aï, anma sam sara ita Aï bata mata ba, asali ma ta tsane ta saboda kyan ta, karasowa Sara tayi tace "hajiya gani."

  Yayin da take harara Aï, kwafa Aï tayi tace "zaki Ci ibanki n e wly n'a fiki iskanci, tab yarinya Baki sani ba ne. Duk cikin ranta take maganar, Hajiya tace "yauwa ga Aisha nan zata gwada Kitso n'a  atashe  à kanki tunda naga kin kunce.




    Kanki jiya, Ran Sara ya baci jin Aisha zata kama kanta, duk ga mutane nan anma sai ita , danewa tayi tace "wly hajiya kaina ke ciwo shi yasa ma na kunce n'a jiya tun bai tsufa ba, yayin da ta faki idon hajiya ta zabga ma Aï harara. 



Jumai ce mai pédicure itama duk gida daya suke, anma ita tana Son Aï tun ganin ta da ita, dan d'aki daya ma suke 

Tace "Hajiya ki bari ni ta gwada kaina, tunda nima n'a kunce kaina, kuma gashi n'a kadan ne, gashi ni mutane n'a ba yanzu suke zuwa ba ."



   OK hajiya tace bayan tace su d'auki abin karin kitson leda daya suyi tana sama, in Sun gama zata gani. Hajiya 

Ta haye sama inda Office dinta yake, jumai taja Aï ta kaita inda suke sake kaya tace "kawas sake kanyan ki kizo ki tsantsara min na wuce sa'a "


Dariya Aï tayi dan itama Jumai ta kwanta mata tace "hahhh karki damu kawas dan zamani ma kuwa zan miki, suka tafa, nan Aï ta fida rigar ta tasa uniforme dinta riga da siket, siket din sai bai ida zuwa kasa ba, kayan Sun kama ta hakan sai ya bada wani sityl mai tsari mai kyau, hula ta d'auka itama orange à kayan take, tayi kyau matuka, kamar ka sace ta ka gudu. Takalma kanana ne na roba, gaskiya ta hadu, ta d'auki wayar ta ta fito  ,waw kaf gurin ba wada bata burge ba, acikin salon din harda maza masu aikin, idanu kawai ke kanta kowa n'a fadin tubarkala, banda Sara da ta buga uban tsaki,. Aï tayi wani juyi tace yan hasada da bakin ciki saide haushi. " 'nan jumai ta zauna Aï à  tsaye ta fara tsantsara mata Kitso Dan dama kan à wanke yake, tun daga kama kan kasan ta kware à hankali mutane suka fara zuwa, ai sai kalo ya koma gun Aï ganin yanda take tsara Kitso cikin sauri da kuma kwarewa. 




Wani kalar Kitso ne mai atashemn wanda ake yayi yanzu da ta jawo à wayar ta bai ma baza gari ba. Kowa yazo salon din sai yace masha Allah, Sara sai cika take tana bacewa zeey ce ta shigo Salon din, yar wani baban mai kudi ce, kuma Sara ke mata komai In tazo dan ta iya  ,ai tana ganin kitson da Aisha take ta rude sai Aisha ta mata irin sa, murmushi 

Jumai tayi da ita da Aï, tace "ba matsala Madame yanzu Za'ayi, ba bata lokaci Aï ta gama kitson har ta kama kan zeey, wayo Sara ta cika pam da wanan bakin ciki, Dan zeey indai tayi mata Kitso ko wani abu to fa sai ta samu kyauta. Ji tayi ya ta kurma ihu, Hajiya ma da tazo taga Kitso ta rude, tace "itama in sunje gida sai anyi mata ana ta dariya, sanan tace kawai Aï ta fara aiki, k'arfe biyar sai taje Restaurant, ita da jumai da lantana, wasa wasa fa ko wace mai ji da kanta taga wanan kitso sai tace à mata, à takaice duk à wanan rana saida Aï ta amshe mutanen Sara, bayan harara da cika da batsewa ba Abinda sara keyi, ya ta aza hanu bisa kai ta kwala ihu  .




   Rana daya Aï tayi suna SALON DIN, DUK mai ji da kanta in an gama mata Kitso in ta bada kudin Kitso sai ta ba Aï wani abu itama,  Aï saida ta tara dubu biyar à ranar,na kanta ma'aikatan sai dariya suke ma Sara dan dama haushin ta suke ji, tana nuna komai ta iya sanan tafi kowa iyawa. 




   K'arfe biyar Aï, Lantana,da Jumai suka fida kayan Salon suka sa kayan su, sukayi salama da kowa sai Restaurant, à kasa suka tafi dan ba nisa. suna ta dariya Sara.


   Jumai tace "Aisha yau kin mana maganin yar rainin hankalin nan, Lantana tace ni ai naji dadi wly, sam bata da mutunci yar rashin M  ce, wanan da Ace yar wani ce a wanan k'asar da anshiga uku. "



  Aï tace "hum ni ai tun    da nazo naga yanda take min  wani gani gani  nasan bamun shirya da  ita ba, Bata san ba nima shegiyar kaina ce."



   Dariya suka sheke da ita, à haka suka karasa, lantana da jumai duk marayu ne, àsalin su yan kauye ne, dukan su wuyar kishiyoyin uwa ta fido su birni, shekarar su biyu suna aiki à k'arkashin hajiya, sunada fada

 In ka taba su, Anma  fa akoi shirme gare su, ba laifi sunada kyan su, tsayin kusan daidai suke da tsayin Aï, jinin su ya hadu d'à Aï, haka itama, ganin ruwan ta ne itama sai ta shige cikin su, gwanin sha'awa. 



   Suna fira suka iso katon Gurin cin abinci, Aï kam baki ta saki tana kalon gurin dakyar suka ja ta ciki.  


   Suna zuwa suka gabatar da ita suka canza kaya ,waw wanan ma riga da siket tasa wanan har sunfi wancan mata kyau, nan suka fara kai abinci ga masu shigowa, mayan masu kudi kam sai kalon Àï suke........ 





 *Bayan wata daya*








Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋







*Alhamdulillah jiki yayi sauki, anma fa saida nasha ruwa leda biyar, 😞nagode sosai da kulawar ku, masu kira masu min magana pc nagode sosai, Alhamdulillah jiki yayi sauki*











*PAGE 24-25*










*Bayan wata daya*


Gidaje biyun nan ko wane sai  shirye shiryen biki ake, 

    Gidan Amarya Hanifa zaune take da kawayen ta, zuby, zeey, Rashida, sai zuga amarya suke, suma duk yayan masu kudi ne, zeey ta kali Hanifa tace "gaskiya yarinya bakiyi ba, ke ko irin shanawar nan bakiyi ba zakiyi wani auren takura mtsss ki wani zauna karkashin kato sai abinda yaga dama yayi dake tunda kina k'arkashin sa ,gaskiya Baby kin kwafsa."


 Zuby tace "fada mata dai, yanzu wa ke wani ta aure ana shanawa, shifa namiji Bakin da ya aure ki tofa bakida iko da kanki sai abinda yaga dama,  ma har  aikin da yace Zai yarda kiyi Kina shiga gidan sa yace baisan wanan zancan ba. "


  Rashida tace "hahh maza Kenan Zuma ne su saida wuta, saima ranar da ya kara aure. "



  Wani tsale Hanifa tayi, tazo tsakiyar su ta rike Kugu tace"tabdi ai wly ni Hanifa nafi karfin ayi min kishiya, daga ni sai ni Wly Ansar yayi karya yace zai min kishiya yace "daga ni ba kari. "



   Dariya sukayi suka ce a to sai kisan yanda zaki kara malake shi, Dan yanzu ba Wanda ke zaune haka  .




  ,har mu da muke yan matan malake Samarin mu muke,   dan haka karki wani tsaya biye ma Alkawarin da namiji."



Murmushi Hanifa tayi tace "ai tunda inada ku na huce takaicin da namiji"





 Hahhh, dariya sukayi suka tafa, nan suka Ci gaba da tataunawa . .




    B'angaren Aï kuwa zuwa yanzu aiki ya mike komai ta iya, restaurant ya kara cika, saboda Aï, duk da bata ba ko wane namiji fuska, namiji guda ne ke makale à zuciyar ta, wato Ansar.  Kulum da pic dinsa wanda ta sace Office Dinsa take yawo. 



Ta murmuje ta kara kyau, da yake tana samun cima mai kyau, Sai tayi wani fresh da ita , yau ta shirya, da ita da kawayen Nata su Lantana, har ta fito taji yau sabon Son Ansar ke shigar ta bazata iya tafiya ba ba tare da ta kali fuskar sa ba .ta d'auko photo ta tafi dashi direct Salon suka nufa. 



Misalin k'arfe tara na safe mutane sun Cika salon din, kowa yayi shigar sa, ta kayan su na aiki Aï yau riga da wondo tasa, dan haka sai ta makale photo Ansar à wondon ta, anma bai ida shiga ciki ba. 



 Yau zeey Hanifa Amarya da Zuby suka zo Salon Din, zeey ta zauna Aï ta fara tsefe mata kai, yayin da Hanifa ta hakimce Sara n'a tsefe mata kai itama,. Kowanen su na taunar shingam, Aï bata San me yasa ba, Anma koda taga Hanifa gaban ta ke faduwa ,  tsinkar kunce Kitso ce ta fadi gaban zeey Aï ta duka zata d'auka carab idon zeey yakai ga  pic din dake aljihun Aï  ta zaro photo tana kura masa idanu, tace "what, Ansar wani kalo ta watsa ma Aï .



Hanifa Jin an ambaci ansar çikin wata mahaukaciyar zabura ta tashi tayo gurin, Zuby ma bayan ta ta biyo. 





Please kuyi maleji


💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋






*PAGE 26-27*








Hanifa na zuwa ta k'arbi pic din ta duba batayi wata wata ba  ba ta Zabga ma Aï mari, dafe kunci Aï tayi cikin kunar rai itama ta maida martani, har guda biyu ras tayi ma Hanifa. 




Haba ai su Zeey Na ganin hakan  suka tarar ma Aï, lantana da Lami ransu à matukar bace suma suka shigar ma Aï, kowa yaja daya daya, Àï da Hanifa ta yada Hanifa tana jibga kamar me ,lantana da zeey, zuby da Lami, su Aï su suka    Ci galaba akan su Hanifa ba wanda ya raba,saida su Aï suka musu tas, hahhhh su zeey  girman birni ba'a saba da wahala ba kuma ba'a iya fada ba, ba k'arfi, yau su lantana sunsha miyar kauye ai ba'a gwada musu k'arfi,  Sara ce tayi kiran hajiya ta fada mata sai murna take, Dan tasan korar su Aï za'ayi daga d'aki dan ka'idar wurin ne indai ma'aikaci yayi fada da customers tofa kora ce. 





   Hajiya na zuwa rai a matukar bace ta raba su ta fara fada jin abinda ya faru, Hanifa ajigace tace "hajiya wly sai na batar da yaran nan a doran kasa, uban wa ya basu photo miji n'a, hajiya bata gane ba, rai bace ta kali Aï tace "ke ki fada min Me akayi ne"? 



Ba kumya Aï tace "wai kawai dan sunga photon saurayi n'a shine suka fara duka na. "




 Baki galala suke kalon Aï. 



Hanifa waya ta d'auka bugu daya tace "kazo salon din hajiya ina jiran ka. 



Daga can OK kawai yace. 


Minti da basu kai biyar ba sai ga jiniya, ya shigo da salama, kasancewar ya d'auki hajiya kamar uwa dama yasan salon din yashiga kai tsaye cikin takama da isa ya kara kyau sosai, kai tsaye inda yasan ake mata gyara ya karaso ganin mutane tsaitsaye sai cacar  Baki ake yasa   ya karasa kai tsaye, Aï ta fara ganin sa saida gaban ta ya fadi, ganin yanda ya kara kyau ga kwarjini, tuna haduwar su ta k'arshe tayi, gaban ta ya fadi dum, Dan tasan yau mai kwatar ta sai Allah. 





     Yana zuwa à dan rude ya isa Gurin da Hanifa  take ya rike hanun ta yace "baby keda waye hakan ? 





Rai bace Hanifa tace "kasan wanan, hanun ta ya bi yaga Wa take nunawa, Àï ya gani saide bai gane ta ba domin  Aï yanzu ba ta da bace wanan ta waye tasan kan duniya, yace "ban santa ba. "



"Hum Baby Dan kana gaban ta ne zaka ce baka San ni ba, anma ba komai zamu hadu ne ranar da na tare cewar Aï ta fada a dake, yayin da ta kura ma agogon hanun sa ido, ga kamshin turaren da bazata taba manta sa ,gaban ta ya fadi dum kara tabatar wa da zargin ta, anma dakewa tayi , sai yanzu ne Ansar ya gane ta, kasa magana yayi Dan ta kule sa, itako Hanifa ganin haka ta gaskata maganar Aï, jakar ta ta d'auka ta huce fuuuu suma binta sukayi baya. Ansar tsabar takaici ya nuna ta da yatsa yace "wly da na aure ki gwara na auri jaka. "




    Ya kali hajiya yace "wly Mama indai wanan nan take aiki bazan kara miki magana ba, baki san karuwa bace mai lasisi duk abinda ta fada miki karya take. "



    Hajiya fa ranta ya baci, duk sai taji ta tsani Aï, ta nuna Aï da yatsa tace "ke Aï kije daga yau n'a kore ki, dama tsintaciyar mage bata mage




  .


Na taimake ki na d'auke ki ashe haka halin ki yake ban sani ba, kije ki hada inaki inaki ki barmin gida bazan iya zama da karuwa ba, bazaki shiga tsakani n'a da  mutanen arziki ba, ku kuma , ta nuna su L'antana tace "zan barku ne kawai saboda mun jima daku, anma wanan ya zama n'a farko kuma n'a k'arshe.  




    Ke Aï ta d'auki kudin watan ta ta watsa mata, kawai kije ki hada inaki inaki ki barmin gida. 





Dukewa Aï tayi tana kuka, sam ba kukan korar da aka mata ba take yi, à a tabatar da zargin ta akan Ansar shine ya sata kukan bakin ciki, share hawayen ta tayi tace " *So ne silar faruwan hakan*



   Su Lantana ma kuka suke suna lalaba ta, Aï tayi murmushi tace ba komai Allah hada fuskokin mu da Alherie, zan kawo muku katin gayatar aure n'a, dariya sukayi taré da kuka kuka, Sai ta share musu hawaye zata fita Sara tayi yar guda,  tace "Allah raka taki gona. "


  Yar dariya Aï tayi tace "har abada mai hasada Baya ci gaba, tana gama fadar haka duk wani Dan salon baiji dadin korar Àï ba. 





  Haka Aï ta koma gida ta kira taxi duk wani kayan ta saida ta hada, mai taxi ya kama mata sukayi salama da yan gidan ta tafi sai Maitanma, Àï na kuka ta isa Gidan su  Sam Baby, dukan su ko suna nan, da gudu ta isa gidan bayan ta biya mai taxi an gama sa mata kaya à gidan. 



Tana kuka ta fado falon su duka à rikice suka tarbe ta a rude suna tambayar mai ya faru. 




    "wly shine ya min fyade  shine shine, 


"wai shine wa ? 

 Cewar Sam Baby, 



Wanda nake so, agogon ta d'auko daga jakar ta ta kara shinshina wa, tace "agogon iri daya, kamshin turaren iri daya. "








Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋











*PAGE 28-29*








 Kam Baby ta buga tsawa tare da cewa "ke dan Allah malama ki mana shiru, ki fada mana meye matsalar."





 Share hawaye Aï tayi tace "à labari na ban fada muku soyaya ta ba, to bari kuji, nan ta zayana musu irin haukan so da tayi ma Ansar har da fyaden da akayi mata, wanda à jikin wanan mutumin taji turaren da agogon da ta tsinta à Dakin da haduwar su yau, kamshin turaren da kuma irin agogon da ta gani taji à jikin sa. 




  "Kutmar uba Zaky tace, rai a matukar bace, su Sami ma da Kam Baby ransu yayi bala'in baci. 




  Sam baby ta share ma Aï hawaye tace "'n'a rantse da sarkin dake busa numfashi sai n'a d'aukar miki fansa, kuma ke zaki bada abinda kike so à masa, domin kin zama kanwa kuma yar uwa à wajen mu. "





Kam Baby ma da Zaky Baby suma abinda suka ce kenan. 



Àï ta share hawayen ta tayi murmushi Tace "nagode yan uwa n'a, hakika yanzu kune iyaye n'a kune dangi n'a, kune gata na nagode nagode ."




"karki damu ,ke ai tamu ce, cewar Kam Baby. 


Zaky Baby tace"yanzu kinada pic din sa, ke wai shi waye ma ? 



Da sauri Aï ta fido pic dinsa ta nuna musu, domin tanada kusan hudu da ta wanko su. 



"what Ansar dan Gidan Président, shege cewar Zaky Baby suma sauran à  firgice suka amsa suka duba ,kowace tayi matukar mamaki ..


Ita kanta Aï ta tsorata jin waye Ansar lalai yayi k'arfin ta. 


  Kam baby tace "ku duba jikin photon wacan hanun nasa n'a dama ku gani, wanan agogon ne dai à hanun sa, duk basu ma lura ba har Aï sai yanzu, nan suka kara tabatarwa .


  Zuby tace "lalai wanan guy din ya cika tantiri, shida ko kalo budurwa duk yanda kike ji da kyau da aji baki ishe shi ba, shine yaje ya keta hadin yarinyar mutane, harda cewa da ya aure ta gwara ya auri jaka." 






   Aï ta share hawayen ta tace "niko à yanzu duniya shi nafi tsana, anma zan d'auki fansa à kansa ta sanadiyar auren sa, domin shi ya cancanta ya aure ni dan shi ya raba ni da budurci na. "






   "Gud yarinya ashe kwakwalwar ki na ja yarinya kinyi tunanin mai kyau , ki fara shirin aure yarinya, muda muke da manya ai mune gwamnati. "



Kwarai kuwa cewar Sam Baby, zaky tace Sam Baby wanan aikin naki ne kiyi ma minister ki magana dan kinsan yafi kusanci da Président, ta hanyar sa kadai ne a kwana daya in shugaban kasa n'a gari za'a iya ganin sa. "




"Gud cewar Sam Baby bari kiga n'a kira sa domin da zafi zafi, akan doki k'arfe. 





Waya ta d'auka ringin daya biyu à na uku aka d'auka, k'ashe murya tayi tace "Hello ! 

Minister na

  Daga can b'angaren Ministre ya washe Baki cikin farin ciki yace "Zuma na nayi kewar ki ki taimake ni ki lasa min zumar nan taki mai dadi nayi kewar ki sosai. "



"Hum Baby n'a kenan yau dai kana ina ne, domin so nake mu kwana yau muna abu daya, na baka zumar ka sai ka koshi. "




 Wani ruwan dadi minister yaji yace "Allah da gaske. "



Tace "wly ai kasan bana wasa. "



"to to yau kam zan aje duk wani aiki, kizo gest Hause Dina n'a bayan gari inda muka saba haduwa. 



Karka damu zanzo k'arfe shida n'a yama, sai ka gyara min kanka. "



Washe baki minuster yayi cikin tsananin farin ciki yayi salama da ita, sai dadi yake ji yau zai kwashi gara, datijo Dan kimanin shekaru hamsin, yanada mata biyu yaya biyar, anma cikin matan kaf ba mai dadin da takai na Sam Baby, Dan shi kadai yasan abinda yaji lokacin da ya ci ta. 

Shi bai ki ba ma ta aure sa anma taki yarda. 

Nan fa ya fara shan shima maganin k'arfin maza da na jimawa yayin sex. 




Sam baby kam n'a gama waya, ta kali Kam Baby tace "bani kayan harka, n'a sha da na matsi ki gani n'a fara masa tanadi ta yanda zai kara rudewa ya mana abinda muke so.   Dariya sukayi duka ta d'auko mata ta fara sha, Wani tayi matsi dashi .




Aï na kalon su sam bata son wanan harka da suke, tana Son su tuba, anma tana taya su da Addou'à. 





Maya mai aikin su suka sa ta shigo da Kayan Aï d'akin ta na da suka Bata. 




Da yanma tsab Sam Baby tayi Shirin ta riga da wondo tayi bala'in kyau ta musu salama ta tafi, direct inda yace mata ta nufa, tana zuwa mai gadi ya bud'e mata ta shiga da motar ta tayi parking ta fito kwas kwas, har falon ta haura sama,inda Minister take daga shi sai Yar single da gajeran wondo, tashi yayi ya tarbo ta ya  rungume ,basu tsaya wata wata ba suka fara tsotse, sosai ta rikita sa da salon ta nan ta tube shima haka, sukayi zindir haihuwar uwar su ba bata lokaci ta jefa sa bisa gado ta hau ruwan cikin sa tana Kara tsotse sa, saida taga yana neman shidewa ta dana joydick dinsa kasan ta, haba Kusan somewa ya kusan yi Dan dadi, sosai yake juya ta yana cin ta wani dadi yake ji har kwanyar sa. 



Saida yayi mata ci uku, suka tsagaita, bayan komai ya lafa Sam Baby ta fada masa bukatar ta na son ganin Président,saida yayi dan tuanani yace "to zansan yanda za'ayi gobe ki gansa, zance ke yar uwa ta ce, dan à jibi zaiyi tafiya."




Sam baby tayi murna sosai jin zasu samu ganin abinda suke so à saukake,nan ta dage ta kara rikita sa, ya kara mata alkawarin ganin président gobe, tare da bata chèque n'a millions daya. Waw itama tayi murna sosai... 




Haka suka kwana suna abu daya, ai ko Minuster yayi duk yanda zaiyi, saida ya cika ma Sam baby Alkawari, domin ance zata samu ganin Président k'arfe sha daya n'a safe, Minister ya bata Wani takarda wanda zata nuna ma security da shi kansa shugaban in taje dan tayi saurin shiga ba tare da bata lokaci ba. 

..







Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋








    *Up* 



           *Up*

  

                     *Up*



*My kawa Mrs Adam yar Mutan Kagara ina matukar tayaki murnar kamala Novel din ki Hakki, litafi kam yayi Allah yasa ya zama darasi ga masu irin wanan hali su gaira, ke kuma Allah ya baki Ladan* *fadakarwa  ,Allah kara miki basira da zakin hanu Ameen ❤sai mun jiki sabon novel din ki*

*Ki huta lfy*❤

🌹🌹🌹🌹🌹🌹

            🌹

         🌹🌹

           🌹

  



*PAGE 30-31*










Ai ko Sam baby tana zuwa gida ta fada musu  waw suka ce suna jinjina mata, Kam Baby tace " kai Baby aikin ki  n'a kyau shi yasa nake Son duk wani abu ya zamana kece gaba dan aikin ki sha yanzu magani yanzu ne,bari n'a hada miki ruwan zafi Dan nasan yau sai kinsha gashi kafin ki tafi Wajen shugaban kasa."



   "Allah miki Albarka Sis  dan wly kamar kin sani n'a suburbudu, gaskiya badan ina neman abu à gunsa ba da bazan bari ya min haka ba. Zaky ta kece da dariya tace "dadin abun kwaliya ta biya kudin sabulu ai, hakane fa cewar Sam. 




   Aï ko murmushi tayi tana kalon su kamar ba dan ita suke wanan abu ba, ita kawai yanda suke Rayuwa ne take tausaya musu .



  Sam baby ta shirya   tsab cikin Kayan ta na mutunci, doguwar riga baka abaya tasa, tayi roling Din mayafin abayar tayi kyau sosai wanan shiga Tafi ko wace shiga yi mata kyau, su kansu su Kam Baby sun yaba shigar, Aï tace "wly sis wanan shiga tafi kowace yi miki kyau. "



Dariya Sam tayi tace "thanks, kalon ta takai gasu Kam Baby tace "ban gane ba kusan fa k'arfe sha daya za muga Président,kuma naga ku bakuda ma alamar shiri, "




Kalon ta sukayi sakaka Kam Baby tace "haba sis ai tafiyar wanan taki ce, karki manta fa an shaida masa cewar ke kadai zaki, kuma Minister yace "ke yar uwar sa ce, Dan haka mu abinda zamuce da ke saidai Allah bada sa'a munsan zakiyi abinda mu zamuyi dan haka Allah bada sa'a."




Dariya Sam Baby tayi tace " haka ne fa,  to n'a tafi sai n'a dawo "


Bye suka ce da ita. 




Haka Samira ta shiga mota sai inda zata ga Shugaba, tun daga k'ofa take fama da security anma dadin abun bata Wani sha wuya ba har takai inda zata sadu da shugaban kasa wato katon Office dinsa ,kalo dai kam Sam Baby tasha sa tun daga waje har zuwa Office dinsa. 




  An mata iso tazo ta zauna minti goma tana zaune 


  Zaman jira


   .


Jiran sa sai can sai.gashi ya fito datijo mai cike da kamala da kwarjini, dan kimanin shekaru Hamsin da takwas, fari dogo, daga ka gansa ba shida wata maraba da Ansar sai yarinta da Ansar zai nuna masa, har kasa Sam Baby ta duka ta gaida sa, ya amsa da fara'a bayan ya zauna, yace "yarinya kece wada Minister yace zaki zo "


  "Eh Sam Baby tace. 

"OK mai ke tafe dake ? 

ya maida mata .


"Ranka ya dade maganar akan danka ne Ansar da yayi ma wata marainiya fyade kawai Dan ta nuna tana Son sa. "



  "what, ke yarinya ashe ganin da nake miki ba haka ne ba, na dubi kamalar ki har n'a tsaya magana dake, ashe kema irin wa'yanda ake ba kudi su bata siyasa ne, abun yau kuma kaina ya dawo duk irin adalcin da nake, ta da na zaku biyo dan ku tozarta ni, kamar ki da yakamata ace kina d'akin miji anma ace kina bin yan siyasa domin bata sunan wani dan na tabata saboda kudi kike wanan aikin" ya gama fadar haka rai a bace. "




Itama Sam Baby rai a matukar bace tace "ya isa haka baba ina ganin girman ka, n'a rasa aikin da zanyi sai  in bata ma wani suna, wanin ma kamar ka, kowa yasan kai shugaba ne mai adalci to dan me zan bata maka suna, tabas abinda n'a fada gaskiya ne, akoi wata Makarantar Secondry à wata unguwa ta talakawa kurmu nan yarinyar take yayin da zuwan danka kenan daga kasar waje ka tura sa makarantar Dan a lokacin ba Wanda ya sansa ba girman 9ja bane, wanan yarinya à lokacin Allah ya jarabe ta da son danka, nan Sam Baby ta fada masa tarihin Aï da rayuwar da tayi à makarantar da wulakanci da Ansar ke mata, da maraicin ta har fyaden da ya mata, da karuwancin da taso shiga har wulakancin da Ansar ya mata a Salon, sosai ran Président ya baci, sanan tausayin yarinyar ya shige sa, dan KO wanan huja ta zaman Ansar makaranta ta isa ya yarda domin har Ansar ya gama abinda zaiyi makarantar babu Wanda yasan dansa ne daga shi sai mahaifiyar ansar Suka san da Zancan. 



Ita kanta Sam Baby badan tace masa ba  suma Sun taba ganin sa shi yasa da yarinyar ta basu pic din suka gane shine. 




  Tabas jikin sa Yayi bala'in sanyi, daga kai yayi yace "yarinya kinada shaida ne ? 



Ita kanta tayi sanyi ganin yanayin sa, kuma tasan tabas sai ya tambayi shaida, Dan haka tun gida ta amso pic din da agogo, fidowa tayi ta aje bisa teburin tace wanan agogon shine wanda ya fita daga hanun sa ranar da ya mata fyade, wanan photon kuma shine wanda ta d'auka à Office dinsa.



Amsa yayi dan tabas wanan agogo shi ya kawo ma Ansar su da biyu kala ce banban 




Kuma agogon kaf 9ja shi kadai keda irinsa Dan A kamfanin shi  kadai aka kera masa shi, kalon ta yayi bayan ya sauke ajiyar zuciya yace "yarinya kince ta samu pic din à Office dinsa ga dika alamu d'auko sa tayi ba bata yayi ba, mai zai hana ni tunanin cewar agogon ma d'auko sa tayi,."



  Nisawa Sam Baby tayi tace "baba à yanzu zaka tabatar ma da Al'oumar ka cewa kai adali ne, ka Ceci rayuwar marainiyar Allah ka fida Son zuciya, kayi bincike da kanka à cikin gidan ka, ga Number nan da addreshin mu, yarinya duk da raba ta da mutuncin ta da yayi n'a ya mace tace "tana son sa har yanzu, dan haka baba ka taimaka kayi adalci na barka lfy. "



   Tana gama fadar haka tayi tafiyar ta dan tasan ta d'aure sa da igiyoyin jikin sa. 








Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




  *💖SO NE SILAR* *FARUWAN*💖

              *💖HAKAN*💖








                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋






*PAGE 32-33*








     Sosai Président yayi Sanyi, dole yayi bincik'ê à gidan sa, dole wanan tafiya zai daga ta, har ya gano gaskiyar al'amarin nan, anma indai wanan yaro ya aikata wanan aiki to tabas baiyi masu adalci ba bisa ga tarbiyar da suka Basa, tuno maganar Sam Baby yayi, munsan kai adali ne ka fida son zuciya Kayi bincik'e, da kanka, ka Ceci rayuwar mrainiya.





Tashi yayi kamar an cije sa ya fito aka bud'e masa sai gida. 

    

   Sam Baby cik'in farin ciki ta isa gida, dan tasan ga dukan alamu za'a samu nasara, abun yazo da sauki. 





    Tana isa gida suka rufe ta suna tambayar ta yanda ta kasance  tsakanin ta da Président, zuwa tayi firge ta d'auki lemo mai sanyi ta kwankwada, ta dawo ta zauna duk sun kagu susha labari Anma ta wani share su, zuwa tayi ta zauna, Zaky baby tace "ke ya kike yawa ne Eh ya ne ya muna so musha labari kina wani ja mana rai,sai wani basarwa kike kuma kinsan ke muke jira. "


    .


"dan Allah ki bamu bayani cewar Kam baby, Aï ma tace "Plz Sis. 


  Murmushi Sam Baby tayi ta zayane musu duk abinda ya wakana, Zaky baby tace "yanzu kina ga zamuyi nasara kuwa ? 



 " Kwarai kuwa domin ban baro gurin ba saida tabacin zaiyi Wani abu akai, kudai mu  zuba idanu yanzu cewar Sam. 





Président ko tana barin gurin bayan ya gama nazarin sa ya nufi gida, rai a jagule. 




  Da isar sa bayan an bud'e masa ya fito yana shirin shiga falo ya hango Ansar ya shirya zai fita kicibis sukayi à bakin k'ofa kafin ansar yayi magana dadyn nasa yace ka biyo ni "



Daga haka bai kara cewa komai ba yayi shigewar sa .



    Ansar yasan ba lfy ba gaban sa né ke faduwa, à falon dadyn nasa ya zauna zaman Jiran daddy dan ya huce d'aki. 




  Daddy ya fito hanun sa d'auke da kur'ani, dayan kuma agogo. 



Zama yayi kusan Ansar yace "Son ina agogon ka dayan 'naga baka sashi yanzu kuma naga kafi son kalar. "




 Take Ansar ya daburce alamun rashin gaskiya suka bayana à tare dashi.  I ina ya fara yace da dady dama dama ya bata ne ina ta neman sa "




   "karya kake, nasan  komai da kai da Yarinyar nan, ace duk tarbiyar da na baka harkasan kaje kayi  ma yarinyar mutane marainiya fyade, da sauri ya dago kansa yayin da gaban sa ke matsanancin faduwa, ya waro idanu waje cikin ransa yana al'ajabi ya Akayi maganar nan ta fito bayan daga shi sai khalid abokin sa suka san haka, kuma tun ranar ne ya nemi agogon sa ya rasa. 




       Kuma yasan Khalid bazai taba tona masa asiri ba, cikin dakewa yace "daddy bantaba wanan barna ba, duk Wanda ya fada ma yayi karya, in yi ma nake ga mata nan sai naje nayi fyade, kuma daddy ai kasan ba Hali n'a ne ba. "




   Sam Ansar bai iya karya ba inko yayi yanzu zaka gane sa, daddy yace to in ba haka ne ba ya Akayi agogon nan ya shiga hanun ta, Ansar fa ya tsure da wanan abu yace "nasan tsintar sa tayi. "


Wani murmushin takaici daddyn sa yayi ya d'auki kur'ani, yace je kayi Alwala ka rantse da wanan kur'ani ba kai bane ,matsawar ba kai bane bazata cika ba, anma ka sani in kaine kasan hukunci domin kur'ani ba abin wasa bane ."



      Kululu ciki'n Ansar ya bada domin shi fa ko da gaskiyar sa bazai taba rantsuwa da Al'Kur'ani ba bare kuma bashida ita  .





  Kame kame ya fara tare da hawaye yace "dady kayi hakuri nine, anma ba laifi na ne ba n'a yarinyar ne t'a shiga rayuwa ta sosai, ta nace min hakan yasa n'a d'auki wanan matakin à kanta. "


.


    Runtse ido dady yayi yana maimaita innalilahi wa'inna ilaihi raju'un, yakai duban sa ga Ansar, idanun sa sun kada shi kansa Ansar bai taba cin karo da bacin ran mahaifin sa ba irin n'a yau

  Wata irin bugawa zuciyar sa, tayi take hankalin sa yayi koluwa wurin tashi   ,daidai shigowar Momy, ganin su haka hankalin ta yayi matukar tashi tambaya take abinda ya faru kowa yayi shiru, dady ne dakyar ya sanar da ita,  itama ranta yayi matukar baci tayita masifa, Daddy yace "yanzu Ansar tarbiya da muka baka kenan ina matsayin shugaban kasa ace   da na na wanan barnar, ni ina gyaran kasa kai kana bata min, to bari kaji wly rantsuwa nayi zan share ma kasa ta kuka kuma kamar uba nake à gun su,dan haka zan ba ma kowa hakin sa, kuma bari kaji wly dole ka auren ta yau ba sai gobe ba matsawar ni na haife ka, saboda kai ka bata Rayuwar  ta dan haka kai zaka karasa ."


       "Kut, Wly ka ma daina wanan zancan à labarin da ka bani yarinyar ga duka alamu ma fa batada wani asali kuma talaka, wly ba'a isa ba a hada da na da wata can"

Cewar Momy rai bace 


  Rai a bace daddy ya tashi tsaye ko inda take bai kala ba domin shi in yayi fushi baya magana kuma in ransa ya baci akoi matsala sanan magana daya yake. 



  Ansar kuka yake kamar ransa zai fita yana da na sani dan yasan sai daddy ya aiwatar abinda yace, ita kanta Momy bata Son auren take taji ta tsani yarinyar ko ma wacece. 




     Dady yana shiga d'aki ya d'auki waya ya kira Sam Baby à lokacin suna zaune suna fira, tana gani ta d'auka Jin shine yasa ta nutsu, yace ta basa Aï ai da sauri ta mika mata, ta fada mata ko waye, da zanzana harda dukawa kamar yana gaban ta,ta gaida sa ya amsa yace "ya ta kin yarda yau zaki Auri Ànsar wani sanyi Aï yaji harda hawaye tace "Eh dady,"



Shi kansa yaji dadi yanda ta kira sa ,nan yace ta basa  adresse din madaurin auren ta, yace to gasunan zuwa. 



  Yana kashewa ranta fes ta fada musu sunyi murna à gagauce sukayi shirin mutunci suka tafi gabadaya. 



   Basu tsaya ko ina ba sai tsohuwar unguwar su Aï saida tayi kwala da ganin Gidan ta tuna rayuwar da sukayi, duniya kenan gidan Zainab makwabciyar su  suka shiga suna nan ko ita da mijin ta, sunyi matukar murna da jaje, nan bayan komai ya lafa   Aï ta fada ma mijin Zainab cewar shine madaurin auren ta, yayi murna sosai, take ya tashi yace ya fada ma mai gari, aiko ya fita ya barsu suna firar su.





Dadyn Ansar fita yayi yaje ya fada ma kanin sa duk abinda ya faru da kudirin sa, kanin ma ya amince d'à maganar, sanan yanzu ya kara tabatar da yayan sa  adali ne, taré suka dunguma sai unguwar su Aï. 

 Jiniya n'a tashi. 










Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞





*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

             *💖HAKAN💖*







                *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋







*PAGE 34-35*








Isar su keda wuya yayi ma su Sam Baby waya cewar sun iso, unguwa duk an cika gurin yara da manya sai kalon motoci suke,  Sam baby ce taje zaure tayi ma mijin Zainab magana da suke zaune da mai ûnguwa da liman, nan yace "to to nan ya fita ya musu ISO cikin girmamawa,,,, 

  Sai murna suke gasu ga shugaban kasa, bayan su daddy Sun gabatar da kansu, nan Daddyn Ansar yace yana Son ganawa da Aï kafin à fara komai... 


       Wuri suka basa sanan aka turo masa Aï, cikin kumya tazo har kasa ta duka ta gaisar da shi. 




   Kur ya kura mata idanu kamar yana nazarin wani abu sosai yarinyar ta masa kama da abokin sa, anma ba komai kamar ce kawai wata kila,  ya yaba da nutsuwar ta, nan ya kara tambayar ta tarihin ta, kamar dai yanda Sam Baby ta fada masa hakan ta fada masa, ya tausaya mata sosai, sanan ya tambaye ta zata auri dan sa ta amince, nan yace ta tafi ta turo masa mai unguwa da sauran mutane, to tace ta tafi ta fada musu   suka zo nan mijin zainab suka kara tabatar musu da duk wani hali na Aï, ba bata lokaci aka kawo goro da sauran abubuwa dubu dari biyu aka aka biya na sadaki yayin da mijin Zainab ya zama wakilin Aï, Kanin baban Ànsar ya nemar wa ansar Auren Àï aka basa ba bata lokaci aka d'aura auren Aisha da Ansar. 



   Masha Allah nan Président ya rubuta chèque n'a millions hudu yace aba amarya tayi kayan d'aki ,nan kuma ya bada kwangilar gyara unguwar masu karamin karfi ya taimaka musu,da jari ,duk unguwar n'a farin ciki da godewa Aï domin itace silar komai. 


   Wasu kudin président ya kara d'auka wajen dubu dari biyar ya ba Zainab da mijin ta cewar su kama sana'a, yaba su Sam Baby dubu dari biyu biyu, mai unguwa ma aka basa dubu dari uku, kai ranar sun sha godiya, chèque na dubu dari biyar kanin dady ya rubuta yace aba amarya na gyaran jiki, har nan suka zo godiya, sanan akace zata tare a gidan ta nan da wata biyar.  Kowa yayi murna bayan sun tafi ne, su Sam Baby keta tsokanar Aï cewar amarya ita kuma sai wani nishadi take ta cika burin

   .




B'angaren Daddyn Ansar suna zuwa gida ya iske su Ansar shida Mom dinsa kamar karamin yaro, sai kuka yake tana lalaba sa tare da masa alkawarin baza'ayi auren ba .



  "Aure kam har an riga da an d'aura saidai kuma shirin tarewa "cewar daddy


  Wata irin zabura Mom tayi   ta tashi tsaye tace "what mai kake nufi ne wai ? 


"abinda kunuwan ki suka ji, cewar daddy, dan har ita haushin ta yake ji. 




 " wly matsawar inada rai sai na raba auren nan haka kawai, ai ba kai kadai kake da haki bisa kansa ba, har ni inada, dan haka wly sai an warware auren nan."


   "haka kika ce ko to ki tabatar Duk ranar da kika yi kokarin bala auren nan to ki tabatar à bakin auren ki, har kai Ansar matsawar ka sake ka rabu da matar da na aura ma in har ba ita ke Son rabuwar ba to daga ranar na fida ka zaka ba kai ba ni."



   Tab duka ya sasu à wani hali, duk sunyi sanyi, ficewa daga gurin Daddy yayi ya barsu, tsaitsaye, share hawaye Ansar yayi yace "ki barmin komai a hanu na Mom da kanta  zata   ce na rabu da ita."



   "Yauwa da na  Allah maka Albarka ka saki ranka  kaji ko. "



Murmushi Ansar yayi  kamar ba shi ya gama zabga kuka ba. 

  Fita yayi daga  falon, yabar Mom na safa da marwa à falo

  Wanka yaje yayi ya shirya, yayi kyau matuka, mota ya d'auka shi kadai ya fita yau,music ya kuna à hankali yana saurara, yana tuna irin garar da ya kwasa à jikin Aï, tabas zai zauna da ita, anma sai ya zame mata zaki in ta gansa sai gaban ta ya fadi, dan zata zame masa machine na sex din sa ne, kulum sai ya wahalar da ita, wata dariyar keta yayi ya buga sitiyarin mota. 



     Hanifa taji zancan à banbarakoy wai Ansar dinta wata ta riga ta auren sa, ita kam Wly da sake anma ba komai tunda har bai son ta fida ta abu ne mai sauki . 


.


       Zainab kam taso Aï ta zauna da ita ta dan gyara ta anma  ina su Sam Baby sunce su zasu mata komai can, nan Zainab ta harhada mata maganin mata masu kyau ,nan   ta nuna mata yanda zata sha. 





         Suka tafi, Sam Baby ta kira hajiya ladi tace "gyara zata ma kanwar su na wata guda. 


Hahhh hajiya Ladi sanin da tayi kudi zata samu sosai dan haka Gidan ma ta dawo, tsakani da Allah ta fara gyaran Aï lungu da sako.. 








    Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞




*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

         *💖HAKAN💖*




 


            *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋










*PAGE 36-37*







        Sosai Hajiya lady ke gyaran Aï,dan ita kanta Aï tana ji à jikin ta, ga gyaran jiki da ake mata,hadi na farko shine na sabulu masu sa taushin fata da hasken fata suna kashe kurajen fuska duk da Aï batada su kamar haka 👉🏻 sabulu da ya hada da sabulun hulba, sabulun zaitun, sabulun madara, sabulun Zuma sabulun habatu saudat, sabulun madara, sabulun kankana sabulun concumber, Sabulun magarya, Sabulun Carrot, aka yayanka su wuri daya aka daka aka kwaba da Zuma da man Zaitun da yan ruwa masu dumi aka kwaba  ,wanda zata dinga Wanka kulum ne .



     Hadin gommage, wato Wanda zaisa kyan fuska da kuma hasken fuska, an hada da wanan abubuwa 

👉🏻 kurkur, haska amarya, madara peak, Zuma, koi 🥚,Man Zaitun, lakar gwarawa, lemon tsami ruwa masu dumi à hada à kwaba, zata shafa wanan hadi yayi kamar awa biyu à jikin ta in zata shiga bandaki saï ta rufe jikin ta duka tayi suraci jikin ta ya dau dumi, Sai ta hada ruwan dumi na wanka masu dumi ba masu sanyi ba, dashi zata shiga wanka tare da hadin dabulun ta, ta wanke ko ina, tana fitowa, za'a aza mata wuta cikin kaskon wuta, sai à d'auki sayu da bawan icen magarya à zuba cikin wuta à lulube ta da katon bargo kanta kadai zata fido, ta tsuguna duk wanan hayakin sayun da bawon icen magarya yana shigar ta daga kasan ta har ilahirin jikin ta.yana matukar amfani à jikin mace sirri ne baba, yawanci kanuri ke amfani dashi...   

Kulum ake mata shi, yayin da ake mata turaren tsuguno na karamfani duk bayan kwana biyu.


    Hadin ni'ima da ake mata na farko shine na sasaken baure kamar haka👉🏻 

         Baure, Mazarkwaila, sukarin mata, Karamfani, kanwar mata, Cita, hakin zango na daka dan kumasau ,da Zuma. 


  Da farko za'a zuba ruwa à tukunya à Zuba bauren à aza saman wuta, bayan ya tafasa ya dahu sai à tace in an tace sai à maida  wanan ruwan bauren à tukunya à zuba mazarkwaila da sauran kayayakin à cikin Ruwan su kara tafasowa sai à sauke.

su take sha kulum safe marece, in zata sha ake zuba yar Zuma ciki. 



     Sai hadi na biyu da ake mata hadin kabewa ,kabewa mai kyau ake samu har bawon ta a dafa ta dahu luguf à murje à tace, da gumi gumin sa za'a zuba madarar ruwa peak da Zuma shima asha Dan ba'a barin sa ya huce, wanan hadin yana kara ma mace gardi da dadi, da ni'ima mai danko. 



   Hadi n'a gaba, ana jika mata dabino da aya su dauki kamar kwana uku à jike, in sunyi laushi sai ayi blending din su a. Hada da kwakwa da kankana à markade su a tare  , asa madarar ruwa peak da Zuma tana sha kulum safe marece.



      Harda hadin kaza za'a mata anma wanan sai an kusa kaita, ga wasu itace irin hadin tsumin buzaye na Niger da ake dafa mata na sha dana tsarki na malaka. 





     Sosai Aï take shan gyara in ka ganta ya ka sace ta ka gudu tayi wani fresh da ita, ko tsakar gida Bata fitowa. 




   Yau ta fito daga d'akin ta ta iske su su ukun zaune suna shawara, ta zauna itama, Sam Baby tace "baby muna shawarar bikin Ki ne kinsan zamu bada kala à bikin, na d'auki duk wani abu Wanda Za'a hada pasport din ki kuma minista ya shige gaba an kamala komai, jibi zamu daga , Minista ya mana komai shi zai biya har kudin jirgin mu da hôtel din da zamu dinga zama, da abin cin mu, zamu je kasar indiya da dubai da sudan, wanan kasashen za'a kara gyara ki na tsawon Sati biyu ,saboda sunfî ko ina iya gyaran ciki da waje, mun zauna munyi shawara zamu kara hada miki millions daya daya, domin sayan duk wani kayan daki dan kema asan kinada gata. "



      Aï harda hawaye tayi, tana gode musu, tace "Ashe inada  ,gata nima, nagode nagode, sosai ta musu godiya. 



     Tace "sis inason ku kara koya mun duk wata kissa, da kisisina, ta mata". 


   "hehe suka sheke da dariya suka  ce ai kinzo gidan ta indai kissa ce. 



         Da farko kissa zama da kishiya tunda kinsan kinada ita, duk wani fada ko habaici wanda zai jawo muku da fada keda kishiya, in ta  nemi fada dake ki share ta, karki yarda kikai ma mijin ki korafi wai kishiya ta miki wani abu, karki yarda ku hada jiki da kishiya da sunan fada. 

     Ki kiyaye fada gaban mijin ki keda kishiya, ko ta fada miki mai daci indai gaban sa ke ki share ta, akoi wata maganar da baza à iya hakuri ba sai an fada, zai muku magana cewar kuyi shiru, kiyi saurin yin shiru, ki share ta ko mai zata fada, nan zaki ga miji kin kara daraja à idanun sa, zaiga kin daraja sa,kuma.zaki kara kima da daraja à idanun sa. 


  Karki yarda ko fada miji ke miki à gaban ta ki mayar masa, ko ki maida masa martani, ki yawaita basa hakuri, idan kinga cin mutunci ko wani munafurci da kishiya zata kula miki kinada waya kiyi saurin daukan maganar ko vidéo à siyasan ce yanda bazata gane ba zata miki rana saboda bacin rana....



   Karki yarda ki.sakankance à miki sakiyar da ba ruwa wata ta amshe miki miji, shagwaba, kisa, biyaya tsabta, girki, addini, iya gado, tatali kula da shi, wanan kadai kika rike kin zama mowa à gidan ki wly ba boka ba malam. "



   Nan suka ci gaba da dora ta bisa kan dabaru iri iri kuma duka babu n'a yadawa, Hum shi yasa karuwa sai ta amshe maka miji, saboda ita kulum cikin neman hanyar malakar namijï take ba boka ba malam, Dan haka mu kula mata .




    Nan suka ci gaba da kara wayar mata da kai  .





        Hanifa zaune ita da Ansar sai cika take tana batsewa shi kuma yana lalaba ta, dakyar ta sauko tace "to ka min alkawarin bazaka taba son ta ba.



   "murmushi Ansar yayi yace "Dan wanan ai karamin abu ne na miki alkawarin ba zan taba son ta ba, happy ."



Murmushi tayi, suka ci gaba da firar su ta masoya kamar basu ba .



    Lokaci nayi su Aï suka daga cikin jirgi, dubai suka fara Zuwa Aï tasha kauyanci  .




   Acan ma saida tasha Dan gyara n'a kwana uku, sukayi sayaya, suna tashi suka yi indiya 







Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*






              *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI  AM*💋





*PAGE 38-39*










A indiya Aï tasha gyara da hadin maganin su, yayin da suka fida zunzurutun kudi su duka suka sayi wani magani dan kadan ne na sha, anma akoi aiki, domin yana ciciko mace sanan ya matse mace  ,yana kai shekara a Jikin mace.


   Ga gyaran fata da ake mata, kulum sai ta shiga wani inji, su kansu su Sami Baby ko wace saida aka mata irin gyaran. 


        A yau ne suka fito yawo, ko wace ta sa riga Dá wondo, riga pink wondo baki abinda Aï tasa kenan rigar ta dan sauko ta dan rufe duwawun  ,anma da yake Aï akoy baya sai ya zamana duwayan nata na wani irin juyawa, ta tufke gashin nan nata Wanda yake sulbi Dá santsi bakikirin, har gadon baya ta sauko sa, tasa wata yar hula tayi matukar kyau.



       Itama kam baby irin shigar ce anma ita da jar riga ce, wondo baki, an rubuta harafin *K*    a jikin rigar  itama Aï tata akoi harafin *A*   a jiki ko wace da farkon sunan ta a rigar  ta saide kalar rigunan suka banbanta, ko wace fara ce, sunyi matukar kyau kamar wasu amare saboda kyanlin da suke ,wani baban wurin shan iska suka hango gurin ya kayatu, duk yawanci yan mata da samari ne a gurin, suna shakatawa, yayin da.suma suka shige bayan sun sayi 🍦suna sha suka isa wurin, harda inda ake basketball wasani kala kala, wasan rufe ido suka fara, kam baby aka rufe ma ido cewar duk wada ta rike cikin su ita zata musu sayayar komai ranar, minti goma aka bada in bata kama mutum ba ita zatayi sayayar, tace ta amince nan aka d'aure mata ido, a hankali ta fara tafiya tana neman kama su, anma sai taje sai sai su gudu, cikin haka har ta cinye minti takwas nata, nan ta kudiri aniyar ko ba dan cikin su ba ta kamo sai ta rike, minti daya yayi saura, tana jin haka da gudu kamar mahaukaciya, sai taji ta kama mutum, ihu ta fara tana cewa wly nã kama kuma bazan saki ba, kam ta kama mutumin,shiko saurayin yayyi kikam yana kalon ikon Allah, Kam Baby saí murguda baki take kamar tana fada shi abin ma dariya ya basa, su Aï ne suka garzayo da gudu, ganin kam baby ta kama wani kuma taki saki, dariya suka mata suka kunce  mata, sai matsa hanun   hanun sa take tace kai aradu wanan hanun kato ne dariya suka kwashe da ita yayin da saurayin ya rude ya shiga wani hali, jin muryar ta, a hankali kam baby ta dago fuskar ta suka fuskacin juna, a matukar tazane suke kalon juna bakin ai na karkarwa yace "Karima, itama tace "ismaïl, 😳" Karima ashe dama akoi ranar da zan ganki., suna hawaye suka rungume juna, su kam Zaky baby kalon ikon Allah suke sake da baki. 




       Sun jima rungume da juna shima yana hawaye itama tana yi, sun jima a haka saida su Sam baby suka ga abin nasu ba mai karewa bane sukayi gyaran murya, suka ce mu kun sa mu a duhu, da murmushi. Kam baby ta juyo tace "Shine ismaïla cikin labari na da nake fada muku. "




   Suma sunyi farin.  Ciki nan suka gaisa, Ismael ya kamo daidai fuskar ta yace "baby mai yasa kika guje ni? 


  Ba irin neman da ban miki ba, anma ba labarin ki, kinsan kuncin da na shiga kuwa? 




   Rugume juna suka kara yi  ,suna kara fada ma juna halin da suka shiga. Wunin ranar tare sukayi yawo yana lake da ita kamar Za'a kwace masa ita... 



  Dare da yayi zasu koma gida Ismael yace baisan wanan ba dole tare zasu kwana da kam baby a gidan da ma'aikatar sa inda yake aiki suka basa cewar ya zauna, basu wani hana ta ba, ta bisa, suna zuwa gidan ya zaunar da ita  ,yace "Baby bayan mun rabu na koma makaranta  ,muna daga cikin masu ilimi a makarantar, nan aka d'auke mu mu  Zuwa indiya dan karatun nu na doctor, shine watarana akayi wani aiki wanda hata mai'aikatan  saída na basu mamaki  tun daga lokacin suka d'auke ni suna biya na duk wata, sanan suka bani gida b'angare daya ina CI gaba da karatu na, kafin muzo nan nasha neman ki nayi kuka, kuma naji abinda ya same ki akan ciki na aka miki haka kiyi hakuri  .



   Murmushi tayi ta zayane masa duk abinda take ciki da karuwancin da ta shiga, ya runtse ido yana jin daci a zuciyar sa, yace "Baby zaki aure Ni? 


   Murmushi kam baby tayi mai ciwo tace koda na yarda yan uwanka bazasu taba yarda ba "



Karki damu matsawar ina numfashi in Allah ya yarda ke matata ce, babu wanda ya isa ya hanani auren ki insha Allah. "



   Zatayi magana ya hade bakin su yana tsotsa, hanuwa yakai kan boobs dinta yana matsa cikin Hauka hauka, nan suka fara cire ma junan su kaya,  suna sarafa junan su, wata irin d'auka ya mata sama ya kafa bakin Sá kasan ta yana wani irin zuka kamar ya samu wani sweet, Kam Baby sai ihun dadi take, kusan dama tunda ta fara karuwanci har yau bata taba samun na biyun Ismael a iya sarafa mace ba, sun jima haka yana sucking kafin ya sauke ta itama ta kamo joystick dinsa tana tsotsa, yana kara dana kan ta da ihun dadi, sanan ya fara nemar hanya shigar ta, tun karfi yake cin ta jin dadin da ta kara masa, ga wurin ya tsuke ya ciciko, ga ruwa, dadi.




           ,kusan kwana sukayi suna Abu guda, duk sun rikice ma juna bare,dama ga Kam baby tasha gyara itama irin na amare, gabadaya Ismael ya kara rikice mata  ,cewar ta zauna da shi shi kadai shi zai aure ta. 




    A takaice dai Amarya Aï tasha gyara ciki da waje, fatar nan ta kwanta luwai luwai kamar ka latsa jini ya fito. 



    Tayi wani bala'in kyau ko makiyin ta in ya gan ta sai ya yaba.


    Ango Ansar anata shirye shirye, yayin da dady ya basa wani gida dankarere wanda fadar tsaruwar sa bata baki ne, ya hadu iya haduwa, motoci ma kusan shida ke da koi masu uban kudi ga kyau, b'angare guda akoi  swiming pool🏊🏊



 Da wurin shan iska, b'angare daya  yar buka ce irin ta turawa guda biyu ta shan iska mai dan karan kyau. Gidan d'aki hudu ne da kichen baba mai kyau da tsari guda, duk wani kayan na'ura akoi, wani abun ni ban ma taba ganin shi ba, ko wane dakuna, yanada falo da kuma bedroom,sai b'andaki wanda shima abin kalo ne, falo baba ko an tsara sa da kalar ja da fari yayi bala'in haduwa. 


 Ango ansar sai shiri ake, ba kama hanun yaro, yayin da kakan sa na wajan uwa wanda yake raye yake kara tsuma Sá yana ba Ansar wani hadi na maza mai kara lfy da kuzari. A cewar kakan mata Biyu ai saída shiri, cikin ran Ansar ko karfi shan maganin Sá saboda Aï, a cewar sa da jarabar sa zata kori kanta ya huta, dan haka wani karfi yake ji a jikin Sá  ,gani yake ko mata goma aka aje masa zai iya cinye su ya patatake su. 


 Bare in ya tuno garar da ya kwasa a. Jikin ta har lashe baki yake. 




   Aï acan indiya ta kara wayewa domin  har iyo na ruwa ta koya, in kaga ta nutse tana yi sai ta burge ka. 




    Suna gama duk wani abu da zasu saya da gyaran da aka masu suka dawo gida Nigéria wanda a Lokacin saura sati daya biki da kuma tarewa ,dakyar Ismael yabar kam baby ta dawo Anma da sharadin ana gama biki ta koma kuma ta yarda . 




.    Hanifa ma sai shiri ake ba dama an amso duk wani abu da Za'a sa ranar party da na bikin. 



   Bayan kwona biyu  kam baby ta rugo da gudu daga daki duka suna zaune, tace "wai kun San wani abu kuwa? 




  "sai kin fada "


Suka amsa mata, wai bikin da Za'ayi harda party kusan hudu Za'ayi kuma gobe Za'a fara, dan rainin hankalin nan bai zo ba a tunanin Sá ita Aï bada ita Ba, aiko karyar sa cewar su, Ai tace "aiko zai sha mamaki domin kuwa ba wanda ya isa ya hana mu zuwa wanan party kuma dole a tanadar ma da uwar gida wajen zaman ta. "




Shewa sukayi suka tafa. 






Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love 😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*









*PAGE 40-41*






Tafe yake cikin mota cike da bacin rai saí tsaki yake tsugawa shi kadai, ba komai ke sa tsakin ba ila matsawar Dá mahaifin sa ke masa akan kucakar yarinyar nan ba, wai dole itama ya kai mata ankon bikin da kayan da zata sa ranar partyn dan dole tazo itama kuma hakin sa ne, sanan yace matsawar bai je ba har ya ganta Allah ya isa, cike da bacin rai Ansar ke tuki, dan ko Dreba bai fito dashi ba bare kuma wasu gard,shi kadai ya fito dan bacin rai, k'ofar gidan ya tsaya yana kare ma Gidan kalon takaici, wai shi ne Dady zai aura ma karuwa, dan ya tabata tunda tana tare da su dole itama tabi layi, wani irin zafi zuciyar Sá keyi ya runtse ido, yakai akala minti goma sha biyar  a gurin, a hankali ya bud'e mota ya fito cikin takun sa mai matukar burgewa, yazo daidai k'ofar zaikai hanu ya dana kararawar kofar, sai ya wani kyaba baki, yayi saurin fida hanun sa wai kyankyami yake kar ya kwaso najasa. 🤣lol kaji dan rainin hankali .




   Shi wly ya ma fida wanan buri a ransa na cewar zai maida ta mashine  sex dinsa , dan bai sani ba ko ta kwaso cuta. 


    A jiya ne dady ya basa adress din Gidan sanan ya basa wanan umarni, nan take yasa aka masa bincik'en Gidan yasan komai game da masu zama a Gidan da sana'a da suke wato karuwan ci. Wani haushin ta da bakin cikin ta yake ji kamar mai. 




    Wani abu ya d'auka ya buga gidan nan Mai gadi ya bud'e yace "yadai Malam wa kake nema?



   "uhum kace "ana salama da Aïsha "



"to to ranka ya dade Bari naje na shaida masu. 




  A lokacin Aï na zaune saman wata kujera Mai kyau, cikin wata Yar rumfa mai kyau irin ta turawa, sanye take da farin wondo fari kal, da riga ma fara kar, tasa fula itama fara, tasha jan lale ya mata kyau sosai,  ita kanta har wani haske take yi ya wata tauraruwa,  ba wata kwaliya a fuskar ta anma in ka kale ta ko mace ce sai ta kara, domin kyau na fuska da kuma kyan sura, dan duk wanda yasan  Aï a da zaiyi wuya ya gane ta a yanzu .litafi ne

a hanun ta tana karantawa, b'angare guda tana kurbar juis, yau Gidan ba kowa sai ita kadai.. 




  Mai gadi yazo ya sanar mata, mamaki take waye zai zo neman ta haka anya daí, ko su Samy aka zo nema  .



 "uhum kace ko ma waye ya shigo bana iya fita. "



  Tana gama fadar haka ta dukar da kai  taci  gaba da karatun ta, wayar ta ce tayi kara iPhone6 ta d'auka lantana ce masu aiki a salon da restaurante na hajiya, d'auka Aï tayi tace "manyan gari ana Jin ku 🤣'



Gaisawa sukayi suka ci gaba da firar su. 



        Mai gadi ya sanar ma Ansar abinda Aï tace.



Ransa yayi matukar baci  da jin abinda tace "har zai juya yayi tafiyar sa sai ya tuna maganar mahaifin sa cewar matsawar baije ya ganta ba, zai tsine masa  ,hakan yasa cikin zafin nama ya fada Gidan, ransa a matukar bace mai gadi ya nuna masa inda  take, a. Lokacin Aï ta tashi tsaye  ta juya baya tana waya, saí dariya take, yayin da jikin ta ke juyawa. 



   Ansar da ya shigo Gidan da masifa yayi arba da wanan sura sai ya samu kansa da jin wani choc kur ya kura ma   surar ta ido, shidai baisan mai wanan surar ba, Anma ko wacece wanan Allah ya bata, kamar wani tsohon maye harda hada yawu yake, gaba-daya   ya ma manta da abinda ya kawo sa dan busoshin kansa sun kunce, duk yabi ya susuce, Aï na gama  waya


ta dan juyo kawai tayi arba dashi ta kama sa yana mata kalon kurila   cik'e da mamakin abinda ya kawo sa gidan take, anma saí ta basar, a hankali ta karaso tana juya kugu cikin wani mahaukacin takun ta, wanda ya kusan somar dashi, wai wanan yarinyar ce haka, tab haka take daman, ganin ta kusa isowa inda yake yasa yayi tabarmar kumya nade ta da hauka...



 "Mtss wai ke da yake dakikiya ce an fada miki ba'a son ki da yake naci ne dake saída kika aure ni, ,  to ina miki maraba  da shigowa Rayuwa ta, anma ki Sani sai kin kwanmace mutuwar  ki  da rayuwar cikin gida na, ga Kaya nan kamar yanda aka Umarce ni, Anma da zaki bi shawara ta karki yi sake ki halarci party ko daya zaifi maki....



 Murmushi tayi mai kayatar wa, a hankali ta iso kusa dashi, tana isowa tace "anma wly kayi kokari, a tunanin ka da da yanzu daya ne? 


       Ada kurciya ke diba ta har nake farta maka kalmar so wanda basu cancanci mutum irin ka ba, kai a tunanin ka na aure ka ne dan ina son ka, ko kadan na aure ka ne dan ina son  d'aukan fansar abinda kayi min, dan tun ranar da na gane kai kayi min fyade     na tsane ka, tsana mafi muni, sanan party da kake cewar kar na je  party naga baka so naje ni kuma abinda baka so shi zanyi, ."



       Hannu ta bud'e masa tace "bani abinda aka aiko ka kaja tsuman jikin ka kabar gidan, ko kara kalon ta baiyi ba ya juya rai a matukar bace ya fita, mai gadi yama umarni ya biyo sa ya d'auki kayan da suke boot yace ya kai mata, a hasale ya shiga mota ya ja ta da k'arfi    ya figa yana tsula uban gudu, ba abinda yake tunawa kamar   kalaman ta cewar ta daina son Sá, ya rasa mai yasa yake jin bakin cikin kalmar ta tsane sa da tace..   ...

..






Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*









               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋 







_Sorry fans inajin korafin ku akan na kara muku yawan typing ko na dinga turowa akai akai, a gaskiya hakan Bazata samu ba, karku manta yawancin mu marubuta aiki muke wasu karatu, ga kula da gida da yaran mu, ga uzuririka anma haka zamu takura kanmu mu rubuta muku, mu turo  Anma kalilan zasu Samu damar tofa albarkacin bakin su suyi sharhi, kuma badan wai sauran Basa karantawa. Bane a a wly ana karantawa, kawai sharhin ne ba zasuyi ba, sai a fake da uzuri, to ai shi uzuri bai zama na kulum ko?_


   _Duk cikin marubuta wasun mu na fama da matsanancin ciwon ido akan rubutu, wasu ciwon kai, dan ni yanzu haka in zanyi typing sai na fida hasken waya duka, wataran da tabarau nake yi, duk dan wa muke yi saboda ku, aiko kuma ya kamata ku nuna taku bajintar, in har Ana sharhi marubuciya tanajin dadi sanan zaku dinga samun book dinta akai akai, Dan yana kara mana karfin gwiwa da basira,dan haka saí a daure ana yi_







*PAGE 42-43*







Wasa wasa Ansar ya kasa sukuni,motsi kadan sai ya tuna   kalmar Aï na cewar ta tsane sa, ya rasa    mai yasa  yake jin zafin kalmar  a ranar haka ya wuni cikin bedroom dinsa,.




    Aï ko su Kam Baby na  zuwa ta fada musu abinda ya faru. 



     "  Kash🤦‍♀Baby banso kika masa haka ba, keda muke so ku bari har a kaiki ya kara dandana Zumar ki tukun  in yaso saí ki rama duk wani abu da ya miki. 

 Anma hakan ai ba zai gane ba  ,domin na tabatar duk namijin da ya dandana ki wly bazai yarda ba ki subuce masa, kina ga gyara na bai ko kai rabin naki   ba Anma yanzu duk namijin da ya kusance ni har kuka yake min daga jiya zuwa yau mutum hudu suka matsa min da in aure su a ciki ko harda Minister cewar.Samy baby  ,Zuky tace ashe ba ni kadai ba, dan ni Alhaji har kuka yake, wai bai taba samun irin wanan dadin ba ga matar sa, dan Allah na aure Sá, har milions biyu ya turo. Min ta accaunt dina Kam baby tace ni kusan Ismail kadai ya taba, shi kansa zaucewa Yayi wai na kara dadi, shima har kuka yayi in takaice muku cin da yayi min zan iya wata ma banyi marmarin da namiji ba, dan wly na wahala hanun sa tamkar wata amarya. "



   Dariya suka sheke da ita, nan Sam Baby tace "Dan haka ki fida duk wata kitayaya a kanki dan yau Za'a kaiki matsawar ya neme ki to ki basa ya dandana ki hada da salon da muka baki ki ruda Sá, bayan kin lasa masa zumar ki a baki saí ki rama duk wani wulakanci da ya miki a baya, murmushi Aï tayi tace na gode da shawarar nan yar uwa kuma hakan Za'ayi, nan suka sheke da dariya suka tafa.. 




    "Oh ku tashi muje mu gama gyaran dakin nan kunsan bamu gama ba, dama mun dawo né kafin masu hada gadon nan su hada, harda fina tazo da ita da lantana da junmai sunzo dasu zamuyi gyaran Dakin Aï, kunsan yau Za'a kaita, ke Kam Baby ki ja  Aïsh baby kuje salon na fada ma Aunty lissa irin abinda za'a mata a kanta, ku tsaya Can Dan muna gamawa duka zamu zo salon Din nan Za'a shirya amarya,  kuma muma nan zamu shirya da kwaliya da komai."



"Ok sukace, nan su kam baby ita da Aï suka hau mota suka ja saí salon sam.baby ma ita da zuky Baby suma suka d'auki mota da sauran Kayan da ba'a kai ba sai Gidan Aï dan karere  ,duk security ne. 



   Basu wani sha wuyar shiga ba, dan Daddy da kansa ya kira daya daga cikin baban security cewar  a barsu su samy ko yaushe suka zo. 






    Sunje suka iske suma dangin su hanifa harda kawayan suma sunzo gyara daki na amaryar su  ,saí wani kalo suke ma su lantana da suka iske, anma su Sam baby na zuwa suka sha jinin jikin su, ko kayan da suka Sá kadai abin kalo né, dan haka babu abin raini a jikin su.




      A haka su Sam baby ana wasa da raha sukayi gyaran d'akin Aï, wani abin mamaki daga gidan ango aka kawo abinci anma abin mamaki ba'ace dasu ba, abincin na  yan wajen su hanifa né kadai. 


  Hakan ko da gaya momyn Ansar tayi, dan dadyn Sá duka yace a hada itace ta kiya .


   Su Samy ko a kwalar rigar su gaskiya d'akin Aï da da falon ta da b'andakin ta ba karamin haduwa sukayi ba, babu wani tarkace abubuwa ne akasa masu tsada da kyau, ba hayaniya gadon ta kadai abin kalo ne, domin kana ganin b'angaren ta zakayi tunanin yar wani shugaban kasa ne, komai Pink ne akasa kasancewar ta mai son kalar,, saí yan abubuwa da akasa kalar fari, waw dakin har walkiya yake, dan jerin turawa suka mata Dan falon ta ma manya manyan kujeru ne da labule pink masu kyau, sai  wata katuwar tv ta bango, a folo ansa, sanan aka Sá a kuryar daki, yayin da aka buga katon pic din Aï a falo wanda aka mata a indiya sanye da kayan su tayi kyau matuka, kuma pic din ya kara bada kala a. Dakin 

 B'andaki ma duk wasu sabulu masu kamshi da gyara fata, da su jel da abun wanke gashi an jere gwanin kyau. 



  Suna gamawa suka feshe da turaruka suka rufe b'angaren.     Hanifa ma anyi komai mai tsada ne, anma ansa kaya diyawa hakan yasa bai kai na Aï kyau ba. 




    Salon suka huce, k'arfe takwas da rabi Za'a fara Dan haka tun k'arfe takwas ake ta faman shirya Aï da wata damkareriya dinkin shadar ta fara  gezner doguwar riga irin dinkin yan Niger gaba duk wasu duwatsu né masu walkiya kalar pink a gaban rigar daga sama har kasa , sai baban wuya da akayi, dinkin ya fido hips dinta da  gidan boobs, bala'i dinki yayi bala'in yi mata kyau, ni kaina da na saki baki ina kalon tsarin dinkin saida kawa ta ankarar dani cewar na kimtsa bakin naci gaba da d'aukar masu rahoto. 




    Ga wani irin gyara da kanta yasha, wasu takalma suka sa masu kyau, suma har walkiya suke, yayin da su Sam baby su shida harda lantana suka Sá suma shada, anma su tasu pink cê doguwar riga suma sunyi matukar kyau.





   Kawa ya shirya, inda Khalid baban abokin ango shi zai ja ango da matan Sá, dady da kansa yama Khalid umarni cewar su biya su D'auko matar Ansar itama da kawayen ta, dan haka khalid ya amshi Number Sam baby wajen  Dady.



   B'angaren ango shima dakakiyar shada baka yasa mai walkiya, tayi matukar masa kyau, gashi fari sai kayan suka masa matukar kyau, takalman Sá má da agogo abin kalo ne,  ya hadu iya haduwa sai buga kamshi yake, saide matsalar itace yau tunda ya tashi jarabar shi ta motsa marar Sá na masa ciwo kadan kadan, dan ma ya samu yasha lemon tsami. 



    Tunda Khalid ya d'auko Sá yake ta masa tsiya shidai baice komai ba, anan suka biya  waw ba laifi itama tayi kyau dan anko ma sukayi .

Murmushi suka sakar ma juna, yace "baby kinyi kyau"


 "Thanks tace, tana murmishi da jin dadi, itama doguwar riga ce akayi mata tayi kyau. 




    Motoci basu zarce ko ina ba sai k'ofar wanan baban salon din ,Dan shine gaba motoci kusan ashrin ke bayan sa masu dankaran kyau, wasu da .kawayen hanifa à ciki sai feleke ake.

  Ansar yace  ya kuma muka tsaya à nan.'


  Eh umarnin Daddy ne cewar muje da matar ka dayar, take bakin ciki ya ziyarci zuciyar Hanifa, wani uban tsaki ta buga, Ansar kam bai kuma cewa komai ba, Khalid waya ya d'auka ya buga yace " ranki ya dade gamu waje ku muke jira. "



       B'angaren can Sam Baby ta amshi wayar, tace to ku tashi angwaye Sun iso, nan aka kara feshe amarya da turaruka masu.







      Kamshi sosai nan su sam Baby suka ja ta Khalid ya tarbo su sai satar kalon Sam Baby yake, nan ya bud'e musu k'ofar da ango da amarya suke, tun kar ta shigo ta mamaye hancin su da fitinanan kamshin ta, daga Ansar har Hanifa saida  suka  juyo suka kale ta, tayi kyau sosai, dan Ansar gabadaya rudewa yayi. 







Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love 😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*









               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋 









*PAGE 44-45*









Susucewa yayi ya daburce, bai San sanda ya sakar mata wani ni'imtacen murmushi ba, ita kam Hanifa saida ta raina kanta, dan Har ga Allah tasan bata kamo Aï à kyau ko sura ba, tunanin ta ma ina tasan wanan yarinyar, can ta tuna ta buga uban tsaki wanda daga Ansar har  Aï saida suka juyo suna kalon ta, a  hankali Ansar ya kamo hanun ta fizge  ,duk Aï tana ankare, murmushin mugunta kawai take, Ansar kam shi farin ciki.ma yanzu yake ji, sabanin da ya rasa dalili.



   Khalid ne ya matsa ma Sam baby cewar tazo ta shiga gaba cikin motar da zaikai ango da amaran sa dakyar ya roke ta ta shiga, ko kadan Sam Baby bata Son kula sa 

 Saboda taga take taken sa son ta yake, itako bazata yarda ba tasan son sa a ranta, tunda ita karuwa ce babu yanda Za'ayi ya aurar ma kansa. 





   Haka suka shiga Khalid yaja su sai tsokanar su yake, ba mai magana, dan hanifa ta cika pam kamar ta fashe, ji take kamar ta kwala ihu tace bata Zuwa anma ina ba hali. 




  À haka suka isa gurin katon guri na gani na fada ya kayatu, décoration din pink da fari ne, gurin da ango da amaran sa zasu zauna kadai abin kalo ne. 



   Saida sauran motoci suka iso yan matan amare suka fara fitowa, su na Hanifa shigar fari sukayi su shida suka jera b'angaren da Hanifa zata fito, suma n'a Aï su shida masu kalar pink suka jera  da fulawa hanun su, sunyi kyau da tsari sosai, sai hararar juna ake. 



    À hankali ango da amaran sa suka fito  ,sunyi matukar kyau  ,Sam Baby ta shiga bayan Aï, shima Khalid ya shiga bayan ango, Zeey ta shiga bayan hanifa, ango kuma ya sakalo hanun sa ya rike matan sa duka biyu sai murmushi yake, Sam baby na fesa ma Aï turare daga baya itama zeey haka take ma hanifa, kowa yafi ganin dacewar Aï da  Ansar




      Domin sunyi matukar dacewa da juna domin Hanifa duk da tasa takalma masu tsini kasa take, saboda gajarta. 




    À hankali ana ta shagali suka isa wurin zaman su akayi ta d'aukan photuna, ,aka je wajen yanka cake Ansar sai lake ma Aï yake, itama ta sakar masa fuska kamar yanda Su Sam Baby suka bata shawara... 

Nan suka yanka cake yaba manta à baki suma suka basa


   Gaskiya partyn ya kayatu ansha casu, mutane nata Zuwa zuba abinci kowa na zubawa yana ci, zeey sai lake ma Khalid take shi kuma yaga take taken ko mata sun kare shi mai zaiyi da ita, shi Sam Baby yake matukar so.. 



   Anma Sam Baby sai gudun sa take. 



  Masha Allah taro yayi taro anci ansha an watse lfy, wani abokin ango ya d'auki hanifa tana cika tana batse ita da zeey sai zuga ta take bayan an tashi ya kaisu gida, sauran suka d'auki kawayan amarya, yayin da Khalid ya ja Aï ita da Khalid , yanzu su kadai ne a mota sai Sam Baby su kam Baby suna baya da motar su, sauran abokan ango akaje akai amarya Aï gidan ta ,misalin k'arfe 11h30 na dare .




   An kawo Aï Gidan ta a d'akin ta Masha Allah kowa yaba tsarin b'angaren ta yake, hata shi kansa uban gayar, 'nan aka masu addou'a zaman lfy, aka sayi baki Khalid 'ne ya badan kudin dubu dari biyar saboda masoyiyar sa.... 




    Abokan ango sai tsiya suke ma Ansar...... 


Shi kadai yasan abinda yake ji, Dan wly yana matukar bukatar mace.... 



    Su Sam Baby kafin su tafi Dan ita da zuky Baby da Kam Baby yayi saura, sunce à motar su zasu koma suna ganin abokan àngo na fita Sam Baby ta kara hada ma Aï maganin da suka sayo à indiya da madara tasha, kam Baby ta hada mata ruwan wanka masu kamshi da dumi suka sa Aï tayi Wanka dasu lungu da sako, tana fitowa suka sa ta shafe jikin ta da Mai kamshi da sa taushin fata, suka sa turaren wuta n'a jiki à wuta na kanuri ta duka ba kaya à jikin ta sai darar da suka bata ta luluba, Zuky baby ce ta fido wata mahaukaciyar rigar barci fara, mai shara shara ko ina n'a jikin Aï ana gani tayi matukar kyau, ga surar nan Tata das gwanin sha'awa. Nan suka gyara mata d'akin da kuna turare na d'aki mai matukar kamshi. Suka mata salama saida Aï tayi kuka n'a sabo, Dan sun shaku suma sukayi dak'yar suka banbare ta, nan Sam Baby ta kara jadada mata karta hana masa matsawar ya 'nema domin cikar burin ta. 



       Ansar bayan ya raka abokan sa, ya dawo d'akin ta, dan har ga Allah aje wani girman kai zaiyi ya zubda wanan ruwa da ya tsaya masa à mara  à hankali ya shigo d'akin d'auke da siririyar salamar sa, ganin da ya mata saida yaji jijiyar sa tayi wani irin mikewa, domin wani kwanci ne Aï tayi Wanda ta turo kwankwason ta, tayi wata gantsarwa, har pant dinta n'a ciki ana gani. 









Aci gaba da gashi 😘

Maimou love🍇💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*









               *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋 





_Kuyi hakuri fans 'na ji n'a shiru kwana biyu munyi sabgar biki ne, ina godiya sosai ga masoya na masu tambaya na_😍😘🍇




*PAGE 46-47*








Wani iri Ansar yake ji tun daga k'afafun sa har saman kansa  ,

Gabadaya ilahirin jikin sa rawa yake, wata irin sha'awa Ke mamaye sa ,ita kuma Aï ta gansa Domin saida ta kara bankarewa, ta turo gaba, yayin da ta kara tura kugun ta Yanda zai gani dakyau, ya salam Ansar ya furta, Domin sandar girman sa ta kara wani mikewa. Idanun sa suka rikide, à hankali ya iso ya saki murmushi yace "Amarya ki tashi muyi sallah ba, gardama Aish ta mike, tace "inada alwallah,

"


"to to kawai ya iya furtawa Ya nufi  hanyar b'andakin ta, dan har ga Allah bazai iya Zuwa dakin sa ba, saida ya tube yayi wanka  tukon ya d'auro Alwalla ya fito, ita Har ta d'aura zanin ta tasa hijabi, Yazo ya jasu sallah, raka'a biyu, bayan sun gama ba kumya Aï ta cire hijabin Ta fida zani à hankali take tafe tana rangwada taje ta bud'e Wadrop dinta, saida ta dan rusunahijaby ta kara turo kwankwason ta kamar ta  goho, ai fa Ansar da tunda ta fida hija ya kafe ta da idanu  yana hada yawu dan kusan kamar zigidir take komai ana gani à rigar pant kadai tasa ba bra, nonuwan gasu nan tulu tulu sai sheki suke, à tsaitsaye  kan nipple din har ja suke kamar suna jiran tsotsa, ganin zanan kasan ta saida jijiyar sa ta bada wani tsul, ruwa suka Dan fito Ji yake ya ya jawo ta jikin sa ya mata Cin kaca. 




      Daidaita nutsuwar sa


Yayi ya d'auko Plat ya juye kaji wanda suka sha gashi sai kamshi ke tashi ya d'auko musu madara yace "amarya zo muci "


Murmushi tayi ta iso, saida tazo gap dashi ta zauna, jikin su na gugar juna, sosai ya kara rikice mata  shi da kansa y yake ciyar da ita kamar ba Ansar ba, in ya  bata har sude hanun sa take cikin Wani salo, Wanda in tayi hakan wani shauki yake kara ji, itama ta ciyar dashi in ka gansu Zaka rantse cewar shahararun masoya, yayin da Aïsh tana haka ne bisa ga shawara da su Sam suka bata. 



   Bayan sun Gama saida Aï taci naman ta dakyau tukan Sukayi brush à b'andaki, ta rigai sa fitowa ta bud'e karamin firge dinta tasha tsumin ta, sanan ta kara shafe jikin ta da wani mahaukacin Turare  ,ta kwanta tayi rubda ciki, yana fitowa yaga wanan kaya  à baje ya hada yawu, turaran ta ya fesa daga shi sai tawul à kugun sa, rage hasken wuta yayi shima ya haye gadon, saida gaban ta ya bada ras anya zata iya kuwa ta tambayi kanta, à hankali taji ana tataba mata jiki yana wasa da jikin ta, haye saman bayan ta yayi ya turo harshen sa daidai kunan ta yana wasa dashi    take taji wani zur  a kasan ta, Jirkito ta yayi, yasa yatsar sa yana zagaye leban ta, à hankali ya Fido harshen sa yakai bakin ta nan ta cabke suka fara tsotsar juna   wani irin  Kiss suke aika ma junan su, tawuL din jikin sa ya fita duk bai sani ba, yayin da Aï taji alurar sa na zungurar ta, abun gata zabgegiya, ga kauri Dan katuwa ce, saida gaban ta ya fadi, anma haka ta cije ta kamo ta ta cika mata hanu, à hankali take lumda kaciyar sa tana wasa da ita wani irin Dan karan dadi Ansar yaji yana neman shide mata , à hankali yake bin sasan jikin ta da zafafan kiss dinsa, sai wani mimikewa take, tana gantsaro masa kirjin ta, à hankali yayi nasarar zame rigar ta, yabar ta daga ita sai pant, yayi arba da nonuwan ta masu taushi.  Da dadi 

  ,à  hankali yakai hanu ya cabko su ya fara masu wata irin cabka, yana matsawa, yayin da yakai yatsun sa yana mulmula su,   a hankali yana wani lumshe idanu su dukan su sai sauke nishi suke  baki yakai yana tsotsar su, Wani dadi ne ya shige su lokaci daya, sandar girman sa na sama da kasa,   sai kara kumbura take, sosai yake tsotsar nonon ta yana matsa nishi kawai suke saukewa, wani dadi n'a ziyartar su  wani dadin nonon ta yake ji, ita kuma sai wasa take da sandar girman sa, saida sukayi romancing din junan su sosai, duk Aï ta jike, shima kuwa har diga yake ,tuni Ansar ya fara  ware mata kafafu ya saita jijiyar sa yana neman hanya, ji yayi wurin à tsuke da ba shi yayi raping dinta ba zai iya  cewa shi ya fara buda ta, domin saida taimakon ruwan dake kasan ta  ya taimaka masa ya shige kogin ta mai cik'e da da ruwan dadin ni'ima,gashi tsukake, ga dumi, ga cokoki ya ciciko ga taushi, in ya soka  mata dakyar Dan fido jijiyar tasa ya kuma maida, Aï kam abu biyu take ji dadi da kuma zafi zafi, Dan marabar su kadan ne da sanda yayi raping dinta wanan yana bi da ita à hankali cikin salo kamar 

Masoya, wato auran da akayi Dan soyaya ,sosai yake cinta, yayin da yake zabga mata sambatun dadi, ga kadan daga cikin sabatun abinda yake cewa, daga ya sa mata sai yace wayo dadi, in ya kara yace Aish wly kinada dadi, wly duk wanda ko hanun ki ya taba Allah tsine masa,indai namiji ne, ashhhh hahhhh Aïsh na plz ki so ni wayo dadi ina sonki, wly gindin ki akoi dadi, iyayen ki Sun iya haihuwa Allah musu Albarka ya zuga su a Aljanna, yiiiiiiiiii wooooo hahhhhh wayo dadi, Dan Allah ki soni wayo kinada da dadi, wly n'a baki wanan Gidan halak malak, na baki Mota, ke har haji da oumara n'a biya miki da kawayen ki, ke wly har ni na baki kaina har har har Hanifa ma na baki, na baki Alhajina da hajiya n'a, kai Allah ma dadi Albarka ashe dady Dan Aljanna ne, kaji su Mom anso amin bakin ciki, gani tayi Aï Ansar gabadaya ya zare, dan haka tayi kokarin kai hanun ta ta rufe masa baki  ya fara Wuru wuru da idanu yana lumshe su, da wani dadi ya kai masa haba sai gantsara mata cizo à hanu yayi ba shiri ta sake masa baki,, saida tayi yar kara ta janye hanun, sauri tayi ta zare jijiyar tasa, ta duka saman gado ta masa goho ta turo masa yanda zaiji dadin cinta, aiko shima ya gurfanar da kafafun sa ya rike kugun ta yana sokawa ya kara rikicewa, jijiyar sa har rikewa take, ji kake cakal cakal, sai suburbudar ta yake, lokacin da ya kawo har wani ihun dadi yayi ya mamatse ta ya sakalo hanuwan sa a boobs dinta ya rike kam,yana murzar su ji kake hahhhh washhh dadi, Sun jima à haka sanan ya koma saman gado ya kwonta ya jawo ta ya aza saman kirji ànma abun tasa Bata kwanta ba jiran kari yake, har wani lashe baki yake


     Nan ya kara lalubo ta yana wani irin shafar ta, nonon ta mai taushi ya kara kai baki yanda tsotsa, har ga Allah Aï kasan ta har zugi yake  dauriya kawai take kamar yanda Sam baby tace, anma ba komai zatayi hakurin sa na yau kadai  ,dan ji take kamar ana yayanka kasan ta, Anma kuma tana Dan jin dadin abun, Dan itama yanayin halitar ta ta irin na jarababun matan nan ne,   kusan jarabar su iri  daya da da Ansar har ma ya fita,  da boobs dinta ya fara cakula yana mamatsawa, à hankali yakai baki yana   yana sha, kwat kwat kake ji kamar mai shan  ruwan nono, shi kam yana jin dadin shan breast dinta, sosai yake sha, sandar sa na kara kumbura, à hankali yakai filo daidai kugun ta, kwnkwason ta ya dan tashi dakyau ya saita jijiyar sa, ya zura mata, nan ma duk da ruwan Anma gurin à matse yake, nan ya jima sosai yana sukuwa à saman ta tun tana masa kukan dadi har takai tana masa kukan wahala,hakan ya dinga juya kayar sa yana canza mata sityl kala kala, à. Lokacin ko Hanifa kiran da tayi yafi hamsin, tana can ranta yayi matukar baci dan ta tabata à lokacin jikin ta ya bata yana can saman matar sa, take ta fara fashe fashen kaya tana surutai marar kan gado zafin kishi ya dibe Ta, duk ta fita daga hayacin ta, nan ta banka ma cikin ta maganin barci ta kwanta barci ya kwashe ta, Ansar kam an samu dadi sai aiki ake, ba saurarawa, wajen ci uku ya mata shima dan yaga tana neman shide masa, yasan kuma ranshin sabo ne, dan Yanzu ya tabatar shi kadai ya shiga ramin ta, da ace tana bin maza da ramin ta ya bud'e, abinda bai sani ba, irin su Aï irin matan nan ne masu  tsukaken rame Wanda kana gama sex dasu zasu koma tsab su hade, in Za'a kara neman su sai anyi dagaske, dak'yar ya barta yanata aika mata kiss yana murmushin jin dadi ya rungume ta tsam, wani irin son ta ke fizgar sa, da shakin ta, sai washe hakora yake In ya tuno dadin kasan ta, har sa hanu yake ya shafo kasan ta ya aika kiss.. 



   À haka barci ya kwashe su anma shi da nono à baki, har saida sallah asuba ta huce su, shida da rabi suka tashi b'angaren sa yayi dan yayi Wanka ya sake kaya, Aï tana ganin fitar sa tayi murmushin mugunta, ta tatara duk wani abu nasa harda waya ta fido daidai wajen k'ofar d'akin ta ta aje rufe k'ofar gam da murfi tasa key ta barsa à jiki, tana wata tafiya kamar yar koyo ta shige b'andaki. 



  Ansar ko yana d'akin sa ya kasa nutsuwa Allah Allah yake ya koma d'akin ta ya kara kwosar dadi irin n'a jiya ya fito da jalabiyar sa yana kamshi ya nufi d'akin ta anma sai mai turus yaja ya tsaya dakamokon kayan sa da ya gani à. K'ofa.. 

.








Aci gaba da gashi 🍇

Maimou Luv😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*







           *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






```Tab lalai dan Adam abin tsoro, ana bi na ta PC ana ci min mutunci wai ni yar wulakanci ce, ina ja ma mutane aji akan novel dina, wai kap novel din da nake rubutawa bayan batsa ba abunda nake koyarwa ba wani ilimantarwa anma sai jama mutane aji nake, ana yawan yi min kananan maganganu ina yin shiru, ni Maimouna à yau in n'a samu  sama da mutum hamsin suka ce novel dina bai fadakar dasu ba wly wly na daina rubutu har abada, à iya sani na babu wanda zai ce novels din Maimouna baya ilimantarwa, anma in na samu iya adadin Wanda na fada to wly zan daina ```





   _kuyi  hakuri fans kun jini sanan kuna yawan tambaya ta bana amsawa, abubuwan ne suka taru suka min yawa, oga yayi rashin lfy,bayan yaji sauki aikin office yasha kaina, sanan ga bukukuwa suma, anma yanzu komai yazo k'arshe Alhamdulillah, nagode da kulawar ku dan ku nake rubutu_









*PAGE 48-49* 







       k'ofa y'a fara bubugawa, yana kiran sunan ta anma ta masa shiru,    Shiko  a matukar matse yake, dan in y'a Tuna garar da y'a k'wasa jiya sandar sa har   wani zilo take. saida ta basa tausayi yace yi hakuri, haka y'a  kwashi kayan sa yayi d'akin sa y'a haye gado nan y'a dinga tuna irin dadin da yaji à jiya anan barci y'a kwashe sa cike da mafarkin yana sex da Aï har y'a kawo. 


    K'arfe takwas da rabi y'a tashi kasancewar yau k'arfe goma ake d'aura auren sa da Hanifa, nan y'a tashi y'a shiga b'andaki domin yin wanka sai murmushi yake saboda mafarkin da yayi da Aï    y'a duba wondon sa yaga y'a baci, bayan yayi wanka y'a tuna daren jiya yayi ta mata alkawaririka ,harda wanan gidan da suke ciki dan haka y'a d'auko takardun gidan yayi signe  y'a maida da sunan ta, nan y'a shirya cikin shada fara tasha aiki irin na maza  mayan kaya riga da wondo harda yar sama, yayi matukar kyau,  yasa  agogo na gold, takalma bakake, waw ya hadu iya haduwa nan y'a fesa turare mai sanyi dadi,  fuskar nan sai sheki take, jiya an kwashi gara ga wata yau ma, ai dole, Aï ko tun tashin da tayi bata koma ba, bayan tayi sallah tayi breakfast taci, tayi wanka ta kara gasa kanta ta shirya  ta shafa mayuka masu kamshi, ta shafa humura, lungu da sako, ta zauna ta tsantsara kwaliya, face dinta tayi bala'in kyau, tasa shadar ta fara doguwar riga da tasha  zubi à gaba na duwatsu, ta d'aura d'ankwali ta zubo gashi baya, ta feshe jikin ta da turare mai sanyaya zuciyar masoyi ,nan tasa takalma masu dan tsini, tasa sarka da yan kune na gold wanda y'a cike mata wuya da yan hanu da zobe, waw gaskiya Aï tayi bala'in haduwa ba karya..... 



     Kusan à  tatare suka fito ita da Ansar kamar wasu taurari yana d'aura agogo da waya à kunen sa y'a make da k'afada y'a amsa ma Khalid da suka matsa masa  da yayi sauri y'a fito shi ake jira gasu k'ofar gidan sa, daya hanun ga takardu à hanun sa, tunda yake saukowa y'a kafe ta da idanun sa   yana mata wani mayan kalo dan ta tafi da imanin sa ba, karamin tafiya tayi da hankalin sa ba.khalid na masa magana bai ma ji mai yake cewa ba ,y'a kashe wayar jikin sa yayi sanyi y'a karaso gurin    ta inda take zaune tana kalo ita kanta ba karamin tafiya yayi ba da ita dan ya burge ta, anma ta basar tayi kamar bata gansa ba.. 


   Kumatun ta y'a shafa yace "uwargida ni zanje d'aurin aure na, ga wanan takardun kisa hanu gidan nan y'a zama naki, har mukulin motar nan, tana waje sabuwa ce ta zama malakin ki." 



     Wani malalacin kalo ta masa tace "mai zanyi da wani kayan ka dan ba shi y'a kawo ni ba kuma bana bukata ."



  "Fine y'a rage naki ko ki d'auka ki bayar, ko       ki kone in kina so, nidai  nayi kyauta bana amsa, domin baya cikin tsari na, ni kinga tafiya na  ana jira na  ."


  Kiss y'a mata à kumatu yayi ficewar sa, tunda yace zashi d'aurin auren sa tayi wani iri ranta y'a dagule ta rasa mai ke mata dadi idanun ta sukayi jawur  kishi y'a turnike ta, salamar su Sam baby  da su lantana nan  suka fara fira ta dan rage Jin abinda take ji. "





 "First Lady yanzu saboda Allah ki yarda à aura ma danki karuwa,  kinsan ko yanda suke, akoi daya daga cikin su wai ita ko Sam Baby  akoi saude matar ministre saboda wanan karuwar auren su sai matsala ake samu. Ranar ma da ta masa magana akan y'a rabu da Karuwar, cewa yayi  ai ta fita dadi dan ta iya sarafa sa, dan ko yanzu ta yarda zata aure sa da gudu zai aure ta, dan tana sa sa yaji dadi ,to irin wanan ne za'a kawo miki ta malake miki da. "




  Tab ai take hankalin Mom din Ansar y'a tashi tace "ina ai bata isa ba wly, dan wly wanan bata isa ta haihu à gidan da n'a ba, dole ma y'a rabu da ita. "



  Nan ko wanan kawar tata tayi ta zuga ta.



   ta hau ta zauna tare da Alkawarin sai ta raba danta da wanan .

karuwar



    d'aurin aure yayi.jama'a taro Ya uwatse lfy,inda 6Hanifa ta zama mata ga Ansar.


bayan anyi hotuna angwaye da amare,ansar yyi wurin amaryar Sa Hanifa ,dan yaga sai  fushi take masa tayi kyau tasha jan lale da Kitson attashe ,tana.d'akin ta ya shiga kasancewar ba mutane wurin ta ya zauna kusa da ita kamshin turaran syanay ya bugi hancin ta.anma ta bazar ya kama.hanun ta yan murzawa ,yace"     .  .amarya ta fushin mai ake min?yy



  "uhum ba wani nan  bayan jiya ka kyale ni ina ta kiran ka ,Ka Share ni,tunda kana saman matar ka."


y a

  "la Rufa min asiri,maganin barci nasha  ko d'akin wanan abun Banje ba wa ma take.


ni kin ma bata Min da kike wanan tunanin."




  um namijiy kenan,ga. Ansar ya kwashi gara jiya Harda kyaututuka ,hayanzuy amarya ya .bada sukutun,wai yan dan munafurci yace barcin bakin ciki yayi


muje6


anya Ànsar zaiyi adalci kuwa,to m zuwa dai


y

kuyi maneji wayar ce ba dadin rubutu.






aci gaba da .gashi😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*




y



           *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋







*Wanan shafin naku ne groupe Maimouna m Abdoul novel ina matukar son kuna bani karfin gwiwa tare da Nishadi ina yinku matuka*🧡❤❤❤❤❤❤❤😘






*PAGE 50-51*









"Haba Baby ta kinsan  ke kadai nake so matsawar kina son mu shirya ki daina min zancan wanan yarinyar,sosai ta yarda da Zancan sa zatayi magana yayi mata shiii🤫 ya hade bakin su wuri guda yana tsotsa  ya rike kanta gam yana sarafa harshen ta gani tayi yana Son ya zarta ta ture sa,shi kam har ya fara canza kala ,bai ki ba ya taushe ta a Gidan nasu ,tunda matar sa ce yanzu.

.


   tashi yayi  ya rufe d'akin da key ya sanya labulen window ya fida doguwar rigar sa,da ta ciki,ya zuge wondo ya bar kansa daga shi sai single da gajeran wondo ya nufo Wajen ta ,tana kalon ikon Allah tace "mai zakayi ne?



    "ai ke matata ce dan haka ki barni na rage zafi ni ba sex zanyi dake ba kawai zan rage zafi ne ,kuma in so kike naje na fada wacan to sai ki fada min ya bata rai


    haushi ne ya kama ta,ai da yaje ya kwanta da wata gwara  ta barshi  ko cinta zaiyi ya ci.


  ' zo mana my love zo ai ko ina naka ne ."



   washe baki yayi ya fado kanta ya fara ciré mata riga  nonon nata sanye suke da bra nan ya hade bakin su wuri daya yana matsa boobs dinta  tuni ta fita hayacin ta,ya fida bra dinta anma abun mamaki boob's dinta duk Sun Kwanta ,Ashe gidan bra ne ke tada su shi kansa yayi mamaki,ba kamar na Aï ba da nata ke tsaye cur,ga kyau gasu tsaitsaye.



        haka yayi ta yamutsa ta har ya samu nutsuwa.






Kam Baby ana zaune ana fira ta lura da Aï sarai bata cikin walwala ta dafa ta tace Aisha ko baki fada ba nasan abunda ke damun ki  ,ki d'aure ki dinga boye kishin ki gaban mijin ki,su maza in ana nuna musu ana kishin su anan zasu kara maka kutu,suna jin dadi suga mata na kishin.su  ,dan 


   haka,in har kika boye zasuji ba dadi,koda zaki nuna kishin sa to ki bari har ya fara tsananin Sonki to a nan ne zaki fara nuna kina kishin sa anma ba na hauka ba,sanan duk abinda zasu miki karki tanka musu ki zama mai hakuri da juriya..





      nan suka taru sukayi ta mata nasiha har Ta warware aka ci Gaba da raha ,k'arfe takwas aka kawo Amarya Hanisa ,yayin da Uwargida Aï tasha shiri har tafi  amaryar nan aka fara shirin zuwa diner na biyu. Anma Aï da kawayen ta ba zasu halarci diner ba .haka aka gama   anma Ansar baiji Dadin rashin zuwan Aï ba duk sai yaji ydiner ba dadi,dan haka yace baza ayi sauran ba wanan ta isa.



  dare yayi ango ko d'akin Aï bai kala ba bayan Sun gama komai da amaryar sa nan suka fara gudanar da sunna     anma duk da Hanisa budurwa ce bai ji ta ba kamar Aï ba,ita ta dan bud'e sanan Aï tafi ta dadi ,dan haka bayan Sun gama tayi barci ya tashi sadaf sadaf ya yau b'angaren Aï.



          anma abin haushi k'ofar à rufe take,haka ya koma badan yaso ba, ya Kwanta,motsi kadan sai ya tuna da moment dinsu da Aï take yaji sandar sa tayi wani irin mikewa,sai mutsu mutsutu yake,,,,

     gaba daya ya rasa sukuni,tabas Yasan akoi abinda Aï take shirya masa ,anma zaiyi hakuri yaga iya gudun ruwan ta, duk da shi yanzu ba wai dan yana son ta ba ,à'a kawai su shirya dan ya dinga kwasar gara kuma ai itama tana da haki bisa kansa.

dak'yar ya samu barci barawo ya d'auke sa.


  Aï kam kasa barci tayi,dan ko tace bata Son mijin ta tayi karya,kuka taci sosai da taga kukan bazai kare ta da wani ba ila bakin ciki shi yasa ta tashi ta dauro Alwalla tayi Sallah tana rokon Allah akan ya yaye  mata wanan kishin,.


      à nan barci barawo yayi nasarar d'auke ta.



       washe gari da Asuba Ansar yazo da niyar tada ta daga barci anma sai yaji Alamun ta tashi Dan yanajin karatun ta da muryar ta zazaka,yaji dadi sosai domin shi mutum ne mai matukar  son yaga mutum mai Addini

      yana burge sa,dan haka ya huce    Masalaci,itako Hanisa da ya tada ta komawa tayi.




        Aï na gama sallah ta jima bisa salaya saida gari yayi haske ta tashi 

  

ta shi  b'andaki saida ta kara wanke toillet tukan tayi wanka duk da toillete din baiyi dauda ba,dama can ita mai son tsabta ce , Kawai rashi ne ke sa ta shigar  mahaukata,bayan tayi wanka ta shirya cikin shigar wata atamfa dinkin riga da Siket,sun kama ta sun fido mata duk wata sura tata,tayi kyau ymatuka ,  yau Powder kawai Ta shafa,sai dan koli Anma tayi kyau sosai,ta saki kananan Kitson ta ko dankwali bata sa ba tayi kyau iya kyau ta gyara d'akin ta,ta feshe da turare,itama tasa mai kamshi à jikin ta humura ma yar Niger mai matukar kamshi da Sanyaya zuciyar maza,daga nesa ba  zakaji kamshin ba sai ta zauna kusa ga mutun à nan ne zaka ji masifafan kamshin dake fitowa daga jikin ta.




         zaman ta tayi à d'akin ta sai wajen k'arfe  goma Su Ansar suka fito shida amaryar sa,itama tasha shiri cikin   atamfa,tab sai yanzu na kara lura Ashe dai Hanisa gajera ce sosai,a cuci maza take sawa,  tayi kyau itama,table din  suka nufa Dan an shirya masu abinci,dan datijuwar da take Masa abinci tun yana yaro shima dan iya dije nada matukar tsabta,dan haka yasa ta dawo gidan sa dan Hanisa bata iya abinci ba.



    suna saukowa itama Aï na fitowa dan nema ma kanta abinda zataci,saboda yunwa take ji,tayi kamar bata gansu ba ta huce kitchen domin samar da cikin ta wani abu,ansar kam ya ganta har kusan tuntube yayi wajen kalon Aï ita kam Aï shigewar ta tayi tana kada kugu bata ma San yanayi ba,shidai Ansar har hada yawu yake,cikin ransa yace Allah yayi baiwa anan ,Ashe haka yarinyar nan take,yaso ya ma kansa asara.



     Hanisa Sam Bata  lura ba,dan tana dana waya tafiyar ta na dan gwalewa.


  indomie ne Aï ta dafa da koi sai kamshi take,ta juye à plat,ta fido hadin juis din fruits din ta fito,table din da Suke ta nufa taja kujera ta zauna.



        "Hi"

kawai tace masu,Sanan ta fara cin abincin ta ,Ansar   yace "  anma ga abinci anyi  ai baikai sai kin dafa ba."



        "ummmm bana Son wani ya dafa min abinci nafi Son na dafa da kaina naci,tunda inada hanu."



   " uhum mtssss aikin banza karyar banza kaiwai,dama abinda babu à gida ba'a saba ba,iyayi kawai cewar Hanisa."


   murmushi Aï tayi ko daga kai batayi ba taci gaba da cin abincin tace"ya kamata ka daidaita Gidan ka,bana son ina magana ana Sa min baki ,sanan tunda na tasa na tsani ana min tsuwa ,dan banda hakuri,da fatan za'a nemi zaman lfy."


  tana gama fadar haka taci gaba da cin abincin ta,ka rantse ba ita tayi maganar ba.


      "kut ke à su wa yar talakawa karuwa ,keda Kika samu na raba ki à gida na zaki zo kina fada min maganganun banza."



   "Ya isa Hanisa ,kar na kara jin kalmar   karuwa à gida na,saboda yanzu ta zama mata ta.




        dan haka da fatan zaki kiyaye."



   fuuuu ta huce ta bar Wurin ranta à bace,itama Aï barin wurin tayi rai bace.



     bayan kwana biyu yau Mom din Ansar ce tazo Gidan rai a bace tace maza su Aï su fito tana Son magana dasu.









aci gaba da gashi 🍇

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*







           *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋










*PAGE 52-53*










      Hanisa ce ta fara fitowa kasancewar daga d'akin ta ta rungumi Mom Suka rungume juna Mom tana tambayar ta da fatan komai lfy tace lfy l'au,Ansar ya fito  shima ya fito ya duka ya gaishe Mom ta amsa ,Aï ce ta fito daga d'akin ta,da hijab dinta har kasa,


dukawa tayi har kasa tace"Mom ina kwana barka da zuwa."


.  "ke dan Allah dakata,karki kara ce min Mom domin wanan sunan yaya na kadai zasu kira ni dashi kin gansu nan ."


   ta Ansar da Hanisa.

cewar Mom da ta daka ma Aï tsawa


  sune kai Aï tayi batace komai ba.


    "sai ki samu wuri ki zauna kin Wani zo kin samu a gaba kina kalo."

  cewar Mom.



  wuri Aï ta samu ta raba ta zauna ,ta Sada kai kasa.



   "um bakomai ke tafe dani gidan nan ba ila abu daya zuwa biyu,kai Ansar na sani daga kai har ni ba son wanan auren yar matsiyatan  muke ba ,kuma kaida kanka kasan cewar bayan talakawa ne to karuwa ce fa,dan haka ban amince ka haihu da wanan yarinyar ba,dan bazan so wanan irin ba irin da zai fito daga tsatson wanan  yarinyar har abada bazan so Sa ba,dan haka ban hana ka ka kusanci matar ka ba,jikoki dai ne bana so a jikin ta.Hanisa kadai na amince ta haifa min jikoki."inko kaki bin Umarni na sai na saba ma."



  jikin Ansar yayi sanyi anma kuma Mom ai gaskiya ta fada.



"abinda nake so ka gane shine kaga yarinyar nan na farko dai batada cikak'en Asali,kaga iyayen ta ba'a ma San cikak'en asalin su ba,domin ance  daga Niger suka zo dan babu wani dangin ta da suka taba zuwa inda suke,ga talauci,dan irin matsiyata ne ,baban abun kuma karuwa ce."


     dago da kai a matukar razane Aï tayi ,yayin da idanun ta suka ci gaba da tsiyaya da Ruwan hawaye tana Kalon su daya bayan daya   hanisa na dariya ciki ciki sai hararan Aï take.




" Allah ne Yaso gani na haka,ni nasan  inada asali kamar kowa ,sanan ni ban taba karuwanci ba, da Ace nabi Son zuciya kamar yanda zuciya ta ,ta saka min to da lalai nayi karuwanci  kamar yanda kuka ce,ki sani danki Shine wanda ya ruguza min farin ciki na,ya lalata min Rayuwa,duk da Kasancewa ta talaka hakan baisa na zubda mutunci na ba,saida d'anki ya shigo rayuwa ta  ya watsamin duk farin ciki na ,baiyi duba da maraici na ba shin wai dan mutum ya furta kalmar so sai ya Zama laifi,shin ba Allah ne ba ya jarabceni ba,duk da rayuwar da na shiga hakan baisa nayi karuwanci ba,dan na zauna da mutanen da Suka maida ni tamkar yar uwar su suka yaye min kuncin dake zuciya na,hakan zai zama laifi,shin kun taba tunanin  abinda ya sasu karuwanci ,anma ba komai Allah ne shaida na cewar Ban taba karuwanci ba,naso nayi anma Allah ya kubutar dani,dan haka Allah ne gata n'a."




   tana gama fadar haka ta tashi da gudu tabar gurin.


  

      'Ansar yayi matukar jin tausayin ta,dan tabas shine ya ruguje farin cikin ta,anma ai Mom dinsa tanada gaskiya,dan shima bai goyi bayan hada zuri'a da Aï ba,shi sam ya ma manta da haka ,bazaiyu ba ya hada iri da jinin talakawa ba.




     Mom ko da hanisa ko kadan bata basu tausayi ba,sun danganta hakan da kukan munafurci.


   Mom ta dubi Ansar tace "kadai ji abinda na fada ma  ,sakin ta naso kayi,anma dalilin mahaifin ka yasa na hakura ,dan haka ga yata nan Hanisa ita kadai zata haifa min  jikoki,kuma ka kula da ita kar ka saki Ka bata mata."





  ta dan jima ta tashi ta tafi.





Aï tunda ta koma d'akin ta take kuka,tabas ayau ta yarda batada wani asali,da tanada ina suke,yau har ana gora mata saboda asali,har ana kinta saboda ita Ba yar kowa bace,har ana kyamatar irin ta

    ,"ya Allah ka bayana min asali na, Allah ka bayana min dangi na."


   kuka taci ta koshi,,

 à hankali ya turo k'ofar d'akin ta,cikin sanyi ya shigo ya zauna bakin gado, à hankali ya fara magana "kiyi hakuri duk da dai Mom gaskiya ta fada dole Zan bi umarnin ta,dan haka zan amshi kwayoyin hana haihuwa duk in ina d'akin ki,nan ya gama maganganun sa yayi waje,ko juyowa batayi ba,zuciyar ta sai zafi take mata.





    "Mai girma président,Alhaji kana nufin zaka sauka ka barma Alhaji Usman mai dala mulki ne,bayan shi baya so talakawa ne ke so,kuma baya ga haka kaima kana adalci,na tabata zaka iya yin abinda zaiyi,sanin kanka ne Shi ba dan kasa bane ,Ance Asalin sa dan Niger ne.



   murmushi Président yayi yace" ko tantama ba zanyi ba Alhaji Usman zaiyi   abinda yafi ma Wanda nayi,bazan taba manta Alherie sa gare mu ba nida dan uwa na ba,domin badan shi ba da  bankai wanan matsayin Ba,Ta dalilin Alhaji Usman Ambassador nake bisa wanan kujerar,karka manta a kudi daraja,da mutane bankai ko rabin nasa ba.



  bazan manta ba,lokacin yana ambassador na America,yakan zo kasar sa Niger da kuma kasar Nigeria yana taimakon  talakawa da kudin sa,wanda ko à lokacin ma Shine gatan talakawa,sunfi sanin sa akan shuygaban kasa,babu yanda basuyi ba akan cewar ya mulke su,anma yace baya so.




    lokacin da wasu turawa suka damfare mu muka zuba dukiyar mu mai dunbi yawa gabadaya,suka gudu,da yaji labarin mu ,muka basa tausayi,shi ya binciko mana yan damfarar muka karbi kudin mu badan shiba nasan da yanzu muna cikin talauci .



  karka manta shi ya taimaki kani na Usman Wanda da yanzu yana gidan yari.



   yayin da abokan adawa suka sa cocaïne,wato muyagun kwayoyi À motocin kamfanin dan uwa na mai sarafa kada akazo har gida aka kama dan uwa n'a,nan ma Alhaji Usaman mai dala ya jajirce saida Ya nemo wanda sukeda sa hanu à abun aka kama su Aka Saki dan uwa na bayan an gane tugu ne ,Wanda ya mana wanan Alherie zanyi takara dashi,bayan talakawa ne suka nace shi suke so in zabe yazo.. ......

.







duk bayan kwana daya insha Allah zaku dinga ganin posting dina🥰





aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

               *💖HAKAN💖*







           *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋










*PAGE 54-55*







dan haka nima ina bayan sa,kuma dama mulkin ya isheni."Dadyn Ansar yace.




     waye wai Wanan Alhaji Usman Mai dala ne wai?

  karku damu nan gaba zaku san ko  shi waye.





     *Niger*




à baban garin Niamey shugaban kasa Abubacar sidik  bafajo,mai shekaru arba'in da biyar 45years à duniya,wato shugaban kasar *Niger*



   à yau suna taron Family

. wanda yakan ware lokaci zuwa lokaci dan jin matsalolin familyn sa lokaci zuwa lokaci,ayau ma hakan ce ta faru,,


    b'angaren sa daban wasu tsofi ne biyu Alamun mata da miji ne,sun tsufa,anma hutu ya boye shekarun su,

namijin zaikai kimanin shekaru saba'in 70years. yayin da  macan zata kai shekaru sitin 60years.



   sun tsufa anma Anma Jikin su ya.boye Shekarun su.


   b'angare daya kuma Wasu samari ne guda biyu,daya zaikai shekaru 35,Mai Suna Abdul Malik,wanda yake matakin Ministre de l'éducation,Minister din ilimi

 daya kuma

dan kimanin shekaru 30 Mai suna Ahamed

   Shugaban Sodjoji,wato général Ahamed.


   sai première dame  ma'ana First 

Ladyyy,Matar shugaban kasa,wanda itama yar uwa ce,dan Aure zumunci aka mata ita da Abubacar sidik tun bai hau mulki ba.


   zaune suke duka,yayin da gabayada fuskokin yake cikin matukar damuwa    





          tsofin ma su kuka suke,Aboubacar ma idanun sa sunyi jawur ,suma yan uwan idanun su sun rikide,Abubacar ya ygoge kwala à idanun sa,yace yace"Baffa kunga irin abinda kuka ja,yanzu gashi kulum  muna cikin zulumi na rasa yar uwar mu laure,ita kadai ce mace ke gare mu,haka kuka raba kanun mu,kuka kaimu makarantar Alo mu uku duka,badan Allah yayi mana son boko ba nida kanaina,da kuma iyayen gida masu kirki da karamci da muka samu ba da   yanzu muma nasan da muna rarabe,ance Min Laure tana yawan zuwa ita da mijin ta,domin ganin dangi,sanan duk in sunzo sai taje ruga ita da mijin ta Usman taga ko kun dawo baffa,anma saide ta koma da kuka,amsar daya ce baku dawo ba,haka zata koma akace Da kuka,gashi kaf dangi ba wanda yasan inda suke,andai ce Nigéria suke,mutum guda ne yasan inda suke,Salisu to shima ance an masa kurciya ba'a San inda yake ba."




    ina shatu ce ta fashe da kuka,tace" tabas mu dakan mu muka watsa farin cikin mu,yau shekaru ashrin da uku kenan kulum cikin kukan nadama nake,wayo Laure kina ina ne ,kar na mutu ban ganki ba,Ya Allah ka nuna mana Laure koda jinin ta ne ya Allah ka nuna min ya ta tun ina raye."



    Ameen Ameen suka ce dan zuwa yanzu duka kuka suke .




 président Abubacar yace "insha Allah lokaci yayi da zanyi magana da tashar da kaf duniya Za'a ganin anan zan bada cigiyar kanwata,lokaci yayi da zanyi amfani da mulki na."



nan sukayi Addou'a da fatan samun nasara.kowa ya watse.




    Aï da  ta gama kukan tayi Alwala takai kukan ta ga Allah ya bayana mata dagin ta,sati dayan da Ansar yayi à d'akin Hanisa kamar à kaya yake dan sai yayi dagaske take basa hakin sa.



  ranar da ya dawo d'akin Aï sai zumudi yake zaisha dadi,  Aï   duk ta dago sa ,duk da bata ko kalon inda yake ,tunda Momy ta bada Wanan sharadin itama ta kara d'auke masa wuta,shikam Sam Baya jin dadin hakan.  dadare Aï tayi shirin ta cikin kayan barci sai kamshi take,rigar komai ya bayana à jikin ta,boobs dinan à tsaye gasu da girma, luwai luwai dasu,Ansar yaga har sha dayan dare Aï bata zo turaka ba yace "mai yarinyar nan take nufi,tasan sarai yau ita ce Jira take sai na iske ta."



  wasa wasa har sha biyun dare Aï bata zo ba,ga jijiyar sa ta tashi tana matukar bukata,har ganin sa yake a tsukaken ramin Aï yana gwotso yana cin dadin sa,kasa hakuri yayi ya tashi ya nufi b'angaren ta a bud'e  yake,har tayi barci,bargo ya yaye,rigar barci ta tarare har nonon ta da babu bra sun fito,take yaji jijiyar sa ta kara kumbura har diga take,ba shiri ya afka mata ya cabko boobs dinta da hanu biyu yana matsa,yana lailayar nipple din da harshen sa yana dan ja da tsotsa, Aï mai nauhin barci ji tayi kamar à mafarki har bankaro masa kirji take,.



  à hankali ya gangaro kasa ya bubud'e kafaduwan ta ya kafa baki yana tsotsa kasan ta,yana karkada dabinon ta da harshen sa,yana dan ja sai ya tsotsa ,Ruwan kasan ta wani dadi yake masa,ita kam Aï tunda ya kafa baki kasan ta ,ta farka ganin Shine sai ta Rufe ido,tayi kamar tana barci dan abinda yake mata In ta tsayar dashi ba tare da ta zubda abinda ke marar ta ba ita zata cutu,can tayi wani nishi shaaaa sai ga ruwa na ambaliya à kasan ta,duk ta bata masa ' fuskar sa,tashi Ansar yayi ya Saita jijiyar sa,daidai ramin ta,wata irin tura ta masa kadan da ya fadi yda gudu ta shige d'akin ta ,ta dana key,dan dama à falon ta shimfida katifa ta kwanta,.



da gudu shima ya bita yana jijiga k'ofa ta bud'e ga sandar sa sai kara haurawa take ,tana kumbra Tana bugar iska,  Aï tace"ai duk wanda baya kwanar hada zuri'a dani mu zauna haka ka hutar ma kanka,ka ga ba sai ka bani maganin hana d'aukan ciki ba,kowa ya rike kayan sa."





        ba yanda baiyi ba Anma taki budewa,b'andaki ta shiga tayi wankan ta ,ta fito tayi shirin barci tayi kwanciyar ta,Ansar kam dak'yar ya samu barci ya d'auke sa yayin da marar sa tayi ta ciwo   .


 washe gari ras Aï ta   tashi ko à kwalar rigar ta , sai tayi kamar ba abinda ya faru, ana zaune ana cin abinci su duka,oga Ansar ba  magana ,Aï tace" um niko sis dama inaso nayi magana dake,Hanisa ta dago tana kalon  Aï shekeke,bata ce ufan ba, Aï tace dama ina so nace miki  dama ina so na bar miki mijin ki ne,dan ni dama ba Dan na zauna dashi ba na aure sa,saboda  fyadan da ya min naga shi ya kamata na aura daga farko,dan idan na auri wanda nake so a haka yaji ni ba a budurwa ba na tabata baizai kale ni da mutunci ba,anma in na fito a bazawara na tabata bazai zarge ni ba,dan haka ki rokar min mijin ki da ya aje cewa daga yau ni ba matar sa bace ,sanan ya rubuta min takardar saki na.naje ga wanda nake so"



.ya isa naji wata tsawa da gabadaya ta girgiza Gidan.







Aci gaba da gashi 🍇

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                    *💖HAKAN💖*








                  *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋









*PAGE 55-56*








Ansar ne gaba-daya ya rik'ide ya koma tamkar zaki,ya hargitse,hankalin sa ya tashi,gaba daya nutsuwar sa bata gare sa,kamar ba mutumin dake zaune yanzu ba ,mai cik'e da nutsuwa,anma jin kalmar da Aï ta furta,shi ya hargitsa sa Ya hargitsa tunanin sa gami da nutsuwar sa,bakin sa har wani zanzana yake ,yace"wly wly kinji n'a rantse ko,to Nida ke mutu ka raba ,dama kin aure ni ne dan haka,ai tunda Kika shigo gida n'a to ba futa,kuma zancan cewar kin bada kwanan ki wanan ma bai taso ba,domin haki ne a gare ni kuma dole n'a sauke sa,abu n'a biyu,daga yau kowa zata d'auki kwanan ta,in nayi kwana biyu a d'akin wata dayar ma nayi biyu,kuma ko wace daga ranar girkin ta ya kewayo ita za tana iske ni d'aki,kuma ta dinga gyara min d'aki da komai ba sai n'a fada muku ba,dan ku mata ne kun fini sanin abinda ya kamata."




     Yana gama fadar haka yayi ficewar sa fuuuuu ya barsu duka hangame da baki,ba kamar Hanisa da ta cika da matukar mamaki,sakamokon abinda ta hango tsantsa a idanun Ansar,tabas ko da makaho ne yasan cewa Ansar ya kamu da matsanancin son Aï kawai borin kunya ne yake.


  Wani irin abu ke taso ma Hanisa a makogoro,danewa kawai take,a hankali ta tashi tabar wurin,ta shige d'akin ta ta saki kuka,,Saïda taci kukan ta ta koshi barci ya kwashe ta.




         Ansar kam abin ya dame sa kawai yayi wanka ya shirya ya fice daga gidan zuciyar sa na tafarfasa,ko takan matan bai bi ba,a mota dreba n'a jan sa maganar Aï n'a kara yawo bisa kwanyar sa,a haka ya isa gidan su Khalid ,Saïda ya fara biya ya gaishe da Hajiyar su Khalid sanan ya huce b'angaren Khalid kwance ya iske sa yayi zurfi cikin tunani,ga jijiyar sa cikin wondo a tsaye,duka Ansar ya kaimasa,yace"katon banza jarababe,sai ka tashi ai."



     Firgigit Khalid ya farka daga dogon tunanin sa duk ya hada zufa duk da AC dake kune a d'akin sa."



   Duk cikin yanayin da Ansar yake bai hana sa bushewa da dariya ba ganin abokin sa a haka dan ba shaka tunanin mace ne yake.



    "Kai yanzu dan jaraba tunani ma sai  kayi tadi,ko tsoron wani ya shigo d'akin baka yi.?




   "Mtsss kai wly anyi dan iska ina tunanin masoyiya ta har munyi aure mun fara gudanar da suna kazo ka wani katse ma mutane jin dadi."



   Khalid sakin baki yayi yana kalon jaraba irin ta abokin sa.



  " Yanzu dai tashi ba wanan ba ,wly Khalid ina cikin wani hali,sam n'a rasa gane kan yarinyar nan,kamar ba ita ba take ikirarin tana so na , anma yanzu sam bana ganin haka daga gareta, wai har takai tanae ce min na sake ta wai dama ta aure ni ne dan saboda kar ta auri Wanda take so ya gane ba budurwa bace, anma yanzu tunda   ta aure ni  to sai n'a rabu da ita."




     Kalon sa Khalid yake tun da Ya fara magana,har ya gama baice da  komai ba,can ya sauke ajiyar zuciya yace"hum malam ka fito ka nuna ma matar ka soyaya a huce wurin ka tsaya kana wani  d'aukan kai,zaka cuci kanka,dan ita mace yar kula ce matsawar  ka nuna halin ko in kula,to wly itama nesa zatayi dakai."




   "Kai dan ubanka

  Wa yace maka ni wani son ta nake kawai dai inajin dadi da ita ne,gashi Abinda Mom tace,nan ya kwashe ya fada masa sharadin Mom."



  "Tab lalai kam kana tsaka mai wuya,hakanan zaka lalaba ta har lokacin da Mom ta amince da ita,anma ga shawara.

  Nan ya rada ma Khalid suka tafa nan Ansar yace"shege shi yasa nake son ka ko yaya mutum ya dau caji kasan yanda zaka sauke masa."




  "Khalid yayi dariya gefan baki yace"nine fa Khalid n'a Samira ikon Allah,kai ni    fa yarinyar nan tana bani tsiwon kai sam taki yarda dani, taki bani da   

n'a nuna mata so matsawar zata,  tuba zan iya auren ta,anma taki bani dama ,yanzu ma dakake gani n'a mafarkin ta nake,sai share ni take kulum in naje."


  "Uhum kaide ka sani Can ta matse muku,da karuwa zakayi soyaya harda aure mtsss kaima wasa kake dan hajiya bazata barka ba,basu rabu ba saida sukayi dan rikici dama sun saba .




          Gidan  su Ya nufa ,Ansar Mom dinsa  kawai ya iske bayan ya gaida ta nan suka dan taba hira ta kara jinjina masa maganar da ta fada masa akan Aï.sai dare ya dawo gida direct d'akin Aï ya nufo,sa'a akayi tana b'andaki tana wanka,kwalbar juis ya gani nan ya nufo kwalbar yaga juis ne ba'a ma sha ba.



    Aï dama ta fido juis din ne dan ta sha anma yayi  kankara shi yasa ta aje har ya sha iska in ta fito sai tasha.



    Cikin jin dadi ko yaje ya zuba kwaya biyu n'a magani daya n'a barci daya na kuma n'a hana d'aukan ciki.ya girgiza yabar d'akin .......



  Aï n'a fitowa ta bude juis dinta tasha take.........







Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love

💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                    *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋








*PAGE 57-58*






    Taji wani irin barci nason figar ta haka ta  tayi kokari  ta shafa mai tasa humura mai kamshi ,kowane lungu n'a  jikin ta,ta dangwalo miski a kada ta shafe farjin ta ,goge ko wane lungu n'a kasanta ,ta fida ta sake d'aukan wata ta dangwalo misk ta matsa, minti uku ta cire dan wani irin barci ke fisgar ta,  ko cire tawul din bata samu damar yi ba ta fada kan gado  sai barci, Ansar saida ya gama komai nashi harda yar wakar sa  Ya rufe d'akin sa da key ,d'akin Hanisa ya fara shiga  ya iske har tayi barci ya fito ya rufe mata d'aki ya nufo d'akin Aï ,a yanda ya iske ta yayi matukar ruduwa ,santala santalan cinyoyin ta jajawur sai walkiya suke,su Ya fara karo dasu,wani yawu ya hada ya rufe d'akin da key,ya duba kwalbar juis yaga ta shanye sa gaba daya.


  Wani dadi yaji ya rufe sa a hankali ya lalabo

    Madani ya rage hasken d'akin,haye gadon yayi ya fara  shafa cinyoyin ta take ya fara jin wani vibrashin ,yana shafa cinyar ta har yakai sama ya kunce karamin tawul din dake jikin  ta,take ya d'auke wuta,arba da yayi da manyan nonuwan ta,a hankali ya fara matsa su yana liliya kan nonon nata, a hankali yakai bakin sa  yana tsotsaya nonon kai kace bai taba sanin mace ba yanda yake hauka hauka,wani irin sha yake ma nonuwan ta,wasa yayi da ita sosai,sanan ya kware k'afafun   ta yakai bakin  sa   kasan ta duk da tana  barci anma ji take kamar mafarki take,dan wani dadi take ji ,sosai yake zukar kasan ta,can yaga ruwa n'a ambaliya kaiwa ya saita kaciyar sa daidai ramin ta,nan ya fara aikin suburbuda,yayin da hanuwan sa duka ke saman nonon ta yana masu  wata irin matsa,sai sabatu yake shi kadai yana girgiza kai in ya tabo maji dadi, har wani karan dadi yake

 Sosai yake cin ta,sai juya ta yake yanda yaga dama,ga wani shauki nata na kara fizgar sa,wayo garin dadi ,a ranar saida yayi sau biyar da ita tukon ya barta.




    Washe gari  da safe da wani matsanancin ciwon jiki Aï ta tashi yayin da kasan ta ke mata wani irin zugi,a hankali taji wani ruwa na yawo a kasan ta,anma sam bata kawo komai a ranta ba,ta danganta haka da  mafarkin da tayi jiya..

    Ta tashi dakyar tayi wanka tana mamakin wanan ciwon jiki nata.



     Wanka tayi ta gasa kanta tazo ta shirya cikin kananan kaya,tayi kyau sosai sai kamshi take, ta fito ta hada breakfast ta jera table,   Hanisa n'a kumbri ta fito da shirin ta na zuwa wurin  aiki Ansar sai anjima zaije aiki.


    Nan suka zauna duka ana karyawa gogan sai murmushi yake dan in ya tuna roman da ya kwasa jiya,sai yaji dama Aï zata aje makamanta susha  love da yafi ko wane da namiji jin dadi a duniya,bini bini sai ya kali Aï yayi murmishi ita kam bata ma san yana yi ba,Hanisa ce ta lura da haka cikin matsanancin kishi tabar abincin tayi ficewar ta wurin aiki ko ufan batace dasu ba.



   Aï kam tana gamawa ta koma salon dan kalo,shima ruwa yasha ya nufo inda take zaune ya kwanta a kujerar da take zaune mai mazaunin mutun uku ya aza kansa saman cinyar ta,yana duba face dinta da ta d'aure lokaci daya tace " malam lfy ya haka ? 



" Naga ai cinyar matata ce dan haka inada incin zama,look! Aisha ya kamata zuwa yanzu ki gane mu ba yara bane kuma bayan haka aure ba wasa bane,tabas nasan nayi miki laifi dan girman Allah ki yafe min, wly wly wly tun ranar da na fada miki nayi nadamar abinda na miki, wly wly yanzu in nace banae jin wani Abu game.dake nayi karya ,dan girman Allah da darajar sa ,da Manzon sa ki bari muyi zaman aure tsakani da Allah duk da nasan  baki so na anma  ki rage wanan kiyayar a gare ni,ki bari mu zauna lfy,nayi miki alkawari zan kula dake sosai fiye da zaton ki....



        Zancan mahaifiya ta kuma wly Aisha in nace miki a lokacin da take wanan zancan ban girgiza ba nayi karya,wly kinji n'a rantse duk wani motsin ki tun ranar da kika bar gidan haya da kuke wanda aka kore ki inada labari,kuma nasan sarai baki taba sanin wani namiji ba bayan ni har ila ,yau dan Allah ki yafe min,wly ina wahaltuwa."




    Runtse idanun ta tayi , take hawaye suka fara gangaro mata,tana wani irin kuka mai ban tausayi,tace"a rayuwa ta baban kuskuren da nayi daya ne wanda har yanzu ina nadamar sa wato shine furta kalmar so a inda bai dace ba,shin dama furta kalmar so zai zama kiyaya ga wanda  aka furta ma,anci mutunci na akan so an raba ni da budurci na,an rada min sunan karuwa akan so,duk so ne ya jamin *So ne silar faruwan hakan*


   😭😭😭😭😭

      Tace "bakayi la'akari da maraici n'a ba ba uwa ba uba,sanan n'a rasa kaka ta,wada sati biyu da rasuwar ta ka afka min ko tausayin maraici n'a baka ji ba,sai yanzu da na zama mutum kake so ka shirya dani,wane irin wulakanci ne baka min ba,da kaji ni zaka aura."



   A hankali ya sauko da gwiwoyin sa yace "dan Allah ki yafe min Aisha,wly sai daga baya nayi nadamar abinda na miki a lokacin da zan miki fyade sam bana cikin hayaci na,sanan sam bansan kinyi rashi a lokacin ba, sai daga baya naji,ko ranar da na miki baki ga irin kukan da nasha ba,nayi niyar taimakon ki kwatsam wata rana na ganki da wata irin shiga wada bata kamace ki ba,kin rugo bisa hanya sai ihu kike,kamar an biyo ki,ga wasu yan iskan kaya irin na karuwai.a ranar kasa barci nayi ina  takaicin yanda n'a ganki,sai daga baya nayi bincike n'a gane cewar baki taba karuwanci ba,anma daga n'a tuna yanda na ganki ranar sai na wuni n'a kwana da takaicin abun,naso n'a taimake ki anma wata zuciya tace n'a barki naga ko zaki iya hakuri da yanda rayuwa tazo miki ,kiyi hakuri bansa zan aure ki ba,kawai nayi.niyar n'a taimake ki daga baya bayan aure na n'a baki kudi masu yawa sanan na kaiki makarantar kasar waje,kwasam sai ga dady ya samu labarin abinda n'a miki,wly a yanzu a shirye nake da na karbi aure.na hanu biyu biyu."




    Nan yaci gaba da bata hakuri,kuma sosai Aï tayi sanyi ta sauko,anma bata  nuna masa ba,tashi tayi ta koma d'akin ta ta kwonta,tana tunanin ta hakura suci gaba da zaman auren su ko kuwa.



   Gaba-daya ta rasa mafuta nan barci ya d'auke ta,Ansar kam  kasa sukuni yayi jin yanda zuciyar sa ke masa kunci,wani haushin kansa yaji da nadamar Abinda ya mata tare da jin tausayin ta.






    Mom kam.duk bayan kwana biyu sai tazo tama Aï rashin mutunci da kara jadada mata bata si tu ta,sanan bata son hada jini da ita, tare da kara jan kunan Ansar cewar kar ya sake ya hada zuri'a da karuwa,shikal abun fa yanzu ya fara isar sa ko kadan baya son ana taba masa Mata,sai yayita bata rai in ana ma Aï fada.....


  Hanisa kam batada lokacin su kulum tana wurin aikin ta,dan ita dama bamai bukata bace,haushi ma naci Ansar ke bata,dan haka har weekend aiki take zuwa.





Bayan wata daya da auren Aï da Ansar yau ta tashi da wani irin jiri,ga Amai da take tun daren jiya.ko falo ta ta kasa fitowa kwance take kamar ruwa.








Tofa ana wata ga wata tirkashi uhum😰









Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘

Maimou Love😘💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                     *💖HAKAN💖*







                  *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋





  


   *PAGE 59-60*








    Gaba-daya ta jigata,saboda kwanan da tayi tana amai,  Ansar yau shima ya gaji,duk zaman da sukayi da  Aï har yanzu taki sake masa,gashi tun ranar da yayi drogué ta da kwaya rabon da ya kusance ta.


      d'akin ta ya nufa dan yau itace dashi,a hankali ya tura kofa ya shigo ,ya ganta a kwance tamkar ruwa, kura mata idanu yayi dakyau yaga yanayin ta a rikice ya karaso inda take ya dafa ta, yace"Aisha lfy mai ya same ki haka?

,duk a rude yake tambayar ta."



    "Uhum ba komai kai na ne ke ciwo."



   "A a tashi muje asibiti,bakya jin dadin jiki kikayi shiru,ya zaki dinga barmin kanki a wanan hali,magani yaje ya d'auka yazo ya tada ta ya bata tasha,sanan ya hada mata tea mai kauri tasha,nan ta danji k'arfin jiki,ta daga kai ta kale sa tace"  dan Allah inaso zanje naga yan uwa na."

    Bata 

rai yayi dan yasan abinda take nufi yace "keda bakya jin jikin ki ina kuma zaki kuma kinsan bai kamace ki ba a matsayin ki n'a matar aure kije gidan karuwai."



   Cikin bacin rai tace koma dai menene yan uwa na ne,kuma ai a gidan n'a zauna ,sanan duk iskancin su saide su fita waje suyi badai cikin gida ba."



   Ganin  da yayi ranta ya bace yasa ya sauko yace yi haukuri har kiji k'arfin jiki in naga yanda yanayin ki yake kar gobe in Allah ya kaimu sai na kaiki muje."



    "To tace , cikin farin ciki domin duk sai ta nemi ciwon da take ji ta rasa,lalai tana son taga su Sam baby domin tabatar da zargin ta,duk da ita ba wani malamar asibiti bace tasan singne din masu ciki,inko cikin ne zatayi farin ciki ,domin ayau shi kadai zata iya kalo taji dadi ,a matsayin  jinin ta kuma dan uwan ta,wala mace wala namiji,tana farin cikin zuwan sa domin

     Shi kadai zata kala taji dadi,a matsayin jinin ta.



     Tashi tayi tayi wanka,ta shirya duk karfin hali take yi dan ya barta ta tafi ko zuwa gobe ne.....



  Shima da yaga ta tashi yaga alamun ta samu lfy  sai yaji dadi tare da sauke nauyayar ajiyar zuciya.


      B'angaren Hanisa ko ko oho domin Hanisa gaba-daya aikin ta shi tasa gaba,miji kam dama ita bata cikin matan da suke  nace ma miji bace, duk da  tana son mijin ta kuma tana kishin sa,anma ganin da tayi itama Aï bata wani sake ma Ansar fuska yasa bata damu da zaman ta ba,saide zuwa yanzu kawaye sun dan fara zuga ta.



     Mom zaune ita da kawar ta sai hira suke,bisa Kan wani business , Can macen tace"wai niko first Lady ya surukar ki  karuwa fa ,ina fatan dai kinma tufkar hanci , dan wly kika yarda ta haihu da danki to duniya ce zata dinga zagin jikokin ki, ana kiran su da yayan karuwai."



     Hankalin Mom à tashe tace "ina hakan ba zai taba faruwa ba bari kiga n'a kira Ansar din.


   Bugawa daya biyu Ansar ya d'auka Mom tace " kana jina daga daya b'angaren Ansar ya amsa tace,wly wly kaji na rantse matsawar ka saba Umarni na akan yarinyar nan sai n'a tsine ma ,karka sake yarinyar nan tayi ciki."

     Mom tana gama fadar haka ta katse ,nan suka ci gaba da fira da kawar ta,Mom tace "ni wly badan Dadyn Ansar yace matsawar n'a raba auren Ansar da matar sa to nima zai rabu da nawa auren wly da tuni yarinyar nan na raba ta da dana."



   "Uhum first Lady ko haka kika barta ai taji jiki,."



  Nan sukaci gaba da tataunawa.

     Washe gari Ansar dakansa yakai Aï gidan su Sam baby,yace zai dawo da yanma ya d'auke ta,cikin gidan ta shige ,ai su kam baby nayin arba da muryar ta suka fito a guje  

               Suka tarbe ta suna

   Murna,itama cikin farin ciki ta rungume su.


     Bayan sun shiga sun zauna nan Aï take fada musu abinda take tsamani,take Zuky baby ta kira doctor dinsu ya shaida musu yana asibiti ,suka d'auki Aï sai can  asibiti,ba wata wata suka kwatanta ma doctor nan aka debi jinin   Aï akayi laboratoire dashi,bayan minti talatin aka kawo résultat,doctor ya gani,nan yake ce musu tana d'auke da cikin wata daya.sanan ya rubuta musu magani  wanda ya kamata tasha harda n'a aman da take yi.



   Wayo farin ciki wurin Aï har su Sam Baby  ba'a magana,nan suka koma gida bayan sun sayi maganun nukan,sai tatalin Aï suke ,duka su sai murna suke,Kam baby tace" nikam tun yanzu zan fara sayo kayan  baby akayi dariya, Aï ta bata fuska,Sam baby tace"lfy   sis ?



  "Mahaifiyar Ansar nake shaka ,karku manta furucin ta.


Dafa ta sukayi duka, sanan zuky baby tace" karki saki ki nuna kinada ciki ki bari sai ya girma kowa ya gansa har shi mai cikin,domin keda kanki kince shima yana jin zafin wanan furcin n'a mahaifiyar sa,ki bari in ya girma in yaso muga ta karya,ai ba'a ja da ikon Allah n'a tabata wanan ciki ranar da kika je kika d'auke sa kinga ko Allah ba'a masa wayo."


  

  Nan sukayita danan ta da kalamai masu dadi,har taji sanyi,da yanma Ansar n'a zuwa ya d'auke ta suka koma gida,su Sam baby kam sunyi mamakin yanda ya sake musu har suka gaisa da dan taba fira.




   [22/04 à 19:53] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


*💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                *💖HAKAN💖*







                     *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM*💋








*PAGE 61-62*










        Suna isa gida Aï ta bud'e k'ofar mota zata fita, Ansar yayi carab ya kama hanun ta ,ya rike gam,tayi tayi yaki saki,


kalon sa tayi ido cikin ido suke kalon juna,sun d'auki tsawon minti uku a haka, Can Ansar ya sauke ajiyar zuciya yace "plz Aisha me yasa kika tsane ni haka ?

   Kulum cikin baki hakuri nake bisa kan abinda n'a miki n'a duka har kasa da k'afafu n'a domin baki hakuri,anma har yanzu kin kasa yafe min,kin kasa sakewa dani,mai yasa ?



      "Banga Amfanin sakewa ba ga inda ba'a     son mutum,shin dan me    zanyi walwala a inda ba'a so na,kar ka manta fa ba      auren so mukayi  ba,   sanan maganar yafiya ni n'a riga da n'a yafe ma,dan da ban yafe ba,sam ba zamu taba hada inwa daya baaaaa tunda ta fara magana ya tsurawa karamin bakin ta idanu,tsananin burge sa da bakin yayi yanda take motsa sa,,batayi aune ba taji  an  hade bakin su wuri daya,yana musu wani irin  tsotsa,yayin da ya rike kanta gam wuri daya,tun tana ture sa har takai ta barsa,sosai yake tsotsan bakin ta, ya ya samu alewa,wani irin dadi bakin ta ke masa,tun tana tirjiya har takai ta biye masa ita kanta  dadin hakan take ji domin har kasan ta wani zut zut yake mata,sun d'auki minti kusan goma,a hankali ta zame bakin ta,suna sauke numfashi daya daya,kalon juna suke idanun su duk sun kada,saukar hawaye ta gani a idanun sa,tayi matukar rudewa,a hankalin ya bud'e bakin sa ya fara mata magana cikin sanyi yace"ban   sani ba ko abinda nake ji shine ainahin so ,anma bari kiji wani abu daga zuciya na,wly tunda nake ban taba kishin wani abu ba kamar yanda nake kishin ki ba,tabas n'a miki kin da duk wanda ya gani zaice ni makiyin ki ne baba,anma wani ikon Allah kin naki baikai har  zuci ba,dan wly duk abinda zan miki a baya da sunan tsangwama ko fada idan na dawo gida nima sai n'a shiga kunci,ban taba jin makamancin Abinda nake ji akan wata ba bayan ke,ada nayi tunanin abinda nake ji akan Hanisa shine so ,ashe ba haka bane,akoda yaushe in n'a ganki zuciya na sai ya buga,in n'a ganki cikin wani mawuyacin hali nima ina shiga,ko ranar da aka kore ki daga aikin salon da restaurant nayi matukar bakin ciki,n'a shiga wani hali da tunanin  ina zaki shiga ,wane hali zaki shiga,karki je kuma ki shiga karuwanci bayan kuma Allah ya ceto ki tun farko,wly wly da naga kin tatara  kayan ki kin koma wanan gidan ba karamar bugawa zuciya n'a yayi ba,a ranar a k'ofar gidan cikin wani lungu kusan sai asuba n'a bar gurin dan nan n'a kwana,tun daga lokacin banida wani aiki kulum saide nazo da dare har asuba,ina gadin ki,sanan na tabatar da bazaki shiga wanan kazamtaciyar harkar ba,sam bana samun kwanciyar hankali zaman da kike a gidan,idan bazaki manta ba watarana kun fito harda ke bayan zuwan ki kafin kuje wurin mahaifi na,kuka fito dadare dan zuwa restaurant wata mota ta biyo ku,kuma ku kanku kun gane da ku nake bi,a ranar n'a tsorata a tunani na kema kin shiga harkar su ce,sai can naga inda kuka nufa kuma kuna karewa kuka dawo gida nan hankali n'a ya kwanta.....



    "Tabas anyi haka Aï ta tuna dan a ranar ita ma  ta ankarar da su Sam baby cewae ana bibiyar su,sai kam baby tace yanzu haka cikin yan samarin dake son su ne daya ke binsu dan haka basu ma damu ba...




       Tana cikin tunani taji ance "I love you"



   Kamar dirar makiya taji kalmar, kara kalon sa tayi dan tabatar wa shi ya fada ko kuwa,kada mata kai yayi yace" yes I love you  my Aisha baby,wly ki yarda ina matukar son ki son da bazai misaltu ba ki yarda da ni a yanzu kece rayuwar ta,inaji dake inaji a jiki n'a matukar babu ke yanzu a rayuwa ta zan iya rasa ta gaba-daya,n'a roke ki da Allah ki agaza ma rayuwar Ansar din ki ,ki bari muyi rayuwa mai dadi n'a nuna miki so,   so n'a  hakika,dan Allah ki  taimaka."


   "Ita kanta zuwa yanzu  ta gaji da wanan rayuwar da suke, *SO* ba karya bane ko tace bata son sa tayi karya,Allah ma muna bata masa kuma mu tambaye sa gafara kuma ya yafe mana bare kuma mu yan adam,a hankali ta yuyo ita dai yake kalo kamar zaiyi kuka,tace "bana son ka."

 Saitin Zuciyar sa taga ya dafe domin wani irin bugu zuciyar sa ta masa,halin tashin hankalin da taga ya shiga lokaci daya  yasa ta rude a hankali ta rungume sa tace"I love you too, wani sanyi ne ya ziyarce sa lokaci guda  tare da wasu hawaye da suka zubo masa,ya sauke wata irin nauyayar ajiyar zuciya, ta dago kansa tana masa wani irin murmushi mai wuyar fasaltuwa,shima wani zazafan son ta ke kara nukurkusar sa .kara hade bakin wuri guda sukayi cikin zafi zafi suna shan junan su,yayin da yakai hanuwan sa duka a boobs dinta yana latsawa,wasu irin taushi yake ji,kasancewar motar baba ce kuma gilashin baki ne ba   mai ganin su dan haka hankalin su kwance,a hankali ya fida mata zif din riga yaga nonuwan Sun d'au ruwa malam.gasu bul bul dasu gwanin sha'awa ga kyau,lumshe idanu yayi lokacin da yakai  hanu kansu yana latsawa wani taushin bala'i ya ziyarce sa,nan yaci gaba da lumda yayin da bakin sa ke hade da nata yana famar tsotsa,a hankali ya cire bakin sa yakai kan boobs dinta  yasa harshe yana zagaya kan nipple dinta da harshen sa,yana dan cicizawa ashhhh Aï tace dan wani dadi da ya ziyarce ta,tana kara bankaro masa nonon ta,tana shafa kansa dan har ga Allah itama a matse take, gaba-daya ya Tura bakin sa a nonon ta yana sha kamar yaron goye, yakai hanun sa a dayan nonon yana matsawa,ga jijiyar sa n'a wani kara  mikewa tana kumbra ,har wani diga take a wondon sa,tsananin bukatuwa ,jin hanun ta yayi a saman jijiyar sa tana shafawa,ji yayi kamar zai shide, wani mugun dadi ya ziyarce sa,haka yaci gaba da tsotsar nonon ta ita kuma tana kara turo masa tana shafa jijiyar sa , hanu yakai kasan ta yana Murza Kan  belin  ta,,ta sauke wani nauyayan nishi ,a kune ya rada mata yace" baby plz mu koma bayan mota a bukace nake ,can yafi, itama da yake a bukace take yasa suka koma bayan mota,  cikin zafi zafi ya fida wondon sa ,itama ya kunce mata zani,ya fida mata pant sukayi zigidir, kwantar da ita yayi ya bud'e kafafun ta ya daga su Ya rike ,nan ya fara hura mata iska a kasan ta,ya ziro harshen sa ya zura ya a tsotsan gurin,yana kai hanu yana kara budewa yana tsotsar ruwan kasan ta, Aï kam ihu take son yi ta rike baki gam ,dan wani irin dadi ne take ji, nan ta kara danna kansa ,yana kara zuko ruwan kasan ta,yayin da hanun sa daya ke saman nonon ta yana matsasu son ransa,wani ruwan dadi yake ji a kasan ta yana zukowa,ya jima a haka ita kuma tana kara dago masa har wasu ruwa masu yawa suka bulbulo,kara rudewa yayi da sha'awar ta ,gani yayi yana matukar bukace,ya tashi zai nemi shigar ta ,ta kama hanun sa ta zaunar dashi,nan ta kama jijiyar sa ta kafa bakin ta ta tura cikin bakin ta ,saida ta tsuke bakin ta  sanan ta fara sama da kasa da bakin ta tana ma jijiyar sa wani irin tsotsa wanda yasa Ansar ya fita daga hayacin sa,har wani shidewa yake,jin dumin bakin ta,wani dadi yake ji,har kara tura  mata jijiyar sa yake yana sambatun dadi,sun d'auki lokaci a haka ,sanan ya juya ta,ya hau ruwan cikin ta,ya hade bakin su wuri daya sanan ya saita jijiyar sa kasan ta dakyar ya shige ta,  ,wayo wani gumin dadi yaji,sanan kasan ta a tsuke yake ,jijiyar sa ta cika mata mara dam,nan yaci gaba da soka mata,yayin da ruwan dadi ke  biyo jijiyar sa ,sai ihun dadi suke duka, gaba-daya sai yaji kamar yau ya fara sex da mace saboda irin goyon bayan da ta basa,sosai yake suburbudar ta sun jima a haka,sanan ya sake mata position ,tayi goho  saida  ya duka ya tsotsi ruwan dake fitowa kasan ta, sanan ya kara Saitawa ya shige ta,haaaaaa nan yaci gaba da cinta wani dadi n'a ziyartar su, Aï cikin ranta tace"ashe haka abun keda dadi shi yasa su Sam baby suka kasa tuba.


    Ansar aiki  yake  wuta wuta,sai zabga mata jijiya yake,yayin da suke kukan dadi, Sun jima a haka,Can yaji wuta ta d'auke masa,ya rike ta kam yana mata da k'arfi,yana wani sambatu,ya kwarara mata sperme a mara,itama kankame sa tayi, dan ta kawo,suna numfashi sama sama...



    Rungume ta yayi suka kwanta ,sama kujerar mota suna nishin dadi kawai suke saukewa,a kune ta rada masa cewar "my love yunwa nake ji."



    "Oh oh afuwa,my love najin yunwa n'a barta,maza tashi muje muyi wanka sai muci abinci muyi sallah,daganan kuma a kara min dadi na ko"ya kashe mata ido daya😉 "


   Rufe fuska tayi,ta kai masa dukan wasa tana yar shagwaba,maida kayan su sukayi suka fito rungume da juna,Hanisa suka iske a falo,tana wani aiki da computer  ,daga kai tayi ta kale su,wani irin kishi ya taso mata,"uhum kaima an shanye ka kenan dama ai karuwa ka auro dole naga canji, tunda tasan yanda zatayi ta kwace ma mace miji tasss taji saukar mari a kuncin ta, Hanisa ta dafe kunci tana kalon Ansar ido cikin ido tace ni ka mara akan wanan ni."



     Rai a bace Ansar yace "daga yau n'a kara jin wanan kalmar ta karuwa daga bakin ki kin furta ma mata ta wly sai n'a miki hukuncin da yafi wanan, stupid kawai,mtsss."yana gama fadar haka yaja hanun Aï sukayi ciki.



    Hanisa ji tayi kamar tayi hauka dan bakin ciki,a ranar haka ta kwana da bakin ciki yayin da su Aï suka kwana suna zuba love... 


       Washe gari Hanisa tun dasafe ta tafi Office,ta iske safiya abokiyar Aikin ta,itama matar aure ce,cikin damuwa bayan sun gaisa,Hanisa tace"kawa kamar yanda suke cema juna,wly ina cikin damuwa.

"Subahanilillah kawa damuwar me ?


     "Sauke ajiyar zuciya Hanisa tayi tace"kawa wly jiya nayi test ya nuna inada ciki,gashi ni kuma ban shirya d'aukan ciki yanzu ba,dan kinsan inason matsayin manaja dole sai nayi aiki tukuru,kinga ko wanan cikin zai iya takura min, gashi in mai shi yaji zai iya cewa ma n'a aje aiki na,ni kuma ba abunda nake so kamar wanan aikin nawa."



   "Sauke ajiyar zuciya Safiya tayi tace dan wanan abun shi ne kike tada hankalin ki,ai wanan mai sauki ne,nima,lokacin da nayi ciki,ina tsaka da aiki na,naga zai takura min dan haka wata kawa ta takai ni wani guri asibiti ne,aka zubar min da cikin , Ahamed miji na bai ma sani ba,dan haka kema in kin shirya zan kira wayar doctor din n'a sanar dashi sai muje a zubar miki,tunda mijin ki bai sani ba."



   "Cikin murna da farin ciki Hanisa ta rungume Safiya tace"kai nagode kawata Allah barmu tare,kira doctor din,aiko take ta kira doctor din yace ko yau ma zasu iya zuwa,aiko karya sukayi wurin aiki cewar Hanisa ba lfy Safiya zata rake ta."


   Da yake shugaban abokin dadyn Hanisa ne,yace suje maza Allah bata lfy.


      Suna zuwa asibiti doctor ya duba ta,dakyau yaga cewar marsawar aka fida wanan ciki akoi matsala,za'a iya samun matsala fa.


  Tace ita dai a fida insha Allah ba abunda zai faru,nan ta kara ninka ma doctor kudi,ya rude yaga kudi kunsan inyamuri idan yaga kudi,nan ya amince aka kai kayan aiki wani d'aki,nan fa aka fara aiki,wajen awa daya doctor ya d'auka yana fama kanta,hakika zubar da cikin yazo da complication,kamar yanda yace anko samu matsala jini ,yaki d'aukewa.d'akiyar sukae shawo kan matsalar Hanisa tana wahaltuwa ba kadan ba azaba take sha matuka.








   Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[23/04 à 20:26] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

           *💖HAKAN💖*








                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*









*PAGE 63-64*









D'akiyar suka samu jini ya tsaya,anma tayi matukar galabaita,nan ya kara mata jini,sanan ya mata alura ta samun barci,haka ya fito yana share zufa,Safiya ta tashi a rikice ,tace doctor yaya komai ya kamala ko,ganin yanayin fuskar sa yasa hankalin ta ya tashi,yace ta biyo sa Office,jiki sanyaye safiya ta biyo sa,bayan ta zauna , Saïda ya dan ja lokaci cikin zulumi da jimami sanan ya fara magana kamara haka" Madame ke shaida ce Saïda nace muku zubda wanan ciki zai iya kawo matsala anma kuka ce ayi,to anyi aiki kuma aiki ya yiwu,anma an samu matsala,domin bayan jinin da ta zubar,Nurse tayi salama ta shigo ta basa wani result ya duba dakyau ya tashi tsaye a razane yace "what ,Oh m'y good🤦‍♂,ya jima a tsaye Safiya n'a tambayar sa ,sai can ya sauke nauyayan ajiyar zuciya,yace wato examen muka mata n'a kwayoyin haihuwar ta wanda da nace a bari muga result din tace ayi daga baya an gani,gaskiya yanzu sakamoko ya nuna koin haihuwar ta mai k'arfi shine wanda ta d'auki ciki,dan duk sauran basuda k'arfi,dan haka a cikin kashi dari ,kashi biyar ne takeda n'a  sa ran koda zata samu haihuwa,anma gaskiya sai in har tanada rabo.kuma ko ba wanan matsalar ba,tun kar ayi mata aiki saida nace mata za'a iya samun matsala yayin kokarin zubar da ciki,to matsalar kam an same ta,domin ta samu matsala ga maihaifar ta wanda bazata kara samun ciki ba."




          Innalillahi Safiya tayita maimaitawa,sanan a hankali tace "dan Allah doctor ina rokon ka kar ka fada mata abinda ke faruwa,mijin ta dan président ne,in ta fada masa zai iya kule mu daga ni har kai  mai fida mu sai Allah,dan kasa ko wanan aikin naka a sirri kake yin sa dan haka kaja bakin ka kayi shiru,mu rufa ma juna asiri."


   Tab tuni doctor ya tsorata,dan haka ya bada goyon baya tare da mata alkawarin bazai fadi ba...



     Bayan awa hudu  Hanisa ta farka nan aka bata tea mai zafi tasha,sanan doctor ya bata maganin da zata dinga sha har taji sauki, duk har lokacin tana jin dan ciwon mara,nan doctor yace ko cikin dare taji ciwon ciki haka tayi maza a kawota nan ,tace OK.


      Safiya ce ta tuka ta  nan Hanisa ta nuna mata gidan har suka iso,tun a kofa Safiya ke mamakin irin wanan daular ,yau ita tana cikin wanan dukiya mi zai fito da ita wani aiki,tab anma Hanisa wawiya ce,yau ita wanan in har mai gida  aure ta Allah sai ta kashe auren ta da mijin ta ,ta auri mijin Hanisa,da wanan tunanin suka iso har cikin gidan nan ta kama ta suka shigo falo,  Aï da Ansar anata soyaya,a falo suka ga Hanisa rike da ciki wata ta kamo ta,a rude. Ansar da Aï suka taso suka kama ta suka aza ta saman doguwar kujera,Ansar sai tambayar abinda ya same ta yake a rude,nan safiya tace ciwon ciki ne ke damun ta,anma yalabai dan Allah a dinga kula da ita saboda doctor yace harda damuwa ne ke damun ta, sanan yace ya kamata a dinga kula


      da ita,saboda ciwon  ciki take kulum dare ,a rude Ansar ya kali Hanisa wada take kalon Safiya irin karyar da tayi,wanda tun a mota suka hada plan din ita da Safiya,duk dan su nisanta Aï da Ansar dan dama Hanisa ta fada ma Safiya komai...

          Nan Hanisa ta kashe ma Safiya ido daya, Ansar a rikice,yace"Hanisa me yasa baki fada min ba,me yasa kike son yimin wasa da rayuwar ki ne,da kin fada min ai da n'a kula dake."



         "Murmushi  Hanisa  tayi a hankali tace" haba Ansar ya zanyi na fada maka ina ganin wanan ai shiga haki ne, zan shiga hakin yar uwa ta Aisha."


  "Bana son haka ,karki kara min irin wanan abun domin  babu abinda yafi min lfy ki,dan haka yanzu tunda n'a sani zan tambayi yar uwar ki ta bamu kwanan ta ko sati daya ne nayi a d'akin ki,dan na kula dake nasan hakan ba zai zamo matsala ba,Ansar ya fadi hakan ne anma ba har zuci ba,so yake Hanisa tace a'a, Murmushi Aï tayi,tace"karka damu,indan ni banida matsala ka d'auki duk iya lokacin da yayi ma dan ka kula da ita,  anma sati daya ai yayi kadan ka d'auki sati biyu ko uku zaifi Fatan mu dai Allah bata lfy."



     Tana gama fadar haka tayi hucewar ta d'aki zuciyar ta n'a mata zafi,domin duk taga yanda Hanisa da Safiya suka kashe ma juna ido hakan yana nufin plan ne.



      Ansar kam ji yayi ya ya aza hannu bisa kai ya kwala ihu domin ba haka yaso ba,ko kadan baya son nisa da jikin Aishan sa........

    Salama Safiya ta musu,nan Ansar ya mata godiya yasa dreba ya kaita ,harda kudi masu yawa ya bata.


    Yana dawo wa ya d'auki Hanisa  yayi d'akin ta da ita,wanka ya fara mata inda yaga jini a kasanta ,yake tambaya, nan tace   masa al'ada ce ."



     "tun yaushe kika fara ?



"Yau ta basa amsa


    Haushi yaji a ransa yana ta dana sanin abinda ya furta,shi fa ko kwana daya bazai iya yi ba ba tare da ya jisa ba cikin rami mai dadi ba,duk da yasan koda Hanisa bata Al'ada ba gamsar dashi zatayi ba. 




         

    Aï kam ranar kwana tayi tana juye juye,dan wata irin sha'awar mijin ta ta taso mata,dak'yar ta samun barci yayi awan gaba da ita yayin da shima hakan ta kasance yayi ta tsaki,saida yasha maganin barci anma saida yayi mafarkin yana saduwa da Aï har ya kawo,Allah ya taimake sa Hanisa nada dogon barci,kuma baya ga haka a maganin ta akoi maganin barci da ya tabata sai ta jisa  .. ......


      Washe gari Aï  ta tashi ta hada musu breakfast ,taje d'akin ta tayi wanka ta hade cikin kananan kaya riga da wondo,rigar mai budadan gaba ne,a inda duk rabin  boobs dinta,suka fito waje sai sheki suke,wondon da tasa ja ne iyakacin sa gwiwa,ya kama ta tam,ya fido mata hips sosai,ta  taje gashin ta mai taushi da sulbi sai kamshi yake , tayi kwaliya simple,tayi matukar kyau,kamar wata yar baby ta fito sai kamshi take,,nan  ta zuba abinci a manyan kuloli, ta nufi d'akin Hanisa dashi ,ta kwankwasa aka amsa mata ta shigo,   a kwance ta iske Hanisa,Ansar ko yana shiryawa ,cikin kananan kaya masu kyau,gaida su tayi suka amsa Hanisa ma ta amsa fuska sake,dan yanzu itama ta fara koyan kisa.



    Nan ta aje abincin,Ansar ya kafe ta da idanu ji yake kamar ya kamo ta ya rungume har ta fita bai sani ba,saida Hanisa ta masa magana sanan ya dawo hayacin sa,nan ya ciyar da ita,ya bata maganin ta tasha nan barci ya kara yin gaba da ita.


   Fitowa yayi Aï n'a zaune har ta gama cin abun karin ta,yace" shine ba'a ma jira na."

   Murmushi tayi tace "ai tare n'a zuba maka da matar ka dan haka babu rabon ka."


   "Afuwa a taimaka a dan zuba min ya marairaice."


   Tashi tayi tazo Daf dashi zata zuba masa ta dan rufana ta d'auko plat,nan boobs dinta suka fito,waro idanu yayi ya kasa hakuri,da zafi zafi ,ya kamo nonon ta duka cikin riga, ya fido daya ya kafa a baki ya fara zuka,yana sha ya ya samu saniya,jin abinda yake mata yasa busoshin kan Aï kuncewa,wani abu taji ya mata tsarrrrr








   Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[24/04 à 19:58] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

            *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*










 _masu comment ina matukar son ku ,ina matukar godiya inajin dadin comment din ku,ina ganin duk masu comment kuma wly ku sani dan ku nake rubutu akai akai,ina ganin dikan ku,karku ce ban damu da sharhin ku ba,wly n'a damu dan inajin dadi dan haka aci gaba da gashi kawai_











*PAGE 65-66*








Kama nonon yayi sai tsotsa yake,yayin da yake jin irin dadi a  kwanyar sa,,jijiyar sa kam sai kara kumbra take tana kara cika tana batsewa,ya rike ta kam yana shan nonon ta,yayin da hanun sa daya ke yawo a jikin ta,a hankali ya sauke hanun sa kasan  ta ,yana wasa da kasan ta ,wani irin abi take ji,dama jiya ta kwana tana nukurkusu, ga wata wutar sha'awar sa dake damunta,a hankali yaja wondon ta kasa dan dama n'a roba ne,ya daga ta ya aje ta saman table ware kafafun ta yayi gaba daya ,a hankali ya duka yasa hanu yana wasa da belin ta,ya jima yana haka sanan daga bisani ya kafa baki,wata irin zuka ne yake mata a kasan ta,da ta kasa controling din kanta,tana lumshe idanu tare da dan kukan dadi wani irin dadi ke ziyartar ta,sai kara tura kansa take ,tana lumshe idanu,yakai hanu kan nonuwan ta yana matsa,sun jima a haka,can Aï tayi wani dan kuka,take ruwa ya fara bulbulowa a kasan ta,duk ta bata masa fuska.


     Tana gama jinta daidai ta tashi ta maida wondon ta,ta kale sa tayi murmushi ta lumshe idanu,sanan tace " so sweet,ta kashe masa ido daya,tayi yar dariya tace "kayi kyau fa."

   Tana gama fadar haka ta juya zata tafi tana kada masa kugu,da k'arfin gaske ya jawo ta,ta fada kansa,ya lumshe idanu yace"haba baby ya zaki barni haka,ki taimaka min nima n'a dan tsoma acikin kogon dadin ki."

       "Kalon sa  tayi,sanan ta kara sakar masa da murmushin ta mai kara rikita shi ,tace"oh baby kayi hakuri,kaga yanzu banida iko dakai ,saboda nabar ma yar uwa ta kwana na nan da sati uku,kaga wanan abun ma da kayi min bai kamata ba,anma ba komai anyi dayan ba kari."



     Tunda ta fara magana ya waro ido cikin tashin hankali yace "haba  baby kiji tausayi n'a mana,kuma ai ni sati nace,kuma ai hakan ba yana nufin ranar kwanan ki  bazanyi abinda nake so dake bane kuma bazan baki hakin ki ba,zan baki kwana ne kawai nace bazan kwana ba tunda ciwon ta da dare yake tashi."


  Dariya tayi tace"hum kayi hakuri dan jiya ba haka kace ba dan haka sai anyi satin nan uku cas cikaku."

   Tana gama fadar haka ta kwace kanta ta zabga da gudu tayi d'akin ta ta rufe.



      "

    Gaba-daya ya rikice,dan yana cikin wani irin hali ,gaskiya ya kwari kansa,dan me ma yayi wanan maganar,   magana zarar bunu ce,ta rigai ta fito,bazata maidu ba,dama hanun agogo zai koma baya da ya canza maganar sa,mtsss,ace kanada mata biyu anma kana cikin irin wanan yanayin,mtsss."

     Zuwa yayi b'angaren baba yace ta hada masa cofee sanan tasa  lemon tsami sosai,nan ya nufi d'akin sa ya shiga b'andaki ya sakar ma kasan  ruwa,yana sauke ajiyar zuciyar ,ga jijiyar sa sai kara zulo take,ta cika tayi pam.

        Haka ya gama wankan sa yana sauke ajiyar zuciya,dakyar ya dan samu jijiyar tasa ta dan kwanta,sanan ya fito ya kara shiryawa,cikin gajeran wondo iya gwiwa,da karamar riga ya fito baban falo ya zauna ,baba ta kawo masa cofee yasha,nan yaji dan sauki, TV ya kuna yana kalo anma kaf rabin hankalin sa n'a ga d'akin Aï ya matsu ta fito ya ganta.     



      Hanisa ce ke waya da Safiya tana kara zuga ta, Hanisa tace"kai kawa ta gaskiya plan din ki yayi fa,ai ni wly bansan abun haka ne ba da tun wuri an huce wurin,wly karki so kiga yanda n'a tsani yarinyar nan,shiko namiji munafuki,kinga da yanda ya tsane ta,bai son auren ta harda kuka,anma yanzu yake wani lalake mata mtssss."



    Daga can b'angaren Safiya tace "ai wlt kawa ta sha kurumin ki ,zaki raba su ne,ni zan kara koya miki kissa iri iri da k'afar ta zata bar gidan."



   "Allah kawa ta cewar  Hanisa,anma da kin faranta min wly,nagode sosai wly,nan sukaci gaba da tataunawa karshe sukayi Salama.



      Kashe wayar hanisa tayi ta sauko kasa sanye da doguwar riga ,tana kamshi,gajartar nan tata ta kara fitowa,a hankali ta iso inda Ansar ke zaune yana waya da Khalid tazo ta zauna kusa dashi,ta lafe a jikin sa.


  Ya dan shafa fuskar ta ,bayan ya gama wayar ne ya juyo ya kale ta yace"ya jikin naki ?

  "Da sauki "

 Ta basa amsa.

       "To Alhamdulillah ya bata amsa.




    Aï kam tunda ta bar wurin sa b'andaki ta shiga tayi wankan tsarki ,nan taji amai n'a taso mata dan haka tayita sheka sa,duk jikin ta ya mutu,ta tsabtace bakin ta da tawul ta kwanta,dan yanda take jin jikin ta ba kwari..


        Bayan sati, Hanisa zuwa yanzu ta warware sosai ,anma daga dare yayi dan munafurci sai ta lafe,a jiya kam Ansar saida yaci ta sosai son ransa,dan saida yayi ruwa hudu da ita,duk da tana kuka tana turjewa ta wahala matuka.


   Ko kadan ba wai dan yaji tanada dadi bane a'a jaraba ce kawai irin tashi, Hanisa duk ta kara rage dadi,dan yan dubarun nan namu n'a dan maganin mata ba mai cutarwa bata sha, Haka take sankam,gashi tayi jini duk wani dadi n'a jikin ta ya rage.shi kansa Ansar,saida yana tuna Aï da dadin ta yake kawo wa.......

        Yau bayan sallah isha'i yace kowace ta shirya zasu je gidan su Ansar su gaida Daddyn sa da Mom dinsa. Cikin farin ciki Hanisa ta fara shiryawa,yayin da Aï ke cikin fargaba,domin tasan yau ranta sai ya baci.


    Wanka ta shiga ta shirya cikin wani dan-da-tse-tsen les me kyali da walwali,dinkin yayi mata kyau , riga da siket,ta sa gwal yari da sarka da zobe da awarwaraye .

   Ta ciko tayi kyau,jikin ta yayi wani fresh,alamar jin dadi da kwanciyar hankali,tana wani kamshi mai sanyin dadi.ta yafa wani  baban mayafi ja me danbara-danbaran kyali a jiki,yana ta walwali,ta kara fari da haske, yanayin ta kamar mai rayuwa a waje.tasa takalma masu dan tsini ja ta d'auki jaka itama ja.


    A falo taci karo da Ansar yana d'aura wani agogo n'a gwal mai matukar kyau,kalon sa tayi tundaga sama har kasa ,sanye yake cik'in wani tsadadden jan boyel  yanata shinning,da walwali.kwarjinin sa ya kara fitowa,yayi yar kiba,ya kara haske,jikin sa a murje,ya yi fresh dashi,sajen sa ya kwanta gefen fuskar sa ,sai kace bature,sai kamshi yake zubawa,yayi bala'in kyau.


   A hankali Aï ta karaso ,kusan rudewa yayi dan irin kyan da ta masa,yace"baby kinyi kyau,kaima haka cewar Aï.



     Dariya yayi yace munyi macin,kinga kayan mu couleur daya,anya ba ke kika saci kala ta ba, dariya tayi  tace "katari ne.


    Suna haka Hanisa ta karaso tun daga nesa take hararar su anma tana isowa ta saki fuska tace muje ko."


    Gaba-daya ji tayi kamar tace ta fasa tafiyar dan haushi,dan tasan Aï tafita haduwa ba kadan ba,dan ita sanye take da bakar abaya ta hafe kanta da karamin mayafin abayar.ba laifi itama tayi kyau...


     Dreba ya jasu su kuma suka shiga baya suka zauna, tunda mota ta tashi,ganin Hanisa bata kalon su tana chating da wayar ta,Ansar ya sakalo hanunsa Can baya,daidai dayan nonon Aï yana latsawa,yana lumshe ido, Aï sai dariya take masa shi kuma yana hararan ta,dan yasan dariyar keta take masa.


       A haka suka isa gidan Hanisa ta fito da dan gudu ta riga su shiga gidan.

   Cikin sanyin jiki Aï ta kama murfin mota zata fita ,Ansar ya rike hanun ta ta juyo,ya talabo fuskar ta yace" my love dan Allah kiyi hakuri da abinda zaki gani wanda Mom zata miki Idan baki ji dadin sa ba."



   Murmushi Aï tayi tace"ba komai,watarana sai labari karka damu."



  Nan itama ta fito suka jera a falo suka tarar da Mom ita da Hanisa wada take zaune ya ta hade da ita,Ansar ya gaida Mom ta Amsa da fara'a, Aï ma ta gaida ta tayi kicin kicin taki amsawa,sai ma kalon ta da takai ga Hanisa tace "ya ta har yanzu ba'a sama min jika ba😍.....







Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘






[17/05 à 03:12] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

          *💖HAKAN💖*








                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*











*PAGE 67-68*










"Uhum Mom har yanzu dai ,🙈"cewar Hanisa.

    Shafa kan Hanisa Mom tayi tace" karki damu ya ta,nasan insha Allah zaki sama min jika nan da dan lokaci.


      A hankali Aï ta sune kai yayin da ta kai hannu dai dai cik'in ta ,ta shafa,tayi dan murmushi  n'a takaici,yayin da Idanun ta suka ciciko da ruwan hawaye  ,hannu takai ta share hawayen da suke shirin zubo mata.


    Duk Ansar yana ankare da ita,wani iri yaji a jikin sa,sam baiji dadin haka ba ransa yayi matukar baci,in banda uwa uwa ce da wata ce ba ita ba da yau sai ya saba ma mutum..........




         Daddy ne ya sauko cik'e da farin cikin ganin dansa tilo daya,da kuma surukan sa,"a'a yau kune a gidan namu kai maraban ku da zuwa dukawa sukayi suka gaisar dashi ya amsa cik'e da jin dadin ganin su,nan daddy ya zauna suka dan taba fira sanan yace Ansar ya biyo sa yanada mahinman wasu maganganu da zasu tatauna bisa kan business...nan Ansar ya bisa badan yaso ba,sam bai so barin Aï gidan ba dan yasan in har ya barta sai Mom tayita bata mata rai."





      Da ido yama AÏ SIGNE alamun karta damu.da murmushi tabi sa.



    Suna fita Mom ta buga tsaki tayi ma Aï kalon banza,tace"um su karuwa anzo dan a  raba ni da dana to baki isa ba,kuma bari kiji duk jarabar ki sai kin bar gidan,domin kinga wanan ta nuna Hanisa itace matar dana kuma uwar yayan sa , kuma jikoki n'a,ita kadai."

     Tana gama fadar haka taja hanun Hanisa tace" ya ta muje n'a baki wasu sirika Wanda zaki  rikita dana,dan karuwa aka kawo miki sai kinyi da gaske."


   Tab Mom daga ita har Hanisa ba kumya ,suruka ake fada ma haka. 


     Haka taja hanun Hanisa sukayi sama,suka bar Aï ita kadai , cik'e da ruwan ido,ita kanta tausayin kanta take ji,ta tabata  da ace ita yar wani ce,ko tanada wani mai fada aji da ba'a mata wanan cin fuskar ba,wai karuwa.. 



    Haka tasha zaman ta ,da ta gaji ta fito tayi b'angaren masu girki,da ita akayi girkin sunata mamakin yanda batada girman kai .


        Bayan ta fito ne,nan ta tambayi d'akin da Ansar yake da aka nuna mata,a kule yake  nan ta kira Ansar,kira daya ya d'auka,yace" rabin raina ya kike ya kuma hakuri wa ya taba min ke ?


         Murmushi tayi duk sai taji damuwar ta ta yaye,tace"dama inason n'a dan huta a tsohon d'akin miji n'a ,yanzu haka gani a k'ofar b'angaren inason shiga dan naga babu wani aiki da zanyi ni kuma ina jin barci.."...



           "Oh Sorry m'y love key din yana wurin Johnson shike kula da b'angaren ,bari n'a turo sa yanzu yazo ya bud'e miki,anma plz karki tsaya ki zauna,dan bana son ki gajiyar min kanki  bye I love you,sai nazo dad ya hada ni da ayuka I Love you"



    Murmushi tayi ta kashe wayar.


    Ko minti biyar ba'ayi ba johnson yazo ya bud'e mata  tayi masa godiya ta shiga ko ina sai kamshi yake kamar Ansar n'a gurin,,,ko ina tsab,baban d'aki ne ya hadu iya haduwa,bata gama kalon tsarin d'akin ba barci ya cin mata dan haka ta haye katon  gadon sa  sai barci.




       Ta jima tana barci sai wajen sallah la'asar ta farka, tana tashi ta nufi b'andakin sa tayi wanka wajen fitowa ne sulbi ya jata,tayi wata irin faduwa ,wata kara ta saki  mai razanarwa wada ta rudar da daya daga cikin masu aikin wato adaku, matashiya ce,dama ta nufo d'akin dan ta kawo ma Aï abinci,dan Ansar ya kira ta yace taje b'angaren ta kawo abinci,dan yasan cewa ba lalai Mom tace akai mata  abinci ba.


    Jin wanan karar da adaku tayi yasa tayi mazan shiga d'akin da sauri  ta aje tiran tayi da gudu inda taji karar , b'andaki ne ,"Oh Jésus 🙆,Madame meya same ka,ina sam Aï bata iya magana ga jini ya fara zuba a kasan ta, da sauri Adaku ta d'auki wayar Aï sunan farko da ta gani n'a karshe Wanda ya kira Aï ta buga ma bata ma tsaya ganin sunan ba,ringin daya biyu aka d'auka,"Hello !m'y Love


  " Yalabai Adaku ce,ga madame nan ba lfy ta fadi a b'andaki jini n'a zuba."


    "What Ansar yace da k'arfi a rude ,Wanda yasa daddy daga kai shima a rude yana tambayar sa lfy.


        Bai amsa ba ya d'auki waya ta kira doctor ta gidan yace maza taje da kayan aiki b'angaren sa yanzu yanzu matar sa ba lfy."



    Daddy ya kara tambayar sa abinda ke faruwa bayan Ansar ya kashe waya ,nan yake fada ma daddy abinda ke faruwa kamar zaiyi kuka,kama hanun sa daddy yayi yace suje gidan yanzu,nan escort suka mara musu baya dreba yaja sai gida ,suna isa da gudu sukayi cikin asibitin dake cikin gidan,domin doctor ta fada masa sun d'auko ta tana cikin asibi,koda suka isa ana can bisa kan Aï ba'a fito ba,dan haka nan suka fara zarganiya,

    Ansar ya tambayi Adaku abinda ke faruwa,tace itama bata sani ba iske ta tayi kwance cikin jini,anma wata kila faduwa tayi,Ansar kam,kwala ya fara zubar wa jin ance Aï tana zubar da jini,  Daddy ya d'auki waya ya kira Mom yace maza su same  sa a nan asibitin cikin gida,itama Mom a rude suka shigo mota ita da Hanisa suka zo asibitin kasancewar gurin akoi dan nisa,Mom n'a zuwa a rude tace" Daddyn Ansar waye ba lfy badai Ansarrrrrrrr


 Ganin Ansar zaune gurin yasa bata karasa ba ta zuba musu Idanu tana sauke ajiyar zuciya , Daddy ne ya fada mata abinda ke faruwa,Mom cikin ranta tayi ta tsine ma  Aï duk tabi ta tada mata hankali mtsss."



   "Anma gaskiya Daddyn  Ansar ka razana ni nayi tunanin ma ko Ansar ne ba lfy mtss"

    Daddy kam haushi ta basa shi yasa bai ko kale ta ba,itama Hanisa haushi taji tanata tsine musu acikin ranta har Mom din.   


   Can sai ga doctor,ta fito,nan ta gaida su,tace"yalabai mun shawo kan matsalar faduwar da tayi ne shine jini ya barke mata,anma abun farin cikin,shine sa'ar da akayi ciki bai zube ba , s'aide yayi dan baya,dan haka yanzu mun mata alurar barci  tana hutu ne."


   "DR ban gane ba kince ciki ciki dama gare ta." Tambayar Mom" kwarai  tanada ciki n'a wata da sati ma anma yanzu yayi baya."



   Wohoho Mom da Ansar har Hanisa suman tsaye sukayi,banda Daddy dake washe baki yana farin ciki zai samu jika.



      Gaba-daya Ji sukayi ya an dasa su,ba kamar Mom wada take cikin bakin ciki a hankali ta dago Kai  takai kalon ta ga Ansar shima ita ya kafe da ido cik'in razana,a hankali ta taka tabar asibitin,mota dreba  yaja ko takan Hanisa bata bi ba sai b'angaren su ta isa, cik'in zafin zuciya,waya ta d'auka ringin daya biyu aka d'auka,Mom tace"hajiya balki n'a yarda ayi aikin nan ,asan duk yanda za'ayi a raba yarinyar nan da dana ki kashe ko nawa ne ni in kinzo zan  baki abinda Kika kashe."



   Tana gama fadar haka ta kashe waya tana zarya cikin falon,tana safa da marwa,hajiya balki ko dama tana zaune gaban bokan ta lokacin da Mom ta kira ta zata amshi wani aiki da aka mata ,nan tace "boka ga wani aiki kuma, kawa ta ce danta ya auro karuwa ,to shine take son a raba su,yaji ya tsane ta ya sake ta."


  Wata irin muguwar  Dariya boka yayi yace "mai sunan yarinyar ?

     Hajiya Balki bata san sunan ba tasan dai akoi Hanisa ,a sunan surukan Mom ,kawai sai tace wata kila itace karuwar can ta fara tunani tace "um boka inajin sunan ta Hanisa..........




   Tab chakwakiya😂,ke hajiya balki keda za'a fida   Aï ke kuma dan rudu zaki fida yar gaban goshin Mom hanisa uhum,muje zuwa fans kudai ku biyo mu kiji.






Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[17/05 à 03:13] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

           *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE 69-70*








  Boka yace" aiki ne za'ayi kin tabata sunan ne ,Hajiya Balki tace "bara dai n'a kara tambaya, nan ta d'auki waya tana Kiran Mom anma waya a kashe,tsaki tayi tace"boka sunan ta kenan ,,haka sunan yake .



    Nan boka ya fara aikin sa,ya bata wani kuli yace" anma hatara naga Alamun kamar ba sunan yarinyar da za'ayi aiki bisa kanta bane,wanan magani da n'a baki duk Wanda yaci zai aiwatar da saki ga ko wacece ,kuma   lalai zaiji ya tsane ta  sanan zai aiwatar da Abinda ake so dan haka ayi a hankali......



     Nan tayi godiya ta tafi,bayan ta aje kudi masu yawa.   Daga nan direct Can gidan su Mom din Ansar ta huce.



    A falo ta iske Mom , nan fa Mom ta shiga tambayar ta ko anyi Nasara ,ta d'auko kulin maganin ta ba Mom ta fada mata yanda za'ayi amfani da maganin sanan ta manta sam ta fada ma abinda boka yace game da maganin dan ita Mom a tunanin ta  Ansar shi kadai maganin zaima aiki sanan ya saki Aï. Mom tayi farin ciki,nan taba Hajiya Balki linkin abinda Hajiya Balki ta kashe,tayi godiya ta tafi.


    Nan Mom ta fara nazarin yanda zata zuba maganin,nan take tasa  ma'aikata dafa abincin da Ansar yafi so,sanan tasa aka fida aka kaima Aï kamar da gaske a lokacin Aï ta farka daddy ya mata ya jiki tare da sa mata Albarka ya tafi,, Hanisa ma kutu ya Hana ta tsayawa tayi b'angaren su Mom tare da alkawarin fida Aï daga gidan ta,sanan ta raba ta da cikin dan ba'a isa a haifi wani da ba a gidan bayan yayan ta,sai lokacin da taso ta haihu,dan haka dole taje ta zuga Mom a saki Aï. aka bar Ansar da shi da Aï.



   Kalon ta yake ido cik'in ido,Can ya nisa,yace" me yasa baki fada min ba ?




      "Me fa Aï tace muryar ta a disashe.



  "Cewar kinada ciki,Aisha kinsan irin matsalar da Zaki sa ni ,Mom fa tace zata tsine min ya kike so nayi,wly sam Bana tsanar yaya daga gare ki kusan ma farin ciki nake dan in akoi abinda nake kauna shine naga da na, n'a kaina ,kuma ina so daga gare ki,wly bazan boye miki ba ina bala'in son cikin nan anma bansan yanda zanyi ba😭."



   Murmushin takaici Aï tayi tace" kun sani kenan,wata dariya takaici sanan tace" baku san babu Wanda ya isa yaja da ikon Allah ba,  a lokacin da Mom tazo cewar bata son jika a lokacin har Allah yayi ikon sa ,saboda ko tantama babu ranar farko ya shiga,  sanan kaida kanka kake sa min maganin Hana d'aukan ciki a abun sha ina ankare dakai kuma nake sha,ka sani Abunda Allah ya kadarta ba mai ja dashi,sanan ni inason ciki n'a,bazanji haushi ba dan ka rabu dani,ni kam ina son ciki n'a ,domin yanzu kaf duniya shi kadai ne dan uwa na."


   Rungume ta Ansar yayi  kam ,yana dadaba ta ,dan kuka take mai cin rai da ban tausayi,"n'a miki Alkwari akan cik'in nan sai inda k'arfi n'a ya kare ,inason dana ko ya ta,wly karki so kiji irin son da nake ma cikin nan tun kar yazo duniya,dan haka sai inda k'arfi n'a ya kare,in naga Ana neman matsa miki sai n'a d'auke ki mu bar kasar muje Can mu raini cikin mu,tunda ai dan halak ne.. 

   Rungume sa ta kara yi,nan ya fara mata kiss ko ta ina yanajin wani shaukin ta.


      Nan ya d'auki abinci yana bata Saïda taci ta koshi,itama ta basa,suka zauna sai ya dafa cik'in ya kara kai daidai cikin ta yace"yaro n'a ko yarinya ta,kinga Momyn ki bata son daddyn ki/ka  yasan kuna ciki,sai ta boye ,anma fadamin horon da za'a ba Momyn ki dan karta kara gobe,Ok kiss ,a kumatu ko a baki 

 A baki to shikenan ,ya dago Kai yana kalon Aï wada take murmushi  yace "to kinji diya ta tace a Miki kiss daga baki Aï tayi zatayi magana Ansar ta hade bakin su wuri daya yana tsotsa,yakai hanuwan sa yana matsa boobs dinta,sun jima haka cikin shauki,sai Can ta samu kwatar kanta mutumin kam har ya gangara birnin sin wurin dadi .Saïda ya dan samu nutsuwa sanan ya 


     Tashi yayi ta kuna kida  a wayar sa ,nan take ta fara cashewa,yana rawa gwanin sha'awa,   Aï sai dariya take 

                Masa, yyin da yake  kara shiga ranta .



     Hanisa ce zaune a falo ita da Mom sai cika take tana batsewa, cik'in kisa tace" Mom wly ni ba wai inajin haushin dan ta samu ciki bane a'a kawai yanzu in har ta haihu  haka za'ayi ta zagin yayan dan uwa na  ana cewa ga yayan karuwa nan,gata yarinyar batada Asali Mom ranar ma fa haka naji tana waya da wani kato,kuma wly Mom saurayin ta ne,wai tana ce masa yayi hakuri itama saboda dukiya tayi aure da ta samu abinda take so zata rabu da mijin ta,ta kwaso dukiya  ta gudu tazo suyi aure."



   Zaro ido Mom tayi,tace "kaji min shegiya ashe ba banza naji n'a tsane ta ba ,mu zata cuta,karki damu ya ta yau zanyi maganin abun yau sai ya sake ta."



    Wani mugun dadi Hanisa taji tana kara zuga Mom.




    Ansar yayi ma Aï salama cewar zaije gida ya lalabi Mom,ya ganar da ita, Aï ta masa fatan nasara sanan ta koma barci,yayima doctor magana a samu mai kula da ita zai dawo bada jimawa ba.



    A sanyaye yayi Salama a falon ,Mom ta daga kai tana ganin shine tayi kicin kicin da fuska kamar bata taba dariya ba,dukawa yazo yayi,ya marairaice,nan ya fara rokon Mom yafiya yana mata rantsuwa cewar wly kulum in ya koma d'akin ta sai  ya bata maganin Hana d'aukan ciki,ya tabata cik'in tun daran farko ta d'auke sa. Hanisa wani Haushin sa take ji kamar ta shake sa.


      Nan yayita shawo kan Mom,Can sai ta dan yi murmushi tace" ba komai ,kaje ga abincin ka can irin Wanda kake so nasa an maka,shi kam hamdala yayi ganin mahaifiyar sa ta sauko,kira ne ya shigo a wayar Hanisa n'a Safiya,nan Hanisa ta d'auka ta fita waje tana jin haushi da bakin cikin Mom da Ansar.



    Ansar duk da a koshe yake ganin Mom ta yafe masa har tasa aka dafa abinda yake so dan haka zaici dan ya faranta mata, cik'e da farin ciki ya rungume Mom yace"thanks Mom.


 "Ba komai Son muje n'a zuba ma da kaina,tashi sukayi ta zuba masa komai sanan ta shafa kansa tace"son kaci dakyau bari naje nayi wanka kafin Daddyn ka ya dawo."


   "To Mom a fito lfy."


   Hawa saman ta Mom tayi tana murmushin mugunta,ta shige d'akin ta ta fada wanka,

       wankan Mom sosai yake d'aukan lokaci dan takan kwashe awa daya tana wanka,.



   Ansar ya d'auki abinci zai kai bakin sa kiran Khalid ya shigo nan suka koma kuma fira, Daddyn Ansar ne ya dawo,yayin da jiniya ta cika gidan,falo ya shiga da Salama ya hango Ansar saman diner yana waya,nan ya nufo sa,shima ya zauna, kusa da kujerar Ansar ya kashe waya  yana murmushi yace"daddy barka da zuwa,kaga Mom tamin abinci mai dadi ni kadai."


   Dariya Daddy yayi yace"son ai nima yunwa nake ji,bari n'a dana nima,dan abinda ya koro ni kenan,Ansar n'a dariya shi  ya zuba ma daddy duk Abinda Mom ta zuba masa,daddy n'a hada yawu  yace "waw wanan abinci daga ji zaiyi dadi,tare  suka suka daga cokali suka Kai bakin su,suna ci,waw abincin yayi dadi cewar Ansar,nan suka ci gaba da ci,yayin da gaba-dayan su suke jin wani irin sauyi a jikin su,Mom  ce ta fara saukowa tana farin ciki dan tasan wata kila zuwa yanzu Ansar yaje aiwatar da saki, Hanisa ma a daidai lokacin ta gama waya ta dawo falon,daidai saukowar Mom ta dafe kirji da k'arfi tace n'a shiga uku,daga daddy har Ansar suka juya ganin matan nasu take sukaji wani irin abu,tamkar an buga musu guduma a tsakar Kai ,yayin da sukaji ,wata irin  tsanar matan su ta dirar musu,daddy take yaji tsanar Mom ta shige sa,shima Ansar wata irin tsanar Hanisa ta dirar masa,a take ko wane ya kali matar sa kusan a tare kowane yace n'a sake ki,

  Daddy yace ya Saki Mom ,shima Ansar yace ya saki Hanisa,daidai shigowar hajiya Balki domin ta fada ma Mom abinda boka yace game da maganin Wanda ta manta bata fada ba,tayita neman layin Mom ta fada mata bayan ta koma gida da ta tuna anma kira yaki shiga,kwatsam ta shigo falo taji wanan Mumunan abun,Mom da Hanisa kusan sankarewa sukayi wuri daya,zuciyar su n'a wani irin bugawa.








  Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

[17/05 à 03:13] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

          *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*











*PAGE 71-72*








          "Daddyn Ansar lfy la kuwa ,ko ka samu matsala ?


    Cewar Mom 

Daddy rai a bace yace "lfy uwarki,nace n'a sake ki Saki biyu ki barmin gida na."

     

        Nan kusan a tare suka rubuta suka basu takarda shida dansa,wani ikon Allah daga daddy har Ansar babu Wanda ya tambayi junan su dan me akayi haka.


          Sai ma fita da sukayi gaba-daya daga gidan kowa yayi hanyar sa,Daddy da escort dinsa suka je airphore suka hau jirgi dan dama tafiya gare sa n'a wani taro a kasar waje da zakayi, a yanda yake jin zuciyar sa game da Mom ko ba wanan tafiyar baya fatan sake haduwa da ita.


      Ansar kam Asibiti yayi Rai a bace,dan shima sam bai kaunar ya kara ganin Hanisa.



Mom tsaye take tana kalon takarda tare da sakin da aka mata ,ita kam Hanisa kuka take sosai,Mom ita abin tsoro da mamaki da ban Al'ajabi suka tarar mata ,ta ya akayi haka.



       Hajiya Balki ta duka har kasa tana ba Mom hakuri cik'e da dana sani,anan take fada mata abinda boka yace,sanan bata san cewa ba Hanisa ba ba itace Aï ba dan sunan ta ta Bada.



      Mom kuka ya kufce mata ,tace Hajiya Balki kin cuce ni Allah ya isa tsakani n'a dake,wly Allah ya isa dama abinda kike so kenan kina bakin cikin ni inada aure ke bakida ,Allah ya isa kuma sai n'a d'au mataki a kanki, shegiya mai sufar Yan wuta......"



    Ran Hajiya Balki a bace ta  tashi ta wurga ma Mom wani mugun kalo tace"a'a ke Malama kimin shiru da bakin ki,ba ke kika kira ni ba ina zaman zama n'a Kika ce a aiwatar da aiki,ni n'a tursasa ki ne,inajin shawara n'a baki kuma  ba matsa miki nayi ba cewar ki d'auka,shine har Kika samu damar zagi na,to kinyi da diya,mai Kika kare ni dashi, dadin abun inada abin hanu n'a ban dogara da kowa ba,dama ai Ance duk Wanda yaki sharar masalaci dole zaiyi ta kasuwa,ke kin isa ki ja da Allah,ni dama yar abi yarima asha kida ce ko yau Kika ce naje gurin wani Malamin ko n'a kaiki  cass zan kaiki."


   Tana gama fadar haka tayi tafiyar ta.




   Mom kam hanu ta aza bisa kai,yayin da take kara jin tsanar Aï.



    Kamar daga sama Mom taji Hanisa n'a mata Allah ya isa tare da tsine mata,dama Hanisa in Rai ya baci bata san abinda take fidowa daga bakin ta ba.

    "Allah ya isa tsakani n'a dake ashe dama munafuka ce ke ni kike so a fida ba Aï ba kike fakewa da ita,sai yanzu n'a gane bakin ciki irin naki,Ana munafurci Ana nuna Ana son mutum ashe karya ce bayan sa ake son gani.



      N'a gode ma Allah da n'a zubar da cikin d'anki da yanzu an barni da wahala,sanan ki fada ma tsinanan d'anki ya saki yazo koda k'ofar gidan mu ne sai n'a halaka sa munafuka tsohuwa kawai."


   Tana gama fadar haka ta higi jakar ta da takarda tabar gidan Rai a bace.



   Wohoho Mom kam gaba-daya busoshin kanta suka kunce kwakwalwar ta ta daina aiki komai ya tsaya mata cak, Hanisa ce ta mata haka ta zage ta , Hanisa da ta d'auka tamkar yar cikin ta, yarinyar da ta fifita fiye da danta ma,take ta fara da n'a sanin abinda tayi ma Aï,domin ko tantama babu Alhakin yarinyar nan ce ashe Hanisa har cikin danta ta zubar ,wayar daddy ta kira a lokacin yana shirin shiga jirgi,ya d'auka Rai a bace yace"wly wly Kika sake kira n'a mai raba mu hum,sai nasa an rufe min ke , sanan ki tabata kin barmin gida n'a,ko minti goma ban yarda ki kara ba." Yana gama fadar haka ta kashe wayar.



    Tashin hankali da ba'a sa masa rana,ranar Mom ta gansa ,dan saida ta kusa zama tamkar mahaukaciya.sai dumi take ita kadai.



    Kuka taci har ta gode ma Allah sanan ta tashi ta hada kayan ta ta d'auki abinda zata d'auka tashiga mota tabar gidan,masu tsaron ta zasu bita ta tsayar dasu tare da cewa bata bukata.........






    Sai mamaki suke ,yau gidan ya hargitse, Président guda Rai a bace,dansa ma haka ga sarakuwa,ga itama hajiyar first Lady.hum Allah kyauta.



         Hajiya a mota sai kuka take,ace kamar ta godo godo da girman ta taje ma iyayen ta da takardar Saki,ai abun da kumya,bazata iya ba,dan haka ta nufi wani katon gidan ta Wanda akoi komai a ciki,acan ta koma,ta dawo da Yan aikin ta biyu amintatu suka zauna ciki.



    Ansar kam ,yana isa asibiti a gadon da Aï ke barci ya haye bayan ya rufe d'akin da key ya rungume ta ,take yayi wata irin ajiyar zuciya,nan ya samu shima barci ya d'auke sa.



     Bayan awa biyu Aï ta farka ta gansa tayi mamaki,anma kuma sai tayi murmushi ,dole tasa ta koma barcin dan kar ta tashe sa taga kamar yana jin dadin barcin.



    Bayan kwana biyu da jinyar Aï aka Salame su anma abin Mamaki sam ya kasa tunawa da Mom bare ya neme ta ,ko ya kira ta,ko yaje gidan.



   Aï ta warke ras,komai tana yi da kanta,yayin da take Mamakin rashin jin motsin Hanisa a gidan,kasa hakuri tayi ta tambaye sa ita,ransa in yayi dubu to ya baci,jin an ambaci sunan Hanisa dan haka fada ya dinga mata,tare da kashedin kar ta kara Kiran koda mai wanan sunan ne a gidan sa,ita kam abin ya bata mamaki,sai tayi tunanin ko Hanisa ta masa baban laifi ne,anma bazata tambaya ba ,dan tsakanin miji da mata sai Allah.





   Bayan sati daya ,Mom duk ta lalace tayi baki,ta rame,kulum cikin istigfari take,yayin da shiko Ansar sai a yanzu ya tuna da mahaifiyar tasa.







Sorry Bana jin dadin yin typing sai a hankali😂







      [05/06 à 13:21] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞



*💖SO NE SILAR FARUWAN*💖 

             *💖HAKAN*💖






                  *NA*✍

*MAIMOUNA MARAR ABDOULAHI AM*💋







  *PAGE 73-74*







Firgigit kamar an tsikari Ansar  ya tashi yayi wanka ko ta Kan Aï bai bi ba ta fita yayi yayin da dreba ya bud'e masa ya fita  masu tsaron lfy sa suka mara masa baya,direct gidan su Ya nufa yayin da duk Abinda ya faru ta dinga dawowa kwakwalwar sa tiryan tiryan,sakin da Daddy yayi ma Mom dinsa ke dawo masa a kai,runtse idanu yayi Zuciyar sa n'a masa daci ,lokacin da ya shiga gidan anma Mom dinsa  bata nan,Yan aikin ya kira yana tambayar su ,a daidai nan  iye daya daga cik'in Yan aikin Mom tazo d'aukan wasu kaya tana ganin Ansar n'a tambaya tace "ranka ya dade tana wancan gidan nata Daya baba,tunda Ansar yaji abinda tsohuwar tace ya gane mai wane gida take nufi ,dan haka Kai tsaye ya fito daga gidan suka nufi  gidan da Mom take, yana shiga tun a k'ofa yake kwalawa Mom kira,har ya iso falo a bisa salaya ya iske ta ,ta gama sallah tana zaune tayi tagumi sai ruwan hawaye take,  juyowa tayi ta zuba ma Ansar idanu tana kalon sa shima ita yake kalo daga k'arshe dai yazo ta rungume ta suna kuka duka,anan yake fadin Mom mai Kika yima Daddy haka har ya Miki irin wanan sakin.



   "Laifi n'a ne dana 😭

Nan ta fada ma Ansar abinda ya faru n'a asirin da suka so masa dan ya rabu da Aï ,runtse idanu Ansar yayi tare da jin wani daci a ransa , mahaifiyar sa ke son raba sa da farin cikin sa,anma ganin da yayi Mom n'a cikin wani hali hakan yasa ya aje komai ya maida gefe duk da abun n'a masa ciwo,yace"Mom yanzu ya za'ayi asirin ya karye.?



     "Abu guda ne shine Hajiya Balki ita kadai zata iya kaimu wurin Malamin dan shi kadai zai iya karye wanan Asirin."





  "Mom ki tashi kawai muje dan zama bai same mu ba,ina son n'a ganki cikin farin ciki,kuka ne ya kufce ma  Mom jin danta n'a son farin cikin ta ,anma ita tana   adawa da nasa  farin cikin ,tabas duk da har yanzu bata son Aï anma ya zama  dole zata daure ma ranta,ta fara son ta a gaban sa kodan yaji dadi,Mom tunanin me kike Hakan ?firgigit   ta dawo daga tunanin ta      .


Mom nace ki tashi muje Can gidan kawar taki in kin sani.



    Tashi sukayi sukaje gidan Hajiya Balki sunyi katari Sun iske ta zata fita,dakyar ta yarda ta saurare su, nan Mom ta bata hakuri bisa Kan abinda ta mata,sanan  ta yarda ta kaisu gurin malam bokan nata aiko suna zuwa suka nemi abinda zai karye asirin,dakyar malamin ya samo makarin a inda ya basu wani magani yace suje Susa a abin shan Wanda aka ma Asirin zai karye nan suka fito ,duk da Ansar yaso yasa a kama sa Mom ta masa hani,tare da nuna masa ai su suka kawo kansu ba shi ya kira ta ba,kawai su masa fatan Allah ya shirya sa in mai shiryuwa ne.

    Hajiya Balki ko ko a kwalar rigar ta ,dan haka tun a wurin malam suka rabu tayi tafiyar ta inda zata .




  Hakan Ansar a ranar suka wuni shida Mom dinsa suna jimami,da zai tafi ne  yace Mom ki bani maganin tunda idan Daddy ya dawo ni zanje tarban sa ,kinga sai nasa masa ko a juis ne,kinga zaifi yi a guna.



     "Yauwa Son hakan ma yayi,sanan kaima tsaya ina zuwa,tashi tayi ta d'auko cup ta zuba maganin kadan ta hada da juis ta basa ,kalon ta yayi yace Mom "me zanyi dashi ni ?

   "Kayi hakuri Dana kasha  wanan maganin tunda kaima akoi asirin a jikin ka har ka Saki matar ka."

     "Ni Mom ni Bana bukata ,tunda n'a sake ta kawai taje in ta samu miji tayi aure"


   "Ni son kayi hakuri duk da ni kaina a yanzu Hanisa ta fice min a Kai anma kayi hakuri Ka rufa min asiri  kasha ka maida ma matar ka,in  kace haka tabas asiri n'a zai tonu kaga za'ayi ta zunde n'a a family naku kaga da kumya.



    Sauke ajiyar Zuciya yayi ya karba yasha take kansa yayi wani Irin sarawa ,nan ya zauna ya dafe Kai  ,dan wani irin sarawa da yake masa,Mom tana cewa yaya son,yaya ?


  "Mom kaina kaina ke Sara min."



      Nan take barci ya d'auke sa , yayi kusan Awa uku a kwance,Mom ta tsura masa idanu tana Kiran farkawar sa ,sai Can ya Farka,nan Mom ta tashi ta kama sa tace "Son yaya Ka tashi ne ?                       Dafe kansa yayi dan wani sarawa da ya dan masa ,Can kuma sai sai Saki Alamun yaji dan sauki ,domin ji yayi kamar an sauke masa nauhi....  Murmushi Mom tayi tace" Alhamdulillah son sauki yazo,yanzu sai muje gobe idan Allah ya kaimu ka maida matar ka anma kafin nan zamuje wurin malam Muji yaya hukuncin sakin yake ga Wanda Saki matar sa a cikin hali n'a assiri,Wanda ba yin kansa bane.                                             Ansar jin abin yake wani,zama yayi sai Can duk Abinda ya faru yake dawo masa n'a sakin da yayi ma Hanisa sai mamaki yake to mai tayi masa da ya sake ta,Can ya dago ya kada ma Mom Kai yace "ok Mom ba matsala.                                            "           "Yanzu kaje gidan Ka la huta in yaso gobe idan Allah ya kaimu sai kazo muje .".                                       "Ok Mom Allah ya kaimu ni na tafi Allah kara baki sauki.".                                  "Ameen Son Ka gaishe min da Aisha". Sosai yaji dadin hakan dan haka cikin murmushi yace "zataji Mom.".                               Ya fita daga gidan escort dinsa suka rufa masa baya sai gida,a lokacin magariba ta kusa  Aï ce sanye cikin kananun Kaya,wondo ne karami dan shida pant basuda maraba ,anma an masa ado da duwatsu,fari ne kar yayi matukar kyau da fatar ta,mai sheki da walkiya,sai yar karamar riga da tasa itama fara,itama batada maraba da gidan bra dan boobs dinta kadai ta rufe,yayin da duk ta fido kirjin ta Ana gani sosai,sunyi bul bul sai sheki suke sun kara cicikowa, wani dan dutse     ta sa a cikin ramin cibiyar ta,ya Bada wata irin walkiya,cibiyar ta fito sai kyau,cikin a shafe kamar ba mai juna biyu ba, gashin kanta ta sharce ta gyara,da alwala ta shi yasa batayi    kwaliya  ba sai tayi sallah,shafa turaruka tayi lungu da Sako,yayin da tayi duk wani abinci kusan kala uku,dan ta faranta ma mijin ta,duk da komai dai yinsa take anma sam batada nutsuwa ,ta rasa ina Ansar ya tafi bai fada mata ba,dan ma anyi sa'a zuwan su Sam baby sazu darana shi ya debe mata kewa,yayin da suka kawo mata wata Zuma mai kyau wada batada Ila ko kadan ga mai ciki,s'aide zai ruda oga dan sunce tayi a sanu,dan dadi sosai take kara ma mace, kuma tana jimawa a jikin mace.                           Tana cikin wanan tunanin taji karan motoci ta  sauke ajiyar zuciya dan tasan mijin ta ne,kara lekawa tayi ta gansa ya fito cik'e da kwarjini da takama,ga wani kyau da ya kara

[07/06 à 21:53] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE  75-76*








               Wata irin soyayar mijin ta take ji tana Kara shigar ta lungu da Sako na k'ofofin zuciyar ta, gaba-daya ta rasa wane irin so take ma mijin ta,a kulum Rana ta duniya son sa karuwa yake a Zuciyar ta,har gani take son da take Masa baya mata irin sa.



     Cik'in wanan tunani ta karaso falo,sanan ta aje wata takarada saman table ,ta Labé bayan labule na bakin k'ofa,a hankali ya shigo falon,kamshi Mai dadi yaji na MATAR sa yaji ya buge,har Saida ya lumshe Ido Dan dadi , hakan ya tabatar Masa  buge sa da cewa Bata jima da barin wurin ba,d'akin barcin su ya fara lekawa bata Nan ,yake ko Ina na gidan anma ga mamakin sa ,Alamun ma bata gidan,a rikice ya dawo falo farar takarda ya gani a saman table hakane yasa ya zabura ya d'auki takardar, budeta yayi ya fara karantawa kamar haka, 


_kwana biyu ka canza min hakan yasa na fara tunanin ka bar Sona ka tsane ni,hakan naji tsoron Kar ka  juya min baya nan da dan lokaci kadan Ka rabu dani,ni kuma Bana fatan naga ranar na kwamace mutuwa ta da ganin wanan ranar, shi yasa nayi tafiya ta ,ba lale ko ka neme ni ka same ni ba ,domin nayi maka Nisa a lokacin da kake karanta wanan takarada bissalam_



     _daga Aisha_





Yana gama karantawa zufa ta keto masa *No No* kawai yake fada da k'arfi,wani haske yaji ya wulga masa,take ya dafa kansa Aï da take bayan labule take abun ya tsorata ta ganin yanda ya Fadi haka,ai da k'arfi ta kwala wata irin Kara ta fito daga bayan labulen  Tayo kansa a rude,talabo da tayi tana jinigawa ,hawaye na zuba a Idanun ta, dak'yar ta samu ta debo ruwa ta zuba masa ,wani doguwar ajiyar zuciya Ansar ya sauke,yayin da yake bud'e Idanun sa a hankali har ya sauke su gare ta,kara ware idanu Dan gaskatawa itace ko kuwa?


      Aikuwa itace saurin zabura yayi ya tashi zaune Yana shafa ta a rude , fadin yake Aisha ta kin dawo yauwa ai nasa bazaki guji Ansar dinki ba ko."

     Duk a rude yake magana ,a hankali Aï ta shafa kansa tace"honey dama wasa nake maka ban tafi ba,Ina tsaye bayan labule ,Daman nayi haka ne dan na auna  irin son da kake min.


       A razane Ansar ya Mike tsaye cikin bacin Rai yace Aisha wani irin Wasa ne haka,wa yace Miki Ana wasa da zuciya haka,kinsan son da nake Miki kuwa? 


    Idan da zuciya ta buga wa gari ya waye garin banzan wasan ki da kin kashe ni ai da kin huta."


     Ransa yayi matukar baci ya bar mata wajen,anma har yanzu Zuciyar sa n'a bugawa ,domin in ya rasa  Aï gaskiya zai iya mutuwa,ya gode ma Allah da ba dagaske bane,anma ya tabata in tana Masa irin haka zai iya shekawa  watarana.



     Lumshe idanuwa yayi sanan ya bud'e su,Kayan sa ya fida ,ya d'auki tawul ya rufa yayi bandaki.




     Gaba-daya Aï tayi nadamar abinda ta masa,domin sai yanzu taga kuskuren yin hakan,in ya mutu ai ta shiga uku ita kam,Dan haka cikin sanyin jiki ta bisa dan basa hakuri da Salama ta shiga d'akin,alamu karar ruwa taji a b'andaki hakan ya nuna mata yana wanka,tunawa tayi ba abinda yafi burge sa kuma yake so kamar Ace suna wanka tare ,suna Romancing din juna hakan na matukar sa sa nishadi,yakan kara jin son ta n'a shigar sa ,itama haka,duk da kwaliyar da tayi haka ta tube haihuwar uwar ta,Bata fida Dan dutsen da tasa ba a cibiyar ta Mai walkiya,dan ya mata kyau ,kuma ya lake sosai ,ko zai fita ba yanzu ba,a hankali ta d'auki karamain tawul ta rude daidai kugun ta kawai,shiga b'andakin tayi,Sam baiji sanda ta


    Shigo ba,Dan ya daga kansa sama ruwa na zubo Masa a jiki sai ajiyar zuciya yake,Alamun tunani yake ,Dan ya saki ruwa na zuba anma ba wanka yake ba,a hankali ta shigo bahon wankan tazo gaban sa tana kare ma halitar jikin sa kalo da take matukar burge ta,cire tawul din tayi ta rungume sa tare da sakin  ajiyar zuciya,a hankali ya bud'e Idanun sa ,ya sauke a kanta ganin ta yayi ta lafe a jikin sa ,a hankali tace" sorry  Honey nayi kuskure bazan Kara ba,hawaye na zuba a fuskar ta .


     Rungume ta yayi tsam,tare da aje zuciya  yace"is ok ya huce ,karki Kara irin haka yake Fadi yayin da yake dadaba bayan ta Alamun rarashi.


       Sauke nauyayar ajiyar zuciya tayi ta kara lafewa a jikin sa, murmushi yayi sanan ya fara mata wani irin salo domin tayi matukar dagula Masa lisafi ganin ta da yayi a haka,wata irin sha'awar ta yake ji Dan haka ya kamo boobs dinta duka wani dadi yaji itama haka  Dan Saida taji wani yarrr a jikin ta,a hankali yake matsa su Yana lumdawa,duko da kansa yayi,ya sauke bakin sa saman lips dinta masu dadi da taushi,Nan ya tura harshe ya cabko nata Yana tsotsa, lumshe idanuwa sukayi a tare duka sosai itama ta rike 

 kansa tana maida Masa martani, ruwan sama ne sukaji an tsuke dashi,dan dama garin akoi hadari,sai suka Kara Jin shauki da dadin yanayin.a hankali ya Fido  da harshen sa ya fara dukawa a hankali ya gangaro da bakin sa Yana kissing dinta  a wuyan ta,har yazo daidai na shanun ta Aiko da yunwa yunwa yakai musu cabka,yakai daya bakin sa,yana tsotso,rike sa tayi domin gaba-daya wani irin take ji,sosai suke Jin dadin abun,sun jima suna Romancing din juna ,sanan sukayi Wanka ,a tawul guda ya nadosu,yana Kara rungume ta,suna Jin dadin yanayi."



    Kalon sa tayi da murmushi tace"darling inason shiga ruwa nayi wanka."

    Murmushi yayi yace" Kai naji dadi na,kulum sai an sake min suna masu dadi,anma bazan barki ba,Dan kar mura ta kama min ke da baby na."


     "Uhum plz qalbi❤ Ka barni nayi,dadi yaji sosai ya kara rungume ta yace waw habibaty duk nafi Jin dadin wanan sunan anma bazan barki kiyi wankan ba cikin ruwa,muje ki bani abinci dafafe naci,sanan in mun Gama sai naci danye kuma " Bata gane Mai yake nufi ba da danye sai tace "qalbi ❤ meye danye kuma ?


          Murmushi yayi yace "habibaty da sauran ki muje muci sai na nuna miki shi ,anma ance kinada danyan abinci a jikin ki Baki sani ba,kuma tsoka Mai dadi😉"


    Sai yanzu ta gano ta rufe fuskar ta tana Jin kumya."







Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘

[09/06 à 20:34] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*







*Afuwa Afuwan fans,ina muku barka da Sallah da fatan anyi sallah lfy to Allah ya k'arbi tuban, da ibadun mu,yasa muna cikin yantatun bayun sa Ameen🙏*









*PAGE 77-78*








Kama hanun ta yayi yana sakar mata tsadadan murmushin sa mai kara ma fuskar ta kyau,kara rungume ta yayi yace"badai kumya kike ji ba,tab Aiko Kar ma ki Soma ,anma Koda yake ai ba kumyar kike ji ba ta fanin nan,wai dan Allah n'a tambaye ki?



   "Uhum tace dashi ta zuba masa fararan idanuwan ta tana kalon sa,bata ce komai ba Ila jiran tambayar tasa da take yi. 

        "Wai meye sirin ne ?

Kulum ina jinki zakway,ko ina n'a jikin ki  dadi ne dashi har bazan iya misilta Miki irin abinda nake ji ba."

    Sune Kai kasa tayi dan maganar tasa ta bata kumya sanan ta  bata dariya,dan haka ta bud'e bakin ta tace"dadi a jiki na,sai kace maye😂 to shi jikin cinsa ake yi ne?



    Dariya shima yayi yace Ana cinsa mana,tunda akoi abin ci,mai dadi😎




Murmushi ta kuma yi tace "kai ko hum"


  Ai gaskiya n'a fada ,ya kuma cewa tare da Jan hancin ta,cikin fara'a har suka Isa dining,Nan ta zuba musu a plat daya ita ta fara basa da hanun ta yaci har ya koshi,sai Santi yake sanan shi ma ya bata,suna gamawa suka gyara komai,ta tatare kwanoni,ta wanke su ta maida ma'ajiyar su ,sanan ta dawo falo inda yake zaune d'akin barcin su ta huce,ta cire tawul din tasa kayan da ta fida ,ta gyara kwaliyar ta,ta fesa turaruka,ta fito tun da ta fito ya zuba mata idanu har ta karaso,😳 idanu ya Fido yana kalon ta,sosai ta fito kamar kyawawan Yan matan Nan indiyawa,domin irin shigar su ce tayi ta kananan kaya,"wani Abu ya hadiye makwat,yana binta da ido ,yayin da ita kuma take takawa a hankali cik'e da yanga,kugun Nan sai kada sa take,karku manta nace muku tun farko shigar da Aï tayi in Ka ga kanyan da tasa sam ba wani rufe surar ta tayi ba dan dan wondon da tasa mai duwatsu da shida pant ba maraba,ga rigar da tasa kamar breziya maman ta kadai ta dan rufe, anma su kansu sun bulo sai sheki suke,ga wata kwaliya ajikin rigar ta duwatsu Mai kyau.suna walwali da walkiya,ga Dan dutsen Mai kyau karami a cibiyar ta,ga gashin da ta barbaza har bayan ta ya sauko wani irin kyau yaga ta kara masa,a kulum kamar Ana canza mata halita yake gani,Dan kulum Kara kyau take yi Masa a Idanun sa........




     Takun ta take a hankali har ta fice sa tazo gaban sa ta duka,yanda har zai iya hango kasan ta daidai TV ta duka tasa charge din wayar ta,shiko Ansar har leke yake, gaba-daya ya susuce domin ba karamin tada Masa hankali tayi ba,itako Aï da gaya tayi ,dan dama tsokana ce,aiko ta samo sa ,kasa hakuri  yayi ya tashi ,ya iya har wurin ta,ya rike kugun ta da hanuwan sa,nan ta fara gogan ta ,shafan ta yake da banana sa duk ta fara fita hayacin sa,kasancewar daga shi sai tawul Dan yasan war haka Bai Mai shigo musu,Dan ko d'akin an rufe ko ina,tsaya wa tayi tana murmushi,sunkuyawa yayi ya dago ta,juyo da ita yayi saitin sa,ya kamo face dinta,yace "habibaty tsokana ko,Aiko sai kin biya,dan kinsan sarai halin mijin ki yayi ba'a tsokano sa ba to Ina da an tsokano sa.



           ."


    Kane Masa Ido daya tayi,tare da marairaicewa ta shagwabe fuska, tare da Dan buga k'afa tana Dan girgiza jiki,duk da gaya tayi,aiko kara tada masa  hankali tayi,"uhum uhum nidai ban tsokane Ka ba."


      Murmushi yayi bazai iya magana ba ,dan takai sa k'arshe dan haka ya kara kamo ta,a hankali yasa hanu yana dan zagaye dan karamin bakin ta da hanun sa,a hankali ya fara mata wani zazafan kiss daidai wuyan ta , lumshe idanu tayi ,shiko ya kara hinma,a hankali yake kissing din wuyan ta har ya fara gangarowa Saida yazo daidai cibiyar ta ya tsaya,kalon cibiyar yake ,dutsen yayi bala'in yi Masa kyau,wata sha'awar ta yake ji tana karuwa  a jikin sa,harshe ya tura Yana wasa da cibiyar ,take ya kashe mata jiki yayin da itama take Jin sha'awar sa  n'a kara huruwa cikin jikin ta,lumshe idanu take,shi kuma yana aikin tsotsan cibiya,a hankali ya duka ya d'auke ta cak  Bai dire ta ko Ina ba  sai bisa doguwar kujera mai zaman mutum hudu,a hankali ya fara Yi mata wasu Wasa masu wuyar fasaltuwa,tun daga k'afafun ta yake tsotsewa  har ya gangaro daidai kasan ta,fida pant din yayi ya kware mata kafafun,hannu yasa Yana fingering dinta ,sosai   yake Wasa da kasan ta,har ruwa suka fara fitowa na ni'ima,Baki yakai ,Saida ta sauke numfashi Dan dadi da taji,harshe yasa Yana tsotso  yana sude ruwan sosai yake  Wasa da kasan ta,yayin da ita kuma take tura hanu cikin suman kansa tana yamutsa wa,tana Kara danna kansa,kamar wada zata shide,ya jima a haka ta fido kansa,ya gangara daidai na shanun ta  ya fida rigar,ya damko na shanun da hannu biyu yana lumdawa,baka Jin komai sai sabatu da Aï take yi,shima nasa b'angaren nishin dadi yake  cabka ya kaima dayan nonon ta yasa abaki yana Sha dayan kuma yakai hanun sa Yana wasa dashi,kalamai ne Aï take sakar Masa na dadi Wanda yake Kara Masa kuzari,a hankali ya Fido bakin sa bisa Kan n'a shanun ta ya sauke sa bisa bakin ta ya hade wuri daya,tuni dama Aï ta fida tawul dinsa dake d'aure a  kugun sa ta cabko sandar girman sa tana kalailaya ta da hanun ta, lokacin da ya hade bakin su ita kuma lokacin ta saita jijiyar sa daidai ramin ta,jin haka shi kuma a hankali ya tura mata haba daga ita har shi fita hayacin su sukayi,a hankali ya fara motsi da kugun sa Yana soka mata,wani dadi ne ke ziyartar su,Wanda Dukan su suka ji su a wata duniya mai cik'e da dadi,sun jima haka,sanan ta Masa goho ya zura mata,sosai a wanan ranar suka raya daren cik'e da farin ciki da nishadi,hum abun ba'a cewa komai,dan ko a daren Ansar Saïda ya Kara ma Aï  kyaututuka,harda su Momy a ranar ma.






    B'angaren Hanisa da taje gida da kuka ta fada ma mahaifiyar ta karya da gaskiya ,da sakin da Ansar ya mata,Dan mahaifin ta baya nan ,Yana kasar waje shi yasa bata iske shi ba.



    Da yake mahaifiyar ta MATAR kirki ce ,sai ta kira Mom bayan kwana biyu tana tambayar ta yanda Al'amarin ya faru,Mom bata boye mata komai ta fada mata abinda ya faru,asha asha Momyn Hanisa tayi ta fada yayin da tayita yi Ma Mom Nasiha,Nan Mom ta mata godiya tare da neman Alfarmar Dan Allah Kar ta Bari mijin ta yaji,Ansar zai dawo da Hanisa tunda ba cikin kansa ba yayi sakin,a haka suka aje maganar Nan fa Hanisa taci gaba da zuwa wurin aikin ta,inda take neman Karin girma ta zama manaja duk ta sakankance da ita za'aba mukamin.


   B'angare daya na Zuciyar ta kulum sai ta kwana da kewar Ansar,tsana Mai tsanani take ma Mom Ansar da Aï dan sune suka ja mata wanan saki,Bako zata Kara daga masu k'afa ba.



        Safiya kara zuga Hanisa take ,bisa Kan ta d'auki mataki  akan uwar mijin ta kuma kishiyar ta nan Hanisa ta hau ta zauna, b'angare daya Safiya Sam ba wai tana son Hanisa bane tsakani da Allah,Dan har ga Allah ko wanan Karin girman duk wata hanya bi take Dan taga ba'a d'auki Hanisa ba,kai ita gabaki daya haushin Hanisa take ji da kishin ta,Dan tun ranar da taga Ansar da dukiyar sa taji tana son sa kuma zata iya kashe auren ta akan sa,dan haka tun ranar ta kara zagewa ,wajen Kara yima mijin ta rashin kumya duk Abinda taga baya so shi take yi Dan ta bakanta masa,shiko mijin nata sonta yake sosai baya Jin komai Safiya zata Masa zai iya rabuwa da ita,Dan haka yanzu sunan sa ma a bakin Safiya shine Dan anace,har a wayar ta sunan da tasa Masa kenan,ya Salam da auren ka kana hangen mijin wata,wly muji tsoran Allah mata.


          Dan haka take zuga Hanisa Dan su fara fida Aï dan taga miji ita yake so ,sanan ita a wajen ta kuma a cewar Safiya fida Hanisa ba wani Mai wuya bane to kunji fa.


         Mr President du Niger gaba-daya sun rikice,yar uwar su suke nema ahalin su dan a yanzu sun baza photon ta ko Ina Dan neman ta.

       

            Alhaji Usman Mai dala zaune yake gaban doctor ga Dukan Alamu baya cikin kwanciyar hankali ,ya kali doctor ya Nisa yace"yanzu doctor haka zanyita rayuwa acewar ka sama da shekaru arba'in nake cikin wanan hali,bansan  inda dangi na suke ba,bansan ya suke ba,wa'yanda ma kace sun rike ni ba su suka haife ni ba,anma suka barmin dukiyar su halak Malak kamar  su suka haife ni a cikin su ,duk da larabawa ne sunada dangi a kasar su anma saboda ni suka zabi zama Nigeria ,duk uwar dukiyar da suka tara da zasu mutu suka malaka min ita,nikam tsakani n'a dasu sai Addou'a,anma a yanzu matse nake da sanin dangi na,ni ba haihuwa nake ba,sanan duk matan da na aura Dan dukiya ta suke zama Dani har su Nemi kashe  ni,shi yasa ma auren ya fita Raina nake zaune ni kadai." Ya gama fada cikin damuwa,nisawa doctor yayi cikin tausaya masa,Dan shine likitan sa tun lokacin da yayi perdre din memory sa, wato ya manta duk wata rayuwa da yayi ,da ahalin sa,sunan sa kadai ya tuna , dan yanzu doctor  ya ma tsufa,Yana zaune gida,yayi ritaya,shine kadai Alhaji Usman Mai dala ya d'auka tamkar Dan uwan  sa.



     Doctor yace"kayi hakuri Usman insha Allah inaji a jiki na ka kusa haduwa da dangin ka .




Nisawa Alhaji  Usman  yayi yace" Allah yasa"



    "Ameen" doctor yace.








Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

[18/06 à 22:10] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*







*PAGE 79-80*







Haka Alhaji Usman ya kamo hanyar dawowa gida ,duk jikin sa ba dadi,tare yake da dreba yau kadai,ko masu tsaron lfy sa basu biyo su ba,ya zurma cik'in dogon tunani,bai ma san irin gudun da dreba keyi,kawai sai Salatin da dreba ya d'auka anan ne ya gane ba lfy,burkin mota ne ya lalace,Dan haka mota ta Saki layi,tayi cikin daji,salati kawai sukeyi,mota n'a gudu har ta bugi wani katon ice,cak ta tsaya,anma dreba gilas din mota duk ta Fashe ya shige mai jiki babu ma Alamun numfashi a tatare dashi,yayin da Alhaji Usaman Mai dala kansa ya bugu ,shima dai gashinan Rai hanun Allah,jama'a ne suka ankara,nan danan akayi kansu,ganin mutumin dake cikin motar hankalin su yayi matukar tashi,domin kuwa kaf fadin kasan nan ba Wanda bai san wanan mutumin mai taimakon talakawan sa ba,a gurguje aka kaisu asibiti harda masu kuka.

      Ana zuwa asibiti kam manyan likitoci  suka  hau kansu dreba dai ya sheka Dan Allah ya d'auki ran sa,anma Alhaji Yana cik'in mawuyacin Hali Dan kansa ya buga, dak'yar aka samu kansa,anma Yana cik'in koma.



        A yau président ya sauka a kasar Nigeria ,dan haka Ansar ne yaje tarbo sa ,tare da maganin makarin sihirin da Mom tayi,Dan haka dady na sauka  Ansar ya ya tarbo sa,suka rungume juna cik'e da so da kaunar juna irin ta da da mahaifi.    


    Ansar na tambayar sa ya hanye yana amsa Masa,a motar sa ya jasa ,yayin da masu tsaron lfy su ke biye dasu a baya,juis Ansar ya d'auka  yace"dady ga abun Sha ,nasan juice Dinka ne Wanda kake so anma na fara Dan sha kadan."

     Murmushi dady yayi yace"godiya nake my son ai dole ma nasha tunda dana ya bani, Bismillah yayi yasha,Saida ya kusa shanyewa ya aje,



           Kalon dansa yayi yace "anma son yau juis din ya sake dandanoooo kafin ya karasa yaji kansa ya Sara masa dafe kansa yayi da yaji yana Sara masa, take barci ya d'auke sa, Ansar n'a ganin haka   ya d'auki waya yayi kiran mahaifiyar sa akan ta dawo gida yanzu.


    Tsab Momy ta shirya ,cikin doguwar riga Tasha ado,sai kamshi take,mota ta shiga dreba yaja ta,kusan a tatare suka isa gidan ,motocin n'a gama shiga tasu ta shiga,Ansar har can k'ofar baya ya Isa da motar inda baza'a gansu ba,sanan inda zaifi saukin shiga da dady ba tare da wani ya gansu ba.


      Suna yin parking ya Kira Momyn sa tana d'auka yace "Mom ki dawo ta k'ofar baya.mu shigar da dady,kashewa yayi minti biyar sai ga Mom Nan suka kama dady dake barci har d'akin sa suka shigar dashi,Mom ce ta rage masa Kayan jikin sa ,sanan ta fito daga d'akin suka zauna falo suna jiran sakamako.

      





     Hanisa ce ta fito cik'in takama,dan yau kwanan ta biyu da maido ta da akayi dawowar ta ,ta fahimci Aï bata san komai ba akai ,a yanda  ta lura,shirye take cik'in riga da wando,Tasha ado sai kamshi take,iskewa tayi anyi abinci duk an jere a table,zuwa tayi ta zauna cikin Isa taja kwanonin ,duk sai ta juye miya a abinci Mai uban yawa,komai ta hade sa  da dan uwan sa,tsabar mugunta,domin tunda safe bayan Ansar ya fita Aï take hada Masa kalolin abincin nan,harda juis anma gashi yanzu duk Hanisa ta hade komai,da gangan,ta gama ci ta koshi,Kai kace wani yaron goye yaci abincin,dan duk ta bata wuri.gyara zaman ta tayi,ta d'auki waya ta kure musique tana rawa,Aï n'a gama shirin ta cikin jar atamfar ta ,tayi kyau sosai,dan yau itace da girki,a hankali ta tako zuwa ,falo abinda ta tsinkawo a table ne yayi matukar kadar mata da gaba,a hankali ta iso har wurin cin abinci, abinda ta gani yayi masifar bata mata rai tambaya ta shiga yima Hanisa tace" kece Kika min wanan abun."

    Baki Hanisa ta tabe tace"Nida gidan mijina ai dole nayi abinda naga dama ,nan taci gaba da rawar ta,, Aï a daskare cik'e da bakin cikin abinda tayi Dan mijin ta shine wanan Yar isakar ta Bata komai,ga hanisa sai rawa take tana karawa da habaici.


      Aï batayi wata wata ba ta mata wata irin shaka,ta damke har Saida Idanun Hanisa suka fara fitowa Dan wahala,

 " Dan ubanki nayi abincin kinsan irin wahalar da na Sha Zaki zo  ki Bata min Dan bakin ciki,to walahi sai kin amayar da wanan abincin dukan sa,tun ba yau ba kike min yan kananan maganganu ina share ki,shine yau abin yakai haka,daba Dan Baki San wahalar da ake Sha ba wajen girki,Dan ke baki iya ba,wly yau sai kin amayar dashi,"duk iya kokarin Hanisa ta kwace kanta ,ta rama ta kasa,Dan haka wani irin ja Aï tayi mata,har kichen wata igiya ta samu ta d'aure ta da baban bokitin k'arfe dake cik'e da ruwa ,d'aure ta tayi tamau,ta samu waya ta caji,nan fa ta fara dirka ma Hanisa a jiki,tun Hanisa na masifa da zagin ta , har takai tana magiya tayi hakuri tana ihun wahala,Aï bata barta ba Saïda ta mata liss,dan dama tana Jin haushin ta,ta aure mata miji,sanan tana mata iskanci kala kala,a gida,Aï tace "kina son cin abinci ko,to Aiko zakici,ba kin zuba ba,ai kamata yayi ki cinye duka bari kiga yanda za'ayi fita Aï tayi ,ita kam Hanisa a galabaice take kalon Aï dan yanzu kam batada karfin da zata iya magana,taga alamaun in ta zake Aï zata iya aikata barzahu ,a yanda taga yanayin ta n'a bacin rai.



      Ba jimawa Aï ta dawo da wanan kular abincin da Hanisa ta zuba miya ,duk Abinda ta bata Saïda Aï ta kwaso ta kawo,wuka ta d'auka ta aza bisa makoshin Hanisa,tace maza zuro hanun ki ki cinye duk abinda yake nan,ko n'a yanka ki."


    "Dan  Allah kiyi hakuri bazan iya cinye wanan abincin ba."

    Kinsan haka kika Bata kika hade,wly kinji na rantse sai kin cinye sa,ko n'a kashe n'a kashe banza,karki ga kinada gata,zanyi abinda ko ubanki Bai Isa ya gane ni n'a kashe ki ba,dan haka ki nema ma kanki sauki ki cinye."


     Makwat Hanisa ta hada yawu na wahala,lokacin da ta hangi abincin,Dan ko mutum biyar suka ci sai sun koshi ,komin cinsa kuwa, lalai wanan yarinyar batada imani cewar Hanisa a zuciyar ta,Jin wuka a wuyan ta ya Kara tsorata ta,"wly idan Baki cinye abincin Nan ba Zan kashe ki...................."








Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

[19/06 à 16:02] Maimouna Matar Abdoulaye😍: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*







*Page 81-82*








     Dole tasa Hanisa fara cin abincin tana turawa kamar zatayi kuka, cik'in ranta tana tsine ma Aï wai ita kishiya ke mata wanan wulakancin,tabas dole ta d'auki mataki mai k'arfi akan Aï,tana tura abincin tana hawaye,Dan ji take kamar tayi amai,Ansar ne ya shigo gidan,Dan d'aukan wasu takardu ,baiso ya taho ba,Saida Mom dinsa tace Kar ya damu ai har yaje ya dawo,daddyn sa Bai tashi ba,anma Kar ya jima to yace,yana zuwa gidan yaji tsit,kai tsaye d'akin Aï yayi niyar nufa,anma jin nishi da Yan maganganu kasa kasa, a wani b'angaren daban yasa ya nufi gurin,Kai tsaye kicthen ya nufa Dan can yake yake Jin abubuwan,cak ya tsaya lokacin da ya zo k'ofar kitchen din.

    "Ke meye haka ?

Ya daka ma Aï wata razananniyar Tsawa,Wanda gaba-daya Saïda d'akin ya amsa,karasowa yayi,har inda suke ransa a matukar bace,baiyi wata wata ba ya zabga ma Aï mari Wanda Saïda taga Stars ,"bakida hankali ne ,meye ta Miki da Zaki mata wanan d'aurin,kasheta kike so kiyi,Dan Kinga Ina son ki shi zai Baki damar ki kashe min mata,to wly Bari kiji kina kashe ta nima sai na kashe ki da hanu na."

     Tunda ya fara magana Aï take binsa da idanu,cikin mamaki,kalmar sa ta k'arshe ita ke mata yawo a kwanya,in Kika kashe ta sai na kashe ki nima tab.


     Dukawa yayi ya fara neman kunce Hanisa,

   Itako Hanisa ganin haka dubara ta Fado mata,tace a wahalce tace"wly Ansar ni ka fida ni daga gidan nan,ni ba karuwa bace sanan bazan zauna da mazinaciya ba,wly tun farko shiru nake da Baki na bana fada maka dan kar kace karya nake,anma yau ka gani kadan da  idon  ka,kasan na girmi Aisha ba yanda za'ayi ta d'aure ni ita kadai,ranar da Ka kwana d'aki na,ita kuma a ranar ta kwana da saurayin ta,ban fada maka anma har pic dinsu na d'auka ,shine yau bayan ka fita saurayin nata ,yazo wai ya kamata ta shirya maka karya su tafi wani gari su wataya,bayan kwana biyu sai ta dawo,to shine nayi recording a waya na,

   Na video iskancin da suke yi,shine fa suna ganin haka tasa ya kama ni ,suka min duka suka goge record din da nayi ,sanan suka d'aure ni a kitchen ta d'auko abinci wai dashi zata hukunta ni ,bayan haka ta kashe ni ba Wanda zai gane."




      Wayo Allah Ansar ji yayi kamar an buga masa guduma a tsakar kai,tashi yayi yana taga taga zai fadi , yayi mazan dafa bango,itako Aï kasa ko wani kwakwaran motsi tayi, gaba-daya Idanun Ansar sun kada wani irin tashin hankali ne ke gabato mishi,jin sa da ganin sa suka d'auke n'a dan hucin gadi,wani irin bugawa gaban sa ke yi,Tsawa ya daka ma Hanisa yace "Hanisa  kin tabata abinda kike fada gaskiya ne,dan nasan Aisha bazata taba yi min haka ba,hawayen karya Hanisa ta zubo,Dan tana ganin Almun nasara,tashi tayi ta fito daidai wajen diner inda wayar ta take ta d'auko ta dawo kitchen din inda Ansar ya kafe Aï da Ido yaji ko zata Kare kanta anma ga mamakin sa sai   yaji tayi shiru,take Zuciyar sa ta  fara wasi wasi,shedan na Kara ingiza  sa,da kara sa masa shaku da zargi a zuciya.karasowa Hanisa tayi tana Jan jiki,Dan gaba-daya jikin ta ciwo yake,ta jibgu,wayar ta miko masa hanun sa n'a karkarwa ya amsa,pic din  ya fara dubawa,Aï ce kwance a jikin wani kato bisa gado shi kuma ya rungume ta,daga shi sai Dan karamin wondo,

       Wani kuma shine ya Dan hau bisan ta,photunan dai ba kyan gani,wata irin Tsawa Ansar ya buga ma Aï tare da nuna mata wayar Alamun Yana jiran bayani daga gare ta,kalo Daya zaka masa Ka tsorata,



    Domin ya rikice ya koma tamkar zaki,dum gaban Aï ya bada,hanun ta na karkarwa ta Mika hanu ta k'arbi wayar, photunan ta duba,take ta fara salati,Ina lillahi wa'ina illaihi Raju'un ,lahaula Wala kuwata innabilahi lai azim ,Kai ta dafa itama Idanun ta sunyi jawur,takai duban ta ga Hanisa cik'e da tashin hankali mai hade da bakin ciki tace"kiji tsoron Allah ki Fadi gaskiya."


    Tabe Baki Hanisa tayi tace"gadai shaida Nan ai bazan Miki karya ba,wata irin shaka Ansar yayi ma Aï ya hada  ta da bango,take Idanun ta suka firfito,hanun sa ta rike tana faman ceton kanta,yace" ki fada min keda uban waye kuke cin amana ta,ashe dama haka kike ,Ashe dama amana ta kike ci,shi yasa ranar Kika matsa min da kina son kije gidan wayancan karuwan kiyi kwana biyu,Ashe abinda kike shiryawa kenan,haba biri yayi Kama da mutum,yanzu Aisha duk irin rukon da na Miki da son da na nuna miki irin sakayar da Zaki min kenan,Ashe Zaki iya cin amana ta,kin cuce ni kin cuce ni,yarfar da ita yahi jikin bango,ya runtse idanu yace " na sake ki kije na sake ki saki daya,idan kin gama ida ruwan ki ne kiyi karuwan cin da Kika Saba ruwan ki ne kiyi aure,anma wly n'a baki minti talatin ki hada duk wani Abu da Kika san naki ne ki fice min a gida,sanan wanan cikin ma n'a jikin kin ban yarda nawa bane,ki d'auka na Baki shi can ki kai ma uban da anma bani ba,wly Aisha Kika yarda Koda hanya muka hada sai na zama ajalin ki  ki fice min a gida ."


    Yana kuka kamar karamin yaro ya fito,share hawayen sa yayi yaje gurin mai gadi ,ya tambaye sa akoi Wanda ke zuwa wurin madame ta fita.

    "Eh mai gadi yace,yace yana zuwa kulum in Ka fita sai yace ai dan uwan ta ne."

   Kasa magana Ansar yayi sakamakon kukan dake son tona asirin Zuciyar sa ,dan haka da sauri yabar gurin yana hawaye,d'akin sa ya shige yasa key,duk Abinda yagani ya fara fashewa,kuka yake kamar karamin yaro,rabuwa da Aï tamkar rabuwa ne da wani b'angaren n'a jikin sa,anma yanzu aduniya ba wada ya tsana sama da ita."why why Aisha  me yasa Zaki min haka kinsan irin kuncin da Zan Shiva bayan bake,me yasa Kika ma rayuwar mu haka,me yasa Kika lalata kyakyawar alakar mu,me yasa Zaki ci amana ta,me yasa Zaki haramta Mana zaman mu Mai dadi,me yasa Zaki Bata Mana farin cikin mu."



     Aï cikin zafin nama ko takan Hanisa Bata bi ba da take mata dariyar mugunta kasa kasa,da gudu ta nufo b'angaren Ansar ta fara buga k'ofa tana kuka,tace", haba Ansar yanzu zaka yarda da abinda ka gani ba tare da kayi bincike ba,haba haba haba Ashe zaka yarda da abinda ka gani ba tare da ka gani ba a zahirance ba,me yasa bazaka fahimci Aisha ka ba,nayi shiru ne dan ganin ko zaka yarda,domin kaf duniyar nan in zasu yarda da hakan Kai bazaka yarda ba,tunda kasan Hali na,wly wly ban aikata hakan ba,ban taba kusantar wani da namiji ba bayan kai."


   Bud'e k'ofar Ansar yayi baiyi wata wata ba ya rungumo ta,ya hade bakin su wuri daya ya fara tsotso,Saida ya Dan jima haka sanan ya ingiza ta da k'arfi Wanda Saida ta bugu da gujera,da yatsa ya  nuna ta yace"wly na tsane ki na tsane ki tsana Mafi muni,n'a roke ki da girman Allah in har akoi Yan sauran zuciya a gare ki ki barmin gida,wly na tsane ki daga ke har abinda ke cikin ki domin nasan ba nawa bane ."


      Yana fadin haka ya Kara shigewa d'akin sa ya rufe k'ofa.



     Hanisa d'akin ta koma duk yanda take Jin tsamin jikin ta sai taji ta warke in,Dan wanan Abu ya mata dadi,wayar ta ta d'auka ta Kira Safiya tace "kawata yau fa aiki ya gama shawarar ki tayi ,ba boka ba malam yau dai n'a fida wanan tsinaniyar matar,daga Can b'angaren Safiya tayi shewa tace Kinga plan yayi ko"

   Kwarai kuwa cewar Hanisa tana tuna yanda abun ya faru ,kamar yanda Mom din Ansar tace Hanisa ta dawo d'akin ta hakan ko akayi Ansar ya maida ta,sanan Mom din Hanisa tasa wasu yan uwan ta suka maido Hanisa,aciki kuma harda Safiya kawar ta,Wanda bayan yan uwan  Hanisa sun Kara mata huduba sun tafi,Nan Hanisa tace to Safiya plan din mu yau ya kamata ya fara aiki tunda kin gani ba security sosai,sanan Mai gadi mun riga da mun gama dashi dan mun basa kudi masu yawa dan plan din mu ya tafi daidai haka ne cewar Hanisa tashi tayi taje kichen a firge din Aï ta zuba mata maganin barci  a hadin dabino da tayi Wanda take Sha kusan kulum kafin ta kwanta.ta fito ta koma b'angaren ta,yayin da Aï a daidai lokacin take tura Ansar cewar yaje wurin Hanisa yau itace dashi,sanan tana neman Alfarmar ya barta taje wurin su Sam baby tayi Kwana biyu acan ,har girkin ta ya zagayo.

    Bacin rai ya nuna ,tare da ce mata bai amince ba,dan haka ya fito ya nufi d'akin b'angaren sa,ita kuma Aï jiki ba k'wari ta nufi kichen dan shan hadin ta,aiko tasha diyawa,ta dawo d'aki ko rufe Kofa batayi ba ta fara barcin ta,Safiya kam bayan sun hada plan din da saurayin  da zai je d'akin Aï a wurin mai gadi ya zauna,domin ko Mai gadi a yanda ya zata  Aï  ta basa kudi da ya rufa mata asiri ,duk cikin plan din su Hanisa basu yarda Mai gadi ya gane da su be ba,Ansar nayi wanka yaje b'angaren Aï har tayi barci ya rufe d'aki ya nufi b'angaren Hanisa itako a daidai lokacin bayan sun gama suna ta kira Safiya wada Bata tafi ba tana wani b'angaren na gidan,Nan ta shigo da saurayin suka nufi b'angaren Aï saurayin ya tube ,ita Safiya tayi d'aukan su pic,duk Aï batada labari domin jin dadin kwanan har rungume saurayin tayi,yaso yayi sex da ita Safiya ta hana,badan yaso ba ya barta ,Dan ya kwadaitu da jikin ta.


   Wanan shine abinda ya faru tun ranar Safiya ta tura ma Hanisa pic din sanan Hanisa tayita neman hanyar da zata tsokani Aï ,anma Bata kula ta ganin haka yasa yau ta mata haka,Ashe zagon kasa ta hada ma Aï.






Tofa abun ba dadi Aï kin shiga tarko😭











[06/07 à 15:01] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE 83-84*






   Sosai Aï tasha kukan ta ,ta tashi,tayi d'akin ta ,rufe k'ofa tayi,ta d'auki waya ta kira su Sam baby a daidai lokacin ko duk suna wuri daya a falo ,suna zancan auren Sam baby , da Kam baby Dan Khalid yayi wuta,sanan kuma yan uwan sun  amince Masa  bisa ga wa'azi da wani malami ya musu,Kam baby ma a tare za'a hada auren su a rana Daya da sam baby ,ita Kam baby zata auri Ismael ,tsohon saurayin ta,zaky baby dai ce shiru,anma duk sun tatara harka karuwanci sunyi watsi da ita,tun wata abokiyar Hulda suke gida daya  su suna wani b'angare daban acikin gidan  Dan mafiya ya kwakule Idanun ta,da kasan ta aka tsinto gawar ta,anma shi an Kama sa suka tsorata suka bar karuwanci.



       Aï n'a kuka  bayan sun d'auki wayar Sunsa a speaka tace" na shiga uku cikin kuka,a rude ko wane ke tambayar ta abinda ya faru,tana kuka dak'yar ta zayana musu abinda ya faru.


     Su kansu abin yayi matukar Bata musu rai,Sam baby ranta a bace tace" ai sai ki tataro kayan ki ki bar Masa tsiyar gidan sa,aikin banza kawai,mutum sai zuciya! shi daban Ina ne da ba zaiyi bincik'e ba kawai daga an kula makirci sai ya hau  ya zauna an fada masa bakida gata mtssss.


     Zaky baby tace "a'a ba za'ayi haka ba ,idan ita tasan wata ai Bata San wata ba,Aish inaso ki bud'e kunuwan ki dakyau kiji,dole ne kici gaba da zama a gidan mijin ki,kalon ta sukayi duka da mamaki ,a tare sukace ta Yaya ?bayan kinji ya sake ta."


     Murmushi zaky baby tayi tace "hum dukan ku Baku gano abinda ni n'a gano ba,idan har Aish ta fito daga gidan ta kenan ita Hanisa taci galaba,sanan in har ta fito ba ta yanda za'ayi tasan makircin da aka kula."

     "To da kike cewa haka ta ya za'ayi ta zauna alhalin Babu aure yanzu tsakanin su cewar Kam baby,.


    "Zaman idda "


Kalon ta sukayi duka,har Aï da taji maganar wata iri.


 "K'warai ko zaman idda zakiyi Aisha bayan kin gama  zakiyi zaman cikin ki har ki haife sa ,tunda yace ba nasa bane ya Bari in kin haihu a gwada jinin su,sanan ki bar masa gidan sa.

   Anma kafin wanan dama ce Kika samu da Zaki dinga shiga iri iri wada zata rikitar dashi,sanan ki fida damuwa a ran ki,ki fida tsoron sa,har yanzu cin ki da Shan ki yana karkashin sa,sanan yanzu da Kika bar auren sa daga shi har ita duk Wanda ya taka ki ki kwaci yancin ki,karki yarda Koda hanun ki ya Kara rikewa,anma Zaki iya yin shigar ki ko wace iri a cikin gidan kiyi kokarin ki gano wanan kulaliyar da aka kula miki,domin shairin zina da auren ki ba karamin Abu bane,shi kansa nasan bazai iya rayuwa ba ba tare da ke ba,Abu n'a gaba da nake so ki tsiro dashi shine,idan Kinga irin wanan ya kasa ya tsare a gida yana zaune Zaki tashi kisha Shirin ki kiyi kyau ki d'auki mota ki fita,sai kizo nan,wanan ma wani salo ne,karki yarda ya zazaro Miki idanu ki nuna tsoran sa kike tunda ya yarda Zaki iya abinda yake zargi yaje yayi ta yarda watarana shi zaiji kumya."



    Waw gaba-dayan  su jinjina ma  Zuky baby sukayi,domin tayi dogan tunani,dukan su sun hau dokin zuciya sun zauna idan Aï ta dawo ai ba hakan zaisa su warware matsalar ba.





    _Dayawa mutane abinda bamu gane ba,ada idan namiji ya saki mace zata tsaya zaman idda a gidan sa,domin addini ya halata,zakuga ko wani Abu ya shiga tsakanin su daga baya mijin yayi nadama su maida auren su ,ko kuma ke mace in kece da laifi sai kiyi kokarin gyarawa,kuma shida kansa zai lura da hakan ya maido ki d'akin ki ba tare da kowa ya sani ba,to idan kinada matsala da mijin ki shi idan baiyi bincike ba ke ki zauna kiyi mana,anma yanzu zaka ga diyawa manta ke ja a sake su kuma Ana sakin sun ja Kaya Riki Riki sunyi gida,wai zuciya Ace tunda ya Kore ni to me zan tsaya Yi a gidan sa,yake Yar uwa idan har  kinsan kece keda kuskure ki tsaya ki gyara ta hanyar zama kiyi karatun ta nutsu ki daina yin abinda baya so ,kiyi abinda yake so indai har sakin bakai uku ba ,zakiga kun daidaita  Allah sa mudace Ameen_






     Sosai Suka kara mata da Nasiha da nasu salon nan taji Zuciyar ta tayi sanyi,tayi alkawarin kuma insha Allah da yardar Allah duk masu hanu a kula mata makirci Allah zai tonu asirin su.




       Wanka tashiga tayi duk da tana cik'in damuwa mayuka ta shafa masu kamshi,ta Nemo wasu riga da wondo masu kyau tasa,Dan cikin ta yadan fara fitowa wata hudu,anma sai ya mata kyau kwaliya tayi simple tasa turaruka masu matukar kamshi da sanyaya zuciya,taje gashin ta tayi ta sake sa har gadon baya sai kyali da walkiya yake bakikirin gwanin sha'awa ,takalma tasa kanana masu kyau ta fito daga d'akin falo baba ta nufa  direct TV ta kuna ta zauna ta aza k'afa daya Kan Daya tana kalon wani indiya film na soyaya.


    Hanisa ce ta fito da kwarkwasa yau ranta fari tas kuma tasan zuwa yanzu Aï ta bar mata gida dan haka taci kwaliya zata nufi wajen Ansar a cewar ta wai ta kwantar Masa da hankali.


    

       Anma me turus taja ta tsaya sakamakon abinda ta gani,ranta ne yayi bala'in baci,tace a ranta meye ma'anar hakan ?

    Meye kuma wanan nanatatar yarinyar take min a gida? Batada amsar tambayar ta Dan haka 


   Cik'in bala'i ta karaso falon kugu ta rike tace"ke Maya meye kike min a gida bayan an sake ki😡"

   In kuda kenan kunyi magana to Aï ta kula ta ,yi tayi kamar bata san da wata halita a kusan ta ba,cikin bala'i  Hanisa ta hargago zata  shako wuyan Aï wata kara Aï tayi tace"kul kul karki fara Dan kinsan yanda nake da ma da akoi auren mijin ki a kaina ban  raga Miki ba ,bare yanzu da nakeda incin kaina nayi abinda naga dama,dan haka karki soma."


    Duk wanan maganganun da take akan kunen Ansar da ya fito Jin hayaniya,shi kansa da tace ada tanada aure yanzu batada Saïda gaban sa ya fadi,jiki sanyaye ya karaso gurin ,ganin Aï zaune tasha ado Saïda ya hada yawu ,dakewa kawai yayi take wanan pic din ya Fado Masa a Rai cikin kunci yakai duban sa ga Aï yace"ke me kike yimin a gida?

    Wani kalo ta Masa uku saura kwata,tace "ya ban Gane me nake maka a gida ba,me ko Zan maka ,na zauna ne zaman idda da kuma abinda ke ciki n'a ,ina haifewa kaga da nabar gidan Ka ba sai na tsaya Bata lokaci ba sai muyi auren mu da kwarto na kamar yanda kace au n'a manta Ashe kace ciki ba naka bane,to kayi hakuri in yazo duniya sai mu tantance Dan kai ya waye akoi asibiti."

      Runtse Idanu yayi domin wani irin daci yaji maganar ta ta masa,wani tashin hankali ne ke kara ziyartar sa,kasa magana yayi yayi ficewar sa,yabar gidan gaba-daya,Hanisa n'a Kiran sa tana cewa "au tafiya zakayi bazaka Kore ta ba,zaka wani tafi Ina ko juyowa baiyi ba,Dan in ya tsaya Zuciyar sa n'a iya bugawa a rasa sa..



      Tun acikin mota dreba na Jan sa yake tunanin magangun Aï,"ina bazai yuba wly s'aide ki mutu ba aure ,babu Wanda ya Isa ya aure ki sai na dandana Miki kwantank'wacin bakin cikin da Kika dandana min ".  Ya fada da k'arfi dreba kam tsoro abin ya basa ya juyo yace"yalabai lfy dai?


    Wani kalo ya wurgo masa tuni dreba yasha jinin jikin sa yayi shiru.

   A haka suka karasa gida yana zuwa ko daidai tashin Daddy boye damuwar sa yayi suka shiga   d'akin daddy da shida  Mom da salati dady ya farka, Idanun sa suka sauka bisa Kan n'a Mom yace"a'a yadai Mom Ansar wanan kalon fa."

     Ya fada Yana murmushi,hamdala daga mom har Ansar sukayi sanan suka fada ma dad abinda ya faru ,anma suka boye masa da Mom ce,sukace wata kawar ta ce take son sa ita ta zuba magani a abincin Dan ya saki Mom ,har saki ya shiga,wanan karyar ko Ansar ne ya hada ta ,ya  Hana Mom dinsa fadar gaskiya,Dan kar rayuwar auren iyayen sa ta tagayara.

   Anma indan ta Mom har ga Allah taso yasan komai.



   Daddy ya girgiza da maganar take kuma ya maida auren sa da Mom suka rungume juna,cikin shauki cikin kumya Ansar ya bar musu d'akin, b'angare daya damuwar sa ta yaye,sai ta Aï dake dawainiya dashi.









Aci gaba da gashi🍇

Maimou Love😘

[06/07 à 15:01] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE 89-90*






     Sama sama suke jiyo kukan mutum Dan haka kusan a tatare suka fito,gaban su Saida ya Fadi ganin Aï a durkushe,tana kuka kamar ranta zai fita,kamata sukayi suka rungume ta ,suna dadaba ta ,Alamun rarashi.

   Janta sukayi suka shige da ita falo ,ruwan sanyi suka Bata Tasha ,tana ajiyar zuciya,.



    Nan suka so Jin ba'asi Bata boye komai ba ta fada musu.


    Zaky baby ta fara magana tace "a gaskiya duk da laifin sa yafi naki kema kinada laifi,kinsan cewa har yanzu in ba Gama idda kikayi ba bakida incin kula wani,haramun ne,kuma ko baya ga haka keda yake zargi dama me yakai ki kula wasu mazan,duk da kinyi ne Dan ki Bata ransa,Kinga kenan kin basa damar da   zai yarda da abinda  yake zargin da kinyi kenan."


         Kuka ne ya Kara kufce ma Aï ,Dan wulakancin da Ansar ya mata a yau Bata tunanin akoi ranar da zata yafe masa."



    Sam baby dama tafi saurin d'aukan zafi,tace "tun farko banso wanan zaman ba nata na gidan sa ba,saboda namiji idan mace tafi nuna Masa so yafi Yi mata wulakancin da yaga dama,tunda Bata  San ta zage ba ta kwaci yancin ta ba,wly tun farko Ansar Dan yasan Bai wani Sha wahala agurin auren ta ba,Bai kuma Sha wahalar shawo kanta ba,yagan ta a arha ai dole yayi haka,anma da ace an gara sa wly bazai Bari ko da Wasa ta kufce Masa ba.


    Kodama tun farko abinda ka same sa a banza ko ya bace bazakaji zafin batan sa ba, tunda ba Kai ka saye sa da  kudin ka  ba,anma da ace kai ka saye sa, kuma kafin ka same sa kasha wuyar neman sa,zaka samu ma'adani ne ka Adana sa bazaka taba saken dazai bace  maka ba."


    _Tabas  ni Maimouna na gaskata maganar Sam baby,domin duk namijin da zai takarkare ya zuba maki rashin mutunci son ransa,ba tare da mace ta dau mataki ba,wly baisan darajar ta ba,sanan itama Bata San ciwon kanta ba,Dan da ta sani zata nuna Masa kuskuren sa ,Wanda gobe ko ya tashi Yi ya tuno sai gaban sa ya fadi,anma namiji ya zauna ya shuka Miki rashin mutunci wata harda zagin iyayen ta,wai kuma daga anyi Yan awani in ya sauko ki zauna kina washe Masa Baki kina dariya,Ina zaisan ciwon ki bare yasan darajar ki ,tunda ke Baki San ciwon kanki ba ,bare kisan darajar ki hum Allah sa mudace_




To wly Bari kuji ko ku yarda ko karku yarda ni a yau kunga wanan zuwan da Aïsh tayi bazata koma ba,kuma yanzu Zan je na d'auko kayan ta."


     Tashi tayi ta zuri key ta fita daga falon Rai a bace,ta hau motar ta tabar gidan.



         Sunsan ko sun tsayar da ita bazata tsaya ba,Dan sunsan halin ta in ta hasala ba Mai iya shawo kanta ,



   Ita kanta Aï gidan nasa dama ya fice mata a Rai,kuma hakan da Sam baby tayi taji dadi,Dan ko ba komai tasan yau tanada gata.



        Hakuri sukayita bata,ita ko Sam baby na zuwa security basu Hana ta shiga  ba Dan sansan ta,sanan ogan su yace in sunzo a dinga barin su shigowa.


   Shiga tayi  zata huce d'akin Aï maganar da taji sama sama ce taji tana son sanin me ake fadan,a hankali har ta Isa falon Hanisa,suna zaune suna fira ita da safiya,labulan ta Dan bud'e yanda baza'a ganta ba,abinda suke fada ne  yayi matukar Bata mamaki,waya ta d'auko ta fara d'aukan su videos

  Safiya tace"ni wly naso ma ace yaron Nan ya kusanci kishiyar ki ,Kinga da sai mu d'auki videos shaida Mai k'arfi,tunda Kinga ba'a hankalin ta take ba,mun Bata maganin barcin da komai za'ayi da ita bazata taba sani ba,anma Kika ce Kar ayi haka,yanzu gashinan duk da yaga hotunan ya sake ta ,anma keda kanki kince yana wasi-wasi,wly da mun Bari anyi sex da ita da shida kansa zai jefar da ita waje,anma kinga gashinan,yau ko gobe sai kinji ya maida ta."


    Cik'in hargagowa Hanisa tace"wly Bai Isa ba ,yanda nasa ya sake ta Nan da makircin da na hada mata,to Koda boka da malam sai nasa ya mata korar kare.,Dan ba zaiyu ace aikin da mukasha wuyar sa ba ya tafi a banza ba.

   Ace duk wanan tugun da muka hada mata ya tashi abanza ."

    Safiya ta dafa ta tana murmushin mugunta,tace "karki damu ai ko wanan baiyi ba inada wani malami sai muje gunsa Kinga shikenan sai mu Kara sa Masa tsanar ta,yanda shida kansa zai Kara mata saki biyun Kinga uku kenan ."




    Shewa sukayi suka tafa,Hanisa tace"madala da kawa ta gari badan ke ba da ban San halin da Zan shiga ba,badan ke ba da Sam ban kawo tunanin na kula ma kishiya ta makircin zina ba, gaskiya ke shu'uma ce.

      Murmushi Sam baby tayi na gefan Baki lokacin da ta Gama video tsab,tayi Saving din video ta aje.

     Wani sanyi ya ziyarci Zuciyar ta tace Alhamdulillah .



  Hankali kwance ta tatare duk wasu Kaya na Aï , a akwati manya uku,ta zube kudi kusan millions biyu Wanda malakin Aï ne,bayan Wanda ke gare a account.


     Fita tayi tasa su a boot ta fita.



    Kiran Khalid tayi ta tambaye sa Yana Ina ,yace ga shinan office din Ansar ,tace ga tanan zuwa.





 


     Alhaji Usman tunda ya farka yake faman Kiran kulu,Saida aka Masa alurar barci,yayi awa biyu Yana barci,Yana tashi take duk wani tunanin sa da rayuwar da yayi ta da tun kurciya da yanzu ta fara dawo Masa Saida komai Ya dawo Masa yayi salati ,Yana hawaye.


   Doctor da ya shigo da shida doctor din Alhaji Usman Mai dala Wanda tun yana saurayi yake duba sa,Wanda sanadin fitowa daga gidan sa ne accident ya same su,Nan suka shigo Dan tunda aka kawo sa doctor din da aka kawo sa asibitin sa ya duba wayar Alhaji Dan ya Kira Yan uwan sa ya shaida musu,shine sai yaga lambar doctor din an rubuta yaya a jiki sai ya Kira ya sanar dashi a rude yazo asibitin.


       Zuwa yayi ya dafa sa yace "Usman ka tashi sanu.


  Kalon sa yayi yana hawaye yace"doctor ayau dai na tuna ahali na saide banida tabacin ko suna raye,mu biyu mahaifan mu  suka haifa,har suka mutu Yaya ta kulu ita ta d'auke ni tana hidima dani,a lokacin tana budurwa ni kuma Ina secondry School ,, a lokacin shekarun iyayen mu biyu da rasuwa ,Yaya kulu ita ta d'auki nauhi na,tana so na sosai ,ita ke Yar sana'ar ta mu samu abin rufa asiri,da kuma abinda zata biya min Makaranta.


   Watarana na tafi school shine a hanya ta ta dawo wa gida a wani lungu wasu masu bakar mota,Wanda nake tunanin masu garkuwa da mutane ne,suna gani na suka fito,suna tambaya  ta wani gida shine na juya Ina tunani suka shaka min wani abu, tun a lokacin ban Kara sanin inda kaina yake ba, suka sani a mota, sukayi ta gudu Dani har suka fita Dani daga Niger gaba-daya,Ina tashi Naga muna tafiya a wani daji na kwala wani ihu,na Kama Mai tukin na shako sa ta baya,Ina ihu no su barni su sake ni,shakar da wanan dreba yaji yasa  ya saki sitiyarin motar,Nan mukayi accident murfin mota ya bud'e ni na Fado kamar an jefar Dani su kuma suka fada a wani rame wuta ta kama,ni kuma ban fada a Ramin ba,na gangara bisa kwalta na bugu da wani dutse,anan ne wanan bayin Allah larabawa suka same ni ita da mijin ta suka kawo ni asibitin ka."






Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[06/07 à 15:01] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE 85-86*







         Falo Ansar ya dawo yayi tagumi,yashiga zurfin tunani,me Aï take nufi dashi ne?

        Ta sani cewar bazai iya juriyar ganinta ba a gidan sa kuma ba aure a tsakanin su.gashi shida ya kamata ace ya tsane ta anma wata wutar sonta ke kara ruruwa a zuciyar  sa,dafe Kai yayi jin da yayi yana kara Sara masa kamar zai fado, lumshe idanu yayi ya kwanta saman kujera Mai zaman mutum hudu.


     Su Mom Kam nacan ana shan love an jima ba'a hadu ba.


     Hanisa kam ganin Ansar ya tafi yasa taja jiki tayi d'aki Dan yanzu tsoron Aï take ,Dan tasan zata iya jibgar ta.


   Bayan ta Aï tabi da harara ,tare dajan tsaki tace "munafuka kawai."

    Hanisa d'aki ta koma ta Kira Safiya ta fada mata cewar Aï Bata tafi ba fa.


    Wani irin kunci Safiya taji yayin da wani turirin bakin ciki da kishi suka taso mata lokaci guda ,danewa tayi dak'yar tace kibari gobe in Allah yakaimu in munje wurin Aiki munyi maganar ,wanan maganar ba ta waya bace."

    Kafin Hanisa tayi magana Safiya ta kashe waya,Dan wani irin Hali ta shiga itafa yanzu Allah na gani bayan kudi da take so na Ansar hada shi karan kansa take so,saboda yanda Hanisa ke fadar sa ,cewar jarumi ne bisa gado zai iya Kai awa daya bisa mace ba tare da gajiyawa ba,ga nata da ko minti daya cikake baya yi zai kawo,itako irin Maza kamar su Ansar take so."



      Ya salam da auren ta,haba ke kuwa yar uwa mai zai kaiki bayana sirin kwanciyar ki da mijin ki,hakan bai kamata ba koda kuwa ga matar aure kike bayana ma haka,sirrin mijin ki sirin ku ne ke kadai keda mijin ki,idan mijin ki halitar sa ce hakanan in  kinga Zaki cutu Zaku iya raba auren Allah ya hada kowa da daidai shi,karki yarda ki jefa kanki wata hanya,idan kuma ba halitar sa bace sai ku tashi ku Nemi magani.bawai kina hangen mijin wata ba da auren ki,ko kiyi tunanin shiga wata hanya daban da ta saba ma mahalacin ki,diyawa yanzu matsalar da mata ke fuskanta daga mazajen su kenan,anma sun kasa tashi neman magani,saima tunanin bin wasu mazan daban Wanda ba nasu ba , ko kaji ance inason miji na bazan iya rabuwa dashi ba,to kinason mijinki tsaya Nan so yakai ki mahalaka.

Allah  sa mudace.







   Hanisa kam bakin ciki ke nukurkusar ta dan haka ta hada kwayoyin samun barci ta kwanta,Babu tunanin yima mijin abinci,dama kuma ba dabi'a ta bace.



   Aï kicin ta shiga ta hada lafiyayan  abincin ta,tuwan shinkafa da miyar danyan kubewa  da Tasha Naman rago,da man shanu,ta hada juis na cita,taje tayi wankan ta ,tashirya,cikin doguwar riga  ta barci ba mai nauhi ba,anma ta kama ta,kusan ma surar ta Ana gani ,komai na jikin ta yaji ,duk namiji lafiyaye yagan ta sai yaji wani Abu ya tsirga mishi,Bata sa pant ba bare bra. Bata sa dankwali ba sai wani ni'imtacen kamshi dake tashi akowane lungu da Sako na jikin ta .  haka tazo falo ta zauna ta kuna TV ta tashi ta zuzubo abincin ta dama bakin iya cinta tayi sai kamshi yake ,ta zubo juis,zama tayi ta fara ci ko kadan kamar ba wata damuwa a cikin ranta,anma kuma kasan zuciyar ta ita kadai tasan mai take ji game da makircin da aka hada mata,har yayi sanadiyar sakin da aka mata.

     Ansar da yaga har anyi Kiran Sallah magariba  iyayen sa basu fito ba ,ya tafi masalaci har Isha can yayi kawai ya huce gidan sa.


    A falo ya tarar da ita ta kwakware k'afafuwa sai cin abincin ta take,duban ta yayi dakyau ita Babu ma Alamun damuwa gareta,hakan na nufin kenan dama Bata son sa,shi gashi ko abincin ma tun safe rabon da dashi anma ita gashi sai cin abinta take,direct wajen diner ya nufa da nufin shima yaci abincin ,anma ga mamakin sa wayam ya gani,dafa Kai yayi tab akoi matsala,dama can Aï ke girkin ,koda ko ranar girkin Hanisa ce zaice ta masa itakuma Hanisa bata damu ba,s'aide taje restaurant taci ,dan ko ruwan tea Bata iya hadawa ba.zama yayi saman diner yana Jin wata irin yunwa na kwakular sa,dan shi Jin kamshin  abincin Aï ta tado Masa da tsohuwar yunwar sa,sanan ya saba da abincin Aï bazai iya cin n'a wani wurin ba,zama yayi bisa kujera yayi tagumi ya tsura ma Aï idanu yanda take cin abinci,har hada yawu yake.


   Sam Aï yi tayi kamar bata san Allah yayi ruwan sa ba,anma duk Abinda yake tana kalon sa da wutsiyar ido,sanan ita tausayin sa ma take ji,Dan tasan tariga da ta saba Masa da cin abincin ta,gashi kuma balagazar matar sa Bata iya abinci ba,cinye abincin ta tayi tas tasha juis ta tashi ta maida kwanonin,kicin,duk Yana binta da idanu,yanda yaga ukun ta n'a motsawa suna kasa da sama,ga boobs ma wani irin motsi suke na tada hankali, gaba-daya ya bada hankalin sa gare ta



        Yana kare mata kalo wata wutar sha'awar sa yake jin tana jansa sosai,ga abudai Yana gani anma saide a Masa kwalele,tuni Idanun sa suka kada,shiga Aï tayi d'akin ta,ya Dan jima zaune sai can yadan ji sha'awar ta Dan kwanta yunwa kuma ta dawo,a hankali ya lalaba kitchen ya bubude tukane Allah ya taimake sa Bata wanke kayan ba,Dan Rabin malmala na tuwan shinkafa ya gani,Nan da sauri ya zuba ya zube sauran miyar,a tsaye ya nade hanu ya fara cin abincin har kun nuwan sa ke motsi Yana girgiza kai,yanaci baisan tuwan ya kare ba Saida ya maida hanu yaji wayam,ko ba komai ya rage zafi,tukunyar miyar yadan zuba ma ruwa daidai miyar da ya zube ya karkada,wai Dan kar Aï tace an ma ci ya rufe ,juyawar da zaiyi yaci karo da Aï.

itako Aï  tun farkon zuba abincin sa da lomomi tana tsaye ,ita abun ma dariya ya bata,har ya Gama,sune Kai Aï tayi .

  Tayi kamar yanzu ta shigo Bata ma san abinda yayi ba,ganin haka shima yayi ajiyar Zuciya a tunanin sa Bata gansa ba,fuska ya tsuke harda Dan tsaki,ko a kwalar rigar ta ,ta bud'e tukwane tace"la la la ya akayi haka ,nidai nasan nabar sauran abinci na zazafe na kuma ya haka,to ko mage ta  cinye,to anma ai kwanan a rufe yake,hum wanan ai  saide mage mai yatsu biyar ,ta fada ba tare da ta kali inda yake ba tsaye kikam,ya zuba mata mayatatun idanuwan sa.


    "Ke karki raina min hankali kinji ko me za'ayi da tuwan ki da Zaki zo kice wani mage Mai yatsu biyar taci Miki abinci me kenan kike nufi ni naci kazamin tuwon ki?."

     "🤔to ikon Allah nidai da nayi magana ta bansa mutum a ciki ba,kuma in ba kida me ya kawo ganga ko kaji na ambace ka."



   "A to kedai Kika sani ki gyara lafazin ki domin gida na ne."

 Nan ya fita yana borin kumya.

   Ita dariya ya Bata Nan ta wanke kwanonin ta maida su ma'ajiyar su.


    Ansar na ganin ta fita daga kicthen din ya dawo ya bud'e firge yasha juis sosai yasha ruwa har zufa ke karyo masa.


    D'akin sa ya koma yana tunanin yanda zaiyi barci ba tare da Aï makale a jikin sa ba,gashi wani sha'awar ta yake ji ."


     Wanka yayi yayi Shirin barci ya kwanta anma barci yaki zuwa a b'angaren Aï ma kasa barci tayi tasha kuka ,sanan ta tashi ta d'auro alwala tayi sallah takai ma Allah kukan ta,Can wajen k'arfe biyu ta samu barci ya d'auke ta.ko hijabi Bata cire ba,a bisa salaya tayi barcin a tatakure.

    Ansar kasa barci yayi dan haka ya fito, Zuciyar sa n'a ingiza sa cewar yaje gareta koda fuskar ta ya gani,ko yaji sanyi bisa ga radadin da Zuciyar sa ke masa..


     Sa'a yayi bata rufe d'akin ba ,dan haka ya lalaba har inda take ,ganin yanda take barci a takure yasa ya d'auke ta ya aza bisa gado,ya cire mata hijabi,kur ya kure surar ta da kalo,har hada yawu yake,yanzu Yama kansa Katanga da wanan surar,anya gaskiya ne abinda yake tunani kuwa, ya kamata ace ya fara bincike anma kuma ai Mai gadi bazai Masa karya ba,take photon ta saman Wani kato ya hasko Masa a zuciyar sa,wani tukikin bakin ciki da tsanar ta suka taso masa,da sauri yabar d'akin Yana jin haushin Kansa me yasa yazo,ruwa yaje ya d'auka yana ta Sha masu sanyi,haka yaje ya kwanta d'akyar barci barawo ya d'auke sa.



     Washe gari Aï sai farkawa tayi tagan ta a gado tayi mamaki sosai Sallah tayi tayi breakfast daidai cikin ta taci,Kiran wayar Kam baby ya shigo mata,bayan sun gaisa tace ya kamata tazo a fara shirye shiryen biki,ok Aï tace ta shirya,cikin riga da siket,tayi Yar make up kadan tayi kyau sosai,ta d'auki Dan gyalen ta da jaka da takalmi  ta d'auki key na motar ta ta rufe d'akin ta.

ta fito daidai fitowar Ansar zaije wurin aiki ,Saida gaban sa ya Fadi Dan wani irin kyau yaga ta masa,anma ganin Dan gyalen da ta d'auko ,yaji take wani kishi ya mamaye sa,gani yayi tayi ficewar ta daga falon kuma ga duka alamu fita zatayi ba tare da ta tambaye sa ba zata fita ba,wani irin abu yaji anma yarinyar nan ta raina ni zata fita bazata tambaye ni ba, kuma ma ina zataje a haka Kaya duk sun kamata,ga karamin gyale da ta d'auka,wai Ina ma zataje ya ma kansa tambaya wani irin kishin ta yaji,bare da ya tuna wani Abu saida gaban sa ya Kara wata irin faduwa,bin bayan ta yayi har zata Shiga mota wata irin Tsawa ya buga mata yace "keeee









Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘

[06/07 à 15:01] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*





*PAGE  87-88*








Tsayawa tayi cak ba tare da ta juyo ba,shiko cikin bala'i ya karaso , gaba-daya ransa ya bace , Zuciyar sa har wani irin bugawa take da sauri sauri."


    "Ina Zaki ?

 Gidan uban wa Zaki a haka?



     Wani kalo tabi sa dashi ta tabe Baki tareda cewa"akan me zaka tsare ni da tambayoyi  malam,meye ruwan ka dan na fita haka?

     Kai a su wa da zaka tsare ni kana min tambayoyi,Ka aje ni ne?

    Kokuwa a karkashin Ka nake? 

 Kaga malam Dan ina zaman gidan Ka kar ka manta fa a yanzu ba karkashin Ka nake ba,bakada wani iko ko matsayi yanzu da zaka Hana ni fita zanje duk inda naga dama,kuma da kake tambayar ina zani 

  Zanje gidan kwarton nawa kamar yanda kuka ce kaida matar ka,kaga yanzu sai n'a zage nayi abinda naga dama tunda ba nauhin kowa a kaina."


   Tana Gama fadar haka ta shige motar ta tayi mata key ta fice a gidan,Dan dama gidan da madanni ake bude sa.


    Tsaye yayi tamkar ruwa ya cinye sa,sosai yaji wani iri,ya ma za'ayi yabar Aï sa ta fita ba tare da yasan inda zata ba.

  Da sauri.

     Ya shige motar sa shima baibi takan masu tsaron lfyr sa ba da kuma dreba ba,bin bayan Aï yake a hankali take tukin ta hankali kwance,ta madubin mota taga Ana binta,duba motar tayi taga ba kowa bane fa ce Ansar ,murmushin gefen baki tayi,ta juya akalar motar ta,direct Restaurant din Hajiya tayi,manyan masu kudi ke gun suna cin abinci,ba Dan tana Jin yunwa ba tana haka ne dan taga iya gudun ruwan Ansar.


     Parking tayi,shima a hankali yayi parking ta d'auki Yan mintuna kafin ta fito,tana fitowa direct ta nufi Restaurant din.

   Ansar fa dake cikin mota ransa ya gama baci  cikin Ransa  yace wane shirme yarinyar Nan take yi ne wai,ya zata shiga restaurant alhalin Maza masu yawa suna zuwa,yasan restaurant din farin sani ,Mai restaurant din kawar Mom dinsa ce ,kashe motar yayi shima ya fito yabi bayan ta,tunda ta shigo Idanun mutane akan ta,ita kanta Bata ji dadin hakan ba ,anma Dan ta kuntata ma Ansar yasa tazo nan, tana zama wani saurayi Gaye k'yakyawa da tunda ya shigo ya kafe Idanun sa akanta yaji ta masa,ganin Idanun mutane akanta kar wani ya Masa shigar sauri yasa yayi hanzarin zuwa wajen ta,Aiko ya Bata ran Dayawa daga cik'in su.

   "Amincin Allah ya tabata a gare ki ranki shi dade"

      Fuska tayi kamar bazata amsa Masa ba ,anma ganin Ansar ya shigo  yasa ta amsa Masa cikin murmushin dole tace"tare dakai"

  Dadi saurayin yaji tare da fara Yi mata magana

     Ganin su  haka Ansar yaji wani irin bakin ciki na ingizo sa,kamanin sa suka canza,Idanun sa suka sauya kala,yanayin sa ya canza, jijiyoyin kansa har tashi suke,tsabar bacin rai da kishi gadan gadan ya nufo wajen su,Bai tsaya wani Bata lokaci ba ya d'auke wanan saurayin da mari,kowa Saïda ya juyo,nuna saurayin yayi da yatsa yace"Kai Dan gidan uban waye?

Waye ubanka ,wa ya d'aure maka gindi da zaka tare matata kana mata magana,acikin jahilai Kai jahilin ina ne ?

    Jin Ansar ya ambaci matar sa,kowa yasha jinin jikin sa,shiko saurayin ya tsorata,Dan yasan waye Ansar sarai,yace"sorry sa dan Allah kayi hakuri bansan matar aure bace,da sauri saurayin yabar gurin."

     Ansar hanun Aï yaja keee sai waje zai danan ta cikin mota da sauri ta kwace hanun ta,itama ranta a bace tace "Kai wai,wane irin mutum ne?

  Ina ruwan  ka da rayuwa ta,inajin yanzu Babu auren ka akaina Dan Allah ka shafa min lfy nayi rayuwa ta ."


   Pau Pau kake ji ya d'auke ta da mari ransa a matukar bace ya nuna ta da yatsa yace"ni Ansar nafi k'arfin wulakancin  ga duk wata diya mace,macen ma kuma irin ki marar asali ,wada batada gata,ki sani Ina haka ne bawai dan ina sonki ba Saïdai inason kema ki dandani bakin cikin da n'a dandana,zina da auren ki ,ki fada min ban Kai namijin da zai biya miki bukatar ki bane,ni ba namiji bane da Zaki Nemi wani, ko yafini dadi ne,yanda yake magana Yana hargagowa yaja hankalin mutane dake gurin aka Dan fara musu taro,Sam ransa ya baci ya manta inda suke bayan bakaken maganganu da yake banka ma Aï da gori da tozarci ba abunda yake mata,Aï ko ganin taron da aka masu yasa hankalin ta ya tashi tunda take Bata taba ganin irin wanan cin mutuncin da wulakancin irin na yau da Ansar yake mata ba a bainar jama'a,gaban dubunan mutane.

    Kuka ne mai k'arfi ya kufce mata,dan haka da gudu ta shige motar ta ,ta kuna a matsiyacin gudu ta tuka motar tabar gurin,shima ganin Yana mata magana tabar gurin ransa ya Kara baci,ya tada mota shima ya bita,gudu ne suke har na  fita hankali bisa titi kamar masu gudun tsere,Aï ALLAH kadai ya kaita gidan su Sam baby,shima Ansar tana shiga da hancin motar ta bayan mai gadi ya bud'e shima ya shiga,bud'ewa tayi zata fita,shima ya bud'e tasa motar ko rufe ta baiyi ba,yazo ya finciko ta,juyowa tayi,tana kuka,da yatsa ya nuna ta yace"ba'a taba min wulakanci ba,Dan haka baza'a fara a kanki ba,ni nayi k'arfin duk wata yar iska yar matsiyata ,yar talakawa da zata nemi ta raina min hankali,nafi k'arfin ki dake da duk Wanda suka tsaya miki,in Banda ma ni mai zanyi da mazinaciya irin ki,wada Bata San darajar aure ba,ayau ina bakin cikin fara sonki a rayuwa,ai shi dama talaka duk yanda kake kyautata masa watarana sai ya nuna maka halin sa n'a akuyanci,duk yanda ka d'auke sa  kakai sa inuwa wataran sai ya  kaika rana,in Banda ma kadara Mai zai kaini gare ki,ga mata nan kala kala sai wada na zaba,kije nikam kin fice min ,kije kiso duk Wanda Zaki so kiyi karuwancin ki yanda Kika ga dama,nima ki barni na zauna da matata, stupid ."

    Yana Gama fadar haka yabar wurin ya shige motar sa ya tada ta yabar gidan gaba-daya Aï ta durkushe a gurin ta aza hanu bisa Kai ta kece da wani irin mugun kuka,Mai ban tausayi."


        Bayan kwana uku Alhaji Usman Mai dala akaci nasarar farkawar sa,anma abin Mamaki Yana farkawa ya fara Kiran sunan  Yaya kulu Yaya kulu kina Ina Yaya kuluuuuuuu.





  Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[06/07 à 15:01] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


 *💖SO NE SILAR FARUWAN💖*

                      *💖HAKAN💖*







                    *NA*✍

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAHI AM💋*








_sisters anji jiya Kuna cewa nayi mistake awajen sa number number jiya kamata yayi mutashi a 91-92_

  _To ba haka ne ba ku duba dakyau ku gani  number da nasa na jiya shine daidai 89-90 ki duba dakyau inajin kunai dai kukan Aï ya ruda ku_😂







     *Page 91-92*









       Sam baby Bata tsaya ko Ina ba sai office din Ansar ,an barta ta shiga,tana zuwa da salama ta shiga ,Ansar ne kwance Idanun sa sunyi jawur da Alamun ma kuka yayi,ga Khalid kusa dashi,tari ne ya Kara turnike Ansar Wanda tunda ya dawo daga gurin Aï yake yinsa,tari ne duk tare da jini da ya fito daga bakin sa,da sauri khalid ya rike sa ,Saida ya Gama ya amshin tissu din da ya zuba ma jini ,yaje ya yar a kwandon shara .



     Sam baby da tazo da Shirin Masa rashin kumya ta rama ma Aï Saida ta tsorata ganin sa a haka,hankali tashe ta jefa ma Khalid tambaya" me ya same sa?

       Sauke nauyayar ajiyar zuciya yayi yace"saboda Yar uwarki ce ya shiga wanan halin."



     Zama tayi Dan nesa dasu ,ta kale su daya bayan daya,sanan ta sauke ajiyar zuciya tace" Khalid!!!!!!!!!

   Dago da Kai yayi ya kale ta ,domin tunda take dashi Bata taba Kama sunan sa ba,,Saida ta nisa sanan tace"a gaskiya bana Jin Zan iya auren ka dum gaban Khalid ya bada ,a take ya shiga tashin hankali shi kansa Ansar dake cikin ciwo Saida ya dago ya kale ta, girgiza kai tayi tace "domin ance idan  abota tayi kamari Hali ma yakan iya zama daya,hausawa sunce abokin barawo barawo ne,kamar yanda abokin ka ke kalon wanan marainiyar Allah ,Yana cin zalunta ,Yana hukunta ta,Dan kawai itace farkon  fara furta Masa kalmar so, duk yanayin da suke ciki a yau *so ne Silar Faruwan hakan*

   Da badan so ba da na tabata a yanzu tana rayuwar ta tajin dadi,badan so ba Babu da namijin da ya Isa ya furta mata bakar kalma,anma yau abokin ka ke Kiran ta da karuwa,alhalin shine mutum na farko da ya fara yaga mata rigar mutuncin ta,Ansar Ina zaka Kai alhakin marainiyar Allah ,Ina zaka Kai hakin ta,ko wani yace maka Aisha zata kula da namiji da auren ta Kai Mai karyatawa ne,Koda ko ka ganta ita da wani zaka iya cewa asiri akayi mata,anma da hankalin ta bazata Yi haka ba,karka manta nida Yan uwa na sabon Allah muke,Babu yanda bamuyi da ita akan ta shiga,anma kulum kalmar ta guda ce shine muma muda muke Yi Allah ya shirye mu,Koda firar maza muke zaka ga ta rabe tana kuka ,tana Jin takaicin abinda Muke anma yau har kaga Abu ba tare da bincike ba ka yanke hukunci,shide Ansar baice komai ba baicin zuba mata Ido da yayi,Yana nadamar mugayen kalaman da ya furta ma Aï.


     Video Sam baby ta bud'e wada  ta d'auka ta su Hanisa saiga su far ana gani har maganar da akeyi komai ana ji,ta mikawa Ansar tace gashi ka duba.".      



     Ba musu ya amsa domin jikin sa yayi sanyi ,kalon video yake jikin sa na tsatsaho Masa da zufa,Yana Gama kalon video Nan ya Fadi a gurin a sume .



        Amatukar tashin hankali sukayi kan sa,Da k'arfi Khalid yace "bani ruwa "

   Da gudu taje firge ta d'auko ruwa masu sanyi aka zuba ma Ansar ,ajiyar zuciya Ansar ya sauke tare da tashi ,dishi dishi ya fara gani can ya sauke Idanun sa  akan Khalid da Sam baby  hawaye ne masu zafin gaske suka fara zubowa a  kumatun sa,cikin k'arfin Hali ya tashi Yana kuka,"Hanisa kin cuce ni Allah ya Isa tsakani na dake,wly bazan taba yafe Miki ba Allah ya isa😭kuka yake kamar karamin yaro,can kuma kamar an tsikare sa ya tashi zurmut key na mota ya Zara ya fita da sauri,Khalid na kwala Masa Kira anma Ina Yama car key har ya fice daga harabar filin ma'aikatar, Khalid ma a rude yace "Ina  key din motar ki ,basa tayi Dan jikin ta yayi sanyi amsar key din yayi yaja hanun ta suka fito suma,shi ya tuka motar ya Mara ma Ansar baya,Ansar sosai yake  zabga uban gudu  bisa titi

         Bai tsaya ko Ina ba sai gidan su Sam baby Yana zuwa ko motar Bai sanya a acikin gidan ba ya fito,buga k'ofar yayi Mai gadi ya bud'e kamar zarare da gudu ya shiga gidan,salama yayi Aï dake falo ita kadai ,sauran suna d'aki ,ita tana zaune  tayi tagumi,ji tayi mutum ya Fado bisa kanta,ya rungume ta kam,kuka ne yake gadan gadan kamar ba namiji ba,cewa yake"Aïsha Dan Allah ki yafe min wly shairin shaidan ne,duk Abinda nace dake wly ba har cikin zuciya bane,Dan Allah ki yafe min,kuma ni Ansar ayau Ina Mai shaida Miki na maida ke d'akin ki,daidai shigowar Khalid da Sam baby,dasu zaky baby,duk sunji wanan kalaman nasa,Ido ya daga ya kale su yace "ku shaida ni Ansar na maida matata Aishatou."



             Wata irin zabura Aï tayi tare da ture sa ,ta tashi tsaye cikin bala'i tace "ka sani wly Ansar ko Kaine Dan Autan maza na barka har abada,Mai za'ayi da Miji irin ka ,Wanda baisan darajar iyalan sa ba,Mai baza sirin sa a titi,wly ni ka fice min a rai ,ka sani ni ban maidu ba,sanan Ina Gama idda zanyi aure na eheeee."


       Wani irin zabura shima yayi Yana aika mata da wani irin kalo Mai cik'e da tsantsar tashin hankali,ya nuna ta da yatsa yace"wly ko sama da kasa zata hade Babu Ubanda   ya Isa ya shiga gona ta,sasauta murya yayi ya gurfana a kasa,ya rike gwiwoyin ta yace"na roke ki da girman Allah Dan hasken Alkur'ani,dan Allah ki yafe min,ki dawo gida na mu zauna na Miki Alkawarin rike ki amana,bazan taba barin kiyi kuka ba,."


   Murmushin takaici Aï tayi tace dadi na da gobe saurin zuwa karka manta a baya ka yaudare ni da kalaman ka ,anma a yanzu wly baka Isa ka yaudare ni ba,da mugayen kalaman ka ba,wly Ansar a yanzu haka ganin ka da nake a gaba na ji nake kamar na shake ka,na tsane ka tsana mafi muni,karka manta me zakayi da mazinaciya ,Yar iskar ,marar gata,marar dangi,kaga ai kafi k'arfin ta,ni da zaka taimaka ka Ida sa min sakin biyun da naji dadi,Dan da inyi rayuw dakai a yanzu na kwamace na Kare rayuwa ta ba aure,I hate you I hate you Ansar,tana Gama fadar haka ta ruga da gudu ta shige kuryar d'aki, shiko Ansar tarin sa ne ya tashi dandanan ya rike baki,sai ga jini,Yana zubowa,take kansa ya fara juya Masa jiri ya fara dibar sa,take ya fara ganin duhu duhu,anan take ya Fadi gurin ,Jin sa ganin sa suka d'auke lokaci guda,ya Fadi a gurin tamkar gawa ,Hankulan su a tashe sukayo kan sa......




   


            Aci gaba da gashi 🍇

Maimou love😘

[06/07 à 15:02] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖








                   *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋







*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






*PAGE 93-94*







Khalid ne yayi saurin zuwa ,ita Kam Aï ganin sa Haka ta shiga rudu da tashin hankali dannewa  kawai tayi ta runtse Idanu ta shige d'aki,tana shiga ta fada bisa gado sai kuka,shikam Ansar d'akyar suka samu ya farfado, dubawa yayi duk mutanen gidan na bisa kansa anma Banda Aï ,tabas Kam yau yasan yanzu  Aï ta tsane sa,dole zaiyi nisa da ita na wani Dan lokaci.

    A hankali ya tashi ko takan su Bai bi ba ya fita mota ya shiga, yabar gidan ,tukin a hankali yake yinsa,ganin Haka shima Khalid ya biyo bayan sa Dan Bai yarda da nutsuwar Ansar ba,motar Sam baby ce ya fito da ita,haka Ansar yake tuki har ya Isa gidan Mahaifan sa,ganin Haka Khalid yayi ajiyar zuciya ya juyo mota ya dawo .


      Su Sam baby da Kam baby da zaky Baby sunyi zungum 

      Sunyi tagumi,Dan wanan Abun da Ansar yayi ba karamin tausayi  ya basu ba,ajiyar zuciya zaky Baby tayi ,tace"wai meye ya faru kodai ya gane gaskiya ne?

      Sam baby ba tare da ta musu magana ba ta bud'e video ta basu suka kala,dukan su a tare suka ja dogon numfashi tare da cewa "hum"

     "Tabas kamar yanda yace ya maida Aï to ta maidu,duk da akoi ciwo Ace cik'in igiyoyin ka uku an raba ka da guda ba tare da bincike ba,duk da ya bamu tausayi hakan bazai hana  ba Ace  baza'a hukunta sa ba,dole ya dandana dacin da ya dandana mata,Koda zata koma gidan sa."

     Ba Wanda yace komai domin sun goyi bayan hakan.


           Ansar Kam gidan su ya zarce,ya iske iyayen nasa a gida,yanda suka ga yanayin su yayi matukar tsorata su,Dan Haka suka tsare sa da tambaya."



        Kuka ya fara , yace"Mom Dad  Dan Allah karku hanani yin abinda nayi niya bayan na fada muku damuwa ta."

    "Ka fada muna Jin ka,Nan ya fada musu abinda ke Faruwa harda sakin da yayi ma Aï ,tabas suma ransu yayi matukar baci da wanan abun Da Hanisa tayi,Mom Kam dama Hanisa ta jima da fice mata a rai Dan Haka ta Kara Jin tsanar ta a ranta.

    "Mom Dad kuyi hakuri anma bazan iya zama da mace ba irin Hanisa ba , gaskiya."



   "A'a son baza ayi Haka ba,in kayi Haka za'a iya samun nakasu a zumuncin mu,a koda yaushe ana son Dan Adam


          Ya zama mai hakuri da juriya,ka zama mai tawakali ga Allah,ka zama mai d'aukan kaddara aduk  yanda tazo ma,tabas munsan Hanisa tayi laifi baba ma,anma hakan bazai sa ka sake ta ba, na baka dama ka d'au mataki akan ta ko wane iri ne Banda duka Banda zagi, sanan Banda saki.



    Sanan Ina Mai baka hakuri ,da abunda aka maka ,kuma nima Zan mata fada ,zata Gane kuren ta,sanan nida kaina zanje in ba Aisha hakuri,tunda kace bata gidan naka,anma Dan Allah son kayi hakuri."


   Daddy Yana Gama fadar Haka ya bar gurin ransa a bace,shi kansa abinda Hanisa tayi ransa yayi bala'in bacewa,kawai Dan yasan saki ba kyau anma da shi zai ba Dan nasa umarnin sakin."

    Ita kanta Mom taso Daddy yace a saki  Hanisa ,Mai za'ayi da Mai Hali irin wanan."

      Nikam nace hum Mom kenan anyi  nadama......



     Ansar Sam baiso hukuncin iyayen sa ba,shi yanzu ma yake Jin haushin Kansa da ya fada musu,da ya sani bai fada musu ba,sai bayan yayi sakin mtssss ,rai a bace yabar gidan Mom ma ya bata tausayi matuka."



          Zuwan sa gida Bai Hana Safiya tabar  gidan  ba har lokacin ,tana jiran yazo tagan sa ko taji dadi ,shi yasa tace Ma Hanisa wuni tazo Yi mata,tunda yau Babu aiki.",



    Ansar na zuwa gida ya d'auki wata waya ta caji,falon Hanisa ya nufa,Dan ko kadan basu San da zuwan sa ba,sai bulala da suka fara ji ta ko Ina a jikin su ,ana lafta musu Idanun sa a rufe,Hanisa da Safiya sai Jin bulala sukayi,Ansar kam ransa ya Gama baci saida ya sumar dasu,ya Kara zuba masu ruwa ,suka tashi yaci gaba da lapta musu bulala ,Saida ya musu jina jina da jini,sanan ya fara magana Yana furzar da iska Mai zafi a bakin sa ,ya nuna su da hanu"wly Hanisa na tsane ki Allah ya Isa tsakani na dake,Ace keda kawar ki kuka hada Baki kuka hada matata da Kato kuka mata  ,hairi,to yau duk Ubanda ya muku tsaye sai kun fada min katon da ya rungume matata in ba Haka ba wly sai na kashe ku."



        Hanisa zatayi magana ya nuna ta da yatsa  yace "Dan uban ki karki saki ki fada min komai domin yanzu nasan gaskiya."

     Ya Nuna Safiya yace"ke Dan uban ki maza ki Kira saurayin da ya taba min jikin matata Kira sa yanzu idan har Kika Bari ya gane wly sai na kashe ku."

     Jikin Safiya na rawa tayi matukar tsorata dashi ,Dan ta jibgu matuka, danne azabar da take ji tayi , ta Kira sa ,tace"gaye kana ina"

    "Hajiya gani Nan kusa ma da gidan ki.".

   "To kazo yanzu wanan gidan inda kayi Mana aikin Nan kwanaki ,akoi wani aiki ya samu ."

   Allah Hajiya gani Nan kuwa .kit ya kashe wayar ,sanin da yayi a wancan aikin da yayi anyi Masa biya Mai tsoka ,shi yasa Bai Bata lokaci ba yazo gidan.





     

            Alhaji Usman Yana dawo wa daidai ,suka je Niger shida doctor nasa,anan ne suka ji abinda ya faru da yayar sa domin ance a Nigeria suke anma tun wani zuwa da sukayi da karamar yarinyar su basu Kara zuwa ba,wanan Abu ya Kara tada Hankalin Alhaji Usman,anan ne ya samu photos su na Ina kulu,da Malam Usman,sai na matar sa.


     Anan ne yayi Alkawarin Nemo su a duk inda suke a fadin duniya, anan ya huce Niamey gidan president ,shugaban kasar Niger,anan ne suka kara hada gwiwa wajen  neman su,,,,,,,,,,,,,,,,,






   Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[06/07 à 15:02] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖






                   *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋







*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚







*PAGE 95-96*







_NO EDITING_






,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,Gaye ya shigo gidan, kasancewar Ansar ya fada musu akoi Wanda zai shigo anma su barsa ya shigo ,hakan ko akayi,har falon gaye ya iske su,yanawata irin tafiya,,,, ,.   ,, ,,,,,,,. ,,,,,,

       

            Yana ganin Ansar saida  yayan cikin sa suka kada ,Dan ko ba'a fada Masa ba yasan maigidan ne............

       A tsorace ya juya zai bar gidan ,wata irin damka Ansar ya masa,yayi ball dashi,Tim kake ji ,gaye ya Fado Nan Ansar ya fara ball dashi,tare da zuba Masa naushi a ko Ina na jikin sa,ba kamar idan ya tuna ya taba Masa mata da wanan hanun nasa sai Ansar ya Kara dage damtse ya naushe sa,Saida ya sumar da gaye sau biyu yaga Hakan Bai Masa ba ya Kara Jan wayar caji ,dashi da su Hanisa yaci gaba da zabga musu, gaba-daya Saida ya Bata musu kamani,domin jini baja Baja a jikin su,sanan ya Kira ,ASP na Yan sanda ba Bata lokaci suka zo,Idanun Ansar sunyi matukar ja ,Sam babu dugon tausayin su a Idanun sa,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,


        Yan sanda na zuwa get man ya shigo yace "ranka ya Dade Yan sanda ne,,,,, 

 Bai ida fada ba ya fara karkarwa yanda yaga jikin Ansar na rawa tsabar bacin Rai ,ga mutane Nan zube ko numfashi basa Yi ,abun yayi matukar tada Masa hankali,,,,,,,,,,,,,,,,,,

     Ji yayi Ansar yace kace su shigo!!!!!!

   Yace da k'arfi a razane get man ya koma jiki na rawa.

          Yace"ku shigo inji oga."

        Shigowa sukayi su biyar harda mace ,su kansu sun tsorata da wanan Abu ,Ansar ya nuna su yace "ku huce dasu ,wanan katon kwartanci yaso Yi da matata ,shi kunsan hukuncin sa,wanan kuma ya nuna Safiya ita ta kawo sa gidan,wanan kuma ya nuna Hanisa yace"kuje dasu duka dayar ma...


 "Ansar me nake gani Haka ,kul karka kuskura kayi wanan danyan aikin ,Nan ta kali Yan Sandan tace"kuje da namijin ,Nan suka d'auki namijin suka fice dashi,Momy ce ta Kira escort dinta mata tace su d'auki su Hanisa a huce dasu asibiti,tabas ita kanta ta tsorata da dukan  da Ansar ya musu,da ita aka Shiga mota taimakon gagawa aka ba su Hanisa,Dan Saida aka sa musu Oxygen..........


      Mom tana ganin an ceto ransu ta koma gidan Ansar."

   Fada ta Masa sosai ,tace"shi yasa daddyn ka na ganin ka fito yace na bi bayan ka ,domin yasan Zuciyar ka zaka iya abinda bashi ba,gashi ko kayi kashe su kake son yi ,fada ta Masa sosai tare da Nasiha,sanan tace ya kaita inda Aï take ,ba musu yaja mota suka tafi,


   ..............horn yayi Mai gadi ya bud'e masa ya shigo,yayi parking Mom ta kale sa tace Ina ne b'angaren su?

   Nuna mata yayi ba tare da yace komai ba,ganin da tayi  bashida niyar fita ,yasa ta fito ta nufi b'angaren.


    Salama tayi duka suna zaune suna kalon TV ,gaida ta sukayi ta amsa da fara'a ,sanan ta zauna,sun Gane ta Sarai,suka kawo mata ruwa tasha."

      Kam Baby ta Kira Aï ta fito,Saida gaban ta ya Fadi ganin Mom ,Dan tasan Mom Alherie baya kawota,wata kila kashedi tazo yi mata,tunda su Sam Baby basu fada mata ba cewar Ansar ya gane gaskiya,kyale ta sukayi............



          Cik'in zumbulelen hijabin ta ta shigo ,har kasa ta duka ta gaida Mom ,ga mamakin ta sai taga Mom ta tashi ta rungume ta,tana hawaye,ta kamo ta ta zaunar da ita,tace" ya ta ki yafe min abubuwan da na miki,a baya na nuna son kai na kuntata miki,anma yanzu na Gane gaskiya Dan Allah ki yafe min."


      Murmushi Aï tayi tace" Ba komai ,Mom ko wane Dan Adam Yana kuskure,wly na yafe Miki Dan na d'auke ki kamar mahaifiya, murmushi Momy tayi godiya sosai,sanan taci gaba da mata Nasiha,su dukan su tayi ma Nasiha,sanan tace duk abinda suke bukata su d'auke ta tamkar mahaifiyar su,Nan ta Kara numfasawa,tace"dota kiyi hakuri bisa abinda Ansar ya Miki da matar sa ,tabas ya yanke hukunci ba tare da bincike ba,sanan na Masa fada sosai,yanzu Haka ita dayar matar tasa tana asibiti,sakamokon dukan da ya Mata ita  da kawar ta,Dan ni na kwace su da wajen police  zai kaisu,a rufe su Dan ya gane gaskiya....................


          Duk da Aï taji dadin hakan,anma ba wai hakan zai wanke bakin cikin da ya kunsa mata ba.................


   Mom  tace" ya ta ,naji dadi da Zaki kwaci yancin ki,domin namiji baisan Yana son Abu ba sai ya kufce masa,ni na Baki dama kici gaba da zamanki har lokacin da ya Miki Zaki iya komawa gidan sa,ki kwaci yancin ki,Nan Mom ta Kara masu Nasiha ,ta tafi Aï ta rako ta ,anma ganin Ansar saida gaban ta ya fadi,shiko fitowa daga motar yayi suka Kura ma  juna ido,ita tana mamakin yanda yayi rama Haka tun ba'aje ko Ina ba,shi kuma yana mamakin yanda yaga ta Kara Masa kyau."


    Momy tayi gyaran murya tace "muje ko,Aï Kara salama tayi da Mom bayan ta d'auke Idanun ta a nasa ,ta juya Bata Kara ko marmarin Kara juyo wa ba,Dan a yanda ta gansa zai iya karya Mata zuciya......



         Ansar abun tausayi Haka suka juya shida Mom.



     Bayan kwana uku da dawowar Alhaji Usman Mai Dala ,yace zaiyi magana da tashoshin yada labarai,aiko dama suna jiran sa dama  ba tun yau suke son yin magana dashi ba,kuma ga dama,Ranar Asabar,Alhaji Usman mai dala zaune gaban Yan jaridu, kasancewar shiri ne Kai tsaye ake ba inda ba'a gansa ba,Aï ce zaune,yau kawai taji tana sha'awar kalon tashar yada labarai,daidai an hasko fuskar Alhaji Usman Mai dala ,mtss wanan zancan siyasar nasu ne,har zata canza Tasha,anma abun Mamaki Wanda yayi matukar ruda ta shine,datijon da aka hasko,Mai matukar Kama da ita,sanan Mai Kama da kakar ta kulu,kur ta kura idanu ta maida hankalin ta akan TV ,Nan Alhaji Usman Mai dala ya fara jawabi,tare da Nuno wasu photos guda uku,das gabanta ya bada,da sauri ta Kara gusawa gaban TV Dan tabatar da abinda ta gani,abinda ta gani yayi bala'in girgiza tunanin ta gami da kwakwalwar ta,kurawa TV Ido ta Kara Yi zufa na tsatsaho mata,lokacin da taji mutumin ya ambacin mutanen,da kuma takaitacen tarihin sa na bacewar sa,da wata irin Kara Aï tace"kanin Kaka kulu ne,wly shine Wanda take bani labari ya Bata tun yana yaro,karar da tayi ya fito da Yan gidan,,,,. ,,,,,,,,,,,,,,,.,,,,,,,,,







Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘




[05/08 à 16:52] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/





  

*PAGE 97-98*





,,,,,,,,,,,,,,,Tv kawai take nunawa da hanun ta, bakin ta na rawa,hakan yasa su Sam baby suka Kai duban su ga TV babban mutumin Wanda yayi suna suka gani Yana bayani,da cigiya,tare da bada takaitacen labarin sa,su kansu Saida gaban su ya fadi,,,,,,,,,,,Dan idan aka ce maka Mahaifin Aï ne zaka yarda,lambobi ne aka fara badawa Wanda idan har akoy Wanda yasan d'aya daga cik'in wa'inda ake nema a  wanan photon  za'a basa k'yauta Mai tsoka,wato Aï ,da mahaifan ta ,sai kuma tshohuwa kulu. sune a jikin photon anma lokacin Aï tana goye baza'a iya Gane ta ba........



    Cik'in sauri ta d'auki number sanan tayi saving dinta a wayar ta................


     Wasu hawaye ne suke zubo Mata ,tana fadin" Alhamdulillah Alhamdulillah",tare da zubar da ruwan hawaye,tace"kulu kina Ina yau ga gudan jinin ki ya bayyana ,anma bakida ikon ganin sa,Koda ba'a fada ba wanan shine Dan uwan naki da kike nema,wayyo Allah nagode ma ,a yanzu da nake kukan rashin Yan uwa ,a yanzu Allah ya Aiko min dasu,Allah nagode ma,Allah ka Kara ma Annabi daraja."



    Sujjada take tayi tana hawayen farin ciki.



    Su  Sam Baby ma,farin ciki suke,zama sukayi kusa da ita,suka dafa ta,Sam baby tace"sis  sai ki Kira sa mana,dama mu ai fatan da muke kenan."


       Girgiza kai Aï tayi tace "bazan iya neman sa ba a halin yanzu,nafi so agama hidimar bikin ku,tunda  kunga Nan da sati daya ne,anma abinda nake so daku kumin Alkawari Koda Ansar ya Nemi sanin inda nake Kar wadda ta fada masa."

    Kada Kai sukayi  duka suna Mai Kara farin ciki,a ranar Aï tayi barci Mai cik'e da nishadi,marar misaltuwa."




      Biki ne ya k'ank'ama gadan gadan,yayyin da Momy ta d'auko su Sam baby duka harda Aï a cewar ta ita zata zame musu uwa ,Bai kamata ba ace suna Yaya Mata  Babu Wanda zai shige gaba a Al'amarin auren su.............


            Dan ita Sam baby ko kadan batada sha'awar komawa kasar ta,yau in ta koma ma tayi me tunda ba mahaifiya.........Sam baby kuwa sai Dan uwan ta sani da ya shiryu yanzu Yana Yar sana'a sa ba laifi,da suka koma sun samu labarin Mahaifiyar sam baby dare daya aka wayi gari aka rasa ta,iyayen Ismail ko dama mahaifiyar sa ta rasu ,Mahaifinsa ma bai jima da rasuwa ba,shi yasa bai samu wani matsala wajen hanasa auren Karima ba,wato Kam baby, yanzu ya zama hamshak'ki,domin Mahaifinsa ya Tara kudin da shi kansa baisan addadin su ba,hakan yasa  Ismail ya hada biyu yana karatun sa na doctor.

    sannan Yana kasuwanci kassashe daban daban........

       Duk da Yan uwan sa sunso su kawo matsala a auren sa a cewar su ya rasa wada zai aura sai karuwa!!!!!,yace yaji ya gani babu Wanda ya isa ya hana sa auren sa..

    Kuma koma meye ai shi ya jefa ta cik'in karuwancin.

Wanan kenan...............



       

          Momy Kam tunda suka dawo ta kawo masu gyyaran amare tace a gyyara mata yaran ta,Kai kace yayan ta ne wanda  ta Haifa da ciki,dan har wani dadi Momy take ji Allah bai taba bata ya mace ba,gashi wayanan in tayi ai taimako ne,wannan abun da tayi ba karamin Kara Mata daraja da kima ba yayi a Idanun dubunan jama'a ,da kuma oga kwata kwata ,wato mijin ta,duk da zugar da kawaye suke Mata a cewar su wanan ai bata suna ne ,itakam saide tayi murmushi tace ta gode ,anma a yanzu babu wata alaka bare shawarar da zata kulla daga wata kawa,duk wada taji zata iya zata iya zuwa ta kama Mata tsare tsare na hidundumu.


       Mom ce ta Kira su Aï d'akin ta dadare dukan su Harda zaky baby ita da ba aure zatayyi ba,duk da itama minister na Sam baby tunda Sam baby tace tabar karuwanci a lokacin Zaky baby Bata Bari ba sai ta hada su,hakan yasa kullum sai yayi ma Zaky baby maganar aure da Alkawarin in har ta aure sa bazai Kara bin matan banza ba,shima dole tasa shi Shiga wanan harkar saboda matar sa Sam batada ni'ima bare dadi,gashi idan anje wanjen sex sai tayi dakas shi zaiyyi kidan sa yayi rawar sa.to yanzu dai zaky baby tace ya bari tayi shawara ,Nan Mom ta fara masu Nasiha kamar haka.

   Yayana na d'auke ku tamkar yayan da na haifa,ku bud'e kunnuwan  ku dak'yau ku saurare ni,wanan Nasiha ce a tare da shawara, nasan dai kunsan abinda ya faru Dani akan zugar kawaye na banza Wanda na tabata badan ni matar wani ce ba, da ba wadda zata rabe ni,dan Haka shawarar da Zan Baku shine na farko 

    A yanzu karku manta nauhi ne zai  hau kanku,zakuyi rayuwa ne k'ark'ashin mazajen ku,zaku zauna ne inuwa daya,ku zama Abu daya,duk Abinda mazajen ku suka gindaya muku matsawar bai sabawa dokokkin Allah ba to kubi,,,,,,,,,,,        Auren ku ya zama domin neman yardar Allah kukayi ,ba Dan Tara abin duniya ba,,,,,,,,,,,,,,,,

   Ku zama masu ruko da Addini a gidan miji,,,,,,,,

    Kada ku zama masu k'auracewa shimfidar miji,ku zama masu matukar biyaya ga mazajen ku,ku zama kwararu wajen iya girki kala kala , kwaliya,tsabta,kada ku zama masu rainuwa a cikin duk Abinda mazajen ku zasu baku,akoda yaushe ku zama masu godiya da sa Albarka a komai kankantar abinda Mai gida zai Baku.........

Ku kula da abinda mazajen ku sukafi son ci safe,Rana ,yanma ,dare...  Kuso dangin mazajen ku da iyayen su,karku zama masu kyashi Akan abinda mijin ku Yama Yan uwan sa,,,,, ,

  Ku zama masu ma mazajen ku Addou'a a lokacin zuwa aiki da sauran su,ku tausasa kalaman ku yayin yima Mai gida magana,karku yarda kuyi sa'insa wato kace nace da mazajen ku,ku zama masu yin shiru yayin da mazajen ku suke muku fada,ku zama masu yawan basu hakuri,Koda ko Baku aikata laifin da suke muku fada ba akan sa,,,,ku rike sirrin mazajen ku,ku kiyayi Hulda da mugayen kawaye ,karku yarda ku dinga fita ba tare da yardar su ba ,ku zama masu kula da HQ dinku,Dan shi tamkar Ido yake baya son wargi,.........




   Haka Momy taci gaba da musu Nasiha sosai, sanan ta sa musu Albarka sosai sukaji dadi,Dan har kuka sunyi ,Dan yau daya sun samu mai musu fada


   ,cikin farin ciki suka mata godiya  tare da musu Alkawarin insha Allah zasuyi aiki da abinda tace musu.sanan suka koma d'akin da aka basu."


    Zaky baby tace"Aïsha Kodan karamci da Abinda Mom tayi ya kamata ki koma ma Ansar ban hanaki ba idan kinje gidan sa ki Masa."

    Murmushi Aï tayi tace"karki damu Zan koma ne ai anma ba yanzu ba,ganin tayi nisa yasa suka rabu da ita,kwantawa tayi ,tayi lamoooo,tana tunna yanda taga mijin ta lokacin da ya Fadi sume,runtse idanu tayi ,yayyin da taji Zuciyar ta na bugawa pat pat , shaukin mijin ta take sosai,ji tayi an Bata Tim a ciki, murmushi tayi ta shafa cikin ta Jin danta ko yarta  sun fara motsi......


    Ansar a gida duk ya rame ,kulum da rashin Aï yake barci,baida wani sukuni,kulum a d'akin ta yake barci,karewar ta ma da rigar barcin ta yake barci ya dukunkune Yana shakar kamshin ta.


    Daky'ar Khalid ya Fido sa daga gidan washe gari dasafe,yace ya tashi suje wurin Amare suna gidan Mom harda Aishan sa tana can wajen  Mom ,Jin An ambaci  Aisha yasa ya juyo ya Kara kalon Idanun khalid Dan ya tabatar da maganar sa, Kai Khalid ya kada Alamun gaskiya ya fada,cikin Jin dadi ya tashi yayi wanka ,ya shirya cikin shada fara, yasha ado ,farin sa ya fito,anma kana ganin sa kasan Yana cikin rashin lfy,Dan duk ya rame fitowa yayi sai kamshi yake Khalid na tsokanar sa da wai ango Aisha , murmushi kawai yake masa ,suka Shiga motar Khalid ya tuka suka nufi gidan su Ansar,sai murmushi yake zaiga abar kaunar sa,gidan suka Shiga ,Ansar sai mamakin shige da ficen mutane da yake gani.


   Har falo suka je suka iske Mom da wasu baki gaida ta sukayi ta amsa,tana fara'a ganin ramar da tilon danta yayi ba karamin tausayi ya bata ba,d'auke Idanun ta tayi ta maida ga khalid tace "Khalid amaren suna can d'akin da aka ware musu,Aisha kadai ke sama Bata Jin dadin jikin ta ,anma nasa doctor ya duba min ita,an Bata magani tana hutawa"


  ,Jin wanan Batu na Mom ba karamin tada Hankalin Ansar yayi ba,tashi yayyi a rikice zai haye sama ya tsinkayo muryar Mom tana cewa karka damar min ita,Bai ko waiwayo ba ya ci gaba da tafiya.


   Mom kada Kai tayi taso ta Hana sa anma ganin yanda ya koma ba yanda ta iya...............






Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[05/08 à 16:52] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/





  

*PAGE 99-100*

  


_NO EDITING_



       

        ,,,,,,,,,,,Shiga yayi kai tsaye ,bai same ta ba a falo ,har bedroom ya shiga bai ganta ba,karar ruwa da yaji a b'andaki shi ya tabatar masa da tana ciki, tsayawa yayi ya dan jima yaga bata fito ba kawai sai ya haye saman gadon ya dan kwanta,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,,



         Fitowa tayi d'aure da tawul daidai kugun ta,ba komai a kirjin ta ,duk a tunanin ta tasa key a k'ofar d'akin kenan ba wanda zai  shigo,sam bata son ko wanka tayi tayi d'aura kirji,tana taka tsantsan da na shanun ta bata son su kwanta,gasu ko luwai luwai a tsaye cur,ba alamun koda lakwasawa,fitowa tayi ,daga toilette ko kadan bata san da mutum a d'akin ba,jikin madubi taji ta tsaya tana Kare ma na shanun ta kalo,tayi murmushi yayin da ta cire tawul din gaba-daya daga kugun ta,yayi saura babu komai a jikin ta,sai jigida,mai kyau da walkiya,wayo Allah a lokacin da Ansar yaga surar jikin ta ba karamin firgita yayi ba,kure ta yayi da shanyanyun idanun sa da har suka fara kadawa,ba karamin sha'awar ta ba ta tayar masa,tuni sandar girman sa ta bulo daga wondo,ta cika wondon........


    Matse k'afafuwa ya fara yi,yana kara ware idanun sa da suke rufewa,itako Aï ci gaba tayi da shafa cikin ta da ya turo,ciki kusan wata shida  anma kamar na wata uku,shafawa ta Kara yi ,nan take kuma taji hawaye sun zubo mata,ta share ta kara shafa cikin tace"kayi hakuri baka jin dumin baban ka,baban ka yace" ba nasa bane,anma ai nasan kai Dansa ne,Yi hakuri baby na,ni kadai zan iya zame maka uwa da uba,kaji baby na,shi kansa Ansar saida jikin sa yayi sanyi,yaji kamar yayi kuka,kawai dan yana namiji ne shi yasa ya d'aure,a hankali jiki a sanyaye ya taso daga inda yake ,har ya karaso wurinta kanta na kasa,rungume ta taji anyi daga baya wanda hakan yasa ta daga kai a firgice zata kwala uban ihu kawai sai jin bakin sa tayi cikin nata ,ya hade wuri guda yana aikin tsotsa,da ta bud'e idanu taga shine ba karamin faduwa gaban ta yayi ba,Nan ta fara kokarin ture sa anma ina k'arfin mace da namiji ba daya ba,domin ya rike ta gam,yanda bazata iya kwacewa ba."


     na shanun ta yakai ma cabka,ya fara matsa su son ransa, duk gaba-daya ya fita daga cik'in hayacin sa,ji yake idan har yau baiyi sex ba za'a iya samun matsala,sosai idanun sa suka canza,sai aikin matsan nonuwan ta yake,yana kara rikicewa, ita kuma zuwa yanzu har ta fara hawaye,sai sabatu yake mata,wanda ke nuna a matukar bukace yake,,,,,,,,,,,,,,,,

     Cire bakin sa yayi daga nata yakai kan dayan nonon ta ya fara Tsotsa a haukace haukace,kamar wani mayunwacin zaki,,,,,,,,sai sambatu yake harda dan kuka kuka,ji yake matukar bai zubda wanan abun dake marar sa ba zai iya rasa ransa,wata irin kara tayi wanda yasa yayi saurin sakin ta,ya fara ja baya baya taga taga kamar zai fadi ya dafa bango ,ji yayi marar sa tayi wani irin kulewa,dukawa yayi,ya rike marar ,yana jin wata irin azaba,Aï ko yana sakin ta tayi maza ta koma b'andaki,tasa key,ta durkushe tana wani irin kuka mai cin rai,hakika Ansar yayi matukar bata tausayi ,anma ya zatayi dole ta  danne."


    Ansar Khalid ya kirawo ya ya fada Masa maganin da zai kawo masa a rikice Khalid ya fita,sai gasa ya dawo da maganin sa'a akayi su Momy basa falo,nan ya haye ya d'auko ruwa ya balo tablet yaba Ansar.

   Ansar na Sha ya fara zufa, Khalid da yaga yanayin sa,yace" haba Ansar!!!!!! me yasa kake wahalar da kanka haka kana da mata biyu anma ace kana shiga cikin wanan yanayin ,in fa har kaci gaba da haka zaka iya ja ma kanka matsala,kuma sanan,,,,,,,,

  ✋daga masa hannu Ansar yayi shi yasa yaja bakin sa yayi shiru,tare suka tashi suka bar d'akin."


   Aï da taji shiru,kuma taji Alamun sun fita,sai ta tashi ta fito tayi maza tasa kayan ta tabar d'akin,ta koma wajen amare,da dadare Ansar kwance a d'akin sa dake cikin gidan iyeyen sa,yana tunanin ta ya zai samu ya zube wanan ruwan na jikin sa ,tashi yayi da wani idea ya fado masa,nan ya d'auko juis din da yaga Aï na so ,ya zuba a cub ya balo wani magani ya zuba a ciki,wata datijuwa mai aikin Mom ya tura ,yace ta kaima Aï tace inji Mom  kuma ta tabatar da Tasha kafin ta baro d'akin,to tace ,Dan tasan matar sa ce bazai cutar da ita ba,dan haka da zuciya daya takai tana zuwa sauran sunyi barci,mai aikin tace"ranki ya Dade gashi inji Hajiya tace kisha zai Kara maki lfy,da abinda ke cikin ki."

 Aï amsa tayi ba tare da wani tunani ba Tasha ,dan tana ganin juis din taga ya shiga ranta,saida ta shanye tukon ta bada cub din,tashi tayi tasa kayan barci ,riga da wondo sai kamshi take,wani irin feeling take ji a jikin ta,kara gyara jikin ta tayi ,zuwa yanzu sauran sunyi barci,kwantawa tayi ,anma sai me ji take kasan ta na mata zut  zut,wata irin wutar sha'awa ce ke taso mata,tashi tayi kamar an tsikare ta ta fara kewaye d'akin tana mamatse k'afafu,,,,,,,,,,,



   Ansar saida ya tabatar da tasha sanan ya kira Momy cikin wani hali tana d'auka tace "son lfy?

 "Momy plz ki taimaka kiba Aisha maganin ciwon ciki ta kawo min dan Allah."


  "Subahanilillah son bakada lfy bari nazo da kaina,gani yayi Mom zata kwafsa masa yace"a'a plz Mom ki ba Aisha ta kawo min ba sai kinzo ba."

     "Son"

  "A'a Momy dan Allah ki taimaka min ki barta ta kawo min."

 Jin da tayi yana cikin wani hali kuma ta tabata matar sa kadai zata iya maganin,shi yasa taji ya kara bata tausayi,nan ta d'auko maganin ta fito, d'akin su Aï taje da salama,Saida ta buga k'ofar sanan Aï taje ta bud'e tana layi ya Yar maye Idanun ta sun kada,tana matukar bukatar da namiji yanzu,Mom na shigowa ko kadan bata duba yanayin Aï ba tace "dota plz ki kaima Ansar wanan bayada lfy,ga masu aikin duk sunyi barci ki tabatar da yasha,yana b'angaren sa dake wanan gidan."

    Kada Kai Aï tayi sanan tasa hijabin ta sum sum ta bar d'akin ,dan kar Mom taga yanayin ta,fita tayi ,ji take ta jima bata isa ba ,dan wata irin wutar sha'awar ta ke tashi..................



 


   Sorry fans ,nayi jinkiri,hakan ya faru ne bisa kan sabgar da mukayi ,anma insha Allah yanzu komai yazo daidai Insha Allah har sai an gama🙏

[05/08 à 16:52] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖




      




                  *NA*

*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋






*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






*PAGE 101-102*






    ,,,,,,,,,,,,, Aï tana  tafe ji take kamar ana mitsinin  ta a kasan ta,sai mamatse k'afafu take,ji take kawai yau in ba'a biya mata bukata ba zata iya mutuwa,runtse Idanu tayi tace "ya Salam meye haka kuma,ya Allah"

   A haka ta isa b'angaren sa bata wani tsaya neman izinin shiga ba ta shiga,shiko Ansar tun tahowar ta yake hangen ta ta windo, kasancewar gidan tamkar rana ne,tsananin haske,Yana ganin yanda yanayyin tafiyar ta ya sake ,har tausaya mata yayi dan yasan maganin ne ya fara wahalar da ita,bayan labule ya labe ,tana shigowa ya rufe d'akin da key,ya jefa sa a cik'in wadrop dinsa.


       Daga shi sai dan karamin wondo,ta bayan ta yaje ya rungume ta ,saida ta firgita ta juyo,anma ya fuske , fuskar sa ba alamun wasa,hanun biyu yakai saman boobs dinta ya fara matsar su cikin salo na kawarewa,wata ajiyar zuciya ta sauke ,tuni taji jikin ta ya fara amsar sakwanin sa,lumshe idanu tayi,tana jin abinda yake mata da jiki, gaskiya badan tana cik'in bukata ba da ba abinda zaisa tayi shiru ta barsa ba.....

    Hijabin ya cire ya yar, har yanzu dai yana bayan ta ,a hankali yakai hanun sa cik'in rigar barcin ta ta roba,ya fara matsa mata nonuwa, cik'in i'ina tace"Mom tace na kawo maka magani ka sa sake ni zan koma cikin,bakin sa yakai kunuwan ta yana hura mata iska tare da fara tsotse su,a hankali shima yace"sorry matata dama rashin lfy taki ce kuma gaki kinzo,jin wanan Abu Saida jikin ta yayi wani yarrrrr cak komai nata ya tsaya,lokaci daya kuma ya juyo ta ya hade bakin su wuri daya,nan ya fara tsotsan lebon ta  na sama,ya kuma tsotsi na kasa,saida ya gama ya lalubo harshen ta ya fara tsotsa,wani sanyi dadi ya ziyarce su,ba shiri itama Aï ta biye masa tana maida martani,ba karamin dadi hakan ya masa ba,sai Kara matseta yayi yana goga mata joytick dinsa da tayi wani irin tozo,tacika ta kumbra,kawai abincin ta take nema,ita kanta Aï Jin sandar girman sa na gugar ta,ta kara shiga wani hali na sha'awa,a hankali ya sungume ta ya d'aura ta bisa bed,tayi k'wance rairan, cik'in k'warewa ya fara zame mata riga sanan ya zame wondon ,ya barta hakanan haihuwar uwar ta, shima fida wondon sa yayi,a take sandar girman sa tayi wani irin zilo, ta fado,har wani diga take dan jaraba🙈

  Rumfa yayi mata,ya Kara hade bakin su,Aï ta tafi duniyar dadi bata san lokacin da takai ma katuwar joytick dinsa cabka ba,saida yayi yar kara kamar zai shide,dan dadi,sanan ya lumshe ido,jin yanda take laguda masa jijiya tana sarafa ta Yana jin wani irin dadi,ga bakin su a hade sai gurnani yake,a hankali ya cire bakin sa da nata ya kafa a nonon ta,wasa ya fara da nipple dinta ,yana dan cicizawa a hankali....

    Yana tsotsa,sai daga bisani ya luma bakin sa duka, lumshe idanu Aï tayi,itama ta fara gurnanin dadi,kama nonuwan yayi duka da hanuwan sa biyu,duk ya rikice in ya tsotsi wanan ya tsotsi wancan,,

  Sakin dayan yayi ,yayyin da yabar bakin nasa a daya yana tsotsa,a hankali ya gangara hanun sa a kasan ta ,nan yaji kasan ta a jike,sai yauki yake, cik'e da ruwan ni'ima ,Kara rudewa yayi,ya fara fingering dinta,yana murza saman yana karkadawa,,,Aï tuni ta fara dan ihun dadi,sakin nonon ta yayi,a hankali ya dinga aika mata da kiss a kowane lungu da sako na jikin ta yana tsotsewa,har ya gangaro kasan ta,ya cire hanun sa ya ware cinyoyin kafar ta,ya kware,nan ya kafa baki a jikak'en HQ dinta,wani irin zilo Aï tayi lokacin da ya kafa bakin sa a kasan ta,kukan dadi ne take,dan magani ne ya hade da tsohuwar sha'awar ta,,,,rike cinyoyin ta yayi,nan yasa harshe yana kada lebon ta biyu na kasan ta yana wasa dasu,daga bisani ya kafa bakin gabada,yana zukar ta yana Shan ruwan dadi🙈,runtse Idanu Aï tayi tana kara danna kansa,tana karkarwa,da yaji kamar zata kawo sai ya ciro bakin sa,duk ta jike sa,nan ya saita jijiyar sa,daidai ramin ta ,ya fara goga mata,yana lumshe ido,ita kanta a halin yanzu abinda take bukata kenan jin da tayi yaki sa mata ita kuma ta matsu taji ya shige ta ,kamar zatayi kuka a hankali tace "plz fuck me"

    Jin tace haka yayi dan murmushi,anma bai shige ta ba,sai goga mata  jijiya yake a saman  dick dinta,ganin Yana ja mata aji ta jawo jijiyar da hanun ta ,ta danna a kasan ta,da ita dashi a tare suka lumshe ido,jin sa cikin ramin dadin ta ba karamin birkita masa lisafi yayi ba,ji sukayi gaba-daya ba a duniyar suke ba,sun tafi wata duniya mai cik'e da dadi da ni'ima ,kara bud'e masa k'afafu tayi,yanda zai danna mata dak'yau,gaba daya  ya cika mata rami da jijiyar sa ,shiko Ansar bayan ya dan dawo ya fara motsi da kugun sa  yana soka mata a hankali,yana sawa yana fitarwa ,har wani lashe baki yake dan dadi,idan ya danna mata kafin ya fitar sai jijiyar ta dan lake,wani irin gardin dadi ke jansa,kasa rike kansa yayi ya rike cinyoyin ta ya fara buga mata gwatso da karfi karfi,itako Aï sai kara turo  masa kasan ta take,duk sun fita hayacinsu,Ansar in banda  kuwa da kuka ba abinda yake,fadin yake" wayo dadi in ya kara bugawa yace wayo zuma,wayo Allah washhh ashhhh hahhhh  wayo dadi,wayo matata abin so na,wayo abinki dadi,dan Allah karki kara gudu na ina sonki😋 haka yake buga mata jijiya,sai sambatu yake,itama Aï ba'a barta a baya ba,sai dan kuka take,tana Ashhhh washhhh haaaa 

tana kara turo masa kugun ta,can ya zare jijiyar sa a hankali ta gurfano ta rike jijiyar sa da hanun ta ,ta saka a baki,nan ta fara tsotsar ta tana kai har makogoron ta,ta hada harda Yan marainan tana tsotsewa,Ansar na kara tura mata ita,sai ihun dadi yake zabgawa,saida ta tsotse tasss sanan ta masa goho yaci gaba da gashi,basu bar juna ba saida suka koshi,sai wajen k'arfe ukun dare sukayi wanka suka kwanta ,Aï sai jin haushin kanta take ,ya akayi haka ta sakar masa jikin ta,gehen asuba ma saida suka kara,ana kiran sallah asuba,bayan sunyi wanka maganin ya sake ta,har kuka saida tayi,bayan ya tafi masalaci Sallah,haka ta tatara tabar d'akin tayi sa'a basu tashi ba sai ita ta tashe su suyi sallah."



    A zahirin gaskiya ita kanta Aï tasan ta tara ruwa,domin a daren jiya saida ta tsiyaye su tasss,anma kuma wani irin haushin kanta take ji."


     Ansar ko tun ranar da ya kara shan zuman ta ya kara haukacewa kanta,sai yanzu yake kara takaicin Yanke igiyar su guda da yayi,wa zai samu zuma irin matar sa ya rabu da ita ,ai sai wawa, lalai yau ya tabatar ma da kansa shi din wawa ne tab🤦‍♂


     Duk yanda yaso ya kebe da Aï ya kasa samun dama,haka akayita shagalin biki,anyi walima,malama tazo tayi wa'azi ba'ayi wata bidi'a ba,domin angwayen da amare ko wane bai yarda ba,walima kawai akayi sukace auren zaifi Albarka,a ranar juma'a dubunan jama'a suka shaida d'aurin auren Yan Mata uku harda Zaky baby da saura sati daya ta yarda da auren Minister wanda har kawayen ta basu san da ita za'a hada auren ba,cewa tayi surprise zata musu,dan Daddy da Mom kadai suka sani kuma sunyi farin ciki,ranar juma'a kowace aka d'aura auren ta da angon ta,duka daddy ne wakilin  amaren,kowa sai yaba kirki irin nasa yake."

    Acan d'aki ko Yan matan najin harda Zaky baby a d'aurin aure ko wace saida ta mata dundu a baya harda Aï ,suna dariya sukace ja'ira shine Kika boye mana.

  Zaky baby ma  dariya tayi tace "kuyi hakuri cewa nayi surprise zan muku."

  "Aï tace ya akayi haka?

Murmushi Zaky baby tayi tace kunsan dama da sati daya muka dawo nan,to shine da Minister ya matsa min cewar na amince a hada aure na da na kawaye na,nace ya bari nayi shawara,sai naje nayi ma Mom shawara tayi farin ciki sosai,tace tagode lalai na nuna mata na d'auke ta uwa nan,tace zata ma daddyn magana sai yayi ma Minister magana ,kawai na amince zasuyi bincike ,to a ranar daddyn Ansar ya zauna da Minister kuma ya tabatar masa tsakani da Allah yake so na,kuma ya bar duk wata gurbataciyar harka sai suka amince kunji yanda akayi."



      Shewa sukayi tare da rungume juna,suna Kara sama daddy da Mom Albarka..

    Dare misalin k'arfe takwas Yan d'aukan amarya suka zo Aï bata bi kowa ba a cewar ta in ta raka wata bata raka wata ba ba zasu ji dadi ba,anma ta musu Alkawarin bayan kwana biyu zata je gidan kowace,suna kuku dak'yar suka rabu dan sun shaku,daddy da Mom sosai suka musu Nasiha mai shiga jiki......


            Bayan ankai amare Aï ta dawo cikin gidan tana kuka ta shige d'aki,Ansar nata zuba ido yaga matar sa a Yan kai amaryar bai ganta ba ,hakan yasa shima  ya fasa zuwa Khalid sai zagin sa yake yana tsokanar sa,dole ya uzurta  masa dole yaje suka masu Addou'a ta zaman lfy,ya dawo gida duk yanda yaso ganin Aï abun yaci tura,haka ya hakura ya koma b'angaren sa,anma fa har kuka yayi😭



    Washe gari da sanyi Safiya Aï  tayi   Shiri cikin   doguwar riga,abaya ta lulube jikin ta,waya ta d'auka tayi kira Saida tayi kusan sau biyar sanan aka d'auka daga can b'angaren akayi salama ta gaida mutumin,irin maganar  kulun ta taji,hawayen farin ciki suka zubar mata ,shafewa tayi ta gaida sa sanan tace nice"Aisha jikar kulu,kwanaki ka bada cigiyar mu."


   ai jin haka da Alhaji yayi ba karamin ruduwa yayi ba,harda hawayen farin ciki,yace Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah jika ta kina ina nazo da kaina?


  "A'a a fada min sai nazo ni din cewar Aï

  Cik'in zumudi ya kwatanta mata gidan,aiko Aï tayi godiya ta kashe,sanan ta d'auki jakar ta ,da duk wasu mahinman abubuwa ,ba kowa a falo tayi ficewar ta,ta shiga  mota ,direct sai gidan Alhaji Usman Mai dala,yana tsaye a tsakar gida cik'e da farin ciki,Aï na danna oda yace ma security Kai maza ku bud'e gat jika ta ce, cik'e da farin ciki sai washe hakora yake na farin ciki,Aī na shigowa ya nufi motar da sauri,ya bud'e ganin Aï da yayi kadai ya tabatar masa da jinin sa ce, cik'e da hawaye ,ya riko hanun ta,ya rungume sai kuka ya kufce musu,can suka tsagaita,ya jawo Aï,ita kanta Aï haduwar gidan yayi matukar burge ta,domin tasan ba karamin kudi aka kashe a gidan ba,Kai da gani ba sai an fada maka ba,kasan Naira ta kwanta, ko motoci ma sunkai arba'in,kala kala masu bala'in tsada..



    Bayan sun zauna ne Aï ta basa labarin su kaf , harda photon su kulu da baban ta mamar ta,sosai yayi kuka jin babu su a raye,,,,,,nan yace ya kamata suje Niger,tace"a shirye take suje gobe,mijin ta bai kasar ya amince  mata,Alhaji Usman Mai dala yace "to jikas duk yanda Kika ce gobe sai muje,nan sukaci  Gaba da barkwanci suna dariya na Kaka da jika, kamar sun jima da sanin juna,,,,

   Ita kanta wani farin ciki take ji yau taga wani nata,yanzu ba ita ba gori,a table sukaci abinci ,anan ta kwana,washe gari da jirgi suka daga sai Niger.......



     Acan b'angaren Mom duk a zaton su Aï ta koma gidan mijin ta,ko tana jin kumya ne ta fada musu,Hanisa sati daya tayi aka salamo ta gida ta warke tasss yayyin da a wurin aikin su bayan ta koma,karin girman da take nema har ta zubda ciki a kansa,aka ba wata makamin manaja,Hanisa har suma tayi da taji,,,,,,,







Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[05/08 à 16:54] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/





   



  

*PAGE 103-104*






  ,,,,,,,,,,,,,,,Hakuri sauran ma'aikatan suka fara ba Hanisa ,bayan sun zuba mata ruwa ta farfado ,fizge fizge ta fara,ta tashi kamar wata zarara,ta nufi b'angaren MD, k'ofa ta banko ta rike kugu tana aika masa wani irin kalo,gashi tsoho dashi,  wani irin kalo take binsa dashi daga sama har kasa,tace"to tsohon banza abinda zaka min kenan dan ka neme ni naki amincewa shine zaka min haka."

      Wani murmurshi tsohon yayi yace"ai na fada miki matsawar ban samu abinda nake so ba bazaki samu matsayin da kike so ba."ya fada mata tare da kashe mata Ido daya,"🤨ashe dama haka kake ,kana matsayin abokin mahaifi na ,kake neman yin lalata dani,to wly ba irin sakarkarun matan nan ce ba,Kai kanka kasan nafi k'arfin neman Alfarmar tunda kasan daga inda na fito,mtssss ka rike aikin ka duka bana so tsohon banza kawai."

   Tana gama fadar haka ta fita daga office din ta buga k'ofar tayi wajen motar ta da k'arfi taja tayi gida cik'e da bakin ciki......



       Aï Kam fadar irin yanda family ta sukayi murnar ganin ta abin ba dan kadan bane,domin misaltuwa ma bazai misaltu ba, lokacin da sukaje gidan president Na Kasar Niger kakanin ta da suka ganta,har kuka sunyi,da sukaji yar su da surikin su sun rasu,nan fa murna ta tashi,anga ya mafi soyuwa a cikin dangi,ita kanta Aï kukan farin ciki ta Sha sa da taga dangin ta,duk wanda yazo ganin ta da murna da kukan farin ciki zai rungume ta...

      Har yar walima aka hada mata,ko motsi tayi zataji ance me take so,yayin da yayun mahaifiyar ta suke jin ta kamar kanwar su da ta rasu ,kowa lelen ta yake....tuni ta manta da wani bakin ciki, ta shiga farin ciki."


    Ansar haka kawai washe garin safiyar da Aï tabar gida yake jin gaban sa na faduwa,dan haka tun k'arfe takwas ya fito falon Mom dinsu dan ya ganta,anma abin mamaki har ya gaji da zaman jira bai ji motsin ta ba."

Mom ta fito yace"Mom wai ina Aïsha take banji motsin ta ba."

   "kai kar ka raina min hankali ,bayan ka lalaba ta ta koma gidan ka zaka zo min da rainin hankali."

   sakin baki Ansar yayi yace"Mom ban fa gane abinda kike nufi ba?

    "Zama Mom tayi ,tace"ni nasan Aïsha kumya ce taji bata fada min ba ,shi yasa ko salama ta kasa yi min tayi tafiyar ta gidan ta."

     Tunda Mom ta fara wanan zancan hankalin sa yayi matukar tashi,domin shidai yasan Aï a yanzu bazata koma gidan sa ba ,dan har yanzu bata huce ba.

  "haba haba haba Mom ya zaki barta ta fita."

   "Ka ji min yaro da shashanci to d'aure mata k'afa zanyi kar ta fita,koko yarinyar goye ce da zan hana ta fita,ita da ta fita bata ma sanar da kowa ba............


   "Mom ina key din motar ki yake ne? 

   "Ga yacan ina zaka?

   "Mom zanje neman ta."


  fita yayi ya nufi gidan sa ba inda bai duba ba anma bai ganta ba ya nufi gidan su inda da suke zaune ita da Su Sam baby can ma basa nan,ya tafi gidan Khalid can ma dai maganar daya ce basu san inda take ba,fadar tashin hankalin da ya shiga ba kadan bane,wayar ta kam ko ya kira wayar bata shiga ,haka ya koma gida yana kuka wiwi ,Mom kam ta shiga tashin hankali ganin tashin hankalin da tilon danta ya shiga,Ansar kuka yake tuburun,Mom ganin abinda bai taba yi ba,ta kira daddy shima hankali a tashe ya dawo ganin abinda yake ya tada Hankalin su, dak'yar daddy ya saita sa ,tare da basa hakuri da masa Alkawarin insha Allah zai Nemo masa matar sa,sai lokacin Ansar yadan samu sasaucin abinda Zuciyar sa ke masa........


           Daddy a yan kwanakin ya bada cigiyar Aï anma shiru kake ji,sosai hankulan su ya tashi,Ansar kulum sai ya fita neman matar sa,duk yabi ya zagwanye ya lalace ya fita hayacin sa, ya rame,yanzu gayu ma babu.

      Sam ya manta da wata Hanisa a rayuwar sa.


     Yayyin da Aï tana can tana rayuwar ta cik'in kwanciyar hankali cik'in Yan uwan ta ,damuwar ta guda shine Ansar.


   Alhaji Usman ma ya dawo Nigeria yana ci gaba da harkokin sa....



     *Bayan wata biyar*



      


      Aï ce yau inna kakar ta tasa ta a gaba ga katon cikin ta tartsetse har ya huce watan haihuwa anma shiru.....


    Kaka tace"Aïsha ki fada min tsakani da Allah meye tsakanin ki keda mijin ki,dan na tabata akoi abinda kike boye mana."

      Hawaye ne suke zuba a idanun Aï tasan tabas yanzu k'wane k'wane ya kare dole ta fadi gaskiya ,gashi itama a yanzu tana bukatar mijin ta,ko ba komai yanada hakki bisa kanta.

     Share hawayen ta tayi nan ta fara ba inna labarin komai,anma banda fyaden da ya mata,dan ko ba komai yanzu mijin ta ne bazata so yan uwan ta su tsane sa ba......


   Salati inna ta rafka,tana kalon Aï tace"anma yarinyar nan kinyi sakaci,da wawta,mai zai kaiki yin wanan dayen aikin kuma ki bar kasa ba tare da sanin  sa ba,kinsan irin halin da ya shiga,shi yasa yaran yanzu sam bakuda hakuri wly, yanzu mu lokacin da mukayi namu aure ai sai in kaiki gidan miji Zaki ma san waye mijin,kuma ku zauna lfy,ko akoi matsala sai mu magance ta ,muyi hakuri,anma ku yaran yanzu sam bakuda hakuri,maza bani number wayar tasa,cikin sauri Aï ta d'auko ta bata,dan ita yanzu gaba-daya hankalin ta ya tashi ,bata san  a wane hali mijin  ta yake ba.

       Number ta amsa sanan ta fita ,taje ta samu karamin dan ta ta fada masa komai,nan fa aka dinga yima Aï fada,shi ya Kira Alhaji Usman Mai dala ya fada masa,ai Alhaji Usman na jin wanda Aï ta aura yayi farin ciki sosai,musanman ranar Asabar ,ya shirya ya nufi gidan shugaban kasar Nigeria,a lokacin Ansar in ka gansa sai ka tausaya masa,domin ya lalace ya fige ,jinya ma yake,Hanisa kam ko a kwalar rigar ta.

   Ya ma dawo gida nan yake jinya,ranar da Alhaji yazo bayan an gaisa anyi komai nan yake shaida ma Daddy abinda ya kawo sa cewar jikar sa tace dansa take aure ,ai daddy naji da azama ya tashi ya kirawo Ansar,shima jin zancan Aï ne har tuntube yake wajen zuwa....


   Alhj Usaman yayi gyaran murya ya fada masu duk abinda Aï tace game da mijin ta yayi tafiya,su duk basu kawo komai ba,Saida kakar ta ,ta lura da akoi abinda take boyewa ta tuntube ta,sanan ta fada musu."



   Farin ciki gurin Ansar tare da mamaki ya hana sa magana,Dan har sujadda yayi ya gode ma Allah."


       Nan ya kali Alhaji Usman yace"kaka a bani address din da inda take a Niger yau din nan insha Allah zanje."




     "A'a son ka bari muje jibi gaba-daya."

  "Dady wly bazan iya jira ba,zan fara zuwa sai ku iske ni daga baya ,dan yau zanje wurin matata."

    Dariya suke duka,cikin farin ciki Momy ma cikin murna tace a barsa kawai yaje 

 Tunda akoi jirgi na gida,ai Ansar kafin ya gama ji ya kama hanun Mom yace "mom muje ki Kama min na hada kaya na."

  Mom tace "a'a bazaka tafi ba sai kasa wani Abu a bakin ka,duba yanda ka koma so kake kaje Aïsha tace ta fasa."


   Dariya akayi Nan Mom ta ja sa ta basa abinci yaci ya koshi,har ya manta rabon da yaci abinci haka,nan sukaje ta Kama masa ya hada kayan sa,sanan ya fita wajen aski,yayi sayaya sosai na tsarabar Aï da dangin ta ,har yanzu mamaki yake wai Alhaji Usman Mai dala kakan Aï ne,ashe itama Yar manya ce,yanzu kam nadamar abinda ya mata yake kara yi......



      Yana dawowa ya hada komai ya Sha wanka cikin farar shada riga da wondo dinkin zamani,take kyawun sa ya bayana,kwarjinin sa,Kai ya d'au wanka har na fitar hankali,ni kaina saida Daddyn raihan ya rufe min Ido wai na daina kalon wani namijin lol😂 jirgi ya d'auke sa,acan ko ana ta shirye shiryen tarban dan shugaban kasar Nigeria wato Ansar,domin Alhaji Usman Mai dala ya fada musu,su kansu sunyi mamakin yanda Ansar ke  son yar su.


    Sam Aī taga masu aiki nata aiki,duk a tunanin ta Mr President bakin turawa  zaiyi kamar yanda ta saba gani,kowa sai hidima yake, president ya sa a Kira masa Aï ya mata fada,sanan ya mata Nasiha ,dan bai taba haihuwa ba,daga shi har matar sa suna matukar son Aï kamar Yar cikin su.

     Matar president ita ta shirya Aī ta Kira mai Make up dinta tayi ma Aï,ta fido mata wani farin less Wanda malakin Aï ne,kudin sa ma kusan dubu dari biyar yake,an mata dinkin Niger,ga doguwar sarkar zinari wada kudin ta zaikai kimanin naira million biyu,da aka sa mata,aka mata d'aurin dankwali na zamani,ga jan lale da aka Dan zana mata a yatsu kadai, kasancewar cikin ta yayi girma dogon zama ba nata bane.kai tayi matukar kyau,yanda kyanta ke kara fitowa sai walkiya take,tayi wani fresh ,ga cikin yayi bala'in yi mata kyau Kai abun Masha Allah.

  Ita kanta da taga abin yayi yauwa,ta tambaya Shirin meye,ce mata akayi photo family za'ayi.

    Ta yarda dan bata kawo komai a ranta ba,anma yanayin yanda gaban ta ke faduwa abun ya fara tsorata ta....

     Ansar na durowa Niger a kasar Niamey akaje tarban sa da zuka zukan motoci na Alfarma sunkai guda Ashrin,shi kansa ya girgiza ,da wanan abu,Nan aka d'auko sa,tsarin Niger da rayuwar su yayi matukar burge sa,komai cikin tsari suke yinsa,ba kwaramniya,bai idda tsinkewa ba saida suka zo gidan shugaban kasa tofa,shi abin yayi matukar ruda sa,dan a tunananin sa ko batan Kai sukayi duk da way ba yafi nasu gidan bane,a'a tsarin ne yayi matukar ruda sa.........

[05/08 à 16:56] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞 

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/








*PAGE 106-107*







        ,,,,,,,,,,,,,,,,Masha Allah kawai yake furtawa,tun a k'ofa ake karama sa ana masa sanu da zuwa har aka masa iso uncles din Aï ya fara cin Karo dasu ,su biyu,suka rungume sa tare da ce masa (bienvenue Mon fils),ma'ana (welcome son).


       Murmushi Ansar yayi tare da cewa( "Merci beaucoup") dan shima ya iya yaran French,nan suka rike hanun sa suka shiga dashi cik'in falo,waow ya furta a ransa, dan falon yayyi matukar tafiya da imanin sa,duk family din Aī sun tarbe sa cikin karama da mutunci,sunyi matukar jin dadin ganin sa,shima yaji dadin yanda suka tarbe sa,a cik'in ransa ko wata kumyar su yake ji,ji yake kamar a gaban su yayi ma Aï gorin asali,gashi ita har ma tafi sa family din masu wadata,domin har uncle uncle dinta sunada kudi, ba karamin mai kudi  a cik'in su,daya shugabanin sojoji na kasa gaba-daya daya kuma minister ,ga kuma shugaban kasa,ga kakan ta,wanda ko ya sani acikin masu kudin duniya ,za'a iya jera sa a sawun su,wato Alhaji Usman Mai dala,anya zai iya hada idanu da Aï kuwa,dan kumyar ta yake ji sosai."


    Wuri suka basa ya zauna nan suka fara gagaisawa,sai ga kakar Aï ta wajen uwa da kakanta,sun iso,kakar tace ",kardai har mijin nawa ya iso,ai nayi fushi bazan koma ba, dariya aka kwasa ita kuma ta rungume Ansar,kowa Yana dariya,shima kakan ya rungume Ansar tare da cewa"ai ki barsa kawai ba yayi sake ba,ai ni ga amaryar tawa can ta kawo kanta,ciwon so ya kawota har inda nake ."

   Dariya aka kuma yi cik'in raha,ba'a jima ba shima shugaban kasa yazo suka gaisa,nan aka zauna saman dogon table,Wanda mutum arba'in zasu iya zama suci abinci,Ansar sai raba idanu yake yaga matar sa anma shiru,duk ya matsu ya ganta,(première dame) ce ma'ana(first Lady)  ta danna wata kararawa,wada matsawar aka danna ta to  duk wanda ke cik'in gidan yasan mai ake nufi.

    A hankali Aï ta taso daga kwanciyar da take,gaban ta sai faduwa yake,kulum in an danna kararawar Nan ana nufin a taso aci abinci,hankali kwance take zuwa,anma yau ta rasa dalili ana dannawa saida  gaban ta ya Fadi,a hankali ta sanya takalman ta,tasha kyau matuka,gidan yan boko ne,babu ruwan wani da suturar ka,dan haka bata damu da  ta sanya wani gyale ba ko hijab kawai d'aurin dankwalin dake kanta kadai ta fito a haka ,ga katon cik'in ta da yayi bala'in yi mata kyau.



    A hankali ta tako ta sauko daga bene,tana Dan bata fuska cikin shagwaba,ta karaso kusa da  first Lady tace"Momy wly bana jin yunwa,anma nasan in ban fito ba sai kin cika min kune."

    Duk cik'in shagwaba take maganar sam bata lura da wanda ke gurin ba ,dan kusan su duka haka take musu,dan suna ji da yar su suna sonta sosai."

    Dariya first Lady tayi tace"to ai kece saida haka ,domin in ba haka na miki ba bazaki fito ba,zauna ko a baki kike so sai na baki a baki, dariya aka sa Kaka tace "tofa yau kuma salon da kuka zo dashi kenan,ku kulum da kalar naku akayi dariya,sanan Aï ta fara gaida uncle uncle din nata,wayo Allah lokacin da ta sauke idanun ta akan fuskar Ansar ba karamin faduwa gaban ta yayyi ba, Kara murza idanun ta ta Kara yi, ta tabatar da shi dinne,kalon kakar ta tayi ,sai kakan ne nata yace"ja'ira to ai mijin ki ne,dama shine bakon ."🤣 Dariya aka kuma yi,tsaye take anma cik'in shok ,sakaka yayi yana kalon ta ,dan ba karamin kyau ta masa ba,ga cik'in da kulum yake mafarkin sa. shima Ansar  kur ya kura ma farin cikin sa ido cik'e da kewa,,,a hankali dukan su suka hada idanu tare da tashi gaba-daya suka bar gurin dan sun gama cin abincin su.


    Aï sai juyawa tayi taga ba kowa, cik'in sanyin jiki ta juya zata bar gurin ,da zafin nama ya tashi ya riko hanun ta tare da dukawa,idanun sa cik'e da kwalla yace"haba kalbi  kiyiwa girman Allah wanan horon ya ishe ni,ki duba yanda na dawo saboda ke, gaba-daya bana jin dadin duniyar idan bake a tare dani,dan Allah ki sasauta min,kodan ciwon Zuciyar da na kamu da ita a dalilin ki idanu ta waro a matukar tsorace ,yace"yes gaskiya na fada miki, inada ciwon Zuciya da hawan jini,kalbi har kasar waje daddy ya fitar dani saboda ciwo na ,wly kalbi a yanzu nasan daraja da kimar ki ina sonki wly koda wasa bazan kara sake na miki wani abun da zai bata miki rai ba,dan Allah kalbi ki dawo d'akin ki kizo muyi rayuwar mu cikin Jin dadi."

       Aï ko dama ta jima da yafe masa dan tasan zuwa yanzu ai ya gane kuran sa,,dan haka cik'in tausayawa tace"Ansar kayi Alkawari bazaka Kara k'watank'wacin abinda kayi min ba,Ansar ka cutar da rayuwa ta ,babu furcin da yafi taba raina kamar yanda kaso shegenta min dan ciki na,wanda a lokacin ko gama halitar sa ba'a gama ba,tashi yayi cik'in zafin  nama ya hade bakin su dan gaba-daya ji yake kamar tana zuba masa garwashin wuta a jikin sa da take wanan maganar.........


        Sosai yake sarafa bakin ta , dak'yar ta kwace bakin ta ,tana raraba idanu tace haba" hub  baka ga a falo muke ba."


     Ransa fari tass yace "dan Allah maimaita abinda kika ce plz"

  Langwabe kafada tayi a shagwabe,tana jin wani son mijin ta tare da tausayin sa yana shigar ta......

  Kalbi na miki Alkawarin bazan kara maimaita abinda na Miki ba,Zan baki farin ciki,

     "Plz muje d'akin ki in ba so kike muyi abin kunya anan ba,jan hanun sa tayi dan dama gidan hawa shida ne,ita kadai ke hawa na biyu,kakanin ta na kasa ,dan haka ta jasa sukayi d'akin ta,suna shiga ya rufe k'ofar da key,wani irin kamshin dadi yaji ya buge sa  a hanci,daga ji yasan na matar sa ne kuma kamshin yayi matukar missing dinsa, d'akin ya gama ma kalo komai na rayuwar duniya akoy,zama yayi bisa gadon Yana kara kalon tsarin d'akin,wajen firge dinta taje ta hado masa fruits a plat,ta d'auko juis din da take hadawa tazo ta kawo masa,amsa yayi ya  amshi kayan ya rungumo  ta."


    "Zoki zauna na zanta da yaro na ,nasan yayi missing din baban sa." Ya fada yana shan juis din

  To kai wa yace maka namiji ne?

  Ta tambaye sa tana masa wani kalo mai kashe jiki."

  Lumshe idanuwa yayi tare da aje cuk din ya hade bakin su wuri daya,dan wata sha'awar ta take taso masa,wani dadin bakin nata yake ji yayyin da yake tsotsar bakin ta,fidawa yayi yakai ga kunnan ta ya zura harshe yana Wasa dashi yana hura mata iska,muyar sa na rawa ya rada Mata a kunne yace"saboda kulum sai munyi magana dashi a mafarki,hahhh baby na kinyi kyau sosai ,nayi kewar ki."

    Nan yaci gaba da kissing din wuyan ta,da ya fara wuce gona da iri sai tace "hubby nan fa gidan surukan ka ne"

   "ai  ba'a  ganin mu plz ki bani hakki na my wife,wly rabo na da mace tun a bikin nan da na kusance ki."

   Tausayi ya bata,ta tashi ta kashe fitila  tare da fida kayan ta duka, k'yakyawan surar ta ya kura 

  ma idanu tare da fida nasa kayan shima,a hankali ta iso kusa dashi ya rungume ta tare da sauke nauyayar ajiyar zuciya,ya fara shafa cikin ta yana Mata wasu zafafan kiss a jiki ,kwantar da ita yayi ya hade bakin su suka fara shan bakin juna duk sun fara fita hayacin su,ba kamar Ansar da yake jin taushi da santsi da fatar Aï ta kara,ga wani kamshi da jikin ta ke fitarwa, kunsan mutan nijar,sunba turaran jiki mahinmanci,irin na meduguri wanda ake turarawa ya kama jiki, gaba-daya duk ya susuce,ko Ina na jikin ta tsotsa yake  duk ya susuce sai gurnani yake fitarwa,bakin sa ya gangara a na shanun ta ya fara Wasa da nipple dinta,yana dan cicizawa,yana tsotsa,har ruwan nono yake ji,sosai yasha na shanun ta sanan,ya gangaro da bakin sa kasan ta yakai hannu yana fingering dinta daga k'arshe yakai bakin sa yana Shan kasan ta,yana zuka,yana lashewa ,Aï Kam ihun dadi ta fara,ya jima yana wanan abu har ta kawo sanan ya cire bakin sa,jikin ta yadan mutu,itam juya sa tayi ta fara mulmula masa nono tana sha,tana dan cicizawa,tuni ya fara mikewa ya fara mata ihu ihu,sanan takai harshen ta a kunen sa tana wasa da kunen,wani zut zut yake ji na dadi,yayyin da daya hanun ta ke ga jijiyar sa tana mulmula ta,Nan ta sauko da harshen ta tana kissing din ko Ina na jikin sa har tazo cibiyar sa tana zura harshe tana wasa da ita,har ta gangaro ga jijiyar sa saida ta fara lasa saman jijiyar sanan ta sa bakin ta duka dak'yar take iya Shan jijiyar sa saboda kaurin ta,wayo dadi yake fadi,yayin da take sucking  din jijiyar sa,sai ta kaita har makogoron ta sanan ta fido,tana Sha ,ihu ya ishe ta dashi yana kara danna kanta,yana tura mata sandar girman sa,sai lumshe idanu yake yana lasar baki kamar wani maye,dadi ke kai masa har kwakwalwar sa,ihu ya cika ta dashi ba shiri ta fida jijiyar a bakin sa ,a hankali ta hau kansa ta kamo jijiyar ta saita ta hau kansa,ta tura"Wayyo Allah dadi"cewar Ansar lokacin da yaji dumin kasan ta a jijiyar sa,Nan ta fara sukuwa,tana sama da kasa da kungun ta,ihu ya fara iya k'arfin sa,ba shiri ta hade bakin su  dan Yana shirin tona musu asiri shi kuma yaci gaba da sa mata sandar girman sa,sai gurnani yake ya rasa inda zai sa kansa dan dadi,sosai ya suburbude ta ya wahalar da ita    ta wahala matuka ,ana gama sex bayan ta ya rike,taji marar ta tayi wani irin kulewa.....





Aci gaba da gashi🍇🍇

Maimou love😘







      [06/08 à 18:12] Maimouna Matar Abdoulahi: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/








   *PAGE 108-109*





 ,,,,,,,,,,,,,,,,,, gaba-daya komai nata tsayawa yayi cak yayin da take jin wani irin murdawa cikinta nayi,zufa ce ke keto mata,dannewa kawai take,yayyin da Ansar ke kwance yana sauke numfashin jin dadi,barci ne yayi awon gaba dashi mai cik'e da niahadi,barcin da ya jima baiyyi ba,har yayyi barci yana sa mata Albarka  tare da mata Alkawarin zama da ita har abada.....


       Juyawa tayi a galabaice taga yana barci,taga kuma barcin na gajiya yake,hakan yasa duk azabar da take ji bata yarda ta tayar dashi ba,jin da tayi marar ta saki da bayan nata yasa ta rarafa tayi b'andaki,da shigar ta b'andaki marar ta ta Kara murdawa,tayi wajen minti talatin a b'andaki,sai kirari take na sunayen Allah ,tare da salati ,wani nishi ne kakarfa ya taso mata hade da atishawa,a take saiga da ya fito,ya sumbulo,ajiyar numfashi ta fara saukewa da ta dan huta kadan kuma jin tayi cikin ta ya murda, ,kara rike ciki tayi,Jin da tayi sabuwar nakuda ta karo zo mata,nishi tayi nan ma dai wani dan ya kara fitowa,kuka ne ya fara kufce mata jin da tayi wani ciwon nakuda  na Kara zo mata,wanan karon wani nishi tayi tare da zabga ma Ansar kira tun cikin k'arfin ta,sai ga ya ta fado,harda mahaifa , gaba-daya suka fito.


    Ansar cik'in barci yaji wanan karar ta Aï a mugun razane ya tashi,da gudu tumbur ba kaya a rikice ya nufo  b'andakin inda yaji Aï tayi ihun ,abinda ya gani shi yayi matukar ruda sa,yaya guda uku reras Aï ta haifa,ga ita kanta Aï tayi lumus kamar ta Suma,ihu ya kwasa yana tsale ,tsabar murna ya ma manta da ba kaya a jikin sa,ga jijiyar nan tasa  sai sama da kasa take,tana tsale,da sauri ya nufo wajen Aï yace"Kalbi ya zamuyi ne ?

   Jiki a mace tace"hub ba aikin ka bane kaje ka fada ma Momy da kaka."


   "to to yace ,yana kalon yayan yana murna da farin ciki,da sauri ya kama hanya zai fita,a haka ba kaya, sam ya manta da ba kaya a jikin sa,Aï da taga alamun Ansar fa kamar ya rude kar yaje ya fita a haka cik'in daga murya ta tataro duka k'arfin ta tace"kalbi!!!!!!!!

   da sauri ya dawo a rikice,dan har ya bud'e k'ofa,  zai fita a haka, ba kaya yaji kiran ta,ya dawo yazo ya rungume ta yace "meye kalbi,ki bari na kira su a fida ke a haka da na iya da na gyara ku."

    a hankali tace"Hub ka duba jikin ka fa babu kaya ,kuma kamar a haka zaka fita ga duka alamu."



    Kumya ce ta lulube sa,da ya tuna baida kaya tabas da anyi abin kumya  da ya fita a haka dan sosa kansa yayi yace."thanks Kalbi."



   Da sauri ya maida kayan sa ko wanka baiyi ba ya fita,yana fita yaci karo da Momy da Kaka a falon kasa suna zaune suna zance cikin raha,a rikice ya karaso wajen Saida suka tsorata,ya kali Momy yace"Mom Kalbi kalbi gatacan b'andaki ta haihu,a rikice suka tashi ,nan Mom tayi kiran           Doctor na family din ,mace ce  su kuma suka haye sama,dan kaka ma har ta isa b'andakin ,



       Tana zuwa,tasa Momy ta d'auko mata kayan Aï na haihuwa,nan ta fara  gyara yaran ,sanan ta  gyara uwar,ta nade mahaifa,bayan tayi bisimillah, Momy ma ta kama mata,    Nan suka gyara Aï da yayan ta sai murna ake, wani katon bokiti ne madaidaici aka kawo ma Aï cik'e da kunu  mai zafi da aka hada mata da dan zafi zafi aka bata,tasha kowa yayi mamakin yanda ta shanye kunun,ba dole ba,ya ya uku sun fito a ciki,Saida ta dan huta, doctor da ta iso tace a mata ruwan zafi nan aka sa Aï aka fara danna mata ciki,jini guda guji Yana fita, b'angare daya Kaka na danna mata jiki,an jima ana gasa mata jiki sanan aka barta, Kaka da kanta tasa aka kawo mata ruwan dumi tayima baby's din Aï wanka da ruwan dumi,   sai kuka suke,Ansar daga waje,har hawaye yi yake da yaji yayan sa na kuka ,kawai hawayen ruwan farin ciki yake zubarwa,  wai shine yake jin kukan yayan sa,ji yake kamar  yaje ya rungume su har uwar tasu,yanzu ace wai dagaske shi keda  ya ya daya daya har guda uku Kai mai yayi wanan farin ciki, zaune yake ya tsakure guri guda,jira kawai yake  a fito a basa guri yaje yaga farin cikin sa,da rayuwar sa   a cewar sa,dan a yanzu yayan sa sune farin cikin sa,Aï kuma itace rayuwar sa ,shifa ya matsu su fito yaga matar sa da yaran sa ......


      Bayan an gyara Aï da yaran ta,aka Kira  masu aiki suka gyara d'akin da b'andaki, da abubuwa masu kamshi, d'akin ya d'auki  kamshin dadi.... 

   Kaya Aï tasa doctor ta kara duba ta ta tabatar lfy lau take,ta bata wasu maganin nika,tace tasha, yayan ko tunda   aka haife su bayan an masu wanka akace ta shayar dasu da nonon farko,aiko haka akayi,  tana Kara musu suka kama suka fara zuka,ihu ta saki da shagwaba,Momy tace"yi hakuri basu,sai kin d'aure, tana basu tana cije baki,aiko suka kama dama da yunwa suke ji,anyi sa'a ruwan nono yazo.......

        Abun d'aure ciki doctor ta ba Aï.

 Aï tace" wanan kuma na meye?

   Murmushi doctor tayi tace,kinsan ya ya suka fito a cikin ki, to dole kina bukatar abin d'aure ciki,wanan zaki dinga sasa kulum,idan zaki ci abinci kadai zaki fida."


    "Anma doctor na meye"

  Wanan abun zaki dinga sasa ne,dan yawancin mata ana cewa su d'aure cikin su saboda tumbi,mazan yanzu basa son tumbi,tunda Allah yasa haihuwa kikayi ba fashi a ka miki ba, Kinga ko in kina son ki dinga cin gayu bayan kinyi arba'in dole sai kin dage kina matse tumbinki  tun da danyancin sa,har ya koma,sanan mamanki ki,wato nonon ki,yanzu sai kin basa matukar kulawa, ki yawaita sa masa breziya wanda zai daga su,karki yarda ki dinga d'aura kirji,hakan na taimakawa wajen zubar miki da nono,ki dinga cin abinda zai gina miki jiki,kamar nama, yayan itatuwa,hanta,sanan ki maida ruwan dumi ruwan shan ki,karki yarda ki dinga shan ruwan sanyi,ko abu mai sanyi,lokacin da kike wanka,saboda yanzu komai na jikin ki ya danyace,duk abinda zaki ci ko kisha ki tabatar mai dumi zaki Sha ko Zaki ci ba mai sanyi ba.  Karki yarda ki dinga zama kasa ko ko yawo ba takalmi,ki dinga zama a lulube kulum kinga wanan sanyin na panka ko na AC in da hali ki daina kunnawa,saboda lfy ki.

     Ki yawaita zama a ruwan dumi,sanan idan kina zaune ki dinga matse k'afafun ki,ki daina zama bisa kujera har kiyi arba'in,ko fita zakiyi ki tabatar da hijabi a jikin ki,ban hana ki kiyi shiri ba,anma idan kinyi ki dinga lulube jikin ki,saboda jikin ki ,wasu matan sai suce a'a sun haihu suna cin gayu subar jiki yana shan iska,wai Kar miji yace daga haihuwa sun  fara tsufa,ku barsu suyita fada,kudai ku tabatar kuna tsabtace jikin ku ,ku zamana cikin wanka da kula da jikin ku idan gayu kuke son yi ku bari har kuyi arba'in,anma a lokacin da kuke jego ku yawaita lulube jikin ku,domin ingataciyar Ni'imar ku,da lfy jikin ku..

 Wanan kadan daga cik'in sha'awarwarin da zan baki ,sauran nasan za'a fada miki.

   Gidiya Aï tayi ma doctor tare da d'aukan shawarar ta.

 

         Kaka kam tana can sai tagumi take, cik'in ranta take cewa   "um yaran zamani ,yanzu dan nan  bai tausaya halin da yarinyar nan take ciki ba, Saida  ya kusance ta,hakan ya faru ne lokacin da Kaka take gyara dan da Aï ta fara haihuwa na farko,dan maniyi ne duk a jikin sa,wato kenan Saida ya kusance ta ya tsokano mata nakuda um yaran zamani a barsu ba kumya a gidan surukai,ita yanzu kumyar sa ma take ji.........









Aci gaba da gashi🍇

Maimou love😘

[14/08 à 19:14] Maimouna Matar Abdoulahi: 💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞💞

💞💞💞💞💞

💞💞💞💞

💞💞💞

💞💞

💞


    *💖SO NE SILAR FARUWAN*💖

                  *💖HAKAN*💖









*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION*🤝🏻

  *(We are the Best writers among all writers*)📚






https://www.facebook.com/ANA-TARE-writers-association-2477871259112678/







    *Ina ma Al'ounma musulmi barka da Sallah ,Allah Maimaita Mana*







🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚



   *PAGE 110-111*







           Duk dangi kowa murna 

       Yake da haihuwar yaran Nan uku na Aï .

  Zaune yake cikin Shirin sa na manyan kaya sunyi matukar yi Masa kyau,ya jima zaune yana jiran masu barka su fito yaje yaga matar sa da yaran sa,domin rabon sa dasu tunda aka haife su,gashi mutane sai shiga suke da fice sunki barin sa yaga baby's da matar sa, uncle Al'ameen ne yaga Ansar kamar baya walwala,hakan yasa yace"fils muje ka zaga gidan kaga tsarin ginin mutan Niger."

   Murmushin yake Ansar yayi wanda baikai ciki ba domin shidai gaskiya abinda yafi bukata shine yaga iyalan sa,haka uncle ya zagaya dashi anma ba ko Ina ba,tunda gidan shugaban kasa girma ne dashi,Mom Kam da taji Aï ta haihu ba karamin murna tayi ba domin kuwa tun bata ga yaran ba ta fara sonsu,Nan ta Kira Hanisa ta fada Mata tare da bata Umarni da ta shirya da ita za'a Niger ,ba karamin bakin ciki Hanisa taji ba,sai yanzu take dana sanin zubda cikin ta,ta d'auki Alkawarin itama fa dole ta shawo kan Ansar dinan ya mata ciki."


       Ansar kam sai dare ya samu yaga yayan sa da matar sa,yayita sa musu Albarka ,yaya mazan dashi suke Kama,macan kawai ke Kama da Aï sa,take yaji son macen yafi shigar sa bisa ga na Yan uwan ta,haka yayita rungume  yayyan  sa da matar sa,Yana Kara Jin sonsu take ya musu kyautar kamfani guda guda,itakuma macen harda gida aka Kara musu,Nan yayi ma macen huduba da sunan Momyn sa,za'a kirata da Mami,mazan kuma daya yaci sunan Mahaifin Aï Usman ,kunga kenan an jefi tsuntsu daya da dutse uku,sunan kanin baban Ansar Usman ,sunan kanin  kakar Aï Usman  wato Alhaji Usman Mai dala,sai sunan Mahaifi ga Aï Usman , ana cema yaro da Abba ,sanan dayan kuma sunan president yayan Mahaifin Aï wato president na Niger, za'a Kira sa da papi.


     Masha Allah Koda kowa yaji sunayan ba karamin murna sukayi ba ,dangin Aï kuma sun Kara daraja Ansar,hata su Sam baby saida aka sanar musu,Aiko bayan haihuwa da kwana hudu sai gasu duka sun duro kasar Niger duka da mazajen su ,domin ba karamin so suke masu ba,kunsan karuwan Nan in sun tuba sunyi aure Sunsa kan namiji,duk wace ko tayi zaman kishi dasu idan Bata iya takunta ba zata sha wuya.dan haka cik'in salo suka malake mazajen su,da ladabi da biyaya da iya sarafa da namiji uwa uba addini domin kuwa duk abin su suna matukar kula da Addinin su,kowace mijin ta na Alfahari da ita,Sam  baby lokacin da ta shigo Niger sosai tsohon tabon ta ya tashi ta  tuna rayuwar da sukayi da mahaifiyar ta da irin kashin tsanar da Mahaifin ta ya musu.har kuka tayi,sanan tayi Alkawarin bayan bikin Aï zataje Maradi taga Yan uwan ta . lokacin da sukazo gidan da Aï take sosai suka rude tare da Al'ajabi Ashe dama Yan uwan Aï duka masu kudi ne,Aī tayi murnar ganin su tare firar yaushe rabo,su duk maganar su santin daular dake gidan suke,suna Kara taya Aï murna,a ranar su Mom Suma suka duro,Suma Kam sun Raina kansu,domin Hanisa Suma kawai ne batayi ba da taji matsayin Aī da muhalin da Yan uwanta suke,kuma duk masu kudi,Momyn Ansar sai Kara nadamar abinda tayita yima Aï take,lokacin da Aï ta nuna su Sam baby a matsayin Wanda suka rike ta suka d'auketa a matsayin Yar uwa ba karamin godiya aka musu ba, tare da kyaututuka na ban mamaki,hata Alhaji Usman Mai dala ba'a barsa a baya ba Saida yazo,dukiya Kam yayita malaka ma yayan. ba kamar takwaran sa yaji dadi sosai da karar da aka Masa tasa sunan sa,sosai akayi biki na ban mamaki taro yayi taro, gaba-daya har kasashen waje wanan biki ya zaga,Hanisa nerar da ta gani ana bari ya Kara tsurar da ita,itakam tasan a yanzu Aï ta huce gaban ta,domin motoci ma guda biyar aka malaka mata, dukan motacin na sama da million arba'in ne, Hanisa kusan zawo tayi da taji haka,Ansar ma yayi tashi kyautar gidaje guda biyu dadyn sa ma yaba yaran kamfani uku,Momyn sa kuma taba yaran katon shagon ta na gwlagwalai dake kasar indiya,yayyin da ta ba Aï kyautar mota Yar kimanin million talatin Kai abun ya kayatar,dangin Aï da sukaji Hanisa ce kishiyar Aï aitama Tasha kyaututuka,wanda zasu Kai million arba'in,Kai tafa rude,ganin sun sata a jiki ta zama kamar tasu,take ta fara nadamar abinda tayima Aï ,Su Sam baby Kam baby Zaky baby ba'a barsu a baya ba ,wajen kyautatawa ,suna Kam ya kayatar Ansar da Aï da baby's dinsu kamar   wasu taurari sunyi matukar yin kyau da bada kala,duk Wanda ya gansu sai sun burge sa ....

  Anyi sunan an watse lfy da farin ciki domin duk Wanda yaje wanan suna sai ya dawo da abun arziki,sosai Ansar uban gaya yayi barin nera.



    Bayan suna  har d'akin Aï Hanisa taje taba Aï hakurin abinda ta mata tare da neman yafiyar ta,Aï murmushi tayi tace"ba komai Allah yafe Mana gaba-daya,godiya ya kamata na Miki domin kece sillar Faruwan hakan,ke kikayi Silar haduwa ta da dangi na kuma duk Abinda ya faru ai *So Ne Silar Faruwan hakan*."

    Nan suka rungume juna ,shima Ansar haka ya iske su Aï ta roke sa ya yafi Hanisa har kasa Hanisa na kuka ta neme sa gafara,saida ya Dan d'auki lokaci yace ya yafe Mata ,tunda shima an yafe masa,Hanisa Nan take taji son yaran a ranta tare da girmama Aï duk da ta girme ta,kuma tasa a ranta zatayi kokarin zaman lfy da kishiyar ta......





  Ba yanda Ansar baiyi ba akan a barsa ya dawo da matar sa da yayan sa anma Momyn sa da kakar Aï suka basa hakuri  akan sai Aï tayi arba'in ba yanda ya iya haka ya Bari ,anma shima cewa yayi saide ya zauna dak'yar Mom ta shawo kansa suka dawo gida.

    Anma kulum sai sun kusan kwanan suna waya da matar sa da yaran sa,ta dinga Kara Masa su yanajin kukan su da wasan su,sanan suyi videos call Yana ganin su,

Yayita dariya Yana Kara Jin son yayan sa .

     Hanisa yanzu yana kula ta kuma yana Bata hakkin  ta na aure yanda ya kamata anma Zuciyar sa na ga yayan sa da Matar sa Aï,ita kanta ta sani,kuma ta d'auki hakan a matsayin kaddararta,Sam baby taje garin su ta iske Mahaifin ta ba lfy matar sa kuma ta gudu ta barsa,bayan ta tona assirin makircin da tayita yima Manma Sam baby,har kuka Mahaifin ta yayi tare da nadamar abinda ya aikata,ba'a hayacin sa bane,ta yafe masa tare da nema Masa magani,Aiko akayi sa'a ya samu taimakon manyan likitoci sun basa traitement Mai kyau,duk mijin ta Khalid ya biya kudin,Nan Mahaifin ta yayita sama rayuwar auren su alabarka,Yan uwanta ma sunzo da kukan munafurci ta yafe su,sama sama tace ta yafe su ta musu taimako,taba Mahaifin ta jarin million biyar yaja jari.yayita kuka wai Yar da ya banzanta itace yau ke taimakon sa lalai duniya.


        .........


  Aï Saida tayi wata biyu cur ,da Kaka da Mom Mrs president,su suka gyara ta,Kaka tana Mata na gargajiya,mom kuma tana Mata na zamani,ta tsumu sosai,ita kanta Allah Allah take taje ga mijin ta,Ansar da yazo d'aukan ta Saida tayi kuka na rabuwa da Yan uwan ta suma haka,tare da Ansar suka zagaya dangin ta,ya musu kyaututuka naban mamaki bayan sun koma ne Mom ta samo musu wata datijuwa wada zata dinga kula da yaran ,Aiko ranar da Aï tazo bayan yara sun kwanta ,tun darana taga yanayin sa tasan ba sauki yau,shi yasa ta Kara gyara kanta,tasha tsumin ta ,ta Kara tsugune a garwashin Mai hade da karamfani ya Shiga kasan ta sosai,taji ta matse sosai,taje tayi wanka ta goge wurin da muski,ta dan sa kadan a pant dinta,tasa wata rigar barci ta d'aukan hankali tasa turare lungun da sako masu kamshi ,yaran ta sunyi barci tasa su a gadon  su na kusa  dasu ta musu Addou'a,domin yanzu basu kai  lokacin da za'a dinga barin su ba suda Mai raino suna barci . lokacin da Ansar ya shigo ba karamin rudewa yayi ba,kasa magana yayi sai rungumeta da yayi a jikin sa,wani choking yake ji,dan haka ya fara sumbatar ta ba k'ak'autawa,Nan ya fara wasu kalamai dake nuni da tsantsar son da yake Mata da kewar ta da yayi,ruda jikin ta yake da salon sa mai tsayawa a rai,itama biye masa tayi suka hade bakin su ita ta tsotsi lebon kasan sa,shi ya tsotsi lebon saman ta,tuni suka lula duniyar zaki,sai gurnani Ansar yake,hanuwan sa ya tura cikin rigar ta ya kamo boobs dinta ya fara matsa yanajin taushi da dadin tabi,sai lumshe ido yake, Yana lasar baki,fida rigar ta yayi gaba-daya,Yana shinshina wuyan ta kamshin jikin ta na Kara tafiya dashi,ko Ina na jikin ta matsa yake,a hankali ta gangaro da bakin sa yakai kan nonon ta Yana tsotsa ,ruwan nono na zuwa anma haka yake shan kanya sa yanajin dadin abun sa,Aï sai lumshe ido take tana Kara tura hannu a sumar kansa,tana b'ankaro masa kirjin ta,sosai ya tsotsi nono,a hankali Aï ta duka ta zame wondon sa ta fido shirgegiyar bananar sa ta fara lasar kan cikin salo ,tunkon ta luma a bakin ta,Jin bakin ta akan joytick dinsa ba karamin Kara ruda sa yayi ba,lumshe idanu yayi Yana turo mata kugun sa ita kuma tana tsotsa,ihu ihu yake da sambatun dadi,wani irin dadi yakeji har a kwanyar sa,itako ta tashi ta jawo sa ta  damki jijiyar ta kwantar dashi ta ware k'afafun sa har a wajen inda yake bayan gari take Kai harshen ta wajen wata jijiya tana lasa da bakin ta,har wani tsalo tsalo Ansar yake saboda dadi,Jin wani salon dadin,har kuka ya fara dan dadin da yake Kai masa,sosai ta tsotsi joytick dinsa,da sauri sauri kamar wani mayunwaci ya tashi zaune,ya zaunar da ita,ta bud'e k'afafun ta ya tura mata joytick dinsa dak'yar ta shiga domin Aï ta matse sosai Saida taji zafi,Dan ma ni'ima ta zubo,Ansar runtse Idanun sa yayi yanajin dadi na Kai masa Har tsakar ka,Nan ya fara tura mata,tana shiga dak'yar ta fita da kyar,tun tana Jin zafi har ta fara jin dadi,tana basa hadin kai da zafi zafi yake kashe arna,yayyin da bakin sa ke kan na shanun ta Yana Sha ,ta turo Masa su,ta maida hannuwa ta baya,ta Kara turo Masa kasan ta.ya rike kugun ta da hanuwan sa,

  Ba karamin dadi ba sytil din suke ji Kara juyar da ita yayi ta Masa goho ya tura Mata,sosai ya suburbude ta ,ya wahalar da ita, Dan jinta yayi zakway har tafi zuma dadi.ihu Kam Hanisa Saida ta rufe kunne,domin yasha sa.haka suka Raya wanan dare yanata sa Mata Albarka,.




   Haka rayuwa taci gaba kulum Aï naba mijin ta kulawa yanda ya kamata da yayan ta,da kishiyar ta,shima Yana kwatanta adalci,anma ko makaho yazo yasan son da yake ma Aï daban ne.


     Bayan wani lokaci Hanisa taje ganin doctor akan ya duba lfy ta,me yasa Bata samu ciki ba,Aiko bincike  doctor yayi sosai, ya sanar da ita bazata taba haihuwa ba,domin k'wanta guda ne kuma ta zubar,kuma koda tana haihuwa mahaifar ta bazata d'auki ciki ba sakamokon Zubda ciki da k'arfi da tayi.......



   Har suma tayi a asibitin nan aka bata taimakon gagawa,da taje gida boye ma Ansar tayi ta taba zubda ciki ,kawai cewa tayi doctor yace bazata taba haihuwa ba sunyi matukar tausaya mata da jimami,Aï tace"karkisa damuwa yayana ai naki ne,gasunan sunada Momy biyu ,godiya tayi sosai,tare da rike yayan Aï tsakani da Allah,suna zaune gwanin sha'awa saide har lokacin Hanisa ta tuna cewar bazata Kara haihuwa ba tana kuka ,tare da tsinema kawaye irin su Safiya masu sa mutum a muguwar hanya,gashi ita ba ga aikin ba ita ba ga haihuwa ba.



    *Bayan shekara biyu* Aï ta Kara haihuwar da namiji tun a asibiti tayima Hanisa kyautar sa,kowa Saida ya Kara Jin son Aï harda mijin ta,Hanisa ko sujada kaida a bata yima Aï ba,ita ta wanke nono doctor ya Bata wasu magani na ruwan nono suna zuwa ta shayar da Dan da aka bata.



    Bayan suna yaro yaci sunan Abdoul djafar

Yaro yayi bul bul,sosai Hanisa ke kula dashi tana sonsa kamar Dan cikin ta,har ya girma duk idan zata tare suke zuwa,watarana kuma a katon gidan wurin ball Ansar ke shiryawa da iyalan sa suyi ball gwanin sha'awa, sosai yanzu suke Jin dadin rayuwar su,Hanisa ta Nemi gafarar Mom tace ta yafe a dukan su sunyi laifi,anma duk da haka yanzu Aï ce ta gaban goshin Mom..........






_Tofa abun yazo bakin tika tika tuk,anan na kawo k'arshen wanan litafi, Alhamdulillah Allah ne abin godiya,shida ya bani Rai,lfy har na kawo k'arshen book dina,kuskuren dake ciki Allah yafe min,Allah sa sakon da nake son isarwa ya isa,nagoda da mabiya book dinan nawa har k'arshe Allah yabar soyaya ,bye sai kunjini a sabon salon book dina😍😘 I love my fans. Aï da Ansar sukace zasuyi missing din ku😭_



Post a Comment

0 Comments