SHATU DIYAR MAHARBI cmplt

 [8:35am, 4/30/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

Marubuciyar Zamani

  NABILA RABI,U ZANGO

     ( Nabeelert Lady) 


     @(H,O,N,A)

   

5__10

     Kyakkayawan saurayine yake sakkowa daga jirgi wanda shekarunsa bazasu gaza 30 ba. ANSAR kenan, tare yake da babban abokinshi UMAR wanda suka gama masters dinsu tare, sede shi a fannin law yake, duka da Umar yariga Ansar fara karatu amma dayake shekarun su badaya bane shiyasa suka gama atare. Umar yakalli Ansar yace wai abokina lfy naga tundazu kamar kana cikin damuwa? Ansar yace wlh Umar tundazu gabana ke faduwa tun safe mukayi waya dasu Abba Umma tace dakansu zasuzo daukata amma haryanzu shiru basu iso ba, kuma nakira wayarsu bata shiga. Umar yace Karika fadar innalillahi wa innailaihirraji,un zaka samu sauki acikin zuciyarka. Wayar Umar ce tayi kara bayan yagama wayar ne yacema Ansar dady ne yakirani yace ga driver nan zezo yadaukemu. Ansar yace tosu Abban fa? Umar yace mujede kawai kila ko motarsu ce tasamu matsala. Bayan driver yazo suka wuce atare. 


   Direct Emergency aka wuce dasu, sede tunkafin akai asibitin Hajiya Fatima tarasu, likitoci suka taru kan Alhaji, da gudu Dr. Usman yashigo asibitin kuma shine babban aminin Alhaji Abdurrashid kuma shine mahaifin Umar. Yanazuwa yawuce dakin da Alhaji yake sbd shima likitane duk da ba asibitin shi bane. Da kyar Alhaji yake iya magana, bayan Dr. Usman yazo hannu Alhaji yamiko mashi yana magana ahnkl,  yace Dr. Ga Ansar nan karikeshi kasan beda kowa, akwai wasu muhimman abubuwa dana aje acikin dakina inaso kaje kadauke su, kada kaba kowa kuma Aliyu...... Dr. Usman yace me Aliyun yayi fadamun,Murmushi Alhaji yayi ya kulle idonshi hawaye suka zubo mashi girgizashi Dr. Yakeyi amma ina tuni rai yayi halinshi. Agogon dakin ya kalla yaga karfe 7 na yamma sauran likitocinne suka matso suna duddubashi anan suka tabbatar ya rasu. Kuka sosai Dr. Usman yakeyi, waya yadauko yakira mahaifin Alhaji ya fada mashi, bakarmin tashin hnkl yashiga ba.


 Kasancewar ba gari daya suke ba shi yana safana yacema Dr. Usman gasunan tahowa ajirgi ajirasu sannan akaisu makwancinsu. Bayan sungama ne yakira Aliyi yafada mashi, kwatancen asibitin yayi mashi sannan yayi saurin fita domin yaje gidan Alhaji yasamu yadauke takaddun daya cemashi 


Urs NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

[8:35am, 4/30/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI 

  🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹   NA Marubuciyar Zamani

NABILA RABIU ZANGO

( Nabeelert Lady)


@House of Novella Association

    Waiwaye adon tafiya. Marubuciyar FADEEL AND FADEELERT & AGOLA.   Yauma tazo maku da tsarabar littafinta me suna SHATYLU DIYAR MAHARBI. 

     This page is Dedicated to all my Family and Friends.

  Wannan littafin nayishi ne ba dan infadi halin wasu ba, nayishine saboda fadakarwa. Allah yasa mudace.

    Bismillahir Rahmanirraheem

 

1___5 

    Tafiya sukeyi a mota itada megidanta daga cikin garin Abuja zuwa air pot domin tarbo dansu daya ke hanyarshi ta dawowa daga london, inda yakammala karatunshi na masters akan bussiness Administration.

    Shi kadai Allah yabasu, shiyasa suka turashi kasar waje domin yasamu ilimi me amfani wanda akalla yashafe tsawon shekaru 2 batare da yadawo gida ba.

Se yau daya gama karatunshi wanda iyayenshi suke cike da murnar zuwa tarbo abun alfaharinsu.

 

Hajiya Fatima tajiyo takalli megidanta Alhaji Abdurrashid Alkali fuskarta cike da murmushi tace, Alhaji wlh nakosa inga Ansar shiyasa naso ace nasowar safe sukayi bata yamma ba, yanzu fa har 6 takusa. Alhaji yayi murmushi yace Hajiya naga alama kamar kinfini son ganin dana, saboda tsabar murna ko abincin rana ma bakici ba. Murmushi tayi tace ai dole Alhaji yaufa tsawon shekara 2 rabona da insakashi a idona, sede muyi waya, Alhaji yace ai shikenan yanzu zakiyi taganinshi harki gaji. Kamo hannunta yayi yana murmushi yace shiyasa nake alfahari da ke amatsayin....... Innalillahi wa inna ilaihirraji,un itace kalmar danaji tana fitowa daga cikin motarsu, motar ce naga tanufi wata babbar mota sakamakon burkin motar daya kwance masu.

   Karkashin babbar motar tashige nan take hayaki yarika fitowa daga cikin motar, gaba daya motar ta lankwashe baza kayi tunanin mutanen ciki zasu rayu ba. Dasauri mutane suka kai masu dauki, nan take aka nufi asibiti dasu.

    

     Aliyu ne da matarshi khadija tsaye afalo sunkasa zaune sunkasa tsaye, sallamar da akayi ce tasasu saurin amsawa. Aliyu yace Fafilo inafatan. Komai yayi dede? Fafilo yace e Alhaji na kwance masu burkin motar kuma ina binsu abaya harseda motarsu ta afkama wata babbar mota. Aliyu yace yanzu suna ina? Fafilo yace antafi dasu asibiti, Aliyu yace maza kakoma katabbatar sum mutu kafin kazomun. Khadija tace ni wlh Alhaji naso ace seda suka daukko Ansar sannan sukayi hadarin banason ganin yaron nan. Murmushi Aliyu yayi yace kada kimanta gaba daya takaddun kadarorin YAYA da sunan Ansar yamai dasu, kuma haryanzu bangansu ba, atunaninki idan muka kashe shi inazamu samesu? Kibarni dashi shima muna zuwa kanshi.


   Urs NABILA RABI,U ZANGO

       ( Nabeelert Lady)

[9:33pm, 4/30/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

  SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

  Marubuciyar Zamani

  NABILA RABI,U ZANGO

 ( Nabeelert Lady)

  

    @( H,O,N,A) 

  

10___15

      Dr. Usman yana zuwa gidan yakarbi key a hannun megadi anan yafada mashi abinda yafaru. Kuka sosai shima megadin yayi, yana zuwa yayi sa,ar ganinsu, fita yayi yasa megadin ya gyara gidan kafin akawosu, gidanshi yawuce yafada ma matarshi wadda takasance kawar Hajiya Fatima, anan yabarta tana kuka


 Asibitin yawuce yana zuwa yatarar da Aliyu se kuka yakeyi, hkr yabashi suka fara hada mamatan don tafiya dasu.

    Lokacin da su Ansar suka isa gidansu megadi suka fara gani yana kuka cikin sauri Ansar yafita yana tmbyr shi kasa fada mashi yayi, Umar wanda tun akan hanya Dr. Usman yafada mashi shiru kawai yayi, matsowa yayi yakama Ansar yace mushiga ciki. Juyawar dazasuyi sukaji karar ambulance, nan take Ansar yace haba Umar nizaka boyema su Abba sun rasu, wlh tunda naji kunyi waya da Dadyn ka nasan akwai matsala, ganin anfito da gawa harta mutum 2 nan take Ansar yafadi kasa asume. Daukarshi sukayi aka wuce dashi dakinshi, bayan ya farfado yana kuka Umar yana tayashi Dr. Usman yace kayi hkr Ansar muje kayi masu addua, kafin su Abban safana su iso akaisu makwancinsu. Lokacin dasukaje har anshiryasu.


   Dakyar Ansar ya iya bude Abbanshi, fadawa yayi samanshi yana kuka, kusa da Ummanshi yaje, yana daga zanin da aka rufeta yaga yanda fuskarta tayi, wani irin ihu yayi yana fadin Ummah😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭  faduwa yayi agurin asume. Duk wanda yake gurin seda yazubar da hawaye. Dr. Usman yasa aka kaishi daki. Yayi mashi. Allurar bacci.

    Gurin karfe 8 mahaifin Alhaji da kanwar mahaifiyarshi Asma,u da mahaifiyar Aliyu Farida da kawarta Lami harda iyayen Hajiya fatima. Suka iso, bayan sunyi sallah ne anyi yan koke koke Alhajin safana yace tunda de dare beyi ba kuma har anshirya su kawai akaisu, nan akayi masu sallah aka wuce dasu, har lkcn Ansar ba farka ba.  Lokacin da akazo saka Abban Ansar. Kabari Dr. Usman yakira Aliyu wanda tunda akazo yake kuka kuma yakasa matsawa kusa da gawar, cemasa yayi yazo su saka Alhaji kabari, jikinshi na rawa yazo suka sakashi. Wani irin kuka Aliyu yasaka kowa agurin seda yayi kuka. Bayan sundawo Alhajin safana da Dr. Usman da Umar suka wuce dakin Ansar, suna zuwa yatashi.


 Thanks my friends

  Urs NABILA RABI,U ZANGO

   (Nabeelert Lady)

[10:02pm, 4/30/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelery Lady)


@ (H,O,N,A)


15__20

   Ina Umma? Tambayar dayafara masu kenan idanunshi cike da kwallah, Alhajin safana ne ya rungumoshi yana shafa bayanshi shima hawaye suna fita daga idonshi, hkr yafara bashi yana fadin Abba da Umma suntafi gidansu na gaskiya😭😭😭😭😭 addu,a zamu cigaba dayi masu, ita kadai suke bukata. Banaso atasheka lkcn daza,a kaisu shiyasa muka tafi kayi hkr kaji. Haka yayi ta lallashin shi, har Asma,u tashigo dauke da tea ahannunta. Zama tayi tamika ma Alhaji kofin, da kyar Ansar yashanye kofin. Dr. Usman yacema Umar yasa shi yayi wanka yayi sallah seyasha magani.

     Aliyu ne rakube a falon yaynshi tundazu kuka yakeyi, dr. Usman yazo yakamoshi yana bashi hakuri part dinshi yanufa dashi dayake gidansu daya da yayanshi. Hajiya farida yasa aka kira mashi yafada mata tasamu tabashi abinci yaci. 

   Zaune suke adaki Hajiya farida da kawarta mahaifiyar Khadija matar Aliyu sun tasa Aliyu agaba se lallashin shi sukeyi. H. Farida tace waini ina dalilin wannan kuka, ai kuni akace maka na mutu iyakar kukan dazakamun kenan, kaida zakayi farinciki ma burinmu yakusa cika, kuma naga kai da kanka kasa akayi sanadiyar mutuwarshi meye kuma naka na damuwa.

    Aliyu yace wlh momy danasan haka za,a rufe yaya daban kasheshi ba. Shikenan fa duk abinda yatara ana duniya yabarshi ko?  Wlh momy bakiga dan ramin da aka saka yaya ba, dagashi se lakafanin da aka rufeshi, inaji inagani aka maida kasa aka rufeshi, wasu har cewa sukeyi aduba kada abar kofa😭😭😭😭😭😭😭 gsky nikam zanje infadama Abba mune muka kashesu🙊🙊🙊🙊 saurin rufemashi baki Momy tayi tana fadin munshiga 3 Aliyu kanada hankali kuwa? Lami tace gaskiya akwai matsala, dole muje gurin malam. Khadija tace Momy ana zaman mutuwa yaza,ayi mufita? Lami tace ina kawarki Bilkisu?  Khadija tace gobe zata zo, yauwa dauko waya kifada mata taje gurin malaminta tayi masa bayanin halin da Aliyu yake ciki kice tazo dawuri. H. Farida tace wlh idan har muka bari yaje gurin Alhaji asirimmu yatonu, Lami tace mubashi maganin bacci gobema kafin ta iso mukara bashi nasan datazo zata kawo mana magani.


     Haka kowa yakwana agidan cike da damuwa dan Ansar besamu runtsawa ba. Masoyiyarshi kuma yar uwarshi IMAN diyar kanin Abbanshi Aliyu ita kadaice ke dauke mashi kewa adaren.

      

   Washe gari dasafe bayan Ansar da Umar sunyi wanka da kyar Umar ya lallaba Ansar sukaci abinci, sannan suka fita waje gurin amsar gaisuwa. Gurin karfe 10 Bilkisu ta iso, tana zuwa tajasu daki tabasu maganin. Boka yace ahada mashi da madara abashi zuciyarshi zata dake kuma zedena tausayin Ansar da Abbanshi zecigaba da harkarshi kamar yanda yasaba.

   Allah sarki Aliyu yana kwance harya rame, niko nace dan uwa medadi duk yanda takai ga bacin randa kukeyi da dan uwanka dole wata rana kaji kewarshi. Tadashi sukayi yayi wanka yaci abinci sannan khadija takawo madara akofi aka bashi. Tunda yasha yaji kamar ancire mashi wani nauyi azuciyarshi, can H. Farida tace Aliyu yanzufa Kamfanin yayanka zedawo hannunka tunda yagina ma Ansar nashi, kaga katashi daga manager ka koma director😂😂😂😂😂😂😂 washe baki yayi yace ai Momy arziki yashigo mana, yanzu za,ayi binkin Ansar da Iman shima damun samu abinda mukeso yabi iyayenshi😆😆😆😆😆😆😆 dariya gaba dayansu suka saka🙊🙊🙊🙊🙊🙊 Lami tace gidan mutuwa nefa. Tashi Aliyu yayi yace bara muje karbar gaisuwa. H. Farida tace wlh harnaji dadi yanzu zamuci duniya da tsinke

 

     Haka akacigaba da karbar gaisuwa har akayi 3 Alhajin safana yatara iyalanshi gaba daya afalo. Dr. Usman yatashi zefita Alhaji yace haba Dr. Kaima yanzu ai kazama dangida, wata harara Aliyu yasakar mashi.


Nagode da addu,arku gareni masoyana. Luv u all

   Urs. NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)

[9:28am, 5/1/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

 SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹Nah

 Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


20.....25

 

 ASALIN LABARIN.


   GISHIRI.......... Wani kauyene akusa da hanyar shiga garin Abuja, acikin garin Gishiri akwai wasu rugagen fulani acikin daji, gidajene wadan da basu da yawa acikin rugar yawancinsu duk yan uwan juna ne.


Acikin rugar akwai malam BUBA wanda akafi sani da BUBA MAHARBI. Dukda yakasance fulani ne amma beda wata sana,a wadda tawuce yashiga daji yayi farauta. Malam Buba yana da mata daya mesuna Asabe ana kiranta da INNE,  Allah yayita da tsafta kuma ga hakuri, shiyasa duk sabgar da za,ayi acikin rugarsu dataje take dawowa gida saboda ita batada hayaniya, kuma batason gulma. Suna da diya daya mesuna AISHA, ana kiranta da SHATU.


   Kyakkyawace ta karshe, tanada ilinmin boko dana arabi, Shatu Allah yayita da baiwa me tarin yawa, idan tafara koyon abu tabbas seta iyashi. Itama halin mahaifiyarta gareta tana da tsafta sosai, shiyasa ko acikin kawayenta ita dabance.


 Maifinta yana matukar sonta,tuntana karama duk inda zeje tare suke tafiya, ko farauta yayo tata daban take harta girma yasakata amakarantar primary datake cikin gari, da kuma ta arabi. Shine yake kaita kuma ya daukota.


 Babu irin surutun da mutanen gari basa masu akan yasaka diyarshi makaranta boko, sbd duk rugar ita kadaice take karatun boko. Kuma malam Buba wanda Shatu take kira da Baffa yahana Inne tadora mata talla babu inda take zuwa daga makaranta se gida, duk wani aike Baffane da kanshi yake zuwa, sosai yake tsaye akan iyalnshi babu ruwanshi da abinda kowa kefada akansu. Son dayake ma yarsa ne yasa mutanen gari suke kiranta da SHATU DIYAR MAHARBI. Sanda tagama primary daga nan tadena zuwa takoma makarantar arabi


Shatu bazata wuce shekara 20 ba, tana da kawaye arugarsu babbar kawarta sunanta JIMMALA, duk cikinsu sunfi shakuwa da ita, saboda itama tanada hankli bata biyema samarin garin kuma akwai tsafta, amma ita bata zuwa makarantar boko, sede ta arabi. Tana yin tallar fura da nono inda take kaiwa cikin gari abakin titin hanyar Abuja


Wani lokacin idan babu makaranta 

 Shatu takan raka Jimmala cikin gari takai talla, duk da Baffanta bayaso amma ganin shatu tanaso yasa ya kyaleta, kuma dan yaga Jimmala tanada hankali kuma diyar abokinshi ce.

  Sede yahanasu kai yamma agurin talla shiyasa aduk inda suke da yamma tayi suke tahowa gida.


Alhaji Abdullahi Alkali hafaffen garin. Katsina ne acikin wani gari mesuna. SAFANA, Matanshi biyu Hajiya Maryam wadda takasance uwargida kuma itama yar safana ce, auren zumunci akayi masu da ita. Yana matukar sonta saboda kyawawan halayenta. Macece me hakuri da biyayya, tanada yaro daya me suna Abdurrashid. Tunbayan data haifeshi duk cikin data samu baya zama, hakan yasa likita yajuyar mata da mahaifa.


Hajiya Farida itace amaryarshi, ita kuma yar garin Ruma ce. Tanada yara biyu, nafarko shine Aliyu, se kanwarshi Halimatu. Allah yayima Farida son abun duniya ga kishi da son nata, bata kaunar Maryam ko kadan, amma duk da haka bata bari wani yagane halin da zuciyarta take ciki.


Alhaji Abdullahi alkali wanda akafi kira da Alhaji Audu, yayi aiki a katsina amatsayin alkali na babbar kotu tacikin garin katsina. Bayan yayi retire ne yadawo garinsu tare da iyalanshi dazama. Alhaji Audu yana matukar kula da hakkin iyalanshi akullum kokarinshi ya hada kansu.


Yanason Abdurrashid saboda shine yadauko irin halinshi, duk da Aliyu ma babu wanda ze iya gane wane irin haline dashi. Amma duk wanda zeganshi ze iya cemasa yanada halin kirki. Amma azahirin gaskiya komai irin halin maihaifiyarshi yadauko. Aliyu yanada zuciya da kuma hassada, sede yanada boye abu aranshi. Hakan yasa yakema yaynshi soyayyar karya wanda shikuma yayan nashi atunaninshi ta gaskiyace. Hakan yasa yake matukar sonshi. Yagirmeshi da shekara 4.

    Ayanzu suna kasar waje suna karatunsu, inda Abdurrashid yake karantar bussiness, shikuma Aliyu Computer. Inda Abdurrashid yake gab da gamawa. Halima kuma tagama secondary dinta, bayan tagama ne H. Farida tacema Alhaji yasama mata gurbin karatu. Yace tafito de da mijin Aure bayason diyarshi tawuce karatu batare datayi aure ba. Bahakan taso ba, amma sanin halin mijinsu yasa tacema diyar tata tafiddo da miji. Dama Halima kwata kwata bata dauko halin uwarsu ba. Tanada hkr.

    Bayan kwana 2 maneman auranta. Suka kawo kudin aure


Urs NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

  08028525263

[9:30am, 5/1/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA,RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


25.......30

   Agurin bikin Halima ne Abdurrashid yahadu da Fatima wadda takasance diya agurin abokin Abbansu, Alhaji Abbati kuma mamanta kawar H. Maryam ce suna zaune a katsina, tagama karatun diploma inda takaranci fannin girke girke. Ana soyayya ta kullu atsakaninsu. Bayan bikine harsun koma Karatunsu a inda. Abdurrashid yake semister din karshe, Ummanshi yafadama tafadima Abbansu yanemar mashi auran Fatima (ZARAH)  lokacin dasukaji maganar bakaramun dadi duka iyayen sukaji ba. Banu bata lokaci akatsaida magana daya gama service dinshi za,ayi biki.


  H. Farida tana da kawa me suna Lami. Duk wata hanyar banza lami ce take dora Farida abisa, itace tafara koya mata bin bokaye lokacin da taga H. Maryam bayan ta yaye. Danta kuma tasamu wani cikin. Ana tarakata gurin boka yayi mata asiri suka zubar da cikin kuma tahanata daukar wani cikin. Lami tana da diya daya mesuna Khadija tagirmi Aliyu kusan sa,ar Abdurrashid ce itama tayi karatun F,C,E ana cikin garin katsina, kuma tanada kawa mesuna Bilkisu sede ita tunda suka gama karatu tayi aure a Abuja. Khadija batajin magana mahaifinta yarasu wanda Lami ce tayi sanadiyyar mutuwarshi dan suci dukiya. Khadija taso tayi aure ganin datayi kawarta tayi aure amma Lami tahanata saboda tanada burin yahada ta aure da Aliyu dandan kawarta farida.


Kwanci tashi babu wuya agurin Allah Abdurrashid yagama karatunshi harya kusa gama service dinshi, inda yakeyi a Abuja a wani kamfanin Abokin Abbansu.lokacin yakusa gamawa bikinshi da Fatima sauran kadan. Anan abokin Abbanshi yabashi wani gida flat house ana yake zaune.


 Lokacin daya gama Abokin Abbanshi yadaukeshi aiki akamfaninshi saboda yaga yanada rikon gaskiya da amana. Kuma yace yacigaba dazama agidan kafin yayi nashi


    Aliyu yadawo bikin yayanshi bakin ciki duk yadami zuciyarshi, ganin yayanshi har yasamu aiki a Abuja, gashi kuma harzeyi aure. Momynshi ce tayita bashi hkr kuma tafada mashi yanzu shine babba agida se binda yayi. Dawannan tunanin ya hkra.


  An daura auran Abdurrashid da Fatima inda ta tare a Abuja, Abdurrashid yana da aboki kuma amini me suna Dr. Usman, a ana Abuja suka hadu dashi har suka kulla abota. Dr. Usman yana aiki a private hospital dinshi anan Abuja, yana zaune agidanshi tare da matarshi Amina da yaronsu Umar wanda befi shekara 1 ba.

    Bayan bikinsu ne Dr. Usman da Abdurrashid suka hada matansu kuma akayi sa,a halinsu yazo daya. Amina macece me kirki. Haka suka cigaba da zumuncinsu tana koyama Fatima duk wani abu dabata sani ba.

Haka zamansu yakasance cike da so da kauna.


 H. Farida ce zaune adakinta itada. Kawarta Lami. Farida tace wlh kawata banso yaron nan yasamu aiki a Abuja ba, inaso mu koma gurin boka kawai akashemun shi danni nafison inga dana yana hutawa da ace dan dan watane yakecikin daula. Ki kalli irin kudin da Alhaji yakashe abikinshi. Ko bikin Halima datake mace ba,ayi mata wannan barin kudin ba seshi. Lami tayi murmushi tace ai kawata keki kayi sake, tayama za,ayi inada yara har 2 agida kuma inzauna nice abaya, Farida tace ai saukina ma daya yanzu Aliyu shikadai ze zauna agidan dayagama karatunshi. Lami tace wannan ba shawara bace, yanda danta yayi service a Abuja har yasamu aiki, kema kicema mijinki yasama mashi aiki acan, wlh idan kika bari Aliyu yazauna agida kece da bacin rai, da yazama driver Alhaji da dan aiken gida. Ai gara yatafi can Abuja suyi aiki tare da Danta anan ne zefi sanin halin dayake ciki. Kinga shima Aliyu semu hadashi aure da Khadijata sutafi can abunsu, kinga duk wani plan dimmu zetafi adede kenan. Dariya  Farida tayi tace wlh shiyasa nakesonki kawata. Yanzu kuwa zankira Aliyu in masa maganar Khadija nasan baze kiba

   Haka takira Aliyu tafada mashi duk yanda sukayi da Kawarta. Sosai yayi farin ciki da wannan shawarar. Kuma yayi na,am dazancen Khadija, yace atura mashi no ta ana take suka turamashi no ta.


H. Maryam ce xaune afalon megidanta takawo mashi abinci. Bayan yagama cine take fada mashi tanaso ta dauko diyar kanwarta Asma,u mesuna Saratu. Sbd tana tausayin kanwarta mijinta ya mutu yabar mata yara har 3 kuma takiyin wani auren, shine tacema Alhaji nagaji dazaman shiru babu wani yaro akusa dani. Murmushi Alhaji yayi yace ai dama tunda Auta yatafi dole kisamu yarriko, ai babu komai anjima semuje mudaukota. Godiya tayi mashi.


Urs. NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

 08028525263

[9:33am, 5/2/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

 SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)

This page belongs to u my bestie ZARAH B...B


30......35

     Hajiya Farida ta kalli megidanta tace Alhaji Yaronka fa yasamo mana surika. Murmushi yayi yace a ina kuma yasamota?  Diyar Lami ce khadija, Alhaji yace a gsky nayi farinciki Allah yasa ayi damu. Ameen Alhaji, nace meze hana A aika anema masa auranta idan yaso yana gama karatunshi ayi biki tunda saura. Wata 3 yagama. Alhaji yatashi zaune yace ammade kinsan ko Abdurrashid dayayi aure seda yagama service dinshi sannan ko.

    Kibari kawai yagama se ayi bikin. Matsowa tayi kusa dashi kamar zata shige jikinshi, tayi kasa da murya, Ammade Alhaji kasan Abdurrashid babu abinda yafiso kamar yaga Aliyu akusa dashi, ko jiya damukayi waya yacemun da Aliyu yagama karatunshi can zetafi yayi service dinshi yafiso yazauna kusa dashi.

     Alhaji yayi murmushi yace ai yaran nan suna son junansu, bakomai zanyi magana da kawunsu yaje yanema masa auranta. Amma kafin nan zamuyi magana da Abdurrashid. Rungumeshi tayi tace nagode Alhaji🙊🙊🙊😆😆😆



Abdurrashid kudi sun zauna mashi sunada wata 5 da bikinsu yagina katon gidanshi a unguwar metama. Part 2 yayi hade da boys quaters, komai iri daya yazuba aciki, adayan part din suka tare shida Fatima dayan kuma yace na Aliyu ne.

    Yabude kamfani yanzu haka shine director na kamfanin, office din manager kuwa yace na Aliyu ne. Yabiya masu hajji shida Fatima bayan sundawo ne tafara laulayi suna zuwa asibitin Dr. Usman yasa akayi mata test nan take aka gano tana da ciki wata 3, bakaramin murna Abdurrashid yayi ba Ummanshi yakira yafada mata.


Haka suka cigaba da renon cikin Fatima, Amina matar Dr. Usman tana kulawa da ita sosai. Bayan kawun su Aliyu sunje nema mashi auren khadija gurin yayan Babanta. Nan take ya amince masu, sbd shima yagaji da irin halayen khadija, ana yawan kawo mashi kararta, amma dayake uwarta ta daure mata gindi shiyasa batajin tsoronshi.


Ansa bikinsu yana gama makaranta da sati biyu. Sosai Lami tafara gyara diyarta, saboda khadija tayi duniyancinta kuma uwar tasan duk abinda takeyi dan har ciki seda ta zubar. Hakan yasa ta turata 

meduguri gidan kawarta danta gyarata, kuma taje gurin boka ta amso mata maganin mallaka da wanda za,a rufe mashi baki kada yagane ba virgin bace.


 Kullum suna tare da kawarta Bilkisu. Awaya suna shirye shiryen bikinsu. Gyara na musamman takesha, soyayya sukasha ita da angonta. Duk tagama rudashi da kalar soyayyarta irin ta yan duniya, shiko Aliyu dama abinda yakeso kenan yaga ana kulawa dashi. Duk wasu kudi dayake samu ita yake turo mawa shiyasa take kara sonshi.



Ayaune Aliyu yadawo gida yagama karatunshi. H. Farida murna kamar zataci kanta se shirye shiye take mashi. Shima yayi farin ciki da ganinta, har kanwarshi Halima seda tazo mashi sannu dazuwa, tare da danta me suna Abdulhakeem, kasancewar ba irin halin uwarta gareta ba yasa take zaune lfy da mjinta. 


Tun ana saura sati 1 biki Abdurrashid da matarshi sukazo Safana. Agurin H.Maryam Fatima tasauka alokacin cikinta yana wata na 7, sosai H. Maryam take kula da ita, tahana ta komai. Haka aka cigaba da hidimar biki inda Khadija da kawayenta sukayi party har kala 2, kawarta Bilkisu ma tazo ita da diyarta Hauwa me shekara 2. Aranar asabar aka daura auren Aliyu Abdullahi Alkali da Khadija Muhammad, akan sadaki dubu 50. Wanda yayan ango ne yabiya.


Bayan Alhaji Audu yayi masu nasiha misalin karfe 4 aka dauki amarya kasancewar ta jirgi suka tafi yasa ba,a kwashi mutane dayawa ba. Ko kawayenta Bilkisu da wata kawarta Samiyya aka dauka, su Abdurrashid ma duk tare suka tafi.


Semuce Allah yabada zaman lafiya aci agonci da amarci lafiya.


Urs. NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)

08028525263

[9:33am, 5/2/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

 SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


This page belongs to my belove sisters Farida, Maryam, Halima & Amee girl.

 

35.....40

 

  Bayan wata 1 da bikinsu, soyayya sosai suke sha, Aliyu yafara service dinshi a kamfanin yayanshi hade da aikinshi amatsayinshi na manager. Sosai yakwantar da kai yana aikinsa yana me biyayya ga yayanshi kamar gaske, mutane dayawa suna sha,awarsu.

     Abangaren khadija da Fatima kuwa zama sukeyi na mutunta juna, kasan cewar Fatima tanada halin kirki yasa taja khadija jikinta kamar wata yar uwarta, itama khadija tanuna mana duniyanci suke zaune lafiya. Babu wanda zece akwai wani abu azuciyar ta, ita da mijinta.


Da safe Fatima ta tashi da nakuda, ganin bakowa agidan yasa tadaga waya takira Khadija dasauri tazo takamata suka nufi mota, kasancewar Abdurrashid yasaya masu guda 1. Suna zuwa asibiti aka nufi labour room da ita, Aliyu takira tafada mashi, sannan takira Amina tafada mata. Tare da yayanshi suka nufi asibitin Dr. Usman, dayake can aka kaita. Suna zuwa kamar su take jira tahaifi santalelen yaronta cikin koshin lafiya. Nurse ce tafito tayi masu albishir, Abdurrashid bakaramin farin ciki yayi ba, A inda zuciyoyi 2 suka cika da bakin ciki dajin ansamu Namiji. Nan take Abdurrashid yayima nurse din kyautar kudi naira dubu 50, wani karin bakin cikinne ya rufesu.


Haka suka hadiye bacin ransu suka shiga ciki domin ganin jariri suna nuna farin ciki afuska. Bayan angama komai Dr. Yabasu sallama suka wuce gida, yan uwa duk sun sani sekira sukeyi suna barka. Khadija da Amina su suka dora ruwan wanka, Amina ita tayima Jariri wanka ita kuma Khadija tashiga kitchen domin dora abinci. Mejego ma tashiga tayi wanka. 

 H. Farida ita da kawarta Lami suka taho ganin masu jego, suma murna sukeyi kamar gaske. Bayan sunyi barka sunga jariri Khadija tajasu zuwa part dinsu.  H. Farida tace ina Aliyu? Khadija tace sunkoma office, tace wlh Lami banso ace yarinyar nan ta haifi namiji ba. Shikenan fa yanzu duk wani plan dinmu yaruguje, gaskiya bazan yarda ba wlh sede akashe yaron🙊🙊🙊 Lami tarufe mata baki tace kinada hankali kuwa Farida, khadija tace emana momy gara a kasheshi bakiga fa irin kyautar da Yaya yayi ma nurse din data yimashi albishir. Lami tayi murmushi tace haryanzu bakusan me duniya take ciki ba. Ku kyalesu idan su sun haifi namiji insha Allahu mu mace zamu haifa, kuma mu kwace gidan. Dariya Farida tayi tace kai Lami gaskiya kinada tunani wlh. Amma fa bakiga irin kudin da Alhaji yabada ayima jariri siyayyaba, hada kyautar wani babban filinshi daya zagaye ze maidashi gidan gonarshi fa yace yabashi. Khadija wadda kamar zatayi kuka tace yanzu momy haka zanzama yar kallo agidannan? Lami tace ki kwantar da hankalinki idan de kina damu bazaki kuka ba.🙄🙄🙄🙄🙄🤔🤔🤔🤔 niko nace anya dadi yana dorewa?  


  Ranar suna yaro yaci sunan kakanshi. ABDULLAHI anan kiranshi da ( ANSAR).  Taro yayi kyau Ansar da mamanshi sun samu kyauta Babanshi yayi barin naira. Aliyu ma ba,a barshi baya ba kaya sosai yasaya ma Ansar da mamanshi, hakan bakaramin jindadi yayanshi yayi ba. Khadija ma tayi kokari. Amina da mijinta ma sunyi masu kaya masu yawa. Bayan suna Alhajin safana da Maryam da abokinshi surikan Abdurrashid suka zo ganin jariri. H. Maryam ce zaune ita da danta yagama fada mata irin hidimar da Aliyu da matarshi sukayima Fatima. Murmushi tayi tana jinjina abun aranta, tace Mashi abinda nakeso. Kai da Fatima kudage da addu,a kullum kafin ku kwanta kuyi addu,a kuma kutofe Ansar shima haka ma da safe, itama. Fatima zan fada mata. Abdurrashid yakalli. Ummanshi yace meyasa kikace haka umma? Murmushi tayi tace bakomai kansan anaso mutum yarika addu,a a duk inda yake, musamman yanzu daka fara tara iyali dole sekun kara yawan addu,arku. Yace insha Allah umma zamuyi yanda kikace. Haka suka wuni seda yamma sannan sukabi jirgi suka tafi.


Tunbayan haihuwar Ansar Khadija itama tafara laulayi bakarmun farinciki Aliyu yayi ba. Yakira momynshi yafada mata suma sunyi murna sosai. Nan suka cigaba da renon cikinta, Fatima ma tayi murna dajin labarin cikinta.


Haka Abdurrashid yadauki duk wasu takaddun kada rorinshi yamaida sunan Ansar ajiki wani katon fili daya siya yasa aka fara ginama Ansar Kamfani, saboda yafison shima ya gajeshi. Bakaramin tashin hankali Aliyu da Khadija suka shiga ba lokacin dasukaji abinda Abdurrashid yayi.


 Tnx for ur comments my friends

  Urs NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)

[7:06am, 5/3/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


Special thanks to all my Friends


35.....40


Haka rayuwarsu tacigaba da tafiya wasu na cikin bakin ciki wasu na cikin farin ciki. Lokacin da Ansar yacika wata 8 da haihuwa Khadija ta haifi diyarta mace me kyau da ita, Yan uwa da abokanan arziki se murna sukeyi, H. Maryam ce taxo ganin jaririya, kwananta 1 ta koma. Duk wata hidima da akeyi Abdurrashid ne yayi ta harta da ragunan suna shine yasayesu,Aliyu yaji dadin abinda yayi mashi yakira momynshi yana murna yafada mata, cewa tayi kai baka da hankali, dan yayi maka wannan abun harwani abun arziki yayi, ande gode mashi amma badan naji dadi ba, yamuka iya😂😂😂😂😂😂.


Ranar suna taro yayi taro kawayenta duk sunzo su Bilkisu sune akan gaba, duk wani abinci Fatima ce da Amina sukayi. Yarinya taci sunan momyn Aliyu Farida ana kiranta da (IMAN).  Alhajin safana ma yayi mata siyayya sosai, harda shanu 2 yabata. Amma duk da haka Farida da Lami harma dasu Aliyu seda suka raina, atunaninsu itama fili ze bata.

   Su dukansu sunci buri akan Iman, sede. Bayan suna da sati 3 Iman ta tashi da ciwon ciki tuncikin dare take kuka haka suka kaita asibiti. Sede suna zuwa tarasu. Haka suka dawo gida suka fada ma yan uwa, khadija tasha kuka shima Aliyu daurewa kawai yakeyi yayanshi ne yayita bashi hakuri,yace idan kana kuka ita kuma khadija tayi me.

  Haka ya daure yayi ta lallashinta, bayan kwana 7 ne kowa ya watse, suka cigaba da zamansu cikin so da kaunar juna.

     Bayan Aliyu yagama service dinshi yaci gaba da aikinshi akamfanin yayanshi amatsayin manager. Fatima da Amina suka hada kudi suka bude wani babban shago na kayan sawa dana kwalliya, suka zuba ma aikata, har khadija sukayima magana amma se cewa tayi har sun fara bussiness da kawarta Bilkisu. Sosai suke samun alheri.


 Ansar yana da shekara 2 Fatima tafara laulayi hakan yasa ta yayeshi. Ranar da khadija tagane Fatima tana da ciki hankalinta yayi matukar tashi, kawarta takira tafada mata. Shawara tabata tazo taraka ta gurin bokanta akwai temakon dazeyi mata. Khadija tace bara ta fada ma Aliyu, Bilkisu tace lallai kawata, waya fada maki ana fadama miji za,aje gurin boka, khadija tace naga ai duk bakinmu daya shima baya son yaynshi da matarshi, Bilkisu tace kintaba jin yace kuke gurin boka? Tace aa, hmmmm! Ai duk yanda kike da miji kada kibari yasan kina zuwa gurin boka, domin gani zeyi kamar shima kina yi masa wani abun,  kinsan maza sunfimu hankali🙊😃😃😃😃😃😃. Kibari duk ranar dayace kuje gurin boka sannan sekice masa zakije amma saboda shi. Khadija tace shikenan zan cemasa zanzo gidanki seki rakani.

    Bayan sungama fadama boka👹👹👹 damuwarsu dariya yayi yace matsalarki mesauki ce, garin magani yabasu yace axuba mata a abunsha cikin ze zube kuma ko anje asibiti bazasu gane dalilin zubewarsa ba. Khadija tace ni bana son takara haihuwa. Wata kwalba yadauko yadaure bakinta yace itada haihuwa sede taji anayi. Godiya suka mashi suka aje mashi kudi suka tafi.

 Cikin sanda khadija tashigo falon Fatima, sa,a taci Nata nan tana daki. Saurin bude fridge tayi tadauko lemu tazuba maganin tamayar tafita. Fatima tana fitowa tadauko lemun takoma bisa kujera tana sha. Ko minti 3 ba,ayiba datasha taji cikinta yana motsawa, abun kamar wasa ciwo kara gaba yakeyi, wayarta tadauko takira khadija. Tunkafin ta iso jini yafara fita daga jikinta yana bin kafafuwanta.


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[7:08am, 5/3/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

 SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ ( H,O,N,A)

 Nayi mistake na number wancan shine 40....45. Wannan kuma 45...50 inafatan za,a gane. Tnx alot all💋💋💋💋💋


45.......50

   Bayan sunje asibiti takira Aliyu tafada mashi yana fadama Yayanshi suka taho asibitin. Suna nan suna jira Dr. Usman yafito dasauri suka bishi zuwa office, bayan yacire hand glove ya wanke hannunshi ne yazo yazauna. Abdurrashid yace Dr, yajikinta? Yace abokina sede kuyi hakuri..... dan Allah kada kacemun tamutu. Kamoshi Aliyu yayi yace yaya kayi hakuri muji abinda zece. Dr. Yace kwantar da hankalinka matarka lafiyarta kalau amma abunda ke cikinta ya bare. Innalillahi wainna ilaihirraji,un shine abinda Abdurrashid yafada yadafe kanshi. Aliyu yace Dr. Garin yaya?  E to mude aduk iya kar binciken damukayi bamuga wani abu daya haddasa barin ba lemu kawai tasha kuma munduba babu wani abu acikin lemun. Kasan idan Allah yakawo abu. Hakanan ma yana faruwa. Sede muyi addu,ar Allah yakawo wani me alkhairi. Nayi mata allura zuwa anjima idan tafarka zaku iya tafiya gida, seta cigaba da shan magunguna. Kafadar abokinshi yadafa yana kara bashi hakuri.


Bayan an sunkoma gida yakira iyayenshi yafada masu, suma basuji dadi ba, duk sunkira sundubata dajiki. Tunda suka dawo khadija ce takeyi mata komai na aikin gida abinci kuwa tare take dafa masu har seda tayi sati sannan tasamu sauki taci gaba da aikinta. Godiya sosai tayima khadija hakan yasa takara jinta acikin ranta. 


Lokacin da Ansar yacika shekara 3 aka sashi a school tare suke da Umar yaron Dr. Usman, sede shi lokacin yana a nursery 2 shi kuma Ansar a nursery 1 yake, dama Umar yagirmeshi damma ba,a sashi makaranta dawuri ba. Ansar yana da wayau sosai dan wayanshi haryafi shekarunshi. Kuma yanada kokari duk abinda aka koya mashi seya iya. Haka suka cigaba da karatunsu beda wani aboki se Umar, da anfito break yake tafiya class din su Umar, ahaka har yashiga nursery 2 Umar kuma primary 1.

  Lokacin Ansar yana da shekara 4 Khadija takara samun wani cikin. Kowa yayi murna addu,a kawai sukeyi Allah yasa mezama ne. Haka suka cigaba da renon cikin, Fatima ita ke tayata aiki, lokacin da cikinta ya tsufa komai Fatima hana ta tayi.


H. Farida ce zaune adaikin kawarta Lami tace dan Allah kiyi sauri mutafi kada Alhaji yaga na dade. Lami tace saurin nakeyi ai, dayake yanzu kindauki shawarar dana dade inabaki ai dole ki matsamun. Inda tunda kinbi ta tawa da tuni kinhuta dawata aba wai ita kishiya, aini wlh yanda na tsani kishiya bana bukatar naga wani nawa yana da ita. Shiyasa Duk yanda zanyi khadija bazata zauna da......🙊🙊🙊🙊🙊 saurin rufe bakinta tayi lokacin data tuna kodawa take magana😂😂😂😂😂😂😂ashe uwar mijin yarta ce. Tace bazan bari ta wulakanta Aliyu ba harwani sabani yashiga tsakaninsu😆😆😆😆😆

   Murmushin jin dadi Farida tayi tace ai nasan irin fadan dakikema Khadija akan ta kula da Aliyu nasan bazata ki dauka ba. Ajiyar zuciya Lami tayi dataji bata dago taba.


Zaune suke gaban boka👹👹👹👹Lami tace kawata na rako Allah gafarta boka, munaso akashe mana kishiyarta ne. Wata irin dariya yayi yace ciwo kikeso asa mata ko kuma guba zan baki kisa mata taci ta mutu? Farida tace nafison ayimata kisan da babu wanda zetaba zargina akan mutuwarta. Kasa yabuga sannan ya kalleta yace kishiyarki zatayi tafiya gobe ko? E e hakane. Kutashi kutafi zamu tura mata bakaken aljanu su kasheta ahanyarta ta tafiya goben. Farida tace inason duk wata soyayya da mijina yake mata tadawo kaina kobayan mutuwarta. Sona ya lunka nata, magani yabata yace tazuba mashi a abinci komai zeyi dede. Kudi masu yawa suka aje mashi suka tafi.


H. Farida tace gida yakusa zama,nawa, Allah ma yasa tare da wannan yarinyar Saratu zata tafi idan yaso su mutu tare. Kinsan Alhaji da kawaici kobayan ta mutu yana iya hana uwarta ta dauketa tunda dama yan uwa ne. Nafison dagani se dangina acikin gidanan.

  Lami tace kinga yanzu Khadija ta kusa haihuwa, farida. Tace ai wlh saura Wannan shegen dan nata shima zamuzo kanshi ne. Naga dukiyarshi se kara yawa takeyi, yamaida mun yaro kamar masinja ni wlh Lami imbadan kincemun inbar Aliyu yacigaba da aikin a kamfaninshi ba da tuni nasa yabar masa abunsa,. Lami tayi murmushi tace kawata haryanzu baki gama gogewa da duniya ba, wata rana da bakinki zaki fadamun. Idan kika ga Aliyu da khadija acikin daula, kinsan aduniya duk abind mutum yasamu seda yayi hakuri sannan yasa meshi


Abdurrashid ne kwance bisa cinyar Fatima yana waya da Ummanshi. Tace Kanajina ko gobe idan Allah ya kaimu zanje katsina bikin diyar kawata akeyi amma kwana daya zanyi idan nadawo inason ganinka akwai maganar dazamuyi, yace to Umma Allah yadawo dake lfy. Ina Fatima? Yace gatanan, bata wayar to bayan sungama gaisawa tace Fatima ina fatan bakyayin wasa da addu,a ko, tace e Umma munayi, tace yauwa fatima ki kara hakuri akan wanda kikeyi kinji, tace to, ina Ansar fa, yana islamiyya to idan yadawo agaidamunshi. Haka sukayi sallam Abdurrashid duk bayajin dadi.


 Washe gari da safe driver daze kaita yazo daukarta, tare suka fito da Saratu zata biya takaita gidansu saboda islamiyya. Alhaji Audu yace ni wlh Mryam duk banason tafiyar nan, murmushi tayi tace Alhaji gobe nefa zandawo kuma baga Farida nan ba. Jawota yayi jikinshi yana murmushi yace haka ne amma ai kowa da nashi bangaren🙊🙊🙊🙊 nace tofa ashe soyayya de bata tsufa.

    Tace bara naje nayima. farida sallama, tana shiga ta isketa itada kawarta lami ga dukkan alamu ana ta kwana. Cikin sakin fuska Farida tace Hajiya harkinfito tace e wlh yanzu zantafi, lekowama nayi inmaki sallama. Farida tace tomuje inrakaki. Lami tace to. H. Maryam saduwar alkhairi, murmushi tayi tace Ameen. Hakanan Lami tafice mata arai, jiya tazo shigowa falon Farida taji suna wata magana kuma akan danta taji suna maganar duk dabaduka zancen tajiba. Amma ta fahimci abinda suke nufi. Shiyasama tace tana son ganin danta idan ta dawo.


Gidan Kanwarta Asma,u suka wuce, Asma,u tace wai Aunty kina nufin bada saratu zakije ba? Tace wlh kuwa naga yau akwai makaranta gobema haka kada inyimata asarar karatu. Nikuma bazan iya barinta gurin Farida ba. Asma,u tace nifa kyauta nabaki saratu bawai aroba, kawai kuyi tafiyarku ai fashin kwana. 2 ne kawai, ke saratu shiga kidauko kayanki kutafi. Maryam takalli kanwarta tace wlh Asma,u akwai abinda ke damuna akan Farida da kawarta ne jiya naji suna magana akan Abdurrashid, amma nayi mashi waya nace idan nadawo yazo semu zonan infada maku maganar. Asma,u tace bakomai Aunty kiyi hkr Allah yafisu sekun dawo.


Haka suka yi sallama suka tafi, saratu ce agaba ita kuma tana baya. Sunkai dede wani gari ahanyar katsina mesuna kurfi wata irin guguwa ta rufemasu gaban motarsu, nan take motar takwacema driver din tayi cikin gonaki, tana zuwa tabugi. Wani dutse takama da wuta.

Urs

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)

08028525263

[7:14am, 5/4/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)

     This page is for all my Friends at RAZ and House of Novella, tnx for ur concern😍😍😍


50.......55


Dakyar mutane suka samu suka kashe wutar motar,sede gaba dayansu sun mutu acikin su Fuskar H. Maryam ce kawai ake ganewa sosai, jakar H. Maryam wadda tunsadda motar tafara wuncilawa cikin gonakin tafado waje, ita wani daga cikin mutanen yadauko, aciki suka sami wayarta. Daukarsu akayi aka kaisu asibitin cikin gari.

 Suna zuwa asibitin wanda yasamu wayar yaduba last call dinta yaduba, ganin no Abdurrashid yayi hakan yasa yakira yasheda masa mewayar tasamu hadari, kwatancen garin yayi mashi yafada masa suna general hospital. Hankalin Abdurrashid bakarmin tashi yayi ba, nan yakira Abbanshi yafada mashi. Sosai shima hankalinshi yatashi, dan danan yakira dan uwanshi yaxo yatuka motar suka tafi.


Aliyu yakira yafada mashi su shirya zasu tafi safana yanzu, waya yayi yace asama masu jirgi, babu bata lokaci suka shirya, abokinshi yakira yafada mawa Dr. Usman, hakuri yayi ta bashi yace mashi zasu taho gobe.


Lokacin dasuka je asibitin aka nuna masu gawarwakin Alhaji tunda ya kalli fuskar Maryam ana yayi kamr ze fadi kaninshi ne yayi saurin rikoshi yazaunar dashi. Kuka sosai yakeyi kamar karamin yaro, bayan likita yazo ne aka gama komai aka basu gawarwakin saboda da sanarya likitan yace abasu ambulance ta kai masu gawar gida.


Tunkafin suje yakira Asma,u yace taje gida ashirya komai gasunan zuwa, kuma tafada ma yan uwa. Abokinshi Alhaji Abbati yakira da diyarshi Halima duk yafada masu.


Lokacin da su Abdurrashid suka iso gidan yacika da mutane dan har angama shiryasu sallah kadai za,ayi masu Alhaji yace ajirasu Abdurrashid suzo. Da kyar Abdurrashid yashiga cikin gidan. Kuka kawai yakeyi, yana zuwa Yanufi gawar Ummanshi budewar dazeyi yasaki wani irin kara yafadi agurin yana kuka kamar mace. Asma,u ce tazo tayi saurin rikeshi tana kuka, Su Aliyu da Khadija da Fatima suma duk kuka sukeyi, saboda Aliyu besan. momynshi bace tasa aka kashe Umman yayanshi ba.

  Su hajiya Farida da Lami kuwa suma suna gefe, idan kaga yanda Farida take kuka seka dauka na gaske ne.

    Haka aka daukesu aka fita dasu danyi masu sallah ana gamawa akatafi dasu gidansu na gaskiya😭😭😭😭😭.

        Kowa kuka yakeyi bayan sun dawo aka zauna zaman karbar gaisuwa, Abdurrashid yakoma gefe yazauna kuka kawai yakeyi. Aliyu ne yakoma kusa dashi yana lallashin shi.

      Washe gari da safe Abdurrashid yana zaune adakinshi na da Asma,u tashigo da abinci dakyar tasamu yasha ruwan tea din, suna nan tana kara bashi hakuri su Dr. Usman suka zo, ana Dr. Yaci gaba da bashi hkr.


Yan uwa da abokan arxiki duk sunzo masu gaisuwa harda yan gurin aikinshi duk sunzo. Haka aka cigaba da zaman gaisuwa, har akayi 7.

 Alhaji Audu ne yatara iyalenshi a falo yakara yimasu nasiha da ban hakuri akan rashin dasukayi. Sannan yacema su Aliyu su shirya gobe su koma tunda anyi sadakar 7, haka kowa yatashi cike da dmwa bakamr Alhaji Audu wanda yaji mutuwar tadawo mashi sabuwa.

   Adaki Asma,u tasamu Abdurrashid, tace mashi ana gobe Aunty maryam zatayi tafiya tacemun kunyi waya ko? Yace mata e tace idan tadawo inzo akwai maganar dazamuyi, yafada yana goge kwalla,  

   Tace hakane nima ranar daxata tafi tabiyo gidana ta aje saratu amma dayake itama ajalinta yakirata nace sutafi tare. Nima tafada mun tanada damuwa. Kuma ba akan kowa bane se kishiyarta Farida taji suna wata magana da kawarta Lami, kuma akanka ne, shine takeson tafada mana abinda taji idan tadawo. Amma dayake. Lokacinta yayi bata samu damar fadaba Allah yadauke abunshi.

     Saboda haka abinda nakeso da kai kacigaba da addu,a kasan kanada makiya sosai, yace insha Allah Aunty zanyi yanda kika ce. Allah sarki Umma ashe shiyasa duk sanda mukayi waya. Maganarta daya mudage da addu,a akanmu da Ansar. Bakomai insha Allahu dana koma zansa ayi saukar Qur,ani kuma muma zamu cigaba dayi. Haka suka cigaba da tattaunawa.

   Farida tace wlh Lami seyanzu naji dadi araina da wannan bakar matar tabar gidan, yanzu zasama Alhaji Maganin nan a abinci yaci shima kona samu saukin juyashi dannaga haryanzu yaki sakewa. Dariya Lami tayi tace kina shagalinki Kawata, wlh saura kisamu duniya ki manta dani, tace haba wace ni.


Bayan dawowarsu ne da kwana 7 Khadija ta haifi diya mace, kowa yayi murna ranar suna aka kara maida mata sunan Farida( IMAN). 

   Haka rayuwa tacigaba da tafiya Ansar yakara girma sosai yake maida hankalinshi akaratunshi,Abdurrashid Arziki sekara hawa yakeyi, yana kokarin ganin ya kyauta tama Aliyu da matarshi, idan mota ze sake tare yake sake masu. Kudin dayake bashi shida matarshi sunada yawa yanda yake bama matarshi duk wata haka yake bama khadija, tunda aka haifi Iman yace yadauke ma Aliyu komai na rayuwarta shine zeyi. Amma yarasa me Aliyu yakeyi da kudi, haryanzu yakasa tara kudi shima yatsaya da kafafuwanshi.

  Hatta . H. Farida yamayar da ita tamkar ummanshi itama duk wata yana tura mata kudi Amma su akullum neman hanyar dazasu ga bayansu sukeyi

  Abdurrashid kullum ya kwanta bacci seyayi mafarki da ummanshi tanamasa tuni da addu,a. Auntynshi Asma,u yakira yafada mata Asma,u tace nifa aganina ka kara zuba ido akan Aliyu nibanyarda dashi da matarshi ba. Murmushi yayi yace haba Aunty ni wlh nayarda da Aliyu, yana sona sosai baze iya cutar dani ba, kawai de kinsan mafarki yanda yake. Zandage da addu,a kamar yanda umma tace, Asma,u azuciyarta tace nasan dama bazaka yarda da duk wani abu dazan fada maka akan Aliyu ba, saboda sungama siye zuciyarka da makircinsu. Afili kuma tace shikenan Allah yayi mana jagora, amma kome yake faruwa kasanr dani yace to, sallama yayi mata.


Urs NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady) 

08028525263

[7:14am, 5/4/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabelert Lady)


@ (H,O,N,A)


55.......60

Life move on


 Bayan wasu shekaru Ansar nagaya fito daga cikin hall bakinshi yakasa rufuwa yanufo gurin family dinshi dasukaxo tayashi murnar kammala degree dinshi na farko akan bussiness Administration, Abokinshi kuma amininshi. Umar yataho da sauri suka rungume juna kasancewar shi Umar yariga Ansar gamawa shi under law yayi karatunshi. Dariya Ansar yayi yana kara rike Umar suka nufi gurin iyayensu. Anan sukayi ta daukar pictures. 

  Tsaye take ta rungume hannu tazubama Ansar ido, shikwai taje kallo tana murmushi. Iman kenan wadda harta gama secondary school dinta.   Kallonshi takeyi yanda yayi kyau sosai, kayan sunmashi kyau.  Hure mata ido taji anyi tare da kamo kafadarta. Hannunta yakamo yace my little baby wannan kallon fa. Dariya tayi ta turo baki tace to idan bankalli yayana ba wazan kalla? Murmushi yayi yace gaskiya babu kanwata. Zatayi magana kenan taji muryar wata yar course din su Ansar tana fadin ina kashiga tundazu ina nemanka mudauki pisc,  yace wlh ina tare da family nane, hannu iman yasaki yana fadin muje.

    Wani irin bakin ciki ne yakama Iman nan da nan taji saukar wahaye. Abisa fuskarta, hannun momynta taji tana goge mata fuska, tace haba Iman yau ranar murna ce meye naki na kuka haka? Bakinta ta turo tafadi mata abinda yafaru, dariya khadija tayi tace aiba budurwar shi bace yar ajinsuce kuma kowa haka yakeyi kawai hoton bankwana zasuyi. Ai kema kinsan duk duniya ke kadai Ansar yakeso ko? Dariya Iman tayi tana boyae fuskarta abayan khadija. Haka aka gama suka wuce gida.


Bayan kwana biyu Aliyu yasamu yayanshi da maganar saka ranar bikin ,ya,yansu, Aliyu yace yaya dama cewa nayi tunda Ansar yagama karatunshi meze hana ayi bikinsu da Iman inyaso agidanshi tayi karatunta. Murmushi yayanshi yayi yace hakan ma dede ne, amma bari idan nakoma gida zantambayi Ansar inji minene shawararshi akan bikin, duk da suna son junansu gara aji ra,ayinshi tunda kaga shima masters ze wuce ko? Aliyu kam bahaka yaso yaji daga bakin yayanshi ba, sede babu yanda ya iya murmushi yayi yace ai bkomai yaya duk abinda kace hakan za,ayi.


 Bayan Abdurrashid yadawo gida yaci abinci suna zaune afalo Ya kalli Ansar yafada mashi yanda sukayi da Uncle dinshi. Ansar cike da shagwaba ya kalli Abbanshi yace Abba Aure kuma? Yace emana ko baka sonta ne, yace Abba inasonta mana kowama ai yasan banida matar data wuce iman, amma gaskiya nafiso tagama karatunta agida kafin muyi aure, nima kaga dana gama service dina masters zanwuce kaga fa umar har yatafi damma de shekarunshi sunfi nawa konaje,ma atare zamu gama.

    Kuma ni gaskiya idan na auri Iman babu wani karatun dazatayi kawai tagama abunta agida tunda tacemun diploma zatayi kaga sanda zangama itama tagama ko Abba.

     Ummanshi tayi dariya tace to sannu sarkin kishi, yanzufa kana maganar shekara 3 kenan 1 service. 2 masters haba Ansar kafin lokacin ai har jika kila nasamu ko. Abbanshi yace aa hajiya karki takurama yarona duk abinda yakeso shi za,ayi mashi, shiyasama ko sanda Aliyu yazomun da maganar nace yabari inji ra,ayinshi. Murmushi tayi tace wato abunma son kaine ko, Ansar yayi dariya yadora kanshi bisa cinyarta yace ha Ummata ai kowa yason kece tagaban goshi....🙊🙊🙊🙊 rufe bakinshi yayi daya kalli Abbanshi yatashi ya ruga dakinshi yana dariya. Abbanshi yace dawo ai nafasa bin shawararka ta Ummanka za,abi.


 Kwance take bisa cinyar momynta tana ta kuka saboda bayanin da Aliyu yayi masu akan aurensu. Khadija tace wlh Alhaji narasa yanda akayi Yaya baya daukar duk wata shawara tazaka bashi tunkafin Ansar yagirma yafi daukar shawarar Dr. Usman, bare kuma yanzu danshi yagirma, Aliyu yace kibari nasan matakin dazan dauka.


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263


Kuyi hakuri da wannan bayawa tnx

[1:08pm, 5/5/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@(H,O,N,A)


This page belongs to my belove brother UMMARU SANDA👱🏻👱🏻

 

60.....65


Aliyu yace Iman kiyi hakuri kinji ina me tabbatar maki bakida mijin daya wuce Ansar, dagowa tayi tana share hawayen idonta tace yanzu dady yaje kasar waje yahadu dawata harya manta dani fa? Khadija tayi murmushi tace Iman Ansar be isa yaki aurenki ba,ki kyaleshi shekara 3 kamar gobe ne agurin Allah kinga kema lokacin kingama karatunki tunda kince diploma zakayi, nima nafison kiwuce karatun ki kara gogewa, kafin kiyi aure dan wayewar secondary ba wayewa bace.

   Kuma kinji yace bazakiyi karatu agidanshi ba,murmushi Iman tayi ta tashi tashige daki. Dariya Aliyu yayi yace munkusa shigowa duniya kwanan nan, Yaya ka kuka da kanka.


Haka rayuwa taci gaba da tafiya inda Iman tasamu gurbin shiga makaranta zatayi diploma 2 years. Ansar gab yake da gama service dinshi inda Abbanshi yafara nema masa admission akasar da Umar yake masters dinshi.

   Abdurrashid ne zaune a office din Dr. Usman, yace wlh Dr. Wani abune yake damuna a kamfanina, ribar da ake samu ada yanzu ko rabinta ba,a samu, danayi magana Aliyu yacemun wai ansamu asara ne. Dr. Usman yace abokina tun yaushe maka karika bin diddikin Aliyu kacemun ai kayarda dashi akwai ranar da agabana yakawo maka wasu files yace kasa hannu, ina ganinka ko dubawa bakayi ba kawai kasa mashi hannu. Namaka magana kacemun ai bawani abu bane. Wlh dan Adam ba abun yarda bane. Abdurrashid yayi murmushi. Yace ni kaina nafara zargin Aliyu, sede banaso saboda abin duniya muyi rigima dashi abinda bamu taba yiba, kuma kasan yana bani girma kamar nine na haifeshi, yanzu de abinda nakeso da kai ga wadannan files din ka ajemun agurinka muhimman takadduna ne na kadarorina, original din,dukkansu namayarda sunan Ansar ajiki, kaboyesu agurinka, nafiso seya yakara hankali sannan inbashi su ahannunshi, idan muna raye,idan kuma ta Allah takasance banaso banason kabama kowa su se ranar da Ansar yazama babba.


Dariya Dr. Usman yayi yace wannan jawabi haka abokina kamar me bada wasiyya, kode kafara jiyo kamshin lahirane. Murmushi Abdurrashid yayi. Yace ai dole ne narika fadin abinda ke cikin zuciyata, rashin fada shine yake kawo matsaloli dayawa. Idan baka mantaba nafada maka ana gobe Umma ta zata rasu takirani tafadamun akwai abinda takeson fadamun idan tadawo. Amma se Allah yadauki ranta. Dr. Usman yace hakane Allah de yajikan umma, mukuma muci gaba da addu,a Allah yadoramu akan makiyanmu.


Ayau ne Ansar yasamu admission tare da visa dinshi daze tafi karo karatunshi a london. Sosai Abbanshi yakeyi mashi nasiha akan yaji tsoron Allah kada yabiyema turawa da yan matan banza, kayi abinda ya kaika, kuma akwai Umar yana can, duk da yariga ka tafiya amma idan kamaida hankali tare zaku gama tunda shekarunka 2 ne nashi kuma 3, gashi har yaci 1. Allah yabada sa,a.

     Itama Ummanshi nasiha tayi mashi sosai, Aliyu ne yashigo da sallama anan Yayanshi yake fada mashi maganar tafiyar Ansar. Shima nasiha yayi mashi. Abbanshi yace yaje yafara shiri jibi zetafi.


Ansar da Iman ne zaune adakinshi se kuka takeyi yana lallashinta, ganin taki yinshiru ne yasashi matsawa kusa da ita yajawota ya rungumeta yaci gaba da lallashinta. Ai tunda tajita ajikinshi seta kara saka wani sabon kukan na shagwaba, haka tarika mutsu mutsu ajikinshi, tun yana daurewa harbeson lokacin da yakamo fuskarta yahada bakinshi da nata guri guda yana kissing ba. Nan take kukan ya tsaya salo ya canza.

   Sosai suke kissing junansu, Ansar yamanta aduniyar da yake, kasancewar wannan ce rana tafarko daya taba kissing wata ,ya mace arayuwarshi, shiko hannun mace yarike dan jindadi betaba yiba, ko Iman iyakarshi da ita yarike mata hannu. Amma ayau dayajishi awata duniya tadaban gaba daya yamanta da kanshi, ita kuwa Iman dama abinda ta dade tana nema agurinshi kenan, dan tasha ganin kawarta Hauwa sunayi ita da saurayinta a makaranta. Ayau data samu dama shiyasa tacigaba da nunama Ansar salo,nadaban, shikuwa gogan naku yafara fita hayyacinshi haryafara kokarin rabata da kayanta, ita ko hartaya shi takeyi.


Karar buga kofa tare da muryar Ummanshi ne yadawo dashi daga duniyar daya fada. Ansar katashi Abbanka yana kira, kasamemu adakinshi. Saurin sakin Iman yayi yana maida numfashi, itako bahaka taso ba, tayi niyar kome zefaru bazata hanashi ba, tunda de shizata aura. Akasalance yace Allah yasomu Umma tazo danayi barna. Murmushi tayi tace aide nizaka,aura ko Yaya?  Yace haka ne amma tunda ba,a daura ba babu kyau, tashi kiyi sauri kifita kada umma taganki kinsan zatayi mana fada tunda tahanaki shigarmun daki ko, ina fita kema kifita idan nadawo zankiraki kinji.


Adaki yasamu iyayenshi, yazauna. Suka cigaba da fira kasancewar gobe ne zetafi, sosai Abbanshi yaketa fada mashi abubuwa harda maganar kamfaninshi da aka kusa gama gininshi Ummanshi ma haka tayi ta bashi shawara. Kwanciya yayi bisa cinyar ummanshi yasa kuka, jawoshi Abbanshi yayi yamaidashi bisa cinyarshi yadora kanshi bisa yanata lallashinshi. Su duka kuka sukeyi kamar kada subarshi yatafi😭😭😭😭😭😭 gwanin ban tausayi, nikaina seda na matse yan hawayena. Abisa cinyar Abbanshi yayi bacci, kasa tadashi yayi kara gyara mashi kwanciyama yayi,Fatima takawo mashi pillow shima ya kwanta itama akusa da mijinta taje ta kwanta.


Da safe bayan yayi wanka Ummanshi tagama shirya mashi kayanshi da kyar suka lallabashi yaci abinci, shida Ummanshi kuka kawai sukeyi, shima Abbanshi daurewa kawai yakeyi.    Tunda yatashi betaba yina kwana daya batare da iyayenshi ba. Amma gashi yau zetafi har tsawon shekara 2. Kuma Abbanshi yace bayaso yadawo gida harse yagama.      


Aliyu ne da iyalanshi suka shigo falon khadija tace Ansar wannan kuka haka kamar ance bazaka dawo ba, Aliyu yace ai rabuwa da iyaye babu dadi, muma haka mukayi. Dariya suka saka,Iman itama idanuwanta duk sunyi ja. Khadija tamika mashi dambun naman data yimashi , Aliyu ma kudi yasaka mashi a aljihunshi. Sosai yayanshi yaji dadin abinda sukayi mashi.


Sallamar su Dr. Usman da matarshi sukaji, bayan sungama gaisawa Dr. Usman yace to tshi mutafi kunwani sashi atsakiya kamr zaku maidashi ciki. Dariya sukayi da haka suka nufi motocinsu domin rakiya.

     A canma kuka sukayi tayi lokacin da aka kira Ansar Iman makaleshi tayi tana kuka da kyar aka cireta ajikinshi, Ummanshi yaje ya rungume yana kuka, Dr. Usman ne yakama hannunshi seda yakaishi harbakin jirgin sannan yasakeshi. Shima kanshi seda idanunshi suka kawo ruwa ganin yanda abokinshi yashige mota yana kuka.😭😭😭😭😭😭


Suna gani harjirgin su yadaga✈✈✈✈✈✈✈✈✈✈ sede muce asauka lafiya Ansar.


Urs. 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263


Luv u all😍😍😍😍😍😍

[1:08pm, 5/5/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


Ina mika godiyata ga dukkanin masoyana Kuma ina maku fatan alkhairi da goyon bayan da kuke bani akan wannan littafin nawa SHATU.


This page is belongs to all AYSHART😍😍😍😍😍


65.......70


Haka rayuwa tacigaba da tafiya Iman tana zuwa makaranta wadda gab take da gamawa, takara wayewa sosai tarayyarsu da Hauwa diyar kawar mamanta Bilkisu ita takara bude mata ido da son kudi, sede haryanzu taki yarda tayi saurayi saboda acewarta Ansar ne kadai nata. Haka Hauwa tayi ta zuga ta tayi saurayi koda na shan minti ne, tunda shima yana can yanayi da turawa, da kyar Iman tayarda, sede ayi romance amma ta tsare budurcinta, acewarta na masoyinta ne Ansar.


Khadija da momynta Lami sungama kitsama Iman duk yanda suke so plan dinsu yakasance bayan aurensu. Kudi sosai khadija take karba gurin Aliyu saboda sunriga da sungama dashi, hakan yasa yakeyima yaynshi sata sosai.


 Abdurrashid ne zaune a office yagama signing wani check na kudade masu yawan gaske wanda za,a ciromashi a bank zuwa anjima akwai wasu abokanan kasuwancinshi zasu aiko da kaya daga kasar waje idan sunzo zebasu kudinsu. Accounter yamika ma check din yace yayi sauri yaje yaciro masa kudin sunyi mashi waya suntaho. Aliyu dayazo shiga office din yaji suna magana yayi saurin labewa. Murmushi yayi. Cikin sauri yabar gurin yanufi hanyar fita yaje yadau motarshi yafita.


Kai tsaye wani kango dayake wajan gari yanufa yakira babban yaronshi FAFILO yace su hadu a kango.  Cikin mintina kadan ya iso. Nan Aliyu yafada mashi komai kuma yace inason ka kashemun Accounter bayan ka karbe kudin. Kada kabar wata alama daxa,a iya ganomu, nasan aikinka baka kuskure, nan yabashi duka details din accounter da kuma no motar dayake hawa.


Bayan accounter yafito daga bank yakira uban gidanshi yace mashi gashinan yataho, bayan sungama wayar ne yadauki hanya, dayake daga kamfanin zuwa cikin gari akwai yar tafiya, yadan baro cikin gari kadan yaji motarshi tayi zafi, tsayawa yayi gefen titi yafita yazuba ruwa, sannan yadawo yatafi, yakara nisa kadan tacikin madubin motar yaga mutum abayan motarshi, cikin sauri yataka burki, nan take Fafilo ya hura mashi powder, fadawa,yayi bisa sitiyarin motar asume, saurin dawowa yayi gaban motar wata wuka yadauko yayi mashi yankan rago😭😭😭😭 ya maida wukar aljihu yadauke kudin yashige tacikin dajin.


Kasancewar wajen garine banu mutane agurin se yan motoci dasuke wucewa.    Shiru Abdurrashid bega accounter yadawo ba, fitowa yayi yanufi office din Aliyu, anan yafada mashi abinda yafaru, begama fadaba yaji wayarshi tayi kara, ganin no accounter yashi saurin dauka, jiyayi ance me wannan wayar yana asibiti , anan yayi mashi kwatancen asibitin yakashe wayar.

     Cikin sauri suka fita suka nufi asibitin, tunkafin su isa yakira Dr. Usman yayi mashi kwatancen asibitin yace yasamesu acan.

         

Babu bata lokaci suka isa, kai tsaye dakin da aka kaishi sukayi, sede abin haushi tunkafin suzo yarasu. Kuka sosai sukayi, anan Dr. Usman yasamesu,

      Bayan sunje gurin Dr, tare da police din dasuka kawo gawar asibiti, anan sukayi clearing komai suka sallami police da kudi sukace zasu cigaba da bincike.

    Anan Abdurrashid yakira dan uwan Accounter yafada mashi abinda yafaru kuma sunan zuwa da gawar.    Tunkafin suje gidan iyayenshi sungama gyara gurin kowa kuka yakeyi kasancewar beda mata.


Haka akayi mashi wanka aka kaishi makwancinsa, bayan sundawo Suka shiga ciki sukayimasu ta,aziya, anan Abdurrashid yayi ta bama iyayenshi hakuri, kuma yace inash Allahu za,ayi bincike sosai. Mahaifinshi. Yace mukam munyafe, koma waye yayi mashi wannan abun shima rayuwarshi bazatayi kyau ba, kuma inasha Allahu shima kamar yanda yasa akayi ma dana kisan wulakanci. Shima se an kashe shi.😳😳 Aliyu yazaro ido sannan yayi kasa da kanshi. Amma kai kam zaka iya sawa ayi maka binciken kudinka. Amma dan Allah kada wani dan sanda yazo mana gida dasunan wani bincike ko kuma akirani police station.

   Jikin Abdurrashid yayi sanyi yace babu komai baba nima nabarma Allah, kuda kuka rasa rai ma kun hakura bare ni. Dana rasa abin duniya. Allah yatona asirin duk wanda yakeda sa hannu acikin wannan abu. Da kyar Aliyu yace ameen afili.


Kayan abinci masu yawa da kudi Abdurrashid yasa aka kawo masu yabasu kudi. Haka aka cigaba da zaman gaisuwa, har matansu seda sukazo. Alhajin safana da Matarshi ma duk sunzo. Ranar da akayi 7 Abdurrashid yakawo kudin accounter gaba daya harma da kari yabama iyayenshi, hakuri yakara basu.


Dr. Usman yace wai abokina shikenan haka za,a kyale wanda yayi abunnan abanza, kana gani sedefa masu kaya suka juya da kayansu. Murmushi yayi yace yanzu idan nace ayimun bincike ta ina za,a kamosu? Sede fa police suyita cin kudina abanza, wasuma rai suka rasa suka hakura bare kuma ni. Wanda idan Allah yaso Zasu iya dawomun fiye da abunda aka daukarmun. Dr. Usman yace hakane Allah yatoni asirinsu.


Aliyu ne tare da yaronshi Fafilo acikin kango. Dariya Aliyu yayi yace wlh mutumina ka iya aiki, dolene wannan karon kasamu rabo me tsoka. Amsar kudin yayi yabashi kasonshi me yawa. Fafilo ya karba yana washe baki😄😄😄😄. Yace. Wlh oga shiyasa nakeson aiki da kai, bakada makon hannu. Sallam yayi mashi yana fadin oga sena kara jinka.

   Khadija ce zaune adakin momynta tagama fada mata irin abunda Aliyu yayi ma yayanshi. Lami takwashe da dariya. Tace lallai Aliyu ashe shima haka yake dason kudi. Khadija tace wlh kuwa Momy yanzu son kudinshi yafara yawa yanzu bayason bani kudi dayawa. Amma ranar inajinshi suna waya da momynshi yace zetura mata kudi har million 2 fa momy, amma ni acikin kudin da kyar yace ze siyamun mota, ya kuma bani dubu dari 500. Lami ta daure fuska tace ai Farida yanzu ni kaina tafara juyamun baya saboda tasamu kudi, taci na mijinta kuma tazo taci na mijinki, to wlh baxe yuwu ba. Lokaci nake jira ina nan zuwa kanta.😡😡😡😡😡😡😡😡😡😡😡😡


Urs NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)

08028525263

    Love u all my fans💋💋💋💋💋💋

[10:27am, 5/6/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

( Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


This page dedicated to my lovly mom😘😘😊😘 may God bless her. Ameen


70.....75


Haka rayuwarsu tacigaba da tafiya, dukiyar Abdurrashid kamar taki ake samata,  hatta da kamfanin dayake ginama Ansar an kammalashi komai yazuba mashi. Wani katon filinshi anan kusa dashi yasa aka kerama Ansar gida nagani nafada, kowa yana santin gidan, Lokacin da aka gama suduka sukaje ganin gidan, khadija da Iman zuciyarsu kamar farin wata saboda farinciki, azuciyar khadija fadi take insha Allahu semun mallaki wannan gidan.

   

Ansar shida umar suna gab da gama karatunsu, hakan yasa iyayensu suka tsaida ranar aurensu daya dawo da wata guda. Ita kuwa Iman ta kammala nata.

   Khadija da Aliyu harda iyayensu kullum suna cikin tsara yanda zasu bullu ma Abdurrashid da iyalanshi suke, musamman dasuka ga Ansar yakusa dawowa, abangare guda kuma Lami da diyarta suma nasu plan din sukeyi,(Ance wai so sone amma son kai yafi). 

    Farida kuwa ta maida mijinta saniyar tatsa, maganin boka yana aiki, amma duk yanda taso taraba tsakaninshi da Abdurrashid takasa, saboda shima yana da ibada. Alokaci da dama idan Abdurrashid yaje gurinshi yana so yafada mashi wani abu da yagani agurin farida, amma tun lokacin data gane yafara sanin metakeyi taje gurin boka aka rufe mashi baki, duk lokacin dayaso fada mashi sede yakasa kawai seyasama danshi kuka. Hankalin Abdurrashid bakaramin tashi yake yiba. Amma atunaninshi. Ummanshi yake tunawa aduk sanda ya ganshi. Akai akai yakema Auntynshi Asma,u aike kuma inde yaje garin yana lekata, duk abinda yake faruwa yana sanar da ita, akoda yaushe akwai shawarar datake bashi.


Zaune suke aharabar gidan Abdurrashid suna fira,Dr. Usman yabude baki zeyi magana kenan sukaga megadi yabude gate, wata dankareriyar mota ce tashigo, baki suka saki suna kallonta, jira kawai suke suga wanda ze fito daga cikinta. Dr. Usman yace kai abokina wane attajirin me kudi yau kasamu agidan........😳😳😳😳😳😳 saurin mikewa Dr. Usman yayi ganin wanda yafito daga cikin motar. Bakowa bane se Aliyu Alkali.

    Abdurrashid dan mamaki yama kasa mikewa. Karasowa yayi yana fara,a yace sannunku da hutawa Yaya, murmushi yayi yace Aliyu har kadawo? Kai ya sosa yace wlh kuwa, 

    Yaya dama zuwa nayi nakarbo motata yanzu akamun waya ta iso, tundazu ma natafi su suka batamun lokaci harda ta Khadija na bada order amma wai sunce tata se jibi.

   Abdurrashid yace siyomaku kayi? Yadukar da kai yace wlh kuwa, na dade ina tara kudin nan se yau Allah yayi suka hadu shine nasiyo mana mota. Amma gsky tayi kyau sosai Allah yasa rai akayi mawa, Allah ya tsare. Dr. Usman yace gsky Aliyu kashigo gari,  wannan mota haka, ai ko acikin Abuja se manyan masu kudi suke hawanta. Allah yasa alheri. Ameen yace yana me tsinewa Dr. Aranshi, wucewa ciki yayi yabarsu anan.


Dr. Usman ya kalli abokinshi yace kagani ko, ina jiya kake fadimun Aliyu yazo maka da maganar beda kudi kamar zeyi maka kuka kadauki dubu 100 kabashi, wlh ko jikina duka kunnuwane bazan yarda da kudinshi dayake samu yatara yasaya masu mota ba. Wannan motar miliyoyi ce fa.

     Kumafa idan baka manta ba kwanaki nace maka naganshi yaje bank yayi depositing kudi masu yawa sede shi beganni ba, inazuwa lokacin yatafi accounter yake fadamun yanzu Aliyu yatafi kila kaine ka aikoshi nace masa kila ba, haryake cemun amma kuma a account dinshi yace asaka kudin. Lokacin dana tambayeka ko kai ka aikeshi da kudi kacemun aa.

    Harcemaka nayi katuhumeshi kacemun inkyaleshi.

Murmushi yayi yace Nikai na nagama lura da duk irin canjin hali na Aliyu, kawai bana son kudi su hadani da dan uwa na. Amma ba komai akwai Allah.

  Dr. Usman yace shikenan Allah yashiryeshi. Kasan saura kwana 5 su Ansar da Umar su dawo ko? Yace haka ne jiya munyi waya da Ansar, Ummanshi ma tace mune zamuje mudauko su. Dr. Usman yace dan Allah ku kyalesu driver yadaukosu.


Dariya Abdurrashid yayi yace kaima kasan Fatima bazata yarda ba. Dr. Yace aishikenan adawo lfy amma ba inda zanje, haka suka ciganba da firansu.


Fatima ta goge hawayen dasuka zubo mata bayan tagama jin bayanin da mijinta yayi mata akan irin canjin daya gani agurin Aliyu. Tace wlh nima nadade ina ganin wasu abubuwa gameda Khadija ita da kawarta Bilkisu.

      Kawai de nayi shiru bana son yawan tsegumi ne, akwai wata rana fa nafito nagansu suna binne wani abu agurin lambu, wlh na tsorata sosai gaskiya mukara dagewa da addu,a kamar yanda Umma tace.


Yace bakomai zamu cigaba da addu,a mude murikesu da zuciya daya. Dazu munyi waya da Ansar, murmushi tasaki tace wlh nakosa yadawo, dariya yayi yace nima haka.


Su Iman se shirye shiryen biki sukeyi ita da kawrta Hauwa, ko party kala 4 zasuyi kuma kowanne da ankonshi. Lami tana aiko mata da duk wani magani wanda zesa mallaki Ansar. Farinciki sukeyi burinsu yakusa cika.


Ana gobe su Ansar zasu dawo da dare Abdurrashid yafito yanufi part din Aliyu zasuyi wata magana, dan yakira wayarshi bata shiga. Yazo kwankwasawa kenan yaji su suna wata magana wadda tayi bala,in tada mashi da hankali. Saurin jingina yayi da bango danji yakeyi kamarze fadi.


Aliyu yace wai dama ke kindauka duk ladabin danake ma yaya na gaskiya ne,wlh tunranar dana taso gidammu naga irin son da Abbanmu yake mashi nakejin haushin shi,duk duniya babu wanda na tsana kamrshi.

   Dalilin dayasani na karanci computer tun lokacin danaji yace kamfani yakeson yayi aiki idan yayi kudi kuma yagina nashi. Nafison duk inda yashiga nima inshiga, banaso inga yafini ko kadan, amma haryanzu nakasa kamo kafarshi akudi, dalilin dayasa danaji zefitar da makudan kudi yasayi kaya yasa nasace su, atunanina zesamu karayar arziki. Amma kamar kara yawan kudin nayi.

 

Yanzu abudaya nakeso akwai wani hard disk dake office dinshi duk wani bayanai nashi suna ciki, nasan matukar nasamu wannan disk din yagama yawo. Kinsan kuma gobe.............. kasa tsayawa yayi yaji sauran maganar saboda wani irin jiri dayaji yana dibarshi, dasauri yanufi part dinshi.


Ina godiya metarin yawa gareku masoyana.


Kucigaba da kasancewa dani domin jinyanda zata kasance.😘😘😘😘😘😘


Taku akullum

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[10:28am, 5/6/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


Wannan shafi nakune kawayena Billy maizare, Waleeda, Yusraty, da Kawata mutanen SAMIYYA SAMBISA😊😊😊😊😘😘


75.......80


A falo yakwanta bisa kujera saboda kanshi dayaji yana sara mashi, cikin sauri Fatima tamatso kusa dashi tana tambayarshi abinda kedamunshi.  Da kyar yace mikomun ruwa, seda yayi addu,a yatofa sannan yasha, acikin ranshi yarika fadin innalillahi wainna ilaihirraji,un.

 A sannu yarika jin nutsuwa tana saukar mashi. Labari yabama Fatima duk irin abinda yaji Aliyu yana fada, kuka tasaka tana fadin wlh Alhaji tsoro nakeji kada suyi maka wani abu. Kamota yayi yana shafa bayanta yace kada kidamu Allah yafisu. Kuma Aliyu be isa yamun wani abuba seda izinin Allah.

   Mukullin motarshi yadauko tace inazakaje kuma? Yace office zanje yanzu zandawo kinji, ki kulle gidan idan nadawo zanmaki waya. Kuka tasa mashi wlh ni tsoro nakeji. Murmushi yayi yace dauko hijabinki mutafi.


Fita sukayi suka nufi kamfaninshi, suna zuwa bayan sungaisa da megadi yashiga office dinshi yaciro hard disk sin jikin computer dinshi yafito suka tafi. Fatima ta kalleshi tace kode muwuce gidansu Dr. Kabashi ajiya? Yace kinga yanzu yana office munyi waya dashi daxu yacemun yau sunada wani aiki dazasuyi ma wasu mutane da aka kawo sunyi accident kuma karfe 11 zasu shiga, yanzu kam kinga 10 tayi banason indaga mashi hankali, gobe sena bashi.

    Suna zuwa gida yashiga dakinshi yasamu wani guri yaboyeshi, sannan suka kwanta, aranar haka yakwana sam bacci yaki daukarshi. Daga karshe yatashi yadauro alwala yafara nafila.


Yana gama sallar asuba yadauko wayarshi yakira Dr. Usman sede wayarshi akulle, ashe a office ya manta da ita jiya dasuka gama aiki, shiru yayi yadauko Qur,ani yafara karantawa.

      Segurin karfe 10 yatashi yayi wanka, Bayan yakarya ne Yakira Abbanshi suka gaisa yake tambayarshi yaune Ansar zedawo ko? Yace e Abba anjima da yamma zamu daukosu. Anan suka cigaba da fira kusan awarau 1 suna waya, asannan ne yaji dadin zuciyarshi.

    Auntynshi Asma,u yakira suka gaisa yafada mata Yafara gano irin Abubuwan da Aliyu yake mashi aKamfani, sede sam yakasa fada mata abunda yaji Aliyu yana fada jiya, gani yake kamar zata fadama Abbansu, shikuma bayason abinda zesa Abbansu yasan sunfara samun matsala da kaninshi, anan takara bashi shawara.

  Suna gama waya Aliyu yayi sallama zama yayi yace ina kwana yaya, yakalleshi da kyar ya iya amsa nashi, yace Aliyu katashi lfy? Yace lfy lau. Yaya yau bazakaje office Bane? Naga baka shirya ba. Kasan yau shalele zedawo muna shirya mashi abun tarbane. Wani shu,umin murmushi Aliyu yayi wanda shikadai yasan meyake nufi.

   Yace gaskiyane yaya, ai Iman ma tana can tun asuba ta tashi tana ta hidimar abinci. Nima ai saboda akwai wani aiki dazanyi a office dana jira muntafi tare. Aa gara kaje ka kulamun da office tunda kai kadai nafi yarda da kai. Shiyasa nake kara jan hankalinka akan jin tsoron Allah. Saurin dago kanshi yayi nan da nan zufa tafara fito mashi. Murmushi Abdurrashid yayi yace nasan kana iya kokarinka Aliyu kuma nasan bazaka taba cuta taba, shiyasa nake alfahari da kai amatsayinka na kanina. Nasan ko na raina zaka iya kulamun da iyalina.

    Gabadaya jikin Aliyu yayi sanyi, tashi yayi yace to yaya Allah yatsare sekundawo, har yakai bakin kofa yadawo ya tsaya. Lafiya de Aliyu ko akwai wani abune?  Bakomai yaya sekundawo. Aa banyarda ba kode kudi kake bukata? Aa yaya kawai de bakomai tashi yayi yaje daki yadauko mashi dubu 50 yabashi ansa kasaka a aljihunka, karba yayi yana godiya. Wasu irin hawaye ne yaji sun taho mashi, dasauri yafita. Fatima tashigo tace Awannan zamanin masu irin halinka daban suke Alhaji. Allah yabiyaka da mafificin alkhairinsa. Yace Ameen matata. Wayarshi yadauko yakira Dr. Usman amma akashe. Yace dauko wayarki ki kiramun Amina inji lfy dr. Yake kuwa.    Bayan sungaisa tabashi ita. Yace Amina lafiyar Dr. Kuwa tunjiya nake kiranshi akashe. Tace wlh jiya a office yamanta wayar jiya, yau kuma tun karfe 9 aka aiko masinjanshi ya fada mashi karfe 10 suna da meeting da baki.    Yace shikenan idan yadawo kifada mashi idan nadawo daga dauko su Ansar zanzo ganinshi bayan isha,i akwai maganar dazamuyi. Nan sukayi sallama.


Aliyu yana fita zama yayi cikin mota bason lokacin da kuka yazo mashi ba, kuka kawai yakeyi zuciyarshi tayi mashi baki, jinjina irin abunda suka sa ayima yayanshi da matarshi yakeyi, anya ze iya kashe dan uwanshi jini daya?  Wanda yakesonshi kamar dan cikinshi,gabadaya jikinshi yayi sanyi, nan take yafita yakoma gida. Khadija tamike tsaye tana huci bayan tagama jin bayanin Aliyu, tace haba Alhaji kasan kuwa abinda kake fada? Anan takira mamanshi tafada mata abinda ke faruwa. Da kyar auka shawo kanshi ya amince. Baze hana Fafilo aiwatar da abinda yasashi ba.

   

Karfe 4 suka fito domin tafiya dauko su Ansar, megadi yaje yabude mashi gate, anan yadauko kudi masu yawa yabashi. Godiya yayi mashi suka wuce, ashe tafiyar kenan.😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭


CIGABAN LABARI


Kubiyoni a page na gaba domin jin yanda zata kasance.


Ina godiya gareku masoyana,😘😘😘😘😘😘😘. 

Urs NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[9:49am, 5/7/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹 nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


80.....85


Haka Ansar yaciga da rayuwa shida Iman cikin kwanciyar hankali, beda abokin shawara se Umar. Idan kuma maganar babbace seya fadama Dr. Usman ko Asma,u, domin Dr. Usman yahanashi fadama Aliyu komai gameda rayuwarshi ko kuma abinda kamfaninshi yake ciki, dan soda yawa Aliyu yana zuwa gurin Ansar ya tambayeshi yanda kamfanin yake ciki, sede kawai Ansar yace masa lafiya lau, duk yanda Aliyu yaso yasamu damar fahimtar wani abu daga kamfanin tagurin Ansar abu ya faskara, sede ta gurin manager, shima kuma tunda dr. Usman yaga abokin Aliyu ne dama kuma shi yakawoshi yahana Ansar sakar mashi komai.


Shatu ce tare da kawarta Jimmala zata rakata rafi dibar ruwa. Jimmala tace waini shatu meyasa baki son kula lado, kinfasan irin son da yake maki, duk rugar nan kowa yasan yana sonki amma kinki bashi dama.

    Wlh kinji dadinki shatu mutane da yawa suna sonki amma bansan meyasa baki kula suba, kuma nide nasan bakida wani saurayi bare kice shine dalilin rashin bama lado fuska. Kina gani duk kawayenmu sunyi aure sunbarmu har kannammu sun fara tsayawa da samari amma munkasa fidda miji. Koni dakikaga ina kula babawo bawani sonshi nakeyi ba, amma banason ace banida saurayin dayake zuwa gurina fira ne.


Shatu tayi murmushi tace jimmala kema de kinsan arayuwata babu abinda na tsana kamar kazanta, shikuma Lado mugun kazamine, gashi rago aradu dummun son dayakemun bazan iya auranshi ba.

   Kuma ni bazan iya auren wanda zuciyana bata so, nafison nasamu wanda nake so sosai sannan in aure shi, nasan komunyi aure zamu kula da junanmu, kuma Jimmala ai so shine aure.

    Ina baki shawara kada son aure yasaki kifitar da Babawo amatsayin wanda zaki aura, bayan kuma nasan bason shi kike ba, kuma ai Baffanki baya maki fada akan aure ko? Kuma nima Baffana yace baze aura mun wanda bana so na, harse ranar dana amsa da bakina inason wani sannan ze aura munshi.

   

Jimmala tace toshikenan Shatu tunda kema byanzu zakiyi aure ba nima bazan kara daga hankalina saboda aure ba. Haka suka isa bakin rafi ta debo ruwan suka wuce gida.

   Jimmala tace danayi wanka anjima zanzo kirakani tallar nono, Shatu tace tosekinzo, tashige gida itama ta wuce. Tana shiga taga Baffanta yadawo yakawo yan shila, tace sannu Baffa, yace yuwa shatu harkin dawo, tace e. Inne tace yauwa shatu dauki yan shilan nan ki gyarasu kidora kafin rana tayi ko, tace to Inne. Sallama sukaji anayi daga waje, Baffa ya amsa yafita. Abokinshi yagani Garbati, bayan sungaisa suka zauna bisa dakali. Garbati yace Malam Buba kaganni da safe ko? Yace wlh kuwa, waini kuwa Shatu bata fada maka Lado dan wjena yana sonta ba,jiya yasameni wai inzo innemasa auren shatu agurinka, kuma gashi de tagama karatun ta nasan kuma babu wani mezuwa gurinta.


Malam Buba yayi murmushi yace shikenan Garbati zan tambayeta idan hartana sonshi ai babu damuwa kaga semu kara dankwan zumunci ko. Amma idan har bata sonshi to gsky sede yayi hkr, dannayi alkawarin bazan taba bama shatu wanda bata so ba. Garbati yace toshikenan nagode nizan koma, sallama yayi mashi yatafi.


Shiru shatu tayi bayan tagama jin abinda Baffanta yace. Inne tace kiyi magana mana Shatu ana tambayarki. Nide gaskiya bana sonshi Baffa, shatu tafada tana turo baki. Murmushi yayi yace shikenan kwantar da hankalinki tunda baki sonshi, dama nafada mashi inde kikace baki sonshi sede yayi hakuri. Allah yakawo maki mafi alkahairi, tashi tayi tafita tana murmushi.


Iman ce zaune adaki ita da kawarta Hauwa, Iman tace wlh kawata ina cikin matsala,  Hauwa tace ke kuwa wace irin matsala ce haka take damunki kina zaune gidan mijinki ke kadai, yana matukar sonki yana baki kome kike bukata, sannan kuma gaki ga iyayenki. Koni danake shirin auren me mata bana cew ina cikin matsala, seke Iman? Bazaki gane bane, matsalata bazan iya fadama kowa ba dan nasan duk wanda nafada mawa baze bani goyon bayan abinda nakeso ba. Shiyasa nakiraki nace kizo.

   To inajinki Iman. Cikine dani Hauwa kuma inatsoron. In haihu da wuri Yaya yafara neman karo aure.  Ciki Iman? Lallai dole kice kina cikin matsala,  kamar ke kina wayayya acikin garin Abuja kuma kinada miji me kudi harki bari ciki yashiga jikinki, haba Iman karki bani kunya mana, nisam wlh na manta, naso tunkafin aurenku narakaki ansa maki robar hana daukar ciki.

   Amma aure ko shekara beyiba afara maganar ciki, kema kinyi ganganci, yanzu zaki shiga sahun manyan mata, gsky dole innemo babbar kawa abikina, haba Iman kin manta irin casun damukace zamuyi abikina, harfa kara,i kikace zakiyi tunda bakiyi abikinki ba.


Keda kanki kikacemun momynki bata son yawan haihuwa shiyasa tunda tayi daya tadena, saboda bata son ta tsufa dawuri, yanzu duk wanda ya kalleta bazece ita ta haifeki ba, kuma kowane irin taro zata iya cin gayunta taje babu wani goyo dazatayi.

    Iman kamar ztayi kuk tace toni yazanyi, kullum se momy ta tambayeni haryanzu banda ciki, sudukansu suna matukar son insamu ciki. Aiko dakinfara laulayi Ansar yadena cin abincinki, sede yaje yaci nawaje, daga can kuma yasamu wata. Karyane wlh Ansar nawane ni kadai, babu macen data isa tarabeshi. Idan ko hakane dole kizubar da cikin jikinki tunkafin kowa yasan dashi.


Iman tace wlh idan su momy sukaji zasu batamun rai, kuma kinga idan har nayi bari dole aje asibiti nasan kuma Dr. Ze fada masu maganin zubar da ciki nasha.

   Karki damu idan wannan ne, ranar dazaki sha maganin kizo gidammu daga can muwuce asibiti ayi maki wankin mahaifa idan kika huta asamaki wannan robar hana daukar ciki ki koma gida. Kinga babu wanda yasani. Shikenan kisamo maganin gobe se inshigo naji Yaya Ansar yace gobe wani guri zasuje shida Umar kinga ba,a gida ze wuni ba semuje kawai. Wani irin shu,umin murmushi Hauwa tayi najin dadi tace sekinzo.

  

Sallam Jimmala tayi agidan su Shatu, bayan sun gaisa da Inne Shatu tafito tace dama kenake jira tundazu, Inne muntafi, Inne tace kuyi sauri kada yamma tayi maku kunji, suka ce to inne, suka fita suna fira.


Tafe suke amota Ansar ne,yake tukin sundawo daga wajen gari shida Umar, wani fili da Ansar yasiya domin yin gidan kaji shine sukaje gani. Ansar ya kalli. Umar yace abokina yakamata kaima fa ka kyalesu Dady hakanan katafi gidanka. Ko sokakeyi seka tsufa sannan kayi aure? Murmushi Umar yayi yace ammade kaima kasan haryanzu bansami wadda nakeso ba ko,kaima shigar sauri kamun tunda de kasan na girmeka. Amma karigani aure. Ansar yayi dariya yace Ada ba, amma yanzu kam ni magidanci ne nan da dan lokaci kadan zan zama Baba. Duka Umar yakai mashi, saurin gocewa Ansar yayi yana dariya.

  Dede lokacin su Shatu zasu tsallaka titi kenan, cikin sauri Jimmala tayi baya, tana kiran Shatu ganin mota tayo kanta. Umar yace Ansar gabanka...... dasauri yadauka kan motar ma duk dahaka seda ya kafe Shatu, da kyar yasamu motar ta tsaya, fitowa sukayi suka nufi Shatu wadda take kwance asume, Jimmala se kuka takeyi. Suna zuwa Ansar yadauketa yasata amota, Umar yakarbi Nonon Jimmala yasashi bayan boot itama tashiga tana ta kuka suka nufi cikin gari domin su kaita asibiti.


Urs. 😘😘😘😘💋💋💋💋💋💋💋

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[9:50am, 5/7/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


85.....90


 Suna zuwa kai tsaye asibitin su Umar suka nufa. Kaitsaye aka ansheta aka nufi emergency da ita suka fara bata temakon gaggawa.

   Umar yakira. Dadynshi ya fada mashi, yana zuwa ya shiga cikin dakin. Ansar se kuka yakeyi dama shi abin kuka baya mashi kadan, Jimmala ma se kuka takeyi, ha Shatu kwance, kuma gashi bata sayar da nononta ba, babban abinda yafi daga mata hankali magriba tafarayi, tunanin halin da Baffan Shatu da Inne zasu shiga kawai takeyi.


Umar ne yace kiyi shiru kinga ba mutuwa tayi ba, addu,a zaki rika yimata zata tashi kinji, Jimmala tace wlh tsoro nakeyi kada ta mutu, Baffanta dama bayason tana zuwa saboda nice ma yake barinta tana rakoni, gashi nan tsautsayi yafada akanta, ni dama nice aka kade. Yanzu suna can hankalinsi nasan yatashi.

    Umar yace kidena fadar haka babu wanda yake tsallake kaddararsa, ina zuwa. Gurin Ansar yanufa, murmushi yayi ganin yanda yake kuka kamar mace. Haba Maza kayi shiru mana ai seka sa kawarta tayi tunanin mutuwa tayi ko? Ansar yace Umar idan ta mutu fa? Insha Allahu ma bazata mutu ba.  Bara naje nakaita gida domin inyi masu bayani kada suji shiru hankalinsu yatashi. Shikenan kuyi sauri, idan kunfita kayi sadaka da nonon su sekabata kudin, Umar yace to.


Suna fita yadauko nonon yabama wasu mutane sannan suka tafi, kudi yadauko har 2000 yabata, Jimmala tace ai wannan kudin sunyi yawa, Umar yace bakomai kirike sauran.

     Bayan su Iman da Hauwa sunje asibiti akayima cikin yazube akayi mata wankin ciki. Anan ta huta sannan suka wuce bangaren yan family planing, ana aka sama roba(inplanon), suka wuce gida.


Baffane yaketa zarya acikin gida ganin har ankusa magriba amma su Shatu basu dawo ba. Inne tace dan Allah malam kasamu guri kazauna,in sha Allah ma zasu dawo. Baffa yace bazan iya zama ba, tunda Shatu take bata taba kai kamar yanzu bata dawo gida ba, kuma jikina yana bani wani abu yasamu Shatuna. Bara naje nayi sallah idan nadawo basu dawo ba se inbi hanya.


Haka jimmala tayita mashi kwatancen gidan harsuka iso.

   Baffane tsaye akofar gidanshi yana jiran mahaifin Jimmala yazo sutafi, dan yaje gida ya kai sako.

   Ganin mota tana nufoshi yasa ya maida hankalinshi ga kallonta, bayan sun tsaya Jimmala da Umar suka fito,ai da sauri Baffa yataho ganin Jimmala ita kadai, dede lokacin mahaifin Jimmala shima yakaraso, malam Mati.


Baffa ya kalli Jimmala datake ta kuka cikin tashin hankali yace Jimmala Shatu ta tamutu ko? Aini dama nasani, tundazu jikina yake bani wani abu yasamu Shatu ta, oh, Allah sarki Shatu, kuka ne yaci karfinsa, Umar ne da Mati suka matso kusa dashi,Umar yace Baffa bata mutu ba, tsautsayi ne yafaru tana asibiti jikinta ma dasauki.

    Baffa yakara sa kuka yace shikenan, shiyasa dama na hana Shatu zuwa bakin titi amma tace tanason zuwa gashinan yanzu abunda yafaru da ita. Mati yace kayi hakuri Buba muje muga halin data ke ciki, yaro yanzu yajikin Shatun? Umar yace dasauki tana asibiti dama munzo ne mufada maku dan kada kuji shiru, inyaso semutafi tare kuga jikin nata, Baffa yasauke ajiyar zuciya. Yace to bari infadama mahaifiyarta semu tafi tare. 

     Mati yace Jimmala ke kitafi gida seki fadama Innarki zamuje cikin birni idan da hali zamu dawo kila kuma se gobe, Juyawa tayi tafara tafiya,Umar yabi bayanta da kallo, can yace Jimmala,babu sallama, juyowa tayi tasa hannunta tarufe fuskarta tana murmushi tace Allah ya kiyaye hanya, saurin juyawa tayi ta tafi. Murmushi yayi dan ta burgeshi yanda yaga tana jin kunyarshi. Haka Baffa da Inne suka fito Inne se kuka takeyi, Baffa ne ya kulle gidan suka shiga mota suka tafi.


Khadija ce da Iman zaune afalo, Khadija ta kalli Iman tace ya kika baro Bilkisun? Tace lafiya lau tana gaisheki, waini naga kamar bakijin dadi tunda kika shigo naga fuskarki ta canza. Iman tace lafiyata lau kawai se munshiga gari nida Hauwa ne nagaji. Kuma inazuwa gida seda nayi aiki dan bansamuyi da safe ba nafita, duka kayan kitchen dina seda na gogesu na share falo da yana, dan Yaya Ansar jiya yacemun ingoge saman falon yayi kura, hadashi duk ya gajiyar dani wlh.

    Khadija tace tunyaushe nake fama dake kibari akawo maki me aiki amma kikace wai bakiso, Iman ta turo baki tace haba momy ni wlh. Banyarda wata mace tashigomun gida ba, amatsayin me aiki, hakanan kawai ta auremun mji.

    Dariya khadija tayi tace to sarkin kishi, aisekiyi tazama kina wahala, nikam bazan iya ba sawa zanyi asamomun me aiki. Aike momy dasauki dady tsoho ne mezeyi da aure yanzu. Wlh karya kikeyi mijina ba tsoho bane, dariya Iman tayi tace aishikenan Allah yasa kisamu me hankali. Wai ni Iman lafiya naga har magriba tayi amma Ansar bedawo ba, kuma kince tunsafe suka fita shida Umar.

   Waifa momy wajen gari sukaje sunje gano wani fili dayakeso yayi gidan kaji.  Hmmmm, kide zauna nan haryanzu kinkasa karbar komai daga gurinsa bare kifara kasuwanci gashi nan shi semena hanyar kudi yakeyi ya kyaleki. Kina ganin yanda nake karbar kudi gurin dadynki ina harkata amma ke kintsaya dadi soyayya ko? Iman tace momy kawai abinda nake jirane, kema kinsan duk yanda nakesonshi nafison kudinshi dashi. Akwai plan din damuke shiryawa nida Hauwa. Dariya tayi tace yauwa kokefa, ai dama nasan barewa bazatayi gudu ba danta yayi rarrafe.


Dr. Usman ne yafito daga dakin da aka kai shatu, yanufi office dinshi, cikin sauri Ansar yabi bayanshi, bayan ya wanke hannunshi yazauna, Ansar kamar zeyi kuka ya kalleshi yace Dady ta mutu ko? Murmushi yayi yace Ansar naga alama bakada dauriya kamar mace, to bata mutu ba, kuma bawani ciwo tajiba kawai yar gurjewa ce tayi dan motar bata mugeta sosai ba, se kuma razanar datayi saboda da alama bata taba ganin tashin hankali irin wannan ba, hakan yasa tayi doguwar suma.

  Amma yanzu anyimata allurai, kuma anyi dressing gurin ciwon, inasha Allahu zuwa gobe ma za,a iya sallamar ta. Ansar yace Alhamdulilah, wlh harnaji dadi. Dr. Yace bara naje gida insa Ummanku ta dafa masu abinci kafin su Umar suzo se yadauko masu tunda ba,a cikin gari suke ba.

   Sallamar su Umar ce ta katse masu maganar dasukeyi, bayan sun gaisa ne Umar yace yajikin nata? Dr. Yakalli su Baffa wanda duk hankalinsu atashe yake, seda yakara gaisawa dasu sannan yayi masu bayanin jikinta. Kuma yace zuwa gobe ma zasu iya tafiya. Sosai Baffa yaji dadi yarika yima dr. Godiya, Yace ai mune da godiya, hakuri yakara mabasu. Baffa yace ai bakomai Allah yabata lafiya,

 Anan suka wuce dakin da aka kwantar da shatu, anan sukayi masu sallama sukace zasuje su dawo.


Koda Ansar yaje gida be fadama Iman abinda yafaru ba, dan yasan halinta batason yarika kawo mata maganar mace acikin gidanta. Bayan takawo mashi abinci da kyar yaci saboda damuwar datake damunshi, amma dayake Iman irin matan nan ne dabasu cika kula da halin da mijinsu yake cikiba. Haka tazauna. Tayi tamasa surutu. Tashi yayi yashiga wanka, bayan yafito yashirya

  Yadauki key din motarshi yafito. Iman tace inazakaje kuma yanzufa karfe 8? Jawota yayi yace yanzu Dadyn Umar yakirani yace inzo akwai maganar dazmuyi, kema kinsan ai banason barinki ke daya ko, idan kuma zakije zomutafi. Dayake yasan bata son zuwa gidan shiyasa yace mata haka dan karta zargi wani abu. Tace a,a dear kawai kaje seka dawo amma ni kwanciya zanyi, nagaji dayawa, shikenan bara na kulleki tawaje idan nadawo basena tadaki ba. Kiss yayi mata a kumatunta yafita.


Urs

 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[5:09pm, 5/8/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@(H,O,N,A)


90.....95


Budewar idon Shatu yayi dede da shigowar Ansar, idanuwansu ne suka sarke aguri guda. Wani irin bakon al,amarine yaziyarci zuciyoyinsu, musammama Shatu wadda bata taba cintar kanta cikin irin wannan yanayin ba.


Sudukansu sunkasa dauke idanuwansu daga kallon juna, Inne ce ganin kallon yaki karewa tayi saurin matsowa gurin Shatu tana fadin sannu Shatu kin farka?


Saurin dukar da kanta tayi tana wasa da hannunta, Baffa yace yajikin Shatu, ahankali tace dasauki Baffa, sallama Ansar yayi yashigo hannunshi rike da ledoji da kular abincin da ya karbo gidansu Umar.Bayan sungama gaisawa ya tambayi jikin Shatu, sannan yamika ma Inne ledar, godiya suka mashi. Umar ne yashigo shima hannunshi rike da ledar ruwa, bayan ya ajene yakoma kiran nurse.


Ansar se kallon Shatu yakeyi, ita ko Shatu duk kunya ta kamata saboda babu dankwali akanta gashinta duk ya zuba abayanta, gwanin ban sha,awa.

    Murmushi yayi yace sannu Shatu yajikin? Jitayi kamar yafi kowa iya kiran sunanta, ahankali tace dasauki tana me kulle idonta dan kunyar kallon dayake mata takeyi.

   Shikuwa duk dadi yakamashi saboda yaga tana jin kunyarshi, yanason mace me kunya, bayan nurse tashigo tacire mata drip din hannunta, tace abata abinci taci idan tagama za,a zo abata magani.

    

Umar yace ma Inne tarakata bandaki tayi wanka Shatu tayi saurin rufe ido, Umar yayi murmushi yace Ansar mujirasu awaje ko. Ansar yace ma Baffa ga abinci nan kuci, Baffa yayi mashi godiya suka fita.


Aliyu ne zaune a office din manager Ansar, wai kai haryanzu baka samomin wannan files din dana ce maka ka dubomun ba? Wlh ina ganin fa files din nan basa cikin office din Ansar, saboda babu neman dabanyi masu ba amma babusu. Mtssss tsaki Aliyu yaja,yace wlh hada wani hard disk nake nema wanda yaya yaboye duk wani sirrin kada rorinshi aciki amma banganshi ba. Kuma ina tsoron in tambayi Ansar yafara zargin wani abu,


Ko kuma yafada ma wannan Dr. Usman din,manager yace wlh wannan dr, din duk yabi yatsare komai yanda kasan shine me kamfanin, shima fa yakamata kadauki mataki akanshi.


Banaso wani abu yakara faruwa akan wani nakusa damu, mutane zasu fara zargin wani abu, ka kyaleshi idan yasan wata ai besan wata ba. Lokaci kawai nake jira dagshi har Ansar din megaba daya zanmasu.


Shiyasa nake sonka Oga harka da kai akwai karuwa, amma naji yan kamfaninka suna korafin ba,a basu albashinsu akan kari.  E ai nacema accounter yayi kokari yabiyasu yau harda na wancan watan, nasan idan maganar taje gurin Abba ze batamun rai, kuma ze iya sawa amashi binciken kamfanin. Shiyasa narage dibar kudin kamfanin inaso sudan taru.


Bayan tafito daga wanka Inne tabude ledar da Ansar yabata tamiko mata wata doguwar riga me hade da dankwali, amsa tayi takoma ciki tasaka sannan tafito, rigar tayi mata kyau sosai sekace balarabiya, Inne da Baffa ma sunyaba da rigar. Mati yayi murmushi yace lallai Shatu jiki yayi sauki, Baffa yace seyanzu naji hankalina ya kwanta wlh. Allah de yakara tsaremu.


Abinci Inne tazuba mata domin su sunci nasu, bayan tagama cine, Inne ta gyara gurin, Baffa yaleka yakirawo su Ansar, koda suka shigo Shatu tana ramakon sallolin dabatayi ba. Kallon bayanta kawai Ansar yakeyi domin yakosa tagama ya kalli fuskarta yaga yanda rigar tayi mata.

    Umar yakira. Nurse tashigo da magunguna, seda tagama sallar sannan nurse din tamatso domin bata magani. Wayrshi Ansar yafiddo yarika yima shatu vedio ganin yanda take karbar magani cike da shagwaba, murmushi kawai yakeyi yana kallonta tacikin wayarshi.


Umar yamatso zeyi nashi magana, mamaki ne yakamashi ganin abinda yakeyi, murmushi kawai yayi ya kyaleshi, da kyar tagama shan maganin, Inne da Baffa se lallashinta sukeyi ita kuma tana ta zuba masu shagwaba. Yana gamawa yayi saving awani guri sannan yasama folder din pass word.


Baffa yace Ansar yakamata kutafi gida kuma kuhuta haka nan dare yayi ko? Umar yace to Baffa muje innuna maku dakin dakin dazaku kwanta. Se Inne da Shatu su kwana anan ko, fita sukayi, Inne kuma tashige bandaki ganin Ansar befita ba, tasan akwai dalili. 


Tana shiga ya matso kusa da gadon Shatu ita kuma tana wasa da yatsunta, murmushi yayi yace meyasa bakison magani? Shiru tayi batace komai ba. Allura ma za,a maki gobe kishirya, dasauri tazaro ido tana kallonshi, shagwabe fuska tayi kamar zatayi kuka tace nide wlh banison allura, dariya yakama yimata ganin yanda take magana cikin shagwaba, wani irin farin ciki yakeji kamar kada yatafi yabarta haka yakeji. Cikin sanyin murya yace Shatuuuu seda tsigar jikinta ta tashi jinyanda yakira sunanta.

     Ido tadago tana kallonshi tana murmushi yace tafiya zanyi, gashi kuma gobe za,a sallameki kuma banason intafi inbarki. Yanda yayi maganar kamar wani yaro, itama jitayi kamar kada yatafi, tunda take arayuwarta bata taba tsintar kanta cikin irin wannan yanayin ba dan tana magana da namiji. Shiru sukayi suna kallon junansu.

Shigowar Umar ne ya katse masu kallon dasukeyi, Murmushi yayi yace idan kagama kallon TV, semutafi ko?  Shafa kanshi yayi yace wlh Umar kai dan iska ne, komawa yayi yaduka dede kunnen ta yace ki kwanta kiyi bacci kinji Shatu, saurin rufe ido tayi tana murmushi. Tana jinsu har suka fita sannan ta bude idonta tana dariya kasa kasa. Har mota su Baffa suka rakasu suna masu godiya. Baffa yashigo ganin shatu tana murmushi yakalli Inne yace waini wannan murmushin na menene Shatu? Inne tace nima haka nafito naganta, kila duk na Ansar ne, saurin juyawa tayi ta kwanta.


Tafiya sukeyi Ansar se murmushi yakeyi shi kadai yana kallon vedion dayayi ma Shatu. Umar yace wai ni nakasa gane wannan yanayin da abokina yake ciki ba.  Duka Ansar ya kaimashi yace kaifa dan sa ido ne ko. Umar yayi dariya yace naga alama dazu ka dakeni munkade ta 2 yanzu kuma kila ta 3 kakeson mukade. Dariya suka sa dukansu.

   Aranar haka Ansar da Shatu suka kwana cike da tunanin junansu, daya kulle ido ita yake gani. Gudun kada Iman tafarka yasa yatashi yanufi dakinshi haka yayi ta kallon shatu yana jin dadi, ganin bazeyi bacci ba yatashi yayo alwala yafara nafila.


Washe gari tunda asuba Shatu tayi wanka tamayar da rigar da Ansar yakawo mata, sannan tayi sallah.


Ansar yana fitowa daga masallaci yakoma yayi wanka yacema. Iman anyi mashi waya ankai daya daga cikin ma aikatanshi asibiti yayi hadari zeje yaduboshi daga can kuma ze wuce office suna da meeting karfe 8. Iman tace to ka aiko driver ya ansar maka abinci ko

    Aa kibarshi kidafa dede naki zansha coffee kawai, shikenan seka dawo.


Yana shiga cikin asibitin yahadu dasu Baffa suna fitowa daga masallaci bayan sungaisa ya tmabayi jikin shatu, sukace da sauki. Wucewa sukayi dakin shatu, Ansar yagaida Inne, itama ta gaishe dasu Baffa suka tambayi jikin Shatu. Harkasa Shatu ta duka tagaishe dasu Baffa, cike da fara,a suka amsa suna mata yajiki. Juyowa tayi tagaishe da Ansar murmushi yayi ya ansa yana tambayarta jiki, cike da kunya ta amsa.


Baffa da su Inne suka fito suka dawo falon kusa da dakin suka zauna. Matsowa Ansar yayi yazauna bisa gadon yana kallon Shatu, munyi waya da likita yace senan da sati guda za,a sallameki, ido ta waro tana kallonshi, nide gskya nagaji dan zama ana. Kingaji da ganina zakice, girgiza kai tayi. Emana gashi kinason tafiya kibarni, ko ina kike Shatu sena biki sede ki koreni. Murmushi tayi tace bama zan koreka ba. Amma idan mazo samarinki bazasu mun duka ba ko? Aradu banda saurayi kuma ka tambayi Jimmala kaji.


Wani sanyi yaji daya gane bata kula samari, shide kome Shatu zatayi yana burgeshi, harbeson yadena kallonta. Wayarshi yadauko yana daukarta hoto, Shatu tace. Yaya menene wannan? Kinaso kiga komenene? E to matso kigani vedion dayayi mata jiya ya kunna mata, kallon kanta takeyi se dariya take tace La yaushe kasakani aciki? Kullum ma idan nazo gurinki zanrika sakaki ciki saboda idan bama tare se inrika kallonki.


Yanzu kona koma rugarmu zaka rika kallona? Emana, baki ta turo tace shikenan kai zaka rika ganina ni kuma..... kema kina son ganina ne? Rufe fuskarta tayi tana murmushi. Kinga da garinku. Akwai irin wannan dakema nabaki semurika magana kullum. Amma idan kika koma zankawo maki wani abu da,ake daukar mutane shima zaki rika kallona.( Camera). 


Haka sukayi tafira dayake Shatu akwai saurin sabo dan danan suka saba da Ansar,gurin karfe 7 Umar. Yashigo kawo masu abinci tunda yaga su Baffa afalo yasan Ansar yana ciki, bayan sungama gaisawa yashiga ciki.


Dariya Umar yayi, yace wlh harzan kiraka ince zanbiyo mutaho tare natuna da mutunniyar kawai nataho.

Ashe kai kana nan kana kallon tv, kamanta jinya nakeyi dole kaganni anan. Cike da kunya shatu ta gaishe shi, lfy lau Shatun Ansar yajiki? Fuskarta tarufe, Ansar yace Kai amma dole inbaka kyauta sunan nan yayi dadyi. Nifa bahaka ake cemun ba, tafada kamar zatayi kuka, to ya ake fada maki? SHATU DIYAR MAHARBI fa ake cemun, cike da shagwaba. Umar yace Baffa maharbi ne? Kai ta daga mashi tana murmushi. Hmmmm ai naga alama ke yar gata ce agurin Baffa. 


Bara inkira dady yazo yabaku sallama naga kin warke, dasauri Ansar yarikeshi yana fadin wlh kai dan bukulu ne, ta ina tawarke yarinya ta kwana batayi bacci ba. Dariya Umar yayi. Yace kun kwana bakuyi bacci ba de, kawai tun asuba kazo ka kori yan tsofaffi katsare yarinya kana mata surutu, to wlh se an sallameta Jimmala tana can tanajiran in maida mata kawarta.


Dariya Ansar yasa yace zama kayi bayani. Ashede bani kadai da kado ta biyu ba, kila wani ma ta daya yasamu. Fita sukayi su Baffa suka shigo domin karyawa, gidan su Umar suka wuce dansu ci abinci. Ansar naga alama kana tsoron kishin Iman, kuma gashi naga alamar kafada tarkon soyayya, murmushi kawai Ansar yayi bece masa komai ba.

 

Karfe 10 suka fito domin an sallamesu, Su Baffa se godiya sukema Dr. Usman shima godiya yayi masu kuma yakara basu hakuri.

      Motar Ansar da umar suka shiga dan daya tamasu kadan, Shatu ce zaune agaban motar Ansar haka suka tafi suduka basajin dadin rabuwar dazasuyi.


Urs.

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[5:09pm, 5/8/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


95.....100


Suna isa rugar su Shatu akofar gidan suka iske Jimmala tayi tagumi. Ai tana ganin motoci dasauri ta mike tanufi gurinsu.  

    Suna fitowa Suka rungume juna ita da Shatu, kowa se murnar ganin dan uwanshi yakeyi. Baffa yabude yagidan yace ma su Ansar su shigo, yace to Baffa muna zuwa, sallama sukayi da Mati yawuce gidanshi suna tayi mashi godiya.


Umar kuwa yana can gurin kallon Jimmala, shide tun ranar daya ganta yaji ta kwanta mashi, dan itama Jimmala akwai kyau, kuma tanada tsafta, duk da batayi boko ba amma tanada ilimin addini dede gwargwado.


Ansar yace kisaketa kada ki kadamun ita kinsan fa bata ida warkewa ba. Cike da kunya Shatu tasaki Jimmala tana murmushi, Jimmala ce ta juyo tagaishe su.

    Umar yace ai naga alama kinga kawarki harkin manta dani, murmushi tayi tace aradu bahaka bane, tunjiya nake cikin damuwa rashin sanin halin datake ciki.

    Shatu tace ai nawarke, kuzo mushiga ciki, sundade suna fira kafin sukayi masu sallama, kudi masu yawa Ansar yabama  Baffa. Godiya sukayi masu sannan suka fito. Har bakin mota su Shatu suka rakosu. Ansar ya matsa kusa da Shatu. Kallonta yayi fuskar sa cike da damuwa yace gobe zandawo ko bakison ganina? Murmushi tayi tana wasa da hannunta tace inaso mana. Shikenan gobe zantaho maki da wannan abun dakirika daukata ( Camera) nima kinji,  kai ta daga mashi, juyawa yayi yana murmushi yanufi motarshi. Kallon Umar yayi wanda bema daniyar tafiya yace to kai. Akaramakallahu nide nawuce. Dariya Umar yayi yace tojirani tunda kai kagama. Haka sukayi sallama suka tafi.


Kai tsaye office din Ansar suka wuce, nayan sun zauna ne Umar ya kalli Ansar yace wai dan Allah meke tsakaninka da Shatu? Abinda ke tsakaninka da Jimmala shine. Ansar yace wlh abokina nafada tarkon So, Allah ne ya sakamun son Shatu arai na lokaci guda.


Tunda nake banta ba tsintar kaina cikin irin wannan yanayin ba se haduwata da Shatu. Wlh ko Iman damuka dade muna soyayya banajin haka agareta. Seyanzu nagane ya ainihin so yake, tabbasa nasan soyayyata da Iman akwai Shakuwa da kuma soyayyar yan uwantaka.


Amma yanda nakejin son Shatu araina acikin kwana daya wlh inaji bazan iya rabuwa da ita ba. Ajiyar zuciya Umar yayi ya kalli Ansar cike da tausayi yace to yanzu yazamuyi da Uncle Aliyu, Momy da kuma uwar gayyar Iman sarkin kishi? Ansar yace nikaina abinda nake tunani kenan Iman tanada mugun kishi, ko maganar mace bataso inkawo mata.


Ranar nan da momy tashigo taganta tana ta aiki tacemun yakamata insamo mata me aiki saboda aiki karyayi mata yawa. Wlh bakaga yanda Iman tayi ba kamar wadda akace za,ayi mata kwace harda kukanta wai ita bata so. Hakanan momy ta kyaleta.


Amma yanzu shawara zaka kawomun dan duk mun kiahin Iman bazan iya hakura da Shatu ba, saboda haka kai nake sauraro amatsayinka na lawyer.


Dariya Umar yayi yace gaskiya ne, yanzu kam bazeyiwu ka kalli Uncle da Matarshi kace kanason zaka yima diyarsu kishiya, abun da kunya sosai. Amma ina da shawara guda 1, kasan me ake cema auren SIRRI? Toshiyakamata kayi,dan ita kadai ce hanyar dazaka mallaki shatu.


Kuma bazaka tare da Shatu agidanka ba, dole munemi wani gurin, Ansar yace haba Umar ina murna nayi aure kuma sekace wai auren sirri. Wlh wannan shawara ita kadai ce mesauki. Amma anjima da dare muje musami su Dady na da maganar nasan komai zezo dasauki. Shikenan Allah yakaimu, sallama yayi mashi shima yawuce office dinshi.


Aliyu ne zaune a office din abokinshi barrister Saddik, yana kallon wasu takaddu yana murmushi. Yace gskya abokina kayi kokari sosai, babu wanda ze kalli takaddun nan yace bana gaskiya bane, shiyasa nake son harka da kai. Kaga koyanzu nafito nace wancan kamfanin nawa ne babu wanda ze karyatani. Mutum daya ne kuma yana rami, shine Yaya, 


Kaga zance dama dasunana yasa ajikin takaddun kamfanin. Tunda babu wanda yasan inda nashi takaddun suke, nafi zaton sunbata tun lokacin da sukayi hadarin nan, dan nasan suna cikin motarshi. Kuma nasa anduba mun cikin motar babusu sede wasu aka gani suma kuma duk sun yage.


Duk inda nake tunanin ganinsu anduba babu, har Iman nasa tadubamun dakin mijinta amma tace babu su.

Dariya barrister Saddik yayi yace kada kadamun kanka Aliyu, inde kana tare dani kamar ka mallaki dukiyar Ansar kagama ne, mune fa masu maida karya tazamo gaskiya, gaskiya kuma tazamo karya.


Saboda haka kada kadamu, tunda har ka iya kashe yayanka mallakar dukiyarshi bazata maka wahala ba. Godiya sosai yayi mashi ya kawo kudi masu yawa yabashi sannan yawuce gida.


Koda Khadija taga takaddun. Bakaramun murna tayi ba. Tace haba yanzu nafara ganin munshigo gari. Ni yanzu babban burina wancan sabon gidan na Ansar da,aka gina mashi. Sonake Iman tayi duk yanda zatayi tasa shi yamaida sunanta ajikin takaddun.

 

Aliyu yace ina tunanin gabadaya takaddun kadarorin yaya sun bace lokacindayayi. Hadari. Amma kamar yanda barrister yamaida,mun wannan takaddun kamfanin da sunana haka zansashi yayi mani wasu takaddun gidan da sunana kinga komai zedawo mallakina kenan. Domin momy na takawomun wannan shawarar kuma gashinan nafara samun nasara.


Khadija ta hade rai, tace bangane da sunanka ba. Ai ko mutuwa Ansar yayi akaje kotu idan alkali yaga sunanka ajikin takardar gidan mijin diyarka yasan badede bane. Amma idan sunan Iman ne ajiki fa? Kowa yasan akwai kyauta tsakanin miji da mata.

     Cike da bacin rai Aliyu yace ai ba takaddun gaskiya bane bare ace za aga sa hannun mijinta ajiki, nine nan zansa hannu da kaina, kuma idan nasamu kudi ai kamar kunsamu ne ko.

    Ganin yanda yake masifa yasa khadija matsowa kusa dashi tayi kasa da murya tace aa nifa bahaka nake nufi ba megidana nakaina, ai duk abinda kasamu muma namune kayi hakuri bazan kara ba. Tashi yayi yana fadin ai nafiso duk wata dukiya ta yaya takoma da sunana saboda nima nasha wahala wajen tara ta. Yace bara inshiga ciki inason inyi magana da momy ne. Dakinta itama ta wuce takira momynta tana kuka.


Duk abinda yafaru khadija tafada mata, shiru naga tayi tana sauraronta, nikam nakasa jiyo me akafada, ta dade tana yimata bayani sannan naga khadija tana murmushi. Haka sukayi sallama tafito tacigaba da aikinta.


Sallamar su Ansar tajiyo daga falo, fitowa tayi tana amsawa, A,a yau su Umar ne agidan mu? Wlh kuwa Momy , zama sukayi bayan sun gaisa. Ansar yace momy ke kadai kina ta aiki gidan shiru haka? Tace wlh kuwa gani nan duk nagaji da aiki gyaran kitchen nakeyi.


Sonake insamu me aiki ko wanke wanke da shara tarika mun dan duk cikin aikin gida bana sonsu. Ita de Iman tace bata so. Umar yayi saurin dago kai ya kalli khadija yace aikuwa. Ummata ma megadin ta tasa yasamo mata me aiki idan kina so zanyi mata magana seta samo maki. 


Murmushi khadija tayi tace kai amma wlh dana gode, idan ka koma kayi mata magana dan Allah kada kamanta. Tunda ita bataso setayi ta fama da aiki ai, tunda Allah yayita da kishi. Murmushi Ansar yayi yace momy Uncle yana nan kuwa? Naje office ance baya nan. Ai kam yanzu yadawo amma gaskiya bacci yakeyi, sede anjima kadawo idan yatashi, ko kuma zan fada mashi seya kiraka idan ya farka.

   Sallama sukayi mata tace Umar kada fa kamanta, yace insha Allahu bazan manta ba.


Suna fitowa Ansar yakalli Umar yace wlh abokina bansan lokacin daka fara karya ba, nide tunda nake bantaba ganin wata me aiki agidan Umma ba, amma naji kana maganar wai tana da ita, har zaka saka tasamo mata. Murmushi Umar yayi yace dazufa kake cemun ni lawyer ne in samo mana mafita ko? To kaxuba ido kasha kallo inaso ne inkawo maka Shatunka akusa da kai. Ansar yace kan uba. Wai Shatun tawa zaka kawo amatsayin me aiki?  Umar yace kaide kayi hakuri kabimu ayanda mukace, dan dazu nafara yima Abba maganar yace musameshi agida, kawai de nafara kawo tawa shawarar ne, kuma nasan shima Abba zekarbeta hannu 2 tunda ba fanninshi bane. Ansar yace shikenan Allah yayi mana jagora.


Iman ce zaune ita da kawarta Hauwa taxo kawo mata I,V na bikinta, iman tace wlh Hauwa gurin bokan momynki nakeso kirakani yabani maganin dazan mallake Ansar da yanda zedena ganin kowace mace agabanshi, bare kuma wata rana yasa ran yimani kishiya, dan kinsan namiji ba abun yarda bane.


Shiru Hauwa tayi azuciyarta tana mefadin lallai ma wannan Iman din, kinsamu kin auri me kudi wanda haryafi mijin dazan aura kudi, sannan ke daya ce agidanki ni kuma nice ma ta 3 sannan kike fadin inrakaki kisamo maganin mallaka. 


Wlh babu maganin dazaki samu, insha Allah yanda zan zauna da kishiya kema wata rana se mijinki yayi maki.

    Iman tace kinyi shiru Hauwa. Murmushi tayi tace kawai dariya ma ni kika bani, wai keda atunaninki hakanan kike zaune da Ansar babu magani. Ai kila dayanzu yafara maganar aure yanda yake yaro me tashen kudi kema kinsan yan matan Abuja bazasu kyale makishi ba.


Tun kafin aurenku lokacin kuna zaman mutuwa momynki tasa momyta taje gurin boka ta anso mata maganin mallaka kuma maganin beda makari. Kimayi shiru da bakinki kada kifada ma momynki tayi tunanin ko yakare tasa kuje guein wani bokan kuma kinsan wannan bokan ba,a hada maganinshi dana wani. Kuma asirin jikin Ansar idan yakare duk abinda kuka mashi baze kamashi ba.


Kinga keza,a bari da danasani tunda de momy baza,ayi mata wata kishiya ba. Saboda haka kotayi naki magana kuje gurin wani bokan kice mata muna zuwa dake. Dariya Iman tayi ta rungumota tana fadi wlh shiyasa. Nake sonki kawata. Allah yabarmu tare, naji dadi dazakiyi aure a Abuja wlh. Wani shu,umin murmushi Hauwa tayi taname ajiyar zuciya.


Urs

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[3:18pm, 5/9/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@(H,O,N,A)


100.....105


Zaune suke afalon Dr. Usman, Amina ma tana gefenshi. Murmushi Dr. Yayi dayagama jin bayanin Umar, Amina ce tafara magana. A gsky abu yayi kyau,Allah yasa alkhairi.


Dr. Yace Ameen, amma Ansar kamar yanda Umar yafada inaganin haka za,ayi dan ita ce kadai hanya mafi sauki dazamuci ribar abinda muke so.


Kuma sekayi hakuri, kasan duk meson yaci riba arayuwarshi dole seyayi hkr kana yaci nasara. Akwai abinda muka sani wanda kai baka sanshi ba, kuma bana so infada maka abinda banida tabbas, amma da sannu zaka fahimci komai, nafiso kafin kowa yagane abinda nake tunani ta hanyar samun kwakwkwarar sheda.


Kuma insha Allahu munsami hanyar dazata kawo mana sauki gurin binciken mu. Kuma insha Allah gobe zamuje can garin su Shatun zanga Baffanta da kuma Baffan Jimmala tun Allah yasa shima Umar yasamo mana aurika acan.

Anjima zankira Abban safana zamuyi magana dashi Itama Aunty Asma,u zan fada mata, kuma nasan zasu bada goyan baya, banaso kabari su Aliyu su san da maganar.


Inaso kome muka shirya kabimu ayanda mukace, nan gaba zaka fahimci dalilinmu. Kuma bayan aurenku dole sekayi hkr Shatu tayi aiki agidan Aliyu. Akwai hikimar yin hakan,


Kuma ba,a can zata rika kwana ba, za,a fada masu tanada miji, inaso wancan part din da Umar zetashi tunda ciki da falo ne kuma akwai kitchen aciki se akawo Shatu ciki, banaso yan uwanta sugane abinda muke shiryawa, zanyi masu kayan daki ita da Jimmala


Idan yaso duk ranar dazaka kwana gurinta seka kirkiri tafiya,wannan kuma Umar seka samo masa yanda zeyi, dan fanninka ne. Kuma ita ma Shatun bayan bikin zan fada mata komai nasan zata fahim cemu Insha Allah. Kuma tare za,ayi bikinka dana Umar bana so yawuce wata 1. Anan ansar yayi mashi godiya. Yatashi yatafi.


Bayan Umar yadawo daga rakiyarsa ne suka zauna suka cigaba da tattaunawa. Dr. Usman yace naji dadin wannan al,amari sosai. Kuma nasan Allah ne yashirya mana haka, nadade ina addu,ar samun mafita, saboda banida wata hujja akan abinda nake zargi. Nayi alkawarin sena tonama Aliyu asiri, duk atunaninshi bansan meyake aikatawa ba. Se duniya tasan halin dayake ciki, nasan yanzu banda hujja amma nakusa samota sena makashi a kotu. Amina ma taji dadin wannan abu addu,ar samun nasara tayi.


Anan yakira Abban safana sundade yana mashi bayani shima yaji dadi sosai, kuma yabada goyon baya. Asma,u yakira itama yayi mata bayani. Taji dadi tayi masu addu,ar samun nasara. Hamdala Dr. Yayi yace Munkusa cimma burinmu Allah zeshige mana gaba. Umar idan kalura da Ansar ya yarda da Aliyu sosai kamar yanda babanshi ya yarda dashi, nasan kome zamu fada mashi baze yarda ba. Umar yace nima nataba yimashi magana akan gidansu. Nace yarika lura sosai, amma harseda yayi mun fushi akan maganar. Shiyasa nima naji dadin haduwarshi da Shatu. Kuma nasan bazata bamu matsala ba.



Washe gari haka Dr. Usman yakira wani abokinshi suka tafi rugar su Shatu. Tare dasu Ansar suka tafi saboda basu san gidan ba. Motar suce agaba, suna binsu abaya. Haka suka isa kofar gidan su Shatu. Yaro suka samu yayi masu sallama. Baffa ne yaleko, ai yana ganin su Ansar yataho yana washe baki, bayan sungaisa yakoma gida yayi masu shimfida azaure, sannan yayi masu iso. Su Ansar suka nufi cikin gida, awani daki aka yimasu shimfida suma. Anan Baffa yasa inne tadamo fura dama yakawo yanshila ansoyasu basu kai ga ciba, hadasu yasa aka hada masu, su dr. Ya kaima nasu, ita kuma inne ta kaima su Ansar.


Bayan su dr. Sungama ne Baffa yakoma suka kara gaisawa, anan abokin Dr. Usman yayi ma Baffa bayanin abinda yake tafe dasu. Farin ciki Baffa yayi jin mutane masu mutunci sunzo neman iri agurinshi, bama shi kadai ba, hada abokinshi.


Baffa yace alhamdulillahi gaskiya naji dadin wannan bayani naku. Kuma tunda Jimmala na diyata bace yakamata idan mungama inrakaku gidan shi matin dan shima afita hakkinshi ko? Dr. Usman yace haka ne, Baffa yace sede wani hanzari ba gudu ba. Gaskiya nariga nayima Shatu alkawarin bazan taba amsar maganar aurenta ba harse idan ta amince. Duk da nasan zamusha zagi agurin mutane idan sukaji zamu aurar da ,ya,yanmu a birni. Amma hakan bazesa idan har ta amince inkasa bata abinda takeso ba, dan nasaba dama da surutun yan garin nan. Baffa yace kudan jirani inshiga inji tabakinta ko.


Adakin Inne yasamesu, anan yayi masu bayanin zuwan su, dukar da kai Shatu tayi tana wasa da hannunta. Inne tace to Shatu kinyi shiru bakice komai ba, kobaki sonshi? Baffa yace kada ki kwari kanki fa, kuma kada ki kalli mutunci dasukayi mana ki amince da abinda bakiso, kinsan de bazan maki dole ba. Shi aure dan soyayyane idan babu ita auren ma baya dadewa babu kamar na wannan zamanin. Kina sonshi? Murmushi Shatu tayi takife kanta bisa cinyar Inne, dariya Inne tayi tace dama ance shiru ma magana ce. Baffa yace a,a kila de akwai wanda takeso, bara inje inbasu hakuri. Dasauri Shatu tadago tace aradu Baffa bahaka bane, yace nafiso inji da bakinki kin amince? Kai tadaga tana murmushi. Tashi tayi tanufi waje, Inne tace aini tunbayau ba nagane Shatu tana son Ansar, kuma naji dadi sosai da akace abokinshi yana son Jimmala, hankalina zefi kwanciya idan suna tare. Baffa yace inaso kitoshe kunnuwanki akan duk abinda mutane zasu fada. Insha Allah alkhairi ne zebiyo baya.


Hamdala su Dr. Usman sukayi dasukaji bayanin Baffa, tashi sukayi suka nufi gidan Mati. Acan ma de haka ta kasance, bayan antambayi Jimmala ta amince, sosai Mati da matarshi sukaji dadi.

    Anan Su Dr. Usman suka nemi asa masu rana nan da wata 1. Baffa yace to bara mukira yan uwa se ayi komai agabansu. Dr. Usman yace kuma bana so kuyi komai, nizanyi masu duk abinda ake bukata. Godiya sosai sukayi masu, sannan Baffa yasa aka kira yan,uwa.


Nayan lokaci kadan kowa ya hallara, kuma akayi masu bayani, duk da sunji haushi amma ganin fuskar manyan mutane yasa suka boye haushinsu. Anan take aka saka rana wata 1. Kudin nemana aure suka bayar suka yimasu godiya sannan sukafito.


Akofar gida suka samu au Ansar. Dr. Usman yace to kuzo mutafi ko, Ansar yace Abba har zaku koma ne? Dr, yace bangane zamu koma ba, tare dasu wa mukazo? Abokinshi yace dan Allah rabu dashi sekun taho kasan mezasuyi ne. Murmushi Dr. Yayi anan Baffa yakawo masu zuma,da kwai, Mati kuma yakawo masu nono, haka sukatafi suna godiya.


Yaro Ansar yasa yakira mashi Shatu, Umar kuma yawuce gidan su Jimmala dayake babu nisa, Ansar yace kasanse babu ntwk anan ko, kuma bakin ruwa muzamu tafi nan da minti 30 muhadu anan. Umar yace to yawuce.


Zaune suke saman wani dutse gefen rafi. Hannunshi yasa acikin aljihu yaciro wata karamar camera, kunnata yayi yaseta Shatu yana daukar ta. Murmushi tayi, tace lah! Yaya Ansar ka kawomun abunda zan rika daukar ka? Dariya yayi ganin yanda take murna, Matso ingwada maki yanda ake amfani da ita.


Zama tayi akusa dashi yana koya mata, dan danan, ta iya dama Shatu akwai kokari, amsa tayi taje jikin wata bishiya ta makala ta sannan tadawo tazauna akusa dashi. Kallon mamaki yabita dashi, yace meyasa bazaki riketa ahannunki kirika daukata ba? Murmushi tayi tace idan ahannuna ne kai kadai zanrika dauka, amma idan na ajeta acan zata rika daukar mu gaba daya. Kaga idan katafi se inrika kallon mu ko? Murmushi yayi yace Shatu kina da kwakwalwa, inama ace kinyi karatu menisa da mutane, sunkaru dake sosai. Shatu tace ai wanda nayi ya isheni nafiso incigaba da karatun addini shinafi so, amma na boko gara inzauna inkula da kai. Yace Allah Shatu nah? 🙈 saurin rufe fuska tayi tana murmushi. Haka suka cigaba da firansu sannan Shatu taciro cemeran suka tafi.


Haka rayuwa taci gaba da tafiya suna ta shirye shiryen biki, yayin da wasu kuma suketa kulla munafunci.

     Har katin daurin aure an buga, sede na Umar da Jimmala kawai suka buga domin boye na Ansar sukeyi.


Iman yanzu takara kwantar da hankalinta, ganin haryanzu Ansar beyi mata maganar mace. Koda yakawo mata I,V din Umar masifa yayi tayi wai shi dakyar ze iya zuwa daurin aure kauye, da kyar Iman tabashi hkr ya yarda zeje, amma yace mata baze tsaya daukar amarya ba. Sosai taji dadin furucinshi, shikuwa dadi yaji ganin tayarda da maganarshi, se kuma tabashi tausayi ganin yanda take nuna kishin shi. Sede kuma yanda yakeson Shatu baze iya hakura ba. Duk yawan tafiyar dayakeyi baya damunta, acewarta tayarda da aikin boka, shikuwa akoda yaushe shida Umar suna hanyar garinsu Shatu.


Inne tadage tanata cikin gyaran amare da irin kayan gyaransu na fulani.    Ana saura kwana daya daurin aurensu Dr. Usman yatafi safana domin amsa kiran da Abba yakeyi mashi.


Zaune suke afalonshi, Abban hakalli Dr, yace dalilin dayasa nakiraka. Shine inaso kamar yanda kace aboye wannan aure na Ansar nima nayi tunani sosai nafara ganin alamomi. Domin ayanzu Allah yafara haskamun abubuwan dasuka shigemun duhu, nasaka malamai suyi ta addu,a akan al,amarin family na, insha Allahu za,a samu nasara.


Shima Aliyu ina sane da abinda yakeyi agame da kamfanin Ansar dana bashi riko, aboye nasa arika bincikarmun shi, kuma inasamun bayanai masu kyau. Amma kamar yanda kace abar maganar se ankara samun hujja to hakan za,ayi kacigaba da duk wani shiri naka, nayarda da kai kuma nasan kobanda rai kai me iya rikemun family na ne, Allah yayi mana jagora. Gobe insha Allah zamu taho nida Alhaji Abbati daurin auren, fatana kada Aliyu yace zeje daurin auren gidanka. Godiya Dr. Usman yayi mashi yakawo kudi yabashi sannan yawuce gidan Asma,u suka gaisa itama takara bashi shawara, daga can yawuce Abuja.


Dr. Usman ne tsaye shida Aliyu, bayan sungama gaisawa yabashi I,v na daurin auren Umar, fatan alkhairi yayi mashi, sannan yace, wlh Dr, gobe akwai wani guri dazamuje tunda safe, kuma bana tunanin zamu dawo dawuri amun hakuri dan Allah. Ajiyar zuciya Dr, yayi yace ai bakomai seka dawo. Sallama yayi mashi yatafi yana murnar rashin zuwanshi. Ko akamfaninsu Ansar babu wanda ya gayyata.


Washe gari tunda safe Ansar yayi wanka, tsaye yake bakin madubi yasha wata babbar riga ta farar shadda me tsada yayi kyau sosai, yakawo hula yasaka. Iman tana bisa gado tana kallonshi se bata rai yakeyi kamar zeyi kuka. Dariya tayi yajuyo yana kallonta, tace wlh dear dariya kake bani, naga kana shiri kamar zakayi kuka, gashi kasha kyau kamar kaine angon. Ansar yace kinsan iri daya Umar yayi mana,tace gaskiya kayi kyau har nafara kishin yanmatan dazasu ganka. Fuska ya bata yace Allah ya kyauta mezanyi da matan kauye, damma auren Umar ne da ana daurawa zantahowata. Amma koyanzu babu macen dazan dauko ango kawai zandauko mudawo. Rungumeshi tayi tana mashi kiss a baki, tace nagode mijina Allah yabarmun kai. Har mota tarakashi yatafi.


Karfe 12 dede aka daura auren Ansar da Shatu, se Umar da jimmala, akan sadaki naira dubu 50, mutane dayawa sun halarci daurin auren, bayan angama cin abinci Abban safana da Alhaji Abbati mahaifin Umman Ansar da Dr. Usman suka kira su Ansar suka zauna kasan bishiya.


Abban safana yakalli su Ansar yace yanzude andaura aure dama kai Ansar kayi kari ne, Umar kuma yanzu kayi, sbd haka inaso ku nutsu, kusan cewa girma yakamaku banason abinda zekawo wani abu atsakanin matanku, kuzauna lfy.


Kai kuma Ansar inaso kabi duk wani abu da Dr. Zefada maka, watarana zakaci ribar abun, kayi hakuri komai me wucewa ne.  Anan Alh. Abbati shima yayi masu nasiha, daga nan suka yi sallama dasu Baffa Dr. Usman yadaukesu domin kaisu air pot dama ajirgi sukazo.


Karfe 2 aka fito da amare, Shatu se kuka takeyi, Inne ma kasa hakura tayi,ko fitowa tsakar gida batayi ba, Shatu tana ganin Baffa taje ta rikeshi tana kuka, duk dauriya irin tashi shima seda yayi kuka saboda bakaramin sabo sukayi da Shatu ba. Haka aka sakasu mota tare da yan rakiya suka wuce Abuja.


Kowa gidan ta aka kaita, yan uwa se yaba irin kayan da akayimasu sukeyi, ga gida yayi kyau, duk da tsakanin gidan Umar babu nisa da gidan Iyayenshi, dan kusa da sabon gidan Ansar ne dan atare Dr. Usman da Abban Ansar suka sayi filin, sede ita Shatu acikin gidan su Umar aka ajeta a dayan part din. Khadija da Iman babu wanda yazo gidan su Umar duk da Amina ta gayya cesu, sede khadija tayi mata waya batajin dadi amma gobe ita da Iman zasu shigo. Duk da ba gaskiya tafada ba, acewarta gara tabari se gobe tasan yan kauyen sun koma, dan batason ganinsu. Amina tace ai bakomai se kunzo.


Karfe 4 na yamma mota tazo daukar yan uwansu shatu da Jimmala domin komawa dasu, dan Dr. Yace babu wanda ze kwana.

       Ansar ne yashigo gida yana sauri, Iman tace lfy naganka haka? Yace yanzun nan akamun waya Allah ma yaso mundawo dawuri da anta kirana ba,a samuba sbd inda mukaje babu ntwk. Wata tafiyace takamani yau din nan zamuje China akwai wasu baki dazamu gana dasu kuma zamuyi sati guda, shine aka kirani ake fadamun anjima karfe 8 nadare jirginmu ze tashi. Ko Umar ma sede hakuri nabashi nataho.

     Iman tace yanzu shikenan tafiya zakayi kabarni ni daya.  Gaskiya sede mutafi tare, wani miyau Ansar yahadiye sannan yace kinga har nasamu Visa, kuma tafiyace ta maza, ahotel zamu sauka kuma duk daki mutum 2 ne ai kinga bazanje dake ba, ko sokike akallemun ke? Murmushi tayi tace a,a to kiyi hkr kinji, tace toshikenan, yace yauwa kokefa, bara inshiga wanka hadamun kayana ajaka, amma kanana sufi yawa, tace to.


Yana gama shiryawa yace bara yaje yafadama Uncle. Bayan yagama fadamashi Aliyu yayi wani irin farin cike ne yakama Aliyu, ganin zasu samu damar cin dukiyar kamfaninshi.


Afili kuma yace to Allah yabada sa,a ka kira Manager kafada masa yaci gaba da kula da harkokin kamfaninka. Kuma kabashi komai kada seka tafi arika neman kudi. Godiya Ansar yayi mashi yayima Khadija sallama yafito. Manager yakira yafada mashi komai sannan yawuce gida. Kudi masu yawan gaske yabama Iman, dan danan ta washe tafara murna. Kallonta kawai Ansar yayi ganin yanda takeyi saboda taga kudi,har mota tarakashi, seda yatafi sannan tanufi gida tahada kayanta tawuce part din iyayenta kamar yanda Ansar yace.


Urs

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[9:37pm, 5/9/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


105.....110


Koda Iman taje part din iyayenta zaune tasamesu afalo. Aliyu yakalli khadija yace yanzu ne muke da damar dibar kudin Ansar. Iman inaso kishiga dakin mijinki kidauko mun duk wasu muhimman takaddu dakika gani, gobe zankira manager tunda babu aiki muje office fin Ansar can ma muduba. Khadija tayi murmushi tace wlh ni kudima nakeso kamar million 5, Bilkisu zataje dubai, inaso inbata sakon wasu kaya ne. Aliyu yace abinda yafi haka ma zaki samu, kede kibari komai ya dedeta.


Ansar yana zuwa gidanshi kaitsaye daki yanufa ganin bakowa a falon, sautin kukan Shatu . Dasauri yanufi bakin gado,jawota yayi yafara lallashi. Yace haba my Shatu wannan kuka haka ko kinaso kanki yayi maki ciwo ne? Fuskarta yabude, turo baki tayi tace nide Baffana.


Murmushi yayi yace bakison zama dani kenan? Ta girgiza kanta, yace yauwa kinga yanzu nine mijinki, zanzamo maki Baffa da kuma Inne, ko bakiso? Tace inaso. Yace to goge idonki muje muyi alwala kinga anfara kiran sallar magriba.


Yana fitowa yace mata zeje masallaci tayi sallah da anyi isha,i zedawo gida. Seda yayi sallar isha,i sannan yawuce gidan Umar dan beganshi a masallaci ba. Yana zuwa yasameshi yana shirin shiga gida.


Ansar yace yau ga ango marar kunya, wato kai bazaka jirama azo araka kaba, kaine ma zaka kai kanka kuma kasiyi bakin da kanka, yau ga farin shiga, ni gani nakeyi duk kawani rude.


Dariya Umar yayi yace wlh Ansar ka rai nani dayawa, kamanta ni yayanka ne. Gara mani danake sabon shiga, kaifa yanda kake farin ciki kamar yau kataba aure. Ansar yace nikam ai jina nake kamar yau nazo duniyar, nadade ban tsinci kaina cikin irin wannan yanayin ba seyau. Ansar yace banganka a masallaci ba. Umar yace lafiya lau wlh nagaji ne shiyasa nayi sallah awannan masallacin, yanzu ma nakira dady. Nayi masu seda safe.


Ansar yace wlh baka da kunya, wato yaude ka nunama,dady kaima kayi gida. Umar yace ina fatan komai yayi dede agurin sarkin kishi Iman? Dariya yayi yace dafarko tafara kawo matsala amma ina bata kudi tamanta da wata damuwa, Umar yace ai Iman mayyar kudice. Ansar yace to sarkin sa ido inaruwanka? Babu ruwana kam, yanzu yazakyi da kiran waya? Ansar yace shine nazo intambayeka ai.


Umar yace ina sabon layin dana baka?Ansar yace gashi nan, yauwa kayi sauri kasaka shi kada ma wani yakiraka yasamu layinka. Idan yaso kayi hiding no ka kira Iman kace mata wayar ka kayarda, yanzu ma ta abokinka ka amsa ka kirata, kuma bazaka iya sayen waya ba kafiso seka dawo. Kaga bazata ga no gida ba, kuma bazataga ba no waje bace kakirata. Kace mata da ita zaka rika kiranta, bakaso abokinka yaga no ta shiyasa kayi hiding.


Ansar yace wlh abokina kanada basira, ba banza ba ka karanci law. Anan take yasaka layin yayi hiding sannan yakira Iman, kamar yanda Umar yafada mashi haka yace mata, nan da nan tayrda.


Godiya yayima Umar sannan sukayi sallama Umar yace ni kunya ma nakeji dan Allah zoka rakani kaga de naraka ka auren Iman. Ansar yayi dariya yace kadade baka shiga ba. Nimafa ango ne, dan Allah kazauna kada kashiga, juyawa Umar yayi yana fadin wlh sena shiga dan bukulu kawai. Dariya sukayi kowa yawuce gidanshi.


Koda Ansar yaje Shatu har tafara bacci, matsowa yayi yacire mata mayafin data rufa yayi, tashi tayi tana mutsutstsuke ido, Ansar yace yi hkr kinga nadade ko? Waje, Umar nawuce shiyasa. Plate yadauko yajuye kazar daya zo da ita yayi, kamo ta yayi suka zauna, abaki yayi ta bata shima yana ci, seda yaga takoshi sannan ya kyaleta.

Kamata yayi yacire mata kaya yabata towel ta daura, itade duk kunya tacikata. Toilet suka nufa tace dan Allah kabari zanyi da kaina. Sanin bazata iya operating komai na toilet din ba yasashi kamata kawai suka. Shiga.


Awajen yin brush kadai seda Ansar yasha fama da ita, saboda bata sanshi ba tafi sanin aswaki, daya sakamata maclean ajikin brush din shanyewa takeyi. Ansar yace idan kika kara sha mutuwa zakiyi, domin baturen dayayi shi yahana asha.

      Dauka yayi yasa anashi yace takalli yanda zeyi, seda yagama ita ko tayi mashi kuri da ido tana daukar yanda yakeyi, bayan yagama itama yasa mata duk yanda yayi itama haka tayi, sede batason dirzawa, tace wai akwai zafi, harshenta yasa tagoge sosai sanan yasata ta kuskure bakinta.


Ruwan wanka yahada masu anan ma ansha drama kafin tayarda yayi mata wanka, harsuka gama idonta akulle yake, bayan sungama suka fito, mai me taushi da kamshi yashafa mata yakawo turaruka yasa mata, itade shatu kamar zatayi kuka.


Bisa gado yamai data shima yayi shirin bacci, yahau gado, Shatu tace to baka dauko mun kayan sawa ba. Murmushi yayi yajawota jikinshi yace anan gidan ba,a kwana da kaya kinji ko? Kai tadaga mashi. Ahankali yace Shatu Inaso kibani hankalinki nan zamuyi magana.

Kinsan de ina da mata ko?kai tadaga mashi yace yauwa, inaso kiyi hkr da duk wani abu dazaki gani kuma bayan kwana 7 zan fara raba maku kwana sede ita kwana 4 zanrika yimata ke kuma kwana 3. Saboda wani dalili dazaki sanshi agurin Dadyn Umar. Kinji ko Shatu na? Murmushi tayi tace mashi E.


Yanzu kuma ina so inyi maki yan tambayoyin akan addini, duk da nasan kinayin islamiyya amma nasan karatunku da namu ba iri daya bane, saboda haka inaso inji kadan daga cikin abinda zan tambayeki, dan insan ta inda zanfara. Maki.

    Anan yayi nata yan tambayoyi cike da kunya take bashi amsar wanda tasani, inda bata sani ba kuma tayi shiru, seya fada mata. Sosai Ansar yaji dadin amsar da Shatu tabashi, dan yaga tana da kokari ba laifi. Daga karatu kuma se salo ya canza, nide danaga haka kofa naja masu nakoma gidan su Umar.


Shimade Umar hakan tafaru shida Jimmala, dan gara Shatu akan Jimmala, gurin kauyenci, dayake Umar be iya rike dariya ba haka yayita dariyar abinda Jimmala take mashi. Agurin karatu ma tayi kokari amma de Shatu tafita, kuma yayi alkawarin sama mata malami. Daga haka suka kwanta bacci.    Sede ince angwaye da amare asha amarci lafiya.


Koda asuba tayi bandaki Ansar yakai Shatu wadda taketa kuka, amma kuma harda na shagwaba, wanka yayi mata sannan yace tayi wankan tsarki, da kyar tayi saboda kunya ganin tayi dede yasashi shiga yayi nashi wanka, aranshi sejin wani irin dadi yakeyi, wanda ko agurin Iman beji irin haka ba. Sosai darajar Shatu takaru a idonshi. Bayan sunyi sallah yacire zanin gadon yasaka wani. Tea me kauri yahada mata tasha sannan yabata magani, jawota yayi suka koma bacci.


Se karfe 10 suka tashi,  Shatu taji karfin jikinta sosai, saboda maganin datasha.wani wankan sukayi,da akanshi yayi mata kwalliya yadauko kaya yasa mata shima yashirya, bakaramin kyau Shatu tayi ba. Fita yayi yanufi cikin gidan au Umar. Bayan sun gaisa Amina tabashi break dinsu yatafi dashi, tasa megadi ya kaima su Umar nasu.


Karfe 11 yaja shatu suka nufi cikin gida, afalo suka iske su Umar, dariya Ansar yayi yace wato harkun rigamu kenan, Shatu tagaida Umar ya amsa yana mata dariya, Jimmala ma tagaishe da Ansar, sannan tawuce ku da Shatu suna murnar ganin juna.

  

Dr. Usman ne da matarshi suka fito falo, su duka suka nufi kasa suka zauna. Bayan sungama gaisawa, Dr, yakara yimasu nasiha. Itama Amina nasihar tayi masu, sannan tajasu daki,abubuwa da dama tarika fada masu sukam se kunya sukeji, har karfe 12 sannan tace bara ta dora girki, binta sukayi tace a,a suje su huta tasan suna tare da gajiya, kiyawa sukayi haka suka rika tayata kana nan aiyuka. Karfe 2 suka gama, tazuba kowa nashi suka tafi dashi.


Bincike sosai su Aliyu da manager sukayi a office din Ansar, amma abun takaici basu sami komai me amfani ba. Computer dinshi kuwa yasa pass word. Bakaramin haushi Aliyu yaji ba. Check Aliyu ya ansa agurin manager kudi ya rubuta har naira million 5 yabama manager. Yace gashi kabama accounter gobe monday. Nasan kuma kuna da dokar dole se shine ze ciro kudi a bank, nasan Ansar yafada mashi yayi tafiya.


Kace mashi nine za,a bama kudi munyi magana da Ansar yace inkarba zanyi gyaran kamfani, nasan koya kirashi baze sameshi ba. Kuma inde akace masa nine nasan zebayar. Manager yace amma idan Ansar yadawo yagane fa? Kaima kasan konawa nakarba Ansar baze taba yimun magana ba.


Khadija ce ita da Iman zaune suna shirin zuwa yima Amina murnar biki. Khadija tace waini Iman kinsamu takaddun nan kuwa dazu dakika duba? Iman tace wlh momy harnagaji da dubawa bansamu ba. Karar wayar ta ne yakatse masu maganar. Khadija tace momy ce ma take kirana.


Bayan sungama gaisawa, banji abinda Lami tafada ba naji khadija tace wlh momy haryanzu shiru Iman ko batan wata batayi ba, nima abun yafara damuna, ina ganin asibiti zan kaita domin aduba lafiyarta.... Saurin dago kai Iman tayi jin ance za,akaita asibiti, wata irin zufa ce tafara zubo mata.


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263


Love u all my friends😘😘😘😘😘

[7:33pm, 5/10/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


110.....115


Wata zufa ce taketo ma Iman jin momynta tana maganar, zuwa asibiti. Khadija tace Iman kinji de abinda momy tace ko? Kinsan bamuda wani buri ayanzu se muga kin haihu.


Domin gadon Ansar shine babban abinda yasa muka hadaku aure, amma haryanzu shiru ko ciki bakida shi, ai dole muje asibiti aduba lafiyarki.

    Murmushi Iman tayi tace momy nikaina nakosa inga nasamu ciki, domin nima inaso inga ina fanatamawa da kudi, bakiga yanda kawayena suke hawan manyan motoci ba.


Ko wancen satin munje asibiti nida Yaya kuma likita yace dukanmu lafiyarmu kalau, lokacine beyiba. Khadija tace aikuwa bazamu jira lokaci ba. Momy tace cikin karya zakiyi, tayima wata kawarta datake aiki agidan marayu. Zata bata jariri namiji da lokacin haihuwar ki yayi.


Kina gani yanzu amsar kudi agurin dadynki yayi wahala, ko rannan nace masa inason kudi amma yacemun bedasu, inazaune momynshi tayi masa waya tanason kudi. Million 2 yace zetura mata. 


To wlh momy tace tagaji da abinda H. Farida take mata, tayi mata hanyar arziki amma yanzu tafara juya mata baya, wani lokacin sede taji ance tatafi dubai saro kaya. Kinga kowa danashi yake takama.


Idan muka sami yaro semu kashe Ansar kinga dukiya tazama tamu. Ko Dadynki banaso yaji wannan maganar, duk da shima yana da burin kashe Ansar, amma banaso kibari yasan cewar cikin karya zakiyi.


Kinga da,an raba kudi anbaki keda danki, nima se insa dadynki yasakeni tunda bawani kudi gareshi ba har kamfaninshi keda danki za,a bama. Mu koma sabon gida harda momy, mutare acan, ke kuma kifara tafiya kasashe harkar bussiness.


Kinsan dadynki yasa anyi mashi takaddun kamfanin dayake rikewa ansaka sunanshi, tunda ya ajesu nadaukesu nasa akayi marassa kyau na aje mashi su. Iman tayi dariya tace yauwa momy nah, wlh shiyasa nake sonku. Duk irin son danake ma Ansar nafison kudinshi, domin da namu gara da naka. Dariya sukayi suka tashi suka nufi gidan Amina, bayan sunmata Allah sa alkhairi suka bata gudummuwar su, megadi tasa yarakasu gidan Umar, Iman se dariya takeyi aboye wai matar Umar bakauyace. Basu jima ba sukatafi.


Abangaren Ansar da Umar kuwa amarcinsu suke ci babu kama hannun yaro, soyayya da shakuwa mekarfi tashiga tsakanin Ansar da Shatu acikin kwana 7 da aurensu Shatu tasan abubuwa da dama agurin Umma Amina,domin tana shiga gurinta, tasaki jiki da ita sosai.


Dr. Usman yafada mata komai agame da Ansar da kuma irin aikin dasukeso tayi masu idan taje gidan Aliyu yin aiki, sosai ta tausayama Ansar, kuma tayi alkawarin temaka mashi kota halin yaya.


Dr. Usman yace Shatu inaso ki kula sosai. Kowace irin magana kikaji kitsaya kifahimci komai idan kindawo kifada mana. Ta haka ne kadai zamu rika sanin me Aliyu da matarshi suke sonyi, kinga muka semu dauki matakin hana yuwuwar abun.


Amina tabata kayan dazata rika sawa idan zataje aiki, komai sun tsarashi yanda yakamata, me Adedeta suka sama mata wanda zerika kaita yadauko ta, amma anesa da gidan zerika ajeta.


Dr. Usman yace ma Ansar kwana 5 zerikayi ma Iman, seyaxo yayi week end agurin Shatu dazuwan yayi tafiya, amma ze iya zuwa kullum daga office, yaganta idan tadawo, saboda kada su Aliyu su zargi wani abu. Karfe 7 zata rika tafiya tadawo karfe 4.


Sosai Ansar yashiga damuwa dan kwana 7 dasukayi yasaba da Shatu sosai, dan masallaci kawai yake fiddashi, haka sukayi ta lallabashi har ya hakura.

     Amina tace ma Umar yadaukar ma Jimmala malami yana mata karatu, ita kuma Shatu zanrika dora mata idan tadawo daga gurin aiki.

     Tace ma Ansar yau zata kai Shatu gidan Khadija dan tafada mata. Yau zata kawota, kaga kaima yau zaka koma gida. Zan fada mata matar megadinmu ce anan gidan suke zaune a boys quaters, Insha Allahu komai zetafi dede. Murmushi Ansar yayi yace shikenan Umma Allah yashige mana gaba.


Koda suka koma part dinsu hakuri yayi tabama Shatu, danshi aganinshi kamar ya wulakanta tane, murmushi tayi tacigaba dabashi kwarin guiwa. Ita babbar damuwarta tafiyar dazeyi, batason yayi nisa da ita, ko masallaci yaje idan yadade tarika damuwa kenan.

Fuskarta yadago hawaye yagani, rungumeta yayi yace Shatu minene? Cike da shagaba tace amma de idan katafi bazaka rika mantawa dani bako? Dariya yayi yace oh ni Shatu kemafa kinada kishi. Karki damu kwana ne kawai bazanyi agurinki ba duk lokacin daba nan nake ba, amma kullum sekin ganni safe da dare. Murmushi tayi takara kankameshi.


Zaune suke afalon Khadija, Shatu tasha riga da zani na atamfa komai daban daban,tasaka tsohuwar hijabi fuskarta tazaneta da kwalli, tana zaune bisa karfet.

     Khadija tayi murmushi bayan tagama jin bayanin Amina, tace ai bakomai dayake aikin bawani yawa gareshi ba, tabari ma se karfe 8 tarika zuwa, wanke wanke ne da shara kawai zata rikamun,safe da yamma, kinga bawasu yara gareni ba aikin beda yawa. Kuma nayaba da ita, Allah yabamu zaman lafiya. Godiya Amina tayi mata tace gobe zata fara zuwa, tashi sukayi suka tafi.


Suna fita Umar da Ansar suka shigo azuwan yadaukoshi daga air pot,ajeshi yayi sukayi sallama yawuce shikuma yashiga gida hannunshi rike da jakarshi da kuma tsarabarshi dayayi a Abuja amatsayin tsarabar china.

Yana shiga da gudu Iman tazo tarungumeshi, taci kwalliya gidan se kamshin turaruka yakeyi da kamshin abinci.


Janshi tayi yayi wanka tasa mashi abinci bayan yagama ci suka dawo falo suka zauna, kamar zata shige jikinshi. Ansar yace my luv nayi missing dinki sosai.

    Tace nima haka, Allah yasa bazaka kara tafiya kabarni ba. Shafa kanta yayi yace my luv yanzu kam sede muyi hakuri domin wani nauyi yakara hawa kaina.

    Duk sati akwai inda zamurika zuwa kasashe ko kuma garuruwa, domin babban me kudi a china yadaukemu aiki kuma muzamu rika kular mashi da duk wasu kamfanoninshi dasuke awani guri.


Shiyasa nazabi Friday, saturday and sunday, saboda sauran ranakun nima inrika zuwa office dina. Amma kitayani murna yanzu kudi sunzauna, rungumeshi tayi tana murna, tace dear kace yanzu nima zanshigo gari? Murmushi yayi yace sosai ma. Inafatan de bazaki damu da tafiye tafiyan dazan rika yiba? Tace haba dear na, ai duk karuwar muce, babu komai wlh, Allah yabada sa,a.


Kwanciya sukayi, adaren sunsha soyayya, Allah ne yasoshi saura kadan yakira sunan Shatu, domin yayi missing nata, sosai, da tunaninta yakwanta har bacci yadaukeshi.


Misalin karfe 7 da 40 Shatu tafito cikin shirinta natafiya aiki, Dr. da Amina suka kara jaddada mata akan abinda suke so, fita tayi tasamu me adedeta yana jiranta, tafiya sukayi.

    Suna zuwa nesa da gidan ya ajeta, ta tafi. Sallam tayi khadija tazo tabude mata, murmushi tayi tace a,a Shatu harkin karaso? Tace E, ciki suka shiga bayan sungama gaisawa khadija ta gwada mata duk yanda zatayi.

    Shara tafarayi da guga, ita kuma khadija tacigaba da hada break, bayan Shatu ta gama, wani daki daje cikin falon wanda khadija tace tarika zuwa tana zama idan tagama aiki, acan taje tazauna tana jiran sugama break.


Aliyu ne yafito cikin shirinshi na zuwa office, zama yayi yafara cin abinci,yace ma khadija har me aikin tazo ne? Tace E wlh tundazu tazo har tagama shara ma, ta iya aiki gashi batada kazanta.


Murmushi yayi yace ai kinkusa hutawa gaba daya, dana gama samun komai ahannuna, dazu munyi magana da..... Shatu ce tayi saurin matsowa jikin kofa danjin abinda Aliyu zefada.


Dazu munyi waya da manager na kamfanin Ansar, yacemun wannan million 5 din tasamu, anjima ze kawomun. Nasan anjima Idan Ansar yaje office zega ta,asar danayi mashi.

   Khadija tace kaima de kasan ko nawa kadauka Ansar bazeyi magana ba, kawai kaci banza. Aliyu yace wlh yaron ne shegen wayau gareshi irin na ubanshi,yahada komai yarike, har aikin manager shine yakeyi.

 To wlh hakurina yafara zuwa karshe, zan dauki matakin daya dace dashi.


Khadija aranta tace tunda kai kasamu dukiya ai dole zaka ce zaka dauki mataki, to wlh muma semun samu abinda mukeso sannan za,a dauki matakin.


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[4:59pm, 5/11/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


115.....120


Murmushi khadija tayi tace haba megidana na kaina, ai bekamata adauki wani mataki yanzu akan Ansar ba. Kabarshi zuwa nan gaba kadan, zamusan yanda zamuyi dashi. Aliyu yace shikenan Uwar gidana duk yanda kika ce haka za,ayi, bara na wuce office. Zufa ce take fitoma Shatu ta ko,ina. Tausayin Ansar ne yakara kamata, ganin yanda yadaukesu, komai zeyi seyace uncle, amma su burinsu su nakasashi. Aranta tace insha Allah Ansar yafi karfinku. Tashi tayi tacigaba da aikinta, bayan tagama khadija tashigo ta dora abinci, Shatu tana taya ta dawasu aiyukan. Shatu tace Aunty nima inaso kirika koyamun girki, khadija tace bakomai ai se kirika ganin yanda takeyi.


Ansar ne zaune a office shida manager, kallon shi yayi ranshi abace, yace tambayar ka nakeyi ina million 5 tashiga acikin kwana 7? Manager yace Yallabai wlh ba laifina bane, kawunka kane yazo yace arubuta mashi check, kunyi magana dashi zeyi gyaran kamfaninshi.


Shiru Ansar yayi sannan yace shikenan jeka,namanta munyi maganar dashi. Fita yayi yana murmushi. Ansar yadafe kanshi yana mamakin canjin halayen Aliyu.

     Waya yadauko yakira Umar yafada mashi komai, Umar yace kada kayi mashi magana Allah ze maida maka mafiyansu. Gofiya yamashi yakashe wayar.


Hajiya Farida zaune ita da kawarta Lami. Bata fuska Farida tayi tace haba Lami, wai meyasa kike son maidani kamar banki ne? Kinsan de ba aiki nakeyi ba, amma dakin debo damuwarki seki zo kice inbaki kudi.


Kudin danake samu agurin Alhaji yanzu yadena bani. Amma dayake haihuwar namiji tanada rana se Aliyu ne yake aiko mun. Lami tace yanzu Farida akan nace kibani kudi shine kikemun gorin haihuwar da namiji ko? Bakomai, dama dan adam haka yake, insha Allahu sena gwada maki haihuwar ,ya mace ma tana da rana. Jakarta tadauka tafita cike da bacin ran Farida. 


Amina da Dr. Usman sukayi shiru suna sauraron maganar da Shatu takeyi masu akan abinda tajiyo agidan Aliyu. Dr, yace bakomai, insha Allah babu abinda zasuyi ma Ansar, kuma bazasu taba gano inda takaddun kadarorinshi suke ba, zansa Ansar yahana manager rubuta check da kanshi, semuga ta inda zecigaba da amsar kudin.


Amina tace wlh mutanen nan basu tsoron Allah, Dr, yace bakomai Shatu kicigaba da saka ido, duk wanda yashigo gidan kitabbatar kinsamu damar jiyomana abinda zasu fada.


Haka rayuwa tacigaba da tafiya, kullum Shatu tana zuwa gurin aiki, kuma yana.m saka ido agidan khadija. Ansar kullum yana zuwa gurin Shatu, idan kuma friday tayi kuma yayi ma Iman sallama yatafi wata kasa ko wani gari.


Soyayyarsu suke sha shida Shatu. 

Ayanzu Shatu takara gogewa ta iya abubuwa da dama agurin khadija da Amina, karatun tama batada matsala dashi, Jimmala ma ta goge malaminta yanazuwa yana mata karatu, kuma tana zuwa gurin Amina tana kara koyon girki, suna kawancensu ita da Shatu.


Dr. Usman yana kokari wajen nuna ma Ansar yanda zetafiyar da kamfaninshi, duk ayanzu shima Ansar yana yarda da duk abunda akafada mashi akan Aliyu.


Kuma duk wata hanya da za,a satar mashi kudi ya toshe ta. Aliyu yarasa yanda zeyi yasamu kudi tagurin Ansar, kuma khadija tahanashi daukar mataki akanshi.


So biyu suna kai su Shatu rugursu, su Baffa sunji dadin ganin ,ya,yansu cikin jindadi, mutanen garinsu ma sha,awarsu sukeyi ganin yanda suka canza.


Bayan binkin Hauwa wadda take zaune agidan mijinta, amma part dinta daban yake acikin gida. Iman ce taje gidanta suna zaune afalo.

Iman tace wlh Hauwa ina cikin matsala, zuwa nayi kirakani asibiti aciremun wannan robar.

   Hauwa tace kekuwa meyasa zaki cireta? Nan Iman tafadi mata abinda su momynta suka ce zasuyi. Iman tace wlh danayi renon dan wata gara na haifi nawa. Hauwa tayi murmushi tace lallai Iman bakida wayau, ke kina tunanin idan kika samu ciki zaki haifi namijine? Kuma idan Ansar ya mutu shikenan fa bazaki iya aurar saurayi ba, tunda duk wanda yace bazaki jemasa da yaro gida ba, kinga idan danki ne bazaki iya barinsa kiyi aure ba.


Amma idan dan riko ne, kunga dama da kunci dukiya yaron yadan fara girma kumaida ma masu shi abunsu, idan yaso kuje asibiti kusamu gawar wani kuce ya mutu. Kinga kowa yasan godan da na uwarsa ne, shikenan kicigaba da cin duniya da tsinke. Kuma kinga momynki haihuwarta 2 duk mata ne, kika sani ko gadon gidanku ne haihuwar mata? Kawai kibari asamo maki jaririn kawai.


Iman tace shiyasa nake sonki kawata, hakan za,ayi nima na huta da laulayi da kuma wahalar haihuwa. Wani murmushin mugunta Hauwa tayi, aranta tace wlh Iman bazan taba yarda kifini ba. Seda tayi la,asar sannan tayi mata sallama ta tafi.


Lami ce zaune agidan diyarta, se huci takeyi saboda bacin rai. Tace wai harni Farida zatama wulakanci akan kudi, kuma wai harda gorin haihuwar namiji. Mikama Iman takarda tayi tace gashinan kibama mijinki, takardar shedar kinada ciki har nawata 4 ne.


Kifada masa kinje asibiti kema kindade kina tunanin ciki gareki seda kikaje sannan aka tabbatar. Kuma wannan maganin kisama mijinki a abinci, dazaran yaci kome kika ce masa agame da cikinki bazece komai ba. Kinga tunda Allah yasa kina da tumbi bayanzu zaki fara saka tsumma ba.

Khadija tayi murmushi tace. Wlh momy semun nunama H. Farida haihuwar ,Ya,Ya mata ma tana da rana......Shatu ta rufe bakinta jin abinda Khadija take fada, wanda fitowarta kenan daga bandaki duk maganar dasu kayi bataji ba, se yanzu da khadija tayi magana. Aranta tace me kuma H. Farida tayi masu? Komawa tayi ta kabbara sallarta tana mejin haushin rashin jinfarkon firarsu.


Bayan Ansar yagama cin abincin da Iman takawo mashi wanda tasa magani aciki. Mika mashi takarda tayi tana murmushi, karba yayi yabude yana dubawa, dasauri yadago yana kallonta murmushi kwance afuskarshi.

      Tashi yayi yadauki Iman yana zaga yawa da ita saboda murna. Zama yayi yadorata bisa cinyarshi. Iman kinbiyani, narasa dawane baki zanmaki godiya, Allah yasani inaso inga jinina. Kifadamun kome kikeso nikuma zan makishi, tace kudi nakeso. Yace kamar nawa kikeso? Tace dayawa fa dear, kifadi konawa ne, kyautar dakikamun bazan iya biyanki ba. Tace million 3 nakeso inaso nida Hauwa mufara kasuwanci ne. 


Murmushi yayi yaje yadauko check, kudi yarubuta mata sannan yamika mata. Mamaki ne yakamata ganin yarubuta mata har million 5. Rungumeshi tayi tana fadin nagode sosai my luv. Tashi tayi tace masa tana zuwa, gurin khadija taje takaimata check din, itama tayi murna sosai, takira Lami tafada mata. Lami tace ,ya,ya mata masu rana.


Kwance Ansar yake bisa cinyar Shatu tana wasa da gashin kanshi, kwankwasa gida sukaji anayi, tashiyayi yasaka rigarshi yaje budewa, hijabinta ta dauko tafito, da murna tace lah! Dije, kece agidanmu yau? Dije tace wlh kuwa tundazu nazo ai daga gidan Jimmala ma nake nace bara inzo kema mugaisa dan sauri nakeyi yamma tayi.


Bayan takawo mata kayan ciye ciye Ansar yace bara yaje yadawo, Dije tace Allah kayi zamanka nima tafiya zanyi, dama biyowa nayi infadama Shatu Baffanta bayada lafiya ya kare akafa naga shiru bata jeba shine nace kila bata sani ba.


Cikin kuka Shatu tace Dije kifadamun gsky kode mutuwa yayi bakison fadamun? Ansar yakamota yace Dije yajikin nashi, tace dasauki ai kawaide baya taka kafarne seda sanda,ai ciwon yayi sati.

Dije ta tashi tace nizan wuce bani kadai bace abokan tafiyata suna jirana acan, Shatu kuka kawai takeyi, tashi tayi tahado mata kaya masu yawa Ansar yabata kudi yace kigaidasu muna nan zuwa gobe. Godiya tayi masu ta tafi.


Ansar yacigaba da lallashinta, yace kiyi shiru gobe zamuje kinji. Shatu tace dan Allah idan munje gobe zaka barni inkwana jibi se indawo? Murmushi yayi yace gaskiya jibi bazan samu damar daukoki ba, akwai meeting din dazmuyi tunda safe, kuma bansan lokacin dazamu gama ba, kinsan turawa, nikuma bana so kiyi kwana 2. Tace nayarda zandawo amotar haya, dan Allah kabarni kaji. Yace toshikenan dan de kince kinaso ki kwana amma bana son kihawo motar haya da Umar yana da lokaci ma daya dauko ki. 

Shatu tace a,a kabarshi Allah zandawo da kaina, yace shikenan, amma dakinyi azahar kitaho kinji shatu na, tace to, daga nan labari ya canza, aranar sun faran tama junansu.


Aliyu ne yashigo gida yanata fara,a hannunshi rike da takarda. Khadija tace yanaga kanata fara,a ne? Yace kede bari wlh nasamu nasara akan abinda nake nema ne,mika mata takardar yayi. Saurin tashi tayi tace menake gani Aliyu kamar takardar gidan Ansar sabo? Murmushi yayi yace yanzu barrister sadik yabani ita.

Ai nafada maki sena mallaki dukiyar Ansar koyana so ko baya so. Amma naga kamar hankalinki yatashi, tayi murmushin dayafi kuka ciwo tace murna ce tamun yawa, gaskiya nafi kowa sa,a dana sameka amatsayin miji. Yace munkusa warkewa ai, Bara inshiga inyi wanka.


Wayarta ta dauka tanufi dakinta tana masifa, Momynta takira. Sun dade suna magana sannan takashe wayar, murmushi tayi tace kowama yanason kudin ai, Ansar lokacinka yayi.


Karfe 7 da rabi Shatu tabuga ma khadija gida, bayan tabude tace a,a yau lafiya Shatu naga kinzo dawuri haka? Nan tafada mata abinda yafaru, tace shiyasa nazo infada maki gobe bazanzo ba. Khadija. Tace wayyo Allah yabashi lafiya, kitafi kawai zanyi aikin, Shatu tace a,a ai se 11,zamu tafi, shiga tayi khadija tace tayi aikinta zataje ta wanke toilet ne.

Karfe 10 Shatu tayima Khadija sallama, sabulai masu yawa ta bata, hada kudi tace takai masu Baffa, godiya tayi mata sannan tawuce.


Koda suka shiga part din su Amina yimasu sallama basu iske Dr.ba Amina kadai sukayima sallama kaya masu yawa tabama,Shatu, godiya tayi mata suka wuce.

    Zaune suke a dakin Inne, bayan sungama gaisawa suka duba jikin Baffa, anan suka cigaba da fira, bayan Azahar Ansar yace zetafi, kudi masu yawa ya ajema Baffa. Harbakin mota Shatu tarakoshi, tace Allah ya kiyaye hanya, jawota yayi yace naga alama,kinzo gida har kinfara mantawa dani zaki shige gida ko? Murmushi tayi yace ana kallon,mu fa. Kiss yayi mata sannan yasaketa yace kada kimanta kitaho dawuri fa. Hannu ta daga mashi har yabace mata, suk setaji batajin dadin tafiyarshi.


Se karfe 6 Ansar yatashi daga office, kai tsaye gurin Umar ya wuce, bayan sungama gaisawa, Umar yace naga kamar kana cikin damuwa ko duk tafiyar Shatun ce. Murmushi yayi yace hada itama kasan dole inyi missing Shatu kona yini guda ne bare kuma na kwana 1.

      Ansar yace amma bawannan bane matsalata, Umar wlh Hakurina yakusa karewa, kana ganin yanda Uncle yakeyi da kudin kamfanin dayake rikewa. Nayanke shawarar masu bincike zansa suje su bincikamun kamfaninshi.


Umar yace bana so kadauki doka da hannunka, kabari yanzu inkira dady infada mashi anjima bayan isha,i semu sameshi muje yanda zece.

Bayan yagama wayar ne, yace kaji yace mubari se gobe da safe bayan isha,i zasu shiga meeting ne. Ansar yace shikenan Allah ya kaimu. Seda sukayi sallar isha,i sannan yawuce gida.


Bayan yayi wanka yaci abinci ne, Iman tace mashi dazu Dady yazo nemanka yace idan kashigo kasameshi yana nemanka. Ansar yace to bara indawo. Fita yayi yawuce part din Aliyu. Hannu yakai ze kwankwasa kofa, amma abinda yaji yana fitowa daga cikin falon yasa shi fasa abinda yayi niya, yatsaya domin sauraron abinda ake cewa.


Aliyu yayi dariya yacigaba da wayarshi dayakeyi da abokinshi barrister, yace kaima ai kasan. Bazan taba barin iyalan Abdurrashid ba, kamar yanda nasa aka kashemunshi da matar shi, haka zansa akashe Ansar, dan wlh sena gaji dukiyarshi kotawane hali, kawai lokaci nake jira. Kuma kasan na iya aiki shiyasa nasa aka kwance masu burkin motarsu kaga babu wanda zece kashesu akayi.


Yanzu saura Ansar shima zan.....

..basamu damar karasawa ba saboda banko kofar da Ansar yayi, barrister yace hello, Aliyu yanaji kayi shiru, shakeshi Ansar yayi yana fadin ashe dama kaine ka kashemun iyaye,na? Wayarshi ya yarda saboda zafin shakar dayaji, barrister yayi saurin danna recording awayarshi jin irin abinda Ansar yake fada.


Wlh kaima sena kasheka kamar yanda ka kashemun iyaye, babu wata kotu dazan kaika da hannuna zan kasheka. Bakaramar wuya Aliyu yaji ba. Khadija ce tafito daga daki jin jayaniya afalo.


Dasauri tazo tarike Ansar tana fadin bakada hankali ne Ansar, kasakeshi nace, ganin takasa cireshi daga jikinshi ne yasa tafita kiran megadi, tare suka shigo, dakyar megadi yacire Ansar daga jikin Aliyu, waje yayi dashi khadija tayi saurin rufe kofar. Kwanciya Aliyu yayi bisa kujera. Yana maida numfashi.


Khadija tace sannu Alhaji tashi muje daga ciki, aliyu yace taje kawai zeshigo. Wuce wa tayi tana tunanin meyahadasu haka. Wayarshi yadauko yaga haryanzu ba,a kashe ba, hello yace barrister yace Aliyu bade yaron nan yaji abinda kafada ba? Aliyu yace wlh yaji narasa inda zansa raina gashi munyi fada da Fafilo dayanzu nakirashi yazo cikin daren nan yakashemun shi. Barrister yace kada kadamu ni nasan abinda zanyi iyaka de yace zekai kotu, kasan beda wata sheda nikuwa na dauki duk maganar dayayi akan seya kashe ka. Godiya Aliyu yayi mashi sukayi sallama, kwanciya yayi yana kara shafa wuyanshi har bacci yadaukeshi anan.


Ansar kuwa yana zuwa gida kaitsaye daki yawuce yana kuka, wayarshi yadauko yakira Umar amma abun haushi akashe take, message yarubuta mashi kamar haka....... Wlh Umar bazan iya hakura ba awannan karon Sena kashe Aliyu ashe shine yakashemun iyayena.


Iman tashigo tace dear lafiya naga kashigo kana kuka, ko wani ne ya mutu? Wani kallon tsana yayi mata yatashi yakoma dakinshi. Fridge taje tadauko ruwa takai mashi, tana shiga yace fita kibani guri,

    Matsowa tayi tace dan Allah kayi hakuri, naji zanfita amma ga ruwa kasha nasan zesa zuciyarka tayi sanyi, amma kafada mun meyafaru? Wata tsawa yadaka mata, bashiri ta aje ruwan tafita.


Yadade azaune yarasa inda zesa ranshi saboda damuwar dayake ciki, tashi yayi yaje yayo alwala yadauki ruwan data kawo,mashi,yasha, sannan ya kabbara sallah.


Kiran sallar asuba ne yafarkar dashi, mamaki yayi ganin inda yake sallah anan yayi bacci, tashi yayi yaje yayo alwala yanufi masallaci.

     Koda aka gama,sallah befito ba, tsayawa yayi yayi karatu seda gari yayi haske sannan yafito. Mamakine yakamashi ganin mutane dayawa akofar gidansu kuma hada motar yan sanda. Haka yakarasa shiga cikin gidan, yana shiga yaga khadija da barrister saddik da police abakin gate.

     Khadija tana kuka tace yauwa barrister gashi nan yadawo, wlh shine yakashemun miji dan jiya seda yafada seya kashe shi. Kallonsu Ansar yakeyi yakasa magana saboda abinda yaji khadija tana fada.

    Hannunshi yaji police yakama yasaka mashi ankwa, besan lokacin da kwalla tazubo mashi ba, Iman tana kuka tace Allah ya isa tsakanina da kai Ansar. Yace wlh bani bane nakashe shi.

   Barrister yayi murmushi yace malam Ansar kana tunanin jiya banji abinda kafada bane? Zaka iya adana kalamanka idan kaje kotu sekayi bayani. Haka aka tasa keyar Ansar akasa amota ita kuwa khadija faduwa tayi agurin asume, dasauri Iman tayi kanta tana kuka.


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[4:29pm, 5/12/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


120.....125

Dr. Usman ne da Umar suka iso kofar gidan su Ansar dede lokacin da za,a saka Ansar amota, saboda wayar da khadija tabuga ma Dr, cewar Ansar ya kashe mata miji. Shima Umar tunda yadawo sallah dayaga message din da Ansar yatura mashi yayi saurin tafiya gidansu dan yasanar ma Abbanshi abinda Ansar yafada. Akofar gida yahadu da Abban, anan yake fada mashi wayar da,akamashi, shine suka taho gidan.


Rugawa Umara yayi yarike Ansar yana kuka, shima Ansar din kuka yakeyi. Dr, yamatso kusa da barrister yace wai meyake faruwa na dan Allah? Murmushi barrister yayi yace zaka iya biyomu office dan kaji abinda yafaru. Ansar yace wlh Umar banine nakashe shi ba. Ture Umar daga jikin Ansar dan sandan yayi yatura shi amota aka ja suka tafi, tare da motar data dauki gawar Aliyu aka nufi asibiti dashi domin yin aune aune. Umar kuka kawai yakeyi, shima Dr, kukan yakeyi, cikin gidan yashiga alokacin khadija ta farfado sun shiga ciki


Waya Dr, yaciro domin kiran Abban safana, shima yariga da yaji abinda yafaru. Saboda tun asuba khadija takira H. Farida tafada mata. Anan yace mashi gasunan sudukansu. Suntaho tajirgi harda abokinshi Alhaji Abbati da matarshi da kanwar Aliyu Halima, da Asma,u dasu Lami.


Wasu police yagani sunfito daga part din Ansar, hannunsu rike da wuka da vest din Ansar wadda duk jini ne ajinkinsu, girgiza kai Umar yayi aranshi yana fadin meyasa Ansar? Waya ce kadauki doka da hannunka? Shikenan nima zanyi rashin babban dan uwa, kuka kawai yakeyi. Dr, Usman yace meyasa kake,fadin haka, kaima kayarda Ansar ze iya kisan kai? Wayarshi yaciro yamika mashi.


Zufa ce tarika fitoma Dr. Kai yarika girgizawa hawaye suna fitar mashi daga ido, goge message din yayi, matsowa yayi kusa da Umar yace banaso inkara jin wannan maganar, ko kafada ma wani? Yace a,a yauwa ninasan kowaye Ansar. Muje mushirya mutafi can.


Asibitin Dr, Usman barrister Saddik yace kai gawar Aliyu, yafiso yayi duk wani awo da,ayi ma Aliyu da kanshi dan karsu ce basu yarda ba.

    Karfe 9 dede su Abban safana suka iso, kai tsaye asibiti suka wuce, gabadaya asibitin yacika da yan uwa kowa se kuka yakeyi,Abban Safana da Alh. Abbati, da Barrister Saddik ne zaune a office din Dr. Usman suna jiran result din da akayi awo. Dr, ne yashigo gabadaya jikinshi amace, saboda sakamakon daya gani.


Mika ma barrister takardar yayi. Abban safana yace kuyi mana bayani mana. Barrister yace Abba awon da,akayi ya nuna shatin hannun Ansar ajikin wuyan Aliyu, kuma shatin hannun yayi dede dana jikin wukar da aka kashe shi da ita wadda aka samu tare da vest dinshi adakin Ansar karkashin gadon shi, kuma jinin dayake jikin wukar dana jikin vest din suma sunyi dede da jinin Aliyu. Se kuma sheda ta karshe wadda tana gurina, alokacin da Ansar yashake Aliyu muna waya naji sanda yake fadin seya kashe shi. Shiyasa nikum nayi saurin danna recording. 


Hakan shine ya tabbatar mana da Ansar shine yakashe Ali...... Ya isa, wata tsawa da Abban safana yadaka ma barrister ce tahanashi karasa maganar dayakeyi. Glass din idonshi yafitar yana me goge kwallar data taru a idonshi.


Kallon barrister yayi yace bakada hurumin dazaka ce Ansar shine yakashe Aliyu, ko wace irin sheda kuwa gareka, Aliyu da nane, haka kuma Ansar jikana ne, saboda haka babu wanda zangoyama baya, amma inaso ka adana kalamanka aje kotu, saboda alkali ne kadai yakeda ikon yanke hukunci, kasan ance shari,a sabanin hankali, kar kamanta fannina ne.


Ajiyar zuciya barrister yayi yana goge zufar data fito mashi, ayi hakuri Abba shine abinda yafada. Abba yace Dr za,a iya tafiya da gawar domin a suturta ta? Dr. Usman wanda idonshi yayi ja, saboda bacin rai, yace E Abba, anan aka bama D,P,O duk kanin takardun awon da akayi, sannan aka bada gawar Aliyu.

H. Farida se kuka takeyi tana fadin wlh yanda aka kashemun da dole ne shima a kashe shi, Lami ce tayi ta lallashinta haka suka nufi gida da gawar, cikin lokaci kankani aka shiryashi aka nufi gidanshi na gaskiya dashi, mata se kuka sukeyi, idan kaga khadija kamar zatayi hauka.


Tunda safe Shatu takejin faduwar gaba, saboda mummunan mafarkin datayi da Ansar, hakan yasa rana tana fara dagawa tace na su Baffa zata tafi. Baffa yace shatu bazaki bari kici abincin rana ba? Tace ai Ansar yace intaho dawuri. Inne tace malam kabarta ta tafi ai yayi ma da har yabarta ta kwana. Baffa yace toshikenan, dogara sandarshi yayi yaleka yasamu yaro yace yakira mashi me mashin.


Bayan me mashin yaxo ne Shatu tafito domin yakaita bakin titi tasamu mota, kamar zatayi kuka tayima su Baffa sallama ta tafi. Suna zuwa ya ajeta yakoma, mota tagani tasa hannu ta tsaidata, tasayawa tayi tanajiran Shatu ta tsallako dayake adayan barin take, cikin sauri Shatu tanufi titi domin tsallakawa. Muryar mutanen motar taji suna cemata ta tsaya ga mota nan, amma ina hankalinta yatafi wajen zuwa yashiga mota. Karar burki naji, ashe wata mota ce ta taho bata ga Shatu ba seda tazo gab da ita sannan tayi kokarin taka burki. Amma ina seda ta bugeta, nan take shatu tafadi agurin asume.

     Mutanen waccan motar suka fito suka nufi gurinta, dasauri wani matashi yafito daga cikin motar data buge Shatu, hakuri yafara bama masu motar, yace subar mashi ita yakaita asibiti, daukarta yayi yasata amota, mutanan sukayi mashi Allah ya kyauta, shi kuma yanufi cikin gari da ita domin yakaita asibiti.


Bayan sundawo daga kai Aliyu makabarta suka dan zauna karbar gaisuwa, daganan kuma suka tashi suka nufi police station gurin Ansar, amota ne Dr. Usman yace wlh da ace bada hannuna nayi awon tomb print na Ansar ba, bazan taba yarda cewa hoton hannunshi ne ajiki ba.

    Abban safana yagoge kwallar data fito mashi yace, Allah nagode maka, nikuma irin tawa kaddarar kenan, kallan Dr, yayi yace amma inaso inji daukar da barrister yace yayi lokacin da Ansar yashake Aliyu.

    Nasan dole muji abinda yahadasu har Ansar ya iya shake shi. Ahaka suka isa office din D,P,O. Bayan sungama gaisawa Abba yace inaso dan Allah ayi gaggawar shigar da kara kotu, kasan mutanenka basuda tausayi idan suka kama me laifi, gara amikashi kotu dan asamu damar yin bincike sosai. D,P,O yace bakomai Allah yakaimu. 


Gurin Ansar suka nufa, azaune suka iskeshi yahada kai da kafafunshi. Ansar, yaji Abban safana yana kiranshi, saurin dago kai yayi, wani kuka ne yaxo mashi, matsowa yayi yafada jikinshi yacigaba da kuka uana fadin wlh Abba banine na kashe shi ba, nasan de na shakeshi lokacin danaji yana waya da abokinshi barrister yana fada mashi shine yasa aka kashe su Abba da Umma, amma wlh bankasheshi da wuka ba. Nan take Umar yaciro takarda da biro yafara daukar bayanin da ansar yakeyi.


Abban safana yace ya isa haka dena kuka Ansar, babu wanda ze yanke maka hukunci harse an tabbatar da gasky, inaso kafadamana duk abinda yafaru dakaje gidan Aliyu.

    Anan Ansar yafadamasu duk yanda akayi, har kiran da Iman tace Aliyu yana yi mashi, yace kuma sanda megadi yafito dani wlh be mutu ba Abba. Umar yace Ansar dakaje gida baka sake komawa gurinshi ba? Kai ya girgiza yace ni baccima na kwanta tunda nagama sallar. Kuka yacigaba dayi yana fadin shikenan Umar nima kasheni za,ayi.

Kowa agurin seda yazubar mashi da kwalla, umar yace Ansar nizan tsaya maka,inaso kowace irin tambaya barrister zeyi maka kada ka canza daga abinda kafada daga farko, domin yawan canza magana yanasa adauki mutum makaryaci.

    Dr. Usman yace kada kadamu idan de akan gaskiyar ka kake babu abinda ze faru da kai, kadage da addu,a muma zamu cigaba da Fadama Allah komai zeyi dede.

   Ansar yakalli Umar yace Shatu tadawo kuwa? Dan tundazu nakejin jikina yana bani kamar tana cikin matsala, dan Allah kaje gidansu kadauko mun ita bana so ta taho amotar haya. Tausayinshi ne yakama su, yana cikin matsala amma hankalinshi yana gurin Shatu. Umar yace babu damuwa yanzu zanje indaukota. Hakuri sukayi tabashi sannan sukace Umar yaje yasiyo mashi abinci, bayan yaci dakyar ma ya iyaci sannan suka taci, kowa yana cike da damuwa.


H. Farida tace Khadija kince akwai barrister abokin Aliyu ko? Tace E, anjima zezo domin yafadamun gobe za,a fara shiga kotu, farida tace yauwa gara yazo dan wlh bazan yafe kisan da akayi ma Aliyu ba, senaga ankashe Ansar sannan hankalina ze kwanta. Halima tace haba momy agidan mutuwa fa muke. Farida tace dalla can rufemun baki, wlh da ba idona biyu na haifeki ba cewa zanyi masanye akamun, dannaga bakiyo hali naba, kina mace keyakamata ace kinyo halina, amma sede Aliyu ne yayi kuma gashinan ankashemun shi. Dukar da kanta kasa tayi kwalla tana fito mata a ido, tadade tanajin haushin irin wannan hali na momynsu.


Suna zuwa asibiti aka karbeta aka mufi emergency da ita. Waya yaciro yakira Ummanshi yafada mata abinda yafaru, yafada mata asibitin dasuke. Zama yayi agurin kwalla nata fita daga idonshi, tsoronshi daya kada yakashe diyar mutane, gashi bema son daga inda take ba, har jakarta yaduba koze samu wayarta amma babu, domin Shatu agida tabar wayarta saboda garinsu babu ntwk.


Saurin tashi yayi ganin Ummanshi da yayanshi sunnufo gurinshi, suna zuwa yafada jikin Ummanshi yakara sa kuka yana fadin shikenan Umma nakasheta, kamashi tayi suka zauna tace waya ce maka ta mutu? Yace Umma tundazu fa babu wanda yafito, tace to kayi hakuri insha Allahu babu abinda ze faru da ita. Yayanshi yace. Haba autan Umma meyasa kacika saurin. Kuka, kayi shiru kaji Nabeel.


Wani Dr, ne yafito yana kokarin cire safar hannunshi, yanufi office dinshi, dasauri. Suka bishi, bayan yawanke hannunshi ne yazauna sannan yace Hajiya alhamdulillahi mun samu damar tsaida cikin dayayi kokarin zubewa, kuma jikinta dasauki bawani matsala tasamu ba, kawai gurjewa ce tayi, se kuma razanar datayi. Amma insha Allah kowane lokaci zata iya farkawa, sede duk da haka za,a bata bed rest na kwana 3 kafin asallameta. Sede akula da ita sosai, domin cikin dake jikinta. Godiya sukayi mashi sannan yarubuta masu magungunan daza,a siyo mata, tare da bill din kudin dazasu biya, dakin da aka kaita suka wuce, umma tace ma Nabeel,yatafi gida yayi wanka tabar me aiki tana abinci idan tagama sekataho dashi. Kai kuma Fareed jeka biya kudin kasiyo magungunan.


Barrister saddik ne zaune afalon khadija, farida tace barrister inafatan kagama hada duk wata shedar dazaka gabatar akotu?   Murmushi yayi yace Momy kada kidamu wannan shari,ar me saukice, danni bantaba yin shari,a mesaukin taba, saboda komai afili yake domin ina me tabbatar maki shari,ar nan bazata wuce kwana 2 ba za,a yanke hukunci. Godiya suka yi mashi sannan yatafi.


Seda Shatu tashare awa 3 sannan ta farfado, sede haryanzu bata gama dawowa hayyacinta ba, hakan yasa Umma tace Fareed yakira mata Dr. Yana zuwa yaga halin da take yayi saurin yimata allura, nan take takara komawa bacci. Yace kada kudamu zata warware insha Allah. Nabeel ne yashigo dauke da kular abinci, yace Umma har yanzu bata tashi ba?  Tace ta farka amma yanzu aka kara yimata allura, buza abinci tayi tace taho kaci abinci nasan babu abinda kaci. Yace Umma kibari tafarka sannan, amsar abincin Fareed yayi yajawoshi suka zauna yafara bashi abaki, da kyar yarika amsar abincin, Umma se dariya take masu.


Dr. Usman ne da Umar damatarshi da Asma,u da Jimmala duk sun sha kuka, suna zaune afalo, Dr, yace Umar inafatan kasamu hujjar dazaka tsaya da ita gobe akotu? Kasan semunyi da gaske saboda sunfimu kwararan hujjoji, namu gaba daya abaki suke, su kuma nasu azahiri suke. Umar yagoge hawayen dasuka zubo mashi yace wlh Abba ni kaina tsoron shiga kotu nakeyi gobe, saboda bawata hujja me karfi gareniba, naso ace anbar shiga kotun dawuri kila damunsamu hujja, amma gobe zan roka adaga mana shari,ar. Tausayin Ansar nakeji, Dr. Yace haba Umar amatsayinka na lawyer be kamata kayi saurin karaya dawuri haka ba, insha Allahu zamu sami hujja me karfi. Amma ya akayi dakaje dauko Shatu baku dawo tare ba? Umar ya girgiza kai yana kuka yace , ina zuwa bayan mungaisa da baffa tunkafin inmashi maganar Shatu yace mun ai dazunnan ita yasa me mashin yakaita bakin titi ta tafi gida, dan tace Ansar yace tadawo da wuri. 


Ganin Baffa besan abinda yafaru ba, yasa nace mashi nima zuwa nayi induba jikinshi, anan nayi mashi sallama nataho, koda naje gurin Ansar nafada mashi danaje nasameta kwance bata da lafiya, se nace ma Baffa. Ansar yace abarta zuwa kwana 2 idan tasamu sauki za,a zo adauketa. Danaga hankalinshi yakwanta sena taho.

   Innalillahi wa inna ilaihirraji,un shine abinda kowa nafalon yake fada, Jimmala kuwa kuka tasaka. Dr. Usman yace to Allah gamu gareka, me kuma yafaru da Shatu?


 Urs

 NABILA, RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[8:47pm, 5/12/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


125.....130


Babbar kotu dake garin Abuja cike take da mutane, domin kowa so yake yaji yanda shari,ar zata kasance. Zaune suke acikin kotun kowa da abunda yake fada, shiru ne yabiyo baya lokacin da alkali yashigo cikin kotu. Bayan yazauna akashigo da Ansar wanda yaci duka fuskarshi duk ta kumbura, yan uwanshi gaba daya seda su kayimashi kuka,Umar kasa kallon Ansar yayi saboda idanuwanshi cike suke da kwllah.


Bayan maga takarda yakaranto shari.,ar daza,a gabatar akan ana zargin Ansar da laifin kisan kai. Alkali yabukaci ganin lawyers din dazasu kare bangarorin biyu. Tashi sukayi domin gabatar da kansu. Ni sunana Barrister Saddik Muh,d. Nine lawyer wanda suka kawo kara.

Sunana Barrister Umar Usman. Nine lawyer wanda ake kara.


Alkali yace wanda zefara gabatar da kara bismilla. Barrister Saddik ne yatashi yamatso kusa da Ansar.


Kotu tanaso kafada mata sunanka, da kuma alakarka da wanda aka kashe. Sunana Ansar Abdurrashid Alkali. Kuma Uncle Aliyu kanine agurin mahaifina. Kuma sirikina ne, wato mahaifin matata. Wanda muke zaune agida daya dasu.


Kozaka iya fada mana abinda ya kaika bangarenshi ajiya da misalin karfe 9 nadare?


Bayan nadawo gida naci abinci matata take shedamun mahaifinta yana nemana, shine natashi natafi gurinshi domin jin dalilin kirana.


Me ya kaika shakeshi bayan dakaje gidanshi?


Inazuwa bakin kofar shi naji yana waya, alokacinne naji cewar shine yasa aka kashemun iyayena, nikuma nashiga nashakeshi, amma wlh ban kashe shi ba. Kuma ko megadi za,a tambaya yasan bankasheshi ba, shinema yafitar dani har kofar hida yakaini kuma tunda nashiga bansake fitowa ba, seda asuba.


Amma lokacin dayake waya danine yake waya kuma nayi recording duk maganar dakayi, meyasa kake fadar seka kashe shi?


Wlh bada niyata in aikata abinda nafada bane, kawai alokacin rai na yabaci ne shiyasa nafadi haka, kuma koda momy tazo damuka fita kulle kofar tayi.


Kokasan dama akwai abinda ke tsakaninka da Aliyu, kasan cewar yana binka wasu makudan kudi alakacin dakayi tafiya zuwa china kace yarantamaka naira Million 5 wanda kasa manager dinka yakarba.

    Hakan yasa tunda kadawo yakebibiyarka kabashi kudinshi kai kuma kake mashi wasa da hankali, daga baya ma seka dena bari kuna haduwa, hakanne yasa jiya yaje har gidanka nemanka dabe sameka ba, yabar sako agurin matarka.

   Umar da Dr. Usman suka zubama Barrister ido jin irin karyar da yayi babu ko tsoron Allah.


Ansar yace wannan magana bahaka take ba, niban amshi kudi hannunshi ba,asalima shine ya karbi million 5 agurin accounter dina, kuma koda nadawo nasamu ancire kudi masu yawa nayi fada, amma da akacemun Uncle Aliyu ne yace abashi daganan nabar maganar.


Yame girma me shari,a Ansar yanaso yayi wasa da hankalin kotu ne, domin saboda kudin da Aliyu yake binshine yasashi daya je gidanshi yayi kokarin kasheshi, bayan da,aka rabasu shine yabiyo dare yakasheshi da wuka.

   Wadan nan sune shedar dasu tabbatar ma kotu Ansar shine yakashe Aliyu da hannunshi.

   Ga maganar danaji yanayi alokacin damuke waya da Aliyu. Mika ma maga takarda yayi shi kuma yatashi yakunna kowa yaji muryar Ansar yana fadin wlh sena kashe ka, abinda yayi ta maimaitawa kenan har recording din yakare.

 Mamakine yakama Ansar, shide yasan ba iyakar abinda yayi ta fada kenan ba alokacin daya shake Aliyu.


Wannan itace wukar da Ansar yayi amfani da ita gurin kashe Aliyu. Kuma ansameta ne a karkashin gadonshi tare da wannan rigar duk da jini ajikinsu.

      Ga takardar shedar shatin hannunshi damuka samu daga gurin likita, wanda yanuna mana tambarin dayake jikin wuyan Aliyu, dana jikin wukar sunyi dede da hannun Ansar.

    Mikama, maga takarda yayi shikuma. Yamika,ma alkali,

 

Malam. Ansar mezakace da wukar da vest din da aka gani acikin dakinka akasan gadonka?


Tabbas nasan vest dita ce, amma wlh banine na jesu ba, ko wukar da,aka gani bantaba ganinta agida na b.


To shatin hannunka danajikin Aliyu sunyi dede dana jikin wukar da aka samu mezaka ce yanzu?


E nasan nashake shi da hannuna, amma wlh bankasheshi da wuka ba. Murmushi barrister Sadik yayi yajuya yana fadin


Yame girma me shari,a inaso zanyima megadin gidan Aliyu yan tambayoyi idan angama da Ansar. Nagode yame shari,a.


Alkali....ko lawyer dayake kare wanda ake kara yana da tambayar dazeyi mashi?

Akwai yameshari,a.


Umar yatashi jikinshi duk babu kwari, amma babu wanda ya iya gane halin dayake ciki.


Ansar kozaka iya fada mana tarihin gidanku da kuma abinda kasani agame da Aliyu?


Anan Ansar yakwashe duk abinda yasani na rayuwar gidansu yafada, duk abunda Abbanshi yayi ma Aliyu, da kuma irin canjin halin daya gani atare da Aliyu seda yafada. Gaba daya kotu tayi shiru kowa yana tausayin Ansar, wasu kuma suna jin haushin shi. Umar yacigaba da cewa


Ansar kozaka iya fadama kotu lokacin da aka fito da kai daga gidan Aliyu ka koma,gida meyafaru?


Ina zuwa gida cike da bacin rai na nufi dakin matata, zaune nake ina kukan bakin ciki jin dan uwan mahaifina dakanshi yayi sanadiyar mutuwar iyayena, se matata tashigo tafara tambayata cikin jin haushinta. Natashi nakoma nakina, haka takara biyo ni hannunta daukeda kofi na ruwa. Kara korarta nayi, seta rokeni da in dauki ruwa insha.

    Bayan tafita natashi. Nayo alwala domin inyi nafila, kafin in kabbara salla seda nadauki ruwan data kawo mun nasha, sannan nafara sallah.


Sede abinda yabani mamaki kiran sallar asuba ne yatadani, nide nasan nafara sallah kuma bazan iya cewa ga raka,a nawa nayi ba. Sede nafarka naji ana kiran sallah, nayi mamakin ganin na iya bacci me nauyi duk da irin damuwar datake araina, wanda ko karamar damuwa tana hanani bacci, amma se gashi cikin lokacikadan nayi bacci me nauyi.


Yame girma me shari,a inaso wannan kotu me gaskiya tayi suba zuwa ga wannan bayani na Ansar, mutumin. Dayake cikin tashin hankali yaza,yi ya iya samun bacci cikin lokaci kadan haka? Kuma baccin betashi daukarshi ba, sebayan da yasha ruwan da matarshi takawo mashi. Kuma yame shari,a inaso kotu tayi duba da irin halin da kowa ze iya shiga alokacin daya samu wanda ya kashe mashi iyaye, dole ne alokacin idonshi yarufe yafadi ko wace irin magana data fito daga bakinshi. Nagode yame shari,a.


Alkali..... kotu tana son ganin megadin gidan Aliyu.

   Bayan megadi yafito ne barrister sadik yamike domin yimashi tambayoyi.


Kozaka iya fadama kotu sunanka da kuma matsayinka agidan Aliyu?


Nide sunana malam mudi, kuma nakasance inayin gadi agidansu Alhaji tun lokacin da suka tare agidansu, wanda marigayi Alhaji Abdurrashid ne yasama mun aiki.


Kozaka fada mana lokacin da Matar Aliyu takiraka mekasamu Ansar yanayi agidan?


Eto lokacin dana shiga nasamu Ansar ya shake wuyan Alhaji yana fadin yau sena kasheka. Dakyar nasamu nacire Ansar daga jikin Alhaji muka fita dashi waje, hakuri nayita bashi harna rakashi kofar gidanshi yashiga.

    

Tunda yashiga kasake ganinshi yafito?


 E bayan shigarshi kamar da minti 30 ina zaune naga yafito yakara nufar cikin gidan, ina masa magana amma yayi shiru bekula niba.

Ina nan zaune naga yafito dasauri haryana hadawa da gudu yashige gidanshi, nikuma sena koma na kwanta.


Yame girma meshari,a wannan ma ya isa yasheda mana Ansar shine yakashe Aliyu, ina rokon wannan kotu me gaskiya datayi gaggawar yankema Ansar hukunci saboda yan baya sudauki darasi. Nagode yame

Shari,a.


Alkali.... ko Barrister Umar yana da tambayar daxeyi ma malam

 Mudi? Akwai yame shari,a


Malam mudi, a iya tsawon zamanka agidansu Aliyu, kataba ganin wani sabani yashiga tsakinin shi da Ansar?


Gaskiya bantana ganin ko tsakanin mahaifin Ansar da Kaninshi sunyi rigima ba, bare kuma ace tsakanin Ansar da kawunshi.


Amma mayasa lokacin da Ansar yasake fitowa yanufi gidan Aliyu baka hanashi shiga ba, amatsayinka na babba kum wanda yaraba fada alokacin?


 E to nayi kokarin hanashi amma ganin yayimun abinda be taba yimunba inmashi magana yashareni, hakan yasa na kyaleshi banbishi ba.


Amma meyasa dakaga yafito dagudu bakabishi domin ganin abinda yafaruba?  Objection yame shari,a. Bekamata barrister yarika yima wanda yake bada sheda irin wadan nan tambayoyin ba.


Alkali. Barrister Umar ka gyara maganarka. To yame shari,a


Yame girma meshari,a ina rokon wannan kotu datayi duba da irin amsar da malam mudi yabada, shima beda tabbacin Ansar ne yakara shiga gidan Aliyu. Saboda yace Ansar baya shareshi idan yayi mashi. Magana, amma se gashi wanda yagani yayi mashi sabanin abinda Ansar yakemashi.


Alkali..... Ko kana da wata sheda dazata nuna mana cewar ba Ansar bane yashiga gidan Aliyu?


 Babu yame shari,a, amma ina rokon wannan kotu data daga wannan shari,a domin bamu damar samo hujjoji, nagode yame shari,a.


Bayan alkali yagama rubutu yadago yace wannan kotu ta daga sauraron wannan kara har zuwa nan da kwana 5, kuma insha Allah aranar ne zata kawo karshen wannan shari,a. Kooottttty........




Kowa yfito daga cikin kotun yana fadin albarkacin bakinshi. Umar ne yanufi gurin Ansar wanda yansanda suke biye dashi hannunshi sanye cikin ankwa. Kuka Ansar yakeyi harsu Dr. Usman suka iso gurin, Ansar yace shikenan Umar kasheni za,ayi, sunfimu hujja me karfi, wadda wlh babu gaskiya acikinta.

   Rungumeshi Umar yayi shima yana kuka. Dr. Usman wanda shima kukan yakeyi yazo yana lallashinsu. Dakyar yayi shiru suka tasa keyarshi.


Zaune suke afalon Dr, usman, Abban safana yayi shiru gaba daya kanshi yadaure ga damuwa data yimashi yawa, yarasa gane gaskiyar lamarin. Asma,u da Amina harda jimmala basuda aikinyi se kuka, dan tunda abun yafaru Umar yadauko jimmala suka dawo gida. 


Abban safana yace to Allah gamu gareka, Allah kaine masanin gaibu,Allah ka warware mana wannan al.amari. Amma tabbas muna cikin rudani agame da wannan shari,ar ta ko ina wannan barrister yafika Hujjoji masu karfi, wadda ko nine zanyi wannan shari,a irin hukuncin da wannan alkali ze yanki irinshi zanyanke, saboda suna da hujja me karfi. Sede haryanzu zuciyata takasa yarda da irin hujjar dasuka kawo, domin Ansar baze iya daukar wuka yakashe Aliyu ba. Tabbas akwai wani abu akasa, kuma idan har aka dage da bincike za,a iya samun nasara, mucigaba da fadama Allah, ze haska mana abunda yashige mana duhu. Kowa yace Ameen.


Haka suka cigaba da bincike ba dare ba rana, sede haryanzu Umar ykasa samun kwakwkwarar shedar daze iya badawa akotu, kullum cikin tashin hankali yake, duk yarame gashi kwanaki se karewa sukeyi.

Abangarensu Farida kuwa hankalinsu kwance, dan sunsan sune da nasara.

   Lami da khadija harma da Iman agefe guda suna cike da farin ciki ganin zasu samu dukiya me yawa da ankashe Ansar. Tuni Iman tafara saka tsummuna acikinta, kowa yaganta yasan tanada tsohon ciki.


A asibiti kuwa bayan Shatu tadawo hankalinta tafada masu ko ita wacece, suka bukaci tabada no wani domin akirasu afada masu kada hankalinsu yatashi, amma takasa fadar no kowa. Hakan yasa Umma tayi ta lallashinta harseda tayi kwana 3 kamar yanda Dr, yace, sannan aka sallamesu.


Kai tsaye gidan su Dr. Usman suka wuce, suna zuwa suka sami kowa yana gida, tun abakin kofa Shatu tafarajin faduwar gaba. Haka tayi masu jagora ita da Umma suka shiga yayin da nabeel ke tsaye awaje.


Sallamar dasukayi ce tasa mutanen falon saurin tashi suna mamakin ganin Shatu. Anan kowa yafara murnar dawowarta.


Bayan sungaisane Shatu tayi masu bayanin Umma tace akwai namijin yana waje, Dr, yace ma Umar yaje yashigo dashi. Yana fita yayi tsaye yana mamakin ganin wanda yake jingine ajikin mota.

 Da mamaki suke kallon junansu. Umar yace Barrister Nabeel? Dariya yayi yataho suka tafa da hannu, yace nine de ba mafarki ba. Umar yace ashe zamu kara haduwa? Rabona da kai tunda muka gama makaranta.


Haka suka shiga ciki suna gaisawa, bayan sungama gaisawa anan Umma tayi masu bayanin abinda yafaru da Shatu, ta kuma basu hakuri, hartake sheda masu cikin dake jikinta da kuma abinda likita yace.

    Dr. Usman yayi murmushi yace ai babu komai muma muna godiya, Allah yaraba lafiya.

    Shatu de shiru tayi hankalinta yakasa kwanciya ganin bataga Ansar ba. Kuma mamaki takeyi ganin su aunty Asma,u agidan, tunda tashigo kuma taga kowa hankalinshi atashe.ga Jimmala,takasa hada ido da ita.


Matsawa tayi kusa da Amina tace Umma ina Yaya Ansar? Shiru tayi mata idonta yana kawo kwalla, kuka Shatu tafarayi tana fadin dama naji ajikina Yaya Ansar yarasu, wani irin kuka tasaka. Dr, yace Shatu kiyi shiru ba mutuwa yayi ba.


Anan yafada masu duk abinda yafaru, amma insha Allah komai zezo da sauki kada kisa kanki cikin damuwa, kowa yasan Ansar baze iya aikata kisaba.

Kuka shatu tarikayi, umma, Nabeel ma seda tayi kuka. 


Dr, yace Umar dama kunsan juna ne? Umar yace tare mukayi school of law dashi, sanda natafi yin masters a london shikuma yaje America, acan yayi masters dinshi.

Kace shima lawyer ne, Nabeel yace wlh kuwa Abba, ina aiki a babbar kotu a kaduna, yanzu haka ma ina neman transfer indawo Abuja.

Dr, yace Allah yatemaka, suka ce ameen.


Nabeel yace dama hutu nakeyi, kuma insha Allah nima zan bada tawa gudunmuwar. Sundade suna tattaunawa ,sannan yatshi domin maida Umma gida yace zedawo sucigaba da binciken shida Umar. Sosai sukaji dadin zuwan Nabeel, saboda Umar tausayin Ansar yahanashi tsayawa yayi aiki sosai.


Da dare suna zaune afalo Dr, yace ma shatu tashirya amsa tambayoyin da za,ayi mata akotu dan za,a kirata tafadi abubuwan data sani. Yace kada kiji tsoro, nasan wannan shine shigarki kotu na farko, inaso kinutsu babu wanda ze maki wani abu.

Tace insha Allah zanyi duk abinda nasan zefitar da yaya Ansar,

   Dr. Yace Allah yashige mana gaba, sukace ameen.


Urs

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[11:32am, 5/13/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


130.....135


Haka suka cigaba da zaman jimami, gidan rasuwa kuwa kowa ya watse tunda akayi 3, Lami ce kadai tayi saura agidan diyarta, se Iman wadda tunda abun yafaru tadawo part dinsu dazama. Asma,u kuma tana gidan Dr. Usman dan tace bazata iya zama agidan su khadija ba.


Farida da mijinta suna part din Ansar dan se angama shari,a zasu tafi, Mahaifan Umman Ansar sun koma sunce se ranar da za,ayi shari,a takarshe zasu dawo.


Lami ce dasu khadija zaune afalo, khadija tace ma Iman kulle mana kofar, duk wanda ze shigo ya kwan kwasa saboda yan gulma.

Lami tace ayanzu hankalina yafara kwanciya dan gab muke da shiga sabuwar rayuwa,  saboda haka da anyanke ma Ansar hukunci kema Iman wannan cikin naki dawuri zaki haifeshi, dama Ansar ne kadai yasan watannin cikin, bazamu zauna ace se kin haihu sannan araba gado, nasan dole za,a tambayeki watan cikin nawa. Kice yashiga watan haihuwarshi, tunda kowa yaga cikin yayi girma.


Khadija tace nasan rataye Ansar za,ayi ko kuma aharbeshi, karshen me zuciya kenan, gashi nan ta kaishi tabaroshi.

    Kuka Iman tasa, kallonta kawai suka tsaya sunayi, Lami tace lafiyarki ke kuma kika samana kuka alokacin dayakamata kiyi murna.


Iman tace shikenan momy yanzu kashe Yaya Ansar za,ayi? Baki suka rike suna mamakin abinda ta fada.

Lami tace yanzu Iman har Ansar yafi ubanki? Ace mutum yakashe maka mahaifi sannan karika tausayinshi.

   Iman tace bahaka bane wlh kawai tausayi yabani, kalli fa duk yanda suka jimashi ciwo. Khadija tace lallai Iman, wlh kina so insaba maki akan wannan maganar, idan ke nakisan zagin uba ba ni nasan dadin miji, kinfi kowa sanin burin mu nason ci dukiyar mijinki, amma yanzu kikawo mana zancan banza.


Idan tausayinsa kikeyi kibishi idan yaso muse muci dukiyar.


Iman tagoge idonta tace haba momy kema kinsan inason inganni cikin daula, kuma bawai. Nace kada akashe shi bane kawai naji tausanshi ne.

Amma nima inason inga nashigo gari mana.

   Dariya suka lami tace ashede kema kinason kudi. Yanzune zannuna ma Farida amfanin haihuwar mace, dan wlh daga lokacin da aka raba gado daga ranar munrabu, kodayake ma ai Abuja zandawo.


Tafe suke zasu gurin Ansar, Shatu gani take kamar ba,a sauri, Ansar dinta kawai takeson gani. Suna shiga aka bude masu dakin dayake,  dasauri Shatu tanufi gurinshi tana kuka, jikinshi tafada tanacigaba da kuka. Dayake daga ita se su Umar da Nabeel suka je.

     Dagashi har ita kuka sukeyi, seda suka sa su Umar kuka, Ansar yadago Shatu yana goge mata hawaye bakinsu yahade, yana kara rungumeta, gabadaya yamanta a inda yake, Nabeel ne yaja Umar suka fita, seda umar yayi murmushi.


Sundade ahaka, ganin yana so yawuce gona da iri ne yasa Shatu tayi saurin kwace jikinta, shikanshi dan sandan dayake bakin kofar seda ya matsa yabasu guri.

    Kallonta kawai Ansar yake, tunda abun yafaru se yanzu yaji wata natsuwa tana saukar mashi, hada murmushin jindadi yakeyi.


Kamota yayi ya rungumeta, ahankali yace dama zasu kulle mu na awa 1 wlh, murmushi tayi ta tura fuskarta akirjinshi. Wlh Shatuna banine na kashe shi ba, kawai de sharri akamun, kuma akayi amfani da abinda yahada mu.


Bakinshi ta rufe da hannunta, tace nasani bazaka iya kashe kiyashi ba bare mutum, kayi hakuri insha Allah muna tare da nasara, wlh dama zasu barni anan dana tayaka zama.


Murmushi yayi yace bazanso ace matata abin alfaharina tazauna a cell ba. Kiyi hakuri komai zewuce, idan kuma sunci nasara akanmu anyankemun..... saurin rufe bakinshi tayi tana kuka.

Umar ne da Nabeel suka shigo, Umar yace abokina yau kuma antuna amarci ne? To kayi mata ahankali dan ba ita kadai bace.

Dasauri Ansar yadago Shatu wadda ta kulle idonta dan kunya, seyanzu ta tuna tare suke da mutane.


Ansar yace da gaske Shatu kina dauke da ajiyata? Kankameta yayi yana dariya wadda rabon dayayita tunkafin wannan abun yafaru, shikanshi Umar yaji dadin ganin dan uwanshi yau cikin farin ciki.


Nabeel yace yakamata muyi mutafi kunga suna ganin mutuncinmu. Anan Umar yagabatar da Nabeel agurin Ansar, suka gaisa. Nabeel ykara yima Ansar yan tambayoyi, bayan sungama sukayi mashi sallama Shatu se kuka takeyi shima yana tayata.


Suna hanyarsu ta komawa ne, Umar yace agaskiya Nabeel inajin tsoron shiga kotu, saboda bamuda wasu hujjoji masu kwari, Nabeel yace hakane gaskiya, nima ina tsoron hakan, domin duk hujjar dasuka bayar tafi tamu karfi sosai.


Umar kuka yasaka, yana fadinwlh banida amfani Nabeel tunda harnakasa tsayama Abokina kuma dan Uwa na, Shatu cikin kuka tace dan Allah kada kubari akashemun Yaya Ansar.


Nabeel yace insha Allahu zamu sami nasara, inaso kifadamun abubuwan dakika sani lokacin dakina aiki agidan Aliyu.


Anan Shatu tafada mashi duk irin abubuwan data keji suna fada idan tana gida. Daga karshe tace ana saura kwana daya inyi tafiya H. Lami tazo gidan, suna zaune afalo suna magana, nikuma alokacin nashiga bandaki, ina fitowa. Naji khadija tana fadin semun nuna ma Farida haihuwar mace ma tanada rana.


Iyakar abinda naji kenan. Nabeel yayi murmushi yace dama babu jituwa tsakanin Farida da Lamin ne? Shatu tace nide nasan kawarta ce amma bansan meyahadasu ba. Nabeel yace yanzu iyakar shedar dakika sani kenan? Tace E. Kai yagirgiza yace gaskiya wannan bazata iya zama sheda akotu ba. Koda ace mutum daya ne yaga wanda yakashe Aliyu shedarshi bazata wadatar ba, bare kuma wannan, gaba daya shedar damuke da ita iyakarta baki, sukuma tasu afili take, ita kuma kotu bata amfani da abinda bata gani ba. Agaskiya semun dage da addu,a Allah yashige mana gaba.


Washe gari da safe Umar da Nabeel da Dr. Usman suka fita zasuje office, suna tafiya suna kara tattaunawa sunzo dede. Danger suka tsaya sunajiran abasu hannu.

Ta bayan motar inda Dr, yake zaune wani yazo yana bara, sauke glass Dr, yayi yamika mashi sadaka.


Ne anshi kudin ba yatsaya yana kallon Dr. Lafiya de malam ko kudin sunmaka kadan ne? Kwalla mutumin yagoge yace dan Allah malam kaine abokin Alhaji Abdurrashid yayan Aliyu ko? Dr. Usman yace E nine, yace idan bazaka damuba akwai maganar dazan fada maka.

   Bude mashi mota Dr, yayi yashigo suka wuce.


 Kuyi hakuri da wannan. Luv u all😘😘😘


Urs 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[12:04pm, 5/15/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani,

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ (H,O,N,A)


Thanks all my friends for u,r concern. Am feeling better😘😘😘



135.....136


Bayan sunje office din Umar,Dr. Usman ya kalli mutumin dasuka taho dashi yace bawan Allah ina sauraronka.

    Hawayen dasuka zubo mashi ne ya goge yace, nide sunana Fafilo, kuma ni yaron Aliyu ne kanin marigayi abokinka, nasanka ne alokacin da aka kawo abokinka da matarshi asibiti sunyi hadari.


Ni kuma alokacin nabiyo sahunsu kamar yanda aka umarce ni, anan naganka kana kuka, hakan yasa nagane kai abokinshi ne.

    Dr, yace Fafilo duk kasaka mu acikin duhu,me kake so kafada ne? 

   Anan fafilo yabasu labarin duk irin aikin da Aliyu yakesa shi yana yi mashi,  har kudin da aka sace ma Abdurrashid. Yace daga nashiga matsala ankwantar da mamana asibiti naje nasameshi shida wani abokin shi alokacin suna shirya yanda zasu kashe Ansar.

     Bayan mungaisa ne  nafada mashi abinda ketafe dani, rufe ido yayi ya munrashin mutunci kuma yakoreni, yace idan har nabari yakara ganina acikin garin nan seya sa ankasheni.


Sanin halinshi yasa nakoma kauyen mu dazama, haka mamana tarasu, tundaga lokacin nashiga matsala ga ciwo babu kudin magani narasa inda zansa raina, wata rana nafito bakin titi mota ta kadeni, haka nayita jinya karayar danayi akafa batasamun kulawa hakan yasa kafar ta rube danaje asibiti sede aka yankemun.

    Nashiga tashin hankali ga tunanin bayin Allah dana cuta,hakan yasa nayanke shawara inzo innemi yafiyar Ansar kuma intona ma Aliyu asiri, jiya nashigo garin da dare, shine yau nafito bara insamu abinda zanci sannan inje innemi Ansar, segashi Allah yahada ni daku.


Mamaki sosai yakamasu,kowa yarasa abinda ze fada. Nabeel ne yayi karfin halin fadin, tunda kariga da kadauki fansa akan Aliyu ai base ka nemi yafiyar Ansar ba. Fafilo ya kalleshi cikin rashin fahimta yace bangane me kake nufi ba. Nabeel yayi murmushi yace duk abinda kafada gashinan ahannuna, kuma ba Audio nayi ba vedio ne, kaga idan mukaje kotu seka fada mana yanda akayi karataya ma Ansar laifin kisan Aliyu.


Cike da mamaki Fafilo ya kalli Nabeel, yace dan Allah kafadamun abinda kake nufi, wlh bansan komai akan abinda kake fada ba.


Umar ya gyara zama, anan. Yafada ma Fafilo duk abinda yake faruwa. Nabeel yace Fafilo dan Allah kada kabamu wahala kafada mana kaine ka kashe Aliyu? Kasande ko baka fada ba, idan muka kaika kotu akaji abinda kayi dole se anyanke maka,hukuncin kisa, gara kafada mana gsky.


Kuka fafilo yakeyi sosai, Dr, yace kayi hakuri bazamu cutar da kai ba, domin muna cikin tashin hankali, munrasa mafita segashi Allah yakawo mana kai, katemaka kafada mana gaskiya.

   Fafilo yace wlh bana tsoron ayankemun hukuncin kisa, idan har hakan zesa Allah ya yafemun laifin dana yimasa, wannan shine babban dalilin dayasani nashigo domin in kwance duk wani kulli da mukayi,segashi kuna fadamun wanda yayi duk wannan laifin ya mutu.


Wlh tallahi kunji na rantse maku banida masaniya akan mutuwar Aliyu,wannan abinda nafada maku shine kadai abinda nasan na aikata, kuma ashirye nake inje kotu domin infadi komai danasani, kaiconka Aliyu, naso ace yana raye domin in tona mashi asirin a bainar jama,a kowa yasan mugayen halayenshi, gakiya kayi mutuwar wulakanci.


Shiru ne yabiyo bayan maganar da Fafilo yayi, Dr, yanisa yace Innalillahi wainna ilaihirraji,un. Haryanzu bamu sami shadar dazata hana ayanke ma Ansar hukunci ba, duk da munsami makami hakan bazesa alkali yaki yankema Ansar hukunci ba, tunda babu shari,ar data ce wani yadauki doka da hannunshi.


Nabeel yace ina ganin mutafi dashi gida yazauna acan har muje kotu tunda de yace ashirye yake daya fadi gaskiya, insha Allah kafin akoma kotu zamu sami wata shedar, haka suka tafi da Fafilo suna mejin dadi da godema Allah akan wannan nasara dasuka fara samu.


H. Farida ce dasu Lami afalo zaune, Farida tace wlh nakosa ayankema wancan shegen yaron hukunci ko zamu samu dukiya, babu rabon Aliyu yaci wannan dukiyar bawan Allah duk irin burin dayaci akanta sede ni inci mashi, gaskiya Lami kawance dake akwai dadi, shiyasa akullum nake kara sonki, kinga yanzu semu ci dukiyarmu hankali kwance, tunda ,ya,ya na da jikana zasu samu kaso me tsoko. Allah de yasa Iman ta haiho mana namiji yanda zamu cinye dukiyar duka.


Wani murmushin rainin wayo Lami tayi ta dubi. Su Khadija, sannan tace, Farida kenan, seyanzu nake kara godema Allah daya bani diya mace, kinsan hausawa suna cewa daka haifi shugaban kasa gara ka haifa mashi mata. Dole ne inyi alfahari dasamun diya mace, tunda gashi ta dalilinta zanfita daga cikin talauci, inbar garin kaka da kakanni, indawo cikin birni, Farida tace Lami bangane abinda kike nufi ba,Lami tace babu komai Farida kawaide kinsan da diyata da jikata sun sami abun duniya tunda ba miji gare ni ba, ai dole inyi yawona ko? Shiru. Farida tayi tana kallonsu suna dariya, cike da bacin rai ta tashi tanufi part din dasuke zaune. Lami tace bakiga komai ba ma, wlh sekinyi kuka inde nice, ai dama nafada maki ba amun haka.


Zaune suke afalon Amina, Shatu tana kwance bisa kujera jimmala kuma tana kitchen. Asma,u tace Shatu hakuri zakiyi kije kiyima Khadija gaisuwa kinga kince mata kwana 1 zakiyi kada taga kindade tadauka ko kindena aikin ne.

    Goge idonta tayi tace Aunty yanzu aikina beda wani amfani agidan, dama saboda Yaya Ansar nakeyinshi, gashi kuma yanzu yana kulle ai kinga babu amfanin inci gaba.


A,a Shatu yanzu ne ma yakamata kije kiyi aiki, Dr. Usman yafada wanda shigowarsu kenan yaji suna maganar, bayan sun zauna ne, yacigaba dacewa, kila ta dalilin zuwanki musami wani abun, duk da gobe ne za,a shiga kotu, amma wlh jikina yana bani akwai wani munafunci da matan gidan can sukeyi,tunda fafilo yace mun hada khadija asa hannun gurin kisan abokina, ko jiya dana gama sallah na kwanta nayi mafarki me cike da alkhairi sede rashin sanin fassarar mafarki yasa kawai nayi addu,ar zabin alkhairi daga Allah.


Asma,u tace bangane Khadija tana da sa hannu akisan Abdurrashid ba? 

Anan Dr, yafada masu duk abinda Fafilo yafada masu, yace ma Umar yashigo dashi, kuka sosai sukayi dasukaji Aliyu ne sanadiyar mutuwar Yayanshi.


Asma,u tace duniya abin tsoro ce, inama ace Aliyu be mutu ba, wlh dayaga wulakanci tun aduniya, aini ko mamanshi wlh banyarda da ita ba, amma babu komai akwai Allah.

   Waya tadauko zata kira Abban Safana, Dr, yayi saurin hanata, yace. Kada kisa shock yakamashi dama yana cikin tashin hankali, kibarshi idan aka gama komai daga baya zeji.

 

Haka sukayita jimamin al,amarin, Umar yashigar da Fafilo wani daki awaje ya kaimashi abinci da ruwa. Da kyar suka shawo kan Shatu ta tashi tasake kaya zuwa irin kayan datake sawa suka tafi tare da Amina.

   Afalo suka samesu harda kawar khadija Bilkisu suna zaune tare da karamin danta yana zaune yanata wasa da waya. Bayan sun gaisa ne, Shatu ta kalli Khadija tace Aunty Ya hakuri , ashe Alhaji yarasu? Khadija tace wlh kuwa Shatu aranar da kika tafi da dare dan yayanshi yazo ya kasheshi. Wasu zafafan hawayene suka zubo ma shatu jin abinda khadija tace. Khadija tace kiyi hkr shima ai gobe za,a kashe shi, fashewa tayi da kuka.

    Bilkisu tace Allah sarki daga gani de Uban gidanki yana yimata abin alheri, kalli yanda take kuka. Khadija tace aidole kinsan Aliyu akwai son kyautata ma mutane. Tace yajikin Baffan naki? Tace yaji sauki jikinne ma yahanani dawowa dawuri. Khadija tace wayyo Allah yakara sauki, suka ce Ameen. Sun dade kafin sukayi masu sallama zasu tafi, Shatu tace gobe zanzo in Allah yakaimu. Khadija tace babu damuwa amma kizo dawuri sbd. Zamu fita zuwa kotu da safe. Har sun kai bakin kofa yaron Bilkisu yace Momy kamomun camera awayrki indauki hoto, bilkisu tace oh kai boy kaide ace bakada aiki sedaukar hoto.


Cak Shatu ta tsaya jin anyi maganar abun daukar hoto. Saurin juyawa tayi. Tana kallon labulen dake jikin falon. Wani murmushi naga tayi sannan tajuya suka fita.


Urs,

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[12:22pm, 5/16/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ ( H,O,N,A)


Nayi mistake ana jiya nasa 135.....136 to 140 ne. Inafatan za,a gane. Tnx all my lovly family and friends😘😘.


140.....145


Shatu ce tsaye adaki takasa zaune takasa tsaye jiaran dawowar su Umar kawai takeyi, takira no shi bata shiga. Har akayi Isha,i basu dawo ba, su kuwa suna can hankalinsu atashe domin gobe ne shiga kotu.


Se karfe 9 suka dawo jiki babu kwari, bayan sunci abinci Umar yakalli Dadynshi hawaye suna fita daga idonshi yace, dady shikenan gobe za,a yanke ma Ansar hukunci, munkasa samun hujjar dazamu kareshi. Kuka me karfi ya kwace mashi, Nabeel ya matso kusa dashi yana lallashin shi.


Dr, shima kukan yakeyi, yace Allah gamu gareka, Allah kakawo mana hanya mafi sauki domin ceton bawanka daga hukuncin abinda beyiba. Turo kofar da,akayi dasauri yasa suka maida hankalinsu akallon kofar.

Shatu ce tashigo tana murna tana fadin Yaya Umar wlh natuno, ai dasauri Umar yakaraso gabanta, besan lokacin daya kamota yazaunar da ita bisa kujera shi kuma yazauna akasa kusa da kafaunta, kamar meneman tuba.


Dr, cike da doki yace Shatu mekika tuno fada mana,dan Allah domin yanzu bamuda sauran karfin guiwa.


Shatu tace, lokacin ina gida kafin muyi aure Yaya Ansar yataba bani wata camera wadda ake daukar hoto, tunda naganshi yadaukeni awayarshi nace masa nima inaso in rika daukarshi idan yatafi se narika kallo, hakan yasa yakawomun camera har yakoyamun yanda ake amfani da ita, tun bayan munyi aure bankara dauko taba.


Aranar danaji firan su Aunty lokacin ina toilet banji abinda suka fada daga farko ba, sede karshen abinda Aunty tafada, hakan yasa nashiga damuwa dan ganine nake ba maganar H. Farida danaji sunayi kadai sukayi ba, hankalina yatashi narasa mesuke kullawa.


Awashe garin ranar tafiya takamani zuwa gida dubo jikin Baffa, hankalina yatashi ganin zanyi kwana daya bansan mezasu iya fada ba wanda bazanji ba tunda bananan, ina dauko kayana dazanyi tafiya dasu kawai naci karo da Camera ta, cike da farinciki nadauketa.


Hakan yasa nayi sammako tunda safe naje gidan,bayan mungaisa tace inshiga inyi aikina tunda unguwa zantafi, idan tagama zatayi sauran, ciki takoma tace zata wanke bandaki.

   Tana shiga nayi saurin jawo teburin dake falo natakashi na seta Camera abayan labule ta yanda babu wanda ze ganta, seda na tabbata tafara aiki sannan naje nayi aikina, kwata kwata namanta dana aje ta sejiya da Umma tace muje inmasu gaisuwa harzamu fita naji wani yaro yana maganar akunna mashi Camera yadauki hoto, alokacin na tuna na ajeta. Saurin duba inda na ajeta nayi, abun mamaki naganta tana gurin.


Gaba dayansu hamdala sukayi, suna cike da farin ciki. Dr, yace lallai kam duk wanda ya aikata wannan aiki camera ta daukeshi, saboda Afalo khadija tace ankashe Aliyu abisa doguwar kujera. Allah mungode maka, lallai Shatu kin cika yar halak, babu abinda zamuce maki sede godiya.

    Hakika shigowarki rayuwarmu babbar nasara ce da alkairi, Allah yabiyaki da mafificin alkhairinsa, kowa yace ameen. Dr, yace dole yau muyi sallar godiya ga ubangijinmu dan shine yaji kanmu har yakawo mana wannan hanya mafi sauki.


Nabeel yace Shatu gobe dole kiyi sammako,kije kidauko Cameran, nasan dawuri zasu tafi kotu, kuma khadija tayarda dake, nasan zata iya barmaki makulli, suna tafiya kicire Cameran, zanyima. yaya Fadeel magana kitafi da wayarki zanbashi no, ki kina gamawa ki kirasa zezo yadauke ki sekutaho kotun, wayarshi yadauko yace takaranto mashi no, ta. Umar ne yafada mashi, bayan yayi saving yayi mata VTU, yace ga kudi nan natura maki koda baki da kudi awayar.


Kiransu As,mau Dr, yayi awaya yace suzo falonshi. Bayan sunzo yayi nasu bayanin da Shatu tayi masu, kowa farin ciki yakeyi dajin wannan nasara da aka samu, suka addu,ar samun sa,a.

   Nabeel yace Dady bara intafi, zanfadama Yaya Fadeel duk yanda zasuyi goben. Dr, yace to sannu Nabeel kana kokari kaima Allah yabiyaka. Umar yatashi yaraka shi,

   Asma,u tace Dr, ko afada ma Alhaji? Yace a,a wannan maganar idan har tafita daga gidan nan tana iya yaduwa cikin daren nan, saboda nasan Abba yanzu yana tare da matarshi, idan har nafada mashi yana iya sanar da ita, kuma kinsan tana iya fada masu Lami, gara idan munhadu gobe infada mashi kada se anje kotun yagani daga sama, nasan bazeji dadi ba. Tashi sukayi kowa yaje yayi alwala suka kabbara sallah.


Tun karfe 7 Shatu ta isa kofar gidan su khadija, lokacin dataje suna cin abinci kasancewar dawuri sukeso su fita, mamakine yakamata ganin Iman tana kara gyara tsummuna acikinta, shigowarta yasa tayi saurin sakin rigarta. Bayan sungaisa taji Lami tana cewa Iman zauna ahanklaifa kinsan ba,ason me ciki yana abu dasauri. Kara kallon Iman Shatu tayi tana mamakin abinda tagani shi ake kira da ciki.


Khadija tace Shatu sarkin aiki, harkinzo? Ta e wlh ai naji kince zaku fita dawuri. Khadija tace ai bazamu tsaya jiran kigama ba, kawai zan barmaki makulli, kuma gashi hada megadi zamu tafi.


Lami ta harari Shatu, itade haka kawai taji bata kwanta mata, yar kauye da ita amma jikinta be nuna alamun wahala ba, se wani haske ma takedashi kamar yar hutu, yatsina fuska tayi tace, kiyi mata kwatancen kotun idan tagama seta kai maki can, tunda babu wanda besan babbar kotu ba.

    Dan bamusan lokacin dawowarmu ba, kuma baza abarta tayi tazama iya kadai agida ba. Haka kawai in banda abunki ma Khadija dasaurin yarda wai harzaki bar ma me aiki makullin gidanki, ta tafi kawai idan mundawo semuyi aikin da kanmu gobe tazo tayibaikin.


Wata irin zufa ce tafara fitoma Shatu jin abinda Lami take fada, acikin zuciyarta tafara addu,ar neman sa,a

    Lami tacigaba da fada, kinsan fa bakauyen mutum ba abun yarda bane, nide hankalina be kwata abata makulli,ba.


Khadija tace kai momy, wlh nayarda da ita, babu ruwanta, Iman tace ai babu abinda zatayi kawai abata mana. Lami tace tonaji, amma ki kulle dakunanki da store idan yaso idan ta gama seta kulle kofar falon.


Ajiyar zuciya Shatu tayi, Khadija tace toshikenan momy. Bayan sungama komai ta kulle ko ina tabata makullan falon tace idan kinje kina shiga kitambayi inda ake shari,a da kinshiga layin farko daga can gaba. Muna nan azaune.


Seda Shatu ta tabbatar suntafi sannan taciro cameran takira Fadeel tace mashi tagama, yace tajirashi gashi nan zuwa go slow ne yadanyi yawa. Ganin haka Shatu taje tayi aikinta tagama komai tazauna zaman jiranshi.


Kotu tacika makil da jama,a kowa yanason yaji karshen shari,ar, kakannin Ansar sunzo daga katsina harda sauran yan uwansu, Halima ma tazo, danginshi na Safana duk sunzo, Bilkisu kawar khadija da diyarta Hauwa suma sunzo, Hauwa tana tare da Iman, kowa yashiga ciki suka zauna.


Bayan alkali yashigo sannan aka shigo da Ansar, duk yayi baki yarame, kowa yaganshi seyayi mashi kuka. Dr, nazune kusa da Abban Safana bayan yagama fada mashi abinda yafaru, sosai yayi murna da jin wannan al,amari.

Bayan anyi shiru ne magatarkarda yatashi yakaranto karar da za,a cigaba da sauraro.


Alkali yanemi barrister Umar daya. Cigaba da kawo shedar shi, Umar yatashi yace inason ganin Iman matar Ansar zanyimata yan tambayoyi ya megirma me shari,a. Kotu tana son ganin Iman.


Kozaki iya fadama kotu ainihin sunanki?


Goge hawayen dake idonta tayi tace , sunana Farida Aliyu Alkali, kuma ni matar wanda yakashemun mahaifice.


Malama Iman, alokacin da Ansar yashigo gida yana kuka, bayan yakoma dakinshi, dakika ajemashi ruwa kika fita kinkarajin motsin fitarshi?


E lokacin ina daki nakasa bacci saboda naga Yaya Ansar yana kuka kuma naje gurinshi yakoroni, hakan yasa nakasa yin bacci. Ina zaune naji motsin mutum yafita, bayan wani lokaci kuma senaji ansake dawowa kamar ana gudu naji anbude dakinshi anshige, daga nan ba,a kra fita ba. Ashe lokacin ne yafita yakashemun Babana.


Amma meyasa lokacin da kikaji anbude kofa baki fito ba, tunda kinsan halin dakika barshi aciki?


 Nide kawai tsoro naji, tunda muke beta mun tsawa ba, shiyasa naji tsoron kada infita ya dukeni.


Mungode Iman, zaki iya tafiya.


Nabeel ne yakalli agogon hannunshi yaga haryanzu su Shatu basu iso ba, kuma saura mutum 1 Umar yagama fiddo da shedarshi, fita yayi yakira Fadeel yace mashi sunkusa kara sowa.


Umar yabukaci ganin Fafilo agaban kotu, wata irin faduwar gaba khadija taji lokacin da aka kira sunan fafilo, azuciyarta take tunanin meyakawoshi kotu.


Bayan yafito ne, Umar yace yafadi sunanshi,


Ni sunana Lukman, amma ana kirana da Fafilo.


Fafilo menene alakarka da marigayi Aliyu?


Nide naksance yaronshi ne, duk wani mugun aiki idan yatashi niyake sakawa inmashi. Tundaga sata harzuwa kisan kai. Hakan yasani naje na kwance ma Dan uwanshi. Burkin mota alokacin dazasu je dauko dansu daya dawo daga makaranta.

    Bayan nazo nasheda mashi sunyi hadari yasani inbisu asibiti intabbatar da sun mutu kafin inbar gurin.


Kuma shine yasani nakashe accounter din Yayanshi wanda yaje ciro makudan kudi abanki, ni kuma na kashe shi na amshe kudin.


Bayan ya sallameni kudi masu yawa yace zekara nemana idan wani aikin yataso.

      

     Tundaga lokacin bekara nemana ba, nashiga matsala naje nasameshi agida shida abokinshi suna shirya yanda zasu kashe Ansar, ana narokeshi kudi yamun korar wulakanci yakoreni. 

   Tundaga nan bansake ganinshi ba, se labarin mutuwarshi. Hakan yasa nazo infadi gaskiyar abinda yafaru, kuma ashirye nake in amshi duk wani hukunci daza,amun.


Gaba daya kotun tadauki hayaniya, khadija zufa kawai takeyi itada lami da Farida, saukinsu daya ba,a kira sunansu ba. Lami tace ki kwantar da hnklnki tunda wanda ya aikata laifin bayanan, kuma dole ayankema Ansr hukunci tunda harya dauki doka ahannunshi.


Abban Safana dukewa yayi yana kuka kamar karamin yaro, Alhaji Abbati ne yarika bashi hkr.


Mikewa Farida tayi tace wlh karya yakeyi Aliyu baze kashe dan uwanshi ba, kawai sunrasa abinfada ne.... Alkali ya daka mata tsawa yace kotu ba kasuwa bace dazaki tashi kina magana haka. Komawa tayi ta zauna tana maida numfashi.

 Ganin kotu ta ymutse yasa Alkali ybada hutun minti 20.


Kowa fitowa yayi yana gadar albarkacin bakinshi, Ansar zama yayi agurin yana wani irin kuka meban tausayi, gashide angane wanda yakashe mashi iyaye, amma kuma baya gurin,sannan gashi shi kuma anja mashi sharri, wanda ya tabbatar da andawo za,a yanke mashi hukunci, tunda ba,a samu shedar dazata nuna bashi yakashe Aliyu ba.


Urs,

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[5:38pm, 5/17/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@ ( H,O,N,A)


145.....150


Haka kowa yafito waje, hankalinsu Khadija yafara tashi ganin anfara kawo hujjar dazata iya tona masu asiri. Lami ta matsa kusa da Farida tace bana son kina magana akotu, domin wanda aka tonama asiri baya duniyar, kuma laifinshi baze shafeki ba, gara kiyi shiru tunkafin allura ta tono galma.


Kallonta farida tayi da mamaki tace mekike nufi da haka? Murmushi tayi tace ina nufin batun kishiyarki Maryam, tana kaiwa nan tawuce gaba tana murmushi. Wata irin zufa ce tarika fitoma Farida jin abinda Lami tafada.


Nabeel ne da Umar abakin gate sukaje taho dasu Shatu, tahanyar baya suka bi dasu, wani daki suka samu, anan sukayi saurin kunna Cameran sbd saura mintuna kadan akoma. Shatu kuma Umar yanuna mata inda su Khadija suke taje ta kai masu makulli. Da harara Lami tabita tace wlh nide zuciyata takasa yarda da wannan yar fulanin, munafukai nesu. Shiru Shatu tayi tawuce ta koma gurinsu Umar.


Mamaki ne yakamasu lokacin dasuka kalli abinda ke cikin cameran, wasu hawayen farin ciki ne yarika zuboma Umar, sunyi matukar farin ciki da wannan sheda dasuka samu, cike da kwarin guiwa suka koma kotu, Nabeel kuma yaje yaduko kayan dazasu hada aciki kowa yasamu ganin abinda ke cikin cameran.


Bayan kowa ya nutsu alkali yace barrister Umar kai muke sauraro, tashi yayi cike da kwarin guiwa, fuskarshi dauke da murmushi, barrister Saddik wanda yafara tsorata da Umar, yakara kallonshi, zufa yaji tana fito mashi.


Umar yace ya megirma me shari,a inason afitomun da SHATU BUBA DIYAR MAHARBI, akwai tambayoyin dazan yimata.


Alkali...kotu tanason ganin Shatu,

  Sam khadija bata kawo komai ba jin ance Shatu, lokaci guda Khadija tamike tsaye ganin wadda batayi tsammanin gani ba, segata tafito tana shirin bada sheda, Lami ce tajawota tazauna, kuka sosai khadija takeyi, Lami tace menafada maki? Kiyi shiru nasan bawata sheda me karfi zata bayar ba, khadija tace momy idan kuma tanajin duk irin maganganun damukeyi nida Aliyu fa, kinsan dole nima amun hukunci. Kiyi shiru bama zata fada ba. Iman wadda tundazu tafara kuka ganin halin da ake ciki, tace Allah yasa batasan cewar cikin karya gareni ba, kinga ko dazu data shigo tasameni ina saka tsumma.


Umar yace kozaki iya fada ma kotu cikekken sunanki da kuma tarihinki ko ke wacece?


Sunana A,ISHA ABUBAKAR WADDA AKAFI KIRA DA SHATU BUBA DIYAR MAHARBI.


Kuma ni matar wadda ake zargi ce wato Ansar....... karyane yame shari,a, Ansar beda wata mata ce Iman,,,,, Alkali yace ki nutsu kotu bagurin wasa bane, Lami tazaunar da Khadija wadda ta tashi tayi magana, Kuka sosai Iman takeyi, Hauwa na lallashinta, aranta kuwa farinciki ne tana yima Iman Allah yakara.


Umar yace amtsayinki na matar Ansar, me ya kaiki yin aikatau agidan kawunshi? Objection my lord, muna magana ne akan kisan da Ansar yayi, bekamata brr. Umar yakawo wani zance na daban ba.


Korafi be karbuba, maganarshi tana kan hanya, cikagaba da tambayarka brr. Umar.


Munajinki Shatu......


Anan Shatu tafada ma kotu komai, har irin maganganun datakeji agidan khadija ita da Aliyu, har takawo yanda akayi ta boye Camera afalon khadija.


Shiru kotu tayi, inbanda kukan Khadija da Iman babu abinda kakeji. Lami hankalinta yatashi ganin ana tona asirin diyarta, kallon Farida tayi taga tana murmushi, matsawa kusa da ita tayi tace wlh idan har alkali ya yankema diyata hukunci sena tona maki asiri.


Surutu ya kaure acikin kotu kowa da abinda yake fadi, Ansar kuwa runtse ido kawai yayi yana karajin radadi azuciyarshi, gashide anata samun sheda akan irin mugayen halayen kawunshi, amma haryanzu ba,a samu wadda zata nuna bashine yayi kisan ba. Abban Safana shima Kuka ya keyi sosai.


Alkali yabuga teburi akayi shiru, yace ma yan sanda idan manager na kamfanin Ansar yana cikin kotu shima atsareshi, dan yaji shima yanada laifi acikin bayanin da Shatu tayi, zare ido manager yafarayi, aranshi yace meyakawo ni kotu, ina zamana nace bara inzo inkalli yanda za ayi, gashinan nima ta rufta dani, Umar ne yanuna ma yan sanda shi, suka kamashi.


Alkali yace kotu tana son ganin abinda ke cikin Camera.

Nabeel yatashi yasa aka kulle windors aka kashe wuta sannan aka kara A.C tacikin kotun, anan suka hada komai, shiru ne yaziyrci kotu, kowa se raba ido yake acikin duhu, yan sanda sunkasa sun tsare bakin kofa, anan yayi playin cameran.


Shatu aka fara nunowa tagama aiki ta tafi, can se ga su Aliyu da khadija zaune afalo bayan sungama cin abinci. Aliyu yace dazu munyi waya da barrister Saddik nake mashi magana akan inason yayimun takardun kamfanin da Ansar yake ciki, tunda yayimun guda 2, dan inaso in mallake duk wata dukiya ta Ansar.

Seyacemun idan har inaso in mallaki sukiyar Ansar gaba daya dole sena kasheshi.


Amma ke narasa dalilinki na hana akashe shi yanzu tunda haryanzu Iman bata haihu ba kawai mu kashe shi tunda beda uwa da uba kinga mune zamu ci dukiyarshi.


Khadija tace agaskiya bangoyi bayan akashe Ansar yanzu ba. Afusa ce Aliyu yace to momyna tace ita tayarda akasheshi, kuma tunda tayarda bana bukatar yardarki, zamu tsaya harse Iman tasamu ciki ne, tunda bata samuba nizanyi abinda yayi mundede.


Cike da masifa khadija tace tunda ita ta haifa ai dole tasa akashe wani, nikuma tawa diyar ko oho, to albishirinka, yanzu haka Imana ciki ne da ita, shiru kawai nayi banfada maka ba.


Cike da fara,a yace da gaske? To tunda tasamu cikin kawai mu kasheshi, khadija tace nima kabari zenayi shawara da tawa Uwar. Ranshi abace yatashi yace nabaki nan da kwana 2 idan har baki yarda da kudirina ba ni kuma zankashe Ansar, ke kowa ma zan iya kashewa inde akan kudine, tunda na kashe dan uwana dayafi kowa sona, babu wanda bazan iya kashewa ba. Fita yayi yana masifa.


Waya Khadija ta dauko ta kira Iman, bayan tazo tace Dadynki yana so yakawo mana gardama akan plan dinmu dama tunjiya mukayi wata shawara da momy, shiyasa nakiraki domin kiji daga bakinta.


Kiran Lami tayi tasaka wayar a hands free, bayan sungama gaisawa Khadija tayi mata bayanin abinda yafaru yanzu ita da Aliyu. Lami tace ina Iman din, tace ganinan, tace yauwa inaso ki saurareni da kyau kiji abinda zanfada maki, duk wani hukunci dakika ga munyanke muna yinshi saboda ke, kinsan aduniya nafiso kiji dadi kema kishigo cikin manyan mata. Amma hakan bazata samuba harse mun sami goyon bayanki.


Kinganni nan, harnagama aure da kakanki beta ba yimun kishiya ba, kuma da hannuna na kashe shi saboda inci dukiyarshi, segashi nida mamanki munshigo cikin daula, kuma tabani goyon baya. 


Dan haka kema inaso zakiyi hakuri dan zaki rasa mahaifinki da kuma mijinki. Amma kuma zaki samu dukiya meyawa, dan sekinga dama zaki zauna acikin kasar nan.


Urs.

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[5:42pm, 5/17/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah 

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@(  H,O,N,A)


150.....155


Kuka Iman tafashe dashi, tace haba momy me dady yayi maku zaku kashe shi? Nayarda ku kashe Ansar amma gaskiya kada kutaba mun dadyna.


Lallashinta sukai tayi da kyar ta yarda, jin zata samu kudi masu yawa.   Lami tace yau da dare idan Ansar yadawo kice masa yaje Dadynki yana nemansa, yana fitowa ki kira khadija kifada mata.


Ke kuma khadija kafin yazo kisan duk yanda zakiyi kisa Aliyu yayi maganar kisan iyayen Ansar yanda zeji, nasan dole alokacin zuciya tadaukeshi har yayi wani abu badede ba, alokacin kiyi saurin kiran megadi dan shima yaji abinda Ansar ze fada ko ze aikata, kinga ko kotu muka shiga munsamu sheda.


Iman khadija zata baki maganin bacci, kisamashi acikin ruwa, yana dawowa kitabbatar kinbashi yasha, nasan fa kyar ze saurareki amma kinsan yana da tausayi kisamashi kuka kiceyasha zesamu sauki azuciyarshi.


Nasan dole bacci me nauyi zedaukshi, kina ganin yayi bacci kisamu vest dinshi sannan kisaka kayanshi ajikinki, tunda cikin duhu ne nasan megadi baze ganeki ba, kuma duk yanda megadi zemaki magana kiyi mashi shiru. Hakan ma wata shedar ce idan megadi yagani.


Khadija kafin Iman taxo kisamu ki kashe Aliyu da wuka, amma kisa safar hannu ko tsumma a hannunki.

   Idan takawo maki vest dinshi kishafa mata jini, sannan kibata vest din da wukar, kema kada ki kama wukar da hannunki, kina zuwa kisaka wukar ahannun Ansar yariketa sosai yanda shatin hannunshi ze fito ajiki, sannan kihada da vest din kitura karkashin gadonshi.


Ina me tabbatar maku babu wanda zece na Ansar bane yakashe Aliyu, kuma ana zuwa kotu za,a yanke mashi hukuncin kisa, kuma babu wanda zesan wannan maganar, sede idan kune kuka fada. Godiya sukyi mata sannan suka kashe wayar.

Khadija tace, nafada maki Iman, idan har momy tana raye bazamu taba yin kuka ba. Dan haka kada kidamu kinkusa shigowa sahun manyan mata. Dariya Iman tayi tace bakomai momy zanyi yanda kukace, nima inason kudi ai. Anan khadija takara mata maganar yaron dazasu karbo agidan marayu da ankashe Ansar suce ta haihu.


Daga nan aka cigaba da nuno duk abinda akayi acikin falon, harzuwa lokacin da Iman tayima khadija wayar ga Ansar nan yataho, cikin sauri tafito ta samu Aliyu zaune afalo, fadawa tayi jikinshi tace haba nawan naga tundazu se bata rai kakeyi, dannace baza a kashe Ansar ba. Karka damu nayarda agobe ma akashe shi, saurin rungumota yayi yace kai amma naji dadi, bara inkira barrister Saddik muyi magana. Tashi tayi takoma daki tana murmushin mugunta. Haka yakira brr. Sadik suka fara maganar, kuma dede lokacin da Ansar zeshigo Aliyu yafara maganar kisan iyayen Ansar da yayi.


Anan aka nuno Ansar yashigo. Yashake Aliyu harda irin maganganun dayayi wanda Brr. Yace yadauka awaya, sede kuma sunsha bam ban da nashi.

Bayan anraba su yafita, khadija takawo mashi ruwa wanda tasaka maganin bacci aciki, anan take bayan sunga waya da brr. Bacci yadaukeshi.


Khadija tafito da wuka anan take takasheshi, Iman ce tashigo, ganin babanta akwance cikin jini yasa ta fashe da kuka, itama khadijan kuka takeyi sosai, anrasa wanda zebama wani hakuri. Lami ce takira waya, shiru tayi jin suduka suna kuka, tace khadija kunaso kutona mana asiri ne? Kuyi hkr kibata wukar ta tafi. Dama sena da nafada maku duk meson yasamu duniya takowane hali, dole seya cire tausayi aranshi. 

      Anan tayi tamasu huduba harsuka hakura, cikin sauri taba Iman komai tafita.


Haka suka cigaba da kallon makircin dasu khadija sukeyi, har karshe.

Salati da surutai sune suka cika kotun. Farida ce tashako Lami tana kuka.


Da kyar yan sanda suka raba fadan dasukeyi. Kuka Ansar da Abban safana sukeyi,Iman tunkafin akirasu tayi saurin cire tsummunan dake cikinta😂😂😂😂😂😂😂


 Bayan komai ya natsa alkali yace yana son afiddo mashi da Khadija, Lami, Iman, barrister da Manager.

    Lami ganin alkali yana shirin yanke masu hukunci tace yallabai atsaya inada bayani.

Yace muna jinki. Wlh bamu kadai ne muke da laifi ba. Farida ita ta kashe kishiyarta da driver din gidan da karamar yarinya diyar kanwar kishiyarta.


Tashi Farida tayi zata gudu, dasauri yan sanda suka kamota, aka kawota gurin su Lami se kuka takeyi.


Abban Safana kusan sumewa yayi agurin saboda tashin hankali, seda aka kawo mashi ruwa ya sha, sannan aka,kaishi bisa wata doguwar kujera ya kwanta.


Anan Lami ta kwashe komai ta fada ma kotu, duk abinda tasan sun aikata da Farida seda ta fada.

    Mutane dayawa acikin kotu seda sukayi kuka. Bayan anyi shiru ne, kowa yana jiran hukunci daza,a mashi. Brr. Sadik yakasa daga ido ya kalli kowa saboda tsabar kunya da danasani dasuka saukar mashi. Tunda aka kirashi yayi saurin cire rigarshi da hularta ya ajiye😂😂.

Ansar yarasa mezeyi, kukan farin ciki kona bakin ciki zeyi, babu wadda tafi bashi mamaki kamar Iman,dukawa yayi kasa yayi sujjadar godiya ga ubangiji. Yabama kowa tausayi. Hatta da Alkali seda idonshi yacika da kwalla, ya dade beyi shari,ar data bashi tausayi ba irin wannan.


Bayan yan mintuna Alkali yace kotu zata yanke hukuncinta kamar haka....


Zamu fara daga farko.


FAFILO........wanda shine yabada gudummuwa gurin aikata kisan kai,  da kuma kisan da yayi da hannunshi.

    Abisa saukin daya kawo acikin wannan shari,a, kotu tayanke mashi hukunci dede da laifinsa. Kamar yanda Allah yace duk wanda yakashe shima akashe shi.


Dan haka kotu tayanke maka hukuncin daurin rai da rai agidan yari. Hamdala yayi acikin ranshi yana fadin gara wannan rayuwar da irin wadda nake ciki. Zakuma kabiya diyya ga yan uwan mamatan, sede idan sunyafe maka.


BARRISTER SADDIK.......

   Kaci amanar shari,a irinku basu kamata suyi aikin law ba, kuma kabatama shari,a suna. Dan haka dole zaka fuskanci hukunci megirma.


Kotu tayanke maka hukunci kamar haka

1..... anyi cancling certificate dinka na bar.school, baza akara daukarka aiki ako ina ba.

2....... kotu tayanke maka hukuncin daurin shekara 10 agidan yari bisa goyon baya daka bada aka aikata zalinci. Kuma zaka biya Ansar tarar naira million 1.

   Gaba daya kotu ta dauki hayaniya, kowa da irin abinda yake fada, wasu se tsinema brr. Sukeyi, alkali yabuga teburi kowa yayi shiru.


MANAGER....... abisa laifin cin amana da aka kamaka dashi, kotu tayanke maka hukuncin daurin wata 6 agidan yari, da kuma tarar naira dubu dari 500.


 IMAN.........Bazaki dauki laifin kisan kai ba, amma kinbada gudummuwa gurin aikata laifi, sannan kin aikata ma wani kazafi. Kotu tayanke maki. Hukunci daurin shekara 15 agidan yari, kuma zaki biya Ansar tarar naira dubu 100 saboda kazafin da kikamashi. Zubewa kasa tayi tana kuka tana fadin momy kuncuceni😭😭.


LAMI, FARIDA, KHADIJA........Kudukanku. masu laifin kisan kai ne, dan haka kotu tayanke maku hukuncin daurin rai da rai agidan yari, kuma zaku biya diyya agurin yan uwan mamatan.

Sannan Lami da Khadija zaku biya Ansar tarar naira dubu dari dari abinsa kazafin dakuka yimashi.


Kotu ta wanke Ansar daga zargin da ake mashi, sannan kotu tana bukatar atarkata masu laifi zuwa gidan yari.


Alhamdulillahi, anan muka kawo karshen wannan shari,a, inafatan wannan ze zama darasi ga yan baya. Allah yarabamu da sharrin zuciya. Koooooot🔨🔨.


 Da gudu Shatu ta ruga tarungume Ansar tana kuka, shima kukan yakeyi yana kara matseta acikin jikinshi. Umar da Nabeel suka rungume juna suna farin ciki. Duka yan uwa da abokan arziki farin ciki sukeyi. Abban Safana banda Kuka babu abinda yakeyi, hakan yasa Dr, yakamashi shida Alh. Abbati suka fita, yace ma su Umar sunwuce dashi asibiti dan abashi temakon gaggawa kuma yasamu yayi bacci dan ya huta.

    Asma,u da Amina da Jimmala suka matso suna lallashin su Ansar, suka fita daga cikin kotun.

Awaje suka iske su Iman suna ta kuka, baramma Iman wadda duk tafisu damuwa,

    Iman ta matsa kusa da Ansar wanda yake rungume da Shatu, harkasa taduka tana kuka. Ansar yayi murmushin takaici yace Iman kincuceni, da yanzu nine nake cikin halin da kuke, ku kuma kuna cikin farin ciki.


Nasan Allah baze taba barin zalunci yadore adoron kasa ba. Kuma kije na sakeki saki 3, duk abinda kikamun kije dan kanki. Kafafunshi takama tana kuka sosai. Hauwa ta matsa daga kusa da mijinta dan shima yazo kotun. Kusa da Iman tazo tana dariya. Kallonta Iman tayi tana mamaki.


Hauwa tace Iman kinbani dama nikuma nashigo rayuwarki nayi wasa da ita, waike atunaninki duk abubuwan danake sakaki kinayi sone? Wlh tun ranar dakika auri Ansar naji natsaneki, kuma nayi alkawarin rabaki dashi, hakan yasa dakika fadamun kina dauke. Cikin Ansar nabaki shawarar zubar da cikinshi, kuma na hanaki daukar wani.

   Atunaninki ke kadai zaki zauna babu kishiya, hakan yasa nahanaki zuwa gurin boka dan karkiyima Ansar asirin hanashi aure. Kuma......marin da aka dauketa dashi ne yasata kasa idasa maganar datakeyi, juyawa tayi domin ganin wanda yamareta . Ido tafiddo ganin mijinta tsaye akusa da ita yana huci, anan take yayi mata saki 2 yajuya yayi tafiyarshi.


Anan taduke tana kuka, Bilkisu ta matso takamata tana lallashinta, khadija duk da halin datake ciki seda tayi dariya. Shi kanshi Ansar seda yayi murmushi, anan kowa yayi mata Allah yakara, haka Bilkisu tajata suka tafi gida tunkafin suma ayanke masu hukunci.


     Har kasa. Khadija ta tsugunna tana bama Ansar hakuri, tace nasan bazanga Abban Safana ba, amma dan Allah karokon manishi kobayan Iman tafito yatemaka yarikemun ita. Nasan yanzu bata da gurin zuwa. Kuka sosai takeyi, Ansar wanda idonshi yacika da kwalla yakamota tamike tsaye, yace insha Allah Iman zata koma hannun Abba da zama.


Haka aka wuce dasu gidan yari se kuka sukeyi, dan Lami da Farida sun kasa samun bakin magana,

    Anan Umar yace suwuce gida, Ansar yakara matse Shatu suka wuce gida suna cike da Farin ciki


Urs. 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263

[1:53pm, 5/18/2017] Nabler...: 🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹

SHATU DIYAR MAHARBI

🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹nah

Marubuciyar Zamani

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)


@( H,O,N,A)


155.......200

End

      I Dedicated this page to all my friends, family and my Sweet Mom. May Allah wish u all d best in ur life ameen.😘😘




Bayan sun koma gida Shatu taja Ansar zuwa part dinsu, ruwan wanka ta hada mashi sannan tafito, kamota yayi yace inazaki, kinsan fa banda karfi muje kimun wanka, kuma sabi 5 kayi mun.


Murmushi tayi tashige cikin kirjinshi, yace wlh baki isa ba, wato se acikin gida zaki nuna kinajin kunyata ko, amma dazu cikin baynar jama,a kika rungumeni. Dariya tashiga yi, yace saboda haka daga yanzu kunya ta kare.

    Da kyar tabishi zuwa bandaki ganin yace inde bazata yi mashi ba shikuma bazeyi ba. Sundade abandaki suna wanka kamar bazasu fito ba, bayan sunfito tace Yaya wlh duk karame. Yace Shatuna ba dole ba, garashinki ga rashin kwanciyar hankali, da yanzu fa kila an rataye....... bakinshi tayi saurin rugewa da nata, dama abinda yake jira kenan, ai seya dauketa zuwa gado, daga nan labari yasha bam bam.


Se misalin karfe 4 Abba yafarka daga baccin dayakeyi, kuma yaji dama dama ajikinshi, hakan yasa yanemi Dr, dasu tafi gida. 


Zaune suke afalon Dr,  bayan Abba yayi wanka suka zauna shida  da Alh. Abbati suna cin abinci,  bayan sungama yasha magungunanshi, sannan yace yanaso akira mashi kowa, akwai maganar da yakeso yayi, saboda ayau zasu koma Safana. Dr, yace Abba kabari se gobe mana kafin nan ka kara jinsauki. Yace toshikenan amma jirgin safe zamubi, akiramun su.


Zaune suke afalo Shatu tagama bama Ansar abinci, kwanciya yayi bisa cinyarta yace Shatuna inaso inga ranar dazaki haifa mun yara,Allah yasaukeki lfy, nima inzama Baba. Kanshi tashafa tana murmushi tace ameen Yaya na.


Kwankwasa kofar da akayi ne, yasa Ansar tashi yace ma Shatu tashiga ciki saboda kayan dake jikinta,. Umar yagani tsaye bakin kofa, dariya yayi yace wai kai haryanzu baku koma gidanku ba? Umar yace kai muke jira kamaida mu dama kai ka kawomu ai, Ansar yace wlh sede abaku daki, dan idan kaga nafita to masallaci zani, amma kaima kasan senayi Kara,i. 

   Dariya sukayi gaba daya Ansar yace mushiga ciki mana. Umar yace rufamun asiri, babu inda zani inje inga abinda yafi karfina, dama Abban Safana ke nemanmu kuma kayi sauri kutaho.


Zaune suke gaba dayansu afalo. Abban yasa aka bude taron da addu,a, sannan yafara. Magana.

Alhamdulillahi, Allah mungode maka daka nuna mana karshen wannan shari,a kuma kabamu sa,ar cinyeta.


Hakika wannan abu dayafaru bakaramar zarabawa ba ce agaremu, semugodema Allah daya bamu ikon cinta. Da farko iname kara nuna farin cikina da godiya agareki Shatu.


Tabbas zuwanki cikin familynmu bakaramin alkhairi bane, domin kinyi mana rana wanda badan Allah yasa keba da bamusan halin da zamu shiga ba. Allah yabiyaki da mafificin alkhairinsa, kuma yabaku ,ya,ya nagari.


Shi,kuma Aliyu bazan yimashi baki ba, sede ince Allah yayi masa rahama, amma tabbas yabani mamaki, kuma duk abinda ya aikata yarage tsakaninshi da Allah da kuma wadanda yayi mawa, gashi suduka. Basa duniyar bare yanemi gafararsu. Nide nayafe mashi, kuma ina nema mashi gafararku, saura kuma Allah yashiryesu.


Ita kuma Farida dama tun akoto na saketa, itama yarage tsakaninta da Allah, dama duk abinda kayi shizaka girba. Ansar kayi hakuri da irin raywar daka tsinci kanka, dama duk bawa akwai kaddarar da Allah yake jarabtarshi da ita, kai kam kaga taka kaddarar, Allah yakara tsaremu,  kayi rashin iyaye, amma gashinan Allah yabaka mace tagari, dama kuma shine babban rabo ga mutum aduniya idan yasamu mace tagari,. Kamar yanda Manzon Allah S,A,W, yace. Mafi alkairin jindadin duniya, samun mace tagari. Allah yabaku zaman lafiya.


Dr. Usman da iyalanka babu abinda zance maku sede ince Allah yasaka maku da aljanna, hakika nayi rashi da nagari, amma yanzu Allah yabani wani, nayi rashin family, gashi yanzu nasamu, kaima Nabeel da Hajiya mungode sosai, Allah yabar zumunci, yanda Allah yahadamu Hajiya inaso kome zetaso kisanar damu, domin yanzu munzama yan uwa, nasan za,ayi bikin Nabeel, idan lokacin yayi dan Allah kisanar damu.


Allah yajikan ku yasa aljannace mako manku, shiru yayi yana goge kwallar data zubo mashi, kowa seda ya yazubar da kwalla.

    Dr. Usman yamika ma Abba wani file, yace Abba wannan file din takaddun kadarorin Abdurrashid ne, wannan kuma hard disk din computern shine. Tun kafin yarasu yakirani yabani su, yace inrikesu agurina, harse Ansar ya mallaki hankalinshi sannan inbashi. Tun ranar daya fara gane Aliyu yacanza halinshi yahadasu yabani, hard disk din kuma aranar daze rasu yafadamun inje dakinshi indaukeshi.


Abba ya girgiza kai yace nagode Dr, tabbas karike amanar da abokinka yabaka, Allah ne kadai ze iya saka maka da alkhairisa. Kuma yanzu komai yawuce anyi mana hankali, abinda yarage semu dauki matakin zama da mutane, dan yanzu duniyar tana bani tsoro, idan har zaka zauna da dan uwanka ya cuceka, dole kaji tsoron zama da wasu.


Saboda haka Ansar, Umar inaso kusaka kwakkwaran tsaro a duka kamfanonin Ansar, munga amfanin camera, shiyasa turawa suka fimu cigaba, basuda mtsalar irin wadannan abubuwan.


Inaso kusami lokaci kamar da dare, banaso kowa yasan lokacin dazakuyi aikin, aje asaka camera ako ina, sannan ahada shi zuwa office dinka da dayan office din kamfanin, tayanda duk wani motsi ko magana ta mutanen dake cikin kamfanin zaka rika gani, hakan zesa musamu saukin fitar da bata gari daga cikinmu.


Umar yakalli Abba yace Abba dama Khadija ce tabada sako afada maka, Abba yace inajinka, anan yafada mashi duk abinda khadija tace, shiru yayi nadan wani lokaci sannan yace babu damuwa, ai hannunka baze taba rubewa ka yanke ka yar, Iman macece, koda namiji ne bazan iya barinshi yashiga duniya ba, bare mace.

Domin idan mutum yayi nadama ba,aso akyaleshi, anfiso ajawoshi seyaji dadin tuba Adurin Allah, insha Allah idan inada rai, data fito nizan dauketa in aurar da ita, dan da ace Ansar bakayi saurin yimata saki 3 ba, da zance ka maida ta, amma duk da haka banaso kariketa amatsayin abokiyar gaba, itama taga rayuwa kuma nasan hakan ze zama darasi agareta.

    Ku dukanku bandauke kowa ba, duk wanda ke cikin falon nan ina me mika wasiyata akan Iman, idan har ta Allah takasance akaina, ina rokonku daku dauki Iman kuyi mata kamar yanda zanyi mata, dan Allah. Asma,u tace insha Allahu ma zaka aurar da ita da hannuka,idan kuma abinda kafada yakasance insha Allahu zamu cika maka burinka.


Murmushi yayi yace yauwa nagode, kinsan ai natsufa, dariya aka sa gaba daya. Ansar yana sosa keya yace Abba nima inada magana, yace inajinka.


Dukar da kai yayi yace Abba dama cewa nayi idan ka koma gida babu kowa agidan shine uhm....uhm.... Alhaji Abbati yace shine me? Kayi magana mana.


Shine nace dama kuzauna da Aunty Asma,u...... Gaba daya falon akasa dariya. Alh. Abbati yace lallai Ansar narigaka azuciya karigani afili, tabbas wannan magana haka take, kuma ni na amince dan nine waliyi, dama Asma,u tunda mijinta yarasu baki kara wani auran ba. Yanzu semuyi tuwona mai na. 


Alh. Abbati yace nasande abokina ya amince, Asma,u kin amince ko seya biya cin hanci? Dasauri ta tashi tana murmushi tashige daki. Umman Nabeel tace tonima na amince mata, amma Alhaji bamuji kace komai ba. Murmushi yayi yace ina ganin magriba takusa ko. Dariya suka sa.


Alh. Abbati yace Alhamdulillahi, Allah mungode maka, insha Allah da munkoma za,a daura aure ta tare ko abokina? Abba yayi murmushi yace Allah yakaimu. Ansar yace uhm gaji su Abba anaso ana kaiwa kasuwa, pillown kujera Abba yadauko yawurgeshi dashi, tashi yayi yaruga yana dariya. Kowama dariyar yakeyi (HAPPY FAMILY😘😘😘)


Washe gari jirgin karfe 7 sukabi, kowa kuka yakeyi, saboda zaman dasukayi sun saba. Zaune suke aharabar gidan su Umar. Ansar yakallesu yace Yakamata ayi hanzarin maidani sabon gidana fa, dan banaso sabon yarona yazo akusa dasu Abba.

   Nabeel yayi dariya yace dadina da kai saurin zakuwa, inama laifin kabari ta haihu bayan suna se ku koma, amma yanzu dan rashin kunya zaka ce amai daka. Umar yace kyaleshi Nabeel, kasan shi beda kunya, gara yatafi tunkafin yayima su Abba wata rashin kunyar.


Dariya Ansar yayi yace wlh kabini ahankali kasande nakusa zama Baba. Umar yace nima nakusa zama ai, kuma insha Allah sena rigaka saboda dama shigar sauri kamun nagirmeka. Ansar yace wasa kakeyi nizan rigaka. Nabeel yace nikuma zan zama atsakiya zanga wanda zefara zama Dady.


Ansar yace Nabeel saura wata 6 bikinka ko? Umar yace kaji mugu, yazaka rika kara mshi kwanaki. Nabeel yace kyaleshi matarka ce saura shakara 2 ta haihu. Dariya suka sa, Nabeel yace saura 3 weeks.


Ansar yace idan kaci sa,a banshiga sahun iyaye ba, tozamuyi kara,i, idan kuma nashiga sede inzama waliyinka...... Duka Nabeel yakai mashi yana dariya yace wlh bakada kirki Ansar yace wlh kadena saurin dukana, Umar yafada maka da andukeni ake samun mata. Dariya sukasa suduka. Umar yace yama sunanta?  Nabeel yace HANAN. Ansar yace kaji wani suna sekace a China,,,,,,,,, haka sukayita fira daganan suka tashi zuwa sabon gidan Ansar dan susa afara gyarashi.


Bayan kwana 4 komai ya kammala agidan Ansar, komai sabo akasa acikin gidan, haka suka tare shida shatunshi, su Umar ma sunkoma gidansu, anan su Ansar suka bude sabon shafin rayuwa. Soyayya da shakuwa. Takara shiga tsakaninsu.


Seda yayi sati biyu sannan yakoma aiki, duk wani gyare gyare sunyishi kamar yanda Abba yace, wani abokinshi yabama rikon dayan kamfaninshi, sosai yake kula dashi, ma aikatan ma sunajin dadin aiki dashi. Yanzu hankalin Ansar akwance yake bashida wata matsala, arzikinshi se karuwa yakeyi.

      Anyi bikin Abba da Asma,u. Inda ta tare agidanshi dayayima gyara, anan suke shan amarcinsu.

   Nabeel ma anyi bikinshi shida Hanan, sosai su Ansar sukayi mashi hidima, Abba ma yazo daurin aure,dan zumuncinsu sukeyi sosai. Shatu, Jimmala da Hanan suma sun hada kansu suna zumunci sosai.


Duk da Hanan tafisu wayewa bata nuna masu wani wariya, dan suma yanzu babu wanda zece yan kauye ne, sede idan akazo fannin boko anan ake ganewa, baramma Jimmala, amma fannin islamiya suna da kokari sosai.


Duk kudin dasuke samu kauyensu suke gyarawa, domin mazajensu suntemaka masu sunbude masana,antu na mata agarinsu. Duk yanda Dr, yaso sirikanshi sudawo birni basu yarda ba. Acewar Baffa yafison yazauna cikin danginshi, hakan yasa suka gyara masu gidansu shida Mal. Mati, ginin zamani, harda soler aciki, dan yanzu mutanen garin basa zuwa rafi dibar ruwa. Mutanen garin suna matukar girmama su Baffa, acewarsu sune sanadiyar samun canjin rayuwa.


Agidan yari kuwa su Lami sunfita hayyacinsu, duniya takoya masu darasi, dan sunhadu da wadan da suka fisu duniyanci. Iman duk tafisu lalacewa, domin ita kullum cikin kuka take saboda tunanin Ansar.


Bayan wata tara Shatu tahaifi yan biyu kyawawa, dasu, dukansu maza, kowa yayi murna, Ansar kamar zemaidasu ciki saboda murna. Yakira Nabeel yana dariya yace kayarda yanzu nine babba.

     Ranar suna yara suka sunan Dadyn Ansar da Dadyn umar.

   Abdurrashid ana kiransa (Waleed)

   Usman ana kiranshi ( Shaheed)


Dr. Usman yaji dadin karar da Ansar yayi mashi. Umar ma yaji dadi sosai, taro yayi taro, Jimmala da Hanan sunyi kokari Jimmala ma tana jan kafa dan cikinta ya tsufa. Har iyayen Jimmala sunzo, inne ko cewa tayi bazata jeba.


Da dare suna kwance Ansar yana makale da Shatu dan yara sunyi bacci, kallonta yayi yace Shatu na nagode, bansan dame zan saka maki ba, takarda yamika mata yace wannan kujerar makka ce ta mutum 4 nabiyama Baffa, Inne, da iyayen Jimmla. Saura keda Jimmala idan kuka yaye yaranku inhar baku sami wani cikin ba, semutafi. Shatu ta turo baki tace dan Allah inason zuwa, kobamu yayesu ba, semu ciresu afara basu abinci. Dariya yayi yace senaga yanda jikinsu yake. Rungumeshi tayi tana masa godiya.

     Bayan sunan Shatu da Sati 1 Jimmala ta haihu,itama tasamu Mace. Umar se murna yakeyi, yakira yan uwa yafada masu. Ranar suna yarinya taci sunan Amina ana kiranta da (Umaimah). Haka rayuwarsu tacigaba da tafiya cike da so da kauna, Hanan ma tahaifi mace mesuna Fadeela, dan Nabeel yace bazeyima Ummanshi takwara ba seyafara yima Yayanshi Fadeel.

    Baffa dasukaji zasuje makka har kuka sukayi, adalilin haihuwa zeje kasa me tsarki.


Bayan shekara 15. Tsaye suke bakin gate din gidan yari, sunajiran Iman, Abban Safana Yace Alhamdulillahi Allah yanuna mun zuwan wannan rana,gashi nazo da kaina domin daukar Iman....... shiru yayi domin hango wata tafito daga cikin gidan, Iman ce tafito idan kaganta sekace ta tsufa.

   Da kuka ta iso gurinsu, kowa seda yazubar mata da kwalla, haka suka nufi gida.

   Bayan Amina tasata tayi wanka taci abinci, Dr, yakawo mata magunguna tasha, Afalo ta iske su dukansu, zama tayi takara gaishe dasu, Ansar harbeson kallonta, sbd yanda takoma, tundazu yakasa tsaida hawayen dasuke zuba a idonshi, tausayinta sosai yakeyi.


Abba yayi gyaran murya yace Iman, base na kara yimaki wani bayani me tsawo ba, dan yanzu kinsan menene rayuwa, sede inkara baki shawara akan kiji tsoron Allah aduk inda kike, kuma kiguji sharrin kawa.


Yanzu ina iyayen naki suke? Kwllan dake idonta tagoge, tace. Ai duk sun mutu, mutuwar wulakanci, momynta ce kawai tarage itama gara mutuwarta da halin datake ciki. Dan Allah kuyafemun, wlh naga rayuwa, Kusa da Ansar taje wanda sautin kukanshi yakaru kamar karamin yaro, tace Yaya Ansar dan Allah kayafemun, nasan bazan gama da duniya lfy ba idan namutu da hakkinka. Kuka sosai tarikayi. Dakyar Ansar yace ya yafe mata. Kowa kuka yakeyi, 

   Abba yace zamutafi Safana dake Da kinsamu sauki akwai wani mutum dana bashi aurenki, dan bazanso kizauna agida ba, nasan damuwa zatayi maki yawa, amma idan kina gidan mijinki zakisamu sauki sosai, Sunanshi Kabeer, babban mutum ne, amma kuma ba tsoho bane, yanada mata 2 da yara 6 ina fatan zabin dana yimaki yayi, amma idan kinada magana kiyi bazan yimaki dole, ba.

   Iman tace Abba banida wani zabi daya wuce naku, Allah yasa haka shine mafi alkhairi, kuka sosai tasaka, wai yau itace da auran kauye, kuma cikin mata 2. Lalai taga rayuwa, kuma duk wanda yabiyema son zuciyarshi dana sani ce zata biyo bayanshi.


Abba yace ma Umar yakira yaran duka, dan dama shine yace sufita, dan bayaso suji labarin daya wuce.


Bayan sunshigo Abba yafara gabatar dasu agurin Iman, mutum 3 naga yanuna amatsayin yayan Ansar.

  Waleed

Shaheed

Mimie wadda taci sunan Inne


Guda 2 kuma na Umar ne,


Umaimah

Abdulhakim


2  yan mata kuma na Nabeel ne

  Aiman

Husnah


Waleed , Shaheed da umaimah da Aiman. Duksungama secondary, har sunshiga universty, sauran kuma suna secondary dan haihuwar basosai suke yinta ba, suma suna planing.


Murmushi Iman tayi tana goge idonta tace Allah yaraya, ana suduka suka matsa kusa da ita suna gaisheta.


Bayan sati 3 akayi bikin Iman da Kabeer. Sosai take girmama kishiyoyinta, suma basuda tashin hankali, Iman tashiryu sosai, har islamiya ta koma, batada aikin yi se neman gafara, sede haryanzu son Ansar yana ranta. Takara yarda Son Zuciya bacinta


Soyayya tashiga tsakanin Waleed da Umaimah, shaheed kuma da aiman. Iyayensu bakaramun dadi sukaji ba, dan yanzu gida yazama. Happy family.


Ansar ne da Shatu kwance ,Ansar yarungume Shatu yace yakamata fa kiyima Auta kawa, shatu tace amma mace nikeso, kuma sunana za,a sa.

   Dariya yayi yace semusaka SHATU DIYAR ANSAR, tunda kema yanzu kinzama SHATU MATAR ANSAR dariya sukayi yaja bargo yarufesu.


Nima hakan yasa nayarda birona narufo masu kofar inamasu fatan alkhairi.


AlHAMDULILLAHI

Anan nakawo karshen littafina me suna SHATU DIYAR MAHARBI

  Ina mika godiyata ga dukkan masoyana.

Jinjina gareku yan

HOUSE OF NOVELLA

RAZ

NWA

dasauran ma,abota karatun littafina.

     Jinjina ga kawata 

ZARAH B..B

dasauran. Kawayena. Dasauran yan uwana.


Semun hadu bayan sallah a sabon littafina me suna

A MAKABARTA AKA HAIFENI

    NAGODE

Urs, 

NABILA RABI,U ZANGO

(Nabeelert Lady)

08028525263


 Love u all my fans😘😘😘😘



Post a Comment

1 Comments