RUMANA cmplt

 💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 1




Zaune yake cikin d'aki ya zabga tagumi hawaye kawai ke ziraro mishi daga cikin idanunsa, 'lallai bawa ba abakin komai yake ba wajan ubangijin mu, yanzu nan Haidar d'in shine a  amatsayin mahaukaci mai hauka tuburan, Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, wannan wace irin k'addarace wadda ta tsalleke duk shekarun da aka baro baya sai yanzu da Haidar ya zama cikakken mutun saurayi mai hankali, lokacin da yake murna kwai d'ayan da Allah ya bashi ya rayu zai amfana da shi makusantansa da masoyan sama na taya shi murna da samun shi, sai kuma kawai a wayi gari da wannan babbar lalurar? Mai yai zafi haka? menene silar faruwar wannan lalurar? waima waye zai bashi amsar wannan tambayoyin da suke cikin ransa?


Dr.Bashir dake zaune gefen Haidar d'inne yai gyaran murya kamin yace.


"Alhaji wannan kukan da kake yi fa ba mafita bane kuma ba zai zama mafitaba, wannan yaron addu'a yake buk'ata tare da taimako amma gaskiya lamarin akwai daure kai musamman da Dr. is'hak kemin bayanin irin lalurar tashi, amma dan Allah kabar kukan nan da girmanka da komai.''


Cikin yanayi na tsantsar damuwa yace.


"Dr. barni kawai nayi kukana ko Allah zaisa na samu saukin zafin da zuciya ta keyi min rad'ad'i, ina cikin matsanancin tashin hankali Dr wannan yaron shi kad'ai Allah ya bani, na kwallafa raina akan shi gaba d'aya burina na duniya akan shi yake amma kalli yanda ya koma lokaci guda, Ina cikin wani hali Dr ban tab'a tunanin dukiya zatai rashin amfani ba wataran sai a yanzu, ashe dama akwai ranar da kud'in mutun basu amfanar dashi ba akan buk'atar sa?'' Dr.bashir yace.


"Bawai naki ta taka bane alhaji amma dai ya kamata ka duba damuwartaka bata da wani amfani cikin lamarin nan, addu'arka kawai Haidar yake buk'ata.''


''Dr. Kallifa abokan shi sunata aikin su harda wad'anda suka dawo Nigeria tare amma shi yana kwance ba zai amfanin kanshi ba balle ya amfani wani, gashi na rasa wanda zai kularmin dashi tsakani da Allah.'' Dr. Bashir ya mike tsaye tare d cewa. 


''Alhaji zo muje waje na baka wata 'yar shawara.''


Gyarama Haidar d'in lullubin da aka yi masa da bargo yayi kamin ya manna mishi wani zazzafan sumbata akunci sannan yabi bayan Dr d'in yana mai addu'ar Allah yasa shawarar mai bullewa ce. Sai da yasha lemon da aka kawo mishi sannan ya kalli alhajin yace dashi.


''Alhaji ina mahaifiyar yaron nan take?'' Wani yawu alhajin ya had'iye kamin yace.


"Dr bansan inda take ba, amma tabbas nida kaina na koreta kuma wallahi babu abinda tayi min.''

    

''Innalillahi Alhaji lafiyarka kuwa? uwar d'an naka zaka kora ka zauna da matan da sai dai kawai suyi ta b'annatar maka da dukiya? Haba alhaji dan Allah, toh gaskiya bari na tashi domin shawarar da zan baka baza tai aiki ba tunda mahaifiyarshi bata gidanka.''


Hannuwanshi yasa ya rufe fuskarshi yana nanata kalmar innalillahi musamman daya tuno ranar da abun ya faru. Wata biyu da fara lalurar Haidar d'in ya tashi da wani irin mummunan kunci daya addabi zuciyar shi, kai tsaye d'akin yaron shi ya nufa nan ya tarar da ita zaune gaban shi tana bashi abinci tana hawaye sabida ganin yanda yake cin rabi yana watsar da rabin tana ta tunanin 'wai Haidar d'inta mai cike da tsafta yau shine a haka.


Ko sallama beyi ba ya shiga tare da fincike Haidar din daga jikinta yana huci yake cewa.


''Ke dallah tashi kibani waje.'' Shine abinda ya fito daga bakin shi. Da mamaki take kallonshi domin tun da take dashi ko kallon banza bai tab'a yi mata ba balle ai maganar tsawa. 


Mikewa tayi tsaye kafin tace dashi. ''Abban Haidar lafiya kuwa?''

        

Yarfa mata wani mari yayi kafin yace da ita. ''Ban sani ba, maza ki kwashe kayanki kibar min gida na kafin na wulakantaki wallahi.''


Idanunta waje take kallonshi amma tsabar tashin hankali tama kasa magana sabida fargaba yau ita alhaji ke mari kamar wata 'yarsa.

   

"Zaki tashi kosaina tattakaki anan wajan?'' Abun yanzu ya daina bata mamaki sai dai tsoro, Muryarta na rawa tace. 


''Naji zan fita daga rayuwarka gaba d'aya ba gidan kaba ma, amman dan girman Allah ka barni da yarona kaga dai halin da yake ciki babu kuma wanda zai kulamin dashi kamar yadda zai samu agareni, dan Allah kaimin wannan alfarmar kaji Alhaji.''

     

Alokacin kallon banza ya bita dashi kafin yace mata. 


''Wallahi koda mutuwa nayi yaro na ba zai koma hannunki ba ballenta ina raye.''


Sautin kukanta ya dinga ji akunnuwan shi kamar alokacin ne take yi masa kukan. Hawayen idanunshi ya share kamin yace a fili.


''Allah ka kawo min mafita.''


Yana cikin wannan halin yana tufka da warwara saiga matarshi ta shigo, Hajiya bilkisu,Idanunshi ya lumshe bayan yai mata kallo guda.

   

"Alhaji barka da wannan lokacin?''

  

"Yauwa sannunki da gida.'' Cikin yanayi na kwarkwasa da iyayi tace dashi. 


"Alhaji dama cewa nayi ko Haidar yaci abincinsa kuwa?'' Kallonta yayi kamar yana son gano wani abu a fuskarta sannan yace.


"Na bashi tun d'azu harma Dr. yai mishi allurar shi yayi bacci, amma wallahi hajiya kun bani mamaki matuja wallahi, ace wai idan bana gida a cikin ku babu wacce zata iya kula da gudan jinina ko? amma idan anyi magana kuce wai kuna sona ta yaya zan yadda bayan kun bar gudan jinina babu kulawarku? ai shikenan na gode lalurace dai kuma Allah zai iya jarabtar kowa.'' Harara ta bishi da ita bayan ya wuce tana cewa.

 

''Allah ya kyauta naba wannan katon saurayin abinci a baki balle ai maganar wankin kazantar shi, Allah ya tsare ni dama ka samu nake ta yi maka addu'a Allah yasa ya mutu kowa yama ya huta.''  Fuuu ta tashi tabar falon ta nufi b'angaren ta tana ta faman sababi a cikin zuciyar ta.


   Gefen Haidar d'in ya rab'a ya kwanta har lokacin tunani nukurkusar zuciyar shi yake yi wanda har wani zafi-zafi yakeji daga cikin zuciyar shi ya rasa wane kalar ciwo ne wannan da duk wata k'asa da take takama da manyan asibitoci da likitoci ya kai shi amma a banza babu wani cigaba da aka tab'a samu ballantana ace ai an gano abinda yake damunsa ko kuma ace da sauki.

         

Zubawa fuskar Haidar d'in ido yayi yana kallon yanda yake ta baccin shi haka kamar mai lafiya amma yana tashi shikenan kuma wannan nutsuwar duk zata kama gabanta.


Wani tuna nine ya fad'o mishi, nan da nan ya mike addu'a ya tofawa Haidar d'in sannan yabar gidan bayan ya kuma duba d'akin ya tabbatar da cewa babu wani abu da zai iya zama makami a gareshi.


Kai tsaye wajan wani abokin shi ya wuce dake can wata unguwar daban, ya koyi sa'a domin yana zuwa ya ganshi ya fito da mota da alama shima fita zai yi. Da dariya ya fito daga cikin motar yana yi tare da cewa.


"Abban Haidar baka kirani ba sai dai kawai na ganka? da ka tarar da bana nan ai da kaji babu dad'i.''


Kai tsaye cikin falon mutumin suka wuce, hira suke yi sosai cike da kaunar juna daga gani abokai ne na gaske. Sai da ya huta kafin yace.


"Wato alhaji aminu akan maganar Haidar ce na dawo gareka domin tabbas na fara lura da abinda kake gaya min game da matana, tabbas sud'in ba masu kaunata bane, toh amma kasan hidima irin wannan tunda har ba kama su nayi dumu-dumu ba bazai yiwu na titsayesuba da zargin.''


"Haka ne alhaji Yusuf shi yasa ai tun farko nace maka kafara bincike tukunna, domin ni wallahi ban yarda dasu ba gaba d'aya dan son duniya ya gama rufe musu ido, nasan zasu iya aikata komai, toh amma yanzu me kake tunanin yi?''


"To nidai a tunanin da nayi cewa nayi inda zan sami wanda zai kular min dashi tsakani da Allah to hankalina zaifi kwanciya tunda kaga yanayin kasuwancina bana zama bane yau bana wannan kasar gobe bana waccan kaga sai hankalina ya tsaya waje d'aya amma wallahi dana tafi hankalina rabuwa biyu yake yi shi yasa kaga bana iya jimawa yanzu duk inda naje zan kokarta na dawo da wuri.'' 


"Eh wannan gaskiya ne, toh amma alhaji aikin ne da wahala wallahi shi yasa duk wanda aka nema sai ya zille musamman daya kasance yana duka wani lokacin, toh da nayi tunanin ko aure zai zama maslaha agare shi musamman danaji kace kana ganin yanayin tashin sha'awarshi wani lokacin to inda matsalar take matar da zata aure shi din...!''


Duk shiru sukai na wani lokaci kowa da tunanin da yake sak'awa cikin ranshi, kafin alhaji Aminun ya kuma gyara zama yana cewa.


"Amma ka koma gidan su Fatima kuwa?''


"Eh wallahi na koma amma babu wani bayani wai tama koma wajan kanin mahaifinta dake zaune a kasar India harta koma makaranta.''


"kai Abu beyi kyauba wallahi kaga inda tana nan ai da duk ba'a yi wannan doguwar wahalar ba, toh amman duk da haka zancigita kaima saika cigita, ammafa namiji za'a samu ba mace ba kamin Allah yasa asamu wadda zata aureshin a haka.''


"Toh shikenan insha Allahu nima zan cigita bari na koma kafin ya tashi daga bacci ya hargitsa d'akin nasa.''


Har ya koma gidan bacci Haidar yake yi, lokacin har anyi sallar magriba yaje yayi shima, sai da ya sai mishi fura mai kyau da dad'i a hanyarsa da dawowa sannan ya shiga d'akinshi. Ido ya zuba mishi ganin yanda yake ta mutsu-mutsu amma yaki bud'e idanunshi, dafashi yayi yana cewa.


"Haidar...! Kai haidar..!!'' D'agoshi yayi yana kallon fuskarshi kafin yace. 


''Yanzu haka fitsari zaka yi kaketa wannan mutsu-mutsun...,Yauwa ai dama na sani.'' 


Maganar shi ya yanke lokacin da yaga fitsari na biyo kafar wandon Haidar d'in dake kwance. Wasu irin hawaye ne yaji sun zubo mishi kamin kuka me sauti ya biyo baya yana furta.


''Innalillahi wayyo Allah ka kawo min d'auki.''

   

Sai da ya gyara mishi jikinshi sannan ya bashi furar yasha ya koshi, sannan ya bashi magungunan shi wanda kusan duk na bacci yafi yawa a ciki sabida yanayin ciwon nashi hankali yafi kwanciya idan bacci yake yi.


Fuskarshi yake kallo duk tayi gashi sam baya yadda a aske mishi shi yasa duk sai yai wani irin duguzun dashi sai dai farar fatar shi tana nan yanda take saima k'ara sheki da take yi sabida zama waje d'aya.


    Bugun da yaji afuskar shi ne ya katse mishi tunanin da yake yi, ya maida kallonshi akan Haidar d'in yana zaune yana kallonshi shima yana dariya irin dai ta marasa hankalin nan. Gorar da ya gama shan furar ce ya kwalama uban ganin ya zuba mishi ido amma yai nisan kiwo a wajan tunani. Jawoshi yayi jikinshi ya rungume yana shafar bayan Haidar d'in zuciyar shi fal addu'ar Allah ya bawa yaron shi lafiya.

   

Ranar a nan cikin d'akin ya kwana wanda sai da Haidar d'in ya gama hargitsa ko'ina kamin maganin da ya sha ya fara yi masa aiki lokacin shima Abban shi ya samu ya runtsa.


*****


Tafe nake ina nanata haddar karatuna wanda ya kasance shine abokin hirata a koda yaushe, ban damu da ruwan da yaima jikina sharkaf ba balle na damu da mutanen dake kallona musamman matasa, basu gabana haka zalika bawai ta tasu nake yiba Kawata dije na had'u da ita a dai-dai kwanar gidan mu tana cewa.


"Kai Rumana duk kin jike karfa mura ta sargafeki kin dai san batai miki da sauki ko?'' Dariya nayi kafin nace.


''Uuhum aini yanzu mun zama k'awaye da murar ma kina ganin yanzu wankan asuba inna kesawa inyi kullum duk safiyar duniya wai sai taji ina d'an tsami-tsaki.''

  

"Allah yagani inna bata kyautawa wallahi kenifa inda nice da tuni na koma garinmu wallahi, da gata da komai amma in like inda ba'a san daraja taba, kai ina wallahi bazan iya ba.'' Cewar dije. Kallonta nayi kamin nace.


''Lallaima Dije, kindai san bani da uwa bani da uba yanzu komawa nayi, kilama gara nan d'in da can tunda can d'inma da ai neman kai suka dinga yi dani, kedai kawai Allah ya kyauta amma wallahi kunji dad'i tunda kuna tare da iyayenku.'' Cikin tausayawa Dije tace.


"Haka ne Ruma to kema Allah ya saka miki ya kuma k'ara miki hakuri da juriya Insha Allah zakiga sakamako nan gaba.'' Da murmushi a fuskata nace. 


''Amin dije na gode, wai ya maganar haddarki kingama kuwa?" Hab'a ta kama tana cewa.


''Tab inafa na tsaya wasa kedai na san kingama ai.''


Anan muka rabu kasancewar akwai gidaje hud'u tsakanin gidan mu da nasu. Wani mugun rankwashi ta bini dashi lokacin da na ajiye ruwan da alama shine sanun daya dace dani a wannan lokacin. Baba dake kwancewa kaza dabaibayi yace.


''Inalillahi mai tayi miki haka dan Allah?" Mtwsss taja dogon tsaki kafin tace. 


''Yoo a ban zama zan sauke mata kenan? Ai kaima kasan bazai yiwu ba tunda na sauke mata ruwa dole na bata ladan ta.'' Kai ya girgiza kafin yace. 


''Akwai Allah wallahi zaki mamakin ranar da zai kamaki akan zalintar yarinyar nan da kike yi.''


Nidai shigewa nayi d'akina ba tare da ko d'igon hawaye ya zabo min ba, duk da irin mugun zafin da naji kuwa, to yaushema zanyi kuka bayan inda sabo yaci ace na saba da duka da rankwashi....






*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 2



Bayan kwanaki biyu da misalin karfe biyar na yammacin ranar alhamis Alhaji Aminu ya dira a kofar gidan abokin nashi zuciyarshi cike da d'okin kawo mishi wani albishir da yayi. Wayarshi yasaka ya kira alhaji Yusuf d'in tare da gaya mishi cewar gashinan a k'ofar gida yana jiransa.


Wata farar jallabiya ya saka sannan ya fito hannunshi rike da k'aramar wayarshi wacce ita ce yafi amfani da ita akan sauran wayoyinshi.


"Alhaji kacika matsala wallahi kashiga tunda kasan ina ciki shine sai ka wani toge a nan kace min gakanan waje, toh na ganka ai zo mu shiga daga ciki.'' Tare suka jera harda wani mutum wanda tare suka zo da alhaji Aminun.


"Yauwa dama zanda zai kula da Haidar ne kamin wani lokaci aka samu kaga namijine sannan kasan dole d'awainiyar Haidar sai dai namiji maiji da karfi, gashi nan sunansa Mudi d'an maigadin gidana ne ya amince zai kula da Haidar tsakanin shi da Allah amman fa na wani d'an lokaci domin yana zuwa nijar wajan mahaifiyarshi.'' Numfasawa Alhaji Yusuf d'in yayi kafin yace.


"Toh alhamdulillah nagode sosai Allah yabar zumunci tsakanin mu, amman kayi mishi bayanin halin da haidar d'in yake ciki ko?''


"Eh nai mishi ya kuma fahimta sai dai muyi mishi fatan Allah ya bashi juriya.''


"Eh hakan yayi toh muje in nuna masa d'akin nashi, aikin naka zai kasance bashi abinci ne da wanka sai gyara mishi jiki idan ya b'ata. Kuma zakai aikin ne idan bana nan amma idan ina nan to zan amsheka saika huta kaima, amman dan Allah karike min amana idan ka cutar da Haidar lallai Allah yana ganinka kuma da sannu zai saka mishi, ban yadda cikin matana wata ta kawo masa abu tace kabashi ba kaji ko?''


"Naji alhaji kuma insha Allahu zan kiyaye.'' Cewar Mudi.


"Toh alhamdulillahi duk karshen wata zan baka dubu d'ari ammafa idan naga yanda kake yin aikin naka idan yayi min.''

    

Wata sufa Mudi yayi a gaban alhajin tsabar jin dad'i da farin ciki, godiya yake yi kamar bakin shi zai yage. Tare suka shiga d'akin Haidar d'in yana rakabe can wajan labulen toilet ya takure kanshi kamar wani maraya, kanshi a k'asa yana ta faman murzar yatsunshi kamar wanda aka yiwa dole.


"Ah Abban Haidar wai dama yana nutsuwa irin haka?'' Cewar alhaji Aminu.


"Eh yana yi wani lokacin ko kuma kaji yana ta sambatu babu kai balle k'afafu, wani lokacin yaita kuka wani lokacin kuma yaita bige-bige amma idan yai wannan nutsuwar sai kaga inama ace haka lalurar take wallahi wani lokacin sai naga kamar ya warke ni bige-bigen da yake yine kawai bana so domin wani lokacin kana gani duk sai ya jiwa jikinshi ciwo.''


Mudi dake tsaye bayan su yana jin duk abinda suke cewa tuni ya shagala da kallon kayataccen d'akin wai wannan ne dakin mahaukaci lallai dukiya na inda take, amma shi aganin shi wannan lalura ai maganin gargajiya ya dace ai mishi bawai na asibiti ba. Nan dai sukabar Mudi suka fice.


****


BAYAN sati daya Mudi yana matukar k'ok'ari wajan ganin ya taimakawa Haidar domin har addu'a yake tofa mishi yana bashi yana sha ba tare da sanin alhajin ba, kuma sosai yake ganin cigaba amma wani idan abun ya tashi sai kaga kamar ya k'arasa haukacewa gaba d'aya.

    

Cikin d'akin Haidar babu wani abu me sunan makami domin hatta gado babu shi cikin d'akin sai dai k'atuwar katifa kayan sawarshi kuwa like suke a bango.


Sosai Mudi yake k'ok'ari wajan kula dashi, da kanshi yak emai wanka kuma ya gyarashi kai shi har gyaran fuska yake mishi da hammata da gabanshi idan yana bacci shi yasa nan da nan Haidar d'in ya kuma kyau sosai duk ya canza.


   Satin alhaji Yusuf uku da tafiyar da yayi zuwa k'asar China, sosai yai farin ciki da yaga yanda yaron shi ya koma, sai dai aranar ya tadda Mudi da rauni agoshinsa wai wajan yima Haidar d'in wanka ne ya had'ashi da bango dan yaki bashi sabulu yaci.


Naira dubu d'ari cif ya bawa mudi tare da tsara ba na kayan sawa da sauran bukatu, ai kuwa sai da yaji kamar zai mishi sujjada tsabar godiya.


 Da dare....


Mudi na kwance gefen Haidar bayan alhaji yai musu sallama ya tafi wajan iyalin shi jiyai Haidar d'in yana lalubarshi tare da sakin nunfarfashi kamar dai wanda yake cikin matsananciyar sha'awa.

    

Da mamaki Mudi ya kunna hasken d'akin ya kura mishi ido yana kallon juye-juyen da yake yi ga abun nashi ya wani cika gaban wandon shi. Wasu irin hawaye ne suka shiga zubowa Mudi tsabar tausayin da yaji yana neman rufe shi.

    

''Allah ya kawo maka sauki Haidar, Allah ya kawo maka iyakar wannan lalura da kake ciki, duk wanda yai maka wannan abun Allah ya maida mishi da aniyar shi inda lafiyarka lau ai da yanzu kana nan da iyalinka amma yanzu babu wacce zata yadda ta rabeka wallahi, Allah yabi maka hakkinka.'' Addu'a yai ta tofa mishi har saida yaji saukar numfashinsa alamar yai barci.


Da safe...


''Alhaji an tashi lafiya ya gajiyar tafiya?''


"Lafiya lau Mudi ya mai jikin ya kuka kwana?''


''Alhamdulillah alhaji, amma jiya dai gaskiya ya kwana babu dad'i domin inaganin sha'awarshi bata samu nak'asa ba dan ni dai naga jiya ta tashi kuma da kyar ya samu bacci.'' D'an murmurshi alhajin yayi yace.


''Eh hakane Mudi tana tashi wani lokacin to kaga babu yanda zanyi dashi musamman a halin da yake ciki yanzu babu wanda zai yadda ya bada d'iyar shi ta auri mai irin larurar Haidar, amma kwannan zanje gida can bakori insha Allah zan kuma cigitawa idan Allah yasa an samu saina aura mishi.''


"To to Allah ya zab'a masa ta gari kuma mafi alkhairi, shi kuma Allah ya bashi lafiya.''


*****


Asalin su Rumana, malam Habu shine mahaifin Rumana d'an garin maska ne ta jahar katsina kagabada, a nan aka haife shi kuma a nan ya taso yana sana'ar sai da itace matar shi subanta Habiba itace kuma mahaifiyar Rumana itama 'yar nan cikin garin ce tare take zaune da surukanta kasancewar sam malam habu  bashi da ikon siyen gida balle ya saka matarshi a ciki.

   

Iyayen malam habu sam basa kaunar Habiba ba kuma dan komai ba sai dan mahaifinta ya kasance babban malami wai kadda su saki jiki ashanye musu yaro duk da cewa matsalar tafi yawa daga wajan ita mahaifiyar malam habu d'in. Daga baya ne sai ya dawo cikin garin funtuwa ya fara sai da kayan gwanjo kuma alhamdulillah sana'ar ya farata cikin nasara.

    

A lokacin da ya maido da Habiba funtuwa sai da akai d'an k'aramin yaki da mahaifiyarshi musamman daya kasance har lokacin ita Habiban bata haihu ba, tunda har an fara yi mata kiran ita juya ce bata haihuwa.


Malam habu irin mutanan nan ne masu tsananin hakuri da kauda kai haka itama matarshi Habiha sam basu da hayaniya. Allah ya basu haihuwar Rumana kusan lokacin da basu zata ba domin sai da cikin yai wata hud'u cikin na biyar sannan suka farga akai ta taya su murna sosai fiye da tunani kowa. Cikin iko na Allah suka raine shi Allah ya basu Rumana mahaifinta yasa mata sunan sabida yana kaunar sunan sosai Ummu Rumana sai dai tuni Rumana ya bita.

    

Tataso cikin kula sosai ta uwa data uba sannan kakanni domin idan sukaje maska kowa nan nan yakeyi da ita, Basu kuma samun haihuwaba kuma hakan be zama damuwa ba a gare su.

     

Akwai tarin ilmi mai yawa awajan Rumana kasan cewar makarantar kud'i ya sakata islamiyya da boko sabida ta samu ingantaccen ilmi, sannan yana ganin basu da yara da yawa balle dawainiyar su tai mishi yawa.

  

Sannan kullum dare mahaifiyarta takan d'ora mata karatun addini amatsayinta na d'iyar babban malami tare da addu'o'i musamman wad'anda suka danganci na neman tsari tare da karya lagon makiya.


Shekararta goma dai-dai, wani mummunan al'amarin ya faru domin wuta ce takama d'akin da iyayenta suke kwance har sai da ta cinye su tas! dalilin maganin sauro da aka kunna. Mutane suka cika gurin masu temako amma babu wani abu da yayi saura balle ataimaka musu kasancewar Rumana na tsakar gida. itama kuka take yi irin kukan nan mai tsananin azaba da tashin hankali.


Kowa yaji wannan mutuwa musamman wad'anda suka mu'amalanci malam Habu da matarshi Habiba, sannan kuma iyaye wad'anda suka kusa zaucewa sabida jin mutuwar.


Rikon Rumana sai ya koma hannun kakaninta na wajan uba dake nan madai, sun kula da ita da dad'i babu dad'i ana tare har Allah yasa tayi shekara uku a nan gurin su, daga baya sai yayar babanta wacce ke aure a bakori ta amshi rikonta sabida ita Allah bai tab'a bata haihuwa ba amma mijinta yana da yara har guda biyar duk mata kuma sunyi aure, ya tab'a auran wata matar sai dai daga baya ta rasu,.

    

Gwaggo Suwaiba irin matan nan ne masu tsananin ganin kyashin tsiya sam bata iya gani ta kauda kai ga uwa uba zalinci babu ruwanta amaimakon tunda ita bata haihu ba tasamu ta kula dani amatsayi na na d'iyar kaninta kuma uwa d'aya uba d'aya amma ina kullum wulak'ancin yau daban na gobe daban kai yanda ma malam d'in yake jin tausayina kuma yake kula dani saika d'aukama shine d'an uwan nawa bawai ita ba.

   

Inda Allah ya taimakeni sam bata hanani neman ilmi na ba kuma dai-dai bakin gwargwado tana min sutura sai dai akwaita da masifa da jaraba dan sam bata da hakuri. 

    

Tun ina da shekara goma sha biyar nai saukar alkur'ani daga baya ne na fara hadda wadda alhamdulillah ina da sani sosai musamman ta b'angaren addini har larabci na iya sannan har yanzu duk karatun da Ummana tayi min yana nan akaina kuma kullum ina musu addu'a suma.

   

Malam sule shine mijin gwaggo Suwaiba amma ina ce mata inna sabida duk haka 'ya'yan malam d'in suke kiranta, sannan shi kuma malam d'in na kan kirashi da baba kamar yadda naji ana kiran shi.

    

Yana sona sosai yana kuladani sannan duk abinda ya shige min duhu yana k'ok'arin haska minshi domin shima yana da ilmi sosai kayan miya yake sai dawa a nan cikin kasuwar bakori.

   

Ayanzu inada shekara goma sha takwas da wata hudu, ni d'in bawai fara bace amma kuma baza akirani da bak'a ba ina da fata mai kyau sosai, fuskata doguwa ina da dogon hanci da idanu masu kyau kuma madai-daita wanda mutane da yawa sukan yaba su, bani da irin tsawon nan amma kuma ban kasance gajera ba, kirar jikina ta fita sosai alhamdulillah da baiwar da Allah yayi min, na gama secondary d'ina tun watanni uku da suka wuce sai dai har yanzu ban daina zuwa makarantar islamiyya ba kasan cewar ilmi zurfi ne dashi musamman na addini da kullum baka gajiya da neman sa.

  

Inna da kanta take korar duk wani wanda ya nuna yana sona sabida tsabar kwad'ayin ta tuni ta daina zuwa dani maska sabida ana mata fad'an taki barina nayi aure. Ita kuma tace duk masu sona basu yi mata ba sabida tsabar kwad'ayi irin nata.

     

Hidimar inna da duk wahalar da take bani sam ba ta cika damuna ba domin idan nai wani tunanin sai naga ai itama tana kuladani kuma dan ta isa dani ne shi yasa amma shi baba yana nuna sam baya so domin kusan kullum sai ya tuna mata da illar cutar da maraya.

    

Kubiyoni......









*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 3




Ina kwance tunanin da nake yi wanda yai nisa naji saukar dundu a bayana, a zabure na mike ina neman kallabina ina cewa.


''Inna banji kina kirana ba wallahi.''


''Dallah kyaleni ina aiken da nayi miki gidan su Dije?'' Idanuna harsun kawo ruwa sabida tsoro baki na rawa nace.


''Wallahi mantawa nayi inna lokacin da naje bata nan sai dai su Dijen.''

    

"Amma shine dan Iskanci kikai min shiru bakije kin sanar min ba? Toh saiki tashi muje ki wanke kayan can kafin lokacin islamiyyar ku tayi kuma kice ke islamiyya zakije.''


Binta nayi da kallo kai inna ko ta maidani sai kace injin wanki kullum sai nayi wanki ko basu taru ba, koda yake ai nakoyi tsafta wajanta tursasawar ai.


Sai wajan uku na gama wankin a gaggauce nayi wanka tare da alwalar la'asar sannan na shige d'akina wanda babu komai sai wani k'aramin gadon bono da jakar kayana a gefe, ko kayan kwalliya na azo agani bani dasu koda yake koban yi kwalliyar bama akan yaba kyauna, dan kallo d'aya zai wadatar da kai akan cewa lallai ni d'in mai tarbiyya ce domin haka Allah ya halicceni kalar tafiya ta ma kawai mai matukar d'aukar hankali ce.


"Kai Ruma wai da wucewa zaki yi?'' Cewar Dije.

     

"Yo da jiranki zanyi ke da kullum saikin makara kike jin dad'i, shi yasa zan wuce na barki kawai.''


"Toh Allah ya kamaki wai ya maganar taron da makaranta ta shirya ne? Nifa tunda naji ance wad'anda suka gama hadda za'a yaye naji raina baya so dan idan an yayemu sai a kaimu gidan wa?'' Dariya nayi har kumatuna suka lob'a sannan nace mata.


''Ni wallahi matsalata dake garaje, yo ina kuwa zasu kaimu, amman dai ina tunanin zamu fara tallafawa sauran malaman ne kota b'angaren kula da yara ne tunda kinga ana ta samun dalibai amma ba malamai da yawa sannan kinga duk girman makarantar nan mune manya tunda mune na farkon wad'anda zasu yaye.''

   

"Eh haka ne na gane.'' 


Cewar Dije lokacin da muka shiga cikin makarantar. Kusan duk karin bayani akai mana akan abubuwan da zamu gabatar ranar asabar domin ranar ne za'a yi gagarumin taron da aka jima ana shiryawa.

    

"Ke Rumana kinsan cewa kece shugaban d'aliban makarantar nan, sannan karatunki yana fita ta yanda ake so sabida haka ki shirya duk wasu addu'a da za'a yi domin kece wacce zaki bud'e taro da addu'ar. Sannan zaki yi karatu kuma zaki mana fashin baki akan wasu hadisai wanda za'a aiko miki dasu gobe ko kuma yau ki wuce dasu gida dan ki sake dubawa." 


Malam tijjani yai maganar idanunshi kur akaina wanda hakan ne ya tilasta min sunkuyar da kaina kasa.


     Agajiye muka koma gida ga jikina yai wani irin mugun sanyi musamman da naji ana fad'in irin manyan mutanen da aka gayyata kuma wai nice mai bud'e taro na san ma kila jikina rawa zai tayi sabida farga ba.


Innan na samu da maganar duk yadda muka yi da malaman tayi farin ciki sosai a wannan lokacin sannan ta k'arasa maganar da fad'in.


''Allah yasa kafin a tashi kisami miji a wajan na nunawa sa'a, Kinga anjima da daddare aka ce aje a anso d'in kin ki, toh amma ki bari sai da safe ki amso sannan ki yanko yadin hijabin da zaki saka, takalmin kuma gashi can Allah ya bada sa'a, amma sai kin daure idan ba haka ba kunya da idanun mutane baza su barki kiyi abin kirki ba wallahi.''

    

Oh yau wace rana inna namin magana cikin sanyin rai bada tsawa ba....


*****


Bige-bigen da ake yi a cikin d'akin sai kai tunanin wasu mutane ne masu yawa cikinsa amma ina shi kadai ne cikin d'akin amma tuni ya can zama d'akin fasali sabida tashin ciwon shi. Mudi ne ya shigo da sauri yana nanata kalmar. 


''Subhanillahi Haidar wannan lalura taka Allah yai mana maganinta.'' Alhajin ya fita nemowa a waya ya sanar dashi halin da ake ciki ya kira likita wanda dole sai da aka mishi allura sannan suka samu sa'ida.


Sai yamma lik'is sannan alhajin ya shigo garin kasan cewar dama yana garin abuja yaje gano wani kamfaninshi. Kai tsaye d'akin Haidar d'in ya shiga nan ya tarar dashi kwance yana bacci, yayin da Mudi ke zaune a gefenshi yana gyangyad'i.


Ganin kamar Haidar d'in ya rame a yau ya kuma tashin hankalinshi tare da hanashi nutsuwa ya fara tambayar Mudi.


"Kai Mudi.!'' Cewar alhajin yana taba kafad'ar Mudin.


"Na'am alhaji barka da sauka.''

       

"Yauwa wai cewa nayi ya naga Haidar ya fad'a ko akwai wata damuwa ne?''


"Babu damuwar komai alhaji amma jiya ciwon ya bigeshi sosai yauma hakan, dan kaga nan wannan kululun da yai min wallahi had'ani da bango yayi, ni sai naga kamar ma ciwon neman yin gaba yake yi.''


"To Allah ya kyauta daman ranar asabar zanje bakori insha Allah kome muka yi da yayana zan sanar maka ya gayyaceni wani taron yaye dalibai da zamu yi shawarar yanda za'ayi tunda dama nine naki yadda ayi mishi na gargajiya.''


"To shikenan alhaji hakan shine dai-dai gaskiya domin yaron nan yana cikin wani hali wallahi gashi yana da karfin sha'awa sosai, in ta taso mishi har hawaye nake yi sabida nasan babu dad'i gashi besan yanda zai yi ba.''


******


Ranar asabar kamar yadda aketa jira tare da tsara yanda taron zai tafi daidai tazo, sun shirya komai kuma alhamdulillah komai yayi yanda ake so. Gaba d'ayanmu wad'anda za'a yaye mu sha takwas ne maza takwas sai matan mu goma, muna cikin ankon wata dalleliyar shadda me ruwan sararin samaniya tare da farin hijab da farin takalmi.

   

Mazan ma shaddar irin tamu ce sai farin takalmi da farar hula, Hakika munyi kyau munkuma bada kala tun a wannan lokaci manyan mutane suka fara yabama tsarin da muka yi.


Munsami halartar manyan mutane wa indama bamu zata ba sannan iyayen mu da dangin mu kowa burinshi ace ga nashi shima ya samu wannan d'aukakar.


''Ki daure Rumana dan Allah kadda ki badamu a wajan nan, kiduba kiga yanda manyan mutane suka zo gurin nan kadda ki kalli fuskar kowa kedai kawai kiyi abinda ke gabanki bana san wannan rawar da jikinki keyi ki dake sosai kilama daganan ki wuce saudiyya insha Allahu.''

   

Malam Aminu kenan shine shugaban makarantar yau haddashi wajan lallashina. Yana gaba ina bayan shi duk inda ya cire kafarshi nan nake maida tawa sabida kadda na d'ago kainama na kasa aiwatar da abin arziki.


Wata irin kabbara wajan ya d'auka lokacin da na dai-daita tsayuwata akan mumbarin da aka tanada. Tsigar jikina duk sai da ta mike sabida wannan sauti na girman Allah daya shiga kunnuwana ya ratsa jikina.


Muryata itace ta katsema kowa hanzari tare da sa kowa nutsuwar dole lokacin da sautinta ya karad'e ko'ina dake wajan. Bayan doguwar addu'a tare da fatan gama taro lafiya saina gabatar da kaina tare da yima bakin mu barka da zuwa. Wata kabbarar aka kuma d'auka lokacin da na koma gefe na zauna inda aka tanadar mana.


Nan manyan malamai sukaita fitowa suna tofa albarkacin bakinsu tare da jin dad'in yanda addini yake ta k'ara samun d'aukaka tare da jinjinama  malaman dake jajircewa dan ganin an d'aukaka kalmar Allah. Sannan muka fito domin gabatar da karatuttuka kadan daga baiwar da Allah yai mana.


Nice ta karshe kuma nice wadda aka gabatar amatsayin shugabar d'alibai mai tsananin kula da dukkan abinda ya shafi addini, Haka zalika karatuna yafi na kowa fita wannan kuka baiwa ce daga Allah.

    

Lokacin da na gama karatuna na fara fashin baki akan hadisan dake magana akan hakkin 'ya'ya akan iyayensu tare da hakkin iyaye akan 'ya'yansu sai naji wani kuka yazo min a raina ina cewa, inama iyayena na raye yau suga d'iyarsu suyi alfahari da baiwar da Allah yai musu.

    

Lokacin da na d'ago idona saina sauke su akan inna wacce take ta share hawaye wanda na rasa kona menene na d'an uwanta ne data rasa ko kuwa dai itama tana yine kamar yadda na lura mutane da yawa awajan suna share kwalla.


Fad'in irin kyaututukan dana samu b'ata lokaci ne sai dai kyautar data gigitani itace lokacin da naji wani kamilallan mutun yana cewa.


''Na bawa Rumana kujerar makka tare da kud'i naira dubu d'ari uku Allah yasawa rayuwarki albarka.''


Nanfa waje ya kuma bud'ewa da kabbara yayin da kaina ke duk'e awajan ina hawaye, wanda bazan ce ga kukan me nike yiba. Mai gabatarwa ne ya tashi yayi godiya sosai tare da yiwa wanda ya ba da kyautar da tafi ta kowa wato ALHAJI YUSUF.....









*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 4




Durkushe take gaban boka domin baza akirashi da malami ba duk da cewa sud'in sun kasance suna lakabawa kansu wannan sunan na malamai nan kuwa babu aiki daya da suke yi na malanta sai dai bokanci.

   

"Alagafarta malam akan maganar yaron nan ce nace bari na dawo domin gaskiya haukan nashi naga kamar yana nema yayi sauki, Sabida yanzu sai yayi kwanaki biyar kai harma sati d'aya ba tare da ciwon ya tashi ba sai dai yai shiru  ko kuma yayi ta bacci, nikuma sai naga ai hakan kamar alamun sauki ne ko?'' Bincike-binciken shi yayi kamin ya kalleta.


''Hajiya maganar gaskiya dama nagaya miki bake kadai kike yiwa yaron nan sihiri ba mata biyu ne gakinan cikon ta uku ke gama wani mutun can gefe shima ba'a zaune yake ba, abin ya yiwa yaron nan yawa, tabbas inda yana da karar kwana da tuni ya mutu.To amma dan yayi shiru ba sauki bane tunda babu uhm bare uhu-uhm, sannan babu wata alama tame hankali a gare shi.''

 

Zakud'awa tayi ta gyara zama tace. ''Toh ai malam abin ne kadda dare d'aya muga ya warware mu dai ba zamu so hakan ba gaskiya.''


Kudi masu tarin yawa ta ajiye mishi kamin ta juya ta tafi. Da kallo ya bita yana mamakin hali na wasu matan lallai duniya cike take da tashin hankali da masifu kala-kala. Shi dai yana maluntar nan ne kawai dan neman kud'i amma yasan ba dai-dai yake aikatawa ba.


  Hankalinta kwance ta koma gida kai ba zaka ce ta kasance mai mugun nufi ba kasan cewar itace zata karbi girki yau ya sata nufar b'angaren alhajin ba tare data nufi nata ba. Ledar maganin dake jikinta ta zaro bayan ta rufe d'akin bata da wani zullumi domin tasan alhajin yau yana Bakori wajan yayan shi. Dakin ta barbad'e tun daga k'ofa tana yi tana fad'in. 


''So nake na mallakeka Alhaji, ya kasance sai abinda nace kawai za'ayi domin banki in zauna da kai kad'ai ba kamin kwananka ya kare na kwashi dukiya ta in k'aragaba.''

   

Anan inda take tsaye tayi zigidir da ita tare da lakato gabanta tashafa akan wani d'an mitsitsin garin magani dake tafin hannunta ta had'e ta yamutse sannan ta mai da shi aleda ta boye sannan ta shige wanka.

    

D'akin babu datti ba zaka tab'a cewa wai anyi wani abu cikin shi ba sabida tsabar iya taku.


Tajima cikin d'akin sannan ta nufi b'angaren Haidar tana yi tana kwarkwasa sai kace zataje wajan wani bazawarinta. Kwance ta taddashi yana ta baccin shi da gashi sai gajeran wando da farar t.shat sabida zafi-zafin da ake yi a yinin yau.


Kallo tabishi dashi kamin ta yatsine fuska. ''Oh ji dan Allah a haka kamar mai hankali sai hauka fal cikin ciki dama mutuwa kayi da kowa ya huta kadaina wahalar da ubanka.'' 


Idanunta ne yakai kan cinyoyinshi ta kalli kwanciyar gabanshi cikin wandon sai taji wata irin kasala ta sakko mata. Bakinta ta lashe kamar tsohuwar mayya kamin tace.


''Oh sai yau na lura ashe shima girma gareshi kamar ubanshi, amman dai daga gani wannan tafi ta alhaji girma.''


Hannu takai a hankali ta shafa mishi abar, tsabar dad'i bata san lokacin da ta lumshe Idanunta ba. Motsawa yayi jin kamar ana mishi waiwayi amma bai tashi ba, ita kuma tuni ta fara nisa da shafar da take mishi sai kawai ta jiyo tafiya daga bakin k'ofa.

   

Da sauri ta gyara tsayuwarta tayi wani kalar tausayi da ita. Mudi ne ya shigo da kayan Haidar d'in a hannunshi da alama daga shanya ya d'ebo su. Kallonta yayi itama ta kalleshi kamin tace. 


"Sannu Mudi ya yarona da jikin?'' Kallonta yayi sannan ya kalli Haidar d'in sannan yace mata. 


''Da sauki bacci yake yi.'' Juyawa tayi tare da fad'in. 


''Dama lekowa nayi in ganshi daga unguwa nake ma sai anjima a kula da abincin shi dan Allah.'' Ficewa tayi tana cewa. 


''Allah ya kai damo ga harawa na san ko baici ba zai yi birgima.''

   

Hajiya Saude kenan mace mai matukar had'arin gaske ta iya fuska biyu kai ita har fuska hud'u ma ta iya. Da kallo Mudi ya bita har ta b'ace mishi kafin ya girgiza kai dan shifa wallahi matan alhajin nan tsoro suke bashi.


****


Bakori.... Taro ya tashi lafiya kowa sai fad'in albarkacin bakin shi yake yi, Yayin da malamai suke ta yin nan-nan dani domin ba k'ananun kud'i suka samuba ta dalilina banda kyautuna wa inda aka dinga bani hannu da hannu ba, Inna na gefena takasa ta tsare sai yamma lis muka koma gida domin bayan taron ya watsema ni hanani tafiya akayi. 'Yan uwan mahaifina dana Ummana da suka zo tuni suka koma gidan zaman jiran dawowarmu.

    

Wai dadi kasheni yau inna ce hadda kaimin ruwan wanka bayi, har cewa take. ''Ki gasa jikinki sosai danki sami nutsuwa domin wannan jaganiyar da kikai yawa gare ta, Allah dai yayi miki albarka ya jikan iyayenki.''


Ina wanka ina tunanin anya nice kuwa, ashe dama haka mutum yakeji idan har dad'i yai mishi yawa? ni dai yau gaskiya dad'i yayi min yawa, najima a bayin dan tunani yai min yawa, sai da naji inna na kwalamin kira sannan nai azamar watsawa jikina ruwa na fito ina na fito ta.

    

Gwanin dadi ta washe baki kamin tace. ''Yauwa 'yar albarka zokici abinci dan ina sane duk yau ko ruwa baki sama cikin kiba.''


Ina fara cin abinci sai ga baba ya shigo da sauri yana fad'in. ''Ina Ruma take d'auko hijab d'inki ga baki zaku gaisa chairman ne yayo aike basu iso da wuri ba.''

   

Kirjina yai wata irin bugawa nan da nan jikina ya d'auki rawa na fara hawaye.


Dariya suka fara yimin ganin yanda duk na rud'e jikina ya d'auki rawa. Da fani baba yayi kamin yace min. 


''Ki kwantar da hankalinki gaisawa kawai zaku yi kinji ko?'' K'anin mahaifina baba Rabi'u shima dafani yayi kafin yace. 


''Jeki mana 'yar baba.''


Kamar zasu kamani haka na dinga labe-labe Baba na biye dani yana dariya. Duk'awa nayi har k'asa na gaida su, ban tashi a wajan ba sukaci gaba da sakamin albarka, Lokacin ne Baba yake cewa.


''Ai da yake marainiyace babu uwa babu uba shi yasa sam bata da walwala sosai.''

    

Nan fa suka kuma cika da mamaki tare da tausaya min, musamman da suka kasan ce manyan mutane kowa cikin zuciyar shi fata yake ina ma ace d'iyar shi ce. Wani kunshi ne suka miko min.


''Gashi wannan tallafi ne daga shugaba, Allah yayi miki albarka yai miki jagora.''


Hannu nasa na amsa wanda yake ta faman yin rawa dan dama can ni haka nake maza masifar tsoratani suke yi balle yau duk jina nake yi a takure.


Kasa cin abincin nayi a haka har dare gidan mu bai rabu da mutane ba anata shigo mana barka da Allah sanya alkhairi.


Cikin dare ina can ina bacci su kuma suna can d'akin inna ana bud'e kyautukan dana samu tare da makudan kud'i wanda yawan su duk sai da ya firgita su da yake akwai kannan mahaifina dana mahaifiyata wa'inda  basu tafi ba nan zasu kwana.


****  ****


Alhaji Yusuf ne a zaune shida yayansa suna kuma tattaunawa akan lalaurar Haidar wacce tuni ta gama danne zukatan su da tsananin damuwa.


''Gaskiya yaya Allah ya sani nidai nayi iyakar abinda zan iya yi mishi amma yanda yake haka yake narasa ta yanda zan bullowa wannan larurar gashi har yanzu neman Fatima nake amma babu ita ba alamarta kuma ni wallahi ban saketa ba amma ta manta damu baki d'aya nida yaron ta.''

  

Numfasawa Alhaji Yahaya yayi sannan yace. 


''To Yusufa nikam a wannan gabar ban san abinda zanyi ba kasan dama da kyar da sid'in goshi aka baka auranta sabida suna tunanin matanka zasu iya cutar da ita, Sannan lokacin da ka turani naje labarin abinda suka bani kayiwa ita Fatiman ai babu dad'in ji kuma sunce sunsan sharrin matanka ne amma kafara d'aukar mataki a gidanka sannan su fara tunanin mai da maka da matarka, idan ma zasu iya kenan dan haka ni abinda nake gani a farabi ta neman maganin Haidar d'in tukunna sannan akoma takan Fatima domin ita nata mai sauki ne tunda ta san cewar akwai aure akanta, ka gane ko?''


"Eh yaya na gane, amman ni wallahi da Haidar lafiyar shi lau dana nema mishi auran wannan yarinyar dan ta tsaya min a rai, gaskiya iyayenta sunyi sa'ar haihuwa ta wallahi.'' Murmushi yayi kafin yace.


''WaivRumana kake nufi? Ai haka Allah ya hore mata wannan baiwar kowa sha'awarta yake yi, amma marainiyace nan dakake gani bata da uwa balle uba malam shi ne yake rikonta, amma ko yanzu bata b'aci ba zan tuntubi shi malam d'in idan har zai iya bamu sai muyi dabarar yanda babu wanda zai gane sai ace mishi yaron na k'asar waje karatu muna sone daya dawo ya tararar da matarshi, sabida gaskiya nima hankali ya karkata ga hakan tana da nutsuwa da hankali sannan tabbas zata kula dashi kaga idan ma anfara maganin itace zata tsaya tsayin daka wajan ganin yasha ko amfani dashi, amma wallahi Yusufa banga amfanin wad'annan ruguza-ruguzan matan naka ba nasan kullum makasarka suke nema.''

   

Shi dai alhaji Yusuf shiru yayi tare da sunkuyar da kanshi k'asa shi abinda yasa ya kasa d'aukar mataki akan su ya zai yi tunda babu wacce ya tab'a kamawa da wani mugun laifi' sannan ko wacce tana kula dashi, shi tsoran shima kadda yaje ya saki wacce bata da laifi amma yasan yana nan yana saka musu ido akan komai nasu.

     

Zuciyarshi ta cika da farin ciki jin cewa yayanshi zai tuntubi marik'in Rumana ko zai bashi aurenta, lallai yasan Haidar ya gama morewa idan Allah ya bashi lafiya.


****


Cikin wannan dare Hajiya Saude zigidir take haihuwar uwarta agefen d'an k'aramin wajen shak'atawar gidan, wanka take yi da wani koko da magani a cikin shi tana yi tana sambatu tare da kiran sunan Alhaji Yusuf tana nanata sunan matanshi d'aya bayan d'aya, Itakam bata ta Haidar domin dashi da matacce duk daya ne a wajanta.

    

Tajima tana wannan surkulle sannan ta yafa zaninta tabar wajen bayan ta d'aurewa wajan gudun kadda wani yazo wajan da safe ya gani ya gane.


Adai-dai wannan lokacin shi kuma Alhaji Yusuf yana tsaye gaban Allah yana kai kukanshi gareshi na matsalolin rayuwa da suka addabeshi, tabbas ba dan yana da tsananin matsi akan addininshi ba da tuni anyi babu shi, ko kuma wata lalurar ta same shi.


****


Yana kwance a gefenshi yake jin wani irin nishi tare da nunfarfashi, da sauri ya bud'e idanunshi tare da lalubo wayarshi dan tashi ya kunna musu haske zai iya yi mashi wahala. Ji yai kamar ya saka kuka lokacin da yaga halin da Haidar d'in yake ciki ganin gabanshi ya mike sosai kamar zai fasa mishi gaban wando, sai zufa yake yi yana wani irin gurnani.

     

Mudi wanda ya gaji da ganin halin da Hydar yake ciki bai son lokacin da ya jawo Haidar d'in zuwa jikin shi ba, a tsorace ya fara shafa masa wajan jikinsa yana kyarma burinsa kawai Allah yasa Hydar d'in ya samu sassaucin wannan sha'awar da take bijero masa dan ya kudure a ranshi Alhaji na dawowa zai gaya mishi gaskiya a samu a yiwa Hydar aure tunda dai yanzu ya rage dukan mutane bare ace zai bigi matar da za'a auro masa. Wani irin abu Mudi ya gani domin......









*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 5.




Domin duk a tunanin shi zaiga yana wani hauka na daban lokacin da ya kama masa, sai yaga inaa..dan tuni ya lafe a jikin Mudin idanunsa a lumshe bakinsa a bud'e har wani miyau yake fitarwa da alama yana jin dad'in abinda Mudin yake yi mishi har cikin ranshi.

  

Cike da tausayin Hydar Mudi ya taimaka mishi har sai da yaga ya koma wani baccin sannan shima ya samu ya kwanta, sai dai zuciyarshi cike da tsoron Allah akan abinda ya aikata yanzu duk da cewar taimako yayi kuma shi ba wani abin yaji a cikin zuciyarsa ba, ya fara tunanin. yanzu ya san inda lafiyar Haidar qalau ai ko wajan motarshi bai isa yaje ba balle ai maganar kwanciya kusa dashi harma ya tab'a mishi jikinsa. Lallai komai na Allah tsare yake sannan bawa baya tab'a wuce k'addararshi.

 

****


Washe gari cikin garin BAKORI: Da kyar na samu na yakice baccin dake damuna na mike lokacin iyayena suna d'akin inna har lokacin suna maida yanda akai akan yanayin hidimar data gudana ajiya. 


Da sallama na shiga tare da makurewa a gefe ina gaida su. Inna da kanta ta kawo min abin karyawa ta tana fadin.


"Sannu Ruma ya gajiyar ciwon kan ya sauka ko?''


Kaina na d'aga mata kawai naja kofin shayi zuwa gabana da biredi, yau da kayan dadi zamu karya kenan. Zuciya ta tayi murnar hakan dan ba sabawa aka yi ba.


Baba rabi'u da baba ne suka shigo, suma gaida su nayi na cigaba da karyawa ta ina jin duk abinda suke fad'a.

      

"Ruma duba rigunan nan kigani duk cikin kyautukan da kika samu ne.'' Cewar gwaggo lami.

   

Wasu riguna ne dogaye masu masifar kyau dan ban tab'a ganin irin suba bakina har kunne nake cewa.


''Amman dai sunyi kyau sosai na gode Allah ya saka da alkhairi.'' 


Baya na tashi da sauri ina niyyar guduwa lokacin da baba ya zube min wasu kud'i masu tsananin yawan gaske dami-dami dasu a jikin kaure, ba sabun ba.


Innace ta rikeni tana dariyar itama tare da cewa.


"Kedai wallahi Ruma kin cika tsoron masifa, dallah gani zaki yi kud'in da kika samu ne dubu dari bakwai da hamsin ne, amma mun yanke shawarar za'a sai miki kadara na dubu d'ari biyar sauran kuma za'a rabawa dangi, d'ari da hamsin nida malam d'arin kuma sai a ajiye miki kisai sababbin kaya da sauran abin da kike buk'ata muna fatan hakan yai miki?''


Kaina a k'asa ina hawaye babu abinda ya fad'o min sai tunanin iyayena inama suna da rayuwa suma su dangwali albarkacin haihuwata. Duk sai jikinsu yai sanyi ganin ina kuka, da kyar na daure nace da ita.


''Inna duk yanda kuka yi hakan yayi amma dan Allah cikin wanda aka bani ina so acire rabi aje akai masallaci asai wani abin mai muhimmanci ko tabarmi ko butuci ko alkur'anai domin suma iyayena su sami ladan.''

   

''Allahu Akbar Allah yai miki albarka Ruma" Cewar baba.

 

   Da yamma Baba yana zaune inda yake yin alwala yana yin asuwaki nikuma ina zaune cikin baranda ina had'a littatafan dana samu bakina har kunne tsabar farin ciki da jin dad'i, Inna na gefe tana ta gyaran kajin da ta siyo dama inna akwai son dad'i ita dai a rayuwarta ta sami jin dad'i ace yau itace hajiya Suwaiba, Shi yasa ko kujerar makkan dana samu tana cewa itace zataje ta yiwa iyayena addua' babu wanda ya musa domin ansan bama zata yarda ba.


Sallama aka yi har sau uku kafin baba ya mike da sauri yana nanata ana zuwa. Har ya fita sai kuma gashi da sauri yana fad'in.


''Suwaiba kawo tabarma alhaji Yahaya ne da kaninsa wanda ya yiwa Ruma kyautar kujerar makka.'' Da sauri kuwa ta mike har jikinta na rawa


''Laallah! Kace manyan baki ne damu to sannunsu.''


Kasa zama tayi sabida zullumin me kuma ya dawo dasu har wani lekawa take yi ko Allah zaisa taji wani abu. Niko ina gefe ina dariya domin lokuta da dama lamarinta kan bani dariya.

    

Gefena ta dawo tace. ''Ruma kaddafa malam ya gayama alhajinnan cewar ba kece me zuwa makkan nan ba dan nasan zai iya wallahi.''

   

"Kai haba inna ya za ai yace haka dama ai dole ke zaki ai babu wanda yafi cancanta da zuwa saike, nidai kin san tsarabata ta da bance ko inna?''

   

Cike dajin dad'i ta dafani tana cewa. "Ah kwarai ma kuwa, insha Allah d'iya ta shi yasa nake sonki wallahi.''


A can zaure kuwa, Alhaji Yahaya ne ya kalli malam Sule bayan sun gama gaisawa yace.


"Nasan kila zakai mamakin ganinmu anan, toh malam wannan dai sunansa Yusufa nasan ba sai nayi maka bayanin shi ba, kasan na gayyaceshi wajan walimar jiya kuma gashi ya samu ya halarta harda da gudummawarshi wacce ba'a zata ba, to kuma daga baya sai ya nuna sha'awar  Rumana akan shigowa cikin iyalinshi ma'ana yana so ya nemawa yaronshi Haidar auranta idan ba ayi mata mijiba shi yasa yana gaya min nace ai duk gida ne bari kawai muzo da wuri, gashinan ayi komai agaban shi domin da tun safema zai tafi amma sabida wannan maganar sai ya dakata.

    

Cikin farin ciki malam yake furta. "Alhamdulillah lallai abu yayi kya, Allah ya taimaka kuma ya shige mana gaba sannan ya zab'a mafi alkhairi. Toh amman wani hanzari ba gudu ba, nasan dai kasan cewa yarinyar nan marainiya ce ba uwa babu uba ita mai d'akin nawa itace yayar mahaifinta kaga kenan akwai yiwuwar dole sai anyi shawara da iyayenta nacan kadda suga kamar munayi musu karan tsaye akanta, kuma wallahi kaga ansami sab'ani domin sai d'azu suka wuce can gida maska.''

    

"Toh ai babu komai ni sai muje dakai har can garin domin neman izini amma yanzu dai ka kiramana ita innar tata taji daga bakina kasan halin mata.'' Cewar alhaji Yahaya.


Tare suka dawo da ita cikin zauran jikinta duk yai sanyi musamman data hangi wata dalleliyar mota daga k'ofar gidan, ga manyan mutane zaune a cikin zauren wanda ya gama bud'ewa da kamshin Alhaji Yusuf domin tasan sai dai shi d'in domin alhaji Yahaya anriga an saba dashi.

    

Bayani sukai mata dalla-dallah yanda zata gane kafin shi Alhaji Yusuf d'in ya d'ora da fad'in. 


"Kamar dai yanda yaya na yai miki bayani yarona yana kasar waje karatu amma ya kusa gamawa abinda yasa nai mishi sha'awar Rumana gaskiya na yaba da tarbiyyarta sannan nasan kowa zaiso ace ya had'a iri da ita, ina fatan zaku amince domin Haidar shi kad'ai ne yarona ina so ya samu mace ta gari.''


Wata zufar farin ciki ne ta zubowa Inna ta ko'ina daga jikinta kafin ta d'an muskuta ta kuma gyara mayafinta tace.


"Toh shikenan insha Allahu komai ba zai gagaraba tunda ba ayi mata mijina ba, sannan ga malam komai nene sai kuji daga gareshi.''


Cike da farin ciki Alhaji Yusuf yabar garin BAKORI bayan yayan shi yai mishi alkawarin cewar a cikin satin nan zaija malam Sulen suje maska domin nemowa Haidar auran Rumana din. (To ruma da auran mahaukaci🤭)


Sai dare ya shiga cikin katsina hankalinshi kwance bakinshi cike da adduar Allah yasa abinda yake son shiryawa ya zama alkhairi garesu baki d'aya.

   

Mudi yayi murnar ganin shi duk da cewa har sun kwanta bacci lokacin, sai da ya gama duba jikin Haidar d'in yaga babu matsala sannan ya wuce d'akin shi wanda aka gama fesheshi da asirirrika kala-kala.

    

Da bismillah ya jefa kafarshi tare da bi da ayatul kursiyyu da falaki da nassi domin haka kawai ya farajin fad'uwar gaba lokacin da ya dumfaro d'akin nasa.

     

Kwance take saman gadon shi tayi dai-dai tana kwasar baccinta, wankanshi ya wuce yayo ya gyara jikinshi sannan ya rab'a gefenta ya kwanta bayan ya gama tofe jikinshi da addu'a.


*******


"Oh gaskiya rikonki ya zame min alkhairi Ruma, Allah ya jikan iyayenki, zanzufa makka zanje sannan ga wannan alhaji da yake so ki auri d'anshi kinga shikenan muda talauci munyi hannun riga ko?''

      

Turo bakina gaba nai ce. ''Kai inna nidai wallahi bana sonshi kin dai san duk yaran da ake kaiwa kasar waje karatu a iskanci suke dawowa, kuma shikenan saiki aura min wanda bazai tab'a sanin darajata ba?''

    

"Innalillahi na bani ni Suwaiba, Ruma kina da hankali kuwa? Toh wallahi ahir d'inki da yimana bakin ciki, gobe idan Allah ya kaimu zamuje maska gaba d'ayan mu, saura idan an tambayeki ki musa Allah saina yankaki aikin san zan iya ko?''


Kuka na saka mata nace. ''Inna duk ga masu sona nan a garin nan ga Mansur ga K'asim ga malam Umar kullum nacin tambaya suke yi zasu turo kinaki sai wannan daga zuwa wama yasani ko d'an fillan kai ne.''


Dariya tayi kamin tace. ''Yaro man kaza, to kodai tukunyar tsafince shi gaba d'aya dole shi zaki aura garama kisawa zuciyarki salama, haba Rumana dama fa wallahi ke matar manya ce kinga ban tab'a haihuwa ba ya kamata ki sharemin hawaye na kinji ko? Yauwa Rumana Allah yai miki albarka ai insha Allahu nasan zai kasance nagari domin Allah baya wulakantar da bawan shi musamman ma kuma marainiyan Allah.''

 

Ina rungume a jikinta ina magana cikin zuciyata. 'Inna ai Allah ne yaga abinda ya gani har ya hanaki haihuwar, dan da yanzu kin tashi BAKORI da tashin hankalinki musamman na san sai kin addabi kowa, ji duk kalar wulakancin da kike min amma yanzu sai wani lallashina kikeyi sabida tsabar son duniya kai Allah ka rabamu da wannan kalar rayuwa.'

    

Dije ce tashigo gidan da sallama bayan ta gaida innan muka wuce d'akinta ita kuma ta sab'a hijabi tai gaba abinta, domin ita in dai zuwa unguwarta ya tashi toko baban sai dai yazo ya tarar bata nan, na sha nuna mata babu kyau amma inaa wani lokacin ma makemin baki take yi wai tunkafin a haifi uwata takejin wa'azi kai inna ko...!


Labarin walima muka dasa nida dije kafin in kuma matsawa jikinta nace. ''Ke dije kinsan meya faru kuwa?''

       

Hankalinta na kan kayan sawar dana samu tace.


''A'a sai kin gaya min.''


"Humm kin tuna mutumin da ya bani kyautar kudi da kujerar makka?''

 

Dariya tayi kafin tace. ''Ai dama na sanshi yana da kirki sosai a katsina yake mai kud'i ne sosai uwar su d'aya uban su d'aya da alhaji Yahaya ya aka yi?''

 

"Dije kindai san bani da k'awa garinnan saike kuma dake kawai na yadda dan Allah kibani shawara wallahi tun shekaranjiya nake cikin tashin hankali jiya ko baccin kirki banyi ba, kinji wai shine yazo yana nemawa yaron shi aurena kuma wai yaron nashi yana kasar waje karatu.''


Batare dana sani ba naji ta wani rungumeni tana murna kamin tace.


''Alhamdulillah! aiko maganar malam ta tabbata daya ce ked'in matar manya ce, Allah ya tabbatar da alkhairi Ruma wannan ai abin farin ciki ne domin kowa yasan alhaji Yusuf mutumin kirki ne yaron ne dai ban sani ba gaskiya domin sau d'aya na tab'a ganin wata mota tazo gidan Alhaji Yahaya ni kuma zan wuce naji wasu na cewa yaron alhaji Yusuf ne yazo gaida yayan mahaifinshi, kumafa shi kad'ai ne d'an shi, ai kinga dole ya hau manyan motoci, toh ni dai iyakar abinda na sani a kanshi kenan. Amma insha Allah babu wata matsala ki kwantar da hankalinki ki dage da addu'a shawarar da zan baki kenan.''

   

Ajiyar zuciya kawai na sauke amma sam bana cikin nutsuwata. Kayan da ta gama gani nace. 


''Toh ki d'auki ko kala biyu ne dije.''

   

"Waaa! ni? a'a wallahi wancan hijab d'in dai zan d'auka sabida yayi min kyau shima dan naga kina da kalarshi ne amma da bazan d'auka ba.''


Sai yamma lis sannan muka rabu da ita sabida an bamu hutu na sati d'aya a islamiyya sabida kacaniyar da aka sha.


   Washe gari... Kamar yadda aka tsara Alhaji Yusuf ya aiko da mota da direba wanda zai kaimu maska kuma ya dawo damu. Duk irin yanda nake jin jikina da zuciyata hakan be hanani sakayawa fuskata murmushi ba musamman dana lura baba yana ta kallona da alama wani sauyi yake son gani daga gareni, ba kamar inna ba wacce take ta harkar gabanta a cikin motar.


An tare mu sosai domin ansan da zuwan mu ranar, nidai ko hutawa ban yiba 'yan uwana wa'inda muke sa'anni suka dinga jana gidan dangi bamu nan bamu can sabida su koda yaushe kallon wata madaukakiya suke yi min tun iyayena na raye.

     

Bazance ga abinda iyayena suka tattauna akai ba domin ban sani ba sai dai muna dawowa aka ce baba da mazan su alhaji sun wuce saini da inna kawai aka bari.

     

Naso na kwana a gidan kakannina na wajan uwa amma iya tayi mirsisi tace a gadonta zan kwana. Humm komai suke nufi da hakan oho.

 

Dangin Mamana na sona sosai amma sam basu samu sakewa dani sabida wata irin zuciya da dangin mahaifina keda ita duk kusan halin su d'aya tunda basu da 'yan uba duk iya ce ta haifesu dama ance abbana ne kawai bai d'auko halinta ba kamar yadda naji labari shi yasa gashi nan Allah ya dauke shi ya barta da masu kalar halinta.


Hanani bacci suka yi iya da inna wai da sunan bani shawara nan kuwa duk maganar d'aya ce kadda na basu kunya gara na zauna inda zan huta har suma su dangwali arziki. Kai kud'i basu yi ba wani lokacin. Babu ruwan su da wane irin kalar mijin zan zauna ba ko wane hali zan shiga ba sudai kawai na auri mai kud'i kodan su samu kud'i suma.

   

Can sama-sama na fara bacci naji iya na tamabayar inna.


''Waike me yasa kika ce asa bikinnan wata biyu?''

    

"Babu komai iya haka dai nace sabida kadda aga kamar neman kai muke yi da ita nifa ta fara bani tausayima.''


Mittsww.. ''Dalla bani wuri, to uban waye yace baya jin tausayin ta? ai jin tausayinta da muke yi ne shi yasa muke so ta auri wanda zata huta a gidan shi, kinga alhajin nan yace kadda akaita da komai sai suturunta komai zai yi mata tunda marainiya ce memakon ayi komai cikin sati biyu ko d'aya kika wani zabi har wata biyu dan iskanci.'' 


Cewar kakata iya, gashi dai ta manyanta amma hankalinta gaba d'aya yana kan dukiya kome zata yi da dukiya alhalin yanzu tana kan hanya? Eh mana tunda yanzu ko ita ta san da wuya ta nanata koda kwatan shekarunta na baya.


Wasu hawaye masu d'umi suka zubo min ina mamakin halin rayuwar yanzu, bansan lokacin da bacci yayi gaba dani ba.


****  *****


''Alhaji wai lafiya kuwa naga kanata shirye-shirye kamar mai shirin yin wata hidima?''

    

Ba tare daya kalleta ba yace. ''Ai hidima zanyi hajiya domin kuwa yaronki zanyiwa aure insha Allah.''

    

Idanunta ta fito dasu tare da dafe kirji, ''Alhaji wani yaron nawa?''

    

Ganin kalar kallon da yake mata ya sata wayancewa da cewa. 


''Amma dai da mamaki Alhaji mai zaisa kai mishi aure yana cikin wannan halin? ai sai naga kamar rashin adalci ne, to ma wani mahaukacin nee ko nace kwadayayyen ne zai bawa mahaukaci 'yarshi?''


Wayarshi ya zara tare da ficewa yabar mata d'akin.


Hannuwa tasa saman kanta tare da budce baki zata saki ihu komai ta tuna kuma sai tai gaggawar rufe bakinta tare da nanata.


''Kan bantan uba..a'a wallahi da sake.''







*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 6




Kai tsaye b'angaren sauran abokan zamanta ta nufa hankali a tashe, razana tayi sosai lokacin da taga babu kowa a babban falon. Wayarta ta jawo ta danna musu kira d'aya bayan d'aya akan gatanan a babba falo tana jiransu. Mata ne mugayen mata suna da tsananin kishi tsakanin su amma sai suka had'ewa mahaifiyar Haidar kai, har sai da sukai yanda suka yi suka rabata da gidan bayan sun nakasa mata yaro.

    

Sunayin tarayya wajan ganin sun ruguza shi Haidar d'in gaba d'aya wannan dalilin ne yasa lokuta da dama suke danne kishin su, ammafa ko wacce cikin zuciyarta akwai wani mugun nufi dake makale wanda inda ko wacce zata samu dama tofa sai inda karfinta ya kare, amma a haka bazaka tab'a ganewaba domin ko wacce ta iya takunta.


D'aya bayan d'aya suka dinga shigowa cikin parlourn ko wacce taci gayunta sai kamshi ke tashi kai baka ce akwai wani mugun nufi a cikin zukatan suba. Hajiya bilkisu ta dai-daita nutsuwarta hanci a sama tace. 


''Kun kuwa san meke shirin faruwa cikin a gidan nan?'' Hajiya saratu ta yatsina fuska tare da cewa.


"Babu abinda muka sani Bilki sai dai idan ke zaki gaya mana yanzu.''


"To akwai matsala babba ba k'arama ba domin kuwa alhaji na nan yana shirin yiwa Haidar aure wanda bamu san wace kala yarinyar zai auro mishi ba.''


Duk cikinsu babu wacce maganar bata doketaba amma da yake 'yan duniya ne babu wacce ta nuna, Saima hajiya Saude ce da tayi murmushi tace.


''Lallai daga gani makwad'ait ne idan ba haka ba waye zai ba mahaukaci d'iyarshi? kai bama haka ba anya ansan ya Haidar d'in yake kuwa da zasu bashi auran 'yarsu? kodai rufa-rufa aka yiwa iyayenta?''

  

Nanfa sukai shiru bayan sun tsayar da magana d'aya cewar duk wacce ta samu dama to lallai ta bugi cikin alhajin har sai ya fad'i gidan su yarinyar ta yanda zasuje su kashe maganar domin suna so su tona abinda shi alhajin ya rufe kowa yasan babu wani me hankali da zai d'auki d'iyar shi ya dankawa mahaukaci ita, kai ina bama zai yiwu ba.


*****


Bayan sati d'aya. A ranar muka dawo BAKORI bayan na gama zagaye dangina na uwa dana uba sunata nanata min sai sunzo biki insha Allah. Ni dai iyakata ido da murmushi domin gani nake yi kamar labari ne na kanzon kurege.

   

Aranar da muka dawo aranar alhaji Yahaya yazo gidan mu ya kuma ce wajena kawai yazo yana son magana dani. Rashin sabo tsakanin mu yasa duk hankalina ya tashi inna da kanta takai mishi tabarma har zaure sannan ta dawo gida bayan sun gaisa. Ban yarda na kalleshi ba a haka muka gaisa dashi sabida kunya inda ya fara da ce min.


"To Alhamdulillah *RUMANA* na san cewa babu wanda ya tuntub'e ki domin jin ta bakinki akan kina son auran Haidar ko bakya son shi, sabida ana ganin an isa dake. Toh nima ba tambayarki zanyi ba Rumana sai dai nayi miki godiya da amincewar da kika yi domin yin wannan jihadi, insha Allahu nasan zuwa gaba zakiji dad'i sannan zaki yi alfahari da hakan ina fatan Allah yai mana jagora kuma ya shigemana gaba a cikin wannan lamarin.''


Kaina a kasa na amsa da 'amin' ba tare dana bari ya jiba.


"Ga wannan waya ce Yusufa yace a baki ko zaku dinga gaisawa tsakaninku dashi, sannan dan Allah kadda kidamu da rashin ganin mijinki a yanzu domin sainan da watanni biyar zai dawo, ke kuma kinga yanzu saura satittika ya rage ayi bikin ku, zan turo miki Usman na wajena ai na san kin sanshi, to abokin shi Haidar d'in ne saiku dinga aiwatar da komai dashi na hidimar bikin kinji ko? Koda kina bukatar wani abun shi zakiwa magana kin fahimceni ko?''


Kaina a kasa nace ''Ehh nagode Allah ya saka da alkhairi.''


Komawa nayi cikin gida jikina duk ya gama yin sanyi, jinai kawai hankalina be kwanta da wanda zan aura din ba to inba haka ba shi ace zamu gaisa din dashi mana amma sai ace da mahaifinsa zamu yi, gaskiya nifa dama can bana kaunar na auri wanda baya sona sabida idan namiji baya sonka wallahi komai zai iyayi dan ganin ya wulakantaka, bare shi wannan daga yanda naga labarinshi kudi sun gama bud'e mishi idanu, wai tsaya ma wani kalane shi mijin da zan aura..? Tambayar da bata da amsa a yanzu kenan.


******


''Alhaji kayi hakuri kamar yadda na gaya maka a wancan lokacin kaki yadda to yauma daka dawo maganar zan nanata maka, yaronka kwakwalwar shi lafiya lau take, sannan bashi da wata lalura mai alama da tabin hankali, kawai dai an kauce hanya ne aka had'ashi da mugayen aljanu wad'anda suke zuwa suna bidirinsu ajikin shi wani lokacin, shine zakaga ya koma kamar mahaukaci amma sam ba mahaukaci bane. A tun lokacin da nayi maka wannan bayanin idan da ka amince inaga da yanzu Allah ya bashi lafiya domin Allah zamu rok'a kuma shine zai yi maganin komai, Amma lokacin saika nuna kai a'a ba zai yiwu ba sabida kana tunanin baka nufin kowa da sharri dan haka babu wanda zai nufeka dashi ko? To yanzu ba k'aramin kuskure bane, dan wanima bakasan shi ba amma yana nan yana neman hanyar da zai cutar dakai balle kuma wanda kasani kuma yake jikinka, Bawai ina nufin wani naka bane yaiwa yaronka wannan sharrin a'a kawai dai inaso in nuna maka cewa k'addarar Allah yawa ne da ita sannan zakaga komai yana da sila da sanadi yanzu dai fatan mu Allah ya shige mana gaba ya kawowa yaron nan sauki.''


Muskutawa yayi kafin yace. ''Amin ya Allah, nagode malam to yanzu wane mataki ya kamata afara bi?''

     

''Yauwa to maganar danake son ji kenan daga bakin ka, yanzu abinda ya kamata anan shine da farko dai za'a fara da almajirai yara ayi sauka ta alkur'ani sau d'aya, sannan za'a bawa mabuk'ata sadaka, Sai a fara bashi rubutu na sha da shafawa insha Allah wata rana sai labari. Sannan bayanin dakai min na auran da zaka yi mishi shima wannan naji dad'i kuma nayi farin ciki domin indai ita matar tashi ta fahimci lalurar tashi to lallai ko maganin zaifi tafiya yanda ya kamata ajikin shi, Amma ka daina maganar sha'awarshi eh gaskiya ne yana da yawan bukatar mace kuma koda bakin shi yasha gaya maka amman yanzu ma da lalaurar ta kamashi su aljanun basu tab'a mishi wannan b'angaren sha'awar tashi ba shi yasa take tashi lokaci zuwa lokaci amma dan Allah kadda kaba da kofar da zai kusanci yarinyar mutane alhalin baya cikin hayyacin shi dan lallai za'a iya samin matsala wacce bama fata.''


Kuma numfasawa alhaji Yusuf yayi jiyake jikin shi kamar anyi mshi duka sabida tashin hankali shi kam duk wanda ya yiwa Haidar haka bazai tab'a yafe mishi ba idan kuwa zai ganshi kila sai ya zama ajalin shi. Sallama yayi akan sai ya dawo sai a fara abinda ya dace ammafa har lokacin tunani yake anya kuwa gaske ne wani ne zai kauce hanya domin ya cutar da d'an uwansa musulmi?


Jiki a sanyaye ya koma gida ko b'angaren shi bai nufa ba sai dai ya fara nufar na Haidai d'in. Kwance yake yana bacci, shi kuma Mudi na saman kanshi yana ragemai sumar kanshi a hankali gudun kadda ya tashi yayi ta borin daya saba.

    

Zama yayi ragwaf tare da d'agawa Mudi hannu wanda yake gaidashi, Lumshe idanunshi yayi yana tunani wanda yanzu ya zame mishi jiki.

   

Yana zaune yana kallon Mudi har k'umba sai da ya rage mishi sannan ya gyara mishi sajen shi nan da nan fuskarshi tai wani fayau kai baka ce yana da wata lalurar ba.


"Mudi aure zan yiwa Haidar.'' Cewar alhaji Yusuf yana kallon yanayin Mudin, cikin washe baki yace.


''Kai alhamdulillah alhaji hakan yayi kyau wallahi Allah ya bashi ta gari wacce zata kula dashi tsakaninta da Allah.''


Bayan sati shida.Zuwa wannan lokacin gidanmu ya kacame da hidima sabida karatowar biki. Zaune nake inna tana ta lailayemin jikina da lalle  dagani sai wata bak'ar bes a jikina, inna da kanta ta siyota a kasuwa sabida wannan aikin da take mim. Kirjina na kalla wanda yayi wani cirko-cirko kasancewa babu bra a jikina, har kirjin nawama be tsira ba tunda bani takeyi tace na shafa idan tagama.

    

Fatata ta canza sosai wani uban laushi da santsi takeyi sannan ga kamshi domin akwai wata madarar turare da ake zubawa cikin kwabin lallan yanzu wajan wata daya kenan dafara yi min wannan gyaran ammafa na canza nayi kyau ta yadda daka ganni zaka san cewar ni din amarya ce.

     

"Dan Allah duk gyaran nan da nake miki ki daure idan anyi auran nan kiciga ba da yi domin wallahi ba k'aramin temakawa jiki yake yiba, kune dai yaran zamani da sai kuce ku dole sai kayan shafe-shafe shi yasa da an kwana biyu sai jiki ya jeme ya lalace.'' Ban kalleta ba nace.


''Toh inna.''


Shigowar dije da wasu k'awayenmu yasa inna barin d'akin mukuma mukaci gaba da shirya yanda za'a yi duk da dai ni ina zaune iya kaci na dasu kallo.


Usman shine wanda yayi ruwa yayi tsaki wajan ganin komai ya tafi dai-dai an shirya walima kadai kamar yadda mahaifin ango ya tsara sannan aka bani wadatattun kud'i koda zan buk'ata lefena kwananshi hudu da kawowa babu abinda babu akwatina shida masu shegen kyau da tsada sannan ga uwa uba kayan da aka zuba a ciki.

    

 K'awayena sunata tayani murna tare da nanata suma Allah ya mai dasu kamar ni, Ni kam jinsu kawai nake yi domin ina cikin wani yanayi wanda ni kaina bazan ce ga kalarshi ba......









*MAMAN KHADY.*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 7

  


A can bangaren alhaji Yusuf muea  ya tada wani lafiyayyan gini abimka ga masu naira, Sosai ya tsauna dukiya a wajen, abinda ya kuma tashin hankalin matan gidan musamman da suka ga ya fita hanyarsu shi dai abinda ke gaban shi kawai yake yi.


Falo ne d'an madaidaici wanda aka k'awatashi da wasu manyan kujeru masu matukar ban sha'awa sune wad'anda sukaiwa falon kawanya, Sannan sai k'ofar kicin daga gefe sai kofar store ajere sannan ta toilet daga gefe.

    

Sai kofofin bedroom da akai har guda hudu kuma kowan ne d'aki akwai gurin ajiye kaya da gado da madubi da sauran abun bukata na bedroom, an akawata wajen da wasu manyan labulaye masu shegen kyau kai dolema idan ka tsinci kanka a wajan kaji ka cikin nishad'i da son kasancewa a wajan.

      

Sai da ya shirya har kayan Haidar d'in sababbi da kuma wasu nashi na da sannan yaji hankalinshi ya kwanta, ana gobe d'aurin auren ya cika musu store d'in su da duk wani nau'in abu naci.

    

Hankalinshi ba a kwance yake ba sabida gajaniya tayi mishi yawa gashi yaki yadda da kowa wanda zai taimaka mishi da wani abun..


****


Gida ya kacame da hidima musamman wayewar garin yau, domin yaune aketa hada hadar sallamar masu d'aurin aure. Misalin biyu da rabi na ranar asabar aka d'aura aurena akan sadaki dubu hamsin anan garin bakori aka d'aura sabida yiwa mijin innan halarci tunda dai shine yake rikona a yanzu.


Tunda aka ce an d'aura wani mugun zazzabi ya rufeni dama ina d'akin inna hayaniya ta isheni, nan da nan jikina ya kuma dumewa duk yanda abokan ango suka so su ganni abin sai ya gagara domin kwance nake sosai.

   

Nayi mamaki da akace abokan ango na nemana ashe mahaifin Haidar duk ya sanar dasu wajan ya cika da matasa masu aji sannan ga manyan mutane wa'inda suka zowa alhaji Yusuf d'in dan yi masa kara.


    Kowa yasan akwai tazara tsakanin bakori da katsina dan haka uku nayi zuwa da wasu mintina aka ce a fito da amarya a wuce da ita gidan ta. Tunda wannan kalma ta doki kunnena sai hankali na ya kuma tashi na fara kuka ina rike inna itama rikeni tayi tana hawaye. Yau wace rana inna na kukan tausayi a kaina😰 har sai da mukabawa kowa tausayi a wajan nan. Nida dije k'awata ne a motar sai kuma gwaggo Hauwa da inna Sa'ade wato dangina na uwa d'aya na uba d'aya.

    

   Tunda mukabar bakori nake kuka har zuwa cikin katsina domin jinake yi kamar makasata za'a kaini, tun suna lallashina har suka gaji suka kyaleni. Mun sami mutane sosai ashe dangin mahaifiyar Haidar d'in sunzo gidan sai dai sun tare a b'angaren alhajin amma cikin matan gidan babu wacce tai musu kallon tsiyama balle su sakaran na arzikin.


Alhajin yaji dad'in ganin su musamman da yaga harda wasu daga cikin matan abokan shi amma wa'inda suke abota da ita mahaifiyar Haidar d'in.


A hannunsu aka mikani nidai na kasance kamar bindi domin sai inda aka jani lokacin har muryata ta dishe sabida kukan dana sha.


Ba k'aramin k'ok'ari Alhajin yayi ba domin sai da ya tsaya-tsayin daka wajan ganin komai ya tafi yanda ya tsara sannan ba tare da an sami wata matsala ba, kuma alhamdulillahi domin zuwa daren wayewar gari gidan babu kowa duk an watse an barni dagani sai halina shine ma yake ta shige da fice a b'angaren namu sai kace shine angon sabida tsabar yanda yake zirga-zirga.

    

Shigowar shi ta karshe itace daya shigo yi min sallama sai da na duka na kuma gaida shi duk da dai yau ban san iyakar gaisuwar da nayi mishi ba. Zama yai yana sauke numfashi kafin yace. 


''Sannu Ruma ki duba ko'ina da ina inda baki gane ba saiki tambayeni jeki ina nan ina jiranki.''


Jikina a sanyaye na mike duk da cewa d'azu sai da na leka ko'ina. Yana nan zaune na dawo yace min. 


"Akwai matsala?'' Muryata tayi laushin dole sabida kuka nace. 


''Eh akwai kayan da ban san yanda zanyi amfani dasu ba a kitchen d'in.'' Mikewa yayi tare da cewa.


''Muje ki dai yi hakuri Haidar beda uwa ne agidan na san da itace zata zama madadina, to kinga bata nan dole nine zan tsaya miki ko gobe kadda kijira a kawo miki abinci kiyi abinki da kanki  akwai komai na buk'ata sannan koda wata ta kawo miki abinci ban yarda kici ba kinji ko? kome kikeso ni zaki nema insha Allah zuwa jibi kingama hutawa zamu yi wata muhimmiyar magana dake.''

    

Kaina nakuma sunkuyarwa kasa ba tare da nayi magana ba.


"Kidinga min magana Ruma ki d'auke ni amatsayin mahaifinki kinji ba siriki ba domin nima matsayin d'iya na d'aukeki kinji?" Cikin jin kunya nace.


''Toh.'' Yafe min.


"Yauwa ki dinga kirana da Abba sabida mijin kima haka yake ce min kinji ko?''


"To.'' Itace kalmar dana kuma amsawa da ita, gabaki d'aya wata irin soyayyar dattijon ce ta kamani domin gaskiya yana da kirki sosai ga kamala.


Da kanshi ya nuna min komai harma sai da yasa na gwada had'a tea sannan ya ajiye min ledar dake hannunshi ya kunna min TV sannan yayi min sai da safe ya tafi.


Wani tsalle nayi na antaya kan gadon ina murna bayan na cika cikina da naman kazar daya ajiye min.


''Oh ikon Allah wai yau nice cikin wannan daular?'' 


Sai da na shiga bedrooms d'innan duka wai zab'en wanda zan kwana a ciki, duk shegen tsoron da nakeji haka nayi kwanciyata bayan nayi sallar godiya ga Allah tare da tarin addu'a wadda har sai da narasa mema zance.


*****


Zaku yi matukar mamakin yanda na tashi domin sai mutum ya rantse bani bace jiya aka kawo ina ta koke-koke ba. Tunda nayi sallah da asuba ban koma ba to dama ban saba komawa d'inba, saina d'ora da karatun alkur'ani mai girma har sai da gari ya waye sannan na jiye tare da nad'e sallayar da hijab din jikina na gyare d'akin tsab na saka turaren da nagani birjik a saman madubi sannan na koma parlour, nan ma sai da na share na kakkabe na goge sannan na shiga kitchen ina tunanin mai zan dafa musamman dana lek'a store d'in na ganshi shake da kayan cima kala-kala ammafa duk na 'yan gayu ne.

    

Ruwan tea na dafa sai kwai dana soya saina d'auki biredi na koma can wani d'an keb'antaccen waje da aka malaleshi da wani kafet mai kyawun gaske dama an tanaji wajen ne domin cin abinci kamar yadda Abba ya gaya min jiya.

   

Shigewa bedroom nayi, wanka nsyi sannan na gyara jikina hoda kawai na shafa amma ko kwalli ban saba, danni dama kwalliya bawai damuna tayi ba.


Karfe goma da wasu mintina na gama karyawa sai lokacin naji an kwankwasamin kofa. Mayafi na d'ora saman doguwar rigar dake jikina na nufi k'ofar. Kallon sama da kasa tayi min kafin tace.


"Kece amaryar?''

 

A kunyace na d'aga kaina ba tare dana bari mun kuma had'a ido ba, domin ban san wacece ita ba sannan na lura daga ganin kallon da take yi min inaga banyi mita ba.


Zama tayi bayan na gaisheta taci gaba da karewa falon kallo tana yatsina fuska. Lallaikam alhaji ashe uban kud'i ya kashema wajennan shi yasa ya hanamu mu shigo ko gani muyi lallai ma.

    

"Sunana hajiya Saude nice uwar gidan Alhaji ina yi miki barka da shigowa wannan gidan, sannan ina yi miki jaje na auran mahaukaci da kika yi.''

     

Binta nayi da kallo yayin da zuciyata taci gaba da wani irin bugu ban san lokacin da ta karasa ficewaba, sabida tunanin da yasha kaina. Ina nan jigum dani duk wani karfin gwiwa ta ya gudu, saiga Abba ya shigo bansan lokacin da na mike na nufeshi ba sabida fargaba.


Ganin yanda na taso cike da damuwa yasa shi jin jikinshi yayi sanyi domin ba haka yaso ba, yaso ya taddani cikin walwala. Zama yayi ni kuma na zauna wajan k'afafunshi ina gaida shi tun kafin ya gama amsawa na d'ora da tambayarshi.


''Abba wai mahaukaci nake aure?'' Idanunshi ya rantse kamin ya kalleni.


"Ki kwantar da hankalinki Rumana yanzu zan baki labarin komai, amma ina so dan Allah kiyi min uzuri tare dajin tausayina kadda kiyi fishi sannan kadda kik'i yadda da kaddara kinji ko?''


Idona harya cika da hawaye na san shikenan tawa ta kare daga yanda yake maganar nan na san cewa gaskiya matar nan ta fad'a.


"Kamar yadda kika sani sunana Alhaji Yusuf ni haifaffen garin bakori ne amma bayan na gama karatuna saina koma garin katsina na cigaba da aiki. Nafara aiki da shekara biyu mahaifina ya rasu dama kuma mun dad'e da rasa mahaifiyarmu domin ta rasu ne tun bani da wayau. Dagani sai yayana Alhaji Yahaya iyayen mu suka haifa amma muna da dangi sosai babu laifi. Bayan rasuwar baban mu sai yayana ya tilastamin yin aure sabida yace shi dai hankalin shi be kwantaba da in zauna jiran sai nayi gidana na kaina, nufinshi na kawota nan bakori kamin na mallaki muhalli a nan katsinan. Saudatu itace matata ta farko kanwar wani abokina ce da mukayi karatu tare, na aureta tun bata gama mallakar hankalin kantaba, sai dai tunda na aureta ko b'atan wata bata tab'a yi ba, tsawon shekara shida sai yayana yace na kuma yin wani auren,

   

''Saina nemi auran Saratu nan da nan aka bani domin alokacin ina da muhallina a cikin katsina sannan ina da kudina danni ban yarda da aikin gwamnatiba kawai, ina had'awa da kasuwancina. Itama Saratu duk hakan take domin shekara hudu itama shiru ba haihuwa sai hankalina ya fara tashi sabida tuni na fara tunanin matsalar daga jikina take kila nine bana haihuwar gashi zullumi ya hanani zuwa ganin likita sabida ina jin tsoron abinda za'a ce min,

   

''Ban hakura ba saina auri Bilkisu itama dai shiru, banyi niyyar yin wani auren ba daga mata uku din nan sai dai a ranar danaga Fatima naji idan ban aure ta ba har mutuwa zan iyayi, Nasha wahala sosai kafin na samu iyayenta subani ita domin sunce baza suba me mata har uku 'yarsu ba haka kawai aje a nakasa musu yarinya tunda yanzu ba wani tsoron Allah ake jiba. Amma na jajirce na like har sai da suka gamsu da kalar son da nake mata sannan suka amince min na aureta. Matana sun nuna b'acin ransu sosai da wannan auran musamman da suka ganta yarinya ce sosai kuma a lokacin duk ta fisu ilmin addini dana boko.''

    

Numfasawa yayi kafin yaci gaba, nima zamana na gyara tare da kuma bud'e kunnuwana domin na fahimce sosai yaci gaba da cewa.


"Ina son Fatima sosai domin tana da matukar tarbiyya a zaman da muka yi bazan ce ga ranar da ta sab'a min ba, saima nine wani lokacin idan aka kawo zugarta tai kaza zanyi mata fad'a koda batai laifin ba. Kwatsam sai Fatima ta fara laulayi bayan watanni takwas da auren mu. Babu wanda ya kawo mata cewa ciki ne domin ni a lokacin na riga na saddak'ar da cewa lallai bana haihuwa. Tsabar sa ido na hajiya Saude yasa ta fahimci akwai matsala domin ni dai ban sani ba wata rana ina kwance cikin d'akina sai gata ta shigo, zama tayi kusa dani tace.


''Alhaji wai kakai matar ka asibiti kuwa?'' Ba tare da na bata wata kulawa ba nace.


''Ban kai taba amma tace min ita taje.''


"To katashi kaje ka bincika idan ba haka ba kakusa d'aukar shege a hannunka tunda kowa yasan baka haihuwa ita kuma ai laulayi take yi.''


Ban san lokacin da nakai d'akin Fatima ba a lokacin, aikuwa saina tarar da ita tana ta amai duk ta galabaita, ban yadda cewa Fatima zata iya cin amanata ba domin koda na aureta budurwa na sameta sannan suna da duki ya dai-dai bakin gwargwado bare nace kwadayi zaisa tayi min haka. Da kaina na taya ta tagyra jikinta sannan nace muje asibiti. Likita ne ya tabbatar min da cewa ciki ne da ita na wata uku.


A wannan lokacin rasa abinda zanyi nayi shin farin ciki zanyi ko kuwa bakin ciki. Yayinda ita Fatiman naji ta saka ihu harda birgima ita wallahi ba ta son cikin ya za'ai ace duk cikin matana babu wacce naiwa ciki sai ita, ita wallahi sai dai azubar dashi. Na shiga tashin hankalin jin kalamanta wanda yasani fallamata mari sai dai kuma tana kukan najawota jikina na rungume sabida tunanin da gaskiyarta fa kuma dole ta shiga damuwa.

   

Bayani naima likitan tun daga farko har karshe yayi min tambayoyi sannan yace zai min awo. Gado aka bata domin ta huta nikuma a lokacin naga likita, sai dai iyakar binciken su sun gaya min cewa iyakar kwan haihuwata guda d'aya ne kacal kuma na fitar dashi akan Fatima.


Kusan ban yadda da maganar su ba saina shirya mana tafiya nida Fatima a wannan lokacin zuwa India, nanma maganar d'aya ce domin har cikin Fatima sai da suka bincika min cewar lallai cikin nawa ne kumama namiji ne jinana ne. Saudiyya muka wuce nan ma saida suka gama binciken su amma duk maganar d'aya ce dan haka anan na zauna nayi addu'a-nayi addu'a tare da nuna godiya ta ga Allah. A lokacin jinake babu abinda nake kauna sama da Fatima da abinda ke cikinta.


Matana sune suka fara sheganta min yaro sabida suna ganin aisu basu haihu ba sun manta cewa Allah shine mai tsara komai kuma a sanda yaso. Sai da mukai masifa dasu harma nayiwa Bilkisu saki d'aya sannan suka saduda suka bari alokacin ne nayi musu bayanin duk abinda ke faruwa tare da musu bayanan da likita yayi min a lokacinma harna basu zabi cewa duk wacce ke bukatar haihuwa to tayi min magana na sallameta sabida kadda na shiga hakkin su. Amma sai suka nuna zasu ci gaba da zama dani.


A lokacin da aka haifi Haidar kowa sai ya kara tabbatarwa da cewa lallai yaron jinina ne domin beyi kama da maman shi ba dani yayi kama kamar nayi kaki sai dai ya dauko farar fatar mamarshi domin tafini fari nesa ba kusa ba. Nasami haihuwa Ruma a lokacin da na fidda rai da samu shi yasa nayi shagali iyakar shagali sannan na saki kudi sosai aka yi taron suna.


To nidai bazance ga abinda ya dinga faruwa ba a tasowar Haidar sai dai dole tasa na kai Fatima wani gidana sabida a lokacin tace in dai ban raba musu gida ba to wallahi gidan su zata tafi, gashi nayi-nayi ta gaya min menene matsalar amma taki, dole na kaita wani k'aramin gidana. A nan Haidar ya taso ba sai nace komai ba akan kulawar da yake samu sabida ban had'a sonshi da komai ba. Shekaran shi goma na fitar dashi waje karatu, sai dai dawowar shi ne mummunar kaddarar nan ta afku.''








*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

💞💞💞 *RUMANA* 💞💞💞


Na


*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

        (Mk)


*HASKE WRITER'S ASSOCIATION*💡

(Home of expert and perfect writer's)



Page 8 

  


A can bangaren alhaji Yusuf kuwa

  ya tada wani lafiyayyan gini abimka ga masu naira, Sosai ya tsauna dukiya a wajen, abinda ya kuma tashin hankalin matan gidan musamman da suka ga ya fita hanyarsu shi dai abinda ke gaban shi kawai yake yi.


Falo ne d'an madaidaici wanda aka k'awatashi da wasu manyan kujeru masu matukar ban sha'awa sune wad'anda sukaiwa falon kawanya, Sannan sai k'ofar kicin daga gefe sai kofar store ajere sannan ta toilet daga gefe.

    

Sai kofofin bedroom da akai har guda hudu kuma kowan ne d'aki akwai gurin ajiye kaya da gado da madubi da sauran abun bukata na bedroom, an akawata wajen da wasu manyan labulaye masu shegen kyau kai dolema idan ka tsinci kanka a wajan kaji ka cikin nishad'i da son kasancewa a wajan.

      

Sai da ya shirya har kayan Haidar d'in sababbi da kuma wasu nashi na da sannan yaji hankalinshi ya kwanta, ana gobe d'aurin auren ya cika musu store d'in su da duk wani nau'in abu naci.

    

Hankalinshi ba a kwance yake ba sabida gajaniya tayi mishi yawa gashi yaki yadda da kowa wanda zai taimaka mishi da wani abun..


****


Gida ya kacame da hidima musamman wayewar garin yau, domin yaune aketa hada hadar sallamar masu d'aurin aure. Misalin biyu da rabi na ranar asabar aka d'aura aurena akan sadaki dubu hamsin anan garin bakori aka d'aura sabida yiwa mijin innan halarci tunda dai shine yake rikona a yanzu.


Tunda aka ce an d'aura wani mugun zazzabi ya rufeni dama ina d'akin inna hayaniya ta isheni, nan da nan jikina ya kuma dumewa duk yanda abokan ango suka so su ganni abin sai ya gagara domin kwance nake sosai.

   

Nayi mamaki da akace abokan ango na nemana ashe mahaifin Haidar duk ya sanar dasu wajan ya cika da matasa masu aji sannan ga manyan mutane wa'inda suka zowa alhaji Yusuf d'in dan yi masa kara.


    Kowa yasan akwai tazara tsakanin bakori da katsina dan haka uku nayi zuwa da wasu mintina aka ce a fito da amarya a wuce da ita gidan ta. Tunda wannan kalma ta doki kunnena sai hankali na ya kuma tashi na fara kuka ina rike inna itama rikeni tayi tana hawaye. Yau wace rana inna na kukan tausayi a kaina😰 har sai da mukabawa kowa tausayi a wajan nan. Nida dije k'awata ne a motar sai kuma gwaggo Hauwa da inna Sa'ade wato dangina na uwa d'aya na uba d'aya.

    

   Tunda mukabar bakori nake kuka har zuwa cikin katsina domin jinake yi kamar makasata za'a kaini, tun suna lallashina har suka gaji suka kyaleni. Mun sami mutane sosai ashe dangin mahaifiyar Haidar d'in sunzo gidan sai dai sun tare a b'angaren alhajin amma cikin matan gidan babu wacce tai musu kallon tsiyama balle su sakaran na arzikin.


Alhajin yaji dad'in ganin su musamman da yaga harda wasu daga cikin matan abokan shi amma wa'inda suke abota da ita mahaifiyar Haidar d'in.


A hannunsu aka mikani nidai na kasance kamar bindi domin sai inda aka jani lokacin har muryata ta dishe sabida kukan dana sha.


Ba k'aramin k'ok'ari Alhajin yayi ba domin sai da ya tsaya-tsayin daka wajan ganin komai ya tafi yanda ya tsara sannan ba tare da an sami wata matsala ba, kuma alhamdulillahi domin zuwa daren wayewar gari gidan babu kowa duk an watse an barni dagani sai halina shine ma yake ta shige da fice a b'angaren namu sai kace shine angon sabida tsabar yanda yake zirga-zirga.

    

Shigowar shi ta karshe itace daya shigo yi min sallama sai da na duka na kuma gaida shi duk da dai yau ban san iyakar gaisuwar da nayi mishi ba. Zama yai yana sauke numfashi kafin yace. 


''Sannu Ruma ki duba ko'ina da ina inda baki gane ba saiki tambayeni jeki ina nan ina jiranki.''


Jikina a sanyaye na mike duk da cewa d'azu sai da na leka ko'ina. Yana nan zaune na dawo yace min. 


"Akwai matsala?'' Muryata tayi laushin dole sabida kuka nace. 


''Eh akwai kayan da ban san yanda zanyi amfani dasu ba a kitchen d'in.'' Mikewa yayi tare da cewa.


''Muje ki dai yi hakuri Haidar beda uwa ne agidan na san da itace zata zama madadina, to kinga bata nan dole nine zan tsaya miki ko gobe kadda kijira a kawo miki abinci kiyi abinki da kanki  akwai komai na buk'ata sannan koda wata ta kawo miki abinci ban yarda kici ba kinji ko? kome kikeso ni zaki nema insha Allah zuwa jibi kingama hutawa zamu yi wata muhimmiyar magana dake.''

    

Kaina nakuma sunkuyarwa kasa ba tare da nayi magana ba.


"Kidinga min magana Ruma ki d'auke ni amatsayin mahaifinki kinji ba siriki ba domin nima matsayin d'iya na d'aukeki kinji?" Cikin jin kunya nace.


''Toh.'' Yafe min.


"Yauwa ki dinga kirana da Abba sabida mijin kima haka yake ce min kinji ko?''


"To.'' Itace kalmar dana kuma amsawa da ita, gabaki d'aya wata irin soyayyar dattijon ce ta kamani domin gaskiya yana da kirki sosai ga kamala.


Da kanshi ya nuna min komai harma sai da yasa na gwada had'a tea sannan ya ajiye min ledar dake hannunshi ya kunna min TV sannan yayi min sai da safe ya tafi.


Wani tsalle nayi na antaya kan gadon ina murna bayan na cika cikina da naman kazar daya ajiye min.


''Oh ikon Allah wai yau nice cikin wannan daular?'' 


Sai da na shiga bedrooms d'innan duka wai zab'en wanda zan kwana a ciki, duk shegen tsoron da nakeji haka nayi kwanciyata bayan nayi sallar godiya ga Allah tare da tarin addu'a wadda har sai da narasa mema zance.


*****


Zaku yi matukar mamakin yanda na tashi domin sai mutum ya rantse bani bace jiya aka kawo ina ta koke-koke ba. Tunda nayi sallah da asuba ban koma ba to dama ban saba komawa d'inba, saina d'ora da karatun alkur'ani mai girma har sai da gari ya waye sannan na jiye tare da nad'e sallayar da hijab din jikina na gyare d'akin tsab na saka turaren da nagani birjik a saman madubi sannan na koma parlour, nan ma sai da na share na kakkabe na goge sannan na shiga kitchen ina tunanin mai zan dafa musamman dana lek'a store d'in na ganshi shake da kayan cima kala-kala ammafa duk na 'yan gayu ne.

    

Ruwan tea na dafa sai kwai dana soya saina d'auki biredi na koma can wani d'an keb'antaccen waje da aka malaleshi da wani kafet mai kyawun gaske dama an tanaji wajen ne domin cin abinci kamar yadda Abba ya gaya min jiya.

   

Shigewa bedroom nayi, wanka nsyi sannan na gyara jikina hoda kawai na shafa amma ko kwalli ban saba, danni dama kwalliya bawai damuna tayi ba.


Karfe goma da wasu mintina na gama karyawa sai lokacin naji an kwankwasamin kofa. Mayafi na d'ora saman doguwar rigar dake jikina na nufi k'ofar. Kallon sama da kasa tayi min kafin tace.


"Kece amaryar?''

 

A kunyace na d'aga kaina ba tare dana bari mun kuma had'a ido ba, domin ban san wacece ita ba sannan na lura daga ganin kallon da take yi min inaga banyi mita ba.


Zama tayi bayan na gaisheta taci gaba da karewa falon kallo tana yatsina fuska. Lallaikam alhaji ashe uban kud'i ya kashema wajennan shi yasa ya hanamu mu shigo ko gani muyi lallai ma.

    

"Sunana hajiya Saude nice uwar gidan Alhaji ina yi miki barka da shigowa wannan gidan, sannan ina yi miki jaje na auran mahaukaci da kika yi.''

     

Binta nayi da kallo yayin da zuciyata taci gaba da wani irin bugu ban san lokacin da ta karasa ficewaba, sabida tunanin da yasha kaina. Ina nan jigum dani duk wani karfin gwiwa ta ya gudu, saiga Abba ya shigo bansan lokacin da na mike na nufeshi ba sabida fargaba.


Ganin yanda na taso cike da damuwa yasa shi jin jikinshi yayi sanyi domin ba haka yaso ba, yaso ya taddani cikin walwala. Zama yayi ni kuma na zauna wajan k'afafunshi ina gaida shi tun kafin ya gama amsawa na d'ora da tambayarshi.


''Abba wai mahaukaci nake aure?'' Idanunshi ya rantse kamin ya kalleni.


"Ki kwantar da hankalinki Rumana yanzu zan baki labarin komai, amma ina so dan Allah kiyi min uzuri tare dajin tausayina kadda kiyi fishi sannan kadda kik'i yadda da kaddara kinji ko?''


Idona harya cika da hawaye na san shikenan tawa ta kare daga yanda yake maganar nan na san cewa gaskiya matar nan ta fad'a.


"Kamar yadda kika sani sunana Alhaji Yusuf ni haifaffen garin bakori ne amma bayan na gama karatuna saina koma garin katsina na cigaba da aiki. Nafara aiki da shekara biyu mahaifina ya rasu dama kuma mun dad'e da rasa mahaifiyarmu domin ta rasu ne tun bani da wayau. Dagani sai yayana Alhaji Yahaya iyayen mu suka haifa amma muna da dangi sosai babu laifi. Bayan rasuwar baban mu sai yayana ya tilastamin yin aure sabida yace shi dai hankalin shi be kwantaba da in zauna jiran sai nayi gidana na kaina, nufinshi na kawota nan bakori kamin na mallaki muhalli a nan katsinan. Saudatu itace matata ta farko kanwar wani abokina ce da mukayi karatu tare, na aureta tun bata gama mallakar hankalin kantaba, sai dai tunda na aureta ko b'atan wata bata tab'a yi ba, tsawon shekara shida sai yayana yace na kuma yin wani auren,

   

''Saina nemi auran Saratu nan da nan aka bani domin alokacin ina da muhallina a cikin katsina sannan ina da kudina danni ban yarda da aikin gwamnatiba kawai, ina had'awa da kasuwancina. Itama Saratu duk hakan take domin shekara hudu itama shiru ba haihuwa sai hankalina ya fara tashi sabida tuni na fara tunanin matsalar daga jikina take kila nine bana haihuwar gashi zullumi ya hanani zuwa ganin likita sabida ina jin tsoron abinda za'a ce min,

   

''Ban hakura ba saina auri Bilkisu itama dai shiru, banyi niyyar yin wani auren ba daga mata uku din nan sai dai a ranar danaga Fatima naji idan ban aure ta ba har mutuwa zan iyayi, Nasha wahala sosai kafin na samu iyayenta subani ita domin sunce baza suba me mata har uku 'yarsu ba haka kawai aje a nakasa musu yarinya tunda yanzu ba wani tsoron Allah ake jiba. Amma na jajirce na like har sai da suka gamsu da kalar son da nake mata sannan suka amince min na aureta. Matana sun nuna b'acin ransu sosai da wannan auran musamman da suka ganta yarinya ce sosai kuma a lokacin duk ta fisu ilmin addini dana boko.''

    

Numfasawa yayi kafin yaci gaba, nima zamana na gyara tare da kuma bud'e kunnuwana domin na fahimce sosai yaci gaba da cewa.


"Ina son Fatima sosai domin tana da matukar tarbiyya a zaman da muka yi bazan ce ga ranar da ta sab'a min ba, saima nine wani lokacin idan aka kawo zugarta tai kaza zanyi mata fad'a koda batai laifin ba. Kwatsam sai Fatima ta fara laulayi bayan watanni takwas da auren mu. Babu wanda ya kawo mata cewa ciki ne domin ni a lokacin na riga na saddak'ar da cewa lallai bana haihuwa. Tsabar sa ido na hajiya Saude yasa ta fahimci akwai matsala domin ni dai ban sani ba wata rana ina kwance cikin d'akina sai gata ta shigo, zama tayi kusa dani tace.


''Alhaji wai kakai matar ka asibiti kuwa?'' Ba tare da na bata wata kulawa ba nace.


''Ban kai taba amma tace min ita taje.''


"To katashi kaje ka bincika idan ba haka ba kakusa d'aukar shege a hannunka tunda kowa yasan baka haihuwa ita kuma ai laulayi take yi.''


Ban san lokacin da nakai d'akin Fatima ba a lokacin, aikuwa saina tarar da ita tana ta amai duk ta galabaita, ban yadda cewa Fatima zata iya cin amanata ba domin koda na aureta budurwa na sameta sannan suna da duki ya dai-dai bakin gwargwado bare nace kwadayi zaisa tayi min haka. Da kaina na taya ta tagyra jikinta sannan nace muje asibiti. Likita ne ya tabbatar min da cewa ciki ne da ita na wata uku.


A wannan lokacin rasa abinda zanyi nayi shin farin ciki zanyi ko kuwa bakin ciki. Yayinda ita Fatiman naji ta saka ihu harda birgima ita wallahi ba ta son cikin ya za'ai ace duk cikin matana babu wacce naiwa ciki sai ita, ita wallahi sai dai azubar dashi. Na shiga tashin hankalin jin kalamanta wanda yasani fallamata mari sai dai kuma tana kukan najawota jikina na rungume sabida tunanin da gaskiyarta fa kuma dole ta shiga damuwa.

   

Bayani naima likitan tun daga farko har karshe yayi min tambayoyi sannan yace zai min awo. Gado aka bata domin ta huta nikuma a lokacin naga likita, sai dai iyakar binciken su sun gaya min cewa iyakar kwan haihuwata guda d'aya ne kacal kuma na fitar dashi akan Fatima.


Kusan ban yadda da maganar su ba saina shirya mana tafiya nida Fatima a wannan lokacin zuwa India, nanma maganar d'aya ce domin har cikin Fatima sai da suka bincika min cewar lallai cikin nawa ne kumama namiji ne  jinana ne. Saudiyya muka wuce nan ma saida suka gama binciken su amma duk maganar d'aya ce dan haka anan na zauna nayi addu'a-nayi addu'a tare da nuna godiya ta ga Allah. A lokacin jinake babu abinda nake kauna sama da Fatima da abinda ke cikinta.


Matana sune suka fara sheganta min yaro sabida suna ganin aisu basu haihu ba sun manta cewa Allah shine mai tsara komai kuma a sanda yaso. Sai da mukai masifa dasu harma nayiwa Bilkisu saki d'aya sannan suka saduda suka bari alokacin ne nayi musu bayanin duk abinda ke faruwa tare da musu bayanan da likita yayi min a lokacinma harna basu zabi cewa duk wacce ke bukatar haihuwa to tayi min magana na sallameta sabida kadda na shiga hakkin su. Amma sai suka nuna zasu ci gaba da zama dani.


A lokacin da aka haifi Haidar kowa sai ya kara tabbatarwa da cewa lallai yaron jinina ne domin beyi kama da maman shi ba dani yayi kama kamar nayi kaki sai dai ya dauko farar fatar mamarshi domin tafini fari nesa ba kusa ba. Nasami haihuwa Ruma a lokacin da na fidda rai da samu shi yasa nayi shagali iyakar shagali sannan na saki kudi sosai aka yi taron suna.


To nidai bazance ga abinda ya dinga faruwa ba a tasowar Haidar sai dai dole tasa na kai Fatima wani gidana sabida a lokacin tace in dai ban raba musu gida ba to wallahi gidan su zata tafi, gashi nayi-nayi ta gaya min menene matsalar amma taki, dole na kaita wani k'aramin gidana. A nan Haidar ya taso ba sai nace komai ba akan kulawar da yake samu sabida ban had'a sonshi da komai ba. Shekaran shi goma na fitar dashi waje karatu, sai dai dawowar shi ne mummunar kaddarar nan ta afku.''








*MAMAN KHADY*🙇🏻‍♀

Gyara zamanshi yayi da alamun damuwa sosai amuryarshi yacigaba da bani labarin.

  Ruma haidar yaron kirkine yana matukar girmama nagaba dashi balle mu iyayenshi nasha kama sauran matana suna zaginshi tare da aibatashi idan yazo wajena Amma hakan betaba sawaba ko kallo ya canzamusuba.

    Lokaci zuwa lokaci yakanzo nan najeria domin dubani da mahaifiyarshi duk inda yashiga saiyazama abinso musamman yanda dukiya bata rufemishi idoba haka yana temako sosai.

  Inason haidar Rumana soyayyar da ban isa ince ga iyakartaba domin haidar shi kadaine kwaina da zangani ince nine na haifeshi kullun addu'ata itace Allah ya rayaminshi har inga zuri'arshi har addu'a nake Allah yasa matarshi taita kwanika kuma biyu biyu nidai ingansu da yawa ace duk jikokinane.

  Bazan mantaba wani zuwa danai wajenshi kamar yadda nasaba kaimishi ziyara duk karshen watanni biyu,Na taddashi cikin damuwa sosai.

 Nan da nan na rude ina tambayarshi lafiya?

Shine yake gayamin cewa aure yakeso yanajin tsananin bukatar mace tunkusan shekaru hudu da suka wuce dakyar yake daurewa amma gashi yanzu dole saiya hada da azumi.

  To dama tsakanina dashi babu wani batun kunya domin nabashi dukkan dama na yanda zanfahimci dukkan damuwarshi,Lallashinya nayi da kalamai masu dadi kamin inbashi tabbacin insha Allah daya dawo gida zanyimishi aure domin alokacinda zaigama karatunshi to alokacin yanada shekara akalla talatin daidai.

   Yayi murna sosai domin aranar har tsokanarshi naitayi da cewa inye haidar angirma sai aure,Shikuma alokacin yana kuma boyewa jikina yana dariya.


Kamin dawowarshi saina gyarama mahaifiyarshi wancan bangaren dake kallon nawa sabida nafison ganinta kusa dani kullun.

   Wannan karan batawani damuba ta dawo tatare musamman dataji lokacin be wuce watanni biyu yadawo gidaba, Damma yagama karatunshi amma sai suka rikeshi wai dole sunaso yaimusu aiki koda na shekara biyu ne akan albashi me tsada.

   Besoba amma nine na matsamishi yayi kawai ai kamar gobene amma yadawo nan da watanni biyun domin yin auren da yaketa nanatawa yanaso yayi fa.

   Dayake akwai wata yarinya nafisa k'anwar matata hajiya saratu sunfara soyayya da ita sainace kawai daya dawo sai ayi hidimar.


To kinsan komai atsare yake cikin hukunci na ubangiji.

   Ranar kowa yasan cewa haidar zai dawo domin yanda gidan ya kacame da aikace aikace da dangina Dana mahaifiyarshi domin tararshi.

     Misalin karfe hudu na yamma ya iso gidannan cikin farinciki da jin dadi musamman dayaga irin yawan mutanen da sukazo tararshi.

     Sabida duk da haidar ya kasance yanada tsananin zafi ammafa yanada son mutane sosai shi rainine beso balle wulakanci.

    Yana sako kafarshi cikin gidan ya yanke jiki ya fadi abinda yai matukar tashin hankalin kowa dake wajen,Ruma saidai yai sati daya a asibitin India amma ko motsi beyiba,Domin ni dama inaganin yai kwana daya anan Nigeria be motsaba na shirya muka fita dashi waje.

    Wasa-wasa saidai yai sati biyu akwance ba motsi sannan yafara motsawa saidai koda ya farka saiya dawo amatsayin Mara hankali.

    Haidar dina meson gayu da kwalliya amma saigashi daga kwance zanyi fitsari kuma yayi bayan gida har idanma ba'a gyara wajan da wuriba yakai hannunshi zai kashe yacinye.


Basainagayamiki irin mummunan tashin hankalin da mukashigaba sabida bazai faduba,Ahaka nadinga gantali dashi kasa-kasa sabida ganin likita dani da abokinshi wani Dan dogonan inaga shinema ya daukoki daga bakori sai yaron yayana wato usman nasan kinsanshi.

   Nakashi kudi wa inda bansan iyakarsuba Ruma amma abanza domin babu wani canji wani abin takaicima shine duk irin gwajin da za aimishi babu wata lalura me kama da hauka ajikinshi sannan haidar ko sigari besha balle ai tunanin ko kayan mayene suka haukatashi.


Ahaka nagaji muka koma Nigeria batare da ansami wani cigaba ba.

   Kullun mamanshi saitai kuka sabida tsabar damuwa da halin da yake ciki, kai daga karshema saitakamu da ciwon hawan jini.


Akwai lokacinda alhaji yahaya wato yayana yace afaramishi na gargajiya amma bansan abinda yahau kainaba na hana,Saidai ya gaji ya kyaleni.

  Idan ciwon yatashi har rauni yakejima kanshi musamman idan babu kowa kusa sannan ya dinga bige bige kenan yana hargowa sannan babu baki bekuma maganaba,Balle idan zaiyi kashi ko fitsari yai magana saidai becikayin dukaba gaskiya.

    Kinji labarin haidar Rumana amma kinaso kisan meyasa nanace saiya aureki?


"Kaina na girgizamishi domin tuni najima da dadewa cikin kuka labarinsu yai matukar tabamin zuciya wallahi dama haka nake da tausayi balle kuma kalar wannan.


  " kidaina kuka komai zai wuce insha Allah,Abinda yasa naga dacewar auranku shine nafarko nutsuwarki Ruma kinada nutsuwar da duk Wanda ya kalleki zai yaba da hakan, Sannan akwai ilmi me tarin yawa nasan kotanan zaki iya temaka haidar,Nidai alfarma nake nema wajanki Dan girman Allah ki kuladashi kamar yadda zaki kula da yaronki sannan akwai magani Wanda yau dinnan insha Allah za akawoshi saiki faramishi amfani dashi babu ruwanki da matan gidannan  kome ya shigemiki duhu kimin magana kai tsaye kinji?


"Kaina na daga ina share kwallah tunani daya ni yanzu ya zanyi in zauna da mahaukaci Dan Allah.

   Harya yunkura zai tashi nace Abba baka gayamin inda maman ya haidar din takeba?


Komawa yai ya zauna kamin yace" Nasan dama kila ki tambaya mamanshi tana india tazama kwarrariyar likita kamar yaronta sabida munsami sabani wani lokaci na koreta batare da saniba shikenan saitai zuciya har yanzu bata dawoba.


   Cikin alamun jin kunya nace to Abba idan akwai number dinta abani Dan Allah.


"To ai babu matsala nasan ke zata dauki wayarki idan kikaimata bayani ninedai bata daukar wayata koda wata number na kirata tanajin muryata zata kashe wayar.



    

Cikin Sanyin jiki na yini aranar musamman dayace da yamma zaizo ya rakani inda haidar yake sannan zuwa dare zai maidoshi bangarena sai abashi daki daya tunda be fita sai inda aka kaishi.

  Nidai na amsa da to ammafa maganar Allah hankalina ba kwance yakeba.

    Musamman da nake cikin zullumin yaya zanga haidar din wani kalane kuma wace kalar karba zaimin sannan yaya zai dinga dukana Dan gaskiya mahaukaci bawai amanace dashiba.



  Harna fidda rai da zuwan abban ganin har ankusa magriba.

   Ina zaune ina tunanin tashi in daura alwala naji sallamarshi da fara'ah na mike inamishi sannu da zuwa turus nayi ina zare manyan idanuna ganin zabgegen saurayin dake gefenshi  hannun uban kawai yake wanda ya rikoshi.

" mukut na hadiye miyau kamin ince sannu Abba.


"Yauwa Ruma kinganni shiru ko? Nayi nisane da gida sai yanzu nadawo sainace bari inkawomiki shi kawai.

   Zaunar dashi yai gefenshi yana kallon haidar din nima shinaketa kallo har lokacin kallon hannun abban yakeyi kamar yana tantance wani Abu a hannun.


  " kinga wancan dakin nan ne dakinshi duk kayanshi naciki amma saikin kula sabida banna yake hadda ta tsiya musamman idan ciwon yatashi.


Saida yasakashi cikin dakin sannan yadawo wajena yanamin nasiha tare da nanatamin in rike sirrina anjima zaikawo maganin da za afara amfani dashi danhaka inkula sosai idan har aljanune kamar yadda ake fadi to insha Allah zaigani.


Ina zaune har aka fito daga sallar magriba masallaci tsabar zurfin danai cikin tunani.

    Cikin sanyin jiki nai alwala na shige daki domin yin sallar bayan na rufe kofar falon kadda ina salla yafice inbani.

Yau addua ata tafi karfi akan Allah yabani hakuri da juriyar zama da mutuminnan sannan Allah yabashi lafiya,Kuma nima nadauki damarar temakawa da duk iyakar sanin da Allah yabani.


Saida nagama addua na Sannan na cire hijab din na nufi dakinshi domin inga halin da yake ciki.

Yana zaune cikin fitsarinshi sai Zane yakeyi dashi da yatsanshi domin dama dakinne kawai babu kafet akasa da alama sabida lalurarshi akai hakan.

  Kuguna na rike tare da furta innalillahi wa inna ilaihirraji'un nabani.

   Yanzu wannan kato ya za ai aimishi tsarki?

Rumana 10



Inacan nai nisa

 wajan tunanin yanda zanyi mishi kawai saidai naji tallatsin ruwa ajikina,Tsalle nai nakoma gefe ina maida numfashi,Ashe wai fitsarin ya fallatsomin Sabida bugashin da yake da hannunshi.

    Addu'a nafara duk kalar wadda nasan ta Neman tsarice tare da kariya daga shaidanu sannan na matsa kusa dashi hadda yin bismilla na mikamishi hannuna so nake inga zaizo wajena.


  Yajima yana kallon hannuna kamar me karanto wani Abu sannan ya maida hannuwanshi bayanshi ya kauda kai ga barin kallona.

    Janshi nai zuwa toilet din dake dakin  na antayamishi ruwa daga sama har kasa sannan na rufe idanuna na zaremai wando nai gaggawar saka mishi na hannuna shidai yana tsaye batani yakeba.

    Yayinda nakejin kirjina kamar zai faso Sabida tashin hankali,Oh rayuwa kenan kowane bawa da kalar tashi kaddarar Allah kasa mucika da imani.


   Wani dadine ya kamani lokacinda naji alamar katifar dakin me ledace wato idanma zaiyi fitsari saidai ashare,To da sauki nasami saukin aiki.


    Sai wajan Tara na dare sannan Abba yadawo kawo magungunan kamar yadda yace.

  Rubutune jarka guda sai Wanda za adinga badamishi idan zai wanka sainasha sai kuma wani kamar ruwa amma kamshi yake sosai shine Wanda za adinga shafamishi idan zanyi barci.

   Saida yagama nunamin tare damin bayani sannan yadora da cewa"Saifa kin daure Ruma domin jihadi zakiyi sannan Dan Allah kema kadda kiyi wasa da addua Sabida yanzu nidai nafara sakankancewa da sharrin mutun.

     Saida ya shafamai na Daren yau din sannan yabashi wata karamar kwaya wacce ke temakamishi wajan yin barci akan lokaci Sabida gudun tashin ciwon,Sannan yaimin sallama.


    Tsayawa nai na gyare inda yabata sannan nakoma dakina na canza kaya tare da Alwala .

 Harna kwanta saikuma hankalina yaki kwanciya naita tunani kala-kala daga karshedai mikewa nai tare da daukar alkur'ani na na nufi dakin.

     Yanata barcinshi kamar me hankali fuskarnan gwanin kyau domin har saida naji kirjina ya buga,Na kalli faffadan kirjinshi mecike da gargasa lallai inbacin yana cikin wannan lalura nasan yafi karfina kilama ko kallona bazai iyayi ba.


Can gefe na rakabe bayan nagama kallonshi nafara karatu cikin tsananin sanyi da Neman temakon ubangiji akan wannan lalaura ta wannan bawa nashi.

Banjima da fara karatunba yafara motsi tare da juye juye kamar na meneman dauki kasancewar nariga nayi hadda kawai saina maida hankalina akanshi nacigaba da karatuna ammafa zuciyata ahautsine take tun yana motsi da mutsu-mutsu har saida yagaji yabari lokacin ina gabda gama bakara.

    Saida naga barcinshi yai nisa sannan nikuma nasamu na raba gefenshi na kwanta bayan na tofeshi da addua.




Kwance take tai dai-dai saman lafiyayyen gadonta tana chating da manyan mata irinta,Karamar wayarta dake gefe tafara ring kamar bazata daukaba saikuma takai hannu ta dauka, Da sauri ta amsa ganin me kiran.

"Malam barka da dare ya aiki?

     " Da katuwar muryarshi ta mushrikan ALLAH ya amsa da lafiya hajiya saratu ammadai akwai matsala danhaka kome kikeyi kishigo gobe.

Jikinta har rawa yake,Matsala kace malam?


"Kwaraima da gaske kedai kiyi kokari kizo domin asami mafita kamin komai ya cabe.


" To shikenan malam zanshigo goben kome kenan zan kiraka.



Washe gari.

    Cikin ikon Allah saina tashi cikin walwala domin zullumin danake fama dashi Sam bantashi dashiba.

   Beyi fitsariba haka beyi bayan gidaba hankalina kwance nai sallar asuba sannan natasheshi,Wani mugun mari ya sakarmin Dana matsa saiya tashi Ashe barcin be isheshiba,Ina kuka ina mai Alwala domin na rantse saidai ya kasheni domin babu wata cuta dake damunshi sai miyagun aljanu dake wahal dashi.

        Ba maganar sallah domin  ana gama alwalar yasako fitsarinshi kuma atsaye.

   Tunanin idan yayo bayangida ya zanyi nasashi zaunar dashi akan masan,Na juyamishi baya.

   

   Koda zan juye yana leken kashin da yayi,Wani dadi naji lokacinda na fahimci yayi kashin.

  

  Banji komaiba wajan yimai tsarki saidai gabanshine ban iya tabawa Dan wallahi tsoroma nakeji kosai daya ban yadda idona ya kalli wajan ba.


     Sai misalin goma saura saiga Abba yashigo,Cikin kunya na gaidashi yayinda ya amsa cike da farincikin ganinmu Sabida lokacin nagamaba haidar abinci kenan yanata kokarin kama jelar gashina.

Bansan ya akai yaga shatin hannun haidar din afuskataba saidai naji yana subhanillahi bugunki yayi?

   "Kauda fuskata nai batare danayi maganaba Sabida ya Riga yagani balle ince a'a.


Kiyi hakuri insha Allah zakiji dadi nan gaba komai lokacine,Nidai fatana kidage damai amfani da magungunan mukuma munata addu'a komai zaizama tarihi insha Allah.


" Cikin girmamawa nace ai inagama aljanune Abba domin jiya da dare danafara karatu bakaga abinda yaitayiba kamin yai barci.


Baki bude yace"ahaf ni kaina nafara zargin haka wallahi Sabida wani lokacin saikiganshi kamar me hankali amma idan abun ya motsa saikace tsohon mahaukaci,Allah yaimiki albarka ammadai kidingayin nesa kadda ya makeki babu kowa kusa,Nizan wuce nema idan kina bukatar wani Abu saiki gayamin.





Hajiya gaskiya aikinnan inaga zaibada matsala.

 

 "Kuma muskutawa tayi kamar zataimai sujjada tsabar biyayya,A'a malam kadda kace haka nidai fatana haidar ya dawwama cikin lalurarnan har zuwa lokacinda zaibar duniya konawane zanbada Amma banso inji ana kiran matsalar nan malam.


" To gaskiya bazan bouemikiba kamar yadda nacemiki bake kadaibace meyin aiki akan wannan yaro to hakanne domin aljanin dakikasa na turamishi Wanda zandinga tsikarinshi yana zabura to jiya yadawomin nan yana kuka wai dakyar yasha Sabida masifar daya shiga cikin dakin shi yaron.


    "Da mamaki tace malam banganeba?


" yauwa to gaskiya yace bazai komaba Sabida akwai wadda zata koneshi cikin dakin yanzu ba kamar daba Sabida besan ta inda zaikuma shigarshiba Dan babu inda bata shafeshi da addu'a,Danhaka saidai acanza wata mafitar duk da cewa bafa warkewa yayiba domin suma sauran sunacan suna kuma shiri kamar yadda kema kike niyyar wani shirin.

     

"To nidai malam nabaka wuka da nama kome ka yanke daidaine agayamin abun sadaka kawai,Hajiya saude kenan mugu beda kama.





Kauyen dogon dutse." Uhumm malam duk naji abinda kace shine nace to kodai kasheya za ayi kawai kowa ya huta?


"Hahhhhahhaha hajiya saratu kenan wannan yaro ya debo shekaru da yawa danhaka babu me kasheshi sai lokacinshi yayi kima daina wannan maganar.


     " Idanunta ta runtse kamin tace to malam acanza mishi wasu wa inda zasuje su haukatashi kaba daya mana.


   Zane zanenshi yayi kamin yace ansami mafita hajiya kawo sadaka.



Jakarta ta zage ta kwaso kudi me yawan gaske kamar batasan ciwonsuba.


Kullin magani biyu ya mikomata,Wannan wanka tsakiyar gida babu sutura sannan kadda ki yadda kiyi magana kuma kadda kibari kowa ya ganki,Wannan kuma kisan yanda zakiyi kisamusu a abinci dashi da matar tashi,Zakiga sakamako.

Rumana 11



Yinin ranar 

 nayishine cikin kewar inna shiyasama nakasa hakuri har saida, nakira wayar baba nace yabata mu gaisa.

  Cikin shagwabar da sai yanzu nasami damar yinta nace inna kin manta dani ko?

"Dariya tayi cikin jin dadi kamin tace ke kuwa autata ya za ai uwa ta mance da 'yarta guda daya? Wannan ai ba abune me yuwuwaba kina raina wallahi har yanzu gidannan bekoma daidaiba munata gyare gyare ya gidan?


" Lafiya lau innata.


"Yauwa auta babu dai wata matsala ko?


" Babu komai inna  ammadai nayi kewarki Allah.


Kuma gyara zamanta tayi kamin tace hakane nima nan har zazzabin rashinki nayi amma nasan ahankali zamu saba karshen watannan insha Allah zaki ganni nida k'awarki dije tunda ita tasan waje,Zanzo inga muhallin diyata, Ya mijin naki kunfara gaisawa dashi ko?


"Murmushi nayi kamin ince eh inna yana kirana duk safiya mu gaisa shima yanada kirki sosai kamar babanshi,Amma kinga da inatajin tsoron wane kalane shi.


"Hakane Ruma ainasan Allah zai tausayama maraicinki bazai barki ki galabaitaba yanzu ki ajiye wayar kije kiyi aikin gabanki sai kuma ankwana biyu dakaina zansa malam ya kiraki saimu gaisa nima ai nasai wayar bandai iyabane shiyasa. 

  " To inna sai anjima zan jira.


   Jin motsinshi cikin daki yacika yawa yasani mikewa na nufi dakin,Watsi kawai yake da shimfidar gadon da filullukan yanawani gunji tare da make make.

     Karatun alkur'ani na kunna awayata na lallaba na ajiye gefe nai tafiyata falo na zauna,Tun inajin ifface iffacenshi harnaji shiru shedar sun barshi kenan,Girgiza kaina nayi kamin ince hummmm wallahi bawani hauka aljanune kawai ke kaidamai tunanin,Allah ya sakamaka.



Saida nai sallar magriba sannan Na kira number da Abba yabani ta maman haidar,Kirjina yanata bugawa Sabida tsoron yanda zata tarbeni.

   Bani da matsala da kudin waya domin Abban saida yaimin lodi sosai wai Sabida kiranshi ko kiran wani nawa.

    Harta yanke ba'a daukaba saida nakuma kira sannan naji muryar wata mata na sallama.

"Jikina har rawa yakeyi Sabida tsoro, Mama ina yini ya aiki?


" Saida tayi Dan jim sannan ta amsa da lafiya lau,Amma bangane me maganaba nadaiga number daga Nigeria ko?

 

"Muryata ashake nace eh hakane Sunana Rumana.


    " Murmushi me sauti tayi kamin tace ah Ashe diyatace sannunki ya kwana biyu ya bakunta?


Cikin jin kunya da mamakin ina tasanni na amsa mata da lafiya lau mama Dan Allah kiyi hakuri ki dawo mama.


   Cikin jin dadi tace karki damu Rumana insha Allah inanan tafe kinji ko? Nasan komai akanki domin anyimin bincike kuma babu Wanda yagayamin wata magana ta banza akanki danhaka zandawo gidan nan kodan farin cikinku keda mijinki,Yanzu inashi haidar din yake?


 "Yana daki mama amma idonshi biyu.


" Allah yaimiki albarka Rumana Allah ya albarkaci rayuwarku nima nan ba zaune nakeba wallahi kullun addua nakemishi nasan zai warke da yardar Allah ina nan dawowa inda nake aikine sunki bani damar barin kasar amma insha Allah zandawo kedai ki dage da addua sannan ko megadin gidannan kadda ki yadda dashi balle matan gidan idan da halima ki dinga zama bangarenki babu ruwanki da harkar kowa ina k'ara tunamiki karki wasa da ibada domin yanzu duk me harin cutar da haidar tare zai dinga hadawa dake.


"To mama nagode.


" Yauwa sai anjima zan dinga kiranki insha Allah Ammafa banso ki gayama alhaji sai anjima.


Najima ina kallon wayar bayan ta kashe,Muryarta taimin dadi daga gani 'yar gayuce sosai.



Ajiye wayar tayi kamin ta sauke naumfashi lallai Allah ya amsa addu'arta tunda yabawa haidar mace ta gari domin koda tasa akaimata bincike hankalinta be kwantace wai har sai taga ranar dana nemeta sannan zata tabbatar saigashi ko sati banyiba na nemeta lallai dole ta dawo kodan wa innan yara kamin acutar da marainiyar Allah Wadda batajiba kuma bataganiba.



Jin ana kwankwasa kofa yasani dawowa hayyacina daga tunanin dana lula,Wani mutun nagani tsaye Wanda bansaniba.

   Kallonshi nake kamin in bude baki saiya rigani da hajiya ina yini Sunana mudi nine mekula da megida kamin akawoki nazo muku sallamane gobe zankoma gida.


   Murmushi nayi kamin ince ah sannunka to shigomana.


   Zama yai muka gaisa yake kumaban labarin ciwon na megidanshi tare dabani shawarwari nidai inajinshi Sabida dama nasan dole zaifini sanin komai tunda sunjima tare.


  Muna nan zaune saiga Abba.

  Ah mudi kana nan kenan? Cewar Abban.


"Eh wallahi alhaji nashigo yima amarya sallama da megida insha Allah lokacin da zan dawo megida ya warware.

   

  " To Allah yasa aimungode sosai da temakonka Allah yasaka da Alkhairi ammadai nacemaka ka dinga waiwayomu Dan Allah.


"Insha Allah alhaji kadda ka damu ai anriga anzama daya.



Sai lokacin Abba ya zauna na gaidashi kamin yace Ruma yame jikin anfara samun wani cigaba kuwa?


Murmushi nayi kamin ince kai Abba daga farawa?


Duk dariya mukayi kamin yace to aikinsan mu mutane akwaimu da garaje nidai Allah ya nunamin ranar da zanshigo nan inga haidar zaune cikin hankalinshi.

   Da ameen duk muka amsa.


 Duk saida suka lek'a sukaga haidar din Ashe barci yayi sannan sukaimin sallama suka wuce nikuma na rufe kofata,Saidai ko zama banyiba naji ana kuma bugawa.

    Nayi tunanin ko Abbane yai mantuwa amma ina budewa sainaga wata mata tsaye da kula ahannu tanamin murmushi.

     Banyi niyyar bata hanyaba domin tashigo danhaka anan tsayen nafara gaidata.

  Itaba bata damu da shigowarba Dan muna gaisawa ta mikomin gashi farfesune nayo muku keda megidan naki.

   Saida na duka har kasa sannan na amsa gamida godiya, Tana wucewa nabi bayanta da harara domin haka kawai naji hankalina be kwanta da itaba.


    Farfesufa har farfesu domin kamshin da yakema kawai abin dadine amma zuciyata nagayamin Allah kadai yasan surkellen da akai ciki duk kwanakin danai gidan ko ruwa babu wacce ta kawomin kaini yanzu hakama bazan iya bambancesuba amma shine hadda wani yomin to ai ba mayya bace.


    Cikin Leda na juyeshi sawu na daukewa najefa cikin babbar  bolar gidan nadawo na rufe kofata.



    Ayanzu wajan watana daya kenan cikin gidannan babu abinda nanema na rasa na canza naiwani kyau nasamun hutu babu ruwan matan Abba dani balle ince sun dameni,Abba kullun zai shigo so biyu dubamu indai yana k'asar da safe dakuma dare.

    Kula da haidar be zamemin wani aikiba domin ayanzu na saba inyimishi wanka da sauran bukatu wani lokacin inacin bugu wajanshi amma wani lokacin sai inyi sati be kaimin buguba tunda abun zuwane.

    Ance ko mahaukaci yasan me kuladashi yanzu da kanshi yake zuwa kusa dani ya zauna babudai magana sannan idan yafara kallon waje saiyai kusa minti talatin bedenaba wani lokacin ma saina kaudamishi kanshi.

    Magani dai yi akeyi amma saidai ahankali ni nakeganin saukin tunda inatare dashi amma Abba kullun cewa yake shifa bega wani canjiba

Rumana 12




Kwance nake ina

 barci bayan gama sallar magriba domin lazumi nakeyi bansan barciv ya kwasheniba.

     Jinai ana shafamin k'afafu kamar mage tsabar laushin da nakeji.

 Tun inaji sama-sama harna bude idanuna,Manyan idanuna na kuma zarowa ganin haidar kusa dani kuma shine me shafar k'afafuna.

     Kauda kanshi yayi gabarin kallona  amma bedena shafar kafar ba.


  Tashi nai zaune cikin mamaki domin betabamin hakaba,Yayana lafiya kuwa me kakeso?

    K'aramin yatsanshi yacigaba da zirawa tsakanin yatsun kafana amma ko fuskata be kallaba.

   "Ikon Allah.

   Hannuwanshi nakama duka na rike ina kallon cikin idanunshi domin shima yanzu kallona yakeyi, Kamar zaice wani abu.

   Sauke idanuna k'asa nayi Sabida yanda wani nauyinshi ya kamani musamman yanzu Dana ganshi kusa dani sannan dogon wandon wani yadine kawai jikinshi k'aton kirjinnan nashi awaje.


  K'afata naso janyewa yakuma jawota yana lumshe idanunshi,Murmushi nayi kamin in tallaboshi jikina,Aiko nan da nan ya kwanta acinyata hadda sauke numfashi saidai hannunshi be tsawa waje gudaba saima lalubata dayafara hannunshi har zuwa kirjina.

      Jin yatabo tudu akirjina yasashi tashi zaune yana lekawa cikin rigata da alama tudun dayajine yakeson leko ko menene.

     Inajin duk abinda yake amma wallahi tsabar mamaki da tsoro yakasheni sainaji ko motsi na kasa.

Ahankali naji yafara matsamin kirji ahankali kamar mejin tsoron fashewarsu,Idanunshi alumshe harwani gyara kwanciyarshi yake.


Tsawon lokaci sannan yafara sauke numfashi alamar barci ya daukeshi.

Mamaki naitayi  domin betabamin hakaba iyakacidai yakan yita kallona wani lokacin.

    Fatana Allah yabashi lafiya.

       Lallabashi nayi na kwantar gefe sannan naje na canzo alwala domin tuni jikina ya sauya Sabida jagulamin kirji da yayi.



  Ina gama sallar isha'i.  Natkofar wurin kenan naji ana kwankwasa kofar,Hijab dina danafara cirewa na maida da sauri na nufi kofar tunanina ko abbane yadawo.

    Saidai ina bude kofar sainaga wannan abokin haidar dinne domin yana zuwa lokaci zuwa lokaci domin dubashi.

   Hanya nabashi yashigo tare dayimishi sannu da zuwa musamman danaga yana kallona da alamun damuwa sosai afuskarshi.

     Ruwa da lemo na kawomishi bayan ya zauna.

"Amarya ya kwana biyu ya dawainiya?

   Da alamun kunya nace Alhamdulillahi yasu umma?

  Dayake mahaifiyarshi tazo wajena harsau biyu.


    Yajima yanamin hira sannan yaimin sallama bayan ya maida haidar saman gado domin da ak'asa yake barcin inda nai salla.

   Haryakai bakin kofa ya sai kuma ya juyo Rumana har yanzu babu wani cigaba da kikeganin ansamu?


" Kallonshi nayi kamin ince gaskiya ana samu domin yanzu ciwon yadaina tashi kaga andaina bashi wa innan kwayoyin amma kaga yana barcinshi wannan bige-bigen duk ya daina bashi cikin hayyacinshi amma gaskiya da sauki koni yaushe rabon daya kai hannu jikina da sunan duka.


"To Alhamdulillahi bari inje zuwa jibi insha Allah zan kawo miki wa incan magungunan wa inda akace za ahada kedai ki daure kinji ko?


" To shikenan insha Allah nagode sosai saida safe.



Najima ina tunani kamin barci ya kwasheni musamman yau ko addua banyiba Sabida yanda barcin yakamani sosai.



Bude idanuna nayi saina tsinci kaina cikin wani guri me mummunan duhu zuciyata tai wani irin bugu nan da nan naji wani matsiyacin tsoro ya dirar min musamman danaga ko tafin hannuna zan banganiba.

     Wata irin mummunan tsawa naji saman kaina wadda takuma firgitamin kwakwalwa.

     Yake wannan figigiyar kaza sarkin tone tone to lallai munaso ki dakatar da duk wannan tone tonen naki kamin ki tone wukar yankaki.

    Wata muguwar murya mara dadin sauraro taimin wannan maganar.

   Addua nafara cikin zuciyata domin sam tsoron dake baibaye dani yahanani bude bakina balle inyi addua da karfi.

    Wannan shine kashedi Wanda ya kasance akanki lallai kifita rayuwar wannan mahaukacin tunkamin ki koma irinshi kokuma mu kasheki kisa na har abada.

     Wasu dogayen hannuwa naga sun shakemin wuya nanfa nafara kokarin kwacewa tare da kakari jin irin shakar da akaimin.


Afirgice na farka yayinda jikina ya jike da zufa haske na kunna nan naga haidar zaune ya zaiba fitsarinshi domin ga lemanan tunda daga inda yake kwance har kusa dani.

   Ajiyar zuciya na sauke Dana gama tabbatarwa agado nake.

  Tashi nai har lokacin jikina bedaina rawaba domin na masifar tsorata.


  Gyaramishi jikinshi nayi tare da canzamishi kaya na yaye zanin gadon nasaka wani sannan na kwantar dashi na tofeshi da addu'a sannan na shiga toilet na wanke Wanda yabata nima na dauro alwala barcin daban komaba kenan domin kwana nayi raya wannan dare ina kuma kai kukana ga Allah.

Rumana 13





Da wani shegen 

 zazzabi da ciwon kai na wayi naso kwarai intabuka abun kwarai kamar, yadda nasaba amma ina wani nauyin jiki ya hanani ko motsin kirki.

    Wayata taita ring amma inajinta nakasa tashi.


Sai wajan goma nasafe nakuma bude idanuna daga Dan barcin daya kwasheni,Abbane keta sallama Ashe yaji shirun tai yawa shiyasa ya shigo da makullin hannunshi dama Sabida haka ya rike wani ahannunshi.


"Dakyar na mike idanuna nakan haidar Wanda yaketa zare abin dardumar Sabida wata beza beza gareta.

  Ina wucewa yabiyoni baya hadda daukar cup dadi ya kasheni to kodai hankalinshi yafara dawowane tunda gashi yanzu alamu sun nuna binda yakemin yunwa yakeji,Sabida nasaba kullun danatashi tea nake fara hadamishi kamin inyi abin kari.


  " Da mamaki ya zubamana ido ganin yanda haidar din keta bina da cup ahannu ammadai kanshi akasa danbama hanya yake kalloba.


    Zamanai ina sauke numfashi na gaida abban,Ya amsa da tambayata lafiya nake kuwa yau da alama har yanzuma baku karyaba ko?


   Abba natashi yau da zazzabi da ciwon kai shiyasa nakasa tashi akan lokaci amma yanzu zan hada.


Wani mugun bacin raine ya tasomishi Sabida wani tausayina daya kamashi tunda nazo gidannan nake dawainiya Ashe kenan haka zata kasance idan banda lafiya babu Wanda zai kula da wani cikinmu kenan?

   Amma Fatima bata kyautaba beyi tunanin zata barshi har hakaba musamman dayaji yadawo hayyacinshi yabata hakuri sannan yaba iyayenta hakuri amma da yake rikone dasu shine ta tsallake tatafi wata uwa duniya kuma da aurena akanta.

    "Numfashi yakuma saukewa kamin yace kiyi hakuri dama saida nai tunanin haka wallahi Allah ya sawake to kodai me aiki za asamo miki?

      A a Abba zan iya komai insha Allah naji saukima sosai.


" Eh koda kinji saukin ai zata temakamiki da wasu abubuwan kema kindan huta ko?


Shiru nai ina murzar hannuna,Kamin ince Abba ka barshi kawai hakan zai kasance kamar tonuwar asirin zaman da nakene kaga wasu daga dangina zasu iya zuwa kadda asami matsala su fahimci kalar zaman da nakeyi bazasuji dadiba gara ahaka kaga babu Wanda yasani.


"Ajiyar zuciya ya sauke kamin yace eh hakane kuma bari insamomuku abinda zaku karya saikisha magani dannaga wannan ogan ma da alama yunwa yakeji gashinan yana binki da Kofi,Wallahi sai yanzu na yadda ana samun cigaba ta bangaren maganin nan domin dacan idan zaiyi sati beci abinciba to bazai nuna yana bukataba Allah yaimuku albarka yabashi lafiya,Bari ina zuwa.


   Tashi nai nima na hadomishi tea din Allah sarki bawan Allah da zafinshi yadinga kaiwa baki ina kokarin anshewa yana kawomin bugu da kyar yabari na shekamai shi,

      Lokacinda Abba yadawo yana kwance jikina sai sakalamin hannu yakeyi cikin riga Allah yasama da hijab jikina.

    Wani farinciki yaji lokacinda ya kalli kofin tea din da haidar din yasha sannan yaji dadi dayaga har inabari yahau jikina lallai dole ya gaggauta bin bayan Fatima har India din domin tadawo tunkamin haidar din yafara Neman hakkinshi to Abu gamara hankali yaje ya taushe yarinyar mutane babu matemaki ai akwai matsala garadai da babba tsakaninsu,Sannan bazai yiwu shine komaiba garama haidar din idan yakula dashi babu matsala ammadai gaskiya bazai yiwu ya zake irinhakaba wajan suruka.

    Ganin yai nisa atunani yasani cewa Abba ka zauna mana kana tsaye,Lokacin nasamu na zare haidar da jikina na hadashi da filon kujera.


  Abba na zaune saida naci waina da miya hadda nama wadda bansan inda yasamotaba sannan yabani maganin nasha.

  Har ya yunkura zaitashi nace am Abba" na'am akwai wani abune?


"Uhum dama cewa nai yaushe zakaje bakori?


" murmurshi yayi kamin yace kedai kawai kice kina kewar gida,To Amma ai danginki basu jima da zuwaba ko akwai wata damuwa ne?


   A a Abba babu damuwar komai damadai inaso inje maska ne domin kasan mahaifin mamana babban malamine inaso inganshi akan wasu matsaloli danafara fuskanta cikin kwanakinnan sannan sai ingayamishi matsalar yayan nasan zai fahimceni sannan bazai gayama kowaba nasani.


"Ajiyar zuciya ya sauke kamin yace eh hakane Ruma ni kaina nafarajin tsoron kadda lalaurar haidar ta shafeki Sabida abune na mutanen boye Sabida haka ki shirya gobe idan Allah ya kaimu zansa harun ya kaiki shine kawai Wanda zakutai tare insami nutsuwa inyaso ni sai in tsaya da haidar din kamin kidawo nagode sosai da kikai wannan tunanin Allah yaimiki albarka Ruma Allah yabaki ladar jinya.

" Kaina akasa na amsa da ameen.



    Tunanin mafarkin danayi Sam yaki barina ko yaya na motsa yana makale cikin zuciyata.

   Ga ya haidar yau rigima yakeji ta gaske domin zazzabin da yakeyi duk inda nake yananan nane dani yana hawaye Wanda koda abban yakuma shigowa wani dadine yakamashi domin Wanda keba ya haidar din magani ya tabbatar da cewa lallai duk lokacinda yafara kuka da idanunshi to alamune na amfara samun nasara.



   Sai yamma sosai daf da magriba sannan Abba ya barmu akan lallai in shirya da wuri zamu wuce.

Araina inata murna domin kusan watana hudu kenan amma bantaba zuwa gidaba sonake mufara biyawa ta bakori idan naimata sallama saimu wuce maskan.

  

    Nasaba yimishi wanka da alwala duk dare danhaka yauma saida nagama shirina sannan nahadamishi ruwan wanka na ajiye na alwala gefe.

   Bra din Dana aje dazan shiga wanka ita na tadda ahannunshi yanata matsawa tare da Neman taushin dake jikinta.

    Dariya ta kamani kamin ince ya haidar rigar nono ce ko kaima kanaso insamaka?  Haka nakeyifa wani lokacin idan inamishi magana sai adauka nima na zare din domin sosai nake biyemishi.

   Sam be magana nidai inba tari ba ban tunanin ko gyaran muryarshi natabaji.


Hannunshi nakama naje naimishi wankan tare da alwala sannan mukadawo daki ko mai banshafamishiba Sabida becikason shafaba wani lokacin.

  Cikin bargo nashige ina addua shima yashigo tare da shigewa cikin jikina sosai,Mamaki ya kamani domin kullun ninake jawoshi in rungume amma yau yashigemin jiki harwani sauke numfashi yakemin awuya.


Addua na shafamana ina mitar wannan zazzabi har yanzu yaki barinka ya haidar kodai maganin zan kuma baka?

    Mutsu-mutsu yafara tare da gogamin jikinshi ajikina yanawani Dan kuka-kuka abinda ya tasarmin hankali domin yatabayin haka Abba yacemin sha'awarshice tatashi.


Kirjina ya tsananta buguwa tunanin yanda zanyi dashi nafara Sabida yabani tausayi sosai.

     Ganin bawani hankaline dashiba yasani dage rigar barcina sama nakai kirjina daidai bakinshi aiko kamar wasa yafara lasa kamin wani lokaci kuma yafara tsotsa yana dirka nishi na fitar hayyaci.

    Zafi ya isheni amma Sam yaki saki gashi yaki canza dayan,Hawayen wahala nafara amma araina nace Allah ya k'ara ubanda ya aikeni.


    Dakyar nasamu nasakamishi dayan sannan nafara shafar jikinshi yanda zaisami nutsuwa babu inda hannuna be kaiwa ajikinshi domin gara intemakamishi yasami nutsuwa ko Allah zaisa yabarmu muyi barci.


   Irin nishin da gurnanin da yakeyi yasani jin kamar insako fitsari ga azabar zafi da kirjina keyi Wanda bansan ranar sakinshiba.

Rumana 14





Tun inajin sukur

-sukur dinshi harnafarajin saukar numfashinya,Ajiyar zuciya na sauke me karfi kamin ince Alhamdulillahi  yasami barci.


Dakyar nasamu na janyeshi daga jikina sannan natashi na wanke jikina,Idona  nakan kyakykyawan fuskanshi idanunshi duk sunyi lema da alama kuka da hawaye yayi kamin yasami barcin.


  Barcin danayi kusan raba da rabi nayi domin mafarkin da nayi nayau yafi na kullun muni,Watakil hakan Nada nasaba da zuwan da zanyi gida gobe.


  Da kaina naimishi wankan tsarki da asuba sannan na dauramishi alwala kallona yake kamar idanunshi zasu fado Wanda hakan yakuma dauremin kai sosai,Nifa wani lokacin Saina dinga tunanin kamar yafara jin sauki.



Karfe Tara da rabi na safe harun yaimin sallama lokacin tea nakeba haidar sai bata jikinshi yakeyi.

   Cikin farinciki ya k'araso"Amaryarmu ya kk ya kwanan oga?

  Alhamdulillahi ya harun yasu umma?


"Lafiya lau. Abba yace kin shirya zamu wuce ko?


"Eh na shirya ya haidar na tsaya gyarawa dayake jiya yai zazzabi shikenan tunsafe da fitina yatashi ji hannuna wani cizo da yaimin har yanzu ciwo wajan yakeyi.

       " Subhanillahi wayyo sannu yo me kikaimishi haka?


Sadda kaina nayi k'asa alamun kunya domin kin yadda nayi ya sakamin hannu cikin riga Sabida azabar zafin da kirjina keyi shinefa yaji haushi yaimin wani mugun cizo.

   Ganin bance komaiba yasashi cewa"to bari mujira abban yace zai fita dashi yau kamin muje mu dawo Sabida beson zaman kadaici ya dameshi.

  "Mikewa nayi tare da cewa bari ingama shirya kayanda zanje dasu aini shanake da wuri zamutai ma.


   Bina haidar yayi zugui zugui ko kallon harun dake kiranshi beyiba.

   " dariya yafara kamin yace lallai mutumina jiki yafara kyau wato yanzu kasan me kula dakai ko? Aiko yau Abba zaisha rikici Dan kilama sai gobe.


   Goma da wani abu Abba yazo hadda kayan tsaraba ya shirgomin wa inda zankai gida tunda wannan shine zuwana na farko.

    Aiko godiya naitayi hadda hawayena Sabida tsabar farinciki.

   Dakyar yasamu ya janye haidar domin dama ya tsara zai kaishi gun memaganinshi yaganshi yau tunda dama so daya yataba ganinshi zaidaiyi kokarin ganin ya daukemishi hankali kamin mudawo din.


    

    Munyi nisa da gari sosai Sabida uban gudun da yake shararawa hirar haidar yakemin kala kala wani inyi dariya wani inyi murmushi wani kuma da auna labarin da halin dayake ciki yanzu sai inji kwalla tacikamin ido.


     Bakori muka tsaya saida ya tsaya wajen gari na warema inna tsarabarta sannan muka k'arasa sabida nasan halinta na hadama duk da dai ana nan ana shirin tafiya makka domin kwana kin bewuce watanni ukuba yanzu da wasu yan kwanaki.


   Ihun murna taitayi sabida farinciki rasa inda zata sakani tayi sabida jin dadi bunu bunu ta shafi fuskata"ah lallai hankalinki kwance yake rumana kinga yanda kika koma kuwa?

  Nidai saidai inyi murmushi kawai sabida harwata kunyarta nakeji.


     Sai la'asar sannan na shirgamata karya akan cewa zanje maska indubo kakana na wajan uwa tunda yasha ciwo kuma yau zamu koma katsina sabida megidana gobe zai dawo da azahar.


   Bakin inna har keya take ah lallai gara ku hanzarta Allah yayi albarka kya gaisheshi ai ina nan dai inasa idona akan hanya daya dawo ki kawoshi yaga dangi kinji ko?

  "To inna insha Allah.


Tsarabarta nabata me yawa tare da bata ta dije nasandai zataba baba tunda suna tare sannan mukaimata sallama bayan ta hadani da kayan gyara musamman dataji nace gobe zai dawo.



   Har muka isa maska harun beyi shiru ba yanamin hira sabida shidai da alama tausayina yakeji sosai.


   Tsayawa fadin murnar da kakannina sukai bata lokacine domin sosai sukaita nan nan dani,Hakama harun saidai ko jimawa bamuyiba akayi sallar magriba lokacin na k'arasa gidan kakannina na wajan uwa.

   Malam liman naso infara gani amma dayake yanayima magidanta karatu tsakanin magriba da isha'i dole na hakura lokacin tsarabata tagama zuwa ko ina.


Sai wajan Tara na dare sannan nasami halin ganawa da malam liman domin anan akayima harun masauki ma.

    Yaji dadin ganina sosai saidai tunkamin yace wani Abu na sakamishi kuka domin ina tunanin duk duniya babu tsohon da yakejin matsanancin tausayina kamarshi domin damacan yafi kulawa dani akan kakannina na wajan uba.

  Rungumeni yayi ajikinshi kamin yace" Rumana kiyi shiru kadda ki tayarmin da hankali kindaisan ba cikakkar lafiyace daniba gayamin menene ko akwai matsala ne?


   "Kuma shigewa nai jikinshi kamin inbashi labarin duk halin da haidar yake ciki tare da Wanda nake niyyar shiga yanzu.


   Bakinshi ahangame yacika dajin tsoron Allah kamin yai karfin halin cewa iko sai lillahi Ashe hakan abun yake?

   To ki kwantar da hankalinki insha Allah komai yazo karshe zanyi bincike me zurfi da izinin Allah ayau da darennan duk abinda ALLAH ya gwadamin idan yaso sai musan ta inda zamu kamo bakin zaren ai kinyi wauta Ummu da tuni kin kawomin labarinnan,Amma ba komai ko yanzu dinma babu abinda zai gagara insha Allah,Yanzu kije ki kwanta kome kenan zan ganki da safe kamin lokacin tafiyarku,Amma kinaganin babu matsala dazaki kwana nan kindaisan halin iya da mita ko?

   Cikin shagwaba nace nidai nan nakeso kyaleta taita mitar ta aidama ita babu me iyamata.


   Cikin kwanciyar hankali nai kwanciyata sai fatan inwayi gari lafiya.

  Saidai me wani tunanin ya haidar ne yaimin kiki kaka acikin zuciya musamman yanda yake yanzu nasan Abba nacan yana fama,Duk da dai munyi waya da abban dazu yacemin babu matsala nasan kila yadai fadane kawai.

    Safiya ta gari.

Rumana 15





Alokacinda garin

 Allah ya waye har kosawa nayi inji kiran malam liman musamman danaga har rana tafito.

     Kudi nabada aka shiryamana kayan kari me kyau musamman Harun Wanda besa da wa innan gargajiyan ba tunda anaji da gayu ga dukiya Allah ya hore.

   Saida nagama shiryawa tsaf sannan kiran malam liman ya iso gareni.


Jikina har rawa yake tsabar sauri,Zama nai gefenshi na gaidashi kamin inbude kunnuwa domin jin yanda zance zai kasance.


    Yajima cikin yin shirukamin yace"Alhamdulillahi dukkan godiya ta tabbata ga Allah insha Allah komai yazo da sauki ummu ruman domin Allah ya gwadamin komai yanzu ga magunguna nasa anhadomiki Wanda zakije dasu wa'incan jarkunan kuma duk rubutune nida su saminu mukayi shi jiya domin ban kwantaba har saida naga komai yamin daidai,Yanzu bin komai za ayi ahankali kadda ayi gareje domin tabbas akwai sharrin jinni cikin hidimar ga sihiri Wanda tuni aka kaudamishi da tunani Wanda wannan shine za adan dauki lokaci kamin ya warware amma sauran matsalar inshaAllahu kamin wa innan magungunan sukau Allah yayi maganinta.

    Wannan nakine sha zaki dingayi kullun in zaki kwanta sannan ki dage da addua kinji ko?

   Wannan aruwan wanka zaki dinga sawa kadan aimai wankan har kanshi ma'ana ko ina da ina, sai wannan kidinga fesamishi idan zai barci komi kokwawarshi kadda ki barshi insha Allah duk zasu gudu su barshi.

   Babu ke babu sauraren kade kade da wake wake domin yin hakan shine zaisa kosun tafi su dinga kokarin dawowa,Wannan kuma rubutunne yakasance ruwan shanshi,Kicigaba da hakuri insha Allah wataran sai labari sannan kibar wannan maganar amatsayin sirri lallai kadda ki yadda wani yasan maganar nan balle taje kunnen iyayenki na dangin babanki kinji ko?


    Kaina akasa na amsa da to insha Allah zan kiyaye Allah yasaka da alkhairi ga wannan Dan Allah sai adinga mana sadaka lokaci zuwa lokaci wannan kuma sai asallami su yaya saminun domin samun lada da warwarewar matsalar.

  Saminu Dan yayan mama ne kuma shima masanine sosai afannin addini shike temakama malam liman da wasu abubuwa sabida hali na tsufa.


    Wayar Harun na kira nace yashigo dakin malam inaciki sabida in nanata maganin agabanshi kadda sainaje gida kuma in manta.


  Ina cikin mishi bayani sai kawai muka tsinci muryar IYA tana rafka sallama.

   Da sauri malam yace zuba wa innan aljihunka Haruna zansa akaimuku sauran mota,Wannan tsohuwar yanzu saitai tunanin wani Abu daban.

     Da sallama ta hankade labulen tashigo tana sannunku malam Ashe ana ciki da jikalle ai naji shirune nace baridai inbiyo hanya.

   "Dariya yayi kamin yace yanzu take shirin zuwa nan ai na tsaya nema mata maganin miyagune shine Wannan abokin mijin yashigo muke gaisawa kamin shi kegidan yasami sukunin zuwa.

   Zama tai kamin tace" Ehfa wallahi ainima ina nan inazuba ido na ganin megida.

   Gaisawa sukayi kamin Harun ya gaidata nima na gaidata lokacin harun yabar dakin nikuma tanata kallona tare da cewa shakiyya jiya sainaji shiru baki komaba ko?


   Murmushi nayi kamin nace muna hira dasu inna baraka barci ya kawasheni inaga gajiyar hanyace tatasomin.


Saida ta tasani sannan hankalinta ya kwanta anan gidan nabar harun akan ya taddani can saimu wuce.



Duk yanda mukaso muyi tafiyar wuri hakan be yiwuba sabida dangina dasukaita aikomin da irinsu daddawa barkono kubewa kuka da sauran kayan amfani na gargajiya,To shine sai suka bada shawarar gara duk  a daddakamin sabida yanda zaifimin dadin amfani.


  Gaskiya wannan karan naji dadi zuwan maska domin kowa sai nan nan dani yakeyi,Duk da cewar nasan sabida daukakar da Allah yaiminne ammadai naji dadi tunda adacan babu Wanda yadamu dani balle yayi tunanin farantamin rai.


Sai azahar mukabar maska wannan karan ko kuka banyiba,yo yaushema zanyi wani kuka hankalina yanakan mijina domin tunaninshi yagama illata zuciyata.



    Harun yayi kokari sosai sannan tabbas yacika cikakken masoyi domin inda wasu abokanne lallai a irin wannan lokacin saidai su gujeka.

    Da kanshi yake kuma bani haske akan yanda zan zauna da ya haidar koda ya warware tare da karfafamin guiwa sabida sosai nake tunanin halin da zan shiga idan ya warware dannsan yafi karfina nesa ba kusaba yo wama zai hada.

    Kiran Abbane yakuma shigowa wayata lokacin munshiga katsina kenan.

    Rumana baku isoba har yanzu ko?

  "Abba munkusa insha Allah lafiya kuwa?


" karki damu saikun iso Allah ya tsare.



    Dariya Harun yayi kamin yace kodai oganki ne yahanashi sukuni naji kamar yanacikin damuwa kinsanfa damacan mijinki ko lafiyarshi lau wallahi mugun fitinanne ne.

  

   Fuskata na rufe da hijab dina kamin ince aiko kamar akunnenshi kafadi maganar nan matukar yaji sauki.


  Murmushi yayi lokacin yana danna hon get din gida"To shikenan Allah kaimu lokacin lafiya aini haka nakeso nayi kewar fadan my aboki.


    Gabadaya ta window matan gidan suka dinga lekenmu nidai tunda na kallesu so daya bankuma kallon ko shashin da sukeba kai bama zasu ganecewa na kalli inda sukeba.

    Abbane yafito da sauri yanayimana sannu da zuwa fuskarshi cike da walwala da farinciki.


  Duk zama mukai afalona ana gaisawa Abbane ke cewa"ke Ruma Ashe mijinki haka yake da rikicin tsiya wallahi jiya dakyar yasha fura Sam kin yadda dani yayi.


  Dariya harun keyi yayinda nikuma kunya takamani kenan shima yayi kewata kamar yadda nai tashi.


     Dagashi sai wando gajere na jeans sai karamar riga jikinshi Abba ya kamoshi be ajeshi ko inaba sai kusa dani kunya kamar zan nutse wajan.

     Kallona yaitayi kamar yaune yataba ganina kamin yai kwanciyarshi akan kafafuna ya rufe idanunshi,ganin wandonshi da lema yasani cewa Abba ai fitsari yayi ma.


   Dafe kanshi yayi kamin yace bansaniba wallahi,Baridai insa asamomuku abinci tukunna kinga Dan gidanki ya ganekifa,Abba ya idasa maganar yana murmushin jin dadi.


    Saida sukai sallar isha'i duhu yayi sosai sannan suka shigo da jarkunan rubutun saida naima abban bayanin komai sannan harun yaimana sallama shima Abban sallama yaimin sabida na huta.


    Allah yatemakeni aranar nafaramishi amfani da magungunan tunda naimai wanka naimai addua ya bingire barci nima amfani nayi da nawa nai kwanciyata zuciyata cike da samun nutsuwa da farinciki.



Washe gari.

   Fitinar haidar tatasheni domin kirjina kawai yake laluba Allah yasa nai sallata tun asuba rigata na dagamishi sama nabarshi da abinda yakemawa.


   Saida yagaji Dan kanshi sannan yabarni lokacin har hawayen wahala nayi sabida azabar zafi to be iya abun masu hankaliba balle insan inda ya dosa kai anyama ba tunaninshi abin wasa bane? Kai gaskiya inaga haka haukanshi ta gayamishi.

   Barci yakoma nikuma nafice domin hadamana abin kari.

Rumana 16




Zaune nake ina tilawar alkur'ani me girma shikuma yana gefena yai zugudun saikace mai tunanin wani abu.


Inuwa kawai nagani saman kaina,Kusan atsorace na dako kaina aiko wata mace nagani tsaye saman kaina tana taunar cingam tare da wani girgije girgije saikace karuwa agefen titi.

    "Wani miyau na hadiye kamin ince sannu da zuwa ki zauna mana.


Wani kallon banza taimin kamin tace" Ke dallah dakata kekuma awa da zakice in zauna ko kina tunanin wani matsayi gareki?


Da mamaki nake kallonta,Kamin ince ikon Allah to Dan Allah kadda ki zauna kiyita tsayuwa.

   Sabida raina tuni yafara baci dama wani lokacin fadane dani balle wannan ko sallama bataiminba kuma Dan iskanci naimata tayin wajan zama zata nunamin itama wata shegiyace.

   Hannun haidar nakama na kaishi daki sannan nai zamana acan Dan banga amfanin dawowata falon ba.


   Bansan ya akaiba saidai naji banbamin masifa natashi acikin falon,Mamaki da tsoro ya hanani ko motsin kirki Saida naji ana kwalamin kira da cewa ke matar mahaukaci kina ina fito.


  Hijab dina na d'auka nasa sannan nafita.

   Uwargidan Abba ce tsaye da wannan me zubin 'yan duniyar.

   Duk'awa nai tare da cewa hajiya ina yini?


Wata shegiyar harara ta sakarmin kamin tace"Dallah can matsa bani guri algunguma kawai ubanme k'anwata taimiki kika zageta?


   Idona waje na furta zagi kuma?Wallahi hajiya ban zagetaba itacema tashigo ko sallama bataima tana gayamin maganganu shine sai nikuma natashi nabata wuri dama ko zama bataiba.

   "Mitsw aikin banza to Dallah dama ancemiki zama tazo to bari kiji wannan itace nafeesa wadda haidar zai aura kamin yazama mahaukaci kuma koyau ya warke itace matarshi nasan kedai kozai mutu bazai zauna dakeba domin yafi karfinki garama ki kama kanki ankawokine domin ki wahalamishi kamin yaji sauki ya sallameki wawuya kawai,Kenan har wata mace ce?


   Hawaye share share idanuna nakebata hakuri yayinda zuciyata nakejin kamar zatayo waje tsabar tafarfasar da takeyi.

     Saida tagama masifarta ta zagemin iyaye tas tare da kirana da kwadayayya sannan sukabar falon.


Kuka nacigaba dayi sosai hadda sheshsheka saiga Harun ya shigo.

   

   " Subhanillahi Amarya meya faru?


   Muryata ashake nace wallahi wannan hajiyarce tazo da kanwarta wai wacce zata auri ya haidar shine suka zagemin iyaye wa inda basusan me akeyiba.


  "Kanshi ya dafe kamin yace ammadai kinban haushi wallahi shine kika tsaya kina kuka bakici uban shegu ba?Toma tsaya idan ita hajiyar kin ragamata shikenan sai itama wannan Mara kunyar ki kyaleta?

  To bari kiji wallahi kinji na rantse matukar kuka zaki dinga musu to ki tabbata kwanan nan hawan jini zaikamaki domin ta dinga shigomiki kenan tunda dama takanzo idan sunyi hutun makaranta kuma tana dadewa danhaka ki kankaroma kanki mutunci tunkamin dare yaimiki.

  Ina mutumin nawa? Yaya kike ganin jikin nashi?

  

" Alhamdulillahi da sauki sosai gaskiya domin komai yafara sauki.


"To Alhamdulillahi ai haka akeso yanzu abinda yai saura shine kiyi k'okarin ganin umma ta dawo k'asar nan kema hankalinki nasan saiyafi kwanciya.


   Haidar ne ya fito da cup ahannu da kallo duk mukabishi Sabida ganin abinda zaiyi.

   Yana zuwa saitina ya wurgomin shi da sauri na cabe ina ihun tsoro dannariga na sadakar saiya rushemin kai.

    Da sauri na mike naje na hadomishi tea saida ya koshi sannan ya kwanta jikina yacigaba da sauke numfashi.


  Haidar yace" Lallai kina kokari amarya lallai jiki yafara kyau kenan yanzu yafara sanin yunwar cikinshi kenan ko?

  

Dan murmurshi nayi kamin nace eh hakane kam anasamin cigaba sosai.


Da farinciki ya furta Allah yak'ara afuwa ammafa yakamata ki dinga lura kina kiyayewa kadda yadinga raunataki kwanakima Abba yacemin har yankarki yayi da wuka ko?


"Eh wallahi nashiga zanyi girki Ashe yabini saidai kawai naji sukar wuka ahannuna Ashe harya dauki wukar bansaniba.


  " To Allah ya kiyaye gaba Sabida zai iyacigaba da faruwa tunda bawai tunanin daidaine akanshiba yanzu duk abinda yaga dama zakiga shizai aikata,Bari intashi in wuce insha Allah danadawo tafiyarnan zanfara nemamiki gurbin karatu tunda naji haka Abban yakeso ammadai ni nafiso umma ta dawo tukunna Sabida abubuwan suyimiki sauki.

    Godiya naimishi sannan yaimana sallama yatafi.


Gaskiya Harun yanada kirki sosai shine ke kula dani matukar Abba benan kuma betaba nuna alamun gajiyawaba nikuma saina daukeshi amatsayin yayana kawai tunda bani da kowa ahalin yanzu.





Aunty nifa gaskiya hankalina atashe yake kinsan dai inason haidar sosai amma kalli yanda kikabari aka tsauna dukiya wajancan kuma ji matarshi ainasan ko warkewa yayi bazai kalleniba tunda ga wadda ta kula dashi shiyasa nacemiki na amince aimana auren zan zauna yanda yake kikace a a.

   

 "Mitsw lallai sai yanzu nasan baki da hankali uban waye yacemiki zai warke?Ke yanzu da ajinki da komai amma saiki yadda ki zauna da mahaukaci? To bari kiji haidar ba warkewa zaiyiba wannan ciwon nashi mutu ka rabane itama matar tashi 'yar gidan matsiyatane shiyasa sukabada auranta garesu kuma inbanda aikin bauta metakeyi agidan ko kina tunanin akwai wani Abu bayan wannan?


  Itadai nafeesa ba haka tasoba shiyasama ta tunzuro bakinta gaba domin ita tanason haidar sannan akwaita da bakin kwadayin tsiya domin inda an biyemata ma da ahakan ta aureshi,Musamman yau data shiga taga irin dukiyar da alhajin yabata ma wajan.




Misalin bakwai na magriba na lalubi wayata muryar umma kawai nakeson ji kwana biyu bata kiraniba bansan meyasaba haka kawai naji matar taimin ina tsananin sonta duk da bantaba ganintaba.

    Yanke kiran tayi sannan ta kirani.

  

" Ummu Rumana ya kuke?


"Lafiya lau umma munyi kewarki Dan Allah ki dawo  wallahi ina cikin kadaici da kewa.


   Murmushin farinciki tayi kamin tace Rumana kenan karki damu zandawo insha Allah.


Cikin shagwaba wacce bansan lokacinda nafarataba nace haba umma Dan Allah kullun fa haka kike cewa amma har yanzu kinki dawowa ko incema Abba ya kawomu?


   Dariya tayi me sauti kamin tace lallai ma kuruciya na damunki kema basaikunzo zanzo insha Allah.


Bansoba amma haka mukai sallama bayan takuma bani shawarwari tare da yimin fatan Alkhairi.





Saida yagama duk abinda ya kaishi harma ya turo da kayan Nigeria sannan ya nufi India cike da kwarin guiwa domin tuni yagama duk binciken daya dace kai daidai da gidan da umman take zaune saida yasani lokacin fita aikinta lokacin dawowarta kai da duk ma sauran shige da ficenta.

   Kwalliya yasha kamar zashi zawarci sai bula kamshi yakeyi saidai tuni zuciyarshi ta dade da hautsinewa musamman da yake tunanin wace kalar tarba zai samu sannan  ya zaiganta.


Numfashi ya sauke me karfi lokacinda yaganshi tsaye kofar gidan,So wajan biyar yana kai hannu zai kwankwasa sai yaji tsoro ya kamashi,Saida yaga hankalin masu wucewa yafara yowa kanshi sannan yai shahada ya kwankwasa.

   Jin motsin taba kofar za abude yasa kirjinshi yai wani irin mummunan bugawa Wanda har saida yakai hannunshi yadafe.


Ido biyu sukai da ita lokacinda ta bude kofar,Kallon juna suka tsaya yi kallo irinna tsantsar mamaki.

RUMANA 17



Ganin tsayuwar taimusu yawa yasa tasaki kofar tare da juyawa ta shige.

  Cike da wani irin farinciki da shauki yabi bayanta domin Fatima macece duk kwakwar mutun bazaice itace ta haifi haidar ba kodan dama da kuruciyarta ya aureta kai a a yanayin jikine kawai da Allah yaimata baiwa dashi musamman yanzu da Hutu ya zauna Jikinta.


 Cikin sanyin jiki ya zauna kujerar dake kallon tata idanunshi kamar zasu sakko tsabar yanda yai kewarta.

  Cikin daburcewa yace"Sannu Fatima nasameki lafiya?


Tad'anji kunya ganin babba dashi yana gaidata.

Wata yarinyace da bazata wuce shekaru 17 ba ta kawomishi ruwa da lemo akan faranti tare da gaidashi da harshen turanci,Kasancewar itama ba India ce.

    Juyawa tai ta fice akunyace ganin yanda aketa jifan juna da kallon love.


Duk wani girma da yake takamar yanadashi saukeshi yayi ya aje gefe domin yana bukatar matarshi kuma yasan halinta tsaf zata iya kuma baudewa Sabida Fatima akwai tsananin hakuri da kauda kai,Amma tanada tsananin riko da fushi matukar ankaita karshe.


Duk'awa yayi gabanta cikin raunin murya tare da marairaicewa yace"Fatima ki dubi girman Allah kiyi hakuri da abinda ya wuce ke kanki kinsan cewa ba halina bane wulakanci balle akanki ina sonki ina kaunarki soyayyar da koni bazan iya misaltataba kuskure aka samu sannan kaddaratace tazo da hakan Dan Allah kiyi hakuri.


   "Kauda kanta gefetai kamin tace lallaima abban haidar kana tunanin zan iya cigaba da zama dakai bayan ka dauki son duniya ka dorama matanka?Harfa marina kayi batare da nasan laifin da naimakaba sannan ka rabani da yarona Wanda ke cikin hali na ciwo kaimin korar kare nikuwa me zaikuma hadani dakai?

  Zandaici gaba da zama da igiyar auranka har zuwa lokacinda zaka gaji ka sawwakemin.


" Ki rufamin asiri Fatima naji kuma na karbi laifina amma Dan Allah kiyi hakuri na tuba bazan kuma aikata kuskure irin wannan ba wallahi wannan dinma bansan nayiba kimin alfarma kikuma bani dama Fatima yaronmu na bukatar kulawarmu.


Harararshi tayi kamin ta kauda kai batare datace komaiba.


Tashi yai ya koma kusa da ita tare da d'auko wayarshi ya mikamata kalli yaronki kigani wallahi yana bukatarki.

  

Saida tagama jamishi aji sannan tafara kallon hotunan haidar wasu yana cikin ciwon wasu yana barci wasu uban namishi shafa wasukuma zaune kawai yake aka daukeshi hoton.

    Wasu irin hawayene sukafara zarya kumatunta tuni zuciyarta tajima da karyewa oh wai haidar dintane ya koma haka sai yanda akai dashi?Allah ka yayema yarona wannan lalura.


    Atsorace ya rungumota jikinshi yana lallashi,Dadi yakamashi ganin takuma rikeshi tana kuka Alhamdulillahi yaita nanatawa cikin zuciyarshi yasan insha Allah ta hakura da wannan fishin.


Kasancewar akwai soyayya me karfi tsakaninsu yasa nan da nan yasami galaba akanta daga lallashi saiya zarce da lallasa itama tai kewarshi danhaka da kanshi ya lalubi inda bedroom dinta yake suka shige,Mamaki har kamata yayi ganin yanda ya rudemata saikace Wanda beda wasu iyalin.

         Uhun uhum wata irin zazzafar soyayya suke gudanarwa kaikace sabbin aurene.To saimuce Abba barka da arziki.





******************


Nagama shirin barcina bayan na idasa ma haidar rushine agabana ina zuba hayakin da zanyi mishi,Kokarin mikewa yake inaga guduwa zaiyi na rikeshi ina dariya haba yayana yi hakuri yashiga jikinka kaji ko bakaso ka warkene kayi rayuwarka kamarta sauran mutane?


Bazai tsaya ta dadiba danhaka saina kyaleshi kadda yajema ya kifar da ita mu soye.

   Jin ana kwankwasamin kofa yasani mamaki amma saina saka hijab dina na isa bakin kofar,Waye?


   "Oho miki idan zaki budemin kofa ki bude.


Nan da nan na dauki murya nafisa ce, Wani murmurshi nayi me sauti kamin ince to bazan budeba saiki koma domin yanzu lokacin kwanciyarmune kema saiki kama gabanki.


Tafiyata nai nabar bakin kofar,Yayinda nabarta nan tsaye rike da haba ita mamaki take anya ma nice nai maganar musamman idan ta tuna yanda naita kuka jiya inaba hajiya hakuri.



Saida na kwanta nagama addua sannan nafada duniyar tunani kenan da gaske Ya Harun yake dayace indai zandinga mata kuka nabani domin da alama kwanaki zatayi gidan lallai zan dinga rufe kofata inko tsautsayi ya gitta tashigo zan kartamata rashin mutunci matukar batazomin dashi ba.


Saidai maganar da suka gayamin tun jiya har yanzu takasa barin zuciyata idan ya haidar ya warke ya koreni ya zanyi nikuwa sannan koda yake cikin lalurarnan Allah yasani inasonshi ahakan addua nafara Allah yasa ya hakura ya zauna dani koda zai auro mata uku ne daga baya.


Tunaninane ya yanzu lokacinda naji yana lalubata,Nifa lamarinshi yafara dauremin kai gaskiya wani lokacin sai inga kamar yasami lafiya musamman da yanzu ciwon yadaina bugunshi kwata kwata.


   Cikin shagwaba wadda tafara zamemin jiki yanzu nace Dan Allah ka barni wallahi kirjina duk ciwo yakeyi yanzu kai baka iya tabawa da hankali.


      Da alama besan inayiba Dan shafata kawai yake yana sakin nishi tare da lumshe idanshi.Hannuna nasa nafara shafar kirjinshi zuwa kanshi bayan kunnenshi daduk inda nasan zaiji dadi kamin wani lokaci yadaina matsemin kirji sai mika da yakeyi kawai ajikina.

    Tuni ya harde kafafunshi cikin nawa sai mutsu mutsu yakeyi ahaka harna samu yasami biyan bukata shikenan bankumajin motsinshiba.

     Tashinai na gogemishi jikinshi sannan naje na dauro alwala na kwanta,Dana tuno idan ya warke zai juyamin baya sai inji kamar kadda ya warke dinma.




**************


Agogo takuma kallo karfe daya da rabi yanzu nadare,Itafa tana cikin tsaka me wuya yanzu ya za ai ta kauda kwadayinta akan haidar tunda gashi yanzu har tunaninshi yafara hanata barci,Gaskiya yakamata tai wani Abu tunda ba hankaline dashiba tasan babu Wanda zai gane to amma ba wannan ne matsalar ba matsalar yanda za ai tasameshi ne tunda ga matarshi agidan.

  Gyara kwanciyarta tayi tana kuma bude kafafunta lallai dolene tasamarma kanta mafita kamin sha'awarshi ta kassarata.

   Hajiya bilki kenan.



*********


Barci take cike da kwanciyar hankali yayinda shikuma yake zaune ya zubamata ido ya kallonta cike da soyayya lallai Fatima nanan yanda take jiyai kamar yanzune yataba saninta tsabar nishadin dayajishi ciki,Saiwani sakin murmurshi yake musamman dayaga fuskarta hadda hawaye.

   Dariya yayi me sauti kamin yace harzu da saurana fa,Nasa amarya kuka.


Dan motsawa tayi danhaka da sauri ya mike ya nufi toilet domin gyara jikinshi fuskarshi cike da farinciki da walwala.

  Fatanshi Allah yasa iyakar rigimar kenan Allah yasa ta hakura.

      

Zama yai gefenta yana kallon fuskarta da danshin ruwa ajikinshi danhaka hannu yasa ya shafi k'aramin bakinta irinna yaronta haidar,Maman haidar tashi in temakamiki ki gyara jikinki ko?


Wata harara ta wurgamishi kamin tace ka temakaminfa kace abban haidar?


"Eh mana ainaga kinyi laushi da yawa ammadai Fatima kin kwareni da yawa wallahi da kika hanani samun farinciki daga gareki wata da watanni Dan Allah kadda kikuma gujemin kinji.


  Itadai tashi tayi da alamun kunya tabarshi nan yanata sambatun kauna.

Rumana 18



Koda ta fito yana zaune har lokacin cikin nishadi yake, da kallo ya kureta yana mamakinta har lokacin shifa gani kawai yai kamar ma k'ara yarinta takeyi.

 

    Yana zaune tagama gyara jikinta tasaka kaya sannan ta kalleshi akunyace katashi ka tafi zanje wankin kai.


Komawa yai kusa da ita kamin yace haba Fatima Dan Allah kisaki jikinki dani ninefa alhajinki bawani ba,Kuma Sabida Allah ina zaune amma kina maganar infita zaki unguwa?

   Bakinta ta turo gaba kamin tace kajika dawata magana to dacan kasan da zama ne saiwani yanzu ni gaskiya fita zanyi.


Kasancewar lallashi yake danhaka saiyace to shikenan kiyi hakuri kije ki dawo amma gaskiya ni babu inda zani,Ina nan zantsaya injiraki harki dawo.


Kasa fita tayi sabida  yanda ya kanainayeta tsohuwar soyayya tatashi.



**************




A 'yan kwanakinnan gaskiya ina gane kurena yanzu sha'awar haidar kullun saita tashi cikin satinnan kullun saina samamishi nutsuwa sannan nake samun nutsuwa Sam beda hakuri ga zuciya nan da nan na fahimci ko a zahiri dawuya idan zaiyi hakuri.

   Ciwonshi yadaina tashi Sam ammafa bantabajin ko uhum yaceba kullun da karatun Alkur'ani muke kwana wani lokacin zaita mutsu mutsu sannan yai barci.

    Yasaba dani sosai kullun yana biye dani yanzu ko bandaki zanshiga sainayi da gaske sannan zai tsaya inkuwa har ban dageba to lallai saidai mushiga tare.


Yau tunda naimishi wankan maganin yake rawar sanyi kamin wani lokaci zazzabi ya rufeshi.

      Rungumeshi nayi ina hawaye domin bansan yanda zanyimishiba musamman danaji har hakoranshi suna  haduwa da juna. Najuya naga babu Wanda zai temakamin dagani saishi ko kofarma nadaina budewa sabida yanda nafisa take takuramin da zagi.


Wayata na kalla wadda take ring amma ban iya daukota sabida haidar yana jikina gashi duk yasaki nauyinshi akaina.

     Jin kiran yaki barin shigowa saina jawo jikina yana kaina har lokacin kuka nakeyi,

   

"Subhanillahi Rumana meya faru?Cewar Abba yanatashi zaune daga kwanciyar da yake gefen umma.


Cikin kuka nace Abba yau tunda naimishi wankan maganin nan jikinshi keta rawa daga baya sai zazzabi nikuma bansan yanda zanyi dashiba.


Sautin muryar umma naji tana cewa sorry Ruma tubemai kayan jikinshi ki gogemishi da ruwa  medan dalam dalam saiki bashi maganin zazzabi insha Allah zai sauka.


Muryar Abba naji yana cewa yanzu zan turomiki Harun kinji amma kidaina kuka kadda kanki yayi ciwo kema.



Cikin ikon Allah zuwa yamma zazzabin ya sauka amma kuma sai jikinshi yaiwani irin sanyi ko motsi beson yi inko na motsashi to yanzu zanga yana yamutsa fuska alamar beso.


Harun ne yakawomin maganin da zanbashi duk da zazzabin ya saukama, Sannan na kira malam liman inda yace babu komai nidai indage insha Allah komai yazo karshe.


  Washe Gari qalau yatashi musamman danaga yanata kallona duk inda nacire kafata nan yake maida tashi ga rikici kala kala dayakemin kamardai yaro yatashi ciwo.


   Tashi nai da niyyar yo tsarki domin yin sallar azahar ya mike shima  kallonshi nayi kamin ince kaini ka zauna inyo fitsari.


    Bina yai har cikin toilet din naduka domin yin fitsarin tunda bafita zaiyiba,Saidai me ina duk'awa shima ya duka yana leken ta inda fitsarina yake zubowa.

   Mikewa nai da sauri ina cewa nabani ni ummu mezaka hanga kuma?

    Shima wandonshi ya kwabe kai tsaye yana shafar abun.


Agaggauce na duka tare da runtse idanuba ina nanata wayyo Allah nabani Dan Allah ka maida yau nai mamakin da ya iya tube wandonshi domin komai nice meyimishi.

   Dole ahaka nasamu nai fitsarin shima yayi Sannan muka fito kunya kamar zata kasheni ko kallonshi bansan yi,Shiko sai faman leken  fuskata yakeyi ni wallahi dariyama yakebani.


Saidai me tunda yaga ya tube wandonshi ya iya shikenan kuma saiyasami aikin yi dankuwa bunu bunu sai inga ya zare yakuma maida ina sallah amma hankalina yana kanshi dole na daina kallonshi Dan inba hakaba lallai bazanyi sallar ba.


Shiko ai yasami aikin yi dankuwa yanzu idan ya kwale wandon har dariya yakeyi da alama jin dadi yakeyi kokuma shayake abun arzikine ahodai.

   Nidai ina gama sallar kwanciyata nayi kan abin sallar bansan yadawo kusa daniba saidai Dana motsa najishi cikin jikina.

Rumana 19




Fatima kidubi 

 girman Allah da soyayyar da kikeyima Annabin rahma kizo mukoma gida tare insha Allahu b azaki kuma ganin abinda beyimikiba wallahi zan kiyaye Dan Allah.

Abbane yai maganar cike da roko domin yau tunda suka tashi yakejin hankalinshi yayi Nigeria sannan yasan koyaje hankalinshi bazai kwantaba tunda dai ita tana nan musamman yanzu dayasami kanta.


   "Naji zan dawo amma gaskiya batare dakaiba kayi gaba nan da sati biyu lokacin nagama shiryawa saina biyoka tunda kaga ko asbt danake aiki dole sainayi da gaske sannan subarni.


   " cikin farin ciki yace eh naji babu komai indai zaki dawodin bari intashi in shirya hankalina yanakan yarannan kinsan tunda haidar yafara ciwonnan ban iya koyin sati daya awata tafiya amma gashi yau kwanana goma.


   Itadai da ido tabishi tanason mijinta matsalar matanshi ke damunta domin tasan shi zato beda kyau amusulunci amma tana zaton sune silar ciwon haidar musamman intai la'akari da irin wulakancin dasukasha nunamata tare da nanata saidai itama tarasa kamar yadda suma basu da yaran.

  Tana zaune harya gama kintsawa ya fito da kanta ta rakashi saida taga tashin jirginsu sannan takoma gidanta cike da kewa sai yanzu tafara tunanin komawa gida kodan taya surukarta kula da tilon danta.





Yana kwance  saman doguwar kujera amma kanshi yanakan cinyata da alama barci yakesonyi domin yanzu beda aiki saina barci,Kanshi nake shafawa ahankali tare da sosamishi kunnenshi.


    Kasancewar ban rufe kofar ba kawai saidai naji anturo kofar.

   Kaina na daga sainaga nafisa tuni ta samarma kanta wajan zama.

 Kauda kaina nai ga barin kallonta Dan kaddama tau tunanin zan iya tsayawa sauraranta.

    "Mutun banza abanza kawai kai ba kowan kowaba amma kazo kawani share duwaiwai gidan mutane.


Nidai banza nai da ita tunda dama ita arziki be shigo da ita nan saidai tsiya.

     Wajan kakafun haidar din takoma ta fara shafar tafun kafanshi tana wayyo my sweety Allah yabaka lafiya musha soyayyarmu lokacin wasu andade da komawa gidan iyaye makwadaita.


 Motsi yafara kamar zaitashi danhaka saina kalleta kidaina tabashi kadda yatashi sabida bejin dadin jikinshi.


Wani tsaki taja kamin tace " kedin banza harkin isa yimin iyaka da mijina kodan kinga nabaki dama to bari kiji zamanki dashi na lokacine idan yau naga dama tabbas zanzama matarshi kuma kisani zamana matarshi daidai yake da barin gidannan.


Kamin nai magana sainaga ya bude idanunshi fes akanta dake wajan kafafunshi tana shafarshi,Bata fuska yayi domin besanbata, Kamin muyi wani tunani yaimata wani mugun harbi Wanda yasata hantsilawa k'asa.

  Da sauri na na mike zan gudu amma kamin inmike din ya hardoni kanshi wani karo muka gabza dashi na saki ihu,Da gudu tabar falon ko waiwaye niko komawa yai jikina ya kwanta batare da wata damuwaba.


Hawaye na share kamin nace ammadai Allah ya tsinemiki nafisa yaushe rabon da yai bugu amma zakijamin masifa  ina zaman zamana.Hannunshi yafara kokarin sakamin cikin Riga jinai kamar in wurgashi gefe wallahi,Amma tsoro yasa na rabu dashi danbansan ko masu bugun na kusaba.

   Yajima sosai sannan barcin yaigaba dashi Niko na lallaba nabar falon ma.



Da yamma likis ina zaune INA tsifa shikuma yana gefena dana daga hammata ta saiya saka hannu nikuma sai in kyalkyale da dariya danni Sam banson cakulkuli.

     Jin ana kwankwasawa yasani mikewa ina dariya shima yana biye dani.


Yeee Abba oyoyo sannu da zuwa.

   Da farinciki ya amsa kamin yashigo yana Alhamdulillahi nasameku lafiya ko?Koda yake ga alama ma nagani.


Hannuwan haidar din ya rike yana fadin hello son ya kk ya jikinka?

 

Kwace hannuwanshi yayi yakoma jikina ya lafe yana leken abban.


Mungaisa sosai kamin kamin abban yaimana sallama akan zaije ya huta amma zuwa dare zaishigo saiyaimin albishir sannan yatahomana da tsaraba.

Rumana 20





 Nayi dukkan abinda 

 nasaba domin har kayan barci nasakama haidar,Dawowa falo nai na zauna ina kallon hotunan dake cikin wayata,Yayinda shikuma yake kwance k'afafunshi suna sama shidinma saman yake kallo wasu kayan barci ne masu taushi ajikinshi farare tas fuskarnan tashi gwanin kyau ga bakinshi harwani ja yai yau.

    Hijab din dake jikina na cire tunda abban be shigoba dama sabida shi nasako hijab din saman kayan barcin dake jikina.


    Tsam yatashi zaune tare da zubama kirjina idanu yana kallo,Wani tsoro yakamani sabida wallahi wani lokacin sai inganshi kamar me lafiya, Matsowa yayi sosai yana lekamin tare da murzar hannunshi, k'okarin maida hijab din nake naji ya rike taredamin fuskar tausayi kamin inyi wani yunkuri ya saka hannunshi ciki tun yana shafawa ahankali harya koma murzamin da karfi.

   Muryata ashake na furta wayyo inna nabani kaimin ahankali.

  Kaina yake k'okarin hawa nai gaggawar kin yarda kasancewar jikinshi babu kwari sosai,Rikeni yai kam yana matsar kirjina tuni jikinshi ya sauya sai sakin nishi yakeyi.


Kirjinane yai mummunan bugawa jin ana kwankwasa kofar,Dakyar na yakiceshi jikina na mike,Aiko shima da saurinshi ya bini har yana cimin diddige.


   Abba ne tsaye da manyan jakunkuna guda biyu ahannunshi.

 Sannu da zuwa naimishi sannan yashigo ciki,.


Yana murmushi yace"Kai bindi babu magana har yanzu ko?

   Ina zama shima ya zauna Neman ciremin hijab din yake naimaza narike kunya kamar zan nitse wajan,Musamman danaga abban yana kallonmu.


Agaban Abban saida ya sakamin hannu cikin Riga sannan yai lamo ajikina yana sauke numfashi ko motsin kirki kasawa nai sabida kunya,Lallai yanzu na tabbatar haidar be warkeba inba rashin hankaliba mezaisa kai haka gaban mahaifinka.



Ganin kunya dukta gama kamani yasa abban cewa ga tsarabarku wannan taki wannan tashi,Sannan ummanku nanan dawowa nan da kwanaki sabida dagacan wajanta nake Allah ya nufa mun daidaita.

     Da farinciki nace Alhamdulillahi Abba natayaka murna.


Dariya yayi kamin yace hakanekam abin farincikine wannan.


Wata matsa haidar yaimin har saida na runtse idanuna kamin na budesu akan Abba Wanda yake kallon duk motsinmu, Kauda kanshi yayi kamin yace kiyi hakuri wataran sai labari insha Allah.


Akunyace na kauda kaina gefe k'okarin fiddo kanshi nakeyi cikin hijab dina amma ya makale dole na rabu dashi.


    Abbane yace"jiya munyi magana da kakanki malam liman yace yanaso yazo gidannan sabida tone abubuwan da aka binne cikin gidannan to sainacemishi Saina dawo inaga gobe idan Allah ya kaimu ko jibi zansa Harun yaje saiya taho dashi tunda yaga wuri.

    Akunyace nace to Abba Allah ya kaimu.


Ganin duk kunya ta hanani sukuni saiyatashi yaimin sallama yatafi.


      Cire hijab din nayi ina kallonshi wata irin tsotsa yakemin me shegen zafi, Kanshi na dafe ina wayyo Allah zaka kasheni nabani waikai baka iya abun masu hankaliba bafa haka akeyiba.

   Da alama bemasan inayiba Dan ko kallona beyiba.

   Dakyar na kwace jikina nabarshi nan kwance ko motsi yakasa da alama jikinshi yagama mutuwa.

   Kulle kofar nayi sannan na wuce bedroom kirjina sai azabar zafi yakeyi,Nibansan yanda akai yagane akwai abun tabawa akirjinaba.



   Harna kwanta saigashi ya shigo fuskarnan murtuk babu alamun rahma,Wani mugun bugu kirjina yayi kamin inyi saurin rufe idanuna domin wallahi babu Wanda zai ganshi alokacin yai tunanin wai yanada lalura musamman ni danake da tsoran tsiya ya cikamin idanu da yawa kwarjininshi yaimin yawa.


  Kwanciya yai amma ahankali yaita matsowa jikina har saida muka hade sannan yafara shafar ko ina najikina yau sabanin baya da saidai yaita tabamin kirji koya sha.


Wani mugun miyau na hadiye na tsoro kamin in rikemishi hannu bantabajin tsoron abinda yakeminba irin yau.


    Tun ina kuka k'asa k'asa harna fara me sauti musamman danaji yau har bakina tsotsa yake babu inda bekai hannunshi da bakinshi jikina sai numfashi yake da gurnani jikinshi harwata tsuma yakeyi.

   Juyani yakeyi son ranshi niko ina kuma bare bakina da kuka.

     Watakil jin kukan da nakene yasashi dakatawa mamaki ya kasheni lokacinda naji jikina babu komai sai pant  shiko ai zir yake.

    Numfashina kusa daukewa yayi lokacinda naji tsawon abinshi ajikina wayyo Allah na dan girman Allah kai hakuri na tuba wallahi tsoro nakeji.

     Kwanciya yayi gefena yana sauke numfashi kamin yaja hannuna yadora akan abunshi ai babu wani ja nafara murzamishi Dan gara in yimishi daya turmusheni da alama yau da gaske yakeyi.

    Yana rungumeni dani har saida yasami nutsuwa sannan ya sassautamin rikon da yaimin.

     Jin hannunshi nayi saman fuskata yana sharemin hawayen dakebin fuskata kuma sanyani cikin kirjinshi yayi,Saiwani kuma batamin jiki yakeyi da abunshi daya fitar.


Lamo nayi ajikinshi ina sauke numfashi yayinda zuciyata tacika da mamakin anya yau be warkeba?

   Maganar gaskiya lamarinshi ya dauremin kai tabbas yau yasami lafiya amma zangwadashi  da safe ingani shin ya warware kokuwa dai tsabar zalamace tasashi warkewar dole.


Nidai bansan lokacinda barci yai awon gaba daniba,Tunda dama dare yayi.



Inata tunanin zaiyi wanka da asuba naga shiru,har garin Allah ya waye, Dole naimishi wankan amma yau sainatashi da wata irin kunyarshi komai ban iyawa cikin kuzari kamar sauran lokuta idanuna Akasa banson kallonshi yayinda shikuma na lura yau beda aiki daya wuce kallona sannan Damun hada ido sai inga ya limshe idanunshi.



    


************


Da yamma likis saiga Abba da kakana malam liman murna kamar zanyi me.


Allah yasa nayi girki nan da nan nacika gabanshi da cima be taho da kowaba sabida beso wani yasan da matsalar ma balle labarin ya yadu cikin dangi shiyasa yataho shi kadai duk da ciwo ya manyanta sannan ya kwana biyu beyi tafiya me tsawoba.


   Bayan sallar isha'i  suka shigo lokacin nagama bashi abinci kenan ko barin wurin bamuyiba.

      Kuma gaisawa mukai kamin ya kalli haidar ah lallai jiki yayi kyau sosai haka muke bukata Allah ya kara lafiya.  

   Da alama shedanun dake jikinshi sun barshi saidai basubar gidannan ba tunda suna waiwayarshi amma babu me zama jikinshi.

  

  Yanzu idan sawu ya dauke zamuje bakin kofar gidannan mu toneshi domin tsiyar daganan ta fara.


Bakin Abba har kunne yake amsawa da to malam alhamdulillah ai hakan yayi mungode Allah,Kaima Allah yasaka maka da Alkhairi kuma yabar zumunci tsakaninmu.



Sai dare sosai sukai mana sallama tunda Abba yamatsa malam wajanshi zai kwana.


     Tsaye nai bakin gado ina kallonshi atsorace banso yakumamin  irinna jiya,Shiko yana kwance yai daidai abinshi yana kallona.

    Gajiya nai da tsayuwar na lallaba gefenshi na kwanta ammafa kamar acemin kett in mike sabida tsoro.

   


   Wani murmushin gefen baki yayi kamin ya rungumoni jikinshi.




To Dauko abun gini domin yanzune daidai lokacinda sawu ya dauke Allah yasa har mugama babu Wanda zai ganmu kaga babu Wanda yasan anyi kenan,Cewar malam liman yana zura hularshi akanshi.


      Wani ruwa dake hannunshi na addu'ah ya watsa adaidai kofar shigowa get din gidan aiko nan take wani siririn hayaki yatashi fuuuu yai saima.

   Abba Wanda yacika da tsoron yai baya atsorace yana salati.


Wani irin haskene aka dallarosu dashi Wanda yasa kirjin Abba bugawa fiye da farko.

RUMANA 21





Innalillahi wa 

 inna ilaihirraji'un ikon Allah waye nan kuma?

   Malam yai tambayar zuciyarshi cike da tunanin wane tantirine haka da tsakar daren nan.

   Ganin babu amsa saima kuma haskesu da akeyi da tocila me hasken masifa,Sai kawai malam yacigaba da watsa ruwan addu'ar yayinda Abba ya kasa hankalinshi waje biyu nan wajan malam din da kuma son gane ko waye ya dallaresu da haskennan.


     Saida malam ya tone waje uku sannan aka kashe abinda suke hasashen tocilace.Ajiyar zuciya abban ya sauke zuciyarshi tacika da damuwa kenan da cikin sihiri suke kwana kenan.


       Tsakanin shida malam din babu Wanda ya runtsa,Shidai malam addua yaketa shararawa yayinda shikuma Abba yaketa nafilfili Sabida yanda yakejin wani irin tsukewar zuciya.


    

*************


Sai asuba na motsa bansan abinda ya rafkemin jikiba saidai ina juyawa najini jikinshi sannan harwani huci yakeyi Sabida zafin zazzabi.


   Da sauri na mike tsaye ina nanata innalillahi waikai yanzu baka da aiki saina zazzabine? Duka yaushe kayi zazzabin da yanzuma zaikuma rufeka?

    Tashinai na nufi toilet inata mita nikadai shiko sai lumshe ido yakeyi daga gani bejin dadin jikinshi.


  Saida nai sallah sannan na gogemishi jikinshi,Idanunshi sunyi jajir jijiyon kanshi duk sun tashi Allah sarki!!Allah ka kawowa wannan bawa naka sauki hakika haidar yanajin jiki wlh.

    Saida naga yakoma barci sannan nima naraba gefenshi na kwanta idanuna akanshi jinake kamar inciremishi ciwon jikinshi ya huta koda nawani Dan lokacine.


    Bansan barcina yai nisaba saida naji wayata nata ring koda na duba ai goma nasafe ya wuce.

  Da sauri na mike ina salati kallon haidar nayi sainaga idanunshi biyu hasalima kallona yakeyi.

   Murmushi naimishi kamin ince sannu yayana Aliyu haidar Allah yabaka lafiya me dorewa bari inbude kofa inzo inyimaka wanka.

   Sam ban lura da yanda yake bina da kallon mamakiba da nakasa fita.


Wanka!wanka ya dinga nanatawa aranshi kamin yace ammadai wannan yarinyar ta rainani nizataima wanka toma wacece ita?

     Kai dole tsayawa zaiyi yaga iyakar gudun ruwanta.


Yana nan kwance asheme naje na budema Abba da malam kofar sannan nadawo cikin dakin.

     Bina yai da kallo kamar yadda nima nake kallonshi,Saida nagama hada ruwan wankan sannan nadawo wajanshi taso ya haidar muje ga Abba can na jiranka.


   Biyoni yayi kamar yadda yasaba ammafa tsabar mamaki kamar zaiyime.

    Manyan idanunshi ya fiddo ganin na kwalemishi kayan jikinshi ina cudashi kamar wani baby.

   Wata ashariya ya lailayo ammafa cikin zuciyarshi lallai akwai bala'i wajannan shikenan tagama kallemin sirri.

   Da kaina na dauramishi alwala domin yanzu koda yaushe da alwala nake barinshi.


Shafamishi mai nayi bayan nagama gogemishi  jikinshi,Saibina da kallo yakeyi nikuwa bamatashi nakeba sauri kawai nake nagama shiryashi in tadda Abba da malam dake jiranmu afalo.

     Dakyar nasamu yasaka wandon yau da alama beso,Da lallashi da komai nasamu nasakamishi saikace irin babyn nan.

   Cikin zuciyarshi dariya kawai yakeyi yana kallon ikon Allah.


   Hannunshi na rike sai gaban malam sannan na gaidashi nakoma gefe.

   Kan haidar malam ya dafa yacigaba da zubomishi addu'ah Abba na amsawa da amin nima amsawar nake cikin zuciyata.

     

     Karku damu insha Allah komai yakusa zuwa karshe babu sauran wani abu jikinshi saidai adage Dana Neman tsari kuma domin duk Wanda yai wancan to lallai daya fahimci jikinshi yafara kyau zaikumayin wani.

    "To shikenan malam insha Allah zamu kiyaye sannan yanzu saika tunama ita rumana yanda zataimai amfani da wa innan daka kawo din,Cewar Abba Wanda farinciki ya lullube musamman yau dayaga yaron nashi yafi ko yaushe nutsuwa.


Manyan idanunshi ya lumshe mamaki yana dawainiya dashi towai meya sameshi hakane kamar Wanda yatashi daga ciwon makanta ko hauka.Dam kirjinshi ya buga da kalmar hauka ta diromishi,Shiko bazai tambayaba zaicigaba da shirun nan harya fahimci komai to Amma ina ummanshi?

   Tambaya Mara amsa kenan.


    Tashi nai na nufi kitchen domin hadomai tea sukuma sukaci gaba da tattaunawa akan matsalar kusan anan yafara fahimtar lalurar data sameshi.

   Innalillahi yaitaja cikin zuciyarshi atsorace yake sosai.


" Amma malam maganar maganarshi har yanzu shiru?Cewar Abba Wanda yakatse Dan shirun da akayi na wucin gadi.


"Karka damu alhaji idan Allah yaso komai zai warware ahankali ahankali kasan ciwone ke shiga faraddaya amma waraka sai ahankali.


Tea din na ajiye gabana kamin in matsa kusa da haidar din Dan har lokacin yana gaban malam zaune.

   Zokasha tea din kamin inyi girki,Ganin ko motsi beyiba yasa naja hannunshi muka matsa nan da nan ya shanye tea din kamin ya nemi kusa dani ya kwanta.


    Sallamar Harun tasa duk muka kalli kofar muna amsawa.

   Saida duk muka gaisa sannan ya matsa wajan haidar ya shafi kanshi kai oga barki zakai da safennan,Amarya ya wannan megidan naki?

    Murmushi nayi kamin nace Alhamdulillah jiya bakazoba?

   Eh wlh tunda na aje malam saina wuce aigashi yanzu zan maidashi.


   " Kaima Ai kana kokari Haruna Allah yaimaka albarka yabawa abokinka lafiya lallai kacika aboki nagari,Cewar malam liman.


   Abba saida yacika malam da shatara ta arziki sannan yasa Harun ya maidashi maska.

    


********




Tagama shirinta tsaf daduk wani Abu zatasan zatayi zagaye kawai take takosa dare yayi sosai ta aiwatar da nufinta domin wannan karan ta rantse saita dandani kalar zumar haidar.


   Saida nagama shiryashi kamar yadda nasaba sannan ya kwanta nima kwanciya nayi gefenshi ina yimishi addua kamar yadda nasaba.


  Yauwa yayana na kaina kai kwanciyarka nan Dan Allah inje in gyara jikina sai inzo mu kwanta kaga jikina yana baci bakaga duk yau fashin sallah nakeba? To abunmu na mata nakeyi danhaka kai kwanciyarka  inje indawo kaji?

   Shidai idanunshi ya zubamin yana kallona kawai domin mamaki yahanashi sakewa har yanzu murmushi yai cikin zuciyarshi kamin yace toma tsakanin nida wannan yarinyar waye mahaukacin?

    Zama dakai yasa tazama haka' Zuciyarshice tabashi wannan amsar.


   Dakina na koma nahada ruwa me zafi nashige domin ni idan inafashin sallah to fama nake da ciwon k'ugu da cinyoyi da kafafu shiyasa saidai inta gashi da ruwan zafi.

    Dadin ruwan yasani lumshe idanuna.




Ahankali tashigo cikin falon tare da fara sanda saikace barawo.

   Kai tsaye ta nufi cikin dakinshi tare da lalubar makunnin kwai ta kunna dadine ya kasheta ganin shi kadaine agadon kuma da alama barci yakeyi.

    Kyallen da tai niyyar yafamin idan ta taddamu tare ta ajiye gefe tare da tube kayanta ta ajiye gefe.

   Tsabar rufewar da idanunta sukayine yasa batai tunanin rufe kofar ba.



Da mamaki yabi kofar da kallo kamin yayanke shawarar biyo bayan koma waye dayaga yana sanda danshiga bangarenmu.

RUMANA 22




   Kashe haske tayi tare da kwanciya kusa dashi jikinta har rawa yakeyi wajan fara shafarshi,shiko dama abunka da Wanda yake ashirye nan da nan yakuma sakin jiki domin yanajin dadin yanda ake liliyar jikinshi kusfa kusfa.

   Tayi nisa sosai wajan son aiwatar da nufinta domin tuni abun haidar ya mike sosai yana jiran jin sakamako.


   Abba Wanda yajima tsaye kofar dakin domin yanajin numfarfashi anan dakin haidar din sannan yanajin alamar watsa ruwa daga dakin   Ruma din.

    Jikinshi har rawa yake lokacinda wani tunani ya darsu acikin zuciyarshi.

   Labulen ya hankade tare da shiga yafara lalubar makunni.


Wani jirine yaso kwasar shi lokacinda yaga matarshi bilkisu dano dano akan tilon danshi me lalurar hauka Tagama rudewa lokacinda taga dakin ya gauraye da haske saidai tuni jikinta ya dauki rawa lokacinda tai arba da fuskar mijinta tsaye yana kallonta.

    Fuskar haidar ta kalla Wanda shima ita yake kallo amma har lokacin ko yatsanshi be motsaba wani tunanine ya darsu aranshi Dan haka hannu yakai kamar zai shafo kirjinta,Aiko asakwane Abba ya rike hannuwanshi kamin yace a a haidar bari inkiramaka mataTarka wannan ta haramta gareka.


  Cikin kwarin zuciya ya nufi dakina lokacin nagama saka kayan barci kenan INA shafa turare.

  Da sauri nasaka hijab jin Abba na kirana.

  "Sannu Abba nashiga wanka banji motsin shigowarkaba.


   Wani mugun miyau ya hadiye kamin yace eh nima yanzu nashigo naga giccin haidar ne zai fita.


" Atsorace na nufi kofar fita ina wayyo yaukuma fita yake niyyar yi wallahi wanka nashiga.


    Nai mamaki danaga haidar din kwance abunnan kamar zata fasa wando tsabar fushin datayi🤭,Cikin sanyin jiki nace Abba saida safe.

   Waini dibara kadda yashigo yaga halin da haidar din yake ban san daga nan yakeba.


"Murmushi yayi kamin yace shikenan Ruma saida safe zoki rufe kofar.


   Zamanai gefen gadon bayan nadawo rufe kofar kamin ince humm kai ya haidar yanzu mutun yace zai temakamaka ka nemi kasheni nikuma bansan ganinka cikin wannan halin.

    Shidai yana kwance yana kallona ammafa kallo daya za aimishi kasan lallai amatse yake Dan naga harwani  cije baki yakeyi afakaice.


   Kwanciya nai tare da jawoshi jikina inadan shafashi yanda zaisami nutsuwa,Inajin yakai hannuwanshi kirjina Nace shikenan kunbani yanzu zaku koma jajaye.


   Jikinshi rawa yake sosai tuni ya manta da abinda matar ubanshi tasomishi ba k'aramin kokari yakeba wajan rike bakinshi ganin be saki sambatun dadiba,Musamman Dana fara shafamishi abun kuma inashan libs dinshi.

    Nishi yake yana murzata yau hannunshi har cikin pant dina saidai tunda yaji wajan acushe baikuma kai hannunshiba ammafa Nasha wuya.

    Tuni nafara hawaye Dan yau yaki samin nutsuwa yanda yakamata,Daga karshema wani siririn kuka yasakarmin yana juye juye.

        Nima kukan nasaka INA cewa kayi hakuri sannu nidaga haka bansan yanda zanyimakaba yau kaki kawowa da wuri.

      Tun ina temakamishi da kuzarina har karfina yafara karewa sannan naji alamun zai iya samin nutswa kaimi na kara sosai aiko nan da nan yaimin wani mummunan riko kamar zai tsagani sannan yafara fesar da abinda yahanashi sukuni,Yau duk saida muka baci sosai danya fitar da yawa.

   Sonake intashi mugyara jikinmu amma INA kam ya rikeni yana sauke numfashi,Bakina na turo gaba kamin ince kaini ka sakeni inhada maka ruwan wanka kasandai bazan bari ka kwana da wannan dattinba ko?

    Ko motsi beyiba saina yatsunshi biyu dayasa yana wasa da kirjina.wankan da ba ayiba sai asuba kenan.



***********



Kwana tai bata rintsaba Sabida tashin hankali yo ita mema yajamata wannan masifa nadama da tarin danasani ya addabeta ya hanata runtsawa.

    Ko motsin labule tagani sai gabanta ya buga Sabida tashin hankali tasan cewa tabbas Alhaji be iya fishiba balle irin wannan tasan shirunshi bazai taba zama alkhairiba agareta.

   Amma addua daya takeyi Allah yasa kadda ya haramtamata zama dashi.




****************


Ya dade yana mamakin abunda yagani yau lallai wasu matan basu da tunani yanzu Sabida Allah inda yake shiga nan take niyyar ta tura yaronta Wanda bashi cikin hayyacinshi gashinan tatasomai da masifa besan ya matarshi zatai dashiba yanda yake cikin wannan mugun yanayi.


      Tun cikin daren yayanke hukunci akanta danhaka jiran wayewar gari kawai yake.


Saida yagama kintsawa sannan ya nufi bangarenta lokacin shadaya nasafe yakusa ma.


   

Tana ganinshi ta rarrafa gabanshi tana kuka"Ka dubi girman Allah Alhaji kaimin afuwa wallahi na tuba sharrin shaidanne bantabayiba yauma kuskurene.


   Bakinshi yatabe kamin yace"Amma baki da tunani bilki inkamaki zakiyima yarona fyade Wanda bashi cikin hayyacinshi sannan ki dinga tunanin wai zan iya cigaba da zama dake? Kema kinso kanki danhaka gashinan dama akwai saki daya tsakaninmu ga biyun na idasa miki kiyi gaggawar barina inba hakaba zntonamiki asiri kowa yasan mugun halinki,Awa uku kadai nabaki.



Kai tsaye bangarenmu ya nufa domin ganin ya muka kwana sannan wayarshi akunne yana kiran umma,Domin yasan awannan matakin itace kawai zata iya kwantarmishi da hankali.


Wani irin mummunan tashin hankali ya shiga lokacinda yaji sheshshekar kukana tindaga falo.

RUMANA  23


 

    Besan lokacinda yafara addu'ar Allah yasa ba yaga diyar mutane yayiba Allah  kada kabashi ikon kusan marainiyarka harsaika dawo dashi cikin hayyacinshi.


   Zaune ya ganni na hada kai da guiwa ina kuka shima haidar din na gefena Amma hankalinshi yai mummunan tashi sai wuki wuki yake da ido gashi yarasa yanda zai temakamin.


  Subhanillahi sannu yanke hannu kikai?

  Sannu sawo hijab dinki muje agyara wajan koda yake bari nakira Harun idan yana kusa saiyazo ya gyaramiki hannun sannu,To garin yaya hakan ta faru ma kodai shine ya yankeki?

    Kallon haidar nai Wanda yai tsumu tsumu duk beji dadin ganina hakaba sannan na kauda kaina gefe,Batare danayi maganaba.

    "Karamin tsaki abban yaja kamin yace ainasan bazai wuce shidinba,Amma haidar yakamata ka rangwantama yarinyar nan haba duk irin wahalar da takesha Akanka be isaba saika dinga raunatata yanzu daka yanke hannunta dame zata dinga kula dakai kamar yadda ta saba?

     Matsawa yayi jikina tare da shigewa jikina ya daina kallon Abban.


   Murmushi nayi shima Abban gwanin farinciki fuakarshi yace Ummu Rumana kinga haidar ko? To koyafara fahimtar me akace ne?

     

Da murmushi afuskata nace kila,Amma bashine ya yankeniba naje hadomana abin karine shine ya dauki wukar garin in amshe shine na yanzu hannu.

      To Allah ya sawake bari inje indawo so nake intabo ummanku inji idan bazata dawoba inaga kuma binta zanyi nikaina hankalina yafi kwanciya idan inaganinta kusa daku,Ki kuma hakuri kinji Allah yaimuku albarka.


   Ina cikin bashi tea Harun yashigo da sallama.

   Hijab din jikina na maida sannan muka gaisa hannuwan haidar yaso rikewa  Amma yawani lafe jikina saikace yaro me kiwa.

    Dariya mukayi kamin ince ai dazuma Abba namishi fada boyewa yayi jikina.

 

  "Ah Alhamdulillah inaga yafara fahimtar me ake nufi Allah dai yabashi lafiya kuma yaimishi sakayya nasan haidar beda matsala da kowa wacce ta cancanci ai mishi irin wannan azabar,Amma ai Allah baya barci da sannu zamuga sakayya ga macuta.



  Dakanshi ya gyaramin hannun bama wata yankace me yawaba jinin daya zuba sosaine yasa nai tunanin babbace.


  Gyara zamanshi yayi kamin yacemin Amarya meya farune naga can bangaren hajiya bilkisu ana kwashe kaya ko wani abune yafaru gidan?


Idanuna na fiddo waje kamin ince kai haba dai? To wallahi ban saniba Allah dai yasa lafiya.



*********


Kwance nake saman doguwar kujera ina kallo idanuna lumshe domin tuni nai nisa da tunanin yanda zamu kasance idan yasami sauki tunda gaskiya yanzu inajin  tsoron samun saukinshi banso inrabu dashi wallahi ina sonshi nasaba daduk halin dayake ciki,Ina matukar bukatar son zama dashi.

    Jin anayimin waiwayi akafa yasani kallonshi yana zaune da manyan idanunshi daya zubomin kai gaskiya haidar ya hadu wallahi.

     Lokaci guda na k'aremishi kallo INA mamakin yanda 'yan kwanakinnan yake kuma wani murjewa fatarshi harwani sulbi take sannan sajen fuskarshi yakuma yin lumf harwani sheki yakeyi.



   Wani murmushi me kyau na sakarmishi kamin in janye jikina in koma jikinshi,ina rikeshi yana lumshe ido,Hannuna nasaka cikin rigarshi daidai cibiyarshi ina wasa da yatsana ciki.

      Wata Ajiyar zuciya ya sauke tare da sakin numfashi har wani k'ara dannmin kaina yakeyi lokacinda yaji ina saka harshena ciki.


     Hannunshi yake niyyar sakawa cikin rigata mukaji an banko kofar domin dama ban rufetaba.

    Da sauri na mike,Ina kallon kofar,Nafeesa ce tashigo ranta bace.


     Kauda kaina nayi ga barin kallonta naja wani tsaki danni gaskiya haushinta nakeji yanzu musamman datacemin da haidar yaji sauki zai sakeni ita ya aureta,Maganar nan fa ta tsayamin arai.


    "Banza sakarya Mara zuciya anyimata kora da hali amma taki tafiya saikace akuya.

    Murmushi nayi kamin ince uhum sannunki fa wama kike da suna? To bari kiji ingayamiki har yanzu banga Wanda kemin kora da halinba balle inyi zuciya in tafi amma kema ai inaga kinyi shige da akuyar tunda gashi kinzo gidan da bana ubankiba kin zauna kuma kin kasa tafiya.

Tashi nai nayi tafiyata daki nabar haidar din shima Dan wani irin haushinya naji.


Kwanciyata nai agado ina sauke nunfashi.

    

Afalon kuma tanaganin nabar falon itama tafice da sauri shikuma mamaki ya kasheshi domin Sam yama manta dawata nafeesa.

      Haushi ya kamashi ganin yafarajin dadinshi tazo ta yankemishi.




Bayan sati biyu

Rumana 24



Kwance nake ina barci naji anshigemin jiki,Kasancewar nasan ko waye saiban damuba saidai kamin ingama tunanin danakeyi naji yafara lalubata kasancewar jiya bebarni wani barcin kirkiba sabida tsabar fitina.

   Saurin dakatar dashi nayi ina bata fuska Dan Allah nidai ka kyaleni wallahi ciwo sukeyi kai bakajin tausayina duk sunyi ja sun canza, Idan abun dadine kai kakawo naka in tsotsar maka kaji. 

 

   Abun mamaki kawai sainaga ya d'agamin rigarshi sama,Harararshi nayi kai dai wallahi ya haidar kacika fitinar tsiya inda lafiyarka lau bansan yanda zaka dingayiba.


   Kirjinshi nafara shafa ina murzamishi nan da nan yafara sakin nishi yana kuma shigemin, Zagewa nayi sosai har saida yasami nutsuwa sannan nace tashi muje inyimaka tsarki bazanyimaka wanka yanzuba ga mura nan ta kamaka kuma nasan duk wannan yawan wankan ne.


       Sallamar Abba naji afalo yasani saurin mikewa ina kai tashi ga Abba can.

   Kallona yake, Nai saurin kauda kaina domin wani irin kwarjine yakemin,Wandonshi na naida mishi sannan na mike, Nai waje nasan k'aramin aikinshine ya biyoni duk lokacinda yaso.


    "Abba ina kwana ya aiki?


" lafiya lau Alhamdulillah  yame jikin ya kuka tashi? Lafiya kuwa naganki haka?


  "Babu komai Abba jiya dai yajima beyi barci bane shine idanuna sukai haka.


   " Ayya! Kiyi hakuri kinji Allah yaimiki albarka insha Allah zakiyi dariya zuwa gaba yaudai Allah ya nufa ummanku na hanya danhaka idan zakiyi girkin rana saiki hada da ita insha Allah tana tafe yau.


Da farinciki na furta Alhamdulillah aiko hakan yayi wallahi Allah ya kawota lafiya.

      Haidar ne yashigo cikin dakin kai tsaye wajena ya nufa hadda yin wani  kalar shagwababbun yara.

   Hannuwanshi na rike INA kallonshi kamin ince zauna nan yau zakaga umma, zata dawo wajanmu.

    Zama yaidin amma sai kallon Abba yakeyi yanzu.

    

"Murmushi yayi tare da matsawo kusa dashi yarona ya kk inafatan kanasamin sauyi jikinka?

   Shidai haidar kallonshi kawai yakeyi saikace meson gano wani Abu afuskar Abban.



      Duk irin girkin da nayi yana tsaye kusa dani ko gajiya beyi da tsayuwa Sam yaki yadda ya zauna.


   Bantashi ganin daruba saida natashi shiga wanka yako tubure saidai mushiga tare.

     Marairaicewa nayi cikin shagwaba nace haba nawan ni kadai Dan Allah ka zauna kan gado inyo wanka har na tsarki nakeso inyi ai bazanso ka kalleniba ko?


   Banza yai dani kamar ma badashi nakeyiba shidai idanu daya kafeni dasu.

    Shiga nai nahada ruwan sannan na tube yana tsaye yana kallona wani mayen murmushi ya dinga saki Wanda har saida yabani mamaki danhaka Saina kauda kai ga barin kallonshi.


       Ganinshi nai kawai tsaye babu kaya ya kwabe kuma yabarsu nan k'asa, Wayyo Allah nabani kai gaskiya kaidai bakaji Allah ma yaga abinda yagani daya maidaka haka.


   Murmushi yai cikin zuciyarshi kamin yace lallai yarinya aina warke kuma jikinki akwai gurin hutu danhaka dole kiyi hakuri dani saima ranar dana fasaki sannan zakisan waye haidar.

   

Manyan idanunshi  ya zuba gabadaya akaina yana kallon yanda nake goge gabana da farin miski sabida tsarkin danasamu, Saida nagama sannan nai wankan soso na Dora dana tsarki har lokacin yana tsaye yana kallona.

         Wankan tsarkin naimishi shima sannan na kalleshi muje daki,Kai idanma mura bata kamakaba tai yaya dakai koda yaushe wanka kamar kwado.



     Yana zaune na tsanemishi jikinshi nafara shafamishi mai  saiwani kallarmin jiki yakeyi yana zanamin k'aramin yatsanshi akirjina.


Rikemai hannu nayi tare da tashi nasaka kaya,Shima na daukomishi nashi yana zaune hatta sajenshi saida na gyaramishi sannan mukai sallar azahar Cikin Riga da siket nake na wata koriyar atanfa sunyimin kyau sosai musamman yanda jikina yaiwani luwui luwui dashi ga kamshi Wanda yariga yakama jikina.

   Zama nai kusa dashi kamin na rike hannuwanshi duka ina kallonshi,Yayana meyasa ka canza sosai yanzu ka cika fitina kacika kallona sannan har yanzu ka kasayimin magana kosau daya Dan Allah ka dingamin magana ko hankalina zai kwanta nagaji dajin shirunka  kullun magani nakeyimaka Amma banda tsabar sha'awa data k'arumaka Sam banga wani canjiba Dan Allah ka warke kaji?


Ganin yanda idanuna suka cika da hawaye jiyai kamar ya nunamin samun warakarshi amma ina akwai lokacinda ya dibarma kanshi.


     Sakin hannuwanshi nayi tare da ficewa cikin dakin.

       Bina yai dawani irin kallo musamman bayana dayaga yakuma budewa yai fadi, Wani miyau ya hadiye kamin yace Allah yakai damo ga harawa lallai koda beciba zaiyi birgima balle ma nasan har cin sainayi.


Lumshe idanunshi yayi yanakuma lasar Lib's dinshi dasuke jajir gwanin ban sha'awa.



    Maganin da inna ta hadomin zuwan danayi na kwaba da Zuma da madara na zauna falo inasha harwani lumshe idanu nakeyi tsabar dadi.

    Shigowa yayi shima ya zauna wajan k'afafuna yana lek'a kofin dake hannuna, kallonshi nai kamin ince zakasha ne?


  Bedaice komaiba Amma daga kallon da yakemin nasan yanaso.

    Dayake naji inna tace maganin sanyi ne da basir sainaga ai babu matsala Dan shima yasha.

     Tashinai na hadomishi nashi a k'aramin kofi na kawomishi.

     Dole saidai na dinga bashi nashi nima inashan nawa, karkuso kuga yanda yake tandar baki yana lumshe ido.

         Dariya yakeyi sosai cikin zuciyarshi amma azahiri fuskarshi a daure take, Domin yanafarasha yasan ko maganin mene.


   Karemin kallo yayi sosai kamin yace dole wannanfa k'aramar yarinyace dole yaga shirme,Sannan yasan ko wannan maganin bansan na meneba lallai daban bashiba.


   Abbane yashigo da sallama yana kallonmu,Fuskarshi fal farinciki gani yake kamar haidar yagama warkewa Dan sosai yake hango hankali atare dashi.

   "Sannu da zuwa Abba.

 

" yauwa ummu ruman ya kuke? Ai ummanku ta dawo tun dazu harma tahuta shine nace bari inzo kuje can wajanta keda megidan naki.


    Da murna nace to Abba.


Abincin dana dafa na hada waje daya akaramin kwando mukabi bayan abban.

Amma saida abban yatsaya ya rufemana kofar.


Zuciyata sai bugawa takeyi Sabida tunanin  yanda surukar tawa zata karbeni duk da cewa awaya lafiya lau Muke.


       Da saurinta ta taho ta rungumeni cikin farinciki tare da mannamin kiss akunci sannan tasakeni ta rungume haidar Wanda zuciyarshi tacika da farinciki musamman dayaga  ummanshi kamar wata budurwar 'yar boko.

   Sam afuskarshi bazaka gane yana farincikiba.


Nan fa mukadasa hira musamman da Harun yashigo yimata sannu da zuwa shima,Nan fa aka kacame.

Rumana 25



Farinciki ya cika Abba yanda yaketa sakin murmushi yana shafar kan haidar.

   Shidai haidar yana  like kusa dani ko muskutawa nayi shima saiya gyara  yakuma komawa jikina danma na hadu da surukai wa yayyu domin Sam bazakace ma suna kallonaba,Amma nidai inajin kunya gaskiya.



Zakuyi mamaki idan  kukaga yanda ake jifan juna da kallon love tsakanin Abba da umma, Gaskiya sundace da juna sosai domin shima abban bawani manyanta yayiba sabida kudi, kunsan kudi sukan boye tsufan mutun.

      

   Anan duk mukaci abincin dare,Anayi ana hira,Nikaina nasami nutsuwa da kwanciyar hankali ganin umma wlh sosai nakejin dadin yanda take kulawa dani bunu-bunu zata kamo hannuna ta rike.


Bayan sallar isha'i Abba yace  Rumana  tashi kuje ku kwanta tunda kunyi sallah.


        Dan bata fuska nayi kamin ince Abba sai anjima banjin barcin yanzu.


"A a rumana kuje kodan wannan mijin naki kinga zakimai amfani da magunguna kamin ku kwanta din.


   Cikin shagwaba na tunzuro bakina kamin in mike tsaye aiko ina mikewa shima ya mike harwani cimin diddige yakeyi.

      Da dariya sukabimu kamin Harun shima yatashi yabimu mukai sallama.




**********


Ina rufe dakin yafara cire kayan jikinshi yana wurgarwar kasa idanuna nabishi dashi kamin ince kaf lallaima ya haidar ka raini to yau bazanyi maka wankaba saidai ka kwanta haka.


 Cikin shagwaba ya turomin bakinshi bakinshi yana motsi kamar yanaso yai magana.

   Da sauri na matsa kusa dashi tare da rikemai hannu ina kallon idanunshi ya haidar kafarajin magana ne?

   Kana gane abinda abinda nake fada yanzu ko?

   Gajeran wandonshi yake kiciniyar cirewa na rike,Waikai nace bazanyimaka wankaba ai bakai daud'a ba.


    Bedeyi maganaba amma bakinnan nashi adane da alama shima ya iya rigimar.


Dole nashiga na hadamishi ruwan wankan na cudashi inamai wankan amma yana tabe tabe ajikina duk bigewar da nakemai  besa yabariba har saida ya jikemin jiki.


     Ina fitar dashi nasamu nima na watso ruwan,Tawul din na daure sosai ajikina gudun kadda ya kuccemin, Sannan nafara shafamai maganin da ake shafawa idan za a kwanta,Sabida naga jikinshi yai laushi da yawa kadda yai barci kamin ingama shiryawa.


     Idanunshi arufe harna gama murzamishi sannan na yunkura zantashi yawani jawoni jikinshi yana

Gyara zamanshi yayi da alamun damuwa sosai amuryarshi yacigaba da bani labarin.

  Ruma haidar yaron kirkine yana matukar girmama nagaba dashi balle mu iyayenshi nasha kama sauran matana suna zaginshi tare da aibatashi idan yazo wajena Amma hakan betaba sawaba ko kallo ya canzamusuba.

    Lokaci zuwa lokaci yakanzo nan najeria domin dubani da mahaifiyarshi duk inda yashiga saiyazama abinso musamman yanda dukiya bata rufemishi idoba haka yana temako sosai.

  Inason haidar Rumana soyayyar da ban isa ince ga iyakartaba domin haidar shi kadaine kwaina da zangani ince nine na haifeshi kullun addu'ata itace Allah ya rayaminshi har inga zuri'arshi har addu'a nake Allah yasa matarshi taita kwanika kuma biyu biyu nidai ingansu da yawa ace duk jikokinane.

  Bazan mantaba wani zuwa danai wajenshi kamar yadda nasaba kaimishi ziyara duk karshen watanni biyu,Na taddashi cikin damuwa sosai.

 Nan da nan na rude ina tambayarshi lafiya?

Shine yake gayamin cewa aure yakeso yanajin tsananin bukatar mace tunkusan shekaru hudu da suka wuce dakyar yake daurewa amma gashi yanzu dole saiya hada da azumi.

  To dama tsakanina dashi babu wani batun kunya domin nabashi dukkan dama na yanda zanfahimci dukkan damuwarshi,Lallashinya nayi da kalamai masu dadi kamin inbashi tabbacin insha Allah daya dawo gida zanyimishi aure domin alokacinda zaigama karatunshi to alokacin yanada shekara akalla talatin daidai.

   Yayi murna sosai domin aranar har tsokanarshi naitayi da cewa inye haidar angirma sai aure,Shikuma alokacin yana kuma boyewa jikina yana dariya.


Kamin dawowarshi saina gyarama mahaifiyarshi wancan bangaren dake kallon nawa sabida nafison ganinta kusa dani kullun.

   Wannan karan batawani damuba ta dawo tatare musamman dataji lokacin be wuce watanni biyu yadawo gidaba, Damma yagama karatunshi amma sai suka rikeshi wai dole sunaso yaimusu aiki koda na shekara biyu ne akan albashi me tsada.

   Besoba amma nine na matsamishi yayi kawai ai kamar gobene amma yadawo nan da watanni biyun domin yin auren da yaketa nanatawa yanaso yayi fa.

   Dayake akwai wata yarinya nafisa k'anwar matata hajiya saratu sunfara soyayya da ita sainace kawai daya dawo sai ayi hidimar.


To kinsan komai atsare yake cikin hukunci na ubangiji.

   Ranar kowa yasan cewa haidar zai dawo domin yanda gidan ya kacame da aikace aikace da dangina Dana mahaifiyarshi domin tararshi.

     Misalin karfe hudu na yamma ya iso gidannan cikin farinciki da jin dadi musamman dayaga irin yawan mutanen da sukazo tararshi.

     Sabida duk da haidar ya kasance yanada tsananin zafi ammafa yanada son mutane sosai shi rainine beso balle wulakanci.

    Yana sako kafarshi cikin gidan ya yanke jiki ya fadi abinda yai matukar tashin hankalin kowa dake wajen,Ruma saidai yai sati daya a asibitin India amma ko motsi beyiba,Domin ni dama inaganin yai kwana daya anan Nigeria be motsaba na shirya muka fita dashi waje.

    Wasa-wasa saidai yai sati biyu akwance ba motsi sannan yafara motsawa saidai koda ya farka saiya dawo amatsayin Mara hankali.

    Haidar dina meson gayu da kwalliya amma saigashi daga kwance zanyi fitsari kuma yayi bayan gida har idanma ba'a gyara wajan da wuriba yakai hannunshi zai kashe yacinye.


Basainagayamiki irin mummunan tashin hankalin da mukashigaba sabida bazai faduba,Ahaka nadinga gantali dashi kasa-kasa sabida ganin likita dani da abokinshi wani Dan dogonan inaga shinema ya daukoki daga bakori sai yaron yayana wato usman nasan kinsanshi.

   Nakashi kudi wa inda bansan iyakarsuba Ruma amma abanza domin babu wani canji wani abin takaicima shine duk irin gwajin da za aimishi babu wata lalura me kama da hauka ajikinshi sannan haidar ko sigari besha balle ai tunanin ko kayan mayene suka haukatashi.


Ahaka nagaji muka koma Nigeria batare da ansami wani cigaba ba.

   Kullun mamanshi saitai kuka sabida tsabar damuwa da halin da yake ciki, kai daga karshema saitakamu da ciwon hawan jini.


Akwai lokacinda alhaji yahaya wato yayana yace afaramishi na gargajiya amma bansan abinda yahau kainaba na hana,Saidai ya gaji ya kyaleni.

  Idan ciwon yatashi har rauni yakejima kanshi musamman idan babu kowa kusa sannan ya dinga bige bige kenan yana hargowa sannan babu baki bekuma maganaba,Balle idan zaiyi kashi ko fitsari yai magana saidai becikayin dukaba gaskiya.

    Kinji labarin haidar Rumana amma kinaso kisan meyasa nanace saiya aureki?


"Kaina na girgizamishi domin tuni najima da dadewa cikin kuka labarinsu yai matukar tabamin zuciya wallahi dama haka nake da tausayi balle kuma kalar wannan.


  " kidaina kuka komai zai wuce insha Allah,Abinda yasa naga dacewar auranku shine nafarko nutsuwarki Ruma kinada nutsuwar da duk Wanda ya kalleki zai yaba da hakan, Sannan akwai ilmi me tarin yawa nasan kotanan zaki iya temaka haidar,Nidai alfarma nake nema wajanki Dan girman Allah ki kuladashi kamar yadda zaki kula da yaronki sannan akwai magani Wanda yau dinnan insha Allah za akawoshi saiki faramishi amfani dashi babu ruwanki da matan gidannan  kome ya shigemiki duhu kimin magana kai tsaye kinji?


"Kaina na daga ina share kwallah tunani daya ni yanzu ya zanyi in zauna da mahaukaci Dan Allah.

   Harya yunkura zai tashi nace Abba baka gayamin inda maman ya haidar din takeba?


Komawa yai ya zauna kamin yace" Nasan dama kila ki tambaya mamanshi tana india tazama kwarrariyar likita kamar yaronta sabida munsami sabani wani lokaci na koreta batare da saniba shikenan saitai zuciya har yanzu bata dawoba.


   Cikin alamun jin kunya nace to Abba idan akwai number dinta abani Dan Allah.


"To ai babu matsala nasan ke zata dauki wayarki idan kikaimata bayani ninedai bata daukar wayata koda wata number na kirata tanajin muryata zata kashe wayar.



    

Cikin Sanyin jiki na yini aranar musamman dayace da yamma zaizo ya rakani inda haidar yake sannan zuwa dare zai maidoshi bangarena sai abashi daki daya tunda be fita sai inda aka kaishi.

  Nidai na amsa da to ammafa maganar Allah hankalina ba kwance yakeba.

    Musamman da nake cikin zullumin yaya zanga haidar din wani kalane kuma wace kalar karba zaimin sannan yaya zai dinga dukana Dan gaskiya mahaukaci bawai amanace dashiba.



  Harna fidda rai da zuwan abban ganin har ankusa magriba.

   Ina zaune ina tunanin tashi in daura alwala naji sallamarshi da fara'ah na mike inamishi sannu da zuwa turus nayi ina zare manyan idanuna ganin zabgegen saurayin dake gefenshi  hannun uban kawai yake wanda ya rikoshi.

" mukut na hadiye miyau kamin ince sannu Abba.


"Yauwa Ruma kinganni shiru ko? Nayi nisane da gida sai yanzu nadawo sainace bari inkawomiki shi kawai.

   Zaunar dashi yai gefenshi yana kallon haidar din nima shinaketa kallo har lokacin kallon hannun abban yakeyi kamar yana tantance wani Abu a hannun.


  " kinga wancan dakin nan ne dakinshi duk kayanshi naciki amma saikin kula sabida banna yake hadda ta tsiya musamman idan ciwon yatashi.


Saida yasakashi cikin dakin sannan yadawo wajena yanamin nasiha tare da nanatamin in rike sirrina anjima zaikawo maganin da za afara amfani dashi danhaka inkula sosai idan har aljanune kamar yadda ake fadi to insha Allah zaigani.


Ina zaune har aka fito daga sallar magriba masallaci tsabar zurfin danai cikin tunani.

    Cikin sanyin jiki nai alwala na shige daki domin yin sallar bayan na rufe kofar falon kadda ina salla yafice inbani.

Yau addua ata tafi karfi akan Allah yabani hakuri da juriyar zama da mutuminnan sannan Allah yabashi lafiya,Kuma nima nadauki damarar temakawa da duk iyakar sanin da Allah yabani.


Saida nagama addua na Sannan na cire hijab din na nufi dakinshi domin inga halin da yake ciki.

Yana zaune cikin fitsarinshi sai Zane yakeyi dashi da yatsanshi domin dama dakinne kawai babu kafet akasa da alama sabida lalurarshi akai hakan.

  Kuguna na rike tare da furta innalillahi wa inna ilaihirraji'un nabani.

   Yanzu wannan kato ya za ai aimishi tsarki?

Rumana 27



Washe gari, Tunda natashi da asuba nake zubar hawaye jikina kamar anyi hadarin mota dani ko motsin kirki banso inyi.


   Shima koda yai sallah komawa yai yayi kwanciyarshi yana sauke numfashi dai-dai.

 Adaddafe nai wankana Sam banyi tunanin ana samun ruwan zafi agasa jikiba nadaiyi wanka dame dumi sannan nai salla sonai in fice in koma dakina,Amma saida yabari nakai bakin kofa sannan naji saukar kakkafar muryarshi"Karki kuskura kibar dakinnan hajiya.


   Komawa nai gefen gadon na kwanta nacigaba da kukana bansan lokacinda barci yai gaba daniba.

    

Lallabawa yayi ya koma kusa dani tare da rungumeni a jikinshi yana murmushi"Rigimamma kawai.


    

Wani irin barcine mukai me matukar dadi da samar da nutsuwa.



********


Alhaji nifa shirun yaran nan yafara damuna wlh yo naga har goma nasafe ya wuce amma shiru karfa ya cutarma mutane da yarinya muna nan zaune.


"Nagayamiki babu matsala tun haukanshi na hauka betaba cutar da itaba balle yanzu damukesa ran saura idashe,Saidai ko barcine yaimusu nauyi.


" humm to nidai gaskiya lekosu zanyi wallahi hankalina yana Kansu.

    "Nasandai duk dannatashi nabarmiki dakinne kiketa wani fakewa da maganar haidar bansan lokacinda kika koyi rikoba Fatima nayi tunanin komai ya wuce zuwa yanzu.

   

Kallonshi tai tana kokarin saka hijab dinta" Alhaji kenan kadda kayi tunanin komai be wuceminba domin inda hakane kaima kasan bazandawo garekaba to Amma tunda nadawo aikasan komai ya wuce abinda nakeso dai ka tuna shine haidar beda lafiya sannan dagashi sai matarshi ke kwana bekamata ace har sukai goma nasafe ba aji motsinsuba kuma ayi shiru ko?


  "Eh hakane kam to kiyi hakuri bari insa Riga saimu ganosu ko lafiya.



Cikinmu babu Wanda yasan lokaci yaja har haka domin barcin yaimana dadi sosai musamman haidar Wanda ya like cikin jikina duk motsin da zanyi saiya kuma shigewa narasa kalar wannan naci ga jikina ko ina banda ciwo babu abinda yakemin.

   D'akin dund'un yake Sabida manyan labulayen dake sake saiwani sanyanyan kamshi dake tashi kuma har lokacin cikin bargo muke.

        Natashi kenan naji ana kwankwasa kofar amma tsabar nauyin da jikina yayi sainaji ko motsin kirkima nakasa.



    Key din dake hannun abban yasa yabude kofar ko wanne kirji sai bugawa yakeyi da fatan Allah yasa dai lafiya.

     Nunamata dakunan yai da hannu " idan basu wannan to suna wancan tare suke kwana.


     Saida ta lalubi makunni ta kunna haske ya gauraye dakin sannan ta maida idanunta akan gado inda muke kwance.

       Wani murmushine ya kwace mata lokacinda taga yanda yawani makalkalemin kamar wani baby.

    "Ah lallai su haidar ansan dumin iyali.


Rumana tashi rana tayi haka kuke barci ko yunwar cikinku bakuji?



    Dama tun shigowarta idona biyu danhaka saiwata irin kunya takamani kamar in nitse,Wani kuka nasaki na kunya domin bansan yanda zankuma kallontaba.

     Cikin magagin barci yakuma rarumoni yana fadin sorry please waike baki gajiya da kukane? Kokarin komawa barcinshi yakeyi kwatsam saiyaji muryar umma na fadin " Haidar!!

    Murje idanunshi yayi kamin yace na'am ummana.

     Wata irin runguma taimishi kamin tafara zubar da hawayen dadi lallai Allah shine abun godiya.

    

    Sakinshi tai tare da riko hannuwana tanafadin taso Ruma meyaimiki?

   Shiru nai ina hawaye Sabida kunya.

Kallonshi tayi danhaka saiya kauda kai yana murmushi umma banyimata komaiba Allah kuwa.


    Wata uwar harara na wurgamishi kamin ince wallahi umma karya yakeyi yaimin wani abu.

    

   "Haidar meyasa?Cewar umma tana kallonshi.


Cikin shagwaba yace umma Allah banyiba nadaiso inyi amma banyiba,kallonshi ya maida kaina kamin yace zankamaki ahannuna indai nine me karyar Amma ni banyimata komaiba toma ina zanyi dawani abunta saikace na jarirai🙄.

   Wata irin dariyace ta kama umman amma bataiba Sabida bataso inga kamar dani take,Saidai zuciyarta cike take da farinciki lallai haidar dinta yadawo,Kuma tunda yace beyiba to beyiba din domin azahiri dama haka yake Sam beda kawaici ko boyo akan abu komenene kuwa.


" Lallai haidar da abinda zaka sakamata kenan ko? Kyaleshi tashi muje in hadamiki ruwan wanka saiki gasa jikinki kaikuma zaka sani ne,Kamayi wankan kuwa?

     Idanunshi na kaina yace banyiba jiranake taimin.


Dagani har ita idanu muka zubamishi Dan mamaki.


Harararshi nayi kamin ince Allah ya kyauta inkuma maka wanka kuma mugu kawai.


Wucewa umma tayi domin hadamin ruwan yayinda shikuma ya matso kusa dani dallah ke zakimin kima godema Allah dayabaki baiwar ganin sirrina yarinya kuma kadda kikuma cemin mugu tunda babu abinda naimiki waima tsaya ke wannan abun naki me kama dana jarirai sabuwar haihuwa kina tunanin ko dadi zaiyi ne?

    

Bakin ciki yasani sakamishi kuka da karfina Wanda har saida Abba dake zaune afalo yataho da sauri tunaninshi ko babu lafiya balle dama dayaji umman shiru.


Da kanta ta nunamin yanda zanyi sannan tafito tana kallon Abba Wanda yasawo kai cikin dakin yana tambayar lafiya?


   Da hannunta ta nunamishi haidar Wanda yaketa murmushi kamar anbawa yaro hakorin maka.

    Da sauri yatashi ya nufi Abban ya rungumeshi Sam bedamu da gajeran wandon dake jikinshiba.

    Wani irin farincikine ya lullube Abba Wanda yasashi fitar da hawaye kamar yadda itama umman taketa sharenata akai akai.

   Sunkasa magana saidai zukatansu cike suke da godiya ga Allah.


Sakinshi Abban yayi kamin yace ka gyara jikinka tukanna saiku taddamu falonku ina matar taka?

    Ummace ta bada amsa da cewa lafiyarta lau tashiga wanka.



    Ganin sunfita yasashi komawa daidai kofar bayin ya babyna in leko?


Inadaga ciki mamaki da tsoro ya kamani kai anya kuwa haidar ya warke gabadaya? Tsaki nai araina kamin ince aidama ance duk Wanda yai hauka becika warkewa dukaba,Da sauri na dauraye jikina na fito ko kallon inda yake banyiba Sabida wata irin kunyarshi danakeji.


  Da Murmushi ya wuce toilet din yanafadin lallai yarinya kwanannan zan budaki insha Allah.


Inajinshi nai banza dashi domin daga jiya zuwa yau na fahimci Sam beda kunya,Amma har lokacin ban yarda da cewa be kusanceniba Sabida yanda naji sauyi awajan.


Fes na fita falo lokacin har umma ta kawomana abin breakfast da kanta kuma suna zaune da Abba hira suke amma duk wacce ta shafi haidar ce.

   Zama nai tare da gaishesu,Sai shimin albarka suke cike da farinciki.


       Tunkamin ya karaso falon kamshinya ya cike ko ina cikin wata tafiyar kasaita ya karaso harwani budawa yakeyi fuskarnan fes da ita   kai tatsaye ya rungumi umma tare da sakarmata Sumba agoshi sannan Abba,Niko muna hada ido saiya dagamin gira.

   Uhumm aidama daga ganin idanun haidar nasan bazaiyi jin maganaba wlh, Abinda nafada cikin zuciyata kenan.


  "Ke raguwa zoki hadamin break yunwa nakeji.


  Turobakina gaba nayi ina hararar gefenshi,Ummace tace kai bansan shirme raguntar metaimaka nifa bansan tsokanar fada haidar.

        


    Koda muka gama karyawa hira mukadasa cike da farinciki.


   Babu Wanda yasan da samun warakar haidar sai iyamu kadai.


   Yini nai kwance amma babu abinda kemin ciwo ammadai kasala ta dameni.

  Bunu bunu umma taimin sannu shiko mugun saidai ya dagamin gira kan dole nadaina kallonshi.



Sai bayan sallar isha'i sukaimana sallama zasu wuce,Aiko nantake na buga tsalle tare da cewa umma zanbi.

   Kallon kallo akai tsakanin Abba da umma kamin umma tace gaba Ruma kiyihakuri ki zamanki nan ai muna tare ko?

   Bakina na turo nafara sharar hawaye to harna fara tunanin irin murzar da zaimin yau tunda shi mugune.


Dariya haidar din yayi sosai kamin yace to meye dankibi umma?zaki fara kuka saikace cinyeki zanyi tunda bakiji tsoron zama daniba sai yanzu sabida gulma ko?

      Harararshi nayi ammadai bance komaiba,Abba ko ficewa yayi yana dariya.


" kiyi hakuri gobe saiki kwana wajena din ko?


A a barta kuje umma abun natama da ko dadi babu,Cewar haidar yana dariya.


Kuka nasaka me sauti inajin kamar in fallamishi mari.


    Umma ma ficewa tai tana dariyar iskancin haidar,Amma taji dadin dabe nuna beson zama daniba dayaji sauki.



Saida yaga umma tafita harma tajamana kofar sannan ya mike tare dayin wata doguwar mika ya nufoni yana murmushi kai yau zan fafe sabuwar kaza.

Rumana 28



Tuni nafara sharar kwalla wani tausayin kaina yagama kamani lallai ina cikin damuwa nasan yau shikenan sai buzuna.

  

Hannunshi ya mikomin tashi muje babyna,Ai kedin ta musamman ce taso kinji babu abunda zanyimiki ai tsakanina dake akwai lafiyayyar amana.


   Maida hannuwana baya nayi ina kuma bare bakina Dan wallahi jinai gabadaya girmanshi yaimin yawa ga kwarjina kai haidar mafa yafi karfina tako ina wlh.

        Jinai kawai yai sama dani yana bazan wuce kirjinkiba insha Allah kinsan wa innan abubuwan abokan rayuwane.


         Ganin kukana baza fishsheniba saina mafairace bayan ya ajiye agado,Ka dubi girman Allah kabarni in huta yayana Aliyu wallahi komai na jikina yagaji koda baka da lafiya kullun haka kake jagulata kuma konayi kuka baka bari kuma yanzu kaji saukima bazanji dadi ba?


   Zama yai kusa dani kamin yace eh hakanefa gaskiya kinyi magana to nabarki ki huta kamin nan nima nakaro ilmin yanda ake fasa masu jiki irin naki gaskiya kinkawo shawara me kyau,Ammadai duk da haka tashi muje inyimiki wanka saikizo kiban labarin meya faru da bani da lafiya iyakar yanda kikasani ko?

    "Eh hakane ammadai ni da kaina zanyi wankana gaskiya.


" ke nifa bansan gaddama dole arama ma kura aniyarta danhaka kima daina min gaddama Dan har tsarki sainayi miki yanzu ainima idan nai bayan gida ko fitsari kamamin Abu kikeyi ki wanke sarai koba hakaba? Muguwa harfa wani matsawa kikeyi dankiji dadi.


    Idanuna na runtse ina mamakin wane kalar mutunne haidar, Jiwani bakin sharri Dan Allah gidanwa nake kamamishi Abu nida nake watsamai ruwama, Bayan gidane dole sainasa hannu.


Inaji ina gani ya kwaleni kuma cikin haske dan wulakanci sannan kuma Yakama hannuna muje.


    Ruwa me dumi yaimin wankan dashi koda yake tabe-tabe yafi yawa wajan wankan,Jin hannunshi zaimin tsarki yasani rikemai hannun kam ina zare ido.

       Kayi hakuri Dan ALLAH kadda kasamin hannu.


   Hannunshi ya kwace kamin yace keni kyaleni Allah idan kika kuma min gaddama banga Wanda zai hanani kwana kankiba yau.


    Ina hawaye ina komai yasa hannunshi wai yanamin tsarki harwani tura yatsanshi yakeyi wai ko datti ya tsaya kuji iskancifa.


       Inata hawayena ahaka ya shiryani cikin riga da wando masu taushi ya shafamin humra sannan ya kwantar dani,Yanda dai nakemishi duk dare haka yaimin kenan yajima da samun lafiya kawaidai rainamin hankali yayi kenan yai bakam kamar beji saukiba.

   


"Yauwa to kwanta bari nima inwatso gaskiya kina kokari wallahi yoni naji harna gaji Ashe haka kikeshan wahalar shiryani kullun kai gaskiya dole inzo inbaki tukuici.


     Nidai shigewa nai cikin bargo ina adduar Allah yakawomin barci inyi kamin yafito yatakurani Dan wallahi shima beji.


        Bewani jimaba yafito ya shirya yadawo kusa dani ya kwanta tare da rungumoni jikinshi.     

      " gaskiya banson ganin gashinnan haka kisa aimiki kitso gobe inba hakaba zanyimiki da kaina kuma me shegen zafi.

       Nidai bankulashiba fatana kawai barci ya daukeni koshi watakil zansami kwanciyar hankali sabida fargaba ta hanani sukuni.

    Lallai sai yanzu na tabbatar da nayi aure.


"Rumana ina wayata take?


     " wallahi bansaniba koda nazo nan ban taddaka da wayaba kuma banji Abba yai maganartaba.


      "To gayamin yau watanmu nawa da aure?


      Dan shiru nai alamar tunani kamin ince wata bakwai ba kwanaki.


     Idanunshi ya fiddo tare da cewa kai " Amma kuma banyimiki cikiba ashema mundade tare amma gaskiya kin cuceni Ruma nufinki haka muke kwana muke tashi bawani bayani?


     Bakina na turo gaba kamin in hai waikai Dan Allah kabari muyi barci dasafe zanbaka labarin komai.


   "Ke bafa zaki yaudareniba dole ki gayamin gaskiya,Nufinki haka muke kwana mutashi ba wani bayani?


Dan Allah kayi hakuri wallahi idan sha'awarka tatashi ina temaka maka harkasami nutsuwa.


     Kirjina ya matse da karfi har saida nasaki ihu sannan yasaki,To meyasa baki bani damar shiga jikinkiba?


      Hawaye saibimin fuska suke nace kayi hakuri Dan Allah bansan yanda zanyimakaba lokacin.


 Rungumeni yayi yanadan bubbuga bayana kamin yace to naji ya wuce meye kuma abun kuma nifa bansan mace raguwa garama ki shirya inkuma ba hakaba kwanannnan zan auro me kwari.


    Nidai shiru naimishi,Tun yana magana haryai shiru jin alamar nai barci.



        Cikin tunani ya nutsa lallai,Lallai ya auna arziki da Allah yabashi lafiya tomawai menene yasameshi tundaga ranar daya dawo gida? 

   Hannuna ya kama ya dumtse cikin nashi kamin yace kai lallai kinyi halacci Ruma Allah yabani ikon kyautatamiki,Toma wa inne irin iyaye Allah yabaki da suka yadda sukabawa mahaukaci auran 'yarsu kenan basu kaunarki?

     Tunani ya hanashi sukuni sai gefin daya nadare yasamu barci ya daukeshi.



*********


" Kinga nafeesa kije ki kwanta dasafe zamuyi magana amma Dan Allah yanzu kibarni da abinda yadameni kinji ko? Cewar hajiya saude tana kallon fuskar kanwar tata.


     Nifa aunty gaskiya kiyimin kokari nakosa waccan yarinyar tabar gidannan nagaji da ganinta zan iya kula dashi ahaka din.


   "Mitsww ammadai baki da tunani wallahi mahaukaci zaki aura?To bari kiji ko ita waccan abinda yasa akai auren dan marainiyace ance bata da uwa balle uba kinga ko bata da wani galihu amma saike zaki hada kanki da ita to wallahi family ma sukaji wannan maganar sai ranki ya baci wawuya kawai.


     Bakinta ta tunzuro gaba kamin tace nidai inasonshi hakanan kuma wallahi Saina aureshi inda kin amince Aida yanzu nice matarshi.Fuuuuuu ta mike zatabar dakin,Nan yayarta tai gaggawar dakatar da ita to tsayama kiji garama ki nemi dahir domin haidar sunanshi marigayi idan harni ban zama ajalinshiba to hajiya saratu zatai ajalinshi danhaka kibi sannu.

Rumana 29




Zaune take gurfane gaban bokan da take kira da malami tsabar biyayya saikace wadda tai zaman tahiya,"malam dama akan waccan maganarce na dawo to bama wannan ba yanzu haka ita mamar yaron ta dawo da yake dama kasan ba sakinta yaiba ko?


    "Hahhhhha aidama nagayamiki babu saki tsakaninsu duk iyakar lokacinda zasu dauka lallai zasu koma tsakaninsu,Sannan maganar yaro inaso ki sani saura kiris komai ya warware sannan idan har komai ya warware ban tunanin akwai wani Abu dazai kuma tasiri gareshi domin da wuya asamu irin damar da akasamu da farko.


" Wayyo malam garin yaya hakan ta kasance?


         "To aidama komai lokacine nasan hakan kema kinsani muna iya cutar da mutunne idan Allah yaso,Tun kwanakin baya aljanun dake tare dashi sukadawo kuma babu yanda banyi dasuba sunki komawa,Kinga ko ai akwai matsala da alama suma iyayenshi sunfara daukar mataki ba kamar farkoba.



   " Hummm to yanzu malam menene abun yi?


     Babu wani Abu daga gareni hajiya saidai kije ki jaraba irin 'yan makirce makircenku na mata domin wani lokacin ma kinsan yafi sihiri tasiri.

 

    Jiki babu kwari tabar wajanshi saidai Sam hakan besa ta hakuraba kai tsaye wani kauyen ta nufa domin batajin zata iya hakura.




        Kwance take ta nutsa cikin tunani lallai dama tajima dama tana tuhumar  anya yayarta bata kasance muguwaba kai dama tana tunanin tabbas akwai sa hannunta acikin lalurar masoyinta haidar gashiko taga tabbas domin duk Wanda zainemi hanyar kasheka to danya haukatar dakai ba wani Abu bane.

       Tasan dama haidar bawani sonta yakeba domin Sam bawani damuwa yayi da itaba to amma itafa har yanzu tanakan bakanta na kaunarshi danhaka ashirye take data temakamishi koda hakan na nufin batawarta da yayar tata to amma taya zata nunamshi hanyar data tace mutumin daba hankaline dashiba,To amma zata jaraba sa'arta zuwa yamma insha Allah.


*********



Fatima tunanin me kikeyi haka?


"Abban haidar hakanan nakejin hankalina be kwanta da samun saukin haidar ba banso yakoma cikin lalurarnan wallahi.


      Hannuwanta ya rike kamin yace" Karki damu umman haidar insha Allah babu wata matsala Allah shine ya jarabci haidar da wannan lalurar sannan yabashi lafiya alokacinda yaso danhaka kima daina damuwa, Sannan nayi magana da shi kakan Ruma din yace babu matsala idan Allah ya kaimu ranar juma'a suje gareshi domin daukar mataki Insha Allah babu wata matsala kinji ko?

     "Murmushi tayi kamin tace na fahimceka mijina,Amma akwai sauran magana.


    " dariya yayi shima yace bamasaikin fadiba nasan maganar ki shirya idan Anyi sallar magriba saimuje mu gaishesu hakan yayimiki ko?


   Akunyace ta kauda kai ga barin kallonshi Sam gani takeyi alhajin baya tsufa.



******



Cikin nutsuwa da kwanciyar hankali muka tashi yauma wanka da komai shiyaimin kamar yadda yakuma nanatamin wai lallai saiya rama ma kura aniyarta.

    Yinin yau be dameniba domin takardunshi yaketa dubawa da wayarshi wadda Abba ya kawomishi tun safe.

    Da alama aikace aikacene suka daukemishi hankali sallah kawai ke tadashi daga gadon ko abinci saidai nakaimishi saman gadon domin ko falo be yadda ya lek'aba.

    Ammafa kome yakeyi danashigo saiya kalleni koda bazaicemin komaiba da alama yau miskilan na kusa.


   Sai bayan la asar sannan ya canza wanka ya koma falo yakuma gyara fuskarshi sai kamshi yakeyi.

     Kallo daya naimishi naga ya dagamin gira daganan bankuma kallonshiba.


    "Baby zoki gyaramin farcena mana.


   Bakina na turo gaba kamin ince to.



    Nafaramishi gyaran kenan mukaji sallama kuma bakowa bace sai nafeesa.

Rumana 30




   Kallo daya naimata na kauda kaina wani bakin ciki nawani tasomin bansan lokacinda nafara addu'ar Allah yasa kadda ya kulataba.


   Idanunshi na kaina lokacinda yaga yanayina ya canza wani dadine ya kamashi ah lallai Ruma na sanshi kenan.

     

    Cikin sanyin jiki tazo ta zauna idanunta na kammu hannunta taketa murza alamun akwai magana bakinta to bawata jituwa tsakaninmu sannan tana tunanin har yanzu shikuma be warkeba.


   Tashi nayi nabar falon bakina atunzure Sabida takaici.


     Bina tai da kallo harna bulle sannan ta maida idanunta akanshi,Sam ba ita yake kalloba hasalima ranshine yaji yabaci dayaga nabar falon.

      Ganin shirun yaimatane yasata cewa ya haidar nasan cewa yanzu baka sanniba koka mantani Amma Dan Allah nidai duk Wanda yakawomaka abinci ko abinsha kadda kai amfani dashi indai daga cikin gidane na dade ina zargin su aunty da niyyar cutar dakai amma ban tabbatarba sai yanzu.

         Ganin kamar be ganewa yasata mikewa tare dacewa hummm na manta baka da lafiya,Wata karamar takarda ta ajiye gabanshi.Barin falon tayi.

    Sai lokacin yabita da kallo harta fice kamin yai wani murmushin gefen baki,Takardar ya dauka ya bude Dan rubutune in short kamar haka __ Sako zanbaki akan masoyina ya haidar domin lafiyarshi daga yanzu duk Wanda yakawo wani Abu kadda kibashi inke zakici ko sha to bani da matsala ammadai shi kadda  ```kibashi```.



Yage takardar yayi tare da mikewa yabi bayana.

     Lokacin najima da karatun littafin soyayya domin nima yanzu nakoya Tunda yana debemin kewa sosai.


         Kaina ya fada yana wani yamutse fuska,Ihu nasaka ina cewa"wayyo Allahna ka kasheni" 

      "Ke dallah raguwa kawai ina naga nauyin da zan kasheki zoki tausamin jikina kasala nakeji.



    Juyamishi baya nayi ina harararshi.

      Birkitoni yayi kanshi yana fadin to nama hutashsheki bari inyi aikin lada kawai.


    Rike shi nai gam ina kyafula ido kamar an tirke magulmaci," Kadubi girman Allah kadda kafara waikai mene haka?


   "Hahhhha wai tambaya kike? To kwantar da hankalinki yanzu zaki sami amsa.

      Bakina ya cafke yafara aikin tsotsa saikace tsohon maye.

      Kamin wani lokaci libs dina yayi jajir yatasa,Tuni najima da fara zubar hawaye domin salon me zafine bawai me saukiba.


    Idanunshi sun canza sosai alamun yatadoma kanshi fitina,Rungumeni yayi yana jijjiga Ruma nifa bansan saurin kukan nan naki wallahi yakamata ki koyama kanki dauriya yanzu duka menene abun kuka anan?Kinki kwantar da hankalinki balle kema kiji dadi,kinaso in gayamiki wani sirri?


    Idanuna na share amma banyi maganaba.


   "To idan kinaso ki mallakeni ko? Ki rike sirrin Sumba kebama keba duk macen da ta iya kiss zakiga daban take cikin zuciyar mijinta danhaka ki rike wannan dakyau bansan wannan noke noken da kikeyi sannan idan kika kuma datsemin harshe Allah saina baki mamaki zabuwa kawai sai tsoran tsiya.


    Bakina na turo gaba cikin shagwaba nace aifa ni tunda ka wanke shikenan kaki barina inhuta kullun da sabon abinda zaka tsiro dashi to nidai ban iya wani kiss ba kuma bazan koyaba.


" hahhhha zaki bayani yarinya wataran konace mikin musu bazakiyaba balle aimaganar rashin kunya,Yanzudai duk bama wannan gayamun menene ya hadaki da nafeesa.


   "Babu komai nidai bansantaba amma duk idan tashigo saitamin rashin mutunci wai Sabida itace zaka aura.


    Harshenya yasakamin cikin kunne kamin yace " Kyaleta shirme takeyi kawai kedai babu ruwanki da ita yanzuma zuwa tai ta gayamiki wai idan ankawo wani Abu naci daga cikin gida kadda muyi amfani dashi da alamadai akwai abinda taji matan gidan suka kullawa.

    Gyara kwanciyata nai jikinshi ina sha'Kar wani daddadan kamshinya shikuma yanata wasa da gashin kaina Wanda bansamu an kitsashiba.


     


   **************


  Bayan kwanaki biyu,Haidar na kulawa dani sosai abinda bantaba tunaniba yanzu kullun gidan cike yake Sabida masu zuwa tayamu murnar warkewarshi domin malam yace abayyana babu komai insha Allah.

       Baki mukegani kala kala yayinda har jikina ciwo yake Sabida yanda umma keta nunani gaduk wa inda sukazo.


    Lafiya lau tsakanina dashi damma besamun zama shida Harun kullun saisun fita da alama akwai abubuwan da suke shiryawa.


      

    Zaune suke cikin dakin Harun din sungamo yawonsu kenan suka sauke zango nan.

   "Kai ya mutumina naga yau sai shiru kakeyi lafiya dai ko? Cewar Harun.


   Dogon hancinshi yaja kamin yace sharekawai alhaji wata hajijiya da jijjiga nakeji wallahi da Alama yau zan angwance Dan gaskiya bazan iya hakuriba,Dama ummace naga tanata kaffa kaffa wai Sabida mutane daketa shigowa 


    Dariya Harun din yayi kamin yace to wallahi kadaibi yarinyar mutane ahankali kadda ka ballo ruwa.


      " Tashi muje ka kaini gida yamma tayi nasan kamin mu k'arasama anyi sallar magriba.



     Ina cikin daura alwalar magriba yashigo gidan,Sannu da zuwa naimishi kamin ya wuce ciki,Saida na kammala sannan nabishi da ruwa ko yanada bukata.

    Harma yashiga wanka danhaka saina aje saman miro sannan nakoma dakina na kabbara sallah.



   Ina nan zaune har akai sallar isha'i na yunkura da niyyar cire hijab din bayan nagama saigashi ya shigo tashi muyi salla Ruma.

    Banwani tsaya musuba tunda naga shekaranjiya ma munyi.


         Bantashi mugun jin tsoroba saida naji yanamin tambayoyi wa inda suka danganci addini beyi mamakin sanin da nayiba domin Harun yabashi labarin komai hadda yanda aurenmu ya kasance.


   "Tashi muje muyi kallo saimuci abinci ko?


     Muryata akarye nace nidai nakoshi banjima dacin namaba wajan umma.


" To shikenan amma dukda haka muje kitayani fira kamin dare yadan kuma shiga kumana ga madara saikisha.


   Nidai binshi kawai nayi jikina asanyaye dannasan tunda yace sainaje tofa sainaje din.


    Kanshi yana bisa cinyata yana taunar Apple lokaci zuwa lokaci yakan shafi bayana da hannunshi bawata hira mukeba Amma  idanunshi na kaina,Mugu Ashe tunanin yanda zaibidani yakeyi,.


   

    Saida yaga nafara alamun barci sannan yace muje daki,Ban canza wankaba nadai gyara jikina sainashafa turare shiko saida ya canza wanka lokacin harnayi addua na kwanta saigashi cikin dakina.

     Dum kirjina yaiwata bugawa kamin in kauda kai ga barin kallonshi.

     Hasken wayarshi ya kashe domin dama da ita ya haska danni tuni nakashe kwan dakin,Aje wayar yai gefe tare da jawoni jikinshi.


Atare muka sauke ajiyar zuciya kamin yafara lalubata.

     Hannunshi na rike ina neman fara yimishi magiya.


    "Kinga Ruma karma ki fara kinjiko? Kibani dama kawai kuma ki saki jikinki abun bame wahala bane indai bakinso kisha wuyarba ainayi kokari tunda muke kwana tare kuma mutashi tare banyimiki komaiba pls kadda kisa inyi miki yanda zaki wahala kinji?


   Kaina na dagamishi tuni hawaye sun jikemin fuska nasan yau Sunana marigayiya kawai.


   Da lallami gamida lallashi  kulawa da tsantsar soyayya yafara gwadamin salon kauna Wanda nan da nan yai nasarar dulmiyar dani harma bansan lokacinda nafara temakamishi da wasu abubuwanba,Akan kunnena naji yana addua me cike da sambatu nikam lokacin ina tsakanin saman jirgin sama da gajimare tsabar dadin da ke dawainiya dani.


      Muryarshi can kasa ya furta saki jikinki matata kinji?

     Domin duk dadin danakeji besa na bude kafafunaba.


  Da kanshi ya budeni tare da shigewa cikin jikina cike da salo me matukar tayar da hankali.


Hankalina betashi tashiba saidanaji yana kokawar shiga jikina.

   Kwance bakina nayi tare da sakin ihu,Aiko da sauri ya maida bakinshi cikin nawa dama yasan za ai hakan kuma ashirye yake.


     Wata shashshekar azaba nasaki yayinda yasaki gurnanin dadi yanda yakemin kamar zai cinyeni yasani kuma gigicewa tureshi nakesonyi amma ya like, Tuni ya rantse yau saiya tabo karshena.

Rumana 31




Kuka nakeyi irin kukan nan na Neman dauki amma ina yai biris dani saima uban sambatu da yake saki kamar Wanda bashi cikin hayyacinshi.

      Tun ina kokarin kwatar kaina har jikina ya saki tsabar wahala,Kai gaskiya haidar mugune na bugawa ajarida.


        Bansan iyakar lokacin daya daukaba domin tsabar wahala tasa na daina gane awane yanayi nake.


  

       Gefena ya kwanta yana sauke nunfashi yayinda zuciyarshi ta karye shima wani kuka yakeyi me hade da sheshsheka na tsabar jin dadi da godiya ga Allah.

       Yanajin yanda kukana ke sukar zuciyarshi amma yakasa koda motsi Sabida nauyin da jikinshi yaimishi.


     Nikuma bakin ciki ya idasa kasheni wato yasami biyan bukatarshi yanaji ina kukan wahala amma yaimin shiru to gobe gidanmu zanyi tafiya Dan bazan zauna da mugu ba.


    Jin naki daina kukan yasashi tattaro ragowar karfinshi ya jawoni jikinshi.

   Yajima beyi maganaba saidai bayana da yake shafawa ahankali alamar lallashi.


    Cikin wata siririyar murya yafara magana jin jikina harya fara daukar zafi,Gashi sai yunkurin amai nakeyi.

     Jijjigani yake pls rumana yi shiru kinji nadaina bazan kumaba yi hakuri kinji? Nine ko? To yi shiru daina kuka bazan kuma cutar dakeba kinji ko. Yauwa babyn Aliyu.

     Ajiyar zuciya kawai nake saukewa domin nifa koda naji ana maganar daren farko anashan wuya wallahi banyi zaton abun yakai hakaba toma wai ahaka ne wasu matan Kebin maza kokuwadai nice nasha wuyar? Oho dai amma komadai mene tabbas babu dadi sai tsabar wahala ta tashin hankali.


    Muryarshi ashake yace tashi muje kiyi tsarki kadda jikinki yai tsami kinga nima nasha wuya zazzabi nakeji.


    Kallon ji karya naimishi kamin nakuma lumshe idanuna.


Ina kallonshi tacikin duhun dakyar yamike ya shige toilet din,Saida yagyara jikinshi saigashi ya dawo kwanciya kawai yayi kusa dani ya rungumoni sai rawar sanyi yakeyi wani mugun zazzabi ya rufeshi.


   Nidai bansan lokacinda barci yaigaba daniba baccin wahala.


       Atunanina banjima da fara barcinba kawai naji yana shafar fuskata wai intashi gari zai waye,To dama abinka dame zuciya Asama kawai saina sakamishi kuka hadda kiran "Wayyo inna nabani zai kasheni"

     Tausayina yakamashi jin yanda naketa nishin zazzabi kamar yadda shima jikinshi yake ringis da zazzabin.


    Tawul dinshi ya daura yaje yayo wanka,Saida yai salla sannan yadawo wajena,Kamo hannuna yayi yana kallon idanuna wa inda duk suka kunbure tsabar kuka.

     "Sorry Ruma bazan kumaba Dan Allah kiyi hakuri zo in temakamiki da ruwan zafi kinji?

     

     Hannunshi na ture daga jikina kamin ince" Nikasakeni ai zan iya ko"

     Wani k'aramin ihu nasaki lokacinda nai niyyar tashi"wayyo Allah shikenan ya kasheni har lahira ban yafeba wallahi kuma kaci wuta bal-bal.

    

   Saida yai dariya duk yanda yakejin jikinshi,Rikeni yai Amma kafafuna kamar basu jikina zafin da wajen yakeyiko bata lokacine fadinshi.

    Taku daya biyu nayi jikina ya dauki kyarma hawaye suka fara shatata.

       Da kuka da komai yaimin wankan sannan na dauro alwala sallar ma azaune nayita.


    Kuma kudundunewa mukayi dagani harshi domin zazzabi har garama jikina da jikinshi domin saiwani nishin wahala yake saukewa.


       Jijjigani yake amma yakasa magana shi tsoranshi dayama yanda zai fuskanci umma domin batason wauta shiko yasan ya aikata domin yana tunanin har dinki sai anyimin danyajimin ciwo Wanda besan lokacinda yai hakanba.

   " Yi shiru Dan Allah kiyi hakuri bazan kumaba kinji?Allah yaimiki albarka Ruma yanda kika farantamin kema Allah ya farantamiki na fitar da Abu me yawa ajikina Ruma,Ban taba kusantar zinaba nayi kokarin rike kaina Ruma, Shiyasa abin yazomiki da wahala amma bazan kumaba kinji kadda kiji haushina ba laifina bane Ki daina kuka kinga nima banda lafiya ko?


   Lallashina yaitayi da kalaman kauna masu matukar zafi da sanyaya rai har bansan lokacinda barci yaigaba dani ba.



****   ****  ****



Koda garin Allah yawaye yanaji kuma yana kallo Amma ko motsin kirki yakasa tunanin Wanda zaifara kira yakeyi ga nauyin da jikinshi yaimishi.

    Wayarshi ya lalubo wadda ke gefe ya dannama Abba kira domin yasan saiyafi umma sauki.


   Abba Wanda ke zaune cikin falonshi yana hada wasu takardu dayake niyyar fita dasu,Yaji sautin wayarshi.

     Beyi mamakin ganin haidar dinba domin kalar ring dinshi dama daban yake.

    "Abba kazo bangarenmu bamu da lafiya"


     "Ah subhanillahi baka da lafiya ko baku da lafiya haidar meya faru?


   " Kadai Shigo Abba.


Da sauri ya mike yana Ikon Allah to Allah ya kawo sauki.


    Key din dake hannunshi ya dauka yafice domin dama har lokacin akwai A hannunshi.


   Idanuna na bude tunda naji yana wayar, Kunya nakeji bazan iya kallon Abba da wannan ciwonba ai abun kunyanema asan munyi.

     Tashi nai da kyar ina tafe ina kuka Sabida zafi ga k'afafuna abude Sabida namakasa hadesu.


  Bina yai da kallo harnabar dakin kamin ya sauke ajiyar zuciya,Yasan ina bukatar kulawa sosai Wadda tun dare yakamata ace nasameta to rigima da koke koken danaitayi ya hanashi temakamin ga zazzabi shima daya addabeshi.


       Abbanne ya shigo kai tsaye dakin haidar din ya nufa,Tunda yaga zanin gado ak'asa yasan abunda yafaru,Gadon ya nufa daya fahimci haidar dinne kawai agadon.

      Budeshi yayi,Wani hucin zazzabi ya taso.

    Ahankali ya bude idanunshi wa inda sukai jajir daga gani yanashan wahala.


"Subhanillahi sannu kayi wanka?

   

" kanshi kawai ya iya dagawa.



   Harun Abba ya kira yazo ya duba haidar din domin shima likitane.


  Yana nan zaune saiga Harun ya shigo,Gaisawa sukai da abban sannan yabarmusu dakin.

   

    "Haidar ya akai meya faru ne?


    Muryarshi bata fita sosai yace nidai kawai ka dubani kaimin abinda yadace Rumana ce tai disvirging dina.


    Idanu harun din ya fiddo kamin yace kacedai ka kashemusu yarinya Aliyu,Amma wallahi baka kyautaba kabari saita Dan huta daga dawainiyarka kuma kawai saikawani jawomata jinya,Banza maye kawai,To tana ina ita?


   Ta gudu daki harun Dan Allah kafaramin allura tukunna wallahi haka na kwana saika nemomin wacce zata temakamata Dan inaga har dinki sai anyimata.


    Wani uban tsaki Harun din yaja kamin yace Saikace kaiba likitaba katashi ka cutar da yarinyar mutane wannan ai iskancine baka da hakuri wallahi,Kuma babu wacce zan kira aiga umma nan tazo taga bannar dakayi yanda zataci ubanka wlh.


      Besan meyasa harun yai saurin daukar zafiba.Shidai fatanshi kawai ya duba shi sannan kadda ya kiramishi umma tazo ta cinyeshi danye.

 

    Shiko Harun zuciyarshice ta cika da tausayina domin tare suka taso da haidar yasan halinshi na jaraba duk da Allah yasa betabayin zinaba Amma da bakinshi yake cewa duk ranar dayasami mace yanaga saiya rabata da numfashinta kuma zatasha dinki,Domin saiya juyemata kwantaccen abunshi tas sannan zai barta.


     Dole yafita yaje ya hado duk kayan dayasan nida haidar din zamu bukata alokacin Da yadawo Abba harya nufi wajan umma domin tazo ta temakamin itama tunda macece sannan aikintane.


        Allurai yaimishi tare da dauramishi drip,Dasun hada ido saiya harareshi shidai haidar iyakacinshi murmushi hankalinshi nakan yanda nake ahanlin yanzu.


     Wani irin mummunan faduwar gaba yaji lokacinda yaji salkamar umma bakin kofar, Haidar ne ya amsa sannan ya gaidata yabar dakin yakoma falo wajan Abba.


    "Sannu haidar Ashe bakuji dadiba ina ita ruman?

     Wani miyau ya hadiye kamin yace tana dakinta umma.


    Juyawa tai tana fadin to bari in dubota Allah yasa ba wauta kaimataba dannasanka da sakarci wani lokacinda da garajen tsiya.



        Muryarta naji saman kaina tana tashina,Uban zazzabin dake jikina yafara tashin hankalinta,Ruwan zafi taje ta hado da niyyar tatemakamin ingasa jikina tunda tasan meya faru.

        Saidai abinda yabata tsoro shine ko motsin kirki kasawa nai Sabida tsamin da jikina yayi.

     Hailala taketaja cikin zuciyarta kamin tace Ruma Anya babu rauni jikinki kuwa?

    Nidai hawaye kawai nake amma dagajin yanda jikina yake nasan har abinda yafi raunima baza a rasaba.


    Afusace ta fice ta rubutama Harun abinda take bukata yatafi siyowa itakuma ta zauna gefen Abban tanata fadan akan zataci mutuncin haidar matukar taga yayi ba daidai.


   Shidai Abba iyakacinshi hakuri yaitabata.


  

    " Yauwa Harun anshi wannan jekaimata ita ahannu Dan Allah intai barci saina dubata.


    Ansa yai yashiga dakin har lokacin idanuna biyu, duk nawani yamutse kamar sabuwar mahaukaciya.

     Sannu yaita jeramin kamin yaimin allurar,Harya juya zai fita nace Dan Allah ka temakamin da tea wallahi yunwa nakeji.


    Murmushi yafita yanayi yarinya ai dole kiji yunwa  wannan yaki da akasha haka.


    "Umma wai yunwa takeji,


     Kyaleta tukunna.


        Saida takwashi wasu mintina sannan takoma dakin lokacin Abba da harun din summa wuce wajan aiki.


   Anatse ta tsaya ta dubani kamar ta zubar da hawaye yanda taga yaimin haushi kamar zai kasheta dinki taimin sannan taimin alkura da drip kodan insami kwarin jikina gakuma yunwar datasan tana nan tana damuna.

      Mamaki take haidar wane irin mutunne haka Mara tausayi aiko zataci gidansu saikace wani Mara tunani.

     Saida ta gyarani tsaf sannan tabardakin kai tsaye na haidar tanufa Allah yasa idonka biyu inci ubanka,Ina ganin ubanka yafiye jaraba asheka kai kafishi to gara intakamaka birki tunkamin ka kassaramusu marainiyar Allah.

Rumana 32



   Kuma lafewa yayi jin takunta domin yasan dama dole ta juyo kanshi.

    

   "Kai tashi Dan gidanku Mara kunyar banza kai wane irin mugune iye?

    Bude manyan idanunshi yayi wa inda sukai ja sosai Sabida yanayin jikin dabejin dadinshi.


    Muryarshi tai laushi sosai yace sorry umma.

  .  " Dama dole kace haka amma Sabida Allah haidar meyasa haka wannan ai rashin tausayine kasan wahalar da yarinyar nan tai dakai kuwa?Kai kuma kalar halarcin da zakaimata kenan?

    To kadda kabari hakan takuma faruwa inba hakaba ranka saiyayi mummunan baci wallahi.

 

    Shidai bada hakurine nashi danyasan yai laifi.


     Juyawa tai tabar falon tana sababi Sam ranta besoba ammafa taji dadi sosai yaronta ya girma,Umma kenan anaso ana kaiwa kasuwa.



   Bangarenta takoma taimana lafiyayyen girki musamman ni wacce ta shirya wani lafiyayyen farfesun naman kaza.


    Sai wajan azahar natashi jikina duk ya saki amma da sauki sosai,Wayata naji tanata tsuwwa nai saurin dauka ganin ummace,"rumana kintashi ne?

    Eh umma natashi.


"Yauwa to ga ruwanan na hadamiki kibi ahankali ki gasa jikinki kinga hadda dinki zanzo inkawomiki abinci yanzu.

    Godiya naimata sannan na lallaba na mike mamaki nakeyi sosai wai dinki saikace wadda ta haihu.

      Ruwan bakaramin dadi yaiminba shiyasama nai zamana ina canza ruwa,Saida naji yunwa na niyyar illatani sannan na dauro tawul na fito ahankali nake takawa sabida tsaro😎.

   

     Wani irin kuwwa cikina yayi lokacinda muka hada ido da haidar zaune bakin gado ya zubomin mayun idanunshi yana k'aremin kallo.

    Mukutt na hadiye miyau kamin injuya da karfina zan koma,Aiko taku biyu yayi saigani cikin jikinshi. Sorry baby bi sannufa ina zaki kike wannan saurin ko kinga dodo ne?


     Rungumeni yayi jikinshi yana sauke nunfashi kamin yace ya jikinki?

.   " naji sauki sosai sakarni inje insa kaya.


    Bakina ya laluba da niyyar fara tsosa saiga umma tashigo,Turus tayi domin batai zaton ganinshi dakinba musamman dataji sautin hirarshi da harun babu dadewa.


    "Kai mezangani haka uban me kake nema nan?


  Samun kanshi yai dajin kunyarta karo na farko arayuwarshi,Sadda kai yai k'asa yana sosa saman idanshi kamin yace " umma munyini lafiya? Yunwa nakeji.


  Harararshi tayi kamin tace daban yiniba zaka ganni? Sannan aikasan ita abinci ce dole kazo kaci ko?


    Barin dakin yai yana dariya,umma nifa jikinta kawai nazo gani wallahi.


      Maido idanunta tayi kaina tana cewa kekuma wawuya nace akwai dinki jikinki amma yashigo zaki yadda ya shigemiki to idan kikabari ya farkeshi wani za akuma yimiki saidai kita jinya.


Akunyace na wuce nasaka Riga da siket nawani yadi Wanda yabi jikina yai luf banyi kwalliyaba amma sai kamshi nakeyi domin nasaba da turare yanzu.


    Falo na taddasu yanacin abinci amma tunda naje ya maida hankalinshi akaina ko kunyar umma beji.

   

      Ahankali na dosana na zauna shiko mugun har wani cije baki yayi saikace ciwon ajikinshi yake,.


Saida naci na koshi sannan umma taimin allura tabar falon bayan tagama mishi warning akaina.


  Tsam yatashi yadawo gefena babyna ni kadai ya jikin Ashe har dinki umma taimiki kiyi hakuri kinji bada niyya nayiba.


    Idanuna na fiddo nabani itace taimin dinkin?


"Eh mana yo to da waye zaimiki tunda takama dole Amma nasan bata kallarmin abuba domin banso kowa ya kalla.


   Harararshi nayi tare da kauda kaina ga barin kallonshi,Idanunshi naga harsun fada.

          Ahankali nace ya jikinka?


" Allah sarki!!Sahibata naji sauki sosai damafa bawani Abu baneba,Kawaidai dadine yaimin yawa sannan bansan haka akeyiba, Jikina besan akwai wannan duniyarba shiyasa nima jikina yakasa amsar hakan amatsayin sabon abu.

           Hannuna ya kuma tallaba yace inaso zamuje maska tokuma gashi baki da lafiya inaga saidai mutafi da Harun kawai kamin ki warware.


    Cikin shagwaba nace a a Dan Allah kaje dani wallahi naji sauki aima malam din tare yace muje sannan inaso naga innata.


Idanunshi ya fiddo yana dariya kamin lallai har yanzu da sauranki ke ya za ai aje wani wuri dake ahaka? Kidaiyi hakuri harsai wani lokaci saimuje tare.


      Kuka nasaka mishi inafadin ni wallahi sainaje.

     Rungumeni yayi yana lallashina "Shikenan yi shiru nima nafasa zuwa zanjira ki warke kinji saimuje amma ahalin yanzu babu yanda za ai aje wani wuri dake ko kinaso dinkin ya warware akumayin sabo?

       Kafadata na makale ina share hawaye to shikenan yi shiru kinji yauwa ummu ruman uwargidan Aliyu.


   Harararshi nayi batare danace komaiba jin yanda yaketa takalar kirjina.


       "Muje kiyi salla saiki kwanta zanje wani asbt yanzu ina tunanin can zanfara aiki, Dole indinga nesa dake inba hakaba inaga sai umma tasamin mabugi Dan nasan ba lallai inta hakuriba.


     Yana rungume dani Ahankali muke tafiya zuwa dakina yaimin sannu tafi hamsin kamin mu isa cikin dakin, Yana tsaye na dauro alwala bayan yakuma hadamin ruwan zafi na gasa jikina.

   To mezan tahomiki dashi inaga bazan dawo da wuriba.


   Ban kalleshiba nace babu komai adawo lafiya.


       Ajiyar zuciya na sauke me karfi bayan yafita dakin,Sai lokacin nasami nutsuwa Dan wani irin mugun tsoranshine ke dawainiya dani.


    Kwanciya nayi ina tunano gumurzun da mukayi jiya da dare,Wani murmushi nayi lokacinda natuna sambatun da haidar yaitayi kamar sabon kamu babu abinda zan iya bada labaribama,Bansan lokacinda barci yai gabadaniba domin har lokacin inajin ciwon jiki.

Rumana 33




  Bayan kwana biyu,Cikin ikon Allah na warware sosai kamar komai be faruba domin inasamun kulawa sosai ta bangaren surukaina dakuma shi kanshi uban gayyar,Jiyake kamar ya maidani cikin jikinshi sosai nake samun kulawa nikuwa sai rigimata nakeyi son raina.

   Ranar Monday umma da kanta ta warwaremin dinkin shikuma aranar yafara fita aiki danyace bazai iya jure ganinaba batare daya kuma aikata abun farkoba.

    

    Kunya kamar zata kasheni domin wannan karon bataimin alluraba idona biyu ta ciremin,Tanamin kuma tanamin nasihar kadda indinga yima mijina gaddama indai yazo da bukatarshi to na dinga tararshi ahakanne zai lallabani harya samu biyan bukata amma idan zan dinga mishi gaddama to zai dingamin ta karfine tare da garaje Wanda nice zandinga shan wahala kuma bazansan dadin abunba.

      Nidai idanuna arufe amma inajinta,Wallahi haidar umma ya biyo Sam babu ruwanta da wani Abu kunya musamman Dana kasance matar diyarta tafari.


      Mikomin wani mai tayi"Anshi wannan kidinga shafawa awajan inzaku kwanta ammafa kadda kibashi dama tsakanin yau ko gobe tashi kije ki shiga ruwan zafi,Allah yabaku zaman lafiya da hakuri da juna Allah ya baku zuri'a masu albarka kita hakuri kinji? Banda bayyana sirrin miji ga wasu duk wuya kinji ko?


   Kaina ak'asa nace to umma nagode Allah ya saka muku da Alkhairi.



*** ***** ***


Alhaji wannan rashin adalcine da kake kokarin aikatawa Wanda bekamata ka aikata hakanba kasandai akwai hakkina akanka bekamata ka kauraceminba tsawon wata daya da kwanaki ko?


   "Eh hakane be kamata amma gaskiya saratu bazan iya kusantarkiba ahalin yanzu matukar bansan ingancin lafiyarkiba shiyasama nace kizo muje asbt amma kuma kinki.


         Cikin sautin kuka tace Alhaji wai me kake nufine zargina kakeyi da bin maza kokuwa?


     " Nidai banceba Amma gaskiya abinda na yanke kenan kitashi muje asbt asan meke damunki ke bakijin karnin da kikeyi ma ga wannan susar da kikeyi saikace me kirci kumafa ina kallo idan kaikayin ya motsamiki gaban uban kowa sosawa kikeyi ahaka kikeso in kusanceki nima indauki lalurar ko wace iri ce? To bazai yiwuba domin ba ke kadai bace matata kosu kikeyi suma in likamusu?


     Kuka ta saka lokacinda yabar mata dakin domin wani irin karni takeyi Mara dadi Wanda yawan turaren da take sawa behana inka zauna kusa da ita kaji karninba.


     Cikin kuka take cewa dole inje asbt gobe inga babban likita domin ni kaina wannan ruwan da yake fitarmin banjin dadinshi tunda bawai na ni'ima bane kuma nasan wannan lalurar bakowane yaimin silartaba sai malam na bakin dutse domin shine Wanda beyimaka aiki saiya kusanceka.

    Kwanciya tai cikin Bacin rai da kunci tana Allah Allah gari ya waye takai kanta asbt ko zata sami mafita kamin Alhaji ya juyamata baya gaba daya.




           ********


 Oh ni naga ta kaina yau ina haidar ya makalene tun safe gashi har Tara tayi amma shiru kakeji kuma nakirashi saidai taita ringing amma be daukaba.


    Kayan abinci wa inda nasan zai nema na shiryamishi inda yadace Sannan na wuce bedroom dina Dan nasan danai wanka shikenan kuma sai kwanciya.


       Nagama sama fuskata sabulu kawai naji hannun mutun saman kirjina,Cikin tsananin firgita na kware bakina na tsala ihu.

      Matseni yayi jikinshi kamin ya toshemin baki da nashi Dan tuni ihun danai ya firgitashi shima.

    "Shhhh!Babyna ninefa Ashe haka kike da mugun tsoro?

   Jikina bebar rawaba kuma besaki bakinaba,Ruwa yasa ya wankemin fuskata sannan ya kalleni kuka nakeyi lokacin Dan gaskiya na tsorata sosai nidai banji motsin motaba balle ince naji shigowarshi cikin gidan.

    Akunyace na maida kaina k'asa Ashe harya tube kayan jikinshi.


   Tare mukai wankan ammafa fitinarshi tafi yawa, Dan kamin mugama wankan yafara fita hayyacinshi sosai yake atakure dama tunda duk dare saimunyi rigima sannan yake hakura Sam beda hakuri.


     Abincinma adaddafe yacishi wai bejin yunwa kuma nasan fadine kawai tunda harun yacemin becin abinci idan sunfita.


    " Yau baka dawo da wuriba har nayi niyyar inyi kwanciyata inbarka"


   " Hummm Wallahi aikine yaimin yawa sai kuma naje can wajan kakannina na wajan uwa suncema in gaidaki nace zan kawoki weekend insha Allah.


"Allah ya kaimu lafiya dagani inje in kwanta barci nakeji.


       Babu gardama yatashi daga kafafuna ammafa tare muka mike, Tunda naga take takenshi nasan yaufa ba sauki saiwani iko na Allah,Duk da na warware kuma umman tace ba matsala amma tsoron wahalar danasha kesani yimishi karyar umma ta hana.


     Kwanciya yai yaiwani dai-dai dashi akan gadon yana shafar mararshi kallo daya naimishi na kauda kaina jinake kamar ingudu sabida ganin yaida yaiwani kala dashi tsabar fitina.


     Yafitoni yayi da hannunshi ganin nagama abinda nakeyi amma naki zuwa in kwanta.


   Ashagwabe na nufeshi ina shirin fara zubar da kwalla.


Tashi yai zaune tare da rungumata jikinshi" menene na wannan damuwar uhum?  Nine ko? Kyaleni bazan kuma yimiki abinda bakisoba kinji autar mata?


  Da wayonshi da salon soyayyarshi ya rinjayeni har bansan na miyemishiba,Saida naji yafara tsuma da rawar haba yasani fahimtar wautar danayi.

     "Wayyo haidar Dan Allah kadda ka idasani ban ida warkewaba wallahi kasheni zakai wayyo innata kaji!!!


     " Uhumm "kawai shine abinda ya iya gayamin cikin kunnena shidai fatanshi kawai yasami inda zai juye damuwarshi.

     Rike damtsen hannuwanshi nayi kam ina sakin Nishi dakyar na kwace bakina daga nashi nasami halin furta pls haidar ahankali kadda kajimin ciwo Dan Allah.


  Cikin muryar lallashi yace insha Allah baby aikinga har yanzu lallabawa nakeyi ko bazaiyi zafi sosaiba kedai ki daure kinji ko?

    Kaina na dagamishi ina hawaye.


   Kunnena ya laluba ya sakarmin wani irin  nishi da shashsheka alokaci daya cikin kunnen,Bansan lokacinda nai wani zilloba Wanda yabashi damar shigewa cikin jikina, Wani k'aramin ihu ya saki Wanda da alama besan lokacinda ya sakaiba,Niko wani siririn kuka nasaki Dan sosai naji shigar da yaimin.


      Tsawon mintina yana Abu daya sai uban gurnaninshi da nishinya kawai ketashi cikin dakin,Niko ai ko bakin kukan babu Dan tuni ya tosheshi da nashi.


    

       Rungumeni yayi tsam a jikinshi yana sauke nunfashi cike da jin dadi da samun nutsuwa,Ahankali yakedan shafar bayana gamida jijjigani saikace wata babyn yaye.


     Iska yaita huramin cikin kunne harsaida kukana ya dauke sannan ya gyaramin kwanciya a jikinshi, Yana cike da farinciki Mara misaltuwa shikam yana cikin godiyar Allah da wannan baiwa da Allah yaimishi.



   Da asuba, Da kanshi ya temakamin nai wanka Sannan yafita masallaci nikuma naitawa cikin gida,Bewani dadeba saigashi ya shigo.


   Kallo daya naimishi naji kirjina yawani buga da alama wata rigimarce ta maidoshi domin nasan yana jimawa cikin masallacin idan yaje salla.


   Hannuwana Yakama ya mikardani tsaye sannan ya ahigardani cikin jikinshi hijab da zanin dake jikina ya cire, Shikuma ya cire jallabiyar jikinshi muka koma gado,Duk tunanina barci zamu koma amma inda sai labari yasha banban,Tun kan aje ko ina nasakamishi kuka Dan jin kasana nayi sai zafi yakeyi.

    

     Lallashina yakeyi amma ina kuma baremishi baki kuma hakan besa ya sauraraminba har saida yasami nutsuwa sannan ya rungumeni,Bansan lokacinda naima shi Allah ya isaba saidai naji dariyarshi cikin kunnena.



Da safe.

 Be takuramin da tashiba Dan barcin danakeyi sosai nakejin dadinshi,Lallabawa yayi ya bude k'afafuna yagama haskeni saida ya tabbatar da komai lafiya sannan ya sauke numfashi Dan yana tsoron fadan umma.


   Da kanshi ya hada abin kari sannan yakoma tashina bayan yagama hadamin ruwan da zanyi wanka.


      Hannunshi da lema bajishi akan fuskata,Idona daya nabude na kalleshi,Wani murmushin kauna ya sakarmin kamin ya mannamin kiss asaman idanuna.


  "Tashi babyna zan makara aiki fa.


Wata doguwar mika nayi jikina duk ciwo yakeyi tsabar gajiya.

     Tallaboni yayi jikinshi sannan ya dauramin tawul yajani toilet,Hannuna nasaka cikin ruwan naji wani uban zafi na kalleshi " lallai zaka konani ai"


    Ke share kawai haka za ayi bakiso wajan yasaki da wuri kamin dare zo kiga.

   Da ihuna da komai ya dannani cikin ruwan yana dariya waini raguwace.


   Dakanshi yatayani na shirya duk da yanda nake bugemishi hannu.



    Bayan mun karya muka nufi bangaren umma yana rike da hannuna,Saida zamu shiga sannan yace Ruma tafiyarki fa batai daidaiba kidan daure kadda umma tagane ta cinyeni danye.

    Harararshi nayi batare danace komaiba.


   Gaidata mukayi sannan ya wuce wajan aiki,Yabarni nan dayake dama yanzu kusan can nake yini.


Kasancewarta mace kuma likita saigashi ta gane.


   Ruma babu dai matsala ko?


Kaina akasa cike da matsananciyar kunya nace eh umma.

 

 "To Allah ya kara lafiya kita hakuri kinji? Bari inzakitai zanbaki wasu abubuwa wa inda zasu temaka miki

Rumana 34




Idanunta sunyi zuru zuru musamman dagata irin kallon da Dr.din ke binta dashi gaba daya tagama tsurewa.


   "Humm,To maganar gaskiya hajiya duk gwajin daya kamata aimiki anyishi kumadai maganar dayace shine infection yaimiki mummunan kamu harma yataba mahaifarki shiyasa kikejin wannan k'arnin dakuma ruwan dake zubar miki, Yanzu abinda yakamata dake kawai shine kodai kizo aimiki aiki idan kinshirya inba hakaba Cancer ce zata lalata mahaifarki kamin tafara watsuwa jikinki,Gaskiya kinyi sakaci da yawa koda yake dama ku mata kunada wannan halayen ai, Memakon da kunji sauyi cikin jikinku kuyi gaggawar zuwa adubaku sai ku kiya sai cuta tagama cinyeku sannan ku kwaso jiki kuzo lokacinda babu abinda za a iya tsinana muku.


    Wasu hawaye masu dumi ta goge da habar gyalenta kamin tace nagode insha Allahu zan dawo.


  Hartakai bakin kofa yai kiranta da " Hajiya"


 Juyowa tai tana kallonshi.


"Am Dan Allah idan bazaki damuba zanbaki shawara idan har kinsan mijinki be dauke da wannan lalurar ko abokiyar zama idan kinada ita Dan Allah kadda kibari ya kusanceki balle yaje yasama itama kinga kin yada lalura domin irin wannan infection din babu ta inda ake samunshi saita hanyar saduwa Dan yamafi yawa ga mazinata bawai ina nufin kema itabace ammadai anfi samun cutar ga masu irin wannan muguwar dabi'ar.


    Dakyar takai kanta cikin mota tana sauke numfashi lallai yanda takamu uban kowa ma saiya kamu tasan wajan biye biyenta ta dauko wannan lalurar tunda da dadewa ta kauracema mijinta haka kawai sabida tabata mishi rai to gashinan yai hakuri itakuma ta daukoma kanta lalura.

     Wani murmushin takaici tayi kamin tace " hummm saude da Fatima ai sai kuma kun kamu kamar yadda na kamu lallai bazan tagayyaraba ni kadai.

     Magungunan da akafara rubutama ta biya ta siya sannan ta wuce gida hankalinta atashe yake musamman idan ta tunada maganar cancer.


  

*** **** ***


   

Wani lafiyayyen tsumi umma taimin me shegen dadi inasha muna hira yawancin hirar tamu duk irin wahalar datasha wajansu Hajiya saude takebani bayan azahar kuma taimin wata irin dahuwar kaza me ridi wadda taji kayan yaji aka dafeta liguf,Niko uwar 'yan kwadayi ai saidanaji cikina yana niyyar fashewa.


Da yamma taimana kunun aya Wanda yaji madara da kayan lambu,Kai ummafa tayi domin ita macece wadda tasan kanta kai dolema su Hajiya sudingajin zafinta ni kaina yanzu na lura duk randa Abba ke bangarenta ko jira takai kanta gareshi beyi can yake kwana wajanta sannan saiyakai goma nasafe be fitaba kuma nasan tsabar kissace kawai da gyara.


    Wata irin kasalace ta lullubeni,Adaddafe nai sallar la'asar nai kwanciyata inaso nai barci wani irin kewar haidar nakeji cikin raina da gangar jikina gashi tunda yatafi so daya mukai waya dashi.


"Ah Rumana barci zakiyine?


     Cikin siririyar murya nace Allah umma jikina duk ya mutu gashi banyima haidar girkiba.


Murmushi tayi kamin tace gaskiya kam to ki kwanta ki huta zuwa anjima saina Dora abincin daku,Tunda dagake harshi din duk bawani abun kirki kukeciba.


     Da murmushi tabar dakin tana nanata zakici gidanku yau wajan haidar ina ki rage kina zaki iya cinyewa kega uwar kwadayi.


   Kasa barcin nayi saima wata uwar mika da hamma danaita jerawa saikace meshirin hawa bori.



       *******



   Hajiya kinga wannan to mummunar gubace danhaka ki kiyaye lallai idan kikaje kika aikata wani mummunan Abu to kadda ki bari Sunana ya fito inko kikai hakan wallahi saina k'arar da duk danginku sannan wannan k'anwar taki zata koma karuwata  koda kowa beso danhaka ki kiyaye ni bana harka da k'ananun kwari haka zalika bani da sani ko sabo akan dukkan abinda zaisa inshiga hannun hukuma Kin amince inbaki?


      Wani mugun miyau ta hadiye kamin tace to gwaska ai naji jawabin nakene da wahala yanzu idan asirina ya tonu kana nufin babu wani tallafi dazansamu daga gareka saima karin wata Azabar?


       "Hahhhhahha kwaraima kuwa shiyasa ai naimiki bayani dalla-dalla kaddama wani Abu yazo yafaru kice ba hakaba.


    Ajiyar zuciya ta sauke kamin tace shikenan yanzudai ga kudinka dubu Dari biyune  idan aiki yatafi yanda akeso to zakajini Amma Dan Allah ka janye maganar dangina cikin abunnan sannan nafeesa da kake magana wallahi marainiyace.


"Hahhhhah wannan kuma matsalarkice Hajiya,Allah yabada sa a kuma ya kyauda bacin rana.


     Duk irin yanda zuciyarta ke nusar da ita abinda kaje ya dawo amma ina tariga tai nisa fatanta haidar ya mutu su zama daya da Fatima kenan yanda za abata gadonta haka za abawa Fatima da saratu babu Wanda yafi wani amma tasan tabbas alhaji ya Riga haidar mutuwa shikenan sunzama 'yan kallo domin komai yazama na haidar.

      Hummm Allah karabamu makauniyar zuciya.


       

       *****


  Koda nai sallar magriba idanuna har wani lumshewa yake sabida tsabar buguwa da maganin yaimin.

    Umma sai dariya takemin wai jikina beda wuyar nunani.



   Farar taliya ta dafa da miyar hanta da kwai sabida batacin Abu me nauyi idan zata kwanta,Sam bansan haidar yadawoba saida yaje yaga wajan arufe ya nufo wajan umma lokacin ina sallar isha'i.


   Ragwaf ya zauna yana sauke numfashi,Ummana nagaji wallahi jikina ko ina ciwo yakemin kamar nai aiki.


  Ayya!Sannu kaji ahankali zaka saba da fitar yanzu hadda rashin sabo jikinka yariga yasaba da hutu shiyasa,Amma nasan nan gaba kadan zaka ware inafatan dai babu matsala?


"Alhamdulillahi umma komai qalau ya kuka yini?


" lafiya lau, Yanzu nakecema rumana tazo ta wuce kamin ka dawo tace bari tai sallar isha'i ashema kashigo.

 

      Lumshe idanunshi yai lokacinda yaji kamshin turarena kusa dashi,Sannu da zuwa naimishi kamin innemi waje in zauna.


     Abinci umma ta aje gabanshi kamin tace ci abinci saikuje can kayi wanka ka huta ai kai sallah ko?


   "Eh umma nayi"


   Abincin nazuba mishi yanaci yana kallona saiwani munafukin murmushi yakeyi,Daina kallonshi nayi domin abun nashi bawai na bari bane da alama.


    Sai wajan Tara nadare muka koma bangarenmu yana rike da hannuna saida ya rufe kofar sannan ya rungumeni jikinshi "babyna ya jikinki ina fatan kin warware ko?

   Akunyace na daga mishi kaina domin wata irin kunyarshi nakeji sannan uwa uba rikon da yaimin har jikina yafara sauyawa da alama yau da kaina saina nemeshi irin dai yanda nakeji aiko danaji kunya,Amarya da Neman miji.


    Tare mukai wanka gami da dauro alwala wadda ta zamemana jiki yanzu.


  Da kanshi yaimin shafa wadda ta kasance  kusan takalar  fitinace kawai saida yasakamin riga ya kwantar dani sannan shima ya gyara jikinshi sai ko kaya besakaba sai tawul daya daure k'ugunshi dashi.


       Wani   numfashi ya saukemin  cikin kunne dayasani shigewa cikin jikinshi inamai nishin shagwaba.


    Rungumeni yayi yana sauke numfashi tare da ajiyar zuciya" baby kadan zanyi"

  " Uhum nidai a a jiyama haka kacefa kuma kaimin me zafi.

   "Sorry yau bazanyi me zafiba insha Allah zo kiga.


   Cikin salo na kauna yatafiyar dani Wanda nima dadin yajani bansha Azabar da nake tunaninshaba,.


   Saidai nacewar da yayi yasani fara tureshi da bugu da yakushi Dan yau akwai Dan karfina banyi ligif ba kamar ko yaushe,Gurnani kawai yakeyi da sambatu lokacinda yazo samin nutsuwa ai ihun gajiya nasaki shima ihun yake saki,Wanda da alama shikanshi besan lokacinda ya dinga fitar dashiba.


     Rungume ni yai ajikinshi yana huramin kunne da jijjigani yakasa magana.


      Kai gaskiya maganin umma yayi aiki.


Wani siririn kuka naketayi shikuma yana jijjigani har lokacin beyi maganaba,Saidayaga nakiyin shiru sannan yace  "yi hakuri nagama fa"


    Cikin dashishshiyar muryata nace bakace Kadan zakayiba?


   "To yi hakuri kinji 'yammatana Allah yaimiki albarka ya k'aramiki juriyar daukata ko?


   Banza nai dashi sabida takaici.


Shiru yai yanajin kunyar irin sakin layin dayayi yanzu fatanshi Allah yasa banrike komaiba lallai dayaji kunya,Wani murmushi yasaki kamin yace mata kenan Allah kabarmu damasu sonmu.


    Zaune yake cikin masallaci saidai hakanan yaji zuciyarshi takasa nutsuwa musamman dayasan yabaroni da zazzabin wahala jikina shiyasama ya gwammace idan yadawo sallar saiya tasheni.

      Daidai shigowarshi ya hangi fitowar mutun daga bangarenshi da sauri annufi bangaren hajiya saratu,Da sauri ya nufi kofar yana mamakin waye wannan sannan meyaje daukowa bangarenshi da asubahin nan?

     Kirjinshine yaji yaiwani mummunan bugawa haka kawai

Rumana 35



Ahankali ya turo kofar yanajin jikinshi yai wani irin sanyi musamman dayaga labulen bedroom din da suka kwana ya dage alamar dai nan aka shiga.

   Da sassarfa ya jaye bargon daya rufeni lokacinda zai fita masallacin.

      Innalillahi wa inna alaihirraji'un, Nashiga uku sun kashemin ita suntai da farin cikina.

    Rarumar doguwar rigar da nake salla da ita yayi ya sakamin ina sankame saima wata farar kumfa dake biyomin zarara alamar dai rai yayi halinshi kokuma yana hanya.

         Bedamu da ko hula ya nemarminba ya daukeni sai cikin mota jikinshi babu inda be rawa Sabida tashin hankali, Shi tunda Allah ya halicceshima betaba fuskantar masifa ko shigen irin wannan ba.


      Asbtn da yake aiki ya nufa ko wajan tafiyar Allah ne kawai yayi zaije asbt Sabida gudun gangancin da yayi.


        Asibitin tsit take Sabida gari be idasa wayewaba sannan ga sanyi daya cika ko ina.

Daukata yakumayi ko kallon fuskata beson yi Sabida yanda tai ja ga uban kukan danasha jiya yaukuma anhadani da wata azabar wadda Allah ne kawai yasan yanda nakeji.

    

     Cikin k'ankanin lokaci ya tashi hankalin duk wani likita dake aikin dare domin ihu yasakamusu akan kadda subari in mutu.

    Gashi yakasa barinsu suyi aikinsu yanda yakamata,Cikin haka wani Dr.musty yakira Harun akan yai gaggawar zuwa kodan asamu acetoni idan ban maceba.


      Harun shine ya janye haidar sannan suka samu damar yimin abinda yadace dama tuni anyimin Allura wadda zata kashe dafin gubar Dana shaka.


        Har karfe goma nasafe babu wani bayani zuwa lokacin ba haidar ba har Harun sharar hawaye yakeyi musamman da wani likita yaimusu bayanin ai gubace aka hada da coken Aka shakamin inda Allah ya temaka ma bata shiga cikinaba iyakar cikin kaina saidai aifatan kadda narasa wasu abubuwa dake cikin kaina kamar ido ko kunne baki kokuma kwa kwalwa gaba daya,Sabida Ana shakamin ita sai numfashina ya dauke dadai kamar be daukeba to lallai intaje ciki sai barnar tafi haka Wanda ba lallai inkara koda minti biyar ba.


     

    Koda umma tazo kuka tasaka itama Sabida tsabar tashin hankali, Wani kallon tuhuma ta dingabin Abba dashi domin tasan tabbas wannan aikin be wuce na matanshi watakil haidar din aka cutarwa tsautsayin yafada akaina.


     Hankalinshi atashe yake jiyake kamar yai bindiga musamman dayaga yanda haidar din yawani yamuce cikin awanni kawai,Balle Harun yakuma musu bayanin da likitocin sukayi.


Sunyi iyakar abinda zasu iya min sannan sukabarma Allah sauran domin mutuwa da rayuwa ciwon da saukin duk nashine sai abinda ya zartar.

     

       Haka suka yini zungur babu Wanda yatuna dako anacin abincin danshi haidar ma saisunyi da gaske yake kai kanshi masallaci gashi babu me shiga inda nake.

   Yini daya kawai yagama zabgewa hawaye kam harya gaji da sharesu.


    Saida nai kwana biyu ko motsi banyiba ammadai lafiya lau ina numfashi saidai drip da suketa sakamin Sabida yunwa.

    Tsayawa fadin tashin hankalin da wannan iyali sukeciki bata lokacine daga baya Abba yaga dacewar gayama dangina danhaka ya kira yayanshi yace ya gayama innata bani da lafiya ammafa babu Wanda yasan musabbabin ciwon domin bema kamata ace ai ana fadin abinba,Domin Sam babu dadin ji.


    Inna tashiga tashin hankali sosai domin anagayamata ta jawo wata jaka danataba bata tafara hada kaya tanayi tana kuka musamman dataji ance wai kwanaki uku kenan bansan inda kaina yakeba sannan uwa uba anki gayamata komeke damuna.

     Baba yaso tabari ko gobe kadda suga  kamar an nuna rashin iyawarsu,Saidai tana ihu tana gayamishi "ita wallahi bazata tsayaba danshi yaga yanada yaran da yawa itako bata da kowa sai Ruma shine zaice tai hakuri to wallahi batayi"

    Dole shima ya shirya suka nufi katsina.


Harun yaje ya daukosu,Tunda inna taga yanda nake ta zauna ta dasa musu kuka saikace k'aramar yarinya abinda yakuma karya zuciyar haidar kenan.

    Dayake be santaba saida Harun yaimishi bayani,Amma duk da haka besami karfin gaidataba shi haushima tafara bashi to ai shine yakamata yai kuka bawai itaba.


  

      Bayan kwana biyu.

Gaba daya kwanana biyar kenan akwance babu wani bayani, Kullun asbt cike yake da 'yan uwa daga dangin Abba na umma dakuma nawa domin har 'yan maska wasu sunzo Dana bakori,Dole aka maida maganar cewa hadari mukayi amma jikina babu rauni saidai nashiga comma irin doguwar suman nan inda akace fargabace danhaka data sakeni zan farka qalau,Amma duk da haka hankula basu kwantaba.


    Zaune yake gefen gadon da nake kwance,Hannuna Wanda akasamin drip hana cikin nashi ahankali yake murzawa gaba daya manyan idanunshi dasuke farare tas gwanin sha'awa yanzu sunkoma jajaye Sabida damuwa da tashin hankali,Ahankali yafara magana kamar Wanda yakesaran zan amsa mishi.

   "Babyna kiyi hakuri ki farka hakanan Dan Allah kamin zuciyata ta buga wallahi nakasa jurewa kaddai magana ta ta tabbata akanki kedin raguwace kinji kitashi hakanan nagaji da rashinki kinji babyna? Menene bakiso ki gayamin bazan kuma takuramikiba zandinga bin komai ahankali harki saba,Dan Allah kadda ki mutu ki barni nima binki zanyi baby please baby"

      Harun Wanda Yajima da shigowa yasa hannunshi ya share kwallar data tarumai a ido hakika yanajin tausayin haidar sosai dukama yaushe yadawo hayyacinshi da zaikuma shiga wani lallai kowace kaddara ta Allah atsare take ga bayinshi.

     Dafa kafadarshi yayi kamin yace ka kwantar da hankalinka haidar insha Allah zatasami lafiya kalli kirjinta ka gani numfashinta na tafiya daidai yanda ake bukata zata warware cikin Aminci na Allah harma ta haifamaka yara kyawawa masu kyau irinta ko?


    Rungume juna sukayi cike da tayusayi.

   " Harun duk Wanda tsautsayi ya gitta nagano dasa hannunshi akan cutar da Rumana wallahi saiya gwammace Allah be halicceshiba da kaina zan shakeshi harsaiya mutu bayan nagama ganamishi azabar da ko alabarai betabajin irintaba.


     Shidai harun bayan haidar kawai yake shafawa domin shi kanshi yanaji cikin zuciyarshi lallai bazai iya ragama Wanda ya aikata wannan laifinba.


    

****** ****** *****


  Fatima bansan fishin me kikeyi daniba haba Dan Allah wai dame kikeso inji ne?


    "Kaga Abban haidar Dan Allah nima ka kyaleni inji da abunda yadameni  kadda ka manta lokacin yarintar haidar da kaina na dinga gani da idanuna lokacinda za acutarmin da yaro bakuma so daya kosau biyuba bantaba gayamakaba Sabida nasan kila ba lallai ka yaddaba tunda baka gani da idnunkaba ko? Idan ka manta in tunamaka ranar da Aka zubamai fiya fiya cikin kofin shayi na gayamaka harma na nunamaka kofin haddama fiya fiyan kagani,Dan Allah me kayi?

    Saida nai da gaske sannan ka canzamin gida ka rabani da matanka mamugunta wa inda basusan Allah ba.

    Ranar da haidar ya dawo cikin gidannan Aranar yakamu da mummunar cuta ta hauka Wanda bayan kila shigowar matarshi rayuwarshi da inaga haka zai mutu a mahaukaci Dan Allah mekayi? Wane kalar mataki ka dauka?

   Yanzuma na tabbata haidar din akaje kashewa Allah ya jarabci ita rumadin abin yafada kanta yanzuma me kayi?

Duk acikin gidanka alhaji kuma kace raina bazai baciba hankalina bazai tashiba? Yanzuma wane kalar mataki ka dauka? Yau kwana nawa dayin abun, Kai ko tausayin yaronka bakaji?

    To wallahi wannan karan na shirya rabuwa dakai kuma rabuwa tahar abada akan wannan marainiyar Allah wadda batajiba bata ganiba daga temako saikuma masifa takoma kanta? Bakaganin yanda innanta take kuka koda yaushe?

   To nagaji zan dauki mataki da kaina kuma indai zamane na hakura dakai domin ana kashe haidar kaina za adawo kamin akoma kanka.

       Tsabar tariga ta fusata kuka tasaka me sauti,Ita gabadaya wannan masifa ta isheta mutane babu tsoron Allah cikin zukata kowadai kudi dukiya sukenan burikan mutane.


    Tallafe kanshi kawai yayi yanajin kamar zuciyarshi zata fashe lallai tajima tana shanye abubuwa kuma dama duk mutumin da yake da hakuri to  lallai idan aka kureshi anajin babu dadi.

   Kuma shi abinda yasa bedauki wani matakiba yanzu yatsaya jiran aga yanayin jikin Ruma dinne tunda yanzu cikinsu  wakeda kwanciyar hankali? amma yasan yanzu babu bayanin da zata gane garama yai hakuri harta sauka.




   ******



Addua yake jerawa yau sati daya kenan nake kwance ko yatsana be motsaba hasalima banda numfashi mutun be isa yace inada raiba.

    Komawa yayi kusa dani ya zauna ya zubamin idanunshi yana kallon yanda nake saukar da numfashi,Tunanin ranar da ciwon zai sameni yayi ya tuno da irin aumrtabun da mukayi da irin dadin dayaji har sambatun da yaita zubawa saida suka dinga dawomishi,Shiyasa idan dare yayi tunda shine ke kwana dani saiya jika karamin tawul da ruwan zafi ya dinga gogemin jikina musamman gabana Wanda yasan dama yana bukatar gashin domin ko wanka banyiba aranar balle aimaganar gashin jiki.

     Hannunshi ya saka kasan marata yanadan shafawa kasa kasa tunani yake inda lafiyata lau da yanzu nabata fuska kona bigemishi hannu.

    Wasu irin hawayene suka sakko kumatinshi har zuwa kan fuskata.


   Idanuna na motsa alokacin da alama farkawa zanyi.

    Da farinciki ya danna karaurawar kiran likita jikinshi sai rawa yake har lokacin yana rike da hannuna niko idanuna nakeson budewa Amma jinake kamar ancikasu da yashi.


     Su hudu suka shigo cikin dakin da sauri ko wanne yafara kokarin nuna kulawarshi,

   Alama sukaimishi dayaimin magana ko Allah zaisa inbude idanun.


     Fuskata ya shafa kamin yace "babyna kintashi oya open your aye's uhu babyna ganinan bude idanunki ganinan kusa dake kinji ko.


   Ahankali na damtse hannunshi danakeji cikin nawa kamin in kokarin bude idanuna Saidai me ina budewa amomakon aga haske kamar idon kowa,Sai Sukaga sabanin hakan domin wani mummunan ja idanunsukayi kamar anzuba jini cikinsu.


    Wani irin taga taga yai zai fadi sabida hajijiyar dayaji takamashi,Sukansu likitocin baya sukayi sabida fargab.

Rumana 36



  Innalillahi wa inna ilaihirraji'un,Wayyo Allah kadda kasa abun da nake tunani ya tabbata ya Allah kaimana afuwa.Abinda yake nanatawa cikin zuciyarshi kenan yayinda hawaye suka fara kwaranya akumatunshi.


    "Haba haidar kana Abu saikace ba likitaba wannan yarinyar fa tana bukatar kwarin guiwa yakamata ka Dakar  da zuciyarka insha Allah ba abinda kake tunani bane,Yanzudai kaje ka lallasheta ta bude idon saimusan matakin da zamu dauka,Cewar Dr.naseer.


    Cikin sanyin jiki ya koma bakin gadon wani kiss ya manna ma goshina kamin yace Ruma bude idon ingani ko?

    Cikin shagwaba nadan turo bakina,Amma banyi maganaba.


    Hannu suka kuma dagamishi alamar yayi kokari kosai in bude.


    Bakin dana turo Yakama ya tsotsa kamin yace" uhum bude in goyaki muje gida ga inna tana jiranki ma.


    Da saurina na bude idanun saidai ina budewa nakuma rufewa ina kuka.

     Wata kwallace ta cika idanunshi amma yahanata zubuwa.

   "Gayamin menene cikin idon?


     Cikin muryar marasa lafiya nace akwai k'asa sosai aciki duk ta cikamin idanun.

     Wani daki suka bukaci akaini danhaka dakanshi ya rungumeni jikinshi bayan yasamin k'aramin hijab,Yana kwantar dani yafito ya zauna waje tare da Ciro wayarshi.

     Umma ya laluba aiko saigashi ta dauka kamar dama jira takeyi.

      " ya-ya haidar lafiya ko?

 

    "Eh umma lafiya lau,Ruma ta farko yanzu ba dadewarnan amma kamar idanunta da matsala.


    " innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Kai wannan yarinya taga ta kanta, Bari inyima innanta magana idan gari ya idasa wayewa saimu taho Allah yabata lafiya ka kwantar da hankalinka insha Allah zata warware kaji ko?


"To ummana"




    Sai karfe bakwai na safe sannan aka maidoni dakin danake sai lokacin na fahimci a inda nake kuma banda lafiya.

      Lokacin su umma harsunzo,Suna jiran tsammani.


    Dr. Naseer ne yaima haidar bayanin bawata damuwa anyi wankin idon kuma insha Allah Ahankali zai washe.


     Duk da be tabbatarba amma yaji dadi sosai harma yaima su umma bayani,Tsakanin harun da Abba babu tazara sosai na zuwansu suma sunji dadi sosai.

      Likitocin sunbada umarnin aimin wanka kuma abani tea kadai insha banda hayaniya sabida suna tunanin kwalwata batai daidaiba har yanzu.


     Inna taso taimin wankan bayan na farka,Amma haidar yai mirsisi shibai yaddaba haka kawai akallar mishi mata.


   Umma ta hadamishi ruwan sannan ta aje kayan shafa da kayan da zaisakamin idan munfito.


    Hannuna ya rike,Baby muje inyimiki wanka yaufa kwananki takwas kwance babu wanka babu tsarki.

     Murmushi nai da kaimishi Dan bugu cikin wasa nace bansan banda lafiyaba,Amma meyasa aka rufemin idanu kuma da inajin zafi amma yanzu banji?


   Karki damu zasu ciremiki ciwo idanun keyi amma zaki sami sauki.


      Da kanshi ya dinga wankeni yana kuma cudani wai dattin kwana da kwanaki zai fitarmin,Kirjina har saida yafara zafi Dan yafi ko ina wankuwa da alama shi wanki na musamman akemishi.

     "Yunwa nakeji"


   Daurayemin jikina yayi sannan na daura alwala  sai sannu yakemin niko banjin komai yanzu sai yunwa dakuma damuwar an lullubemin idanuna.

 

    Shafarma da kanshi yaimin sannan yasakamin kaya yabani tea din naso infara rama sallolina yace a a sunce kadda in sunkuwa inbari inkuma warwarewa ai ko Ahankali saina rama.

    Saida naji na koshi sannan na kwanta ya lullubeni da bargo shima ya raba gefena ya kwanta Dan wani kalar barcin nutsuwa ke dibarshi.

   To ai dole rabonshi da barcin kirki tun randa abin yafaru yanzuko yanasaran lalurar tazo karshe insha Allah.

     Inna ce tashigo domin gayamana anyi baki kawai ta taddamu munata barci duk da gadon yaimana kadan amma haka yake likedani.


    Murmushi tafita tanayi kamin tace ai hajiya Mara lafiyar dame lafiyar duk sunyi barci,Bawan Allah ai yashiga damuwa shima inaga ko barcin kirki dama beyi.


    Ummadai murmushi tayi tare da addua Allah yasa lafiya ta dore.

     Duk Wanda yazo aranar to saidai ace mishi barci nakeyi.



     Niko bansami farkawaba sai bayan azahar shima yunwace tatasheni,Mutsu mutsun tashi nafara   hakan yasashi bude idanunshi ya haskeni da murmushin kauna.

     Kauda kaina nayi ina turo bakina.


     Tashi yai zaune kamin ya sauko sumbatar bakina yai kamin yace bari in shirya sai inzo in temaka miki ko? Har yanzu idon nazafi?


    Nidai ban tankaba fatana kawai inji inacin abinci.


Saida yai wanka sannan ya fito,Kaya kawai yasaka yadawo wajena rungumeni yayi jikina bemin wankaba saidai na wanke bakina da fuskata sannan ya maidoni,Komawa yai ya tambayo ko zan iyacin abinci sabida kukan yunwar danakemishi amma sai suka nuna ai taunarce gaba daya ba aso inyi.


Kuka nasaka mishi lokacinda yakemin bayani,Ummace ta kawo shawarar ya dinga jikamin bread da tea sainaita hadiya tunda tea din hadin kauri ne.

        Duk tausayina ya cikasu balle dasukaga yanda nake amsa akai akai wani lokacin kamin ma ya dangwalo harna bude bakina.


    Saida naji cikina ya dauka sannan na jingina da filo ina sauke numfashi.


     Jin dakin shiru yasani tambaya cikin muryar wadda tasha jinya na furta ina innata?


    Hawayen idanunta ta share kamin ta matso kusa dani ganinan ummu ruman Allah yabaki lafiya yasa ki cinye wannan jarabawa.

    Hannuna take murza tanabani labarin wa inda sukazo gaidani amma lokacin ban farkoba,Ahankali take maganar sabida ance kadda suyi hayaniya akaina sosai.


    Nan muka idasa yininmu anata hira sama sama domin har haidar beje ko inaba Abba ma daga wajan aikinshi nan yadawo yai zamanshi.

Rumana 37



    Cikin satinnan gaba daya tafita hayyacinta,Sabida wasu irin kuraje da suka fesomata agabanta masu shegen kaikayi Wanda intafara susa har rauni takejima kanta batare data saniba,Da farko idan tashiga ruwan zafi da gishiri tana samun sauki amma dagabaya saima abun yakoma Sam bejin wannan.

       Duk ta fige tafita hayyacinta ga tsoron komawa asbt da takeyi wai kadda aje daga aiki ta mutu,Sabida likitan ya tabbatarmata da sai an kankare wajen mahaifarta indai tanason kwanciyar hankali.


Kundun bala tayi yaudai ta koma asbt inda haidar ke aiki taje yau sabida bataso ta koma wajan wancan.


     Tai mamaki dataga motar alhajin afake da alama ma tajima wajan tunda harta Dan fara kura.

      Tana niyyar wucewa kenan saiga Abban yashigo amotarshi domin tun warkewar haidar ya barmishi motar daya shikuma yake amfani da dayar.

     Idanu ya zubamata kamar yadda itama take kallonshi.


"Ah Alhaji lafiya naganka nan?


     " Lafiya lau saratu,Matar haidar ce bata da lafiya shine nazo dubata kefa meya kawoki nan?


   Sosa kanta tayi kamin tace Allah sarki Allah yabata lafiya aibansaniba wallahi danazo dubata,Nice banda lafiya sainazo inga likita.


     Sosai ya kalleta kamin yace "eh hakane ainaga alama To Allah yabaki lafiya,Idan nakoma gida saimuyi magana.


      Wuceta yayi domin jiyai tana wani k'arni Mara dadi,Duk da cewa akwai kuma kamshin turare daban.


     Cikakken bayani likitan yaimata kamar yadda wancan yaimata,Abinda yakuma tashin hankalinta kenan batasan lokacinda tafara kukaba gaban likitan itafa idan akwai abinda ta tsana to wallahi be wuce mutuwa ba,Gashi kuma yanzu tanagani kamar mutuwartace ta matso kusa.


    Magunguna ya rubutama masu tsada da karfi yace sati daya saita dawo aga yanayin jikin.

   Tun anan asbt tasai magungunan sannan ta wuce gida duk da taso taje ta duba matar haidar din.


      

***** ***** *****


    Zaune take ta rafka tagumi itafa tagaji da jiran ganin gawar haidar din Dan tasan tabbas shine Wanda ta shakama wannan guba to Amma har yanzu bataga gidan yacika da mutaneba Alamar dai anyi mutuwa.

    Gajeran tsaki taja kamin tace nasan dai saidai sugama zama asbt amma bazai rayuwaba aikin banza kawai.


    Nafeesa dake zaune gefenta tana karantar duk wani motsinta abun yabata mamaki sannan tana cike da tsoron mugun halin yayar tata sabida dazu da safe taimata labe taji tana maganar guba.

        Tokuma ai taga haidar kwanaki uku da suka wuce,Tunanin ko rumana taci gubar yasa hankalinta kwanciya kenan rumana na mutuwa itakuma saita aureshi hankali kwance.


   Wata uwar harara ta wurgamata kamin tace kallon uban me kikemin nafeesa nifa bansan munafurci kinsani ko?


Tashi tai tsam tabar wajan da alama yayar tata awuya take sabida taga take taken tana iya cin ubanta yanzu.

    

    Taci damarar gobe zatakaima alhaji ziyara kodan ta bugi cikinshi taji shinwai ina haidar ya shigene kwana biyu koya koyaje wata k'asar ne daganan saitaji me ake ciki idanma wani shirin zata canza saita canza,Dan bazataso tai irin yanda bilkisu tabar gidanba bataga tsuntsu bataga tarko.




           ***


Tsaitsaye suke duksun gama kintsa kayansu zasu gida nikuma ina zaune gefen gado inajin maganar da sukema haidar akan ko yau zai huta yaje gida sai umman ko inna wata ta kwana dani.

   Kai tsaye ya furta "kai habadai kuyi tafiyarku ai nida asbt nan sai baby tabarshi kafarta kafata kudai kuyimana fatan alkhairi.


 " To shikenan bari  Allah yakara lafiya cewarsu baki daya.

    Sallama sukaimana sukatafi.

   

Lalabo hannunshi nayi na rike cikin shagwaba nace "nidai kaje kace suzo su budemin idona nagaji da ganin duhu kaji?


   Rungumeni yayi kirjinshi na bugawa," Ki kwantar da  hankalinki basaikinyi kukaba zan tambayosu yanzu ammadai sakarni inje in siyomiki furar ko? Kinga yau babu wani abun kirki acikinki gashi yau inaso na rage marata akanki.


    Bakina na hangame ina karkada harahena alamar mamakin maganarshi"lallaima kai dinnan bani da lafiyar zakace zakaimin wani Abu?


    "Habamana Ruma nayi hakuri yau kwananki takwas wajan nan bakiga jiya dakyar nai barciba?Kumama ai ba cikin idanunki zanyiba,Hasalima akwai tazara me yawa tsakanin inda zanyi da inda keda ciwo.


   Fita yai yana dariya ganin yanda na tunzuro baki yasan inda lafiya idanuna suke  tsaf zan harareshi danyasha kamani ina harararshi musamman idan yagama latseni.


      Yajima sosai saigashi yadawo da ledoji niki-niki ahannunshi,Dan inajin ya ajesu gefen gadon nakai hannuna na taba yunwa nakeji sosai,Kodan ba abani abinci me nauyine oho ammadai yanzu da wuri nakejin yunwa.


    Sumba ya mannamin agoshi kamin yace shigo harun idonta biyu ai.


      Gaidashi nayi duk da banganshiba,Sannan ya dora da amarya kidan kara hakuri zuwa shabiyu na dare za a warware abude miki idanunki kinji kedai kifatan asami lafiya.


    Cikin marairaicewa nace to,Danni gaskiya nagaji da ganin dindum dinnan.


Sallama yaimana sabida yau anan zai kwana akwai wa inda zaima aiki karfe shabiyu na dare shiyasa ya gwammace ya kwana tunda ba iyali gareshiba.


        Furar yabani nasha sosai harna koshi sannan ya dinga tauna naman kazar dayashigo dashi yana zubamin cikin bakina saikace dole.

   Duk sawa daya saiyagama tandemin baki sannan za akuma ban wani ahaka naci sosai sannan shima yaci ya Dora da furar.

     Da kanshi y a wankemin baki sannan nayo fitsari ya maidoni gado shiko saida yai wanka sabida  injinshi sannan yazo ya lafe cikin jikina yana shafata.


    Hannunshi na rike gam ina sauke numfashi "Nidai a a gaskiya kadda kayi kagama ance kadda injika wannan bandejin fa?


    Muryarshi ashake yace babu abinda zanyimiki baby idanma wanka yakamaki saimubari ayi da asuba ko? Tunda kinga shabiyu zasuzo su ciremikishi kinga da asuba ai lafiya lau ko?


  " uhum nidai gaskiya a a. Wajanma yai tsami yau idan kayi Allah mutuwa zanyi ko rannan dakace bame zafi zakaiminba saida naji zafi tunda bakayi ahankali"



     Numfashi ya sakarmin akunne,Wanda yasani shigewa jikinshi batare dana shiryaba,Murmushi yayi kamin yace kemafa kinyi kewata baby kawai irin Jan ajin nan ne naku na mata.

      Rufemin baki yai da nashi nan da nan ya rude saikace maye lallai yayi kewata da yawa.


     Wayarshi daketa ring yai kokarin jawowa sai sauke nunfashi yakeyi akai akai,Ganin Harun ne akan layin yasashi sakin tsaki kamin ya daga wayar"uban mene zaka wani kirani?


   Dariyar shakiyanci yayi kamin yace haba alhaji Aliyu kuma sabida Allah daga jinya shine zaka barje guminka to tsayakaji ba aso tai kuka ba akwanceba danhaka indai kasan zata iya kuka gara ka hakura ko zuwa asubane tunda kazama Dan iska mara hakuri akan gadon asbt amma ka kasa hakuri.


   Tsaki yaja tare da kashe wayar ajiyar zuciya ya sauke ya rungumeni sosai ya a sauke numfashi jiyake kamar zai mutu domin ya masifar saka rai,To kuma yasan lallai ya tsafketa saita koka garadai yai hakurin Anjima din.


   Nima kuma shigewa nai jikinshi ina tuno ranar da lalurar zata sameni tabbas bayan fitarshi naji bude kofa ahankali da abinda ya biyo baya kamar haka.....

Rumana 38



    Shirun danaji yasani kuma lafewa duk tunanina dawowa yai zaikuma taramin wata gajiyar kamin in warware wata.

     Nidai koda naji shiru saikawai na share tunanina ko motsin danaji sai lokacin ya fita.


      Bankumajin ko sautin wani abuba bayan na karatun dake tashi na masallatai tunda daidai lokacin sallar ake,Sai kawai naji an danneni da wani irin k'arfi tare da sakamin wani kyalle daya toshen hanci kamin inyi wani yunkuri numfashina ya dauke daganan bankuma sanin inda kaina yakeba sai ashekaranjiya abinda yasa banyi maganaba jin babu Wanda ya tambayeni meya faru sannan har yanzu bawai warwarewa nayiba ballema yanzu da ake tunanin idanuna zasu iya bada matsala,Ajiyar zuciya na sauke me k'arfi tare da kuma shigewa jikinshi ina shak'ar kamshinya.


    Mannamin kiss agoshi da baki yayi lokaci daya tare da furta I love you my baby,Banso ki damu zuciyarki da tunani kiyi barci anjima kadan zasu tasheki.


     Mamakin Kalmar ina sonki naitayi nayi matukar mamaki domin banzata zansameta daga gareshiba,Balle yanzu da wuri wuri dinnan ashema beyi barciba.



Atunanina banwani jima da barciba naji sautikan mutane saman kaina da yimin ihun in bude idanuna danhaka atsorace na budesu ina tunanin ko saceni akayi.


   Alhamdulillahi shine abinda duk suka firta jan yaragu sosai amma dai ganin bedawo kamar dacan yanda nakeba,Shiyasama daya daga cikinsu yace zasu hankarmin glass kamin ahankali ya washe.

   Danhaka zuwa zafe zasu sallamemu.


    Godiya yaitamusu kamar bakinshi zai yage tsabar farinciki,Sannan Sam beyi tunanin samun saukin da wuri hakaba.

   Balle nikuma gabadaya bakina yaki rufuwa domin ina tunanin da shikenan kila na makance duk abinda nakeyi inayine Dan in karfafamusu guiwa kadda intashi hankalina kuma nasu yafi nawa.

          Harsun fita Harun yadawo da sauri duk saida muka kalleshi Dan munyi tunanin ko mantuwa yayi.


   Jan haidar yayi kusa dashi yace kai wallahi kadda ka kuskura kaimana iskanci cikin daki danhaka kabari saikun koma gida.

        Kallon kama rainani haidar din yaimishi kamin yafara dunkule hannunshi zaikaimai naushi.


     Bayan barin Harun dakin ya maida kofar ya rufe yadawo kusa dani"babyna hankali ya kwanta anciremiki ko?


    Cikin shagwaba na daga kaina ina murmushi sosai nakejin farinciki.

             Yanzu ina kemiki ciwo?


      Yamutsa fuskata nayi kamin ince aiko babu inda kemin ciwo ammadai nagaji sosai barci nakeji.


     Rungumeni yayi ajikinshi yana shafar bayana kamin wani lokaci nai barci,Burinshi insami nutsuwa kamin gobe mukoma gida adasa daga inda aka tsaya.

     Tuni yafara hango irin amarcin dazai kwasa domin yaga nafara sakin jiki dashi sosai bakamar daba.

     Asuba ta gari.



        ******


  Da farinciki muka tashi musamman ma haidar Wanda yagama tsara yanda zaici uban Wanda yagano da akwai sa hannunshi cikin wannan lalura tawa,Nikuma ganin irin zumudin da yakeyi sainai tunanin ko murnar zamu koma gidane yakusa kasheni danni wallahi yanzu tsoranshi nakeji.

      Shikanshi ya lura da hakan shiyasama saiya fara ja baya dani. 

    Amma ina zaune yagama hada duk wasu kayanmu domin saikace gidanmu haka dakin ya kasance.


         Cikin motarshi yagama loda kayan sannan ya amsomin glass din da aka yankarmin sai sauran magungunan da zancigaba dasha.

    Yana niyyar tada motar Harun da wani sukazo  "To kai oga yaushe zaka dawo aikine?


    Wani murmushin gefen baki yayi kamin yace gaskiya ba yanzuba sai madam ta warware gaba daya.


Da dariya suka rabu musamman Harun daketamishi iya shege.


    Umma da inna muka tadda harabar gidan da alama isowarmu suke jira,Aiko da farinciki da murna suka yo kaina duk rungumeni sukayi suna farinciki.

    Ahaka umma tanufi bangarenta dani.

  Bata fuska yayi kamin yace umma zatai wanka tukunna fa!


 Harararshi tai ta wuce dantasan bawani wanka da yake magana kiladai zai uzzuramin da bukatarshine.


    Abinci merai da lafiya umma tashirya aiko nacishi sosai saidanaji ina niyyar daina numfashi sannan na sarara,Inna nagefe sai murmushi takeyi tana yaba irin surukan da Allah yabani.

     Sai yamma likis Sannan umma tace natai bangarena na gasa jikina da ruwan dumi sai in kwanta in huta.

 

     

    Kwance na wuceshi afalo yanata aikin latsar wayarshi,Kai tsaye ruwan wanka na nema Dan inajin nafi bukatarshi alokacin.



****    ******


    Jikinta har rawa yakeyi lokacinda taga shigewarmu cikin falon umman lallai abun da kamar wuya bama wannan ne damuwartaba ita yanda taga haidar garas dashi shine matsalarta, Gashi bata da wanda zaibata amsar tambayarta tunda alhajinma sunkusa sati biyu rabon dataje gareshi shikuma tunyana zuwa yanzu harya gaji ya fita harkarta.

        Mukutt ta hadiye wani miyau me daci kamin ta zauna ragwaf tana sauke numfashi.


    Nafeesa wadda taketa kallonta saitai gaggwar barin dakin tanafatan Allah yasa kadda yayarta ta aikata wani Abu Wanda ya danganci batanci lallai bazata jure rashin haidar ba.




     Saida ya tabbatar da najima sannan ya biyoni,Lokacin ina zaune dumin ruwan yanata ratsani ina lumshe ido duk da magriba takawo jiki amma wani barcin dadi nakeji yana niyyar kwasata.


     Tsaye yake yana k'aremin kallo lokaci daya yaji yanayinshi ya canza wata irin muguwar sha'awa ta tasomishi.


     Hannuwanshi kawai naji saman kirjina,A tsorace nake kallonshi Dan Sam banji shigowarshiba,Ahankali yake shafama wajan sabulu yana watsa ruwa idanunshi kur cikin nawa wani mayen kallo yakebina dashi saikace yau yafara ganina.

    Ruwa na watsamishi ina turo bakina gaba dannaga gaf yake da tsafko bakina ya tsotse.


     "Babyna har yanzu idanunki akwai ja inafatan bakijin wani ciwo?


   Hannunshi na rike Wanda yaketa min waiwayi akirji,Sannan nace ni babu abinda ke damuna,Ammafa ni bazan jure yawo da wannan glass dinba saikace wata makauniya.


    Dariya yayi kamin ya sumbaci hannuna Wanda yake rike da nashi,Humm kedai mugode Allah baby amma wallahi bammayi tunanin zaki tashiba ke kinsan irin muguwar illar da ke tare da wannan gubar kuwa? Bama wannan ba da coken aka hadata walkahi, Danhaka ko haka kika zauna munagodiya ga Allah.

     Jinjina kaina nayi ina mamakin niko mema na tsarema wani dahar zaiyi kokarin kasheni?


   Kamar yasan menake tunani  sainaji yana cewa kadda kidamu bake akazo kashewaba babyna ninan haidar akazo kashewa danhaka karki damu gobe insha Allah wadda tayi zata bayyana domin bawai aikin wasu baki bane a a mutanen gidannan ne danhaka ki kula sosai kema.


      Saida mukaji anfara kiran sallar magriba sannan muka daura alwala danshima saida yai wankan.


    Wata doguwar Riga nasaka me taushi sosai nafesa turare na kabbara sallah Dan inaso infara ragewa.


      Shima koda yaje sallar bedawoba sai bayan sallar isha'i kuma yana dawowa ya dauki key din motarshi yabar gidan.


    Wani mugun tsorone yakamani duk da irin hasken daya kewaye ko ina,Tashinan da sauri na saka dogon hijab sai wajan umma ina tafe ina waigen bayana,kadda inji anyi caraf dani.


    Da kallon mamaki suka bini lokacinda nafada falon.

    "Ruma lafiya?


    Zamanai kamin ince umma tsitonakeji bansan lokacinda zaidawoba naji yadauki mota.


     Batai maganaba ta mike wani lafiyayyen hadi tayomin a cup tace inyimaza in shanye,Itadai inna na gefe saima tai kamar bataga me umman tayiba.


     Narai narai da idanuna jin wai gobe inna zata wuce Sabida dai na warware saikuma idan Allah yasa munje tunda haidar din yacemata zaizo har gida ya gaisheta tunda betaba zuwaba.


Muna nan muna hira Abba yashigo nan shima aka dasa hirar dashi sai wajan goma saura haidar yadawo.

       Saida yaje wajanmu yaji lallai baannan sannan yadawo bangaren umma aiko munata hira.

     Ko zama beyiba wainatashi muje.

   Bakina na turo ina harararshi kasa kasa,Aiko yana gani dariya yayi kamin aranshi yace yanzu zan kamaki ai zakimin bayani dalla-dallah.


    "Tashi kuje Ruma sai Allah ya kaimu,Cewar inna dantaga su umma basu da niyyar magana.



    Muna fita ya matseni jikinshi yana fadin wa kike harara?

     Cikin shagwaba nace bafa dakai bakeba da kaina nake.


    Saida ya zauna sannan ya dorani saman cinyarshi saiwani shinshinata yakeyi saikace tsohon maye.

          

    Sai zillewa nake Sabida yanda nakejin jikina harwani yamm yamm nakeji kamar kwari nabimin jikin.


     Muryarshi ashake yace babyna mekikaci?

  " Naci abinci na koshi kaima ga nakacan ajiye"


   "Alhamdulillah na koshi ga madara saiki k'ara bari inwatso ruwa Dan Allah kisha da yawa kinji banso inji kinyi kukan yunwa.


       Kamin yafito nagama shirina da kwalin madarar da cup duk dasu nahau gadon saida nacire glass din dake idona aiko wani biji biji nakegani,Oh ikon Allah lallai ido ba k'aramar baiwabace Allah yaimana danhaka mukara godema Allah.

      Sosai nasha madarar Sabida akwai sanyi sosai gwanin dadi



   Cup din ya amsa shima yacikashi ya shanye sannan ya guntsi wata ya matseni jikinshi yaimin durenta.

            Wani irin sha yakema bakina nidai bansan lokacinda ya ajiye kofin da madararba Sabida tsabar rudanin da yayi, Kai haidar shu'umine yasan takan tsiya.

        Ganin da gaske yakefa yin zaiyi yasani sakarmishi ihu akunne " wayyo ban shiryaba zaka cinyeni fa"

         Besami halin maganaba saima wasu sirrikan dayakuma bajewa.


Rikeshi nai gam ina nanata Dan Allah kaimin ahankali kuma sama sama kaji?

    "Uhmm" shine kawai abinda yacemin Sosai ya rude yafita hayyacinshi jiyake kamar yaune rana ta farko dazai fara sabida tsabar yanda yai kewar abun.


    


    Washe gari.

Rumana 39



 Da wata rigimar muka tashi domin yana dawowa sallar asuba yakuma murkusheni aiko yanzu naci kukan gaske naimai Allah ya isa tafi cikin kwando,Ammafa cikin zuciyata.

   Inaji ina gani har goma nasafe amma nakasa tashi.

Shiko hankalinshi kwance yaketa harkokinshi harwata waka yakeyi yana wani taku na hadadaddun  gayu domin idan ba lura mutun yaiba bazakace rawa yakeyiba.


    Wani kululun takaici yakuma kumeni jinake kamar inkamshi inyimishi dukan tsiya sabida gani nakema kamar tsokanata yakeyi.

       Sumarshi yake gyarawa yana kallona ta madubi,Harararshi nayi tare da turo bakina gaba.


     Murmushi yayi kamin yace ni kk harara? To  kodai ki tashi kokuma inzo inkuma taramiki wata gajiyar,Kinanan kwancema yanzu inna zata tafi ko sallama bazakuyiba.

       Da sauri na mike tsaye jikina duk ciwo yakeyi.


Da kallo yabini ganin kamar ina dangyashi.

    Harzan shiga bayin yai gaggawar rikoni ya tsareni da mayun idanunshi"baby kodai najimiki ciwone?


   Shagwabe fuska nai kamin nace  amma dai ai kanaji inacema akwai zafi kawani shareni.


      Rungumeni yayi yana shafar bayana yi,Hakuri autar mata wallahi banjikiba aikinsan kunne. Mutun toshewa yakeyi yanzuda kisama jikinki ruwan dumi zanjiraki falo saimu idan mun gama kari saimuje muyi sallama da inna.


     

    

     Mota biyu muka tadda cikin gidan bayan mundawo rakon inna,Jinai cikina yaiwani irin juyawa yo abinne da mamaki menene yakawo 'yan sanda cikin gidannan?


    K'okarin juyawa nakeyi cike da kidima yai gaggawar rikoni yana dariya.

    "Ke zabuwa ina zaki kuma gashi zuwa sukai kamaki nakai kararki bakison bani hakkina yanda yakamata.


   Idanuna tuni sunciko da hawaye" haba Dan Allah kanayifa ni wallahi dama nasani inna nabi.

   Dariya yayi kamin yajani bangaren Abba nan muka tadda duk mutanen gidan haddama megadi Wanda jiya yadawo gari.


    Can kusa da umma na makale ina gyara zaman glass dina sosai nakejin tsoran police balle yanzu danaga wa innan manya dasu.


       Shiru dakin yakuma d'auka sannan wani Wanda da alama shine babba, yafara magana da cewa to kamar dai yadda mukaji komai kuma insha Allah daga yau dinnan zamuyi duk binciken dayakamata idan kuma mutun yasan ya aikata to gara kawai yakawo kanshi kamin mu dankeshi da kammu sabida wannan kes na cikin gidane danhaka bazamuyi sanya wajan gano me laifinnanba domin kowa yasan mummunan nufi akayi.

    Shiru dakin yayi sai kallon kallo da akeyi tsakanin hajiya saratu da kuma hajiya saude.

        Kusan kowa ya fahimci abinda ke tsakaninsu balle kuma police din ai tuni suka danna musu alamun tambaya Dan dama zarginsu yafi karfi akansu.


     Cikina naji yana wani hautsinawa kamar zanyi amai"Ummace ta lura da halin danake ciki kamin tace "ah Ruma lafiya kuwa?


     Agaggauce ya tsallako wajan da nake tare da rikemin hannu yana bubbuga bayana sorry wai tashin zuciyarne har yanzu?

      

     Nidai shiru nai kawai ina share hawaye Dan tuni idanuna suncika da kwalla.


    Abbane yace dama bata da lafiyane haidar?


    Cikin damuwa yace inaga cikintane ke ciwo tun jiya takecemin tanajin tashin zuciya,Taso muje ciki baby.


 Hawayen idanunta ta share batare da sanin kowaba kenan matarshi hartasami ciki kokuwadai bacin cikinne kamar yadda yace?Kenan duk wahalar datasha abanza kenan gashi har police sunshigo cikin hidimar,Hajiya saude kenan kullun cikin mugun nufi take cikin zuciyarta.


     Nafeesa ko jitai kamar ta hadiye zuciya ta mutu musamman dataga yanda ya rude cikin kankanin lokaci,Lallai akwai matsala domin taga ko kallonta besonyi alhalin itakuma kullun da soyayyarshi take kwana kuma take tashi.

    Dawani mugun kallo tabi bayanmu bayan munbar dakin.


   Sudai police anan kawai suka fahimci wani abu, danhaka bincikensu zaifara daga kan hajiya saratu kuma zasuyi komai a cikin bangarenta kuma ayau dinnan sabida matsalace ta gida gara idan asiri ya tonu kowa saiya gani da idanunshi.


        Bata wani damuba sabida tasan dai bata da hannu akan wannan maganar indama maganar sihirice to tasan dole tafito ciki amma dai wannan kam tasan aikin hajiya saudene.



      D'aukata yai gaba daya muka shige bangarenmu tunima nadainajin tashin zuciyar,Amma sabida tsoron tambayoyin da akace za aimin sainaji dadin barinmu falon.


    Zuciyarta cike da farinciki duk da dai bataga wata alama tame shigar cikiba amma tabbas tayi fatan Allah yasa ciki nasamu lallai ta taji matsanancin farinciki.


   Mudai bamusan meyacigaba da faruwaba.


     Dan kayan jikina kawai ya ragemin ya rage nashi shima muka kwanta yana rungume dani inama ciki nasamu kawai yake nanata lallai dayafi kowa farinciki kenan tundagayin farko kenan?Lallai ya iya aiki.

     Kuma matseni yayi jikinshi yana shafar marata.


  Cikin shagwaba nace Dan Allah kadda kaimin komai Allah har yanzu cinyoyina duk ciwo sukeyi.


"Babu abinda zanyi miki babyna duminki kawai zansha ainasan kingaji,Nima banso in kure hakurinki.


   Inajinshi haka yaita latsata har Allah ya temakeni barci ya daukeni nan da nan nasami nutsuwa.


 

  ****     ******


   Cikin kwanaki biyu cakal Allah ya tona asirin hajiya saude,Kasancewar 'yan sandan sun jajirce Sannan itama abangarenta bata sababa shiyasa sukai saurin kamata.


    Kuka takeyi tana k'arawa balle kuma nafeesa wadda tanaji tanagani tasan cewa shikenan haidar yaimata nisa,Nisa na har abada ma kuwa.


     Yajima yana tsaye yana kallonta Sannan yace bazancemiki komaiba saude nabarki da Allah amma kisani na sakeki saki biyu Dan  Allah kadda wani tsautsayi yasa kikuma nuna kinsanni mun rabu har abada saude.  Ku kuma kuje da ita natsame hannuna akanta duk abinda yakamata na hukunci kuyimata sannan idan za anemi wani ma to Dan Allah kadda Ku nemeni ka kanwartanan tabaku number din duk Wanda taga yadace nagode zanzo sainaga shi ogan.

      Inajin ihunta duk ya cika gidan inaso i n mike amma haidar ya nadeni cikin jikinshi sai lasata yakeyi wai dole saina amince nabashi fitsarina ya auna.

    Nikuma na kafe bazai kallarmin fitsariba.

 Dole ya hanani fita.


   Tanaji tana gani 'yan sanda suka tasata gaba tanata rokon abban dayai hakuri kuskurene kuma bazata kuma.

    Saidai tuni yashige bangarenshima shi besan me mutane suka dauki rayuwaba,Sai kawai kaje ka kashe wani saikace kai gadin duniyar zaka tsaya yi.


Nan akabar nafesa duke tsakar gidan tana sakin ihu kamin ta lallashi kanta takoma vangarensu tana shirya kayanta Dana yayarta ita bakincikinta bafa na abinda yayarta tayibane a a takaicinta haidar daya kufcemata,Dantasan yanzu ko sadaka aka bashi ita bazai amsaba.


      

***   ***  ***



"Kinsan Allah idan bakiyo fitsarinnanba wajan umma zankaiki taimiki allura tunda jiya da zazzabi kika kwana amma sai gaddamar tsiya akwaifa tunanin danakeyi shiyasa nakasa baki magani ko wane kala pls babyna muje kiyi ko cikin cokaline kinji?


    Bakina na turo gaba ina harararshi nidai Allah a a banfajin komai sai tashin zuciya shima bakoda yausheba nasan bacin cikine zan daina.


   Rigarshi kawai yafara  kokarin cirewa" Shikenan rike fitsarinki bari in amshi hakkina kawai dama jiya danbaki da lafiyane nadagamiki kafa to tunda kince qalau kike to bari kawai ayi ko?


    Ihu na saki ina dariya yi hakuri Dan Allah zanyi fitsarin yanzu barima kagani.

     Bina yai da tsinken pt din a hannunshi zuciyarshi kamar zatayo tsalle sabida fargaba.

    Niko ai ko ajikina Dan bammasan amfanin meyake yayi dashiba.

Rumana 40




D'an murfin ya tara yasami kadan,Sannan yaimin tsarki bayan nagama gaba daya sai murmushi yake saki wai yaimin tsarki,Abun gwanin taushi.

    Nidai kauda kaina kawai nayi ga barin kallonshi Sam haidar beji,Bantaba tunanin zansami kanshiba kamar haka.

      Bantsaya jiranshiba nayo waje sonake indanyi barci ko kadanne kamin magriba Amma ya hana sai lagudeni yakeyi yana taramin gajiya.


     Wani k'ayataccen murmushi ya saki lokacinda yaga layi biyu sunfito saidai da alama bejimaba dangashinan daya yai biji biji bakamar dayaba.


   Rawa yafara takawacikin bayin yana tsalle saikace wani yaro lallai Ruma Alkhairice agareshi ta iya karbar sako yanda yakamata.


Bargo naja na rufe jikina ruf ina kallonshi, Girarshi ya dagamin yana murmushi " 'yanmata ya akaine kike kallona?


   Rufe idonai ina murmushi wallahi wani lokacin sai inta tuno lokacinda beda lafiyar nan musamman idan sha'awarshi tatashi  yai linkif dashi sai yanda nayi dashi.

     Wata siririyar dariya nasaki ina lullube har kaina.


Da sauri ya hawo gadon yana dariya"muguwa gayamin me kikeyima dariya haka?


    Sakarmin nauyinshi yayi yana dariya,Allah kiyi magana ko yanzu insaki kuka.


"Bafa wani abu bane tuno lokacinda  baka da lafiya nayi,Idan sha awarka tatashi gwanin ban tausayi.


   Murmushi yayi kamin yace Allah sarki!ni to gayamin ya kikemin?


 Boyewa nai cikin kirjinshi ina murmushi,  " Yo dibara nakeyi maka har insamu kadan sami nutsuwa,Shiyasa koda baka da lafiyarnan nasan indai ka warware bazakai saukiba.


     Kayanshi ya tube kamin yace hakane wallahi danni banhada komai ba da biyan bukatata shiyasama naimaza na sakarmiki kwayayena inafatan Allah yasa Wanda kika dauka yafi daya nasan shikenan zaki bude hanya lallai dasu Abba sunyi alfahari damu kinga Abba beda kwan haihuwa da yawa to ni inafatan ace na jikina basu da iyaka kuma duk ke zaki haifesu taso kiyi aikin lada.

      

     Lafewa nayi cikin jikinshi nidai a a gaskiya barci nakeji.


"To aiko cikin jikinki zanshiga yanzu danni wallahi atakure nake,Waima tsaya zona tambayeki,Anya kinfarajin dadin da akeji kuwa?


    "Yauwa wallahi nima tambayar da nakeso naimaka kenan nifa bangane komai har yanzu garama idan kanadanmin wasannin nan inajin dadi amma dakafara abun sai inji zaka kasheni gashi sai inga kai duk ka rude da alama dadi kakeji ko?


Matseni yai jikinshi yana murmushi,Ai yarinya fadi baci akwai tarin jin dadi farinciki da samun nutsuwa aduk lokacinda mutun hai tarayya da iyalinshi,Shiyasa nakejinki daban Ruma kece farincikina, Sannan inasamin jin dadi Wanda yafi karfin na misaltashi aduk lokacinda nake kwance dake.

     

    Cikin shagwaba nace to Amma meyasa ni bazakamin me dadin ba?


" Hahhhha kimma bani dariya to ai me dadin kenan, ke kincika tsorone sannan har yanzu baki sakin jikinki sosai kin Riga kinsama zuciyarki tsoron abun balle kiji dadin da akeji shiyasa nikuma naketa shagalina.

      Ganin zankuma magana yasashi rufemin baki da nashi yayinda yakecigaba da shafar marata jiyake kamar ya saka ihu sabida farinciki wane kalar murna Abba zaiyi idan yaji wannan labarin balle umma.


    


****             ******



Cikin kwanaki biyu kacal da suka biyo baya nayi matukar farinciki dajin dadi iyayen mijina na matukar kula dani balle kuma oga duk da yana matsamin da bukatarshi amma yana kula dani sosai,Kuma bandainajin tashin zuciyaba lokaci zuwa lokaci nakanjishi musamman idan naci na koshi.


     Irin kulawar da yake bani har mamaki nakeji wallahi ban zataba kullun ada ina tunanin kilama dayasami sauki zai sakeni saidai yabani mamaki sosai domin son da yake nunamin har gani nake yana nema yayi yawa.


   Cikinmu babu Wanda yakumajin duriyar hajiya saude domin Abba yace kadda aneshi duk abinda yadace suyimata amma abangarenmu munyafe.

     Shiyasa yanzu kacokan ya maida sa idonshi akan hajiya saratu sabida ita alokacinma ta kanta takeyi kullun sai zarya zuwa asbt kullun fatanta tasamu lafiya,Sannan jikinta duk yagama sanyi sabida ganin babu hajiya bilkisu babu hajiya saude sai ita kadai cikin wa inda suka kasance masu muguntar,Ga haidar yana rayuwarshi qalau haddama iyali, Lallai hassadarsu bata kasance komaiba agaresu sai k'arin budi.


     

        ****



Kwance yake nanike da matarshi hankalinshi kwance yake yanzu jiyake beda sauran mata sai fatiman hankalinshi kwance Dan hajiya saratu babu ruwanshi da ita tunda yai fama da ita taimishi bayanin lalurar dake damunta taki, Sannan yace suje asbt tare nan ma taki shiko ya rantse bazai kuma kusantartaba saiya tabbatar da ingancin lafiyarta,Dan yanzu tsoro suke bashi balle yasan duk abinda ake agidan itama dasa hannunta.


    Kuma matseta yayi jikinshi yanajin kamar su dawwama ahaka tsabar dadin da yakeji.


"Waikai alhaji bazaka fitabane yau ga wayarka can mafa anata kira tun dazu kuma nasan kanaji.

      Maidata yai cikin jikinshi yana murmushi, " Maman haidar kincika mita yanzu wallahi bansan meyasaba babu halin ince zan huta agida kindinga korafi kenan meyasa?


   "To Alhaji ba dole inyi korafiba tunda nasan hutun naka akaina yake k'arewa, Wallahi shiyasa Rumana takebani tausayi yaro ya biyo hali irin na uba yabi ya hana yarinya sakat saima wata rama takeyi atsaye jiya har tambayarta nayi tacemin lafiyanta lau,Koson fita beyi  aikinma nasan adaddafe yake yinshi.


Dariya yayi sosai kamin yace kedai kinsama yaro ido bakiso ayi saurin cikamana gidan da yara,Bakisan kullun adduar danakeyi Allah yasa kadda yabiyoni rashin yaraba sai kuma kizo kisamusu ido idan ba ai komaiba angayamiki za asamune?Kumama inda kinso ai saiki temaki yarinyar da 'yan dibaru tunda tacika yarinta da yawa ba lallai ace tasan komaiba.


       Itadai tsuke bakinta kawai tayi dantasan dama bawai magana zaiyi me kyauba tunda yasan haidar din irin halittarshi gareshi, Gadaishi shekaru sunfara ja amma hakan becanzashi daga yanda yakeba balle kuma haidar Wanda yanzu yake kan ganiyar kuruciyarshi,Saima tatuna  lokacinda tana Amarya har addua Takeyi kwananta ya wuce Dan kullun saiya sata kuka gashi taki sabawa da wuri shikuma inyazo dakinta yafi sakin walwalarshi danya sami nutsuwa dantafi sauran kuruciya.

 Hummm shine kawai abinda tace.


     Dakyar ta kwace jikinta ta mikomishi wayarshi wadda aketa kira babu kakkautawa.


    Cike da kasala ya dauki wayar Dan beyi niyyar daukaba.


       "Hello Sunana  Dr.basher nine likitan dake duba matarka Hajiya saratu idan babu matsala inaso mu hadu dakai.


  A jiyar zuciya Abban ya sauke kamin yace to zanzo insha Allah,Ai asbtn da haidar ke aiki kk ko?

     " eh hakane"


   To zanshigo insha Allah.



     Ganin yanayinshi ya sauya yasa umman tambayar lafiya kuwa?


    "Uhumm" da saukidai kinsan saratu bata da lafiya to dama inata nacin inji matsalarta taki gayamin shine yanzu likitan dake dubata yace inje yanason ganina Allah yasa ba kanjamau ta daukoba.


"Kai Alhaji wane irin maganace wannan Dan Allah? Allah ya kyauta saikai mata fatan samun sauki amma idan HIV ce ai munshiga uku Dan kowa yasamu kenan

   Shidai hummm kawai yace yaja bakinshi yai shiru.

    Ammafa yana cike da zullumin abinda zai jiyo.

Rumana 41




Washe gari,Sosai ya kanainayeni yaki barina ko motsin kirki inyi,Saima lailayarmin jiki yakeyi saikace yasami jariri,Nikuma sonake na shiryamana abin kari danyaje aiki da wuri.


    Kuma matseni yayi yana sunsunata,Lamo nakumayi amma cikin zuciyata addua kawai nake Allah yasa ya tsaya iyanan.

    Ajiyar zuciya na sauke me sanyi lokacinda naji saukar numfashinya alamar barci yaigaba dashi.


    Fuskarshi nake kallo cikin dan hasken dayake dakin nai murmushi kamin ince rigima  saikace wani baby.


    Lallabawa nayi nabar gadon hadda karamishi filo sabida karma ya fahimci ban kusa dashi.


    Duk da inajin kasala ajikina sosai da gajiya Amma haka na daure na gyaro dakina tunda anashi muka kwana sannan falo sai kitchen,Saida naga komai yaimin yanda nakeso sannan na Dora abinda zamu karya dashi.

       Kunun tsamiya naimana sai fanke da kuma jalof din indomie da kwai sabida nasan idan yafita gidan kuma saiya dawo,Shiyasa nadan hadamishi da abinda zaicika mishi ciki kuma bame nauyiba.


    Ina cikin dauraye kayan danai amfani dasu, Naji hannuwanshi zagaye da kirjina,Murmushi kawai nayi dama nasan dole zai iya tashi yanzu dan gari ya waye sosai.


  Rungumeni yayi yana shafar marata, Baby Ruma meyasa zakiba kanki wahala haka kuma kinsan bakijin dadi?


   Cikin yanayi na shagwaba nace kayi hakuri naji sauki ai ammadai naga zakaje aiki shine nayi abin kari kuma nima yunwa nakeji.


    "OK" To muje ammadai banso kina takura kanki kinji?

       Da kanshi yaimin wanka bayan yagama tsotseni kai gaskiya haidar dan soyayyane ya iya shagaltar da mace.


      "Ki shirya dake zamuje asbt"


    Idanuna na fiddo waje dan Allah karkace haka nifa na warware nasan yanzu haka allura zakamin nifa shiyasa banso auren likitaba.


   Rungumeni yayi yana dariya lallai yarinya kice koma menene Amma tabbas sai munje na tabbatar da abinda nake zargi kumafa jiya da zazzabi kika kwana kokin manta?


"Uhum to wannan kuma aikaine kajamin tunda duk idan ka rikeni sainaima kuka kake kyaleni kayi kamar zaka cinyeni ba dole zazzabi ya dameniba.


   Gabanshi ya fara shafa yana murmushi tare da dagamin gira,Tashi nai daga wajan cin abincin ina harararshi.


       Ko wajan umma be bari munjeba ya wuce dani asbt niko sai zabga mishi shagwaba nakeyi domin Allah yasani banso zuwa ganin wani likita ba, Danni ayanda nai tunanima nai tunanin yawan takurawar da yakeminne yake sakani jin sauyi ajikina.


     Harun yaimin duk abinda yadace shikuma lokacinda aikin yaimishi yawa danhaka saidai ya dinga lekoni lokaci zuwa lokaci.


    Idanuna suka ciko da kwalla lokacinda naga yana gyara drip zai sakamin,Wannan ma ai iskancine inzo lafiyata lau kuma kawai sai ajawomin ciwo,Yo wannan ai kiran ciwone.

     Shidai be tankaminba Saima murmushi da yaketa saki bansan lokacinda naita wurgamishi hararaba,Mugun Yi yai kamar besan inayiba.


  Sai wajan azahar saiga haidar din yashigo lokacin harna farka barci naga ankuma samin wani ruwan,Kuka nasaka mishi ina fadin niya kaini gida lafiyata lau.

     Rungumeni yayi yana shafar kaina saidai fuskarshi awashe take sosai ni Saima naga kamar dariya yakemin,Abinda yakuma kular dani kenan.

    Jin sallamar umma da Abba yasani fiddo manyan idanuna waje ina kallonshi.

     Hannunshi yasa ya sharemin hawayen kamin ya bude kofar.


    Cikin tsananin farinciki ya rungume umman tare da sumbatar goshinta kamin yasaketa ya rungume Abbanshi idanunshi harsun ciko da kwallah.


    Shafa bayanshi Abban yakeyi tare da dan bubbuga bayanshi Sam basusan abinda yasameniba tunda ko jiya munyi hira dasu da dare.


   Takarda ya zaro cikin aljihunshi yaba Abban sannan yakoma gefe yana sakin murmushi gakuma kwalla cikin  idanunshi.


    Murje idanunshi Abban yafara kamin yai wani slow ya kalli gabas yai sujjada ta godiya ga Allah koda yadago kanshi ai tuni idanunshi sunfara zubar da hawaye abunda be zataba gashi ansamu da wuri wuri haka.


    Koda ya tashi wajan umma ya nufa yabata wata kyakykyawan runguma ai bansan lokacinda na runtse idanunaba,Shi kanshi haidar din kofa ya kalla yana sakin murmushi.


    Takardar ya mikamata sannan yakoma gefe yana hawaye yana dariya saikace sabon kamu.


Idanunta ta fiddo waje cikin farincikin da batasan irinshiba.

    Atare suka nufo guna Niko ai da sauri nakuma rufe idona ganin abban na neman kamo hannuna.

    Umma rungumeni tayi tana nanata yimin sannu yayinda Abban ya rikemin hannu yana shimin albarka.

     Tsabar mamaki tasani nai lamo kirjina na bugawa,Kaddai ace murna sukeyi banda lafiya?


    "Ruma me zakici yanzu?

   Maganar umma ta katsemin tunanin da nakeyi,Yamutse fuska nayi dan sosai nakejin wata rashin lafiya na Neman sakkomin,Banjin yunwa umma Ammadai fitsari nakeji.


   Kai haidar zoka ciremata tunda dama saura kadan,Zatadan zagaya.


Zagayowa yai saida ya sumbaci goshina sannan ya zaremin Allurar ya mikar dani tsaye,Wani irin jirine ya kwasheni nan na afka cikin jikinshi,Rungumeni yayi  sunatamin sannu.

   Saida nasami nutsuwa sannan ya rakani cikin bayin har tsarki da kanshi yaimin bayan yagama sakamin yatsanshi wai datti zai fidda humm, Nidai inajinshi dannasan fitinarshi ce haka kawai.


   Bamu wani jimaba umma tace muwuce gida kawai idan yagama aikinshi ya taho.


To shima Abban akwai likitan da zaigani akan matsalar matarshi,Danhaka dagani sai umma muka wuce gida.


       Nidai bazance ga murnar abinda sukeba danhaka bansan duk farincikin akaina akeyinshiba,Tana kitchen tana girki amma sai kiran waya yake tana fadin munsamu k'aruwa fa.


Tun inajinta sama sama har barci yai awon gabadani barcin danakeyinshi gwanin rashin dadi dan sosai nakejin banda lafiya yanzu ga tashin zuciya,Amma laifin kacokan na dorashi akan haidar ne tunda shine ya siyomin ciwon,Ina zaman zamana.



** ** ** ** **



   Yana zaune yana dudduba duk takardun da likitan ya ajiye aganshi in banda tsananin bugu babu abinda Kirjinshi keyi.

     Cikin sanyin jiki ya diresu kamin yace"Naga komai Dr.Ammafa nai mamaki danhaka nima aimin duk awon idan har lafiyata lau to tabbas waccen ta gida itama qalau take,Inko ansami lalurar ajikina to itama za ayi samu danhaka afaramin abinda yadace kamin insanar mata.


    Shikam Sam bega ribar auren da yayiba na wa innan mata dama ansha gayamishi saratu na 'yan biye biye musamman na samari yara amma beyi tunanin gaske bane tunda yanaganin wani lokacin da kanshi zaije Neman biyan bukatarshi amma saita nuna bata ra'ayi dole zai hakura.

    

       Duk da yana cike da damuwa hakan behana wani bangare na zuciyarshi matsanancin farinciki ba inama matar haidar zata fara haihuwar biyu biyu har saitayi sha biyu,Lallai daya kasance cikin farinciki matsananci Allah kasa kadda haidar ya biyoni rashin kwayayen haihuwa Ya Allah kabashi zuri'ah me yawa kuma me albarka.


     Wayarshi ya laluba ya dannama umman kira.

    "Alhaji lafiya kuwa shiru har yanzu?


" Lafiya lau maman haidar nakusa dawowa amma yame jikinnan kuwa?ina fatan  lafiya da sauki jikin ko?


"Alhamdulillah har yanzu barci takeyi zan jiraka ka dawo.

    Nan sukai sallama kiranshi na biyar kenan bayan rabuwarsu.



***          ***




Duk yanda taso ta kwanta tai barci kasawa tayi,Sabida wani irin mugun kaikayi dakecin naman gabanta.

     Ruwa me zafi ta tsiyaya ta nufi toilet harji take kamar wajan yazama ciwo ilai kuwa wankewar farko ta kwaso wani datti datti Wanda data kuramishi ido saitaga kamar hadda kananun tsutsotsi.

   Ahaukace ta dinga wanke wajan tana kuka tana nanata kalmar innalillahi wa inna ilaihirraji'un.

    Anan ta lalace wajan wanke wajan tana kuka da hawaye bata taba tunanin zata shiga hali irin wannan ba  Ashe Allah lokaci ya aramata.


    Duk wani Abu da tasan zata bukata tahadashi ta ajiye gara taje aimata aikinnan ko nawa ne ta kashe da wannan masifar datake  fuskanta.

Rumana 42




Koda Abba yadawo gidan kai tsaye bangaren hajiya saratu ya nufa domin Sam hankalinshi yaki kwanciya duk da dai anyimishi bayani beda cutar komai Amma gani yakeyi kamar cutar zata iya kamashi.


     Zaune ya taddata tanata kuka duk ta fige ta lalace bazaka taba cewa wannan hajiya saratun daka sanibace me shegen son gayu da dagawa,Duk ta sukurkuce tafita hayyacinta.


  Cikin sanyin jiki ya zauna gefen gadon har lokacin mamakin irin lalacewar datayi yakeyi.

   Numfashi ya sauke kamin yace"Bansan me zangayamikiba saratu bantaba tunanin zakici amanata irin hakaba Amma babu komai koda bansaniba tsawon lokaci ai gashi yanzu Allah ya nunamin sannan zai nunama kowa abinda kika aikata ko?


   Idanunta akode alamun taci kuka tace"Ka yafemin Alhaji hakika nayi kuskure sannan nayi nadama wallahi bansan su hajiya saude basu kaunataba saida wannan lalurar ta kamani ba halina bane zugarsu ce,Dan Allah kaimin aikin gafara alhaji.


    "Humm mutane sunjima suna nunamin cewa hadin kan da kukayi kunyishine domin Ku cutar dani da yarona ko wannan ciwon da yayi nasan cewa duk sharrinkune sannan kuka rabani da matata uwar dana wadda batajiba bata ganiba Dan Allah yau wa gari ya waya? Duk sharrinku bekoma akankuba gadai yarona ya warke matarshi hadda ciki, Ga matata ta dawo gareni,Bansamu cigaba ba?


   Kuka takeyi sosai nadama tagama baibayeta" Kayi hakuri alhaji na tuba.

    

    Girgiza kanshi yayi yayinda idanunshi sukaiwani ja sosai yakejin yana cikin damuwa Allah yasani yasosu kuma so na tsakani da Allah tosu domme zasu munafunceshi?Wani mugun Abu yaimusu da zasu sakamishi da duk wannan abubuwan?

    "Kinga illar biyema zuciya ba tare da tunaniba ko? Yau ina saude itace matata ta farko amma mugun halinta ya rabu alhalin batasami dukiyar da takema buriba,Sannan ina bilkisu itama tabar gidannan batare da taci dukiyar da duk nasan akanta kuke wannan masifar,Sannan gashi kema yau dinnan basai gobeba zakibisu kibarmin gida kamar yadda suma suka barshi.


      Kuka tasaka me sauti tana riko kafarshi,Gwanin ban tausayi tabbas tashiga tashin hankali saidai tasan bazai kuma yadda da itaba.


   Kwace kafarshi yayi kamin yace kidaina hadani da Allah saratu domin dole kibarmin gidana bazan kuma iya zaman aure dakeba,Amma zanyimiki alfarma guda daya anan shine zan baki naira miliyan biyu domin kije kai nemi lafiyarki sannan duk abinda yai miki anan bangarenki nabakishi ki dauka koda duka kayanne nidai fatana kibarmin gidana nima insami sukuni da nutsuwa.sosai    

    Tanaji tana gani tatashi ta fara hada kayanta lokacin yamma tafara kawo jikima.

   Rayuwa Kenan shiyasa akeso duk abinda mutun zaiyi lallai ya dinga tunanin megaba zatayi kamin ya aiwatar Sabida gudun danasani.


   Yau ina hajiya saude ina hajiya bilkisu ina ita kanta hajiya saratun duk sun kasance babu alhalin da rayuwarsu sunaji suna gani amma zaman gidan nashi ya gagaresu ga hajiya fatiman sunbari agidan kuma hadda yaron da tun aciki akaso kawar dashi yaugashi da lafiyarshi harma yana shirin ajiye iyali,Tabbas haka rayuwa take dama duk abinda hakuri bebakashiba to tabbas rashinya bazai bakaba.

     Allah be kaddara duk akwai haihuwa tsakaninsuba shiyasa dayaga ita fatiman Allah yabata saida ya shawarcesu tunda  babu wacce tai tsufan da za ace bazata haihuba akan duk me ra ayin barinshi kofa abude take amma sai suka nuna zasu iya zama dashi ahaka din,Sabida akwai mugun nufi duk cikin zukatansu.

    Yau duk suna ina Allah ya maidama kowacce aniyarta taga sakamako sunbar gidan alhajin ba tare da sunsami biyan bukataba.


   Allah ka kiyashemu jin kunya da aikin danasani.




***     ****    ***


Umma da kanta tatasheni  ganin yamma tayi sosai,Jikina duk ya yamutse duk banjin dadi nifa tunda  yakaini asbt shikenan naji kamar ya jawomin ciwon,Miyan bakina duk yaimin babu dadi.


Saida ta temakamin na gyara jikina sannan ta kawomin abinci duk da kadan naci amma naji dadin jikina.


Sai bayan sallar isha'i sannan saiga haidar yashigo shida Abba.

    Gaidashi nayi yayinda yaketa jeramin sannu da shimin albarka har nayi mamaki.

        Shiko gogan ai duk ya takure fatanshi kawai yasami kebewa dani yaji yaya meke tsalle.


    Ganin umma nata satar kallon Abba domin afuskarshi akwai alamun damuwa sosai,Saina mike tsaye ina cewa umma saida safe zanje nai wanka.


    Tare sukaimana saida safe,Har munkai kofa umma ta kira haidar din tare da mishi kallon gargadi Kamin tace "Kafa kula sosai kadda kaje kai aikin garaje kaji ko?


   Akunyace ya amsa mata da to yabar falon domin tuni ya fahimci inda ta dosa.


     Rungumani jikinshi yayi batare da yayi maganaba nima haushin ya jawo ciwo besani na kulashiba.



****



" Abban haidar lafiyanka kuwa?


    Hannuwanta Yakama ya rike lokaci guda hawaye suka cika idanunshi yafara saukar dasu domin dama tun tuni yakeson zubarsu amma Sam sunki saidai zafi da zuciyarshi taketa aikin yi.

    Cikin tashin hankali ta rungumeshi tana tausarshi Hankalinta yai masifar tashi batai tunanin hakaba yanda yau suka yini cikin farinciki,Dalilin samun k'aruwar da sukayi tokuma mezaisa yashiga damuwa yanzu?

       Damm kirjinta ya buga lokacinda ta tuna da maganar hajiya saratu to kodai angano tanada HIV dinne?

    "Innalillahi" Haba alhaji ka tashi hankalinafa ka gayamin meya faru?


 

    "Cikin wata sheshsheka yace Fatima banyi sa'ar matan Aureba Allah yaga abinda yagani dayahana sauran matana samun cikin haidar,Ashe duk ba masu kaunata baneba Dan Allah kadda ki gujeni na hakura dasu dama sauran mata nasan ke kadai kin isheni mu idasa rayuwarmu har zuwa lokacinda zamucigaba da kula da jikokinmu ko?


Rungumeshi tayi cike da tausayi tana lallashi,Daganan kuma aka koma lallasa duk da taso yafara cin abinci amma ina,Tsohuwar soyayya tatashi.




*****      *****


Kai tsaye saman gado ya direni kamin yace bari na hadamana ruwan wanka naji jikinki har yanzu da dumi ko?


Nidai ban kulashiba hasalima ledar dana hanga akan  mirror nake karema kallo bansan meyasa kwana biyu nakejina da kwadayiba.


   " Zonaimiki wanka baby saikici namane na siyomiki me dadi tunda yanzu kinkoma sarkin kwadayin


     Bakina atunzure namika mishi hannun Yakama da kanshi ya wankeni tsaf yanayi yana lagudar jikina Dan sosai nakuma canzawa fatata harwani sulbi takeyi balle daya shafamin sabulu ajiki.


    Saida yaga ina niyyar samishi kuka sannan ya daurayemin jikina,Shima yayi.


    Doguwar riga kawai nasa nakoma gefe ina jiran yagama shafarshi yabani naman Dan gaskiya kamshinya ya hanani sukuni ma.


    Da hannuna naci ban tsaya saiya baniba,Saida naji  cikina ya cika sannan muka wanko baki yana rike da hannuna har zuwa gado saikace makaho da Dan jagora.


         Sosai ya nunamin son kasancewa dani,Nikuma duk sainaji tsoro musamman danaga yanda yake rawar jiki saikace yaune zaifara sanina.


    Hannunshi na rike gam ina numfashi ya haidar kadda muyi haka nasan da zafi zakaimin.


     Muryarshi ta canza sosai yace a a babyna yau bazakiji zafiba kuma kadan zanyi ainasan baki da lafiya ko?


    Nidai shiru nayi Dan sosai yake aikamin da manya manyan sakonninshi Wanda bansan lokacinda ya rinjayeniba.

      Saidai me? Lokacinda tafiya tafara nisa sai kawai nafara yunkurin amai dan sosai nakejin yana birkitamin hanjin cikina dole aman yataso.


    Bazai iya kyaleniba adaidai lokacin danhaka matseni kawai yayi ajikinshi  yanacigaba da Neman nutsuwarshi.

Rumana 43



    Yunkurin aman da nakeyi saiya dingajin ai kamar wani tallafi nake bashi nan da nan yakuma gigicewa surutu ko ai koshi baisan abinda yake fadiba.


    Saida ya sami nutsuwa sannan ya rungumeni yana maida naumfashi,Banjin zafin danai tunanin zanji ammafa Jikina duk ya bige.

      Saida ya tabbatar da na huta sannan ya tashi dani ajikinshi mukai wanka,Idanuna har rufewa sukeyi Sabida barcin da nakeji.

    

    Matseni yayi sosai ajikinshi yana shafar marata lallai dole ya godema Allah domin yaimishi baiwa me tarin yawa.


    Da alama tunani yafada me zurfi ammafa ko ya na motsa saiya jijjigani koya shafa bayana koya Dan bubbuga alamar lallashi.

    Kamin wani lokaci wani zazzafan zazzabi ya rufeni.

     Jiyai hankalinshi yatashi duk da yasan matar dakeda k'aramin ciki babu kalar yanda laulayi be zuwar mata ammadai yanajin tausayin halinda zan kasance.

      Yanaso yabani magani amma beson tashina barcin dole ya hakura Sabida beso intashi kilama insakamishi kuka.



   Da Asuba.

Saida ya tabbatar da natashi sannan yafita masallaci tare da rufe kofar ta baya Dan yanzu sosai yakejin tsoron barina ni kadai tunkan abinda ya faru.

     Ina gama sallar na gyara jikina na koma gado tare da daukar madarar da muka rage da dare.

   Koda yashigo harna kusa shanyeta gaisawa mukayi kamin ya amshi  kwalin ya ajiye ya maidani cikin jikinshi yana sunsunata,Kirjina kamar zai fito tsoro nakeji kadda yakuma cewa zai lamusheni da asubar nan danna lura yanzu yakoma kamar maye.

    Tun Ina jin shi yana tabe tabenshi ajikina har barci ya rinjayeni shi kanshi bansan lokacinda barcin yai gaba dashiba.


     Wayarshi ta ishemu da ring dole duk muka tashi,Sumbatar goshina yayi kamin yace sorry antasheki ko? Ina zuwa yanzu ummace nasan kila tana waje.


    Tashi nai da kyar cinyoyina duk sunyimin nauyi,Wanka nashiga dannasan yana dawowa cewa zaiyi zaimin kadan daga aikinshi kuma nasan wankanshi yanda yake.



   "Aliyu kana kallon lokaci kuwa? Halan bazakaje aiki ba? Cewar umma.


    Sumarshi yadan shafa kamin yabata hanya" Ummana makara mukayi ne yau shiyasa amma dama sai 9 zanshiga asbtn.


   Zama tai kan kujera tare da ajiye kwandon abincin dake hannunta,Tasomin inta induba jikinta nima da wuri zanfita zanje amsar kayan sa ranar diyar hajiya Aisha ne.

     Baki ya tabe kamin yace umma wannan kwailar yarinyar harta isa aure?


     Harararshi tayi,Kamin tace ai kai sainaga babbar mace kake aure ba kwailar ba.


    Dariya yayi ya shige bedroom dinmu koda yashiga dakin ai harna fito ina tsaye ina tsane ruwan jikina.


    Rungumeni yayi tare sa sumbatar bakina "Amarya kintashi lafiya ya akaji da dawainiya?

.   murmushi kawai nayi tare da kwace jikina dannaga yana nema ya kauce hanya,Shiya temakamin nasaka kaya sannan na sanya hijab na nufi falo wajan umma shikuma yashiga wanka.


Rungumeni tayi kamin tace sannu Ruma ya jikin naki?

    

Alhamdulillah Umma naji sauki sosai.


" Masha Allah sannu ga abinci kici ki koshi anjima nima fita zanyi.


Marairaicewa nayi kamin nace umma Dan Allah zanbiki daya tafi aiki nikadai za abari fa Dan Allah.


    Murmushi takuma kamin tace keda bakijin dadi ruma?

   "Naji sauki umma Allah zan iya zuwa.


      " To ai shikenan saiki tambayi mijinki idan yabari saimuje.



    Yana shigowa zamanshi ya gyara tare da dibar abin karin yanayi yana kallona nikuma kunya ta hanani motsin kirki.

   

     Saida ya kammala sannan nace zanbi umma unguwa ya haidar.


   Banza yai dani irin besan da maganarba.


    Umma na fita na koma kusa dashi Dan Allah ka temakamin nima yau infita gari Dan Allah.


  "Kinga rumanaa banason Neman fitini fa! Taya zakice zaki fita alhalin kinsan bawata lafiyar kirkice dakeba kokuwa so kikeyi kuje a jijjigoki ki dawo ki kwanta?


    Wani irin bakin ciki da takaicine ya lullubeni Wannan ma ai wulakancine shikenan ni cikin gida zan dawwama idan lokacinda beda lafiya banje ko inaba yanzu ma babu inda zandinga zuwa kenan,Kumama idan ciwone ai shine yajamin shi tunda da lafiyata lau.


    Bankuma kallonshiba na dukunkune cikin hijab dina nacigaba da kukana tunda nasan bazanyimishi dole ba.


    Tashi yai ya wuce daki ya gama shirinshi niyyarshi yabarni inta kukana tunda nima na iya Neman rigima acewarshi,Saidai Sam jiyai yakasa fitar ma,Wata zuciyar ke tunamishi rumace haidar tafi karfin wani yasata kuka agabanka ma balle kai kasata.

     Dagoni yai jikinshi  ya rungume, Haba rumana menene abun kuka kuma daga magana iye?

     Cikin sheshsheka nace nima bansaniba amma ni shikenan bazan dinga zuwa ko inaba dole saida lalura? Tunda aka kawoni gidannan bantaba zuwa ko inaba ko gida so daya nabata zuwa shima dakilin maganinba ne sannan koda ka warke banje ko inaba saida banda lafiya yanzukuma umma zanbi bani kadai zanjeba ka hana kumafa kaima aiki zaka ni kadai za abari gidan kenan?


    Bakinshi ya manne da nashi yana tsotsa harsaida naji yana Neman zurmawa sannan nai saurin dafemishi hannuwa,Idanunshi sun sauya yace naji Ruma nakuma fahimceki kiyi hakuri  bazan kumaba kinji? Gidama insha Allah wannan weekend din zamuje kiyi hakuri tashi ki shirya to.

      Mikewa nai zuciyata cike da farinciki amma Dan kadda yagane saiban nunaba, Har zan wuce yawani jawoni jikinshi tare da marairaicewa haba mana nafa baki hakuri to kisaki ranki mana,Koso kikeyi idan naje aikin inkasa yi?

    Hawayena na share tare da danyin murmushi,Kudi ya damkamin ahannuna gashinan ko zakiga wani Abu dazaiyi miki kinji ko?

   Godiya nayimishi sannan yabar gidan ajiyar zuciya na sauke kamin infara taka rawa Dan gaskiya naji dadin barin da yayi koba komai nima yau naga gari kuma ya ganni ai.


    Yana tafe yana murmushi kai mata kenan iyayen rikici,Ita ruman da yakeganinta shiru shiru Ashe itama ba kanwar lasa bace kallifa yanzu daga magana amma takoma gefe tasaka kuka.




*** *** ****


Sosai naji dadi fitar da mukai da umma domin takaini gidan danginta da yawa inda sukaita nunamin kauna kamar zasu cinyeni awannan tafiyarnema nafara tunanin anya ba cikine daniba domin addu'ar da duk sukebina da ita alamace ta lallai akwai ciki jikina.

      Umma babu wani kunya da kanta take fadin ai ansamu k'aruwama.


   Munje gidan kayatattun kawayenta 'yan gayu kamarta  nasami abin arziki da yawa musamman kayan gyaran jiki dana oga uban gayya.

   Nidai ai iyakata murmushi danni inajin kunyar umma sosai.


Sai yamma likis muka koma gida itama umma taimin siyayyar kayan kwalam sosai acewarta wai duk abinda nakeso inci kawai indai hankalina zai kwanta.


Kwanciyata nayi akan kafet dinta duk da inaji tana fadin lallai kadda inyi barci Sabida magriba tataho amma ina jikina kwanciyar kawai yakeso.


Tsaye tai saman kaina tana sakin murmushi tare da jeromin addu'o,I cikin zuciyarta mamaki takeyi wai haidar dintane yaima mace ciki lallai Allah shine gwanin hikima.

Rumana 44



Shigowar Abba gidan ya tilastamin tashi domin dama har anfara kiran sallar magriba.

    Tashinai zaune ina murje idanuna sannan najawo glass dina na saka na gaidashi.

    Be amsa gaisuwarba sai sannu dayaita jeromin kamin yace"Kinbi ummanku yawo aigashinan duk kin gaji ko?


   Murmushi kawai nayi tare da sadda kaina k'asa.


"To sannu,Allah yaimuku albarka yabaki juriya da hakuri Ya Albarkaci zuri'arku.

     Ahankali na amsa da amin kamin umma ta k'araso wajenmu,Sannu da zuwa taimishi kamin ya wuce dauro alwala cikin d'akinta.

   Kallona tai " Tashi kije kema ki shirya kamin yadawo saikuci abinci kinji ko? Idan kuma akwai abunda kike buk'ata saiki gayamin ga tsarabarkinan cikin Leda karki manta.


     Saida nai wanka sannan nayo Alwala banda hautsinawar ciki babu abinda ke damuna.

   Saida na idar da sallar sannan na zauna lissafin lokacin al'adata,Cikin ikon Allah naga ai duka kwana takwas na kara shine alamun cikin kenan?

    Jinai idanuna sunciko da hawaye kenan tun randa haidar yafara kwanciya dani ya zubamin cikin da amincewar Allah, Sai lokacin na tuna abinda yaitacewa wai be shigeniba rakine kawai kalar nawa, toko yina biyune dagayi sai ciki innalillahi yanzunan cikin cikina akwai kwayar halittar mutun? Kenan shiyasa naga su umma sunnunka kulawar da suke bani? Kai ko haidar din kulawar dayake bani yanzu tafi tada nesa ba kusaba.


      Idanuna na lumshe inajin yanda cikina da kirjina keta zafi Sabida tashin zuciya.


    Da gudu na mike nai bayi aiko nan nafara sheka amai gwanin ban tausayi dama kuma nacika cikin da ruwa danashiga wanka.


    Tundaga falo yakeji kakarina da sunan inna danake kira tsabar wahala,Fatali yai da kayan hannunshi ya nufi inda yakejin sautina da gudu.

     Bedamu da yanda nabata jikinaba ya rungumeni jikinshi yana shafar bayana sannu yake jeramin cike da tausayi.


     Kuka na sakamishi ina kuma shigewa jikinshi, Dan sosai naji na galabaita dagayin Aman.


    Shiiii, Sorry yi hakuri kinji yanzu zakiji dadi tunda kinyi aman kinji sannu.


  Rigar ya ciremin ya watsamin ruwa sannan na dauro wata alwalar Sabida isha'i ta k'arato.


  Shima wankan yayo bayan ya zaunar dani gefen gado.

    Zama yai kusa dani bayan ya fito ya riko hannuna yanadan matsawa "Sannu kinji ina kemiki ciwo yanzu?


    Kaina kawai na girgizamishi wasu sabbin hawayen na ziraromin.


   Jiyai duk hankalinshi yatashi ko wani mummunan Abu ke damuna,Matseni yayi jikinshi yana shafar bayana,Kiyi hakuri kinji gayamin mezaki yanzu in samomiki kadda dare yayi ko?


   Jinai kawai bakina ya furta tuwo zanci shi nakeso.


"Idanunshi ya fiddo kamin ya shafa kaina" Tuwo Ruma?

       Cikin shagwaba nace eh ko bazan samuba?


   "A a jira insa kayana inje wajan umma nidai wallahi bansan inda zansami tuwoba yanzu ni nama manta da munada nau'in abinci mesunan tuwo jira ina zuwa.


    Kwanciya nayi tare da lumshe idanuna,Inajin shi ya sumbaci goshina lokacinda zai fita.


    

    Cikin damuwa  ya k'arasa wajan umma.

    Zama yai yana sauke numfashi iyayen duk suka bishi da kallon kauna,Kamin umman tace " lafiyarka kuwa?


     "Ajiyar zuciya ya sauke kamin yace " Umma ruma tafara amai duktai laushi kuma wai yanzu tuwo zataci.


     Wata kabbara Abban ya dauka kamar meshirin kiran salla duk suka bishi da kallo kamin ya kauda kanshi  yana murmushi ganin yanda duk suka zubamishi ido.

     

     Jinjina kai umman tayi kamin tace to yanzu ina zamu samu tuwo? Indama inada garine sai inyimata ko?


  Shiru sukai kowa da tunanin da yakeyi,Kamin Abban yace bari inje wajan malam habu megadi nasan baza a rasaba tunda ina gani yaranshi na kawomishi wani lokacin.

    Bayan fitar Abban sai ya lalubo wayarshi ya dannama harun kira, "Kai ango yane?

    Cikin basarwa yace oho maka Dan Allah yau hajiya tayi tuwo?


Wani uban ihu Harun din yayi kamin ya tashi Yakama rawa duk da cewa shine Wanda ya tabbatar da samun cikin amma beyi tunanin za afara wannan artabun da wuriba, Shi kanshi yanason aure to Amma daya tuno irin wahalar da yayunshi kesha wajan laulayi da yanda mazansu ke zarya tsakanin gidansu saiyaji kasala da tsoro Dan kaf yayunshi babu meyin laulayi me sauki watama saidai ta dawo gida.

    "Hello kana jina? Cewar haidar jin Harun din shiru.


  " Eh inajinka,Aikasan hajiya bata rabo da tuwo bari inkawo yanzu kace babynmu me karfine tunda yafara bukatar tuwo tun yanzu.

 

   Kallon Umma yayi wacce ta zubamishi ido tanajiran taji ansamu kokuwadai tatashi ta saba hijab.

     Cikin Dan basarwa yace umma Harun zai kawo yanzu.


          Saida me gadi ya idasa addu'anshi Sannan Abban yaimai bayanin abinda ke tafe dashi.

    Cikin farinciki malam habu yace Alhamdulillahi,Ashe munsamu k'aruwa to Allah ya inganta yasa arabu lafiya bari inleka gidan nasan baza a rasaba insha Allah.


   Godiya Abban yaimishi Sannan yakoma cikin gida bayan yaji megadin ya rufe kofar gidan tabaya.



Wata matsanciyar sha'awar tuwon ta tasomin jinake kamar idan banciba zan mutu,Hijab dina na sagala na nufi wajan umma ina kuka ko fahimtar haidar din yana ciki banyiba Sabida yanda idanuna suka rufe.

  

   Tuni umman ta mike jikinta har rawa yake haka Abba da haidar, Jikinta nashige ina sauke numfashi.

     Lallashina tafara kamin tace menebne?

    Cikin sheshsheka nace umma nace zanci tuwo amma har yanzu bedawoba nikuma yunwa nakeji cikina harya fara ciwo.


   Kusan atare Abba da haidar din suka mike daalama jin cikina yafara ciwo yasasu rudewa.


    Atare suka fice daidai lokacin Megadi yashigo da k'aramar kula hadda hajin jego.

    Abban ya karbo sukaimai godiya atare suka dawo falon har lokacin umma na rungume dani tana lallashi bakinta har kunne surukarta tafara laulayi.


   Kular Abba ya ajemin tare damin sannu,Ko jiran umma data tafi dauko filet banyiba na bada yajinnan nakama cin tuwon kamar Allah ya aikoni ni kaina bansan inacin tuwo hakaba Dan damacan bawani damuna yaiba.

    Hatta 'yan kasusuwan dake ciki saida na taunesu tas Sannan nai gyatsa wani irin sukuni da kwanciyar hankali naji yana saukomin,Bansan lokacinda na lumshe idanuna ina murmushiba.


Sukansu dake kallona ko wanne sai fuskarshi ta cika da murmushi musamman Abba Wanda har wata kwalla ke tarar mishi cikin ido Anya befi haidar son cikinnan ba?


    Saida nagama hutuna sannan na bude idanuna aiko wata matsananciyar kunya ta kamani ganin yanda duk suka zubamin ido suna kallona.

   Boye kaina nayi cikin cinyoyina ina murmushi saikace banice nagama kukaba.


Harun ne yashigo falon,Duk aka gaisa sannan ya zauna na gaidashi shima bakinshi har kunne yakemin sannu kamin ya ajiye kulolin dake hannunshi.

    Tare duk suka fice Sabida sallar isha'i da ake niyyar kabbarata.

    Nima anan nayi sallar wajan nakoma na zauna jin cikina nakeyi har kirji Sabida yanda nai cin tsiya to ban sababa ni bammasan nayiwannan mugun cinba saidaga baya danaji cikin yaimin wani hake hake.


Harun wucewa yai gida Abba kuma fita hai haidar ne kawai yadawo kuma nan wajan umman yayi zamanshi bayan yaci abinci suka dasa hira,Nidai inajinsu kawai.


    Wani uban nama Abba ya dire agabana sai baza kamshi yakeyi,Yace gashinan Ruma kici  ki koshi megadi nabiya Wanda kika cinyemai saina karo miki.

     Boye kaina nayi ina dariya,Suma duk dariyar sukeyi.


Haidar ya daukar min ledar da kulolin tuwon da Harun ya kawo mukai bangarenmu.



***          ****



Hanani cin naman yayi wai cikina zaiyi nauyi da yawa Saidai na wanko bakina nazo kusa dashi na kwanta.

 

    Mun kwanta shiru naji babu wani bayani da alama yau yayi niyyar barina sainaji duk babu dadi bansan abinda yahau kainaba naji kawai shinake bukata.

     Kirjinshi nafara shafa Ahankali ina lumshe ido aiko nan da nan bugun zuciyarshi ya sauya amma danya tabbatar saiya kama hannuna ya rike.

   Kukan shagwaba na sakarmishi tare da murza kafafuna cikin nashi domin dama aharde suke.


    Rungumata yayi yana jijjiga tare da furta sorry kinaso ne?


Kuma shigewa nayi jikinshi batare danace komaiba saidai salon danakemishi shiya tabbatar mishi da abukace nake domin bantaba kwatantamishi hakanba.


Idanunshi alumshe yace"Ruma karfa ki amayemu da tuwonnan wlh!!


    Nidai banza nai dashi shima dole yai shiru yafara biyamin karatun danakejin shi kadai zangane alokacin.


     Saida tafiya tai nisa sannan nasakamishi kuka,Aiko yanajina amma yai biris saima murmushi dayasaki danya lura rigimace kawai irinta masu yaronciki.



Post a Comment

0 Comments