QANGIN BAUTA HAUSA NIVELS cmplt

 *بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



 😭KAN GIN BAUTA😭


P1


By maryam dangi 


09038706670




Bushe bushe ne ya cika harabar gidan sarautar inda mutane maza da mata suke ta kai kawo ko ba a gaya maka ba kasan tabbas akwai abin da yake faruwa a cikin gidan 


A cen gefe guda kuwa wasu tarin manyan motocine wanda suka sha ado da kayan kyalli tun daga nesa suke dauke ido 


Wani bafade ne naga ya nufi motocin inda kuyangi suke binsa dauke da tire wanda firanni masu launin ja da yalo suke cike a cikin sa 


Motar da tafi ko wacce kyau bafaden ya nufa tare da sa hannu ya bude tare da kirari wanda ke fasa kan duk wanda akewa 


Kusan minti biyu da bude kofar amma babu alamun akwai mai futowa acikin motar 


Kafin wani lokaci kuma kaface tafara butowa waje wacce take lullube da takalmi wanda aka yishi da kashin dawisu 


Nan da nan kuyangi suka fara watsa fure kafin wani dogari ya bude wata katuwar laima wacce gaba daya ta rufe wadanda suke ciki 


A hankali gangar jiki tafara futowa nan waje ya rude da kide kide da bushe bushe masu kirari nayi masu rawa a cen gefe nayi 


Masha Allah abinda kowa yafara furta wa kenan a lokacin da fuskar wanda yake cikin motar ya futo 


Ba kowa bane bace yarima adnan wanda Allah ya tsara masa halitta mai tsananin kyau 


Farine tas dashi babu wani alamar wahala a fatarsa inda dogon hancinsa yay daidai da dan matsakaicin bakinsa sexy eyes gareshi wanda ko yaya yai dariya sai kumatunsa sun loma ciki (dimple) 


Nan matan da ke wajen suka dibibice domin yarima adnan ba kowa ne yataba ganinsa ba atta hotonsa ba kowa ne yake kagani ba sai dai labarin kyaunsa da yake ta yawo a gari wannan da lilinne mutane suka cika a gidan sarautar domin kashe kwarkwatar idonsu domin wasu yan matan tun kafin so ganshi suke tsunduma a cikin soyayyar sa .


A hankali ya fara tafiya ya nufi gidan sarautar inda fuskarsa take a murtuke babu alamar fara a nan da nan yan matan wajen suka sha jinin jikin su domin a dade da sanar da su yarima adnan dan holewa ne ko kadan baya ragawa shakiyanci indai harmar matane to shifa babu mai dakatar dashi kuma duk tarbiyar ki baki isa ki iya bijirewa shukumancin sa ba sai dai in baku haduba wannan dalilin ne sarki ya turashi Malaysia yay karatunsa yanxu kusan shekarar sa goma acen sai yanxu Allah yay kammala warsa ya dawo gida nigeria 


Cikin izzah ya cigaba da tafiya cikin gidan sarautar 


Wani katafaren waje aka nufa dashi inda aka kawatashi da decorations masu matukar kyau 


Sarki yana hangoshi ya mike yana mai nuna farin cikinsa a fili 


Nan fulani ma mahaifiyar yarima adnan itama ta tashi tsaye ji take kamar ta jnyo shi kareta kafin yakaraso zabar farin ciki 


A hankali ya karasa wajen iyayen nasa ya rungomesu baki daya Nan wajen ya kara rudewa da hayaniya ta mutane domin kowa ka gani a wajen farin ciki ne dauke a fuskarshi 


Kujera ya zauna wacce aka dana deta dnshi yana gefen sarki mahaifin nasa kenan 


Rawa sosai wasu mata suke zuba wa ta koroso wacce tai matukar daukar hankalin muta nan wajen 


Yarima adnan yana zama kansa ya kai kun wannan masu rawa nan hankalinsa yay matukar tashi yafara goce goce sarai sarki ya lura da yana yinsa kasa kasa yay da murya yace please my son kar ka bani kunya a bainar jama a 


Idon yarima ya kada yayi ja sosai kafin ya dan gyara zama shima cikin kasa da murya yacewa mahaifin nasa I’m okey dad 


Kawai gada kai sarki yayi domin tabbas ya lura da yaron nasa 


Wani bafade ne yabada umarnin kowa ya tsaya domin ayi bayanin abinda ya tarasu 


Nan wajen yay tsit kamar ruwa ya cinyesu kafin bafaden yay magana wata murya mai sautin dadi ta bugi kunnuwar mazauna filin nan kowa ya daga ido dan ganin su waye suka shigo a nakare haka 


Matane su biyu wacce dayar zata kai shekara arbain da daya ita kuma dayar matashiyar budurwa ce shekaraunta baza su wuce goma sha huduba 


Kyawa wane sosai duk da kana ganinsu kasan tabbar wiya ta gama ratsa fatar jikinsu to amma hakan bai hana tsantsar kyahun su ya baiyya ba ko wacce a cikinsu kayan jikinta yay matukar kodewa inda dan kwalayen kansu ma ya banbanta da tufafin jikinsu 


Cen gefen da aka tanada domin bayi suka nufa domin har yanxu basu kai matsayin kuyangi ba 


Tunda suka shigo yarima ya zubawa yar budurwar yarinyar ido ko iftawa babayi domin gaba ki daya shi tunda yagama zagaye kasashe kala kala bai ga yar karamar yarinya kamar wanan da irin wannan kyawawan halintun ba dan gani yake ko ita tai aka ce ta zana kanta to ba ta isa tai zana kamar haka ba wani shu umin murmushi yayi wanda shi kadai yasan ma a nar hakan 


Dogarin ne yafara masifa 


Ke Abu wannan wanne tsabar rashin kirki ne irin naku wato ke da yarki kun raina kowa kun karya doka tun jiya aka ce idan har yarima ya riga kowa zuwa to kar kowa ya shigo wato ku baku jiba har saida yarima ya dade da zama saku kwaso kafa kamar aljanu ko zo ku zauna to wallahi sai kun karbi wannan hukuncin karya dokar domin baza mu jure wannan cin fuskar ba 


Wacce aka ambata da Abu ko uffan bata ce ba domin tabbas tasan sun karya doka sai dai babu yarnda zasuyi dole ne su karya dokar 


Nan dogarin yay tsaki ya cigaba da jabinsa kamar haka 


Kamar yanda kowa yaya sani wannan itace rana ta farko da aka shirya wannan gagarunar walima domin taya yarima adnan murnar kammala karatunsa da yayi tsahon shekara goma kenan inda wasunkun anan sun sanshi wasu kuma basu sanshi ba dan haka talakawan gari kuma yau zaku ci arziki kubar arziki inda sarki da fulani suka daukewa duk wata baiwa aikin kwana uku domin nuna farin ciki ga dan nasu 


Ga abinci nan kala kala wanda nasan da yawanku babu wanda yataba cin irinsa to yau Allah ya baku dama dan haka kowa yacika cikinsa kafin masu wasa su fara 


Nan fa waje ya rude domin kuyangin n wajen ba karamin jin dadi ne ya lullube suna ace an dauke musu aikin kwana uku 



Shidai yarima tunda ya zura wa matan nan ido bai dauke ba domin wani shauki ne yake dibansa shi har ya gaji da zama a wajen domin yana so su zauna da wannan bafaden mai magana

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



😭KAN GIN BAUTA😭


P2



By maryam dangi 


09038706670




Haka bayi da kuyangi kai har da talakawan gari tabbas yau sunsan babbar ranace garesu domin sunci sunsha sun gode Allah 



Sosai anyi shagali dan dai kusan sallar magriba aka tashi daga walimar 


Nan fadawa suka raka sarki tare da fulaninsa uwar gidan sarkin kenan mahaifiyar yarima adnn 



Shima yarima adnan raka shi part dinshi akayi domin huce gajiya 


Bayan yan rakiyar yarima sun watse yarage daga shi sai wannan bafaden sai kuma wasu kuyangi 


Nan yarima yay wani kallo wanda ya nuna alamun yanaso kuyangin du bashi waje 


Har wannan bafaden ya mike zai futa yarima ya dawo dashi


Cikin wata dadda dar muryarshi ya dubi wannan bafaden yace ko kasan dalilin da yasa nake nemanka 


Cikin girmamawa wannan bafaden ya ce aa ran yarima ya dade 


Nunfashi ya fesar kafin ya cigaba da cewa 


So nake kafadamin wadanan matan biyu su wanene wadanda suka zo daga karshe 


Ran yarima ya dade wallahi wasu sabbin bayine daga jauharar niger aka siyoso yau kusan satinsu uku kenan ranka yadade 



Mikewa yarima tsaye yay kafin yace to naji ka ambaci Abu acikin su wacece abun kenan 


Ai ranka ya dade ita din war wannan yarinyaar itace Abun  



murnushi yarima yayi kafin yace to ita yarinyar ya sunanta 


shuru bafaden yay yana nazari alamu kamar sunan ya kwanta masa


cen ya nun fasa yace ita kamar fati take ran yarima ya dade 



yayi kyau yarima ya fada sannan yace yaushe ne ake yanta bayi?


ai sai nan da kamar sati guda za a yanta su 



okey to idan lokacin yazo inaso a saka fatima acikin list 


da sauri bafaden ya dago ya dubi yarima wanda yake tsaye a knsa 


ran yarima yaa dade ai sai bawa ko baiwa tayi shekara biyar ake yanta ta a tsarin wannan sarautar 


wata tsawa yarima ya dakawa bafaden 

sannan yace to ni nace a yanta ta 


tashi ka bani waje


da sauri bafaden ya fice yana mai jinjina kai domin wannan yarimar yadawo zai canza wani tsari daga gidan sarautar



yana fita yarima ya rage kayan jikinsa yafada toilet yay wanka nan ya nufi lafiyayyan gadonsa ya shinfede a kai yana mai lumshe ido 



Nan wayar sa. Ta fara ruri wanda har karar ta fara damunsa dauko wayar yayi ya duba scream din wayar priya sunan da ya gani kenan wani tsaki yaja ya ajiye wayar cen gefe wata yar india ce ita priya din bai gama tinanin ba ya garajin wayar tai ruri tsaki yay ya dauko wayar yasata a silent domin bacci yakeson yi cikin minti da bai wuce goma ba bacci yay gaba dashi 




Cen bangaren sarki kuwa bayan an rakashi inda Fulani take gefensa zaune kan gado 


Kallonta yayi kafin yace Fulani shin kin lura da yaronan a wajen walima 


Dan girgiza kai Fulani tayi cikin rashin Jin dadi tace ranka ya dade ai tuni ba lura dashi wallahi yaro kamar bunsuru shi babu damar yaga mace sai hankalinsa ya tashi gaskiya bazai yuhu ba dole Ni nazata ai zai canza halinsa zuwa sa karatu a kalla yarima yanxu zai kai shekara talatin da biyu amma ace babu nutsuwa tare dashi gsky dole ne mu bude masa ido ya futo da matar aure ya aura 



Dan murmushi sarki yayi sannan yace eh gsky kuma Fulani kema da laifinki domin in baki manta ba kusan shekara goma yarima ya taba kawo matar d zai aura amma kika ki yarda 



Hmmm to amma kasan cewa yarima daga wanne gida yake karka manta acikin masarautar kano babbar masarauta ce shi kuma yaje ya dauko cen wata yar mai gadi wai zai aura kaima kasan abune wanda bazai yuhu ba dan sarauta sai yar sarauta 



Wata iska sarki ya fusar ta takaici sann yace 


Fulani karki manta kinafa da abokiyar zama wacce itama tana da yaro wanda kasa yake da yarima adnan kuma tuni yanzu yana da iyali yaya biyu gareshi kuma shima ai yar talakawa ya aura amma menene ya rageshi??



Ran fulanine yafara bace tace to in har Akan yarima ya auri yar talakawa tabbas bazai taba aure ba sai bayan raina tana gama maganar ta mike ta wuce part dinta domin dama sarkin ba a dakinta yakeba 


Girgiza kai yayi sannan ya shige toilet yay wanka tare da dauro alwala

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*




😭KAN GIN BAUTA😭



P3



By Maryam dangi 


09038706670



Ban garen bayi kuwa bayan kowa ya watse daga wajen walimar cikin farin ciki Dan dauke musu nauyi da akai na tsawon kwana uku 


Yan mata wajen su biyar wadanda suka kasance suma ma aikatan gidanne 


Suna tadin duniya wata daga cikinsu ce tace 

Wai ku Dan Allah lokacin da kuka ga yarima adnan bakuji komai a ranku ba 


Ta gefen wacce tai maganace ta dariya tace yoo ke kaure me kuma zamuji arammu banda abinki kawai dai ko bamu fada ba ma munsan hadadden gaye ne 


Tabe baki wacc aka kira da lauren tayi tace aa wlh ai ni tunda naganishi naji girjina yana bugawa da matukar karfi wanda ya tabba ina sanshi kunsan fa Dan holewa ne wannan dalilinne ma tunda saura kwana biyar a yanta mu to xanyi duk kokarina na zama ma aikaciyar yarima adnan domin nima na dan kwashi rabona 


Gabaki daya suka kwashe da dariya da tafawa 

Daya daga cikinsu tace tap to wlh laure baki da fasalin da yarima zaki rudeshi kallekifa kamar andaurawa kuka zani 

Azuciye laure ta harari mai naganar kamarya an daurawa kuka zani banason iskanci ai wlh yanxu an fi yayin irinmu Aikin banza ni banson habaici a haka llaure ta mike ta barsu a gurin domin ta fuskanci kamar za a iya rigima in tacigaba da zama 

Tana wucewa suka kwashe da dariya tare da mikewa suma su wuce

Dan lokacin sallah magriba tayi 


Da tafiya da misalin karfe 11am yarima yana kwance kan wata dadduma mai maatukar laushi babu komai jikinsa sai Dan karamin wando kuyangi ne kusan su shida suna gefensa wasu NA shafa masa kafa wasu ya wasu kashin kansa 


Shikwa gogan naka sai motsa jiki yake dan bakaramin jin dadin tausar yake yiba duk da a bokace yake Dan shi rana dai dai ne baya neman mace amma kuma ya sa a ransa bazai nemi baiwa ko kuyanga ba dama duk masu masa hidima amma tabbas zaiyi romace dasu 


Kuyanginan suma jikinsu sai rawa yake suna ta faman shafe jikin yarima adnan inda daya daga cikinsu tafara wuce gona da iri inda ta dinga mika hannunta har cikin wandonsa nan fa tafara baro aiki inda sandar yarima adnan tafara kai kawo a cikin wandonsa 


A hankali yafara lumshe ido yana mai kara baza kafafunsa nan ta Kamo tagwayensa wani numfashi ya mai karfi wanda ya janyo hankalin matan da ke gefe nan suka lura da abinda yasa yarima numbashi 

Dagowa yayi da jajayen idonsa wanda ya nuna alamun tabbas yana bukatar mace daya bayan daya yafara binsu da kallo kafin gaba daya ya sallamesu 

Ficewarsu ke da wiya da dauko wayarsa nan ya kira wata girlfriend dinshi wacce sukai karatu tare 

Tana picking taga babu komai a jikinsa nan taga sandar nan a tsaye kamar soja 

Murmushi tayi tace babyna yadai 

Kedai bari sakina wlh kinganni hankalina a tashe yake wlh 


Dariya tayi tare da fadin sweetheart ai nasan matsalar ka but yanxu mekakeso 


Shafa kai yayi tare dafadin kema kinsan menake bukata kawai if are you free na aiko yanxu a dauko ko 


Murmushi tayi okey ba matsala ina jira 


Thanks yarima yafada 

Nan sukai sallama ya kashe wayarsa

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



😭KAN GIN BAUTA😭


P4



By Maryam dangi 



09038706670



Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba 


THIS PAGE IS FOR YOU MY LOVELY SISTER RUKEE ZARIA INA YINKI OVER OVER❤️❤️❤️




Da rangwada sakina ta shige dakin yarima adnan 


Kwance ta sameshi bisa lafiyyen gadonsa mai matukar laushi ya kifa Kansa a kan filo inda ya ratayo hannunsa bisa wiyansa 

Salamar sakina ce tashi juyowa a hankali inda ya mike zaune tare da bude hannayesa yana mai nuna farin cikin ganinta a wannn lokacin

Murmushi sakina tayi inda tafada kirjinsa tana yar dariya 

Rufe hannayesa yayi inda ya rungumeta tare da mata peak a saman kanta 

Dan sakinta tayi tare da Dan marairaicewa 

Sakina wlh Ina cikin matsanancin damuwa dawowata nigeria 

Banida sukuni ko kadan kin gaanni ba kullum a kwance babu fita ko ina ko Dan club dinn banjeba tunda na dawo 

Kuma gasky ina matukar bukatar mace a irin wannan llokacin

Dan murmushi sakina tayi tare da janyo hannun sa ta rike 

Sweetheart nasan tabbas dole ka damu domin nasan yanda kake da saurin bukata 

Amma sweetheart tunda mun kammala karatunmu why not muyi aure Ina tunanin zamu sami sauki 

Shuru yarima adnan yayi kan yadan bata rai 

Sakina sau nawa zan fada miki ba yanxu nakeesan aure ba 

Ni gsky bazan bata rayuwa ta da ajiyee 

Mata a matsayin wai nayi aure kwata kwata nawa nake da zaki ringa yimin zancen aure 

Wata harara ta watsa masa cikin takai tace 

To amma ai ka iya bata yaran mutane kuma ka iya ka nemi mata  a waje Ni ina ganin ai aure zaifi maka daraja Saboda........

Shuru tai saka makon bakinta da taji a cikin na yarima 

Bayanda taa iya dole tai shuru nan dai suka fara harkitsa kansu ba tare daa bata lokaaaci ba suka cire kayan jikinsu baki daya inda suka cigaaba da nuna bajintarsu a fili kowa yana kokarin ya fi Dan uwansa kwaninta nan dai yarima ya kwanntar da sakina I inda ya. Shige jikinta batareda wata wiya ba 

Kusan awa guda suna holewassu kaafi kowanne ya gamsu 

Baccine ya debesu a wajen da suke 



*******


Yau satin yarima guda da dawowarsa gida nigeria 

Kuma a yaune ake yanta bayi

Inda kowa ya taru a cikin filin gidan sarautar sarki fulani fulani2 yarima adnan inda sukai shiga ta alfarmabakaramin kyau sukai ba more especially yarima adnan inda ya saka wasu fararen kaya ya Dora ba kara alkyaba asamasu dukka matan wajen shi suke kalla ko wacce da tsananin begen yarima a cikin zuciyarta 


Sai kuma sauran jama ar wajen 

Kiraye kiyayen suna aka fara Dan Kalla bayin da za a yanta sukai kusan su ashirin 

Sunan fati aka kira 

Ta dade a zaune bata mike ba domin batai tunanin ita ceba Dan kwata kwata watan su guda kenan 

Harsai da bafaaden ya mainaita sunan kusan sau biyar sannan ta fito 

Mikewarta ke da wiya hayaniya ta gauraye filin inda wasu suke ganin anyi san kai Dan meyasa su da suka bita dadewa kusan shekara hudu amma ba a yanta suba sai ita mai wata daya 

Saida dogarai suka fara bulalai ga duk wanda aka kama yana surutu sanan gurin yay shuru 

Tunda fatima ta mike yarima adnan ya kura mata ido ko kiftawa bayayi dan shi haka kawai yakeson ganin halittarta in tana tafiya 

Bayan an kammala kiran sunan yantantun bayi sannnan aka sallami sauran jama ar wajen 

Saida kowa yatafi ya rage daga bayin da aka diba sai su sarki da gogarawa a wajen

Nan akaiwa yantattun bayin bayanin irin aikin da zasu dawo sannan kuma suna da yancin shiga gidan sarauta babu wani shamaki 

Sarki da matasansa aka raka sashensu tare da yarima adnan shima aka rakashi nasa sashe 

Sanan ya gargadi bafaden nan duk juyin da za ai kar a akai fati ko ina sai wajensa 


Nan dai bafaden ya koma inda ya baro yantattun bayai yaringa rabasu sashe sashe 

Inda ya tura laure da fati wajen yarima adnan

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



😭KAN GIN BAUTA😭


P5



By Maryam dangi 



09038706670



Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba




Amma bazasu fara gabatar da aikinsu ba sai gobe sannan wajen kwana ma an canza musu 


Inda aka kawo musu tufafi kala bakwai2 amma kamar ya din uniform ne ko wacce rana akwai wanda zasu saka riga da zani wani da siket wani doguwar riga 

Nan dai aka sallami ko wacce a cikin su tare da bada umarnin gobe suyi sallama da sauran bayin gidan domi an canza musu wajen kwana 

Ran fati ya sosai matuka Saboda mahaifiyarta ko kadan batason ta rabu da ita sannan meye dalilin daa yasa ita ba a yanta ta 

Da wannan tunanin ta karasa sashen nasu inda ta tarar da mahaifiyarta tana aiki 

Karasawa tayi fuskarta babu alamar annuri ta kalli mahaifiyar tata 

Wacce ita farin cikine a dauke da buskarta 

Dan shuru fatin tayi kafin tace yanxu ammi haka zan dena kwana a wajenki ni gaskiya banason wannan yantarwar wallahi 

Murmushi ammin fati tayi tace 

Haba ke yarnan ai abin farin ciki ne gareni saboda irin bautar da mukeyi tayi yawa yau Allah yasa ke kinfita daga wahala kinga ai dole nai farin ciki kuma ki kwantar da hankaliki kinji babu abinda zai faru 

Nan uwar tai mata nashiha sosai har saida taga ta saki ranta 


Washe gari da safe abu da fati suna karyawa sukaji sallama a bakin kofa 

Mikewa abu tayi sannan ta dauko hujjab ta leka waje 

Bafade ne ta hango tsaye

Cikin girmamawa abu ta gaishe she 

Sanan bafaden ya gaya mata zuwa yay su tafi da fatima domin tuni wasu sun dade da fara aikinsu 

Komawa abu tayi ciki ta shaidawa fati 

Cikin rashin kuzari ta dauko ledar kayanta sukai salllama da mahifiyarta harda yar kwallarta 

Bayan bafaden ya nuna mata masaukinta inda yakasance gado biyune a dakin nan ta ajiye kayanta sannan ta futo suka nufi ban garen yarima 

Har sun fara tafiya bafaden ya duba jikinta yaga babu uniform din da aka bata 

Saida suka koma sanan bafaden yace dinkin da akai riga da zani shine wanda zata saka yau 

Sannan gobe doguwar riga 

Cikin shiri tafuto bakaramin kyau kayan sukai mata ba dan shi kamsa bafaden saida ya yaba sosai da tsantsar halittar fati 

A kunyace take tafiya saboda babu hijjabi jikinta 

Da sallama tashiga dakin da yarima yake 

Laure tagani zaune a gefe tanawa yarima fifita 

Yana ganin fati yay saurin mikewa zaune 

Inda ya zubawa manyan breast dinta ido nan sauran kuyangin suka fuskanta inda kishi ya fara turnukesu

Dauke ido yayi sannan yace ke sai yau zakizo tsabar rainin wayo 

Sun kuyar da kai tayi kasa batace komai ba 

A fusace yarima ya tashi tsaye 

Ya daka mata tsawa wacce tai matukar kada mata hanta 

Yafara magana cikin izza 

To tunda abin naki naga kamar da akwai iskanci zan gyara miki zama saboda haka sai kin min aikin sati guda kuma duk ke zaki dinga yi ke kadai 

Nan ya sallami sauran kuyangin duk da ba asan ransu ba amma a haka suka mike suka fita suka bar su daga shi sai fati 

Gefen gado ya samu ya zauna ya zuba mata ido 

Nan jarabar tasa tafara tashi domin shi duk lokacin da zaiga mace to sai hankalinsa ya tashi 

Kallonta yayi sannan yace to sai kifara aikinki sanan kizo kimin tausa 

Ido ta waro waje 

Batare da tace komai ba ta fara aikin gayaran wajen duk da a gayre yake 

Bayan tagama ta sanar dashi 

Batare da ya kalleta ba yace to sai kuma me nace miki

Shuru tai sannan ta nufi inda yake

Tafara daddana kafadunsa 

Wani hanbareta yayi cen gefe inda kanta ya bugu da katangar jikin dakin

Haka ake tausa tsabar kin raina min hankali to tabbas zaki karbi hukunci 

Azuciye yarima ya fice minti daya sai gashi sun shigo da wani bafade dauke da wata zabgegiyar bulala 

Nan bafaden ya fara jan fati sannan ya shige da ita dakin karbar horo 

Bulala ashirin bafaden yayi mata saida taji kamar ranta zaifita 

Bayan an gama bulalar bafaden suka koma dakin yarima adnan wanda yake kwance bisa dadduma 

Ranka ya dade an gama 

Daga kai kawai yayi sannan ya umarci bafaden da ya tafi 

Fati  na gefe na shashshakar kuka Dan ita bataga laifin da tai ba nan tai takaici da bakin cikin wannan yanci da suka samu 

Kallomta yayi sannan yace okey bazaki zo ki cigaba ba kenan

Wai ke me kike dashi kefa baiwa ce bakida wani galihu a bauta zaki mutu amma naga kamar kanki yana fisga ko to zan gyara miki zama dani kike zancen

Zakizo ki karasa aikinki ko sai na saba miki 

Da zauri ta mike taje tafara danna masa jiki 

Tana shafa gashin kansa a hankali 

Nan ya fara lumshe ido sandar tana mikewa a tsorace fati taja baya domin ita bata taba ganin halittar namiji ba 

Cikin bacin rai yarima ya ficikotaa tafara magana 

Ke bari nafada miki 

Ni nasa a kawoki nan bawai dan inason kiba kawai saboda naga zuma kuma sai NA lasa Banyi niyyar nai miki wani abuba amma tunda naga iskancin naki yawane dashi to yanzu zanyi maganinki 


Nan yafara kokarin cire kayan jikinta 

Hakuri tafara bashi wanda ko ya toshe kunnensa 




Comments and share

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



😭KAN GIN BAUTA😭


P6



By Maryam dangi 



09038706670



Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba




Ko ajikinsa bai damu da wani hakuri da take bashi ba shidai burinsa kawai ya ida abinda yake sosai yake jigata jikinta breast dinta kuwa da gayya yake Lugwai gwaita su 

Ba karamin azaba take jiba domin Allah yasani bata taba tsintar kanta a cikin wannan yanayin ba 

Fatar jkinta kuwa sosai tayi Jaa tsabar wahala 

Bakinta rufewa yayi sai hawaye da kokarin ture da take daga kanta amma ko kadan baya motsi 

Wani nannauyan nishi yayi sannan ya mike yabarta kwance a wajen tana maida numfashi 

Wani murmushi NA mugunta yayi sannan ya shige toilet yay wanka 

Sallah kam bawani damunsa taiba 

A takure yazo yatarar da ita a jikin bangon dkin 

Ko kallonta bai ba ya zauna geban gado yana mai shafa gashin kansa 

Ido ya zuba mata yana kara kwadai tuwa da ita domin tunda yaga breat dinta bakaramin rudashi yay ba 

Dagowa tayi da idonta suka hada ido 

Da sauri tai kasa da kanta dan wata kunyarsa takeji

Kafadarsa yadaga irin ko a jikinsa 

Ke wai bakisan aikin kuyangu bane dallah ki tashi ki bani abinci naci kin wani ta kure a Bango kamar mage ubanme kike boyewa a jikinki bayan wanda nasha yanxu ko kin manta ko Dan kinga ban shiga jikin kiba nai miki zirara ba shi yasa kike wani iyayi ke adole budurwa ko to ki kiyaye wallahi ni ba haka nke ba dan mata ma so suke na taba su bare ke kucaka dan nasha wannan kazamin breast din kike kukan muna funci 

Tunda yafara magana bata ce komai ba sai tire din fruit da ta dauko ta kai gabansa ta ajiye 

Sannan ta kara komawa ta takure waje daya 

A fusace yace kai yau Allah ya hadni da bagidajiya wai ke kin manta a ina kike ne nan fa dakina ne yarima adnan dan  sarkin kano amma ke nga kamar irin yan jagaliyar samariku na kauye kika maidani 

to in baki sani ba ki sani yau abincima ni abaki ake bani 

a hankali ta fara tafiya domin a gaajiye take ta karaso tafara bashi kayan fruit din har ya koshi 

sai kusan shadaya na dare yarima ya gyale fati ta tafi 


****

laure kam har tafara bacci tagaji da jiran fati ta karaso dan har tarufe kofa kamar a mafarki taji ana bugo mata kofa 

saida ta tabbar fatice sanan ta bude 

a hargitse ta kalleta kafin tace ai nazata ma acen zaki kwana 

yanayin yanda daure tai magana kamar tana zargita 


aa wlh aikine bangama da wuriba shiyasa nai dare tabata amsa a takaice


tabe baki laure tayi dan ita gaba daya ta tsani fati tunda ta lura yarima kmar yana satar kallonta sannaan harda cewa ta zatai masa aiki na zawon sati guda 

fati amma ai babu wani aiki ko wanki da guga kikai masa 

eh wanki da guga nai masa 

ta wuce batare da tajira wata maganar tafuto daga bakinta ba dan laure damacen basa shiri ita da fati tunda ta taba kamasu suna iskanci da wani ma aikacin gidan sarautar 

shikenan suka tsani juna dan fati tunda suka zo gidan kowa yasan irin kamun kanta bata shiga sabgar mazan gidan ko kadan dan ko a hnya bata yarda wata magana ta hada suba bare har su kebamce



Dakin fulani sarki ya shiga suna dan hira sannan ya dubeta yace 

fulani ni kuwa bakiga wannan sabuwar baiwar a cikin yan tattun bayi ba 

dan shuru tayi sannan tace nagani ai nazata kaine kaba da ubamarnin haka

aa bani bane wlh amma gobe zan tambayi sale dogari domin shine mai alhakin sanin ya akai aka yanta ta kwata kwata sati hudu suke dashi a gidanan fa kinga ya karya mana doka wata kila budurwarsa ce 

tabe baki fulani tai tace eh ya kamata ka tambaya kaji ba asi kam gsky 

domin abin da mamaki 

sanan ta fice tai masa sallama ta nufi sashenta 

a hanya ta hango fulani2 kishiyarta kenan  wani daure fuska tayi dan ko kadan basa ga muciji a tsakaninsu kishi tsantsan suke nunawa wa juna a fili




Comments and share

*بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



😭KAN GIN BAUTA😭


P7


By Maryam dangi 


09038706670



Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba




Kafadun fulani har kusan haduwa ya kusayi dana abkiyar zamanta 

Ita kuwa ko kalllonta ma batai ba ta wuce abinta Dan farantawa maigidanta 

Da sallama ta shiga ta sameshi zaunee gefen gado kamar mai nazari 

A hankali ta karasa itama ta sami waje ta zauna 

Kafarsa ta daafa 

Sai a lokacin ya juyo domin baisan da shugowarta ba 

Zulaiht sunan da sarki ya kira kenan

NA am ranka ya dade nazarin me kakeyine naga ka zuba tagumi haka 

Numbashi yaja sannanyace babu komai zulaihat kawai Dan nazari nakeyi 

Kamo hannayeta tayi tace haba mijina yanxu idan har baka bayyana mana matsalarka ba to wazaka fadawa ai barin kashi a ciki baya maganin yunwa Dan Allah ka fadamin damuwarka 


Kallonta yayi cikin ido sannan yacce wallahi zulaaihat babuwani abu kawai kinsan dazu a wajen yanta bayi naga nsaka wannan yar jauharar niger din to shine nake ta nazari wanene ya karya mana doka 

Dan murmushi zulaihat tayi sanna tace nima nayi ta wannan tunani amma banyi kasa a gwaiwa ba saida NA kira illu dogari NA tambayeshi nan yabani labarin ai yarimaa adnan nne yace a yanta ta 

Zaro ido sarki yayi sannan yace yarima adnan to me ya hdashi kuma da yar karamar yarinya banason iskancin yaronnn fa 

Wlh sai NA saba masa 

Mikewa yayi afusace zai fice 

Da sauri zulaihat tasha kabansa 

Haba ranka ya dade a cikin daren nan zakaje wajen yarima aa Dan Allah kayi hakuri ka bar zancen nan ka nuna bama kasani insha Allah ba abinda zai faru 

Girgiza kai sarki yayi sannan yace zulaihat sarai kinsan halin yaron ko kadan bashi da kirki wallahi ina tsoron ba wata manufar yake nufi akan yarinyar nan ba 

Aa ranka yadade Dan Allah kayi hakuri kazo ka kwanta dare yayi

Bayanda sarki ya iya haka ya hakura ya koma ya kwanta minti goma bacci ya daukeshi 

Saida zulaihat ta tabbata yay bacci sannan itama ta kwanta 


*****

Washe gari da sassafe fati tashirya cikin riga da siket na uniform dinsu 

Bakaramin kyau tai ba duk da yanayinta yanuna ko kadan batason aikin nan 

Saida taje ta gaida amminta batare da kowa ya ganta ba sannan ta wuce wajen yarima adnan

Bacci ta sameshi yanayi 

Bakaramin dadi tajiba 

Nan ta fara aikinta toilet tashiga ta wankee tas ta dawo bedroom sannan ta nufi falo staf ta gyara ko ina 

Sai kayan frut da ta wanke ta ajiye su a mazauninsu 

Gefe ta zauna tana jiran tashinsa 

Ashe duk wanan budirin da take idonsa biyu yana kallonta 

Kin tashi yayi inda ya juya mata baya gaba daya waje ta samu ta wanta dan bacci bai isheta ba nan bacci ya dauketa 

Shurun da yarima yajine yasa shi juyowa 

A kwance ya ganta tana baacci 

Tasa hannu ta kankame waje daya 

Girgiza kai yayi Dan shi gaba daya yarinyar ma yanzu haushi take bashi shi a zatonsa waya yayyiya ce ashe baki dajiya ce ita 

Bai tasheta daga baccin bba saida yaje yay wanka sannan ya buto dauke da tawul a jikinsa kanta yaje ya zaya kafi ya ziyaya mata ruwan da ya debo a hannunsa 

A firgice ta mike taa zauna tana mai komawa gefe 

Baccima kikeyi koh yay tam bayar a ta kaice 

Shuru tai bata bashi amsa ba 

Tashi ki shafamin mai koh 

Zuciyarta ba karamin kuna takeba ace wai katon namiji zata shafawa mai amma ba yanda ta iyadole tabi umarni 

Mayaukan shafawarsa ya dauko ya zube a ganta

Hawayene ya fara zuba daya bayan daya amma da ta tuna bulalar dogari tuni tasha jinin jikinta 

Bashiri ta fara shafe msa jikinsa da mai 

Nan gogan naka yafara lumshe ido

Sbd dadin laushin hannunta da yakeji 


Hannu yasa ya dagowata kafin ya jefata kan gado

Kafin tayi wani yunguri tuni ya haye bisanta 

Ihu sosaii tayi dan harsaida dogarawan dake tsaron wajen suka jiyo 

Sosai take bashi hakuri sbd har yau azabar jiya bata saketa ba 

Yaukam yanda yake mata har har yafi na jiya

Dan har ya manta da ita kuynga ce kamar yanda yake ikirari 

Bakinsa ya hade da nata yake ta faman tsotsa kamar ya zami a lewa 

Hannayesa kuwa na kan breast dinta yana lugwai gwaita su Dan yanda yake matsasu kamar yana wanki 

A hankali yafara zame rigaar gaba daya inda manyan breast dinta suka bayyana 

Wani rudani yashiga inda ya gansu a tsaye sun zuba masa idoo 

Tuni ya dora bakinsa a kan breast din din guda kuma hannu yasa yana murza su

Fati tashiga tashin hankali Dan tunda ta fara zuwa kenan kullum sai yay mata  wannan abun wani kuka ta saki tana mai tureshi amma yaki 

Hannunsa yasa ya doshe bakinta inda Allah ya taimaketa ta gantsara masa wani cizo 

Da sauri ya dagata yana yarfa hannun 

Idonsa sun hada sunyi jaa sosaii 

Hakoranta ne suka futo a hannunsa 

Gadon ya koma inda take kokarin maida rigarta tana wani wawan mari ya sharara mata wanda rigar hannunta ta subuce 

Tana dagowa ya kara sharara mata wani marin 

Ni zaki ciza saboda nai miki wasa Dan ubanki 

Ke wai usataziya ko to yau zan koya miki Allah wallahi sai NA karya record a kanki domin bantaba neman wata mai aikiba a gidanan nan amma tunda ke yar iskace zanyi maganinki wallahi

*KAN GIN BAUTA*


*p8*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



 

Da sauri fati ta mike daga kan gadon tashige toilet ta kulle da shi


Toilet din kawai ya kalla amma bai tashi daga inda yake ba dan bashi da lokacinta sannan indai baaata buto ba saidaai ta kwana a ciki 


Mikewa yaayi ya dauko kwalin sigarri ya kunna Dan ya dade bai shafa ba amma yau wannan yarinyar ta bata masa rai shiyasa ya kunna 


Wani huci yake futarwa kana ganinsa kasan rainsa a bace ya Dan duk sha awar tasama ta koma kawai yanzu nazarin abinda zai mata yake dan da alama ta fara rainashi abinda ya rinka sakawa kenan a ransa 


Bugun kofar da akaine ya katse masa tunani n sa 


A hankali ya furta wayene 


Nine ranka ya dade abincine aka kawo 


Tsaki yayi sannan ya mike ya je ya bude kofar 


A dining aka ajiye masa sannan kafin ya rusana yace 


Ranka ya dade mai martaba yace yana san ganinka.


Mai martaba kuma? yarima ya maimaita 


Ah ranka ya dade yace nagaya yanason ganinka,


Okey jeka ina zuwa


Ficewar cook din ke da wiya ya nifi wardrobe,ya canza kayan jikinsa sannan ya fice,


Wasu fadawane suka rufa masa baya nan ya dakatar dasu Dan baya bukatar rakiyar tasu 



Tun shugowar cook din fati tana jinsu 

Yarima yana fita tafito sauri sauri itama ta fice


Babuwa wanda ya dakatar da ita har tashiga harabar gidan 


Tafr take sauri sauri kamar zata fadi har ta samu tashiga part dinsu 


Dogon nunfashi tayi da ta tuna kar kuma ta kara janyowa kanta wani laifin yarima yazo yaga babu kowa a dakin‘cak ta zaya inda take ganin wasu dogawara a bayanta atsaye dayanne ya daka mata wata uwar tsawa


Ke wanene yabaki umarnin kifito,to ga yarima can ya bamu umarnin mu hukuntaki saboda haka zaki biyomu ta ruwan sanyi kokuwa ta ruwan  zafi kikeso muyi miki 


tsugunawa tayi bisa gwaiwowinta tana kuka dan girman Alllah kuyi min rai kuyi hakuri wallahi sallah nazo nayine naga ana kiran sallar aazahar amma ku gafarceni dan Allah kuyi hakuri 


ai mu umarni aka bamu ance mu hukunta ki saboda haka duk wata magiyarki bazatai anan ba ga yarima cen yana kallonki sai dai kije cen ki bashi 


Kallon wajen da suka nuna mata tayi inda ya hango yarima cen yana kallonsu 

Cikin mutane yake sosai tasan idan har taje to zai iya tozarta ta 


Mikewa tayi tace to muje aimin hukuncin 


A gaba suka sakata har sukaje dakin hukuncin 


Nan dogari yay mata bulala talatin 

Sannan ya kulle sakin yabarta aciki 


Wasu zafafan hawaye fati takeyi domin ko lokacin da take baiwa bata sha wannan azabar ba 


Yau kwanan ta hudu da fara aiki amma kullum da irin wulakanci kala kala ba yau dabam na gobe dabam 


Ta dade a kulle a cikin dakin hukuncin kafin azo abude ta 


Lokaci daya duk ta rame idonta ya fada ciki 


Ga shatar fulala a wiyanta 

A hankali tafara tafiya har ta wuce part din yarima dan dishi dishi take gani ga yunwa ga kuma wahala 


Ke fati wani bafade ya kwalla mata kira 

Da sauri ta wai waiya tare da tsayawa inda take 


Ke wato bakyajin

Magana ko yanzu an yi miiki hukunci kusan kullum fa sai yarima yasa an miki bulala tunda kikazo nan amma kunnan kashi ne dake 


to yanxu kuma menayi fati tai tambayar

 

dan girgiza kai bafaden yayi yace yanzu ina zaki je bayan kinsan yarima yace sai kinyi sati kina yii masa aiki ai amma yanzu kin fito kin kama aiki zaki tafi ko 


dan Allah kayi hakuri karka fada masa wallahi manta wa nayi shiyasa 


yaji tausayinta sosai domin yarasa dalilin wannan zalinci na yarima ko kadan bashi da tausayi a rayuwarsa 


aa bazan fada ba yi shigewarki amma ki kara kiyayewa kinji 


to nagode insha Allah


gomawa tayi ta nufi tashen yarima inda ta sameshi zaune yana zukar sigari 


sallama tayi sannan ta sami waje ta zauna 


ko kallonta baiyi ba sai faman zukar sigari yake inda zuciyar fati tafara tashi kamar tai amai


daurewa tai sosai amma in ba haka ba to zata iya amai kuma tasan tanayi tabbas ta baro ruwa 


yna gama sha ya kalleta da jajayen idonsa yace 


ke mai kunnan kashi koh to kiyi tayin taurin kan naki ni kuma bazan gaji da hukunta kiba 

tsabar iskanci wai ni zaki ciza a hannu wallahi nayi miki da sauki Allah in kika kara wani abun wallahi sai na kirawo mahaifiyarki a gabanki zaki ga yanda zanyi da ita tunda ke kinki sai na nemeta 


zaro ido fati tayi damuwa sosai ta bayya a fuskarta tabbas yarima yacika basiki marar mutunci wannan magagganun da yay mata yaci mata mutunci duk yanda akai yarima baisain darajar mata ba ko kadan amma Allah ya shiga tsakaninta da wannan kalaman nasa 


dan murmushi yayi domin tabbas yalura ta tsorata da kalamansa zaki iya tafiya kije yau na sallameki da wuri 


a sanyaye ta mike fati bata taba tsanar wani mutum kamar yarima adnan  


ficewa tayi daga dakin direct wajen mahaifiyarta ta nufa a daki ta tarar da ita nan tafadi kan cinyarta tafara kuka ammi na shiga uku wallahi wannan yanta bayin azaba ce na samu ammi ki duba jikina kiga shatar bulala kullum sai an dakeni dan Allah ki nemomin Alfarma na dawo baiwata dan Allah ammi wannan yariman wallahi mugune bashida mutunci ko kadan 


yi shuru mana fati yi shru ki fadamin meye ya faru 


mikewa tayi ta zauna ta share hawayenta sannan ta fara yi mata bayanin duk abinda ya faru sai dai bata gaya mata yarima yana nemanta ba saboda tabbas mahaifiyar tata zata zauna cikin bargaba amma duk irin cin zalin da yakesawa ake mata saida ta fada mata ammi gashi ko kadan baya barina nayi sallah ko naci abinci 


dan nunbashi ammin tayi tace kiyi hakuri fati kinga dai nima ba wani gata gareni ba nida bani da yancin shiga gidan sarauta wa zangani na fada masa kiyi hakuri kinji watarana sai labari kedai kiyi biyya kinji tunda dai haka Allah yayimu 

bari na kawo miki abinci kici kiyi wanka sannan sai ki tabi 


mikewa ammi tayi ta kawo mata abinci taci sannan ta dafa mata ruwan dumi ta gaggasa mata wajen bulalar da akai mata 


gyangyadi taga tanayi 

cikin tausayawa ammi tace fati ki tashi kije ki kwanta karki kara wani laifin dan kinsan indai aka kamaki kinzo za a hukunta ki koh

*KANGIN BAUTA*


*p9*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Dan runtsa ido tayi tace ammi gobe ma zanzo dan Allah naci abinci indai ya sallameni da wuri


To amma dai da kinyi hakuri fati da kansa ma zaice kije kinji kiyi hakuri ai komai lokacine 


Mikewa tai ta dau ragowar abincine da taci taiwa amminta sallama 


Finta da kallo ammin tayi tana mai tausayawa yarinyar tata domn tabbas alamominta sun canza Dan idonta yayi zuru zuru gashi fatar ta har duhu tayi 


Ficewa tai bayan sunyi sallah ma tana goge hawayen fuskarta 


Da sauri sauri ta shiga bangarensu inda ta taraar da laure kwance bisa katifa 


Da sallama fati ta shiga dakinsu 


Mikewa laure tai daga kwanciyar da take ta amsa ciki ciki 

Sanan tace yau kuma da wuri kika dawo 


Dan murmushin karfin hali tayi tace wallahi kinsanda wuri na fita 


Tabe baki laure tayi sannan tace saura dai kwana uku ki ya gama jiyar dake dadi muma mu karbi namu 


Kamarya laure mekike nufi da wannan maganar Fati ta tambayeta tana daaure fuska 


Ohoo ai kinsan me nake nufi ai kema kinsan karya kike kice yarima adnan bai taba jikinki ba tunda tun kafin kizo gidannan muke jin labarinsa baya gani ya kyale 


Kwafa tayi tace to ni ba haka nake ba laure aikin da najeyi shi nakeyi kingane kuma banason irin wannan maganar idan ba haka ba kuma wallahi duk abinda nai miki ke kika ja sbd tun lokacin da nafara aikin an naga kinai min wani irin kallo kin daukeni yar iska to ni ba yar iska bace yarima kuma ke yaadama danni baya gabana 


Tsaye laure ta mike to fati ko dukana zakiyine naga kamar kina neman zagina na fada ko an gaya miki ni yarinyace kullum kika dawo sai kinzo da ya gaggiyar rigaa ko an gaya miki bansan komai bane ko kinki ko kinso dole sai nafada yaarima yana taaba jikinki kiyi abinda zakiyi 


Toilet fati ta shige nan ta fashe da kuka dan gani yake wata kila duk abinda yarima yake mata Ana jiyowa a waje wanke fuskarta tayi tayo alwala 

Ko kallon lauren batai ba ta tada sallar la asar dan lokacin yinta yayi 

Bayan ta idar ta kwanta kan katifarta nan bacci yay gaba da ita 


Ba ita ta farkaba sai sallahr magriba ai kuwa ta jikinta a mace ta tashi ko kadan babu dadi haka tai Alwala tai sallar magriba tajira ishai sanan tai wanka tai bacci Dan gaba daya jikintane yake tsami 



******

Yarima ne kwance yana ta tunanin zancen da sukai da mahifin nasa 

Yar gidan sarkin bauchi zatazo zasu daidaita asamisu ranar aure 


Mikewa yay zaune yana tunanin irin wulakancin da zai mata domin shi bai shirya aure yanzu ba shi yanzu ma mace yake nema wacce zai rage zafi da ita amma babu zancen aure


Tsaki yayi ya koma kwanciyar sa 

Turo kofar akai tare da sallama 

Fatice cikin doguwar ta uniform 

Yauma bakaramin kyau tai ba kallonta yarima yayi sosai sannan ya amsa ciki ciki 


Ya cigaba da latsa wayar hannunsa 

Gaishe shi tai ya amsa 

Sannan ta fara aikinta 


Sai da ta kammala komai sannan ta sanar masa 


Zoki kwanta nan yarima ya fada yana nuna mata gefen gadon da yake kwance 


Girjinta ne ya buga da karfi Ta tsaya cak inda take sai da tai kusan minti biyu tafara tafiya 


Tsuguna wa tai ta dafa gefen gadon 

Dan Allah kayi hakuri wallahi bani da lafiya kuma ka taba jikina kaji zazzabi nakeyi Dan Allah kayi hakuri ranka ya dade 


Kallonta yayi yace to uwarki nace zan miki da zakice wani in taba jikinki naji baki da lafiya 


Shuru tai 


Kafin na kiga uku ki tashi kizo ki kwanta idan ba haka ba wallahi wallahi yanzu yanzu zanda a kirawo min Abu baiwa yanzu kiga yanda zan nemeta a gabnki ko kuma na hadaku tare 



Fati tana tsugune tana ba yarima hakuri tana kuka 


A fusace ya mike yafara kiran wani bafaden yanda fadin zakiga yanda ake iskanci 


Har yakai bakin kofa fati ta bishi da gudu tana kuka ta rigeshi ta baya 

Dan Allah NA rokeke karka wulakanta mahaifiyata a gabana kayi hakuri Dan girman Allah NA yarda wallahi zanyi abinda kace Dan Allah kayi hakuri ranka ya dade na tuba 


Kuka sosai take ta kankameshi tana bashi hakuri 


Wani murmushin mugunta yayi sanan yace dama iskancine kenan ashe dai kina son uwarki to wuce kiyi abin da nasaki 

 Comments sharee 

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

     (yarima adnan)

*p10*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Hawaye ne zafafa suka fara sauka daya bayan daya domin yau tabbas tafi shiga kullum tashin hankali Dan tunda taji yarima ya ambaci zaiyi lalata da mahaifiyarta cikin ta bakaramin durar ruwa yay ba 



Fuskarsa babu annuri ya juyo ya nufo kan gadon da take daga shi sai Dan karamin waando


Sosai kirjinta yake bugawa tsabar firgici domin gaba daya kanta a kulle yake wai shin yarima ita kadai yakewa wannan shaki yancin ko kuma ko wacce hadimarsa zai iya yi mata haka 

 

Tsayawa tai da tunanin ganin yarima ya haye kan gadon tare da janyota jikinsa 


A tsorace fati taja numfashi tare da kara kankame jikinta amma bata wani yun kuri domin yau ta barewa Alllah komai akan wannan bakin Al amari 


Bayanta sosai yarimaaa yake shafawa yana waani lumshe ido kana ganinsa kaga kwallon Dan iska domin wani abun ma da gayya yake mata saboda yaga bataso shikuma aa duniya yanaso yaga ya takurawa mutum Akan abun da ya nuna bayaso 



Hannu ya fara turawa jikin rigarta 

Tabbas da yataba jikinta akwai zabi kuma da alamar zazzabin takeyi 


 

Rintse ido tayi ganin yanda yake mikaa gannunsa cikin rigarta 


Dan dakatar da hannunsa yayi sannan yace kinsha magani?


Aa ta nashi amsa a takice 


Meyasa?


Wallahi banida shine amma in na koma zan shaa 


Fusar da iska yayi domin bai san meyasa wasu abunwan suke shigaa lamuransa idan yana tare da yarinyarnan gaba daya ya kasa ida nufinsa


Tsaki yayi sannan yace tashi ga maganicen ki dauka kisha 


Da sauri ta mike ta sauka daga kan gadon tana mai kara tambayarsa inda maganin yake 


Da hannu kawai ya nuna mata wajen da maganin yake ya juya yadaina kallon side din da take 


Dauko magani tai ta hadiya snann ta koma cen jikin bango ta ta kure 


Dan tsaki yarima adnan yayi sannn yace tasshi kije kawai gobe kya dawo 


Da sauri ta fara tafiya Dan har tuntube takeyi 

Tsaki yayi yana tambayar kansa dan meyasa kawai bazai yi abinda yake gabansa da ita 


Yau saura kwana biyu duk ma aikatansa su dawo gashi har zata tafi bai ida nufinsa ba 


Ita kuwa sauri sauri tabar harabar wajen yariman Dan karma ya canza shawara yasa a dawo da ita 


Bangarensu ta nufa kamar kullum yamma da sallamarta tashiga dakin 

Inda ta tarar da laure kwance tana ta faman juyi kan katifa 

Ganin shigowar fati ne laure ta mike tace to ikon Allah ya nagan da wuri 


Bani da lafiya wallahi shine yarima yace NA dawo sai gobe 


Laure ce tace nifa fati sai naga kamar wayo ne baki dashi 


Kamarya laure?


Saboda kin Sami dama amma kina so kiyi wasa da ita ko kinsan waye yarima kuwa 


Wani takaicine ya turnuke fati tacea takaice tace sai to ni kam ban damu da waye shiba nidai fatana wallahi mu rabu lafiya 


Tsaki laure tayi Dan da alama ko kadan bazata samu wani labari a gareta ba 


Fati baki gane me nake nufi bane yarima Dan nanaye ne Mayan Matane shi ko kadan baya ragawa mace a harkar wolewa shiyasa nasami ilu dogari nace Dan Allah ya kaini bangaren yarima amma ke sai wani boye min wani alaka kike nasan dole kundanyi wasu abubuwan saboda nasan Alinsa 


Shuru fati tayi sannan tace to wata kila ni ban masa ba shiyasa in nashiga ko kallona bayayi dan naje 


Kwafa laure tayi sannan tace fati bari nafada mki abinda baki sani ba

Ko kinsan lokacin ya’nta ki baiyi ba koh 

Meyasa baki tambayi dalilin da yasa baki tambaya ba to in baki sani ba ki sani tunda yarima ya ganki ranar walimarsa ya kwallafa a kanki dukka jiya ilu dogari yake fadamin Saboda haka yanzu duk ran tsuwar da zakiyi babu mai yarda dake Akan yarima baya taba jikinki shifa kamar Mayan karfe yake akan mace


Dan tsaki fati tayi sannan tace to shikenan Dan Allah laure mubar zancen nan kwantawa zanyi nai bacci sbd nasha paracemole yanzu 


Kyaji dashi laure ta fada ya juya batare da ta kara cewa komai ba 



*******


Yarima da sarki zaune yana nuna masa hoton gimbiya sakina yar sarkin Bauchi wacce gobene ranar da zatazo kano kawo wa yarima adnan ziyara Dan ita a duniya babu namijin da taji ya kwanta mata kamar yarima adnan 


Bayan ya gama kallon hotonne ya dubi mahaifinsa yace ranka ya dade gaskiya a dakatar da zuwanta domin ni ko kadan banji tayi minba 


Me kake nufi yar Aminin nawa sokake darajata ta zube a idonsa kenan to baka I saba bazamu zuba maka ido ka ringa shakiyanci muna ganinka ba ko bakasan duk abinda kake yana dawo wa kunne mu ba har karya mana doka kayi ka yan’ta baiwa lokacin yan’cinta baiyi ba shuru kawai mukai duk abinda kake muna gani 


Sun kuyar da kai yarima adnan yayi kana yace nidai duk da haka gaskiya a karamin lokaci Dan ban shirya aure yanzu ba 


Murmushin takaici sarki yayi sannan yace ai dama kawai ku zauna ku daidaita kanku bawai aure za ai yanzu ba 


Sosai yarima yaji dadi kafin yafara saka irin yanda zata kasance shida sakina domin dole sai yasan yanda yay taji ta tsaneshi 


Nan sarki ya sallami yarima adnan dake dare yayi bai tsaya ko ina ba sai dakinsa

*KAN GIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p11*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba*


Kwance yarima adnan yake ya daga kai  sama yana nazarin zancen da sukai da mahaifin nasa 


Girgiza kai yayi,tare da mikewa zaune,kai bazai yuhuba gaskiya banshiryawa aure yanzu bani wallahi 


Shuru yay gani turo kofar da akayi 


Fatice cikin shigar ta ta uniform din ma aikata 


Rusumawa tai tagaisheshi sannna ta fara aikin gabata 

Saida takammala tas sannan ta sanar masa 


Ko kallonta baiyi ba bare yabata amsa 


Ta dade a tsugune tana fadin ranka ya dade nakammala 


Dagowa ai da huci sa wanda yake nuna alamar baya cikin yanayin jin dadi yace 


To wata uwar zan miki?


Shuru tai taja da baya tasami waje ta zauna 


Kallonta yayi yace tashi ki bani sigari nasha 


Kallonsa tayi tace ranka ya dade ban iyaba wallahi 


Okey kuma tunda baki iyaba bazaki bani ba ko 


Mikewa yayi yafice batare da yayi mata magana ba sai kusan minti 30 yashigo yana mai dan shafa kansa 


Mikewa fati tai da sauri dan ganin Abu mahaifiyrta a bayan yarima sun shugo tare 


A wulakance yarima ya kalli Abu yace


Ke menene matsayinki a gidannaan 


Cikin rawar murya tace baiwace ni ranka ya dade bani da wani matsayi Banda nai muku duk wani aiki wanda ya wuce bauta 


Nuna fati yarima yayi da yatsa yace wannan yar taki ita kuma menene matsayin ta?


Kallon yar tata tai wacce take faman kuka wiwi 


Itama baiwace ranka ya dade duk matsayin mu daya da ita 


Zaunawa yayi a bakin gado yana mai hade hannayensa waje guda sanan yace ni kuma menene matsayina a gidanan??


Cikin girmamawa abu tace kaine sarkin gobe yarima mai jiran gado 


Murmushi yayi yace to nacewa wannan ballagazar yar taki ta kunnan sigari nasha tace min bata iyaba shiyasa na kiraki ke kibani da kanki 


Zaro ido Abu tayi waje amma bace komai ba illah To ranka ya dade 


Mikewa fati tai cikin kuka tace aa ammi  aa ammi dan Allah karki haka 


Ita kanta ammin idonta ya ciko da kwalla amma babu yanda ta iya 


Yarimane ya miko mata sigarin sanan ya xauna 


Rike kafar yarima fati tai tanai masa magiya da wani kuka mai abin tausayi wanda duk wani mai imani in yaji zai iya hakura akan ko wanne irin laifi akai masa 


Han bareta da kafa yarima yayi wanda saida tabugu da jikin bangon dakin 

Dafe kan tayi tana mai kwalla ihu tana kara rokar yariman 


Wai ko kema bazaki bani bane malama 

 Hannu takai tafara bashi yana sha yana busar wa har ya gama 


Mikewa yyi kan gado yace weldone zaki iya tashi ki tafi 


Kallon fati yayi bayan mahaifiyarta tabar dakin yace kinga uwarki ma kasa take dani bake Ni bake ko 


Sun kuyar da kai kasa tai tana nadamar rayuwarta ta tsani yarima yanzu ko kadan batason faarin cikinsa 


Jikinta yakarewa kallo yace wannan kayan na jikinki ki ciresu gaba daya ko pant karki bari kizo nan ya fada yana bata rai 


 Dora hannu aka tayi taceNashiga uku yarima kayi hakuri Dan girman Allah karka lalatmin rayuwata ka tausayamin 


Lalacewar rayuwa kuma au bayan wannan lalacewar rayuwar kina nufin kina da wani saura to saidai rayuwar ta kara lalacewa yafada yana daure fuska 


Tsugunawa tayi ta hade hannunta ya bashi hakuri amma ina mikewa yayi yace shikenan karki yarda 


Da gudu tabi bayanda Dan tasan tabbas abin da zai aikata mahaifiyarta zai kara kira ai kuwa wallahi da daina kashe kaina duk lokacin da yarima yay lalata da mahaifiyata haka ta fada a cikin zuciyarta 


A zahiri kuwa cewa tayi 

Na amince zanyi abin da kakeso NA yarda 


Juyowa yayi sannan yace okey ina jira 

Kan gadon ya koma yana kalllon yanda take cire kayan jikinta har sai da tai tsirara babu abin da yay saura a jikinta sai fata 



Jikin yarimane ya fara rawa kamar mai jin sanyi mikewa yayi ya nufeta kafin ya turata kan gado yana mai shafe duk ilahirin jikinta


Kuka sosai Fatima take da bata sunanin zuciyarta bazata bugaboo yau dinan

*KAN GIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p13*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Sama sama suka gaisa kafin doctor Ali yace ranka ya dade Ina patients din?


 Da hannu yarima ya nuna kan gadon da fati ke kwance yace gatanan.


A hankali Doctor Ali ya karasa wajen gadon ,kallon fuskar fatiam yayi wacce ko motsi batayi


Dogowa yayi ya kalli yarima yace menene yay cousin problem din 


Kai dai kawai ka dubata babu ruwan ka da abin da ya yanjo yarima ya fada a fusace 


Ai dole sai naji abinda yay cousins damuwar b4 nasan which best treating to give her 


Tsaki yarima yayi yana mai dan shafa kansa yace doctor Ali I know you understand what I try to tell you meyasa kake to wai dole sai NA fada kawai ni yanzu ka duba min kaga tana da rai ko babu 


Dan murmushi dooctor Ali yayi domin tunda ya shigo ya fuskanci menene yake faruwa sbd har ga jini nan a jikin bedshit din 


Hannuta Ali ya kamo yadanyi shuru cen ya kalli yarima yace she is alive dogon suma tashiga sannan in babu damuwa inason in dubata naga ko akwai matsala 


Oh my god to dama ba dubata NA kiraka kai ba yarima ya fada yana dukan bangon dakin 


Kallon Yarima yayi yace Ina nufin jinin da yake zuba saboda zata iya rasa ranta sannan kumaa ko wannan shine karonta naa farko 


Wannan kuma aikin Kane amma ni bani da matsala da duk inda kaga zaka duba 


Okey babu matsala yanzu Dan Debo min ruwa haka mai dan sanyi 


Falo yarima ya koma kana ya bude frigde ya dauko ruwa ya dawo ya bawa doctor 


Bayan doctor ya karbi ruwan budewa yayi sannan ya sami gyalle ya jikaashi da ruwa ya shafe fuskar fatim dashi sannan ya zubaa a kafaafunta 


Dogon numfashi daja ta bude idonta a hankali 


Ihu tafara tana fadin

Dan Allah ranka ya dade kayi hakuri karka fatanmin rayuwa NA rokeke  kaaiminrai


doctor Aline ya kalli yarima wanda yake tsaaye shima Alin yake kallo


wannan ne ya tabbatar wa da doctor Ali fayde yayiwa fatimaa 


gefen gado ya zauna yace yi shuru kinga babu abinda zai miki kinji kwantaar da haankaalinki ai ba yarima bane nine bude idonki ki gani 


yunkurawa faati tai zata taashi wata razananniyar kara tayi sakamakon wani zugi da ya ziyaarci kwakwalwta 


yariam ta kalla wanda shima ita yake kallo


Da sauri ta rike hannun doctor Ali tace

Dan Allah ka tamakeni kabashi hakuri nadaina yimasa laifi Dan Allah kada ya kara yimin zan mutu 


Hannu doctor Ali ya dora a binsa yana shiiiiii alamun tai shuru amma yayi matukar tausaya mata halin da ya ganta a ciki 


Kallonta doctor Ali yayi yace 

Kiyi shuru ai bazai kara yi miki komaiba bakiga shi a tsaye yakeba babu abinda zai miki 


Tsawa yarima ya dakawa doctor yace Waikai Ali meyake damunka ne kiranka nai kayi surutu da ita ko kuma dubata kazoyi look banason iskanci har wani rarrashinta kake kamar wata yarinya salon ta raina ni koh?


Haba yariam ya kake haka to in barrrasheta ba ya kakeso ayi karfa ka manta what you re doing to her dan haka dole saina rarrasheta domin hankalinta ya kwanta 


Ohh rarrashi yarima ya fada yana daga ido irin NA cikakkun yan iskannan 

To kaga Ali tashi ka fita dama kawai so nake naga she’s alive or not dan haka tashi ka fita yafadawa doctor yana mai nuna masa hanya 


Girgiza kawai Ali yayi sanan yace shikenan nabarka lafiya 


Kuka fati tacigaba da yi tana fadin Dan Allah karka tafi ka barni katafi  dani na rokeka


kee yarima yafada da karfi yana mai cewa dallah malama kin dameni da wannan kukn iskan haba sai kace wata uwar nake miki wallahi zan tattakaki yanzun ke dallah tashi kema ki tafi

itama ya nuna mata hanyar fita 


yunkurawa tazoyi amma inaaah takasa domin zafi takeji sosai 


sigari ya dauko yafara zuga sannan ya fice daga bedrom din ya dawo falo


a hankali fati ta mike tashige toilet wanke jikinta tai da ruwa sannan ta shiga ruwan zafi ta gasa kanta sai lokacin taji dama dama amma duk da haka tana dingishi 


kayanta ta mayar sannan ta fude falon ta fice



zaune ta tarar da yariman ko kadan mata kulashi ba tacigaba da dingisaa kafarta 


ke wallahi karki sake ki fita da wannan dingishin salon ki zubar min da mitinci koh


juyoowa tai cikin fushi tace sai na futa kayi uban da zakai ai dama ba mutuncinne da kaiba kuma duk wanda ya tambayeni meyafaru wallahi saina ce fyade kaimin





comment share❤️❤️❤️❤️

*KAN GIN BAUTA*

(Yarima adnan)


*p14*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Yanda fati tai maganar tabbas yarima ya kai ta bangoo ne 


A fusace gogan naka ya mike ya karasa wajen ya dauketa da wani azaban Mari 


Da sauri tasa hannunta ta rike wajen kafin tayi wani yunkuri ya kara dauke fuskarta da wani zazzafan Marin 


Ni zaki fadawa magana Dan ubanki ohh wato ke kina ganin ai yanzu raini zai shiga zakanina dake ko?


To karya kike ba an ki bane idan kuma kina ganin cewa zaki fada kice nai miki fade to kar ki fasa kice kifa zakiga ni dake waye zai kwana a ciki 


Sannan wannan hayaniyar da kikai min I will be taken action about that Kuma karki fita da wannan dingishin munafurcin


Komawa yay ya zauna yana cigaba da Shan sigari shi


Kuka fati ta tashe da shi ta tsuguna a wajen ita dai ta rasa me taiwa yarima da yay mata wannan cin mutuncin Dan tabbas tasan ya cuceta 


Wayarsace tai kara 

A hankali ya dauko yaga sunan mahaifinsane 


Daga wayar yayi ya kara a kunne tare da cewa hello


Can ban garen kuma sarki yace 

Wai adnan ba tun dazu na aiko kazo bane 


Dan shuru yarima yayi sannan yace aa wallahi babu wanda ya zo nemana 


Okey to kazo yanzu Ina jiranka


Okey kawai yarima ya fada ya kashe wayarsa 


Bayan ya canza ka yansa ficewa yayi ya rufe kofar ta waje inda ya tabbatar bazata fita ba 


******


Kai tsaye part din maimartaba yayi 

Da sallama ya tura dakin yashiga 


Mahaifiyarsa halima ya gani zaune kefan mai martaba 


Bayan sun gaisa ya sami waje ya zauna 


Maimartaba ne yay gyaran murya yace amma kasan yau sakina zatazo amma banga kana ta shiri ba 


Ranka ya dade wacce sakina kuma?


Au sakinan bama ka gane taba kenan 


Dan shafa kai yarima yayi yace gaskiya ban gane taba 


Ran sarkine ya dan fara baci yace sakinan da mukai magana Sakai shekaran jiya shinee yanzu zakace baka ganeta ba


Ohh yarima yafada yana dan murmushi nagane ta yaune zuwannata?


Shuru sarki yayi 

Dan yaron yafara raina masa hankali 


Halima Fulani mahaifiyarsace tace son kana da matsala kaifa tun yaushe ake magana guda daya kasan ai yaune zuwanta saboda haka ya kamata kaima ya tatbar arziki badadewa zatai ba sati daya zatai ta tafi 


Okey to babu matsala insha Allah zanyi duk abinda ya kamata yarima yafada yana mai dan kallon mahaifinnasa


Okey maimartaba ya fada yace zaka iya tafiya amma ka zaune cikin shiri Dan as any time zata iya sauka


Babu matsala yarima yafada yana mikewa yay musu sallama


*******


Shirye shirye ake tayi a gidan sautar domin yaune sarkin Bauchi zai kawo ziyar garin kano Dan rako gimbiya sakina 


Da misalin karfe hudu na yamma sarkin Bauchi ya dira a gidan sarautar


Shima da jama arsa yazo shiyasa gidan ya cika da kyau 


Gimbiiya sakina dauke take da ado irin NA yayan sarakuma bakaramin kyau tai a cikin alkyabbarta skyblue tasha makeup din ta wanda ya kara kankaro darajar fuskar tata 


Dauke da murmushi take tafiya har suka karasa cikin gidan 


Kai tsaye fadar sarkin kano suka nufa wanda babu kowa aciki sai halima Fulani da kishiyarta zulaihat sai sarki 


Dan bata fuska gimbiya sakina tayi saboda bataga rabin ran nata a cikin fadar ba 


Bayan sarkin Bauchi ya zauna ya sallami fadawansa domin su bashi waje 

Sai kunsan 1hour yarima ya shigo cikin fada

Shaddace a jikinsa ashclour bakaramin kyau yayi a cikin taba kular kansa ma ash ce kai komai dai haka ya hada tomach 


Ko kadan babu fara a afuskarshi Dan a takure ya buto daga fadar 

Bayan sun gaisa da maimartaba sarkin bauchi nan sarki yasaka ai shela a gidan duk wasu  ma aikata ana gayyatrsu suzo wajen domin kowa ya shayda za a saka ranar auren yarima da gimbiya sakina 


washe baki gimbiya sakina tayi tana kallon yarima adnan wani mugun kallo ya watsa mata wanda tai saurin dauke kanta ta sha jinin jikinta 


a hankali mutane suka fara zuwa maza da mata bayi da kuyangu saida kowa ya hallara cen sai ga fati nan itama ta fito tashigo tana dingisa kafarta 


gaban yarima ne ya buga da karfi domin baisan zatazo ba 

ido ya zuba mata wanda har saida gimbiya sakina ta lura ya zubawa waje daya ido


itama kallon wajen tayi dan taganewa kanta 


wani gumine ya karyo daga fuskarta ganin tozali da fuskar fatima take wani kishi ya turnuketa nan da nan taji tsana r fatin ta ziyarci zuciyarta

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p15*





*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Kara kallon yarima tayi wannan still fatin yake kallo domin shi gaba daya hankalinsa yaki kwanciya gani yake kamar zata fadawa bayi yan uwar ta daga karshe har zancen ya dawo fada 



Gimbiya sakina jitai bazata iya jurewa dake dama yarima yana kusa da ita dan kasa kasa tayi da murya tace


Ni ya kamata ka kalla ba ko ina ba 


Yarima kallonta kawai yayi ya kau da kai dan bashi da lokacinta yanzu 

Cigaba yayi da kallon duk wani yunkurin fati amma sai yaga babu da wanda sukai magana nan dai hankalinsa ya kwanta ya juyo ya fuskanci gimbiya sakina 


Ke kuma me kike cewa?

Dan murmushi gimbiya sakina tayi tace naga kana ta kallon bayi bayan kasan nice macrn da yafi cancanta ka kallla 


Kwafa yayi yace menene abin cancantar?


Karfa ka manta yanzu za a saka mana ranar aure 


Kallonta yayi ransa a bace yace kinga ni karki dameni kinji koh bazan kalleki ba saboda bakida suffofin da zan kalleki abinda yasa kuma kikaga Ina kallon bayina to saboda gaba daya su sunfiki suffar da za a kalla 


Rau rau gimbiya sakina tayi da ido dan gaskiya kalam yarima sun bata mata rai 


Bata kara tanka masa ba dan ta fuskanci indai ta cigaba da magana to komai zai iya faruwa 


Sarkin kano ne yay jabi da kansa inda ya shaydawa kowa cewa gimbiya sakina itace matar da yarima adnan zai aura kuma sun ajiye rana nan da wata biyar za a daura aurensu 


Nan fada ta rude da kabbara 

Fatice ta dago da kalli yarima wanda shima ita yake kallo da sauri ta mayar da kamta kasa domin ita yanzu kunyarsa ma takeji da dakwai damar da zata bar gidan tabbas sai ta tafi 


Da addua aka rufe wajen saida sarki da Fulani’s yarima gimbiya suka fara tafiya kaaafin nan kowa ya watse 


Fatima bangaaren su ta tafi a hanya ta hadu da laure itama tana tafe tare suka jera 


Laurece tace wai menene ya sami kafarki 


Gaban fatine yafadi amma sai tace 

Dazu Ina goge parlorn yarima Santa I ya kwasheni NA fadi Ina tunanin ma nayi targade 


Tabe baki laure tayi tace hmm fati yammata to kinsan tunda kikaa tawo aka fara gulma cewa yau yarima yay miki fyade


Waje  daya fati ta tsaya tace waye yafda miki wannan maganar 



murmushi laure tayi tace ba fada mana akaai baa likitan da ya dubaki ai a kan idonmu suka dingaa waaya da yarima kuma munji komai wallahi fti dama nice yanzufa kece mace ta farko a jikin gidannaaan wacce yaarima ya nema gsky Allah ya samu a danshinki 


tsaki fati tayi ta gara gaba domin ta tsani wannan zancen kuma indai ta cigaba da magana to zasu tara mutane 



*****

 a babbaaaan parlo gimbiya sakina taare da yaarima suna zaune 


yarima ne yaace wai menene amfanin zaman mu anan 


murmushi gimbiya tayi tace saboda mu masoya ne dole mu gebnce guri daya 


kallonta yayi yace masoya kuma aa wallahi ki canza magana ammaa wannan batu naki kanzon kurege ne 


batai fuska gimbiya tayi tace baangaane kanzon kurege ba 


to kar ki gaane amma dai kinsan ni bam tabaa cewa ina sonki ba koh in part ma ni babu wata mace da taisa nace inasanki ballatana kuma ke look at you baki da suffofin mata saboda haka shawaraar da zan baki kije kicewa babanki kin janye wannnan haukaan naki da cewar kinaa sona


yana gama fadaar haka yaa mike ya fice yabar wajen

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p16*


*by Maryam dangi*



Ta


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Tabbas ran gimbiya sakina ya baki matuku domin yanda yakeji da saurata itama yar sarauta ce saboda haka duk wani jiji da kanta ita bai isa ya nuna mata ba


Tsaki tayi tare da furta ko daya ke dole yay min wulakanci saboda ni kawo kaina gareshi amma dole bazai soni one time ba amma sai nayi duk wani kokari ba mulki zuciyarsa 


Da wannan tunanin itama ta mike ta nufi masaukin da aka bata



*** 


 Yaune kowacce kuyangun yarima da ya bawa Hutu zasu koma bakin aikinsu Misalin karfe 7 am laure ta farka daga bacci ta kalli fati wacce take ta faman juyi 


Ke fati bazaki tashi shi ba kina ganin har 7 tayi 


Dan tsaki fati tayi tace wallahi ni Nagaji da tashin sassafen nan 


Mikewa tayi tashiga toilet tai wanka 

Irin kalar kayan da laure tasaka itama fatin shi tasa sannan suka fice suka nufi sahen yarima 



Da sallama suka shiga inda suka tarar kowa ya hallara sukadai suka zuba lattinsu 


Da sallama suka shige cen gefe fati ta samu waje ta zauna Dan har yanzu tana dingisa kafarta 


Bayan sun gaishe da yarima adnan wanda ya dora kafa daya kan daya sannan suka zauna kefansa sunai masa fadanci 


Fati ta zaune ta daure fuska sai harare harare take domin ita yanzu da taiwa yarima aiki ta kwammace tai laifin da za a kaita kurkuku zauna acen


Turo kofar akai 

Gimbiya sakina ce cikin doguwar riga ta atamfa fuskarta dauke da murmushi


Daure fuska tayi ganin kan yarima a kan cinyar daya daga cikin kuyanku wata kuma tana jajja masa yatsun kafarsa 


Tsawa da daka musu tare da fadin


Meye haka kuma wannan sabon salon iskancin dallah malamai ku tashi ku fita


Mikewa yarima yayi yace suje ina kuma ai kece kike ganinsa sabon salo saboda kece bakuwa babu inda zasuje kallonsu yayi yace ku cigaba da aikinku 


Ran gimbiya sakina yabaci saboda yarima yaci mata mutunci a gaban kuyangunsa wadanda nan da wani lokaci zasu zama bayinta 


Dan murmushin takaici tayi tace amma dai nazo kuyi hirane kaga ai sai su bamu waje koh


Wani tunani yarima yayi sannan ya kalli bayin nasa yace kuje da yamma ku dawo 


Mikewa sukai suka fara fita 


Wani kallo sakina tai wa fati tace ke kuma meyasa sami kafarki


Fati ta Dan rusuna tace faduwa nai nayi targade 



Nan yarima yay dariya harda tafa hannu 


Dariyar faduwar kake mata?sakina ta tambaya


Shikenan kuma bazanyi dariya ba


Bata fuska tayi tace wannan ai salon qaskan tattun bayinka su raina kane 



Dan murmushi kawai yarima yayi yace kinga yanzu dai tunda sun fita gayamin meya kawoki nan 


Dan gyara zama tayi tace zuwanan nataya masoyina hira Da debe kewa 


Wani irin kallo yarima ya watsawa gimbiya sakina yace kina nufin akwai wata hira wacce take debe kewa ne 


Of course gimbiya ta fada sannan tace kanaso in baka?


Eh inaso


Shuru tayi sannan tace zuwa nan kafada min abubunda kakeso da wanda bakaso saboda kasan rayuwar aure zamuyi zamane na har abada 


Dogon numfashi yarima yaja sannan yace 

Ni abin da natsana ai suna da yawa amma abu nafaro kece 


Zaro ido gimbiya tayi tace ni kuma haba yarima nifa banason irin wannan wasan was wallahi 


Tsaki yayi yace wallahi a yanzu dai kece macen da tafara cusamin takaici saboda kina kokarin batamin rayuwa danni ban shirya aure yanzu ba amma ke kin wani mayance kamar ni kadaine namiji a duniya ko kunya bakyaji harda biyoni gida kuma 


Dan dariya sakina tayi amma kana ganin dariyar kasan yake ne dan kwara kuka akan wannan dariyar tace tashi 


Kaga kwarama a ajiye wannan maganar domin aurena dani dakai babu bashi kuma wall.......


Yarimane ya mike tsaye da wata tsawa yace kee tashi ki bar dakinnan tun kafin ranki ya baci 


Babu inda zanje wallahi nida dakin mijina Kim.............


Kafin ta karasa yarima ya rike hannunta ya jefota parlor ya ruffe dakinsa yana jinta tana buga kofa sai ya kure volumes din tv da yake kallo

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p17*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Haka gimbiya sakina ta hakura ta mike jiki a sabule ta fice ta nufi masaukin da aka bata 


Tana shiga daki tafada kan gado tana kuka 


Why why yarima menene banidashi wanda ya’mace take nema da har kake wulakanta ni haka kazubar min da darajata agaban bayinka Nan ta kuma kifa kanta da kuka mikewa zaune tayi tafara wani tunani cen ta share a wayenta sannan ta kirawo kuyangunta wadanda ta tawo dasu daga masarautarsu 


Shugowa sukai kusan su goma nan ta kallesu daya bayan daya tace 


Kumsan meysa na taraku anan?

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p18*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *


******wow gsky inajin dadin yanda nakeshan ruwan comments dinku hakan yana kara tabbatar min da yanda book din nan yake karbuwa a wajen ku nagode sosai da addua inku love you all *******❤️❤️✍🏻✍🏻✍🏻




Kara matsawa tai daga kusa dashi tace aa wallahi bai warke ba kawai NA fada ne 


Murmushi yarima yayi. Sannan yay kasa kasa da idonsa yace to ni yanzu kin Raban hankali gida biyu kince ya warke kuma kince bai warke ba wacce magana zan dauka kenan aciki

Kinga dole sai NA duba Dan hankalina ya kwanta 


Tsaye ta mike tafara hanyar fita tana cewa 

Aa Ni wallahi babu inda zaka duba kawai ka rabu dani ko NA warke ko nan warkeba ai jikinane 


Daure fuska yarima yayi yace ohh wai kina nufin har mun fara yar mussyar magana kenan wacece ke da har kike cewa jikinki ne to kuma shine me kinsan Ni bana roko saboda haka ga hanya nan idan har baki fita waje ba to ke karamar mara kunyace 


Yana gama fadar haka ta bude kofa tai ficewarta 


Kai kawai yarima ya girgiza Dan ya fuskanci kamar rainashi tafarayi


Gefan gado ya koma ya zauan 


Kai ya dafe da karfi sakamakon wani ciwo da mararsa yaji tana shi shuru yay na dan wani lokaci sannan ya dauko wayarsa ya kirawo doctor Ali 


Ba a wani bata lokaci fa doctor Ali ya daga wayar 


Hello Ali


 Yes sir an wuni lpy 


Shuru yarima yayi cen yace 


Am Ali kana jina 


Inajinka ranka ya dade 


Rintse idon yarima yayi sakamakon wani ciwo da ya kuma yi yace please Ali magani na ya kare Dan Allah ka kawo min yanzu Wallahi bana jin dadi 


Okey dama Ina sabuwar kofa yanzu bari in kaso kawai 


Nan sukai sallama doctor Ali ya tawo kawowa yarima maganin 



******


Fati tana fita da sauri ta nufi wajen mahaifiyarta dan tasan yarima zai iya turawa a kiwo ta 


Ta gudu ta karasa cikin dakin tana shiga ta fada kan katifar dakin tana maida numfashi


Abu dake tsakar gida ta shigo da gudu ta kalli ya’rtata tace lafiya kike wannan gudun?


Cigaba da mai da numfashi tayi sannan tace babu komai ammi kawai banaso kowa yaga shigo wata ne shiyasa kikaga ganni a guje 

Ammi bani abinci inci 


Tabe baki ammi tayi taje to ki rage wannan gudun kinsan ke macece ba aso mace ta fiya gudu kinji 


Daga kai kawai fati tayi ta kuma cewa ammi ki kawo min abincin mana wallahi ban karya ba yunwa nakeji 


Mikewa ammi tayi ta kawo mata tuwan shinkafa miyar taushe ta ajiye mata 


Murmushi tayi tace lallai ashe mutumina akai 

Wanke hannu ammi tayi sannan ta dawo taci abincinta nan bacci ya kwasheta sai kusan magriba ta tashi tai sallah sannan ta mike ta koma wajensu 


Laure ta tarar tana cin Dan wake 

Wani kallo laure tai mata tace 

Fati kina munafurtar mu wallahi wai tsabar rainin hankali yarima saida kowa ya tawo ke kuma ya dawo dake ke kika sani kije yagama lalubeki yabarki da jinya 


Fati ce ta karasa tace wallahi laure badaga wajen yarima nake ba zuwanai NA gaida ammi na 


Ah lallai yarima ya zama amminki kenan 


Haba laure nafa rantse wajen ammi naje in baki yarda ba kizo muje wajen ammin kiji da bakinta 


Shuru laure tayi tace shikenan sannan inaso samuyi magana


To ina jinki 


Cen laure tace ko kinsan gimbiya sakina dazu tazo dakinnan nemanki


Zare ido fati tayi tace menayi kuma take nemana 


Aa nidai nayi tana cewa sai ta tambayeki meye tsakaninki da yarima domin dazu ya koro kowa amma ke ya dawo dake wannan dalilinne yace wai sai tayi wata uku a garinnan 


Numfashi laure tayi tace nashiga uku to ni wallahi babu komai tsakanina  da shi meyarima zaiyi dani ina baiwa wallahi yarima in bamda tsana babu komai tsakanin mu 


laure ce tace to sai ki iya ta kunki idan ma yarima baya sonki to tabbas akwai abimda yake nema a wajenki dan ba abanza ba irin kallon da yake miki na yan duniya ni kinsan abin da nake jiye miki kar ya lalata ki a banza kina yar yarinyarki dake kwarani bazawara ce dama na taba aure da kafin nazo nan bauta ko da yake ai kinsani 


shuru fati tayi domin girjinta faduwa yake wannan zancen da suke da laure 


sannann tace insha Allah babu abinda zaimin ma domin ni wallahi bamu taba ko wani zance na mutunci bare har yace yana sona 



laure tace ke fati bafa akan wai akwai soyayya tsakanibku ba aa ai nasan yarima bazai taba sonki va domin shi baya budurwa sai dai ace ana sonsa bare ke kuma baiwa marar galihu kawai ina maganane akan tabbas yarima ko bai nemeki yanzu ba to yanason ya nemeki shiyasa nace ki dinga taka tsantsan dashi dan ba karamin kwallon dan iska bane 


laure wal.........

turo kofar dakin da akaine ya tsai da bakin fati 


gimbiya sakina ce da kuyanginta suke biye da ita 


fuskarta a laure ta shigo 

ina yar iskar yarinyar nan take 

abinda gimbiya sakina ta fara furta wa kenan shigowar da tayi

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p19*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Laure fati gaba daya suka mike tsaye girjin fati sai bugawa yake da matsanan cin karfin tana ta kaici da irin yanayin rayuwar da ta tsinci kanta a ciki ko Dan gani take kowa ya tsaneta a duniyar gaba daya amminta ce kawai take santa 



Gimbiya sakina kara shugowa cikin dakin tayi tace ba magana nake yiba kun zuba min ido kamar NA mujiya 


Wani kallo ta watsawa fati na kaskanci wanda yake nuna da baka da wani tasiri a komai ma 


Amma tabbas tasan fati kakktawace domin tafi gimbiya sakina komai Dan ko Dan yatsanta bata kama ba a fannin kyau wannan dalilinne gimbiya sakina taji wani irin kishi ya kara kamata Da wani bakin tsanarta da yaka ziyartar zuciyarta 


Ke menene tsakaninki da yarima ta fincikota ta kuma cewa nace menene alakarku dashi ko ki fadamin ko wallahi yanzu ranki ya baci 


Cikin rawar murya tace wallahi wallahi babu komai tsakanina dashi Dan girman Allah ki tausayamin karki dauki Alhakina kiyi hakuri idan baki yarda ba kuma muje mu tambayeshi Dan Allah kiyi hakuri 


Okey haka kika ce muje mu tambayeshi koh to muke kema da kuke daki daya bakar munafuka tare zamuje dake kuma wallahi idan har yarima yace kina sansa wallahi dake da ita duk sai na hukunta ku 


Haka gimbiya sakina ta wuce da wiyan fati a shake dan idonta duk ya futo waje tsabar azaba 


Kusan karfe tara NA dare dan yarima har ya kwanta yaji Ana buga kofa ga kuma hayaniya 


Mikewa yayi yace wanene 


Ka bude kagani mana gimbiya sakina ta fada 


Ran yarima ya baci yace to bazan bude ba indai ba a gayan waye ba kuma sarai yagane mutuarta 


Nice sakina inason magana dakai ne 


Saida yarima ya dan bata lokaci kafin ya bude kofar 

Yana budewa yaga an cilla mutum cikin dakin


Da sauri ya wai waya yana duba wanda. Aka wullo 


Juyowa yayi ya kalli gimbiya sakina yace meye haka kuma waye wannan din zaki cillo min mutum daki 


Tana wuci tace tashi bakar munafuka yaga fuskarki 


Mikewa fati tai tana tari domin shakar da gimbiya tai mata kadan yarage ta suma 


Kallonta yarima yayi yace meye hkan sakina metayi da zakizo ki dameni cikin darenan 


Cikin daga murya tace zuwa nai kafada min menene alakarku da ita meyasa dazu ka koro kowa ita kace ta zauna 


Wata iska ta takaici yarima ya busar yace dama saboda hakane kika shake wiyan yarinyar mutane 


Nashaketa din kaga malam kawai ka fadamin tsakaninku 


Komawa yarima kusa da fati ya dafa kafadunta yafara goge mata hawayen da yake zubowa daga idonta 


Zare idoo gimbiya tayi ita kuwa laure rasa inda zata sa kanta tayi tsabar mamaki da kaduwa kai ita kanta fatin jikinta rawa yafarayi domin yarima ya janyo mata masifa yau 


Kallon fati yayi yace baby da ta tambayeki me kika ce mata?


Cikin kuka fati tace nashiga uku Dan Allah kafada mata gaskiya karkasa ta hukunta ni ka taimakeni ranka ya dade 


A fusace gimbiya ta karaso ta kifawa fati wani razananne mari ta daga hannu zata kara mata kuwa yarima ya rike hannuta shima ya sharara mata mari da mamaki ta rike wajen ai kafin tagama mamakinta ya kara zuba mata wani marin 


Bashiri su laure suka fara fucewa daya bayan daya domin sunga abin yafi karfinsu 


Comment and sharee

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p20*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Rike kuncin tayi baki bude tana kallon yarima cikin kuka gimbiya sakina tace yarima ni zaka mara akan wannan marar galihun yarima ni kamara akan wannan barar ya’ncin to wallahi Allah ka janyo mata balain da bata isa ta fita ba wallahi saina fadawa sarki ya dauki hukunci akanka ke kuma wallahi sai an ratayeki dangin mayu da asiri munafuka wallahi yarima yafi karfinki 


Kallonta yarima yayi yace ni nafada miki Nafi karfinta no madam ai ni ke nafi karfi amma ba gimbiya fatima ba 


Cikin daga murya sakina tace a gidan ubaanwa tasama gimbiya ai walllahi sunanta bazai taba canza wa daga baiwa ba daga baiwa kuma sai murigayya amma sunan gimbiya yafi karfin dubeka kaima wahalalle ko kunya bakaji yar karamar yarinya wai kake wani naniketa jikinka wallahi kaji kunya ace kara wacce kakeso sai baiwarka mai maka hidima 


Ran yarimane yafara baci ya kalli sakina yace kifitarmin a daki ko kuma yanzu nasa afitar dake 


Anki afita din idan har kacika namiji kazo kasa a fitar dani 


Okey haka kikace ai kuwa yanzu zan nuna miki yanda cikar namijin take 


Ficewa yayi daga dakin yana huci nan fa sakina tayo kan fati tafara duka kamar wacce akaiwa wahayi Dan kuwa ruwan cikin ta ta hau taringa duka babu tausayi babu imani 

Ihun fatine ya dawo da hankalin yarima ya dawo dakin da gudu 


Da saur ya dawo dakin kan sakina yanufa ganin zatai kisa 

Gefe daya ya cillata yana mai daga fati wacce tuni tagama gala baita Dan ko kukan ma yadaina zuwa 


Wani kallo ya watsawa gimbiya sakina yace sakina wannan wanne irin haukane yake damunki me yarinyar nan taimiki sokike ki gashetane 


Ah so nake NA kasheta kuma wallahi saina kasheta tunda ta shiga gonata ni har baiwa ta isa nai kishi da ita ankin banza aiikin wofi har kana marina akan wannan jakar 


Cikin fishi yarima ya karasa wajen sakina hannunta ya rike yajata cen waje sai da ya tabbatar yabar sashen sa da ita sannan ya saki hannunta yace  to ga karnu nukanan yan uwanki sai ki tayasu haushi 


Ya juya yabarta a wajen 

Da gudu ta fiyo bayanasa tana wani ihun wallahi bazan tafiba saidai wannan manyar ta fito daga dakinka 


Ko waiwayo wa baiyi ba yau gaba ya shige ciki ya kulle kofofinsa 


Tsugune ya tarar da fati tana rera kukanta nan wani tausayinta ya kamashi domin bai mata adalciba gashi ya janyo mata duka 


Karasawa wajenta yay shima ya tsuguna kana da da’go da kanta suka hada ido


A hankali ya furta I’m sorry please 

Cikin kuka fati tace wanne laifi naimaka dakake win wannan hukuncin Dan Allah ka tausayawa yariintata ka taimaki rayuwata kafawa gimbiya gaskiya kartasa a ratayeni akan laifin da ban aikatashi ba 


Ruko hannayeta yarima yayi yace duk abin da nafada mata shine gaskiya idan baki sani ba ki sani fatima I love you 


Da sauri ta dago ido ta kallleshi Dan ko bata karatuba tasan mai kalmar take nufi 


Yes yarima yafada yana mai daga kai sama tabbas inasanki amma nima ban tabbarba sai yau saboda haka sai ki kulla aniyar kishi da sakina 


Mikewa fati tai cikin kuka tace aa wallahi ni banasanka wallahi ni ko kadan bana sonka bazan taba sankaba har abada 


Wani shu umin murmushi yarima yayi yace to ai nima bafa sanki nake da soyayyaba no kawai inasonki ne saboda gagarumar alakar da tashiga tsakanina dakene kuma inasankine saboda nine mutumin da yafara saninki  ya’mace ne bayan wannan soyayyar to ko kadan babu wata soyayarki a zuciyata 


Ko kallonsa batai ba domin ta fuskanci wannan yariman gaba daya babu tsoran Allah a zuciyarsa 


Hannu tasa zata bude kofar da sauri yarima ya je yarike hannunta yace to 11 zaki fita yanzu lallai yarinya to jeki tunda bakida ishashen hankali 


Juyowa tai tace nikam mekakso da nine Dan Allah wannan ai rashin imanine shin nayi wani laifine da har kake hukuntani haka 


Ohoo miki karki dameni ni bacci zanyi kizo ki kwanta wallahi tunkafin raina ya fara bacii 







Comments sharee

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p21*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Wallahi ni bazan kwana tare da kaiba tafiyata zanyi 


Batare da yarima yayi magana ba ya juya ya ja blanket 


Bude kofar fati tai ta fice abinta a hankali take tafiya tana wai waye 


Kamar a mafarki fati tajiyo muryar sakina tana kutuntuma ashar tare da fadin ai nazata a cen zaki kwana to wallahi yau na lahira sai yafiki jin dadi 


Ai fa nan fati ta juya a guje kamar zata kifa 

Yarima yana kwance yaji a shigo da gudu 


A tsorace shima ya farka ya kunna light din dakin fati ya gani tana maida numfashi 


Wata dariyace ta kubce masa Dan har cikinsa yana kullewa yace to lallai fa to ke kuwa gudun mekike haka ko zakin gidan ya kunce ne  


a razane tace ashe gimbiya tana waje wallahi tace nalahira sai yafini jin dadi nikam wallahi na shiga ukuna 


zaune ya tashi yace ni kuma wallahi yau kun hanani bacci cikin dare kun mayarmin da daki kamar gidan sukuwar doki nifa banason wannan iskanci wallahi dan haka tashi ki fita 


a gigice fati tace dan Allah karka koreni dan wallahi ta rantse ta kuma rantsewa sai na lahira yafini jin dadi can kuma sai ta fashe da kuka tace wallahi ni duk kai ka janyomin gwarama  kawai na fita ta kasheni na huta da wannan balain danake ciki 


sosai yarima ya tausaya mata amma kuma bazai barta ta kwana ba gwara ya fita ya rakata idan kuwa ta kwana to sakina sai ta fadawa sarki 


Jallabiyya ya dauko ya saka yace muje na rakaki kawai 


Cak tsaya jikinta sai karkarwa yake tace wallahi ko ka rakani sai gimbiya tace wajena Dan Allah kabarni NA kwana anan har wata zuciyar ta amince fati ta kwanta cen kuma hankalinsa ya kasa kwanciya yace tashi NA rakaki wajen amminki kawai in kinje kice aikin dare kikai kuma an rufe Gate shiyasa kikayo nan 

Da haka fati ta amince yarakata sannan ya dawo ya kwanta 


Gimbiya sakina kuwa tana tsaye tana jiran futowar fati taga shuru shuru 


Wato a dakin zata kwana to wallahi yau yarinyarnan ta shiga uku 


Direct sakina ta wuce wajen mahaifiyar yarima ya fada mata karya da gaskiya harda koke kokenta to dake mahaifiyar sa tana kauanr sakina bashiri suka futo tare harda tashin sarki da wasu manyan fadawa masu yake hukuncin kisa 


Saida suka fara zuwa dakin da fati take laure tace ai bata dawo ba 

Nan zuciyar sakina taji dadi domin kwara kawai karta dawo suje su tarar da ita a rataye ta gobe da safe 


Suna karasawa part din yarima a bude kofofinsa suke tsabar bacci da ya addabeeshi ya manta bai rufeba 


Kai tsaye suka shige dakin 


Kwance suka sameshi yana ta sharar bacci 

Sarkine ya kalli sakina yace meye hakan 

Halima mahaifiyar yarima ta kalli sakina rai a bace tace wannan wanda irin sharri ne kike kokarin yiwa Dana karfe goma sha biyu kin hanamu bacci tsabar rashin mutunci irin naki 


Kamar daga sama yarima yakejin hayaniya


A firgice ya farka 


Tabbas ya tsorata ganin mutane a dakinsa 


Kallonsu yayi daya bayan daya sannan yace lafiya kuwa 


Girgiza kai sarki yayi yace nazo zan huce Ina tattaki naga kabar dukka kofofinka a bude

*KAN GIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p22*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Dan rintse ido yarima  yayi tare da godewa Allah acikin zuciyar Dan tabbas yasan wannan aikin sakinane 


Mikewa tsaye yayi yana fadin wallahi bacci nayi gaba daya na sha afa ne 


Wata muguwar harara sakina ta watsa masa shi kuma ya mayar mata da murmushi 


Nan sukai masa sallama sannan yarima yaje ya kulle kofarsa


Yana dawo wa ai baccin gagararsa yaayi Dan ya fuskanci sakina so take ta hadashi da iyayensa 


A hankali ya auna lallaifa Allah ya auna arzikina 

Juyawa yayi ya kwanta da gobe yanda zasu kwasota da sakina Dan sai ya nuna mata kuskurenta 

Da wannan tunanin yarima adnan yay bacci 


Fati kuwa lokacin da ta karasa cen bangaren su amminta ta dade a tsaye kafin wata mata ta futo kana ganinta a tsorace take 


Kallon sama da kasa tai wa fati tace ke daga Ina haka kamar barauniya a darenan 


Itama fatin a tsorace tace walllahi inna ladi daga wajen aiki nake to dare yayi tsron bi ta waccen hanyar nakeyi 


Dan tsaki wacce aka kira da inna ladin tayi yace zo ki huce ni in rufe kofa 

Ai kuwa da saurinta ta wuce har tana tuntube Dan gaba daya yau a tsorace take 


Dakin amminta ta nufa wacce itama tuni ta dade da kwanciya


Ammi ammi fati ta dinga kira tare da bubbuga kofar 


Kamar a mafarki abu taji Ana kwada mata kira firgigit tayi tare da mutsitssika ido irin NA masu bacci 


Bakin kofar taje tana bude kofar tare da fadin fati daga ina haka 


Fati dai shigewa tai tana amma wallahi aikin dare nayi kinsan kuma hanyar cikin fada tayi abin tsoro da daddre 


Wani kallo abu tai nata wanene abin tsoro kuma abinda gidan ko ina akwai haske Ke dai kawai kinyi niyyar kwana

Dan dariya tayi tace ashe dai kin gane to ammi nidai saida safe haka taja domin baccine a kanta itama 



******


Da misalin karfe 7am sakina ta nufi dakin su fati laure kawai ta tarar tana kallo 


Wata tsawa ta daka mata tare da ke Ina wannan manyar 


A tsorace laure ta juyo jiki yana rawa tace wallahi ranki ya dade tun jiya vata dawo ba 


Wani kallon rashin yarda sakina tayiwa laure tace kemafa daga ganinki bakar munafuka ce katuwar banza wallahi in baki fadamin gaskiya ba yanzu zansa a mai dake bangaren bayi tare da aiki mai tsananin gaske 


Cikin rawar murya laure tace innalillahi ranki ya dade wallahi Tallahi gaskiya nake fada miki ni kadai NA kwana wallahi saidai ko wajen Abu mahaifiyar ta taje 

Ohh sakina tace wai kina nufin tana da uwa a raye?


Eh ranki ya dade mahaifiyar ta tana nan a gidanan 


Murmushin mugunta fati tayi tace maza tashi ki kaini wajenta 


Da sauri laure ta janyo hijjabi suka fice 

Suna tafe a hanya sakina tana ta suba masifa har suka karasa 


Kamar daga sama fati tana karyawa taga mutane a kanta a tsaye 


Cikin tsoro ta tashi ta koma bayan abu wacce ita kanta abun a tsorace take 


Kallonta sakina tayi tace to da kika koma bayanta uwarki zatai miki shegiya munafuka wallahi yau sai kin dan dana kudarki 


Kuka fati ta fara tana magiya akan sakina tayi hakuri wallahi bata da laifi akan abinda take zargi 

 

Turawa tayi aka kirawo mata manyan karti sukazo suka cakumi kukun fati har sun fice tace kai kuzo ku hada da uwarta dan ita take kintsa komai 


Nan fa itama Abu wacce batasan meyake faruwa ba aka danki kugunta akai waje dasu 


Cen wajen masu aikin wahala akai dasu bayan anyiwa fati bulala amsin tare da fasa duwatsu kai ranar sunsha azaba wacce tunda suka zo gidan sarautar basu taba shaba domin ko ruwa sha ba a bausu ba kuka sosai fati da mahaifiyarta sukeyi 


Abuce ta kalli fati tace ya’rnan me kikayi haka?


Cikin kuka fati tafada mata duk abunda ya faru 


Nan abu ta jinjina kai tace tabbas bazamu kubuta ba amma Allah yana kallonmu 


Sunsha aiki sosai ranar har aka kawowa sauran bayin abinci amma basu fati



*********




Yarima yana zauane duk masuyi masa aiki sun hallara amma banda da fati yajira yajira baiga shigowarta ba Har kusan karfe hudu babu ita babu labarinta 


Ficewa yayi daga dakin ya aiki hadininsa da yaje ya duba masa meye dalilin rashin zuwanta 


Minti goma da fitar bafaden ya dawo 

Yarima yana hangoshi ya tashi ya futa nan hadimin ya shaida masa ai tun sassafe gimbiya sakina taje tasa aka kaisu bangaren azaba sunacen Dan annce fatin ma sumanta biyu tsabar wahala 






Comments nd share

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p23


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



A gigice yarima yace what sakinafa 


Bafaden yace itafa ranka ya dade


Ko komawa dakin baiyiba ya fice domin shi a duniya kwana biyunan yarasa meyasa ko kadan bayason bacin ranta bare abinda zai sameta 


Sauri yake har ya karasa wajen kwance ya tararta alamun a sume take da gudu  ya karasa bai damu da mutanen da suke gaishe shiba dagata yayi ya dora kan jinyarsa yana jijjigata 


Maza jeka bude fridge ka dauko ruwan sanyi 


Da sauri wanda aka aika ya juya a guje 

Mahaifiyar fati tana gefe domin ita ko kadan bata gane komai bare taji me ake cewa 


Da hanzari bafaden ya mikawa yarima korar ruwan nan ya bude ya yayyafa mata wata ajiyar zuciya fati tayi kafin ta. Fashe da kuka tana fadin


Ammi na rokeki ki barni kawai na mutu na huta dan Allah ammi Daga kan da satai ne tai ido biyu da yarima furgigit ta tashi amma dake jikinta babu kwari haka tatafi luuuu bashiri yarima ya tareta yana mai zaunarta a jikinsa 


Ruwan da yayyafa mata yabata tasha haka itama Abu 


A hankali ya dagata ya kalli Abu yace muje a kira doctor ya dubaku 


A galabaice fati take tafiya yarima kokawa yayi ya riketa inda suke tafiya tare 


Gimbiya sakina ce ta shigo Dan ganin yanayin Azabar da ake musu 


Cak ta tsaya ganin yarima rike da fati a hannunsa da sauri ta karasa tana fincikar fati wai sai ya saketa 

Dukda yarima bataso ya jisgata gaban maaikatan har saida ta janyo ya zufa mata kyawawan mari guda biya kafin yace


Wai ke Ina ruwanki da iko a wannan gidan kefa baki da damar da zaki wani gadara a gidannan saboda kema kina da gidan uba kije can kiyi iko acen amma ba a nan ba kingane koh


Cikin fushi sakina tace ai kuwa gidannan tamkar gidan mune saboda gidansu mijinane 


Ko kallanta yarima baiyi saboda bayason sakina tafada masa magana a gaban ma aikatansa 


Gaba ya cigaba da tafiya tare da fatee wacce take kwance jikinsa kamar marar rar 


Kai tsaye part dinsa ya nufa har ita Abun tana niye dasu cikin tangadi 


Kai tsaye dakinsa ya nufa inda bayin dakin suka bude baki suna kallon ikon Allah ganin yarima rungome da fatee


Cikin kuka sakina takebin bayansu tana fadin wai yarima ni zaka yiwa haka a gabana kake taba mace ko kunyata bakaji wallahi bazan yarda ba aidai bazata dauwa ma kuna tare ba 


Da kuma ke tsohuwar banza ko kunya bakuaji sa hannu tai ta ture Abu wacce kanta ya bugu da jikin wani dotse nan take jini yafara zuba 


Nan fa yarima a ajiye fati ya rike hannun sakina kamar mai shirin bata hakuri 


Waje yay da ita upstairs ya haye da ita yana janta a hankali 


Tsaki sakina tayi tana fadin kaga ni wallahi babu wani hakuri da zaka bani kwara ma karmin hannu 


Wani daki yarima ya shige tare da saakina 

Suna shiga ya jefata cikin dakin yasa mukulli ya rufe kofar kana ya kure volume din redio 


Waikai Kai meye hakane??


Wani azaba Ben mari yarima ya daukewa sakina kafin ta tai magana ya cire belt ya fara zuba mata babu kakkautawa domin tabbas sakina tana matukar za kewa a lamuransa 


Sai da yagama dukanta ya zauna kan wata kukera kana ya Dan rake volume din redion 


Ya kalli sakina wacce take ya share hawaye yace 

Wai sakina nan gidan ubankine ko kuma ni sa an kine kinbi kin rainani kawai Dan kina sona tunda kika zo gidannan kin hanani komai to bari ba fada miki idan har kina ganin Dan nayi wa iyayena biyayya na amince da auren kine kike min wannan wulakancin to yanzu zanje na shaida musu ni na yanke ko wacce iriin alaka tsakanina dake banza wawiya 

Ya mike yafara kokarin bude kofa 


Cikin kuka sakina tarike masa kafa tana fadin haba yarima Dan Allah karka I min haka wallahi son da nake makane ya janyo nake tsananin kishi ka Dan Allah kayi hakuri wallahi nayi maka Alkawri na daina sannan nima Kaimin Alkawarin korar wannan yarinyar 


Cikin daga murya yarima yace to uwata to wallahi baki isa ki hanani duk abinda nai niyya ba saboda ni wallahi ko kadan bana kaunarki sakina kin takura min amma warware alakar dake tsakanimu zanyi na huta 


A fisace ya fice ya koma daki ya sallami bayansa domin ya kirawo doctor Ali yazo ya duba lafiyarsu 


Da gudu sakina itama ta bayansa tana magana 


Yarima magana nake fa matsya ka saurareni 


Juyowa yayi yace ina da mararsa lafiya saidai anjima Rai a bace ya bata amsar 



1hour left sannan doctor Ali yazo ya dubasu drip aka daddaura musa kafin kowacce a cikinsu hanka linta ya dawo kanta 


Ita kuwa sakina harare harare take ita kadai kamar sabuwar mahaukaciya 


Hardai ruwan ya kare sannan aka cire musu tareda magunguna 





*******


Yau satin sakina biyu gaba daya ta takurawa yarima domin kullum tana dakinsa 


Kullum cikin fada suke gashi yanzu bikin saura wata biyu 


Yarimane yaje yasami mahaifinsa akan yanaso a kara masa wata biyu saboda akwai wani samminer da yake da ita nan da wata biyun kar azo kuma ranar ya zama sunzo rana iri daya 


Batare da gardamaba sarki ya amince nan take ya kira mahaifin sakina ya shaida masa shima bai musa ba ya amince Dan har gaisa wa sukai da yarima a lokacin 



Kamar kullum sufate da sauran ma aikatan yarima suna zazzaune a dakinsa yana fadanci 


Gimbiya sakina ce ta shigo zauna a gefan yarima 


Wani kallo sakina tayiwa fati inda taga tayi wani mugun haske ga wata kiba da tayi ko kadan babu alamar rama a tare da ita fatarta kuwa sai sheki take 


Ba sakina ba kowa ma ya lura da yanda fati ya canza lokaci daya 


Ido yarima ya zuma mata ko kiftawa bayayi

Daure fuska sakina tayi ta cewa fati ke zo in aikeki cikin gida 


Laauree ce ta mike tace gani ranki ya dade 

Wani kallo ta watsawa laure tace badake nakeba da waccen mai suffar aljanun nake 


A hankali fati ta mike domin ta karasa wajenta tsugunawa tayi tace gani 


Ke meye naka kina ya mutsa fuska ko ban Isa na aikeki bane 

Aa kainane yake ciwo wallahi 

Tabe baki gimbiya tayi sannan tace ciwon kanki bazai hana in aikeki ba 


Yarima ne ya mike zaune yace amma tunda bata da lafiya ki aiki wata kawai


Ni ban isa na aiketa ba kenan 

Girgiza kai kawai yarima yayi ya koma ya kwanta domin sakina bazata canza balinta ba akan shishshigin da takeyi a gidan ba 


Am kike dakina zakiga kayana na buto da su kije ki ninke min 


Mikewa fati tayi kana ka ganinta kuma zaka lura tabbas akwai ciwon kai domin idonta ya kada yayi ja 


Ficewa tayi daga dakin ta nufi bangaren sakina 


Kafin ta karasa ta huta yafi a kirga domin jikinta ma bata jin kwarinsa 


Ficewar fati ke da wiya yarima shima ficewa yayi domin shi yanzu ko kadan bayaso yaga tana nisa dashi 


Bayanta yabi a zaune ya ganta ta kifa kai da gwaiwa 

A hankali ya karasa hannu kawai yasa ya taba jikinta yaji zabi rauu 

Da sauri fati ta mike tana ganin yarima ya mike zumbur 


Ashe zazzabi kikeyi?

Yarima ya tambaya 

Daga kai kawai fati tayi sannan ta cigaba da tafiya 

Bayanta yabiyo yace bakya shiga net ne 


Ina shiga fati tabashi amsa Dan ita maganar ma nauyinta takeji


Okey zan kirawo doctor Ali ya dubaki 

Batare da tai magana ba ta shige dakin gimbiya tafara aikinta 


Yarimane ya karaso  yafara tayata sai magana yake tayi shuru 


dap da ita ya matso yace wai ina taimiki magana kinmin shuru ko bakya jinane 


turaren jikin yarimane ya daki hancinta tuni cikinta yafara gaurayewa tafara yunkurin amai 


a gigice yarima yace amai kikeji kuma 

daga masa kai kawai tayi da sauri ya bude toilet din gimbiya tashiga ciki 


yana jiyo yanda take kwarara amai 


toilet din ya shiga yana fadin gsky bari na kira doctor Ali my be typot ne 


dosotan da yayine ta kara shakar turaren jikinsa nan fa ta cigaba da kwarara wani aman *_*____________________✍🏻😂

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p24


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




A gigice yarima yace bari dai naje na dauko wayata na kira doctor Ali ya dubaki Dan typot tana da wiyar sha ani 

Ficewa yayi daga dakin yana sauri kamar wanda zai tashi sama 


Sarkine yake dan tattaki yazo daf da dakin gimbiya sakina yaji kakarin mai da sauri ya shiga ciki 


Fatee ya tarar rike da ciki saboda kullewa 


Sarkine ya kalleta yace ke lafiya?


Zazzabi nakeyi fate tabashi amsa 


To mekuka kikeyi anan ?


Kayan gimbiya nake ninkewa 


Shuru yayi kafin shiyama ya dauko waya Dan kirawo doctor Ali dake kowa dai doctor Ali shine yake dubasu a gidan 


Yana danna dialing call aka shaida masa ai wayar a kashe take 


Kallonta yayi yace mahaifiyarki tasnine 

 Aa bata sani.........


Wani amanne ya kara taso mata gashi babu komai a cikin ta sai bakar wahala 


Ficewa sarki yayi daga dakin ya nufi sashen fulani zulaihat kishi yar mahaifiyar yarima nan ya shaida mata irin wiyar da fatee Takesha


To ita kuma zulahait Allah ya hada jikinta da yarinyar ka tausayinta da takeji tun lokacin da sakina tasa aka gana musu azaba


Kallon sarki zulaahit tayi tace to ka kira DR 


Nakirashi wayarsa a kashe wallahi shine nake tunanin ko na aika a fadawa mahaifiyarta direba ya kaita asibiti 


Zulaihat ta girgiza kai tace haba yanzu kuma sai an kira mahaifiyarta aa kawai ka samo direba kaga koni na rakata ai itama ya’ce koh


Dan shuru yayi sannan sarki yace to shikenan bari na kira yarima ya Turo min direba


Kiran yarima sarki yayi a waya yafada masa wata baiwa bata da lafiya ya turo mota tana dakin sakina 


Cikin rawar murya yarima yace ah ranka ya dade ai nima zan fita yanzu su fito kawai sai mu fita tare 


Da murmushi sa sarki yace to shikenan sai kajirasu gasunan zasu fito


Kashe wayarsa yayi sanan sarkkin ya kalli zulaihat yace tare zaku fita da yarima 


Kaya zulahait ta canza sannan ta futa suka futo da fati


Kafin su tafi saida ta nadawa fatee wata lifaya bakaramin kyau tai mata ba sai ta futo kamar irin matan Alhazawannan


Yarima kaya ya saka inda sakina ta 

kura masa ido Dan bakaramin kyau yayi ba 


Mukullin mota ya dauka zai fita


Mikewa tayi tace unguwa zakajene


Eh dan dan fitane 


Idan babu nisa nima zanje 

Juyowa yayi yakalleta ya ce aa 


Yana fadar haka kawai ya fice bayansa tafi tana fadin Dan Allah zanje kaga fa tunda nazo ban fitaba 

Ke bazaki bini ba haba yafada a matukar jin haushi


Cen ya hango su fati ranga ranga 


Jiyay kamar yaje ya daukota saboda ya fuskanci tafiyarma wiya takesha


Suna karasowa ya bude musu kofa suka shiga 


Sakina ce tacewa zulaihat nima zan biku jikin natane 


Murmushi zulaihat tayi tace to shigo mana mutafi 


Ran yarima kamar ya Kone zabar haushi amma haka yaja motar batare da yay maganaba 


Wani pravent hospital ya kaisu yana shiga yay parking suka futo fati kuwa a tsungune take tafiya saboda kullewar cikinta 


Ita kuwa sakina wani farin ciki ya gama lulllubeta har addua take Allah yasa ta mutu ma kowa ya huta 


Yarima kuwa ji yay kamar ya dawo da ciwon jikinsa Dan zai fita daurewa 


Ciki suka shiga aka basu gado kafin wata nurse tazo ta dauki jinin fatee Dan aje ai mata general test 


Awa daya yayi ta dawo dauke daa murmushi a fuskarta 


Kallon yarima tayi tace kaine mijinta 


Murmushi yarima kawai yayi 


Sakina har ta bude baki za tace aa nice kadai matarsa Fulani ta girgiza mata kai 


Shurun da yayine nurse din tace ko kaima kunya kakeji 


To hadai result din ba typot bane kamar yanda kuke tunani wannan abin farin cikine domin ciki gareta kar na tsahon wata biyu 


**_______________________________**✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p25


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



A kideme fatee ta tashi daga kwanciyar da take ta fashe da kuka 


Likita murmushi kawai yayi yace mata iyayen shagwaba kawai ya fice Ina dan girgiza kai Dan shi duk a tunaninsa yarima mijinta ne 


Yarima kuwa yana kan kujera har ya kusa fadowa 


Gimbiya sakina kuwa wata shewa tayi tana fadin aikin banza ashema kallon kitse akewa rogo .........


Bata karasa maganar ba fulani wacce mamaki ya cikata tace dama kina da auren?


Girgiza kai kawai fati tayi tana matukar kuka wanda kana ganin kukan na tashin hankaline 


Sakina ce tace mommy dama fa kina ganin yarinyar nan wallahi zatabi maza wani marar galihun irinta tasamu ya zabga mata ciki 


Yarima kam ya rasa wai wanne irin cikine 


Mikewa yayi yafice ya nufi office din likitan zaune ya same shi yana dan rubuce rubuce 


Waje ya samu ya zauna sannan ya dubi Doctor yace 


Am doctor ka tabbar cikine a jikin yarinyar nan 


Likitan tsare gilashin fuskarshi yayi yace aa to menene abin wasa a ciki kaga wannan ma takardar ta muku ce   Na magungun da za a siya sannan kuma ya rage wasu AiyukAn masu nauyi 


Yarima dai kasa magana yayi karbar takardar yayi sannan yayiwa Dr sallama ya fice 


Yana shiga dakin ya tarar da Fulani tana sanarwa da mai martaba halin da ake ciki 


Jikin yarima yana rawa yace amma mommy kinyi gaggawa fa meyasa kika fada nasa 


Tsaki fulani tayi tace me kake nufi da nayi gaggawa yarinya kamar wannan ace wai tana da ciki sannan kuma bata da miji to yanzu maimartaba yana jiran mu kawai tafada da kanta in yaso duk irin hukuncin da za a yanke mata ita tasani sannan kuma ni baza mu koma mota tare da itaba 


Cikin rarrauniyar murya yarima yace mommy karki saurin yanke hukunci mana 


Sakinace tai karaf tace to ayidai mugani ai yanzu sai ka hakura da ita tunda kaga dai Abin kunyar da tajawa kanta Allah yasa maimartaba muna komawa ya nemo sheken ya daura musu aure muga kuma ta yanda mutum zaiyi tanayi tana hararar fati 


Fatikam kuka takeyi sosai Dan ita tunanin yanda zatai da amminta take sannan batasan yaya yarima zai yarda da cikin nasane ko banasa bane 


Dakyar yarima ya shawo kan zulahait aka tafi da fati a motar domin ita kanta Fulanin tafara zargin wani abun 


Ita kuwa sakina haushi ne ya kamata wai Dan meyasa yarima zai cigaba kuma da sauraren fati bayan yanzu gaskiya ta baiyana ko kallonta baiyi ba ya ja mota ya nufi gida 


Suna zuwa gida mai gadi ya bude musu kofa suka shiga gida 


A galabaice fati take tafiya kamar zata fadi shikuwa yarima kallon fatin yake kawai da kuma wani farin ciki da yake ziyartar zuciyar sa 


Cikin gidan sarautar suka shige inda suka tarar da sarki da halima mahaifiyar yarima suna tsaye


Fati na karasawa ta tsuguna a gaban sarki tana hawaye 


Kallon tsaf sarki yayi mata sannan yace Ina mahaifiyarki 


Cikin kuka fati tace batare mukaje da itaba 


Shuru sarki yayi can ya nisa yace tasan kina da ciki kenan 


Shuru fati tai dan kalmar nauyi take mata 


Zulaihat ce tace wallahi kinyi kyan dan miciji kalleki dai kamar ta Allah 


Sarki ne yace fulani kar wanda ya kara samin baki 


Kallon fati yayi yace to mu yanzu kin zubar wa da masarautar mu mutunci saboda haka koma wanene wanda yay miki wannan cikin kifadeshi Dan a daura muku aure 


Nan fa sakina ta washe baki tana kallon yarima domin ita wannan cikin da fati tai ai kamar ita ta taimakawa 


Sarkine yace ina magana kinyi shuru wanene yay miki ciki?


Kafin fati tai magana Abu tashigo wacce tuni zulaihat ta aika a kirata 


Itama zubewa tayi basa bayan ta kwashi gaisuwa sarki yace dafatan kinji  dalilin da yasa aka kiraki


Cikin kaduwa abu tace walllahi nan sani ba ranka yadade 


Halima wacce tunda aka fara magana baimtai magana ba sai yanzu tace yarinyar ki ashe take da cikin shege yanzu haka daga asibiti suke 


Shin dama kin san tana da cikinne


Nan fa Abu ya bashe da kuka ta hau fati da duka wanda bata taba yi mata ba tunda take a rayuwarta


Cikin kuka abu tace wallahi ban saniba 


Fati kinci amanata kin bata wayonki nan fara dukan cikin tana fadin wallahi bazaki haifamin shege ba saidai dake da cikin kumutu in huta 


Yarima yana gefe jikinsa sai rawa yake shifa ba cikinne yake damunsa ba irin cin mutuncin dayaga anaiwa fatinne bayaso 


Ganin Abu tana kokarin nakasa fati yarima da yake gefe yay sauri yaje ya janyeta To kihada dani ki kashe tunda nine nai mata cikin 


**_________________________________**✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p26*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba 



A gigice sarki yayi baya ya nemi kujera ya zauna domin tabbatar da abinda kunnuwansa sukaji 


Zulaihat kuwa dama tunda taga yarima yana zakewa tun a asibiti tafara zargin haka 


Halima kuwa mahaifiyarsa cewa tai karya kikeyi my son karka yiwa kanaka sharri nawa kake da har zaka yarda kayiwa mace ciki Kai karyane waannna


Sakina kuwa fashewa tayi da matsanancin kuka ta dora hannu aka ta dinga kurma ihu

Da gudu tai kan fatee zata daga yarima ya tareta ya bada ita nan ta koma daga daga kamar zata fadi 


Mahaifiyar saace tace my son meye amfanin dorawa kai abinda bakai ba wannan ai shirmene yarinyar da kafi tsana a duniya kuma yau ita zaka kare kawai Dan tayi abin kunya 


Sarkine yay gyaran murya ya kalli yarima yace ka tabbata kaine kaima ta ciki 


Yarima kasa kasa yayi da kansa yace nine ranka ya dade 

Shuru sarki yayi sannan ya dubi su zulaihat yace to yanzu dai kunji abinda yaron ku yayi 


Tabe baki zulaihat tayi tace Alllah y shirya ni bazan iya cigaba da zama da kallon kayan haushi ba amma dai ka cuci yarinyar mutane 


A hasale halima tace eh ai ita ta kai Kanta saboda haka ita ta cuci kanta wallahi amma tabbas zuciyar halima a kumbure take 


Sarkine ya dubi yarima yace meye solution din da ka yanke 


Batare da yarima ya kalli kowa ba yace sai abinda ka yanke ranka ya dade 


Cikin ta kaici mahaifiyar sa tace Aikin banza wallahi sai an zubar da cikinan nan tana gama fadar maganar ta juya ta nufi daki 


Minti biyu tayi tadawo tana fadin wallahi kina yar talakawa jikar talakawa baki isa kin haifi jinin dana ba shegiya asarar riya 


Kan fati tayi da wasu kwayoyi a hannunta da ruwa tana mika mata 


Cikin tsawa tace karfi kisha wallahi sai cikin ya zube 


Yarimane ya rike hannun fulani yace haba mommy Dan Allah gaskiya bata shafa wallahi ni kawai abarmin abuna inaso 


Nan fa Fulani ta fashe da kuka tana salati 

Innalillahi wa inna ilaihir rajun yanzu son tsabar baka da mutunci agaban idona da na mahaifin ka kake furta wannan kallamar kuma kasan Ina da ya n uba a gidan 


Sarkine yace ke wai meyasa kike abu kamar karamar yarinya ne ai babu yanda za ai zubar da cikinan 


Fulani karasawa tai wajen sakina wacce kukan har ya janyo mata ciwon kai ga idonta ya kada yayi jajur 

Wai ita dole sai an banta ta daki fatee 

Fulani janta daki tayi tace ki kwantar da hankali gimbiya ai sai na zubar da cikinan sannan kuma wallahi sai tayi sai tayi tsananin bauta wanda shi kansa cikin sai ya fita 


Cikin kuka sakina tace maimartaba fa yace wai dai yarima ya aureta 


Tsaki Fulani tayi tace idan ai saidai in bana raye amma babu yarima da magasganciya ko kadan 


Cen kuwa fati kuka ya gama idarta kanta sai tsananin ciwo yake 


Sarki ya lura da haka yace Ina magungunata 


Aa bansiyo ba amma zan aika a karbo min 


Zaihat sai gaba daya tausayin fatee ya kamata domin tasan yarima bakaramin kwallon Dan iska bane dole tasan rape dinta yayi Itama juyawa tayi ta nufi dakinta 


Sarki ma dakinsa ya shege yabarsu daga Abu sai yarima 


Mikewa yarima yayi yace Dan Allah kuyi hakuri da abubun da nayi ku yafemin kuma zan aureki wallahi bazan hulakanta kiba insha Allah 

Bai jira yaji me zasu cefa yace bari na aika a karbo magungunan 


Ficewa yayi ya nufi wani bafaden yana kwada masa kira 


Duk zancen da yarima yayi sakina da fulani suna jinsa a labe suna ganin ya tafi fulani yazo tace shegu dangin mayu da asiri tun da muke ba taba samun matsala a gidanan ba sai da kuka zo kamar 

Kallon saina tayi tace mika mata maganin ta hadiya Dan wallahi bazata haihu da yarimaba 


A kasale Abu ta karba ta mikawa fati 


A baki ta zuba sannan aka bata ruwa ta kora 


Tana gama sha yarima ya shugo yana ganin haka ya durkushe kasa 

Sosai yafara kuka yana dafe kai 

Sakina kuwa murmushi kawai take domin burinta ya cika 


Hayaniyace ta futo da sarki 

Nan ya tarar da fatee da ruwa a hannunta da alma Fulani ta bata maganin 


Kafin ya gama tunaninsa nan fatima tai wata kara 


Jinine yafara bin kafarta 


Shima yarima karar ya yi ko shawara ba jitaba ya dauki fati yay waje da ita 


A mota yadakata ya dinga zabga gudu har sai da ya karasa wannan asibin


Kafin kace me gaba daya jikin fati ya baci da jini 


Cikin gaggawa likitoci sukai kan fati wacce tuni ta suma domin jinin ya zuba da yawa 


Bayan an basu gado likita ya ce dole sai an kara mata jini in ba a haka a kuwa to zata fara jijjiga 


Cikin rawar murya yarima yace a duba nawa 0+ ai za ai ya saka mata 


Nan aka hauna jinin yarima sannan aka diba aka sakawa fatee 


Dama yarima ya gayiwa Doctors din cewa ai tana da cikine kuma gashi tasha wani magani a duba masa ko cikin yananan 


Likitan da ya dauki simple dinne ya shigo dauke da karda 


Da sauri yarima ya mike yace likita menene a ciki 

Dan dafa kafadar yarima likitan yayi yace 



**______________________________**✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p27*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Yace ka kwantar da hankalinka cikin bai futa ba yana nan amma badaban kunyi gaggawar zuwaa asibiti ba to gsky da sai ya fita Dan Allah ku dinga kiyayewa 


Sai lokacin hankalin yarima ya kwanta sannan ya karbi result din ya koma gefan fati wacce tunda ta farfado bacci takeyi 


Cikin kawai yake Domin ko kadan baiga ya kara girma ba Anya likitocinan gaskiya suke fada 


Wajen minti talatin fati tafara bude idonta 


Ganinta tai daure da jini a hannu 

A hankali taja numfashinta 


Kallon yarima tayi ta kau da kanta Dan ita yanzu a duniya babu abinda ta tsana sama da yarima 


A hankali yarima ya furta I’m sorry my dear Allah ya baki lafiya 


Cen kefe ta kara kau da fuskarta Dan muryarsa ma ita bata sanji a halin yanzu 


Dap da ita ya matso yace fatee kiyi hakuri tabbas nadade da sanin ban miki adalci ba amma yanzu zan gyara halina ko wata macen ma bazan kara kwatantawa irin abinda nakeyi ba dan Allah kiyi hakuri 


Cije lebe fati tayi tace gaskiya idan nace na yafe maka to nayiwa kaina karya domin kasani bazan taba yafe maka ba kuma sai Allah ya sakamin akan zalincin da kayimin 


Idon yarima cikowa yay da kwalla domin ya kasa yanda zai furta mata yana santa dan baisan wacce amsace zata dawo masaba 


Dan daurewa yayi yace fatee inasanki kuma zan aureki Ki amince min na nuna miki kauna Dan Allah 


Wata harara ta watsa masa sannan tace Allah ya kiyaye wallahi ni banasonka mai sanka ma bana sanshi 


Rintse ido yarima yayi sannan yace amma karki manta yanzu mun zama daya ko akwai fa cikina a tattare da ke Ina fatan Allah ya saukeki lafiya a daura mana aure 


Tsaki fati tayi tace Ina ruwana da ciki ai  koma me zan haifa insha Allah basu zo da raiba bare harka gansu

 Kai ko kunya bakaji har alfahari kake da cikin shege 


Numfasawa yarima yayi yace babu zancen cikin shege tunda gani nine uban cikin saboda haka karki kara shekanta da’


Haushine ya kama fatee ta juya ta rabu dashi 


Shikuwa yarima cikin ya cigaba da kallo yanajin wani irin dadi aransa 


Bayan jinin da aka samata ya kare aka sallamesu 


Saida suka jira motar ta bushe saboda yarima yasaka an wanke motar 


Da kayan da tazo dasu a jikinta 


Suna tafe a hanya yarima ya dameta yanzu fadamin menene kikeso na siya miki


Hmm shuru kawai tayi domin ita ko kadan batasan yarima ya dinga kulata Dan tagama tsanarsa a rayuwarta kasa ganewa tayi 



Suna tafe yarima shikadai yake maganarsa har suka karasa gida 


Duk giidan sarautar babu wanda yasan meyafaru sai iya wadanda abin ya shafa 


Jinkin yariam a sanyaye ya kara cikin gida 


Saida yaso tsakiyar gidan sannan yay parking 


Dan juyawa yayi ya kalli fatee wacce take kokarin bude kofar 


Da sauri yasa hannu ya rike gefan hijjabinta yace pls karki zama irin mutanan nan masu ruko Dan Allah ki zama mai hakuri 


Ko kallonsa batai ba ta fincike hijjabin ta bude motar ta ficewarta 


Bin bayanta yayi da kallo yana girgiza kai Kafin shima ya bude ya fita 


Direct wajen mahaifinsa ya nufa inda ya sameshi a cikin daki shikadai a zaune da alama a cikin nazari yake 


A tsorace ya karasa ya sami waje ya zauna 


Sarkine ya dago ya kalli yarima yace ya ake ciki?


Dan kasa kasa yarima yayi da kai sannan yasa hannu a aljihu ya dauko ta karda ya mikawa maimartaba 


Bude takardar yayi inda yayi kicibus da result na pregnant was fatee 


Dan tsaki yayi a hankali sannan yace adnan baka kyautawa kanka ba wallahi meyasa gaba daya ka zubar da tarbiyar da mukai maka yanzu adnan haka wannan yarinyar zata haifi Dan shege a cikin gidannan sannan kuma ace da’n dana Haifa a cikina shine yay wannan aikin 


Cikin yanayin muryar badama yarima yace wallahi nayi regret Abba dan Allah kayi hakuri kayafemin tabbas nayi kuskure Dan Allah ku karbi wannan amatsayin kaddara 


Dan Jim sarki yayi yace kasan ko na karfi kaddarar ka mahaifiyar bazata karba ba akan idonka tabawa yarinyar maganin da zai halakata Ni yanzu tinanin yanda zan fara fadawa mahifin sakina nakeyi domin nasan tabbas abin bazai masa dadi ba 


Yarima kallon maimartaba yayi yace to yanzu Abba in kafada masa ai tonan asiri ne dan Allah kabar zancen Basai an fada ba 


Dan girgiza kai sarki yayi yace to ai kwara nafara fada masa da ace ita yarinyar ce tafaragaya masa kaga abin zaizo da kamar munafurci 


Shuru yarima yayi kana yace to shikenan nidai Dan Allah akara min afuwa sannan kawai zan je nafadawa mommy cikin bai zube baa saboda.............


Kafin ya karasa rufe kofar yaji an turo kofa ance ai nasai kazo kafada min va tun tuni naje asibiti aka sanar min dan haka yanzu haka na dauketa nakaita wani asibitin za a cire mata tunda naga kai har wani rawar kai kake da cikin shege kuma baka isa kasan wanne asibiti bane bare kaje 



Da sauri yarima ya mike tsaye yace haba mommy haba mommy Dan Allah wannan wanne irin rashin adalcine idan yar kice zakiyi mata haka haba mommy why why Dan Allah pls ki fadamin asibitin naje na daukota .........


Wani mari fulani ta dauke fuskar yarima har sau uku


Nan fa sarki ya mike itama ya dauketa da mari sannan yace sannan ki bude kunannki kiji wallahi in har aka cire cikinan to kema a bakin au ranki kije babuni babu ke ........



**__________________________________*✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p28


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Mai martaba yana fada yafice yabar dakin yabar fulani tsaye wacce tai mutuwar tsaye


Kallon yarima tayi tace saboda Kabin da ka aikata ka janyo mahaifinka yana kokarin yankemin mummunan hukunci 


Ficewa tayi sa sauri itama domin dakatar da su fatee 


Yarima kam tsaye yake gaba daya abin duniya yay masa zafi yarasa inda zaisa ransa shima ficewa yayi yabar dakin yanufi bayan mahaifiyarsa 


Mota yaga fulani ta shige da alamar fita zatai Girgiza kai kawai yarima yayi sannan yashige part dinsa 


Ma aikatan sane ya tarar a zazzaune suna jiran isowarsa 


Gaba daya sukai masa sannu da dawowa 

Amsawa yayi kawai ya fada kan gado yana mai nazarin halin da yake ciki


Bayin yarima kallon juna suke Dan tabbas suma sun lura akwai abin da yake damunsa 


Kara mikewa yayi Dan jin karar mota 

Ai kuwa yana fita yaga fatee daga cen nesa ita da Fulani cen gefe kuma sakina ce take ta faman dungurewa fate kai 


Da sauri yarima ya fita ya kara wajen 

Daya bayan daya yake kallonsu 

Wata harara sakina ta dokamasa wacce ko kadan bata dameshi 

Tare da fadin inason magana dakai 

To Ina jinki yarima yafada da kallon fati wacce tafara tafiya kallon sakina yayi yace kije daki ki jirani zan raka fatee 


Wani kallo sakina tayi masa tace gaskiya Adnan ka raina min hankali ni kake fadin wai na jiraka ka raka wata mahaukaciya fatee Tap lallai adnan abin maka yana yawa wannan tsabar rashin ganin mutuncinane sai kace bata da kafa 


Dan murmushi yarima yayi yace amma dai yanzu kina ba ita kadai bace gashi bata jin dadin jikinta kuma dai kinga yanzu dole akwai hankin da ya rataya nata a wiyana wata kila tana da wasu abubuwan da takeso nasiya mata ko ba ahaka ba 


Tsaki sakina tayi tace ka kirawo wani dogarin ya rakata amma wallahi bakai ba ni ban yarda mutane suga kuna jerawa ba 


Juyawa yarima yayi ya kallli hanyar da fati take bi wacce tuni tayi kwana ma juyowa yayi ya kalli sakina yace wacce magana zamuyi 


To muje ciki mana ai ba a nan zamuyi ba 


Batare da yarima yace komai ba ya juya ya tafi


Wasu yan kananun magana sakina tayi wanda yariman baiji ba sannan tafi bayansa 


Sai da suka karasa cikin falon anan yarima ya zauna a 2sits 


Sororo sakina ta kalleshi tace aa nifa upstairs zamuje saboda banason yaran cikin dakinka su ji me zance maka 


Batare da yayi magana ba nan na ya mike ya haye sama 

Sakina bayansa tafi har suka shiga bedroom sannan ya zauna kan wata kujera ita kuma sakina ta zauna a gefen gado 


Dan dubansa sakina tayi tace kana jina kasan wacce magana zamuyi 


Girgiza kai yarima yayi tare da fadin sai kin fada 


Numfashi taja domin tana tunanin maganar da zataiwa yarima bai zama lallai ya amince ba 


Kallonta yarima yakarayi yace kinyi shiru madam 


Dan Jim sakina tayi sannan tace 

Yarima wani tunani nai akan wata dabia da kake kokarin yi a kwana biyunan yarima karka manta kaifa jinin sarautane mutum ne kai mai isa da Izza kuma bayan haka yarima kowa yasan halin ikon ka amma lokaci daya ka canza Hali akan wata baiwa yaarima saboda Alllah yanzu ka zubawa Rwanda masarautarku mutunci ka haddasa abubuwa da yawa duk saboda dalilin wannan yarinyar please yarima shawarar da zan baka itace tun kafin mutane su fara zargi idan fatee ta haihu kowa ya gane kai silar cikin mutuncin ku ya kara zubewa a karo na biyu to kawai ka hakura ka fita daga hanyarta domin samun nutsuwar mahaifiyarka shiyasa naga.................


Daka mata hannu yarima yayi yana faadin dakata Dan Allah sarkina wannan wanne irin magana kikeyi ni Ina tsoron abinda mutane zasu ce ne kuma tsaya kiji wallahi a yanzu nafi kowa san ganin fatee ta haihu saboda dole jinina zata Haifa wannan maganar da kikeyi ba kiyi tunani ba kika fara fada min kuma ya zama na farko na karshe kifita harkar fatee I dai kinaso mu zauna lafiya 


Tsaye sakina ta tashi tace wallahi yarima tunda kaki amince wa da zancen da nai maka to wallahi ko ta haihu koma me ya Haifa sai na kashe shi kasa haka a ranka 


Mikewa shima yayi yace sakina idan har fatee ta haihu baki kashe su tare da jar irin ba to ke ba yar’halaak baace yana fadar haka ya fice ya sauko kasa ya shige daki nan ya sallami mutanan dakin ya rufe kofarsa yafara tunanin abubun da suke gabansa 


*******


Yau wata uku kenan da bayyanar cikin fateema A kallah yanzu cikin fatee watansa biyar kenan ya Dan futo kadan amma idan baka kura sosai ba zaka iya cewa teba ce saboda irin kibar da tayi 


Duk wannan budirin da akeyi maimartaba sarkin bauchi mahaifin sakina basu sani ba domin sakina bata fada ba kuma shima sarkin bai sanar da shiba 


Kuma biki a yanzu saura 1mouth 

Jikin sarki a sanyaye yake waya kana gani kasan cewa tabbas baya jin dadin abinda wanda suke wayar yake fada


Kashe wayar yayi ya dubi halima Fulani mahaifiyar adnan yace kinajin abinda mutumin nan yaace 


Dan dagowa tayi tace meyafada?


Dan numfashi maimartaba yaja yace wallahi yace in har abinda na fada masane to bazai hada sakina da yarima ba kumaa yau na tura masa yarsa gida kar itama ya lalaata masa ya’


A gigice fulaani tace nashiga uku me wannan mutumin yakeson fada saboda Allah kaga Dan Allah kirashi nai masa bayani da kaina 


Wani kallo sarki yayi mata yace saboda kin fini hankali koh 


Aa ba haka bane haba ranka yaaa dade kaga fa kowa yayi anko ga yanda yaronaaan ya tsara gidaansa Dan wannan yarinyar sakina 


Kallonta sarki yayi yace ki kwantar da hankalinki ni zanje har bauchi ba shawo kansa 


Sai a lokacin Dan hankalin Fulani ya tashi sannan taiwa sarki godiya ta juya ta kwanta domin dare yayi a lokacin 



**********


Misalin karfe 8 laure ta ke faman Dan dukan fati suje wajen aiki saboda tun lokacin da aka gane fati nada ciki bata kara kwana tare da laure ba saida taji saurki sannan ammi ta rakota wannan dalilinne laure da sauran ma aikatan babu wanda yasan da cikin fatee


A hankali fatee ta bude ido tace oh ke dai laure na dawo kenan kuma ki tafamn tashin mutum yana bacci 


Dariya laure tayi tace eh ai ke dince kalleki fa wai a haka kinyi rashin lafiya amma kalli kibar da kika zabga lallai fa ammi ta gatalaki da yawa 


Mikewa fatee tayi tai wanka sanan tafito daa daaurin kirji 


Wani kallo laure taimata tace ke fatee meye haka nake gani 


Dan bata rai fatee tayi tace a ina fa 


Wani katon ciki nagani wai kina nufin haar teba kikai 


Dan murmushi fatee tayi tace nidai Dan Alllah tashi kutafi ni wannan kayan na wallahi hijjabi zan saka Dan sun min kadan 


Tap laure tace yariman ne zakije wajen aiki da hijjabi sokike yau yasa ki daku ko 


To laure kayan sun kamani wallahi Dan Allah nidai muje kawai idan yace meye dalili sai nace kayan sun min kadan 


Kallonta laure tayi tace nifa wanan cikin yana ban tsoro wallahi anya kuwa Kodai kun June da Iliyasu mai wankin dokuna yar’gari 


Nidai kirashi kinga yau kowa yasan zan koma aiki yau wata a uku fa bana zuwa Tap kowa zakiga naa canza 


Suna karasawa sukai sallma 


Nan suka fara dan dariya aa gawa taki rami an warke yaushe rabona dake ammi ta boyeki kowa yaje baya ganinki 


Dan dariya fatee tayi ta tsaya cen gefe domin bata jin dadin zama a kasa duk sai tabi ta gaji 


Kallonta sukai suka ce au bazaki zauna ba  kenan a sojanki kika dawo


dariya tayi tace to wai mai dakin bayananne wallahi bacci bai isheni ba anya bazan komaba


watace a gefe tace aa wallahi yanzu gimbiya ta aiko yazo kinsan fa bikinsu saura wata daya fa mutuninyarki kai gimbiya fa da tayi tunanin akwai wani abu a tsakaninku 


dariya fatee tayi tace eh yanzu ai tagane babu komai kinsan.............


turo kofar da akaine ya tsaida fati maganar da takeyi yarimane yashigo wanda yay matukar ranewa dan rabota dashi wata uku kenan ko yaje buya takeyi sai yau 


shikansa saida yaji wani shock a jikinsa ganin fatee ko da yake dama ance zata dawo yau 


sallama tayi ya zauna bayan sun gaida da fatee da laure 


ya dubi fatee yace ya da tsayauwa haka 

kallonsa tayi wanda taga ya zubawa cikinta ido yana dan mamaki aa ashefa yakusa samun karuwa haka kawai yaji wani farin ciki da ganin cikin yanda yay mata kyau duk da acikin hijjabine amma ga wanda yasani yasan tabbas akwai ciki a jikin fatee 


a sanyaye tace wallahi idan na zauna kafata tanai min ciwo ne shiyasa in zan tashi kuma naga nan aiki zanyi shiyasa ban zauna ba kar ina zaunawa nantashi 


dan murmushi yarima yayi abinda ya dade baiyi ba yace aa keda baki dade da tashiba yi zamnki kawai ai su laure zasuyi miki aikin ko 


gimbiya sakinace ta shigo tareda zauna wa akan wata kujera 


idontane ya sauka akan fatee wanda itama ta lura da yanda cikin yafara futowa wani kallo ta watsa mata tace ke leka waje ga a kwatice ki dauka ki kaimin daki 


har fati ta fara tafiya sai yarima yace am marar lafiya ce aiki wata anan wannan bata da lafiya ciwon kafa takeyi

*KAN GIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p29*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




wani kallo sakina ta watsawa yarima tace marar lafiyar kaba amma ba muba 


Ido ya zuwa sakina alamun karta kara fadar wata kalma bayan abinda ta fada 


Kallon fati yayi yace ke zo ki zauna sannan ya kalli wata baiwar yace ke jeki ki dauke mata kayan 


Zuciyar yarima a tafashe ya fita Dan tabbas sakina tafara kaishi bango kuma zaiyi maganin ta 


Binsa tai da kallo sannan ta kalli fati tace ke bazaki fita daga karka ta ba ko to walllahi idan ba kiyi wasaba Allah nice ajalinki


Gaba daya bayin wajen saida suka juya suka kalli sakina wacce ko kunya bata ji kullum cikin hayaniya take da fatee 


Fatee kam ko kallonta ma batai ba domin ita bataga wata harkarta da take shiga ba 


Bayin kuwa sai abin ya zame musu kamar gulma wannan ta taba wanan wannan ta taba wannan suna zance kus kus 


Bangaren Yarima kuwa yana fita wajen maimartaba ya zance yaje ya gama gaya masa abubun da sakina yake masa acikin mutane baya jin dadinsu ga takurawa fatee da tai kullum cikin zagi da sata aiki 


Shuru sarki yayi sannan ya dauko waya ya kira wani hadiminsa yace a yana daga wayar yace masa yaje sashen yarima ya kirawo gimbiya sakina 


Cikin abinda bai wuce minti biyar ba saiga sakina tashigo


Yarima ta gani a zaune gefan mai martaba wanda ransa yake a matukar bace 


Sarkine ya dubi yarima yace maimaita abinda kace min yanzu 


Nan take yarima ya kara maimaitawa batare da tsoro ko shakka ba 


Sarki ya dubi sakina yace da gaske kina yin duk abinda ya fada min 


Dan sunkuyar da kai sakina tayi tace ranya dade abinda yasa nakeyin hakan saboda wai sai yace bazan saka fatee aiki ba bata da lafiya shiyasa ni kuma raina yake baci nake masa magana a cikin mutane 


Dan girgiza kai sarki yayi yace amma sakina kema shaydace halin da yarinyar take ciki kuma ai kema mai tausaya matane ko ba a gaya miki ba ko 


Shuru sakina tayi kafin tace nidai banason yarima ya dinga shiga harkata wani lokacin fa wai har aikawa yake a tambayeta me takeso asiyo mata bayan ni bai taba tambayata ba


Nan sarki ya gane kawai zabin kishi ne yake damunta da har zai gaya mata ai mahaifinta ya yanke alakarsu da yariman kuma sai yay shuru 


Nan yay musu fada kuma ya kargadi sakina da tadena saka fatee ai kace ai kace har sai ta haihu 


Nan ya sallamesu kowa ya tashi ya fice 



Karfe 7am


**********

Washe garin ranar sarki yay asibanci tareda yan rakiya zuwa garin bauchi

Misalin 12am suka sauka to dama sarkin bauchi baisan da zuwan maimartaba mahaifin yarima ba sai kwatsam suna fadanci a kazo aka sanar dashi nan ya sallami kowa na fada sannan ya umarci a shiga da sarki ciki 


Bayan sun gaisa mahaifin yarima ya dubi mahaifin sakina yafarar masa bayanin abin da ya kawoshi 


Nan mahaifin sakina ya dakatar dashi yace saidai ai a gaban mahaifiyarta 


Turawa yayi aka kirawo jummai mahaifiyar sakina 


Bayan ta zauan tasami lokaci nan sarki mahaifin yarima yay mata bayani kamar yanda yayiwa shi mahaifin sakinan 


Dan murmushi tayi tace ai ita kaddara bata wuce kowa ba ganan mahaifin yarinyar idan har ya amince to babu matsala 


Gyara zama mahaifin sakina yayi sannan yace shikenan babu komai ni dama haushin da naji bai kamata a rufamin ba har saida abin ya karaso haka sannan kuma mai zai hana yarinyar in ta haihu sai ayi bikin Ina ganin ai zaifi tsari


Sarki dai baice komai ba illa cewa to duk dai yanda kuka yanke daidai ne amma kuma baza ace abun anyi dage dage da yawa ba 


Sarki mahaifin sakina yace aa mu kam babu ruwa mu da mutane tunda babu wanda yasan lokacin da muka saka rana saboda haka yanzu mun kara lokaci shine kawai 

Bayan sun gama tattaunawa jummai tai musu sallama ta fice tasa aka shiryawa mahaifin yarima liyafa ta musamman 


Sai kusan magriba suka shirya suka nufi hanyar kano 


***********

Sai washe gari sarki ya kirawo sakina ya fada mata mahifin ta ya nemi akara masa nan da wata biyar sannan ai auren 


Fashewa da kuka sakina tayi tace haba Abba kusan shekara kenan fa shikenan har sai nagaji da jikansa ni gaskiya aa bazan yarda ba zan kirashi a waya ni kawai ayi biki kamar yanda aka tsaya 


Cikin rarrashi sarki yace aa sakina in kikai haka baki kyauta ba kibi umarnin mahaifinki kamar yanda yasaka miki yau da gobe ai duk daya ne wajen Allah 


Da kyar sarki ya kalla shi sakina tamince sannan sukai sallma ta tafi 



***********


Abudai kamar wasa yau saura wata biyu bikin yarima da sakina inda cikin fati yake da wata takwas sosai cikin ya futo Dan yanzu ta daina zuwa ko ina tana wajen amminta saboda yanda mutane suke surutu akan tabasu labari cikin domin babu wanda yasan yarima shine yay mata cikin sai illah wadanda abin ya shafa 


Kamar kullum yauma misalin karfe 7:30pm tayi wanka tana gefan kamminta 


Ammince ta kalli fatee cikin kuwa tace fatee Allah ya saukeki lafiya domin kina cikin wani hali a cikin gidannan 


Shuru fatee tayi bata amsa ba sannan tace ammi ni na rika na barwa Allah komai kuma na dauki kaddara amma ni tsanar da fulani taimine da gimbiya abin yana bani tsoro ammina ki cigaba da min addua Allah ya kawomin karshe  wannan ukubar 


Wani hawayene ya zubowa Abu tace ameen fatee insha Allah bazaki kaskanta ba arayuwa kuma kema ki cigaba da addua sai kiga wata rana duk abin ya wuce 


Itama fateen hawaye tayi sannan tace ammi kinga kafafuna kumbura sukeyi wallahi 


Dan dubawa ammin tayi tace eh ai cikinki ya tsuba kinga kin kusa haihu ni abinda naketa tunani fati bamu da abinda zamu sakawa jaririn ko jaririyar wallahi ko wando Allah bai hure mana ba saidai mu nannade da zannuwan mu


Kukane ya kuncewa fati tace insha Allah bazaizo da raiba Ammi kalleni fa shekarata goma sha shida sannan ace na haihu babu miji haba Ammi wallahi zuciyata kamar ta bashe nakeji


Kasheta Ammin tayi tace haba fateena yanzu fa kikace kin dau kaddara haba fateena karki wa kanki mummunan fata  Allah yasa abinda zaki Haifa ya zamo miki garkuwa a rayuwa 



Shuru fatee tayi sannan tace shikenan Ammi ki cigaba da min addua 


Suna cikin hirarsu wani bafade yay sallama ya lego dakin yace fatee ta futo yanason zai mata magana yana kofar gidan 


Kallon Amminta tayi wacce kanta yake sunkuye tana zubar da hawaye 

Dago da kan tayi kana ta goge hawayenta tace tashi kije kiji menene kinji 


Mikewa fati ta dau hijjabi ta fice waje 

Dan waiwayawa tayi tana neman bafaden bata gani ba sai cen ta hango inuwa a tsorace tace wayene gani na futo bazan karaso nan bafa 


Mikewa yayi ya nufuta 

Yarima tagani shi kadai babu wannan bafaden 


Dan daure fuska tayi ta kalli can gefe 


Wata katuwar dadduma a hannun yarima ya shimfida ya zauna sannan ya umarci ita da ta zauan 


Cen gefen daddumar ta zauna sannan tace meyasa bakace nazo injika ba ka turo wani wannan fa yaudara ce 


Gyara zama yarima yayi sannan yace I’m sorry nasan in nace nine bazaki futoba kuma ni inason nai magana dakene 

Kasa kasa tai da murya tace to ina jinka 


Dan gyaran murya yarima yayi yace fatee ki kara hakuri akan abinda ya faaru wannan kaddarar mune nidake saboda haka Dan Allah ki daina daukata a wani dabam ki manta komi 


Wani kallo tai masa wanda sai da tasha jinin jikinsa 


Sannan tace kaima fa kasa. Wannan zancen bazai yuba Dan wallahi cuta ce kagama cutata Dan Haka Dan Allah kabarni da radadin abinda yake damuna Dan Allah karka kara janyo min wata damuwar na rokeka


Busar da iskar yarima yayi sanan yace shikenan nasan insha Allah zaki fahimci hakan wataran


Yanzu dai abinda ya kawoni wajenki sonake kiyi min list abubuuwan da za a bukata na haihuwa gobe zan bayar asiyo kar lokacci ya kure Dan kamar watan gobene haihuwr koh 


Tsaki tayi tace ni bansaniba Dan Allah ni kadaina min zancen nan banaso 


Dagowa yayi da jajanye idonsa yace wannan fa ba adalci bane fatee ki taimaka kar ai haihuwar yaron yarasa kayan sawa pls dan Allah ki fada min 


Shuru tayi tace shikenan amma ni abinda zan iya cewa shine kawai kasiyo na wanda maza da mata zasu saka tunda ba asan me za a haifa ba 


Wani farin cikine ya lullube yarima yace to shikenan na gode da wannan shawarar Allah ya saukeki lafiya 


Kokarin mikewa tafara amma tayi nauyi nan ta dafa kasa tafara yun kurin tashi 


Da hanzari yarima ya dagata yana fadin yi hakuri nasa kin zauna aakasa wiyar tashi 


Nan sukai sallama yarima ya juya ya tafi itama fatee tashige ciki 




**________________________________**✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p30


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Safiyar yau an tashi da wani hazo inda sakina take cikin daki take ta rusar kuka 

Bakomai ne yasata kuka ba illah labarin ai jiya yarima yaje wajen fatee cikin dare 


Mikewa tayi tafice daga dakin 

Kai tsaye wajen Fulani taje mahaifiyar yarima 


Waje ta samu ta zauna kana ta share hawayen da yake zirya a kumatunta  


A dan damuwa Fulani tace aa meyafaru haka sakinata 


Zumburo baki sakina tayi sannan tace mommy gaskiya tafiya gidanan mu zanyi saboda na fuskanci kamar yarima basan alakarmu yakeba 


A hanzar ce Fulani tace mekuma yafaru 


Kallonta sakina tayi cikin ido tace yanzu mommy saboda Allah ki kalli wai ashe kullum sai yarima yaje wajen fati kullum haka jiya saida suka raba dare sai kusan shadaya sannan ya dawo bakiga abubuwan da yake siyo wanba yanzu haka zancen da nake miki an siyo manyan raguna Anje an daure wai na suna haba mommy wannan wanne irin cin fuskane Sakina ta karashe maganar tana share kwallah


A fusace Fulani ta mike tace wannan ai iskanci ne tashi muje koma menene wallahi sai na karbeshi idan ma su asirin da sukai masa ya kamashi to ni bai kamani ba wallahi tashi muje 


Nan fa idon sakina yay tsuru tsuru domin tabbas duk abin da ta fada karya take kuma batason mutuncin ta ya zube a wajen fulani 


Shuru tai tace aa mommy bai kamata ace anganki a wajensu ba gsky kawai shi yariman zaki kira ki kargadeshi da zuwa wajen su tunda ai shine yake zuwa basu bane 


Dan dafa kafarata fulani tayi tace wallahi sakina sainayi maganin wasan an buzayen banzan idan asirine ai gidansu ta tarar ni wallahi duk mai martaba ne yake hanani aikata abinda nai niyya da wallahi tuni nasa an koresu sun koma can inda suka saba wahala kinga mutane daga cin arziki suna kokarin fin yan gida iko 


Nan dai fulani ta rarrshi sakina ta rakata daki ta dawo ta zauna



Hada kai da gwaiwa tayi tace oh ni naga wannan yaro bansan ya zanyi dashi ba amma dole bai maganin sa idan ma Santa yake to wallahi gwara ya. Janye kudirinsa Dan bai isa ya auri baiwa ba wannan iskan badani ba wallahi 


Nan Fulani ta karaci surutunta ita kadai sannan ta haye kan gado ta kwanta 


****


Sarkine tare da yarima inda suke tattaunawa akan zancen auransa domin yanzu bai wuce wata daya da sati daya ba inda fatee kuma ta shiga wata tara harda yan kwanaki Dan haka haihuwarta ko yau ko gobe 


Yarima ne ya dubi sarki yace to ranka ya dade ai duk abinda kuka tsara dai daine babu wata damuwa


Sarkine yace to yanzu kaga za akai kayan lefe nan da kamar kwana biyu shine nace kaima dakai za ajene tunda maza ne zasuje


Girgiza kai yarima yayi yace aa ranka ya dade ni basai naje ba ai gidan bazai buya ba tunda kasan kowa yasanshi 


To shikenan dai Yanzu ya batun masu aikin gidan?sarki ya tambayi yarima 


Dan kara rusunar da kai yayi yace an gama komai kawai furnitures dinne basu karaso ba tukunna 


Masha Allah sarki ya fada sannan yace zaka iya tafiya


Nan yarima ya mike ya wuce part dinshi 


Ma aikata ya samu  ko wacce tana aikin gabanta 

Suna ganinsa suka rusuna suna suka ai sannu da dawowa 


Flour ya koma ya zauna duk abin duniya ya ishe domin shi yanzu babu abinda ya tsana sama da auren sakina gashi fatee in yaje kullum sai ace tayi bacci gaba daya yarima ya rame ya fita hayyacinsa duk wanda ya dubeshi tabbas yasan akwai abinda yake damunsa 

***

Yau juma a yarimane yake ta shirin zuwa masallaci abinda ada ko kadan bai da my da yaje masallaci ba amma a kwana biyun nan jam I baya huce shi ko kadan Dan har wata Nafila yake cikin dare 


Misalin karfe 7:30pm bayan yarima y dawo daga sallar magriba bai zance ko ina ba sai wajensu fatee 


Baije da wani dan aikeba dan haka kai tsaye ya shiga ciki dakinsu fateen ya shiga inda ya tarar da kusan mutum hudu a dakin Abu saude larai sai fati wacce take kwance tana ta faman nishi da alama dai bata da lafiya cen kuma sai wani jike jike ake bata 


A hanzarce yarima ya karasa yace aa lafiya kuwa 

Daya daga cikin suce tace ranka ya dade haihuwa rce tazo to amma wallahi tun jiya da daddare gashi har yanzu wallah sai wiya takesha


Haba dan Allah amma aka rasa wanda zai sanar dani akaita asibiti 


A gigice yarima ya fiyata dauko mota zulaihat ya hadu da ita kishiyar mahaifiyarsa 


A firgicetace masa aa adnan lafiya kuwa 


Anan yariam Dan nutsu yace mommy fatee ce take na guda yau kwana biyu kenan 


Kuma shine zaka tafi kai kadai bazaka fadawa kowa maza jeka daukota sannan naje na canza kayana 



Yarima yana karasawa aka futo da fati tare da Abu sai kuma wata mace guda daya 


A bakin gate suka dauki fulani zulaihat suka wuce da ita 


Minti goma suka karasa wani prvt hosbital 


Nan da nan nurses suka kawo gadon aka dora fati akai ciki da ita 


Zulaihat ce ta Dan ja yarima gefe tace Ina kayan da za a sawa jaririn kuma Ina zani Dan kasan za bukata 


Nan yarima yace wallahi mommy nayi nayi tafadan abubun da ake bukata taki ni wallahi ban siyi komai ba sai dai ko ai aike 


Zulaihat da kanta ta tafi kasuwa tayo siyayyar kayan jarirai da abun goyo da duk wani abunda za a bukata a asibita ta siyo ta dawo 


Wata likita ce tazo tace gaskiya kunyi ganganci yanzu kubar yarinta tai ta nakuda kusan kwana biyu yanzu kam tagama gala baita dan haka waye mijinta ga takarda tasa hannu za ai mata c s


Kowa hallon kowa yake jiki a sanyaye yarima ya karbi ta kardar zai sa hannu 

Sai gawata narse tace anty ai basai yasa hannun ba gashi nan ma zata iya dan yanzu haka ta haifi daya guda dayanne bai gama futo wa baa


A hankali yarima yace yan biyu fatee zata Haifa 






***____________________________________*


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p31*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Nan wacce aka kiraaa da Anty ta shigaa ciki da yawa saida suka dau kusan 30mns suka futo dauke da murmushi 


Zulaihat ce tace me aka samu ne 


Da dan murmushi a fuskar narse din tace ai twins ne mace da namiji masha Allah namijin kam yayo babanshi narse din ta fada tana dariya 


Har zasu shiga aka dakatar dasu Cewar sai an gama shiryasu tukunna 


Bayan minti 20mins aka umarci su da zasu iya shiga ciki sun shirya


Nan fa yarima ya shige gaba yana ta sauri ya shige yaga ya ransa tare da lafiyar maamansu 


Zaune ya sami fati wacce aka hada nata ruwan tea take sha kana ganin yana ynita bakaramin wiya tasha ba Raman nata a bace ko kadan babu annuri 


Zulaihat ce ta zauna gefan yan biyu inda ta kurawa yayan ido tabbas namijin sak yarima amma macen kamar Fulani mahaifiyar yarima ko yariman baya kama da ita kamar yanda macen tayota sak abinda zaifi baka mamaki ma yanda Fulani ta kasance tana da yatsu shida a hannunta na hagu to itama haka jaririyar ta kasance dashi wani farin cikine ya lullube zulaihat domin yara sun raba tantamar da fulani ke cewa ai ba cikin yarima bane 

Kallon yarima zulaihat tayi tace to ka kira maimartaba ka sanar masa karya ce anyi bamu sanar masa ba koh 


Dan sunkuyar da kai yayi yace mommy mutafi kawai 


Saida suka jira fati ta Dan kaaara hutawa sannan sukaaa kama hanyar zuwa gida 


Suna tafe yarima yana kallon yayan ta mudubi domin tun lokacin da ya gansu yaji wata soyayya tashiga zuciyar sa 


Yana karasawa gida ya wuce dasu cen bangaren bayii 


Kallon zulaihat yarima yayi yace mommy amma basu fiya samun huta ba ko su dawo paart dina 


Rike baki fulani tayi tace Tap lallai sarkin zumudi to ai kwara ka dinga tayar da generator a cen bagaren nasu zaifi akan su dawo nan da zama abin ai sai ya zama surutu 


Dan shafa kai yayi yace to shikenan mommy yanzu gobe da safe sai ki sanar dasu maimartaba Dan ni gaskiya bazan iya ba 


Dariya tayi tace shikenan yanzu zan sanar dashi in yaso shi yaasanar da antyn naka ko 


Nan sukai sallaama yarimaa ya shige part dinsa 


****

Sai washe gari zulaihat ta sanarwa da sarki fatee ta haihu yaya yan biyu


Tabbas sarki yaji dadi sosai inda yasa aka kira Fulani 


Tare suka tawo da sakina wacce yanzu Fulani tamai da sakina kamar kawaye suke 


Waje suka samu suka zauna inda sarki ya shaida musu ai fatee ta haihu 


Tsaki fulani tayi tace maimartaba wallahi kama wani lokacin kana da abin mamaki yo ni yanzu meye hadina da wannan yarinyar ai wallahi ni bazan yarda da yayan sheke ba shima yariman da ya dorawa kansa abinda bashi ya aikata ba wallahi shi ya jiyo


Kyaran mirya sarki yayi yace wannan kuma ke kika sani tunda yaro yace cikin sane ke baki isa ki juya ra ayin saba Dan haka kwara ma ki daina wannan shirme ki rungumi kaddata kamar yanda kuma kuka runguma 


Nan sarki ya tura wani bayi domin dauko jariran 


Ita kuwa Fulani baka ta tambayi abinda aka samu ba jira take kawai taga an shigo da jariri 


Sakina kuwa ta daure fuska domin ita a rayuwarta ta tsani zancen fatee abin bakin cikin ma ace wai mutumin da take mutukar so shine wanda yaywa yarinyar da ta tsana a rayuwarta cikii 


Bata gama tunaninta ba baiwa daya tafara shigowa dauke da yaro a hannu sarki ya mikawa inda ya karba da matukar mamaki saboda kamar da yaron yake da yarima ta baci komai iri daya babuwani banbanci illah kawai shi yarima babbarne shi kuma wannan jaririne Fulani ya mikawa inda taki karba domin ita bata yarda da wannan jikanba 


Dan dariya yayi yace karbi ki raba Gardama da kanki a


Hakan da yadane yasa Fulani mika hannu nan fa ta fude baki tana kallon ikon Allah domin tabbas wannan jaririn ko babu wanda yace yaron yarima be yo amsar a baiyyane take 


Bata gama tunaniba aka shigo da jaririyar da take zabga kuka 


Gaba daya suka daga ido sarki ya dubi baiwar yace ke ya sai yanzu


Baiwar tai kasa ta kai tace ranka ya dade Nono takesha a lokacin da naje shine najira aka gabana bata 


Karbar jaririyar yayi sarki 


Ikon Alllah kawai sukaji sarki yana ta fada nan sakina tace hmm wai yan biyune 


Mika mata jaririyar yayi noke hannu tayi tace am daddy bana daukar jaarirai 


Murmushi kawai sarki yayi ya cewa Fulani ga kuma photo copy 


Fuskar Fulani a daure tace Tap ko kadan banga abin raba tan tama ba anan 


Sarki da dariyace ta kubce masa yace kinga karbi wannan tukunna 


Mikawa zulahait na hannuta tayi kana ta karbi macen 


Baki tabude ta zubawa jaririyar ido 

Sakina ce tace mommy wannan kallo haka 


Fulani kallon sakina tayi tace amma bakiga yanda yarinyar nan take matukar kama da ni ba 



Mikewa sakina tayi fashe da kuka tace shikenan mommy kema asirin ya kamaki wallahi yanzu zan tafi gidanmu ni bazan zauna kayan haushi ya kashe niba 






**____________________________________**


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p32*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Fulani mikewa tayi sannan ta mikawa sarki yar jaririyar sai kuma tabi bayan sakina wacce take ta sharbar hawaye


Da sauri fulani ta ruko kafadun sakina tabaya tace haba sakinata ai kema kinsan Ni wadannan jariran bazan taba yarda dasu a matsayin jikokina ba ki kwantar da hankalin haba ya’ta ta kaina


Dan goge hawaye sakina tayi tace haba mommy wannan fa cin fuskane wallahi tayaya za a dinga girmama yayan shege kuma a cikin gidan sarauta wallahi kwara na tafi kawai tun kafin zuciyata ta fashe 


Kama hannunta Fulani tayi tace aa baza ai haka ba kiyi hakuri kiyi zamanki biki fa saura 1mouth haba my doughter  cool down please ki maida komai ba komai ba ai indai nice na haifi ya rima to bai isa ya auri wannan yarinyar ba 


hannu sakina tasa ta goge hawaye sannan tace to mommy sarki fa yace dole sai ta aure shi ni kuma wallahi mommy bazan zauna da kishiya ba Allah mommy kwara na hakura da yarima 


dan murmushi fulani tai tace sakina kina gaggawa kibari mana ai nasan irin hukumci da zan dauka 

akan wannan alamari idan shi mai martaba ya yace dole ni kuma zanje wajen uarinyar na fada mata karta kuskura ta amince tace tana da wanda take so to kinga dole shima ya hakura in yaso sai na samo wani bawa kamarta na hadasu bashikenan ba 


wani murmushi fulani tayi da wani farinciki sannan ta rungume fulani tana fadin thank you my mom you're the best all the time Allah ya kara miki lafiya mommy 


nan suka mike suka wuce cikin farin ciki 


***** 

bayn an mayarwa da fatee yariranta tana zaune ta tafka tagumi inda macen sai tsala kuka take dama ita haka take da rigima dan shi namijin ko kadan bashi da kuka kamar mace


yarima ne yay sallama ya shigo dakin dauke da leda a hannunsa 


da sauri ya dauko babyn da take kuka ya kalli fatee yace fatima kukafa take amma kinki kulata koh


kallonsa kawai tai ta kau dakai tace me. kake nufi da na kau dakai 


kinsan me nake nufi fati dan Allah karki daauki laifi akan yaran da basu san meye duniyar bama bare ki dau wni laifi ki dora musu na rokeki kiyi hakuri ki karbeta kibata nono tasha


a hasale fati tace kaga malam tunda har na haifesu sunzo duniya ai nayi me wiyar dan haka kadebesu kaje kasamu madara ka basu amma ni bazan bari na lalace a banza ba 

mikewa yarima yayi yana dan jijjiba babyn sannan yace nidai ki taimaka ki tausayawa yarannan badan halina fatima dan Allah ki dubi hasken alqul ani ki karbi yarnan fati 


jikinta ne yay sanyi sannan tana daga zaune ta mika masa hannu ya karbeta nan tasata a hijjabi tafara bata nono nan yar tafara ajiyar zuciya dan da alama ta dade bata sha ba shikwa dan saurayin bacci yaketa sha abinsa 


da ido yarima ya ringa bin jariran nasa wani farn ciki yana lullubeshi kallon fati yayi yace fati maimartaba ya turo ni yace idan kikai arbain za a daura mana aure dake amma fati na rokeki ki daure ki amsa cewa zaki aureni domin gobe za a kiraki a zauna a fada 


tsaki fati tayi tace wai nikam sau nawa zan fada maka banasonka kasan Allah yarima ka janye wannan magabar saboda ni bazan auri mugu azzalumi mazinaci irinka ba dana aureka kwara na mutu ba...............shiiiiii yarima ya dora hannusa a saman labban fati yana noo fati wallahi na canza halina Allah yasani wallahi duk wani mummunan aiki na daina aikatawa ki taimakeni ki taimaki rayuwa ki aureni fatima wallahi idan babu ke zan iya mutuwa ki tausayamin dan Allah fatii


rintse ido fati tayi domin itama kanta tabbas san yarima yafara shiga zuciyarta dan intace bata sansama tayiwa kanta karya amma kuma bazata iya aurensa ba ko kadan 


kalloonta yarima yayi wanda ya zube gwaihoyinsa kasa yana bawa fati hakuri yace kinyi shuru fatii


yana cikin magana Abu tashigo bayan sun gaisa da yarima ta cewa fati ruwan wankanta ya dawo taje za ai mata wanka nan ta mike tabar yarima inda shima ya mike yaywa abu sallama ya tafi


washe garin ranar da yarima yazon zulahit ce tazo wajen fati tai mata nasiha sosai imda tace yarima ya kawo kararta cewa bata sansa 


kallon fati zulahit tayi tace fati ke yarinyace kinsan shawarar da zan baki to tun wuri ki yarda ki auri adnan dan shine kawai zaiga mutincinki abrayuwa dole ki rungumi kaddara domin dama Allaah ya tsara miki cewa zaki sami karuwa kafin kiyi aure amma a yanzu wallahi duk wanda zaki aurea idan va yarima bane to bazai taba ganin kimar kiba dan babu wanda zaiyi tunanin wai fyade akai miki aa gori ma sai ya isheki dan haka kiyi hakuri kawai gobe a fada ki amsawa maimartaba kina san adnan in yaso bayan ya auri sakina sai kema ya aureki 


shuru fati tayi wacce kuma ta dago daga baya tace ranki ya adade. tayaya zanyi kishi da gimbiya kina ganin azabar da nakesha a wajenta tun anan ma bare kuma ace wai yarima ya aureni wallahi inajin tsananin tsoro 


murmishi zulaahita tayi tace to ai tsoran da kika nuna mata shine ya janyo miki har ta raina ki dan ubanta matan babanta hudu uma uwarta ce ta uku saboda haka idan Allah ya kaimu gobe kina amsawa cewa zaki auri yarima shikenan kema kin zama gimbiya dan haka karki yarda ta takaki ki yarda 

murmushi fati tayi  ba karfin Hali tace nagode da shawrarki Allah ya nuna mana goben 

Bayan sun gama maganar Fulani taiko wasu soyayya kaji wanda kullum sai tasa kawo wa fatee ko kuma cow leg yaukam har da kayan sawa na. Baby’s mama su kyan gaske sannan ta Shahida mata itama nata suna wajen dinki ne wanda tai mata itama 


Zulaihat ta dade sosai Dan yau ita taiwa fati wanka inda gasata sosai sai kusan karfe biyu taa baro wajenta sukai sallama zai zuwa gobe in sun hadu a fada 


Minti talatin da tafi yar zulaihat saiga fulaninan da sakina suna shiga suka samu waje suka zauna 

Gaba daya sunyi mamakin ganin inda fati ta kara matukar kyau da kiba da haske dan azatonsu zasu zo suga ta lalace tunda jego take amma sai suka fa ai tafi kyau ma da ta haihu nan wani sabon kishi ya kara kama sakina ya’yan. Tasa ta ido ta kalla namijin ya zubawa ido wanda yay kama da sahibinta wato yarima adnan Tabe baki tace tace mommy maza ki gaya mata dan dakin wani karni yake min kamar zanyi amai 


Nan mommy ta kamo kunne fati tafara magana ke Dan ubanki dangin Aljanu da mayu kinyiwa dana karya ko kinje kinyi cikinki kince danane saboda tsabar Dan zuciyari ko to wallahi wallahi inaso na fada miki kifita harkar yarona kodan kinga nayi miki shuru shine kika zake haka to wannan ya zama na farko na karshe babu ke babu yarima sannan abinda nakeso na fada miki shine gobe karki kuskure ki nuna akwai alaka tsakaninki da adnan koda kuwa sarki yace zai hadaki aure kice kinaada wanda kikai wa Alkawari idan kuwa kikai gardama to wallahi a sai na daure mahaifiyarki na shekaarunda har ta mutu baki kara ganinta ba kuma na yanka wadannan tsananin jariran suma a ganki ba awa kare namanasu 

Ta karashe maganar da karfi kinji ko bakijiba 


A razane fatee tace zanyi duk yanda kikace insha Allah 

Bayan sun gama suka fice suka barta zaune 


Abuce ta shigo tace oh fate kinga ta kanki saidai Allah ya Kareki A duk inda kike 


Nan fatee ta amsa da ameen Ammin



*_________________________________*


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p33*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Shuru fatee tai sannan kuma tace Ammi ni wai mai zai hana kawai mukai yayannan gidan marayu wallahi kana huta da bala I nan 


Tap ammi tace ai kuwa yarima ya daure ki saboda kinga yanda yake san kayansa karki yanke hukunci kawai ki bari Allah ya kawo miki sauki 


To ammi Amin amma kar ......sai kuma tai shuru tace shikenan dai ammi 

 

Su laure ne sukai sallama sun kai kusan su biyar


Da fara a fatee ta amsa tai musu maraba bayan sun gaisa da Abu sai ta tashi ta fice tabarsu 


Fatee tace tace kwana biyu ya aiki 

Laure ta amsa da lafiya kalau ya jariran 

Dan murmushi fati tai tace hmm laure kenan kinsan na kusa dawo wa aikina inayin Araba in fa 


Laure ce ta dauko Dan ta mikawa daya daga cikinsu 

Tana karba tace Tap ikon Allah wallahi fatee Allah ya taimakeki da kika haifi masu kama da yarima da Fulani ai da kin shiga uku da wata kamar suka kwaso da kin bani 

Laure tace ke fa yanzu kin zama gimbiya kinsan yarima ne ya turomu wai kuzo muyi barka harda cewa duk wanda baizo ba a blacklist zai zaka shi shine fa ba shiri mu kazo muga bayin Allah 


Ita dai fatee dariya kawai takeyi ko kadan bata magana daga murmushi sai murmushi 


Suna ciki aka aiko da fati tazo fada saida kirjinta ya buga da karfi batasan lokacin da tace na shiga uku ba 


Laure ce tace fatee kiyi ta addua Allah ya fitar dake domin kin shiga tsaka mai wiya tun ranar da yarima ya dawo kike cikin ukuba amma Allah ya kareki da kariyarsa 


Amin fati tace kawai ta dauko wata bakar doguwar rika mai matukar kyau saka sabuwace bata taba saka taba zulaihat ce ta siya mata 


Gaba daya su laure suka amsa da masha Allah teema dole yarima ya gigice wallahi 

Dauko gyalen tayi tai rolling sannan tasaka plate shoe ta zata fita 

Abuce tace amma fatee da kintafi da yar budurwar kinsan rigimarta 

Zumburo baki tayi tace Tap ammi kawai saina dauketa naje aa ammi abinda bacci suke ai har naje namaa na dawo basu tashiba nidai Ammi addua zakimin Allah ya kawo dauki a lamarin

Ammince tace addua kam munayinta fatee ubnagiji ya kare ya kara karewa kinji yi maza kije kar suyi ta jiranki 


Ficewa tai daga gidan ta nufi gidan sarautar to ake akwai yar tazara a tsakanin cikin fada da kuma inda su fatin suke rayuwa 

Babu kowa a hanyar da tafi wulgawar mutum tagani ta gabanta tare da jiyo sahun kaafafu da sauri ta waiga inda ta hango wasu kartin maza majiya karfi sunyo  kanta ta wata katuwar wuka zirara babu shiri fati ta zuba a guje tana gudu dan batasan ma inda take jefa kagarta ba to dake garin damunane kuma sai tashiga cikin taba nan fa santsi ya kwasheta tafadi kasa haka wannan kartin sukazo suka kinkimeta sukai ciki da ita tare da shaka mata wani abu nan da nan haklinta ya kushe bata kara farkawa ba sai ganinta tai a wani katon daki wanda kana gani ba a rayuwa a cikinsa


yunkuri tafarayi amma kuma sai tajita a daure ko kadan bata iya motsawa bakinta kuwa a rufe yake an daure shi 

a zuciya tafara adduoi tare da hawaye wanda yake bin kuncinta daya bayan dayaa 


cen bagan garen sarki kuwa sarkine ya kalli jakadiya yace wai jakadiya baki kirawo yarinyar nan bane 


sunkuyar da kai jakadiya tayi tace Allah ya gafartawa sarki wallahi na kirawota 


tsaki fulani tayi tace tsabar iskanci kamar mutake mulka kusan 1 hour muna jiranata shegiyar yarinya ta zaunar damu wannan fa alamace ta tsantsar raini 


sarkine yay gyarn murya yace fulani dan Allah ki rage hayaniya mana kinsan jego take ai mata uziri ke jakadiya tashi kije kutawo tare


dan rusunawa jakadiya tayi sannan ta mike ta fice 

30mins saiga jakadiya ta dawo tana shaidawa sarki ai ance tuntuni ta tawo dan yariranma sun tashi daga bacci sai tsanura kuka suke 

murmushi fulani tayi tace to tatafi wajen daduranta kenan 


tsawa sarki ya dakawa fulani yace kedai walkahi bazaki canza hali ba bakinki baya fadar alkhairi a ko yaushe saidai shirme haba nan sarki ya mike a fusace yabar wajen 


taabbas yarima yaji babu dadi dan ya matsu yaje yaga meyake faruwa 

zulaihat ma mikewa tayi ranta a bace domin fatee bata kyauta ba ace mai martaba yana kiranta amma taki zuwa haka itama ta mike tashige sashenta 

fulani da sakina ma haka suka shige cikin farin ciki abinsu babu wanda yasan zuciyar kowa 


yarima kuwa yana fita direct bangaren bayi yayi inda ya tarar anata hayaniya a gidan ga kuma kukan yan biyunsa 


nan ya tambayi Abu abinda yake faruwa ita kam tace wallahi batasani va amma tasan fati ta shirya tun dazu gashi babu ita babu labarinta

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p34*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Mugun kidimewa yarima yayi barin da yaga jariran suna ta tsanyara kuka

Duk su biyu ya debesu yana jijjigawa kamar shima yayi kukan yake ji ajiye su yayi sannan ya dubi Ammi yace kuma babu wanda yazo suka tafi 


Ammi tace wallahi ranka ya dade babu wanda suka tafi tare da ita tana maganar hawaye yana kokarin zubo mata 


Bicewa yarima yayi inda yasa a laluba ko ina na gidan sarautar amma an tabbatar da babu fatee ko a gaba daya gidan yarima baisan lokacin da wani hawaye ya fara zubo masa ba tashi yayi ya tafi gurin mai martaba ya fada masa duk halin da ake ciki jinjina kai sarki yayi yace kayi hakuri nasan wannan aikin mahaifiyar Kane amma ka bari zamuyi magana da ita yanzu kaje ka kirawo doctor ALI domin ya fada maka irin madarar da za a bawa yaran 

Haka akayi kuwa madarar aka siyo wa jariran ake basu 


Wasa wasa dai yau kwana biyu fatee babu ita tabbas Abu tashiga tashin haankalin bata taba shiga ba domin itama kullum cikin kuka take gaba daya tabi ta rame kamar ba ita ba 


Bangaren fatee kuwa tana daure tsahon kwana biyu babu mutumin da ya lekota babuci babu sha ta galabaita matuka Dan har kanta yana kokarin ya zauce saboda tsabar kishi da matsanan ciyar yunwa 

Yau rana ta biyune aka kawo mata wata boshesshiyar gurasa ai kuwa sai tazama kamar zakin da ya shekara baici komai ba ruwa aka kawo ko kadan ruwan bashida dadin dan dano amma a haka ta karba tasha ta kushi sai a lokacin ta Dan sami nutsuwa tana gama ci aka kara daureta a ka rufo dakin da yake cike da sauro 

Tabbas fatee tashiga tashin hankali amma duk da haka cikin Adduoi take da neman taimakon Allah 


A kwana a tashi babu wiya wajen Allah yau satin fati daya Ana nemanta sarkine ya kira yarima ya tambayeshi labari yarima yace wallahi mai martaba har gidajen redio na sanar amma har yau shuru

Sarki turawa yayi aka kira fulani 

A kasa itace take tafiya tana karasowa ta zauna batare da tai sallama ba

Kallonta sarki yayi rai a bace yace fulani Ina kikasa aka kai yarinyar mutane 

Wata muguwar harara ta watsawa yarima tace ka’rata ka kawo kenan

Shurun yarima yayi sai sarkine yace bashi ya kawo kararki ba kawai sanin mugun halikine yasa nace kece kika boyeta saboda haka ba baki kwana biyu wallah idan baki sa an dawo da itaba Allah sai nayi maganinki Fulani zan baki mamakin dabaki taba tsammani ba 

Ai kuwa saidai kai duk abinda zakai danni bansan inda take ba kawai yarinya tatafi yawonta kawai sai a doramin saboda nice kuka karka tacciiya koh to musuba mugani Fulani tana gama fadar haka ta fice tabar wajen

Yarima fashewa yayi da kuka yace wallahi mommy bazata futo da fatee dan wallahi Ina tunanin tasaka an kasheta kallonsa sarki yayi yace aa ka kwantar da hankalin ka ai nai mata gargadi zata futo da ita kaji kayi hakuri  mujira zuwa muga abinda goben zatayi


lokaci yananta tafiya dan sarkima ya kasa daukar mataki yarima kuwa kullum cikin naci yake gashi yanzu bikimsa saura sati daya


sarkine ya dubi yarima yace my son wallahi ina sane da kai jira nake ayi aurenka domin matakin da zan dauka ba karami bane kayi hakuri


fatee tana daure kamar yanda akai mata tunda tazo gana daya hannunta da kafarta jini suke tsabar dauri dan ta suma yafi a kirga kamar kullm yauma gurasa aka kawo mata tare da ruwa marar dadin sha ita kam ta saba da wannan abincin ya zame mata jiki

duk wanda ya kalli fatee tabbas sai ya zubar mata da hawaye domin tana cikin halin taimako sosai mai kawo wa mata abincin ta zubawa ido kasan cewar fuskarsa rufe take amma kamar Tanaso ta tuna fuska sai dai Ina kafin kace me tuni ya tashi yabar wajen kuka mai tsuma jiki fati tafarayi inda nan tafara tuna halin da amminta zata shiga ga kuma jarirai wanda tun suna kwana uku a duniya tabar gida yau kuma kusan satinta uku kenan 


Ammice zaune tana dauke da Dan jaririn tana bashi Madara tunda ya yanzu Madara ce ta zama abincinsu 


Yarimane yay sallama wanda. Ya kasance cikin tashin hankali waje ya samu ya zauna kamar kullum bayan ya kalli ammi yace yaranan fa banyi musu huduba ba ammi Dan haka a barsu  da sunansu wanda Allah ya halinccesu dashi wato hassan  da hassana cikin kuka fulani tace to Allah ya rayasu yasamusu alfarka 

mikewa yayi yaywa ammi sallama ya fice yabar gidan a hanya ya hadu da zulaihat itama zataje ta dubo yan biyun 


dan tsayawa sukai suka jajanta halinda ake ciki nan dai yarima yace wallahi mommy banason wannan auren domin a yanzu haka a

cikin tashin hankali nake wallahi mommy zuciyata dap take da bugawa narasa inda zansa kaina walllahi 


dan dafa kafadarsa zulaihat tayi tace kayi hakuri ka rungumi kaddara kamar yanda tazo maka kaji wata rana sai labari kayi hakurii kaji kacigaba da addua komai zai zo dadai yanzu ka wuce kaje ka kwanta bari in shiga in duba yarnnan dan kwana biyu banje ba 

sallama sukai. zuulahit ta shige shikuma yarima ya wuce part dinsa


********


rana bata karya a yaune cikin gidan sarautar ya gama cika da mutane tabbas ko ba a fada maka ba zaka tabbatarr da irin kirarin da akeyi da kuma busho shi da suka cika cikin gidan sarautar 

misalin karfe 2:00pm aka shaidawa mutane auren yarima da gimbiya sakina akan sadiki nai dubu hamsin 

yarima yana cikin daki tare da abokansa suna ta tsokanarsa wasu

daga cikinsu an wasu kasashene na dabam dabam inda yan nagerian basu da yawa dake ba anan yay karatuba lokacin da aka daura auren yarima jiyayi kamar ya kurma ihu inda zuciyarsa take cikin matsanancin kunci 


misalin karfe 8pm yammata da samari suketa buduri amarya sakina ansha gyaran jiki sai shaynin take kana ganinta zaka tabbatar ta cika jinain saruata saboda yananin kwalliyarta ba karamin kyau tayi a ciki ba


shirye shirye suke tayi zasu tafi wajen dinnar kowa ya shirya yarima ne kawai bai butowa dan tuni gimbiya tadade a cikin mota tana jiran karasowar angon nata 

wata kanwar mahaifyar sakinace tace aa wannan angon dan yauki ne wato saidai amarya ta tawo dashi kenan lallaifa wannan shine sabon salo ango yana tawo da amarya wannan karan kuma saidai amarya ta tawo da ango 


Cikin bacin rai sakina tace wallahi anty rukee tsabar wulakancinne irin na yarima 

Murmushi wacce aka kira da rukee yanzu fa yakamata ki fara iya bakinki kinsan ya zama mijinki koh?


Tsaki sakina tayi tace wallahi Anty Rukee baki San halin yarimaba tafiya takama yanzu fa bakiga yanda yay ba wai saboda wannan shegiyar yarinyar da yayiwa ciki ta gudu tabar masa jariransa shine duk yabi ya daga hankalinsa ya koma kamar mahaukaci shiyasa wallahi duk haushi yake bani Anty rukee 


Murmushi anty rukee tayi tace kefa kishine yay miki yawa kema duk kin rame wallahi sai katon goshinki da ya kara butowa ni sonake ma naga ya’yan nasa 


Wani dogon tsaki sakina tayi tabar wajen 

Tana fadin kaji wannan banzar matar itama Ina ganinta da hankali amma za taimin shirme 


Bushe bushe aka cigaba dayi inda aka saka sakina a cikin mota 

Amma har yanzu yarima bai butuwa 

Fulani ce tai wajen yarima inda ta tarar da yarima kwance cikin kayan angwaye gefe kuma abokansane suke ta lallabashi ya tashi ya fita Sutafi Dan dare yayi musu 


Wani kallo fulani ta watsawa yarima tace kai banason iskanci tun dazu Ana jiranka amma ka shanya mu a waje tsabar iskanci 


Dago ido yarima yayi yace gasky mommy ni wallahi bana cikin yanayin farin ciki


Kallonsa tayi tace meye dalilin bakin cikin da kake ciki 


Rintse ido yarima yayi yace mommy fatee ma batanan Allah yasani Ina matukar kaunarta amma mommy kin boyeta wallahi zuciyata kamar............


Ai kafin yarima ya rufe baki tuni fulani ta dauke fuskar yarima da mari zafafa kar uku 


A gigice yarima yace mommy 

Nan fulani tai kan yarima da duka tace dama saboda wacce tsinanniyar yarinyar kake fata mana lokaci to kaga adnan wallahi idan ka kara zuwar min da zancen wata fatee wallahi ban yafe maka ba


Cikin kuka yace mommy adnan dinkine fa bakya son farin cikinki yaronki kenan 


Tsaki fulani tai har tafice tace kuma ka tashi mu tafi kaji koh 


Ba shiri yarima ya tashi ya shirya abokansa suka rakashi motar da sakina take ciki 


Yana shiga ta fado jikinsa tana wani murmushi gefe ya turata yace banason fitsara dalla malama wallahi zan canza mota 


Dan turo baki sakina tayi tace meye abin fitsara a cen baya nayi makane ai sai yanzu da na tabbatar ka zama mallakina 


Tsaki yarima yayi yace ke kike ganin haka wallahi ki iya takunki banza munafuka marar aji wacce batasan mutuncinta ba

Suna cikin magana direba yazo ya tada mota suka tafi wajen lunchtime din 


Tabbas wajen ya kawato domin meena evet suka kama inda wajene nagani na fada inda aka tanadarwa amarya da ango aka raka su yarima inda sakina ta kankame hannun yarima kamar wanda zai gudu ya barta

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p35*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Tsaki yayi ya kara fincike hannunta yace wai guduwa zanyi In barkine sakina banason haka ba 


Murmushi Tayi tace amma dai ba yau kataba gani Ana dinner ba haka wannan dibiar take na amarya da ango 


Cikin bacin rai yarima suka cigaba da tafiya har suka karasa wajen da aka tanada domin su 


Bayan sun zauna ne mc yafara bayani kamar ko wanne mc yakeyi a wajen party 


Sakina ce take wai zamu shiga cikin mudan wasa jininmu ba 


A hasale yarima yace sakina wallahi zan tashi in tafi banason wannan ya wan maganar mutane sai kallon mu suke amma kin dameni wallahi 


Yana cikin maganar mc yace Ana bukatar amarya da ango a tsakiyar filin


Nan fa sakina tai zumbur ta mike tare da dago hannun yarima suka shiga cikin ya ajen Dan takawa suke a haankali inda aka watsa madarar kudi al most 10mins sannan suka koma suka zauna 


Ransa a bace ya kalli sakina yace wai sakina bakya lura da mutanan da suke zaune ne ya kamata ki kiyaye saboda yanzu kira kawai ake Aga wani abun ba daidai ba vedio yay ta yawo 


Cikin yanayin alamar shauki tace to ai kowa dai yasan wannan ranar bikin mune domin tayamu nunaa farin ciki Dan haka ni wallahi ko a cikina takarasa maganar tana daga kafada 


Dauke kansa yayi gaba daya a wajen domin sakina kulad shi take 


Ansha rawa iya rawa around 10 o’clock 

Aka tashi inda kowa ya nufi masaukinsa 


Yarima kuwa part dinshi yayi ya zauna ya hada kai da gwaiwa tare da zafafan hawaye na bakin cikin auren sakina ga kuma rashin fateema 


Sakina tana cikin daki ta sake sabon wanka inda ake mata makeup

Sai kusan karfe 11 30pm suka kammala sarkine ya aiko su tashi su tafi domin a kaita dakinta 


Kawayenta ne da suke dakin sukai wata buda suna fadin kaga mrs yarima


Itama shewar tayi tace wallahi kuwa daya tamkar da dubu


Motocine sukai parking inda aka dauki sakina tare da yan uwanda da kuma kawaye 


Basuyi minti 30 fa aka kaita gidanta dwanda ya kasance a cikin gidn sarautar


Gidan duk girmansa ya kasance part biyu ne wanda akan yay tabawa kowa mamaki Dan meyasa yarima zai ware part dinshi daban amma abin da basu sani ba shine wancen part din ya kasance domin gimbiyarsa ya yi ba badomin kansa ba 


Part dinta aka nufa da ita 


Makeken falo ne mai dauke da royal chair kai da ganin kujerunan kasan ba a kasarmu suka samu wannan ingancin ba domin yanayin yanda aka tsara kujerun bakaramin kyau suka a falo din b Cen gefe kuwa kayan kallone girman plasma ya kusa ma kawai abin kallo Ne ga wasu kawatatun dishes wadanda suka karawa falon kyaun


Idan ka kalli hannunka na hadu dining room ne wanda aka dan gine ya kasance kamar baya kai tsaye yake cikin falon ba


Upstairs din kuwa bedrooms din wanda kusan guda uku ne guda aka nufi da ita wanda aka shinfideta a tamfatse tse gadonta tsayawa bayanin haduwar bedroom din wani sabon bata lokacine amma tabbas bedroom din ma end of discussion  ne ko nace final discussion 


Bayan an kawo sakina an mata nasiha sosai sannan sukai mata sallma domin sunga ta bata rai wai kar angwaye suzo ta bata lokaci 



Yarima kuwa yana daki ransa a bace fulani tashigo tace ya tashi a rakashi gidanshi


Batare da an ce komai ba ya mike suka fice tare da abokansa Suna zuwa bakin gate suka juya yarima ya karasa ciki 


Ciki ciki yay sallma 


Sakina tana jiyoshi ta dauko mayafi ta rufe fuskarta tana murmushi farincikin mafarkinta yazamo gaske 


Kai tsaye dakin da aka tanada dominsa ya shige direct toilet ya shige ya watsa ruwa sannan ya dauro alwala yay nafila kamar yanda yasaba a kowanne dare kana ya kwanta dan huce gajiya 


Shuru shuru sakina bataji shugowar yarima ba 


Mikewa tayi ta Dan leka waje nan ta jiyo karar tv alamar kallo akeyi fuskaaarta dauke da mamaki tace kai wannan kuma me yake nufi 


Kwankwasa kofar taje tayi 


Daga cikin dakin yarima yace who is that?


Kasa kasa sakina tayii da murya tace I’m your wife yarima what do you mean by that?


Tsaki yayi tare da furta malama bacci nakeji karki dameni kinji koh 


Kamar zatai kuka tace please I’m hungry wallahi yarima please and please you know I have a chronic Ulsar  koh?


Tsaki yayi yace sakina ki kyaleni nai bacci idan kina jin yunwa kije kichine you have to cook 


Haba yarima wannan wulakancine yaushe kataba ganin amarya tayi girki kuma sannan a cikin Daranan Dan Allah ka futo wallahi nan saba kwana ni kadai ba 


A fusace yarima ya buto yace wallahi wallahi sakina ranki zaiyi balain baci banason iskanci idan bazaki dafa ba to kar Allah yasa ki daba kinji koh tsaki yayi ya koma cikin dakin yana maii buga kofar da karfi kadan ya datse mata hannu 


Haka ta hakura ta shige dakinta tana mai cije lebe Dan har Dan hawayene ya zubo mata dakyar ta iya bacci sakamakon wasu zafafan magungunan mata da tasha 


Yarima bacci yayi abinsa tare da mafarkan sahibarsa abar kaunarsa a ko da yaushe 


Washe gari da safe fulanine tayo girki da kanta ta kawo gidan sakina ta tarar a falo ita kadai ta zabga ta gumi


Da fara a fulani ta karasa tana taba kafadun sakina tana amarya kinsha kamshi 


Dagowa saakina tayi tace mommy kece da safe haka 


Dariya tayi tace eh mana ai nayi tunnin ma zanzo na tarar kuna bacci ne 


Dan daure fuska sakina tayi tace wanne bacci ai ni tun asuba nazo nan wallahi na dade da tashi ai


Oh amaraen zamani mu ai alokacin mu wallahi sai ka dade a daki kafin kafuto 


Idon sakina a bushe tace hmm ai ba ai abinda zan dade a daki ba inda dai aka kawoni haka nan nake 


Fulanice cikin rashin fahimta tace ai mu kinsan tsabar kunya ce takesamu buya 


Hmm mommy kenan sakina tace cikin salon munafurci tace nikam yarima inaga sai yau za a rakoshi koh?


Zare ido fulani tayi tace aa ai tunjiya aka rakoshi domin Ina tsaye suka taho 


Aa to ni wallahi ban ganshi ba mommy kodai wannan yarinyar suna tare 


Dariya fulani tayi tace ai wannan yarinyar bana tunanin tana raye wata kilama ta gudu garinsu


Kawai jijjika kai sakina tayi tace to Allah yasa a hanyar tafiyar mota ta taka mata wiya taje cen ta karata yar banza 


Ameen fulani tace sannan tace kin duba dakinsa ne 


Au wai harwani daki kukai masa mutumin da yake da mata ai no need ayi wani daki a tinanina 


Ran fulani sakina ta fara fusatawa mikewa tai tace sai anjima ni bari ba wuce kinsan akwai baki basu gama tafiya ba 


Fulani tana futa tace daga ke har Dan naki sai na koya muku hankali ankin banza har wani jani a jiki kike wai ke munafuka to kar nake ganinki wallahi 


****

Bayan kwana biyu da biki kowa ya watse sarki ya yakira Fulani yace ta futo da fatee tace ita batasan inda take ba Dan haka duk abinda sarki zai yi yayi


Girgiza kai sarki yayi yace to shikenan Allah ya futo da ita 


Hira sukai sosai kamar babu komai cikin ran sarki inda yace da Fulani sahiba yaudai tashi ki rakani gidan kasa muga bayi masu aikin azaba 


Murmushin mugunta tayi tace to maza muje domin na dade imaanina bai daduba 


A tare suka mike suka nufi gidan kasa inda bayi suketa ta aikin wahala abin a tausaya nan fa fulani ta dinga kyakkyala dariya wai ita aikin dariya yake bata 


Sarki dariya yake yana mamakin rashin imanin fulani 


Wani kebantacce daki suka shiga inda aka shirya masa kayan abinci kala kala 

Harda katifa bedshit fulo da duk

Tabe baki fulani tayi tace wannan wane irin dakine kamar wanda aka tanada Dan a huta walllhi sai an jire kayanan wannan ai nuna alamun a zargi mutum wata kilama girlfriend dinka ce 


Murmushi kawai sarki yayi tare da futowa da sauri yaja kofar yace duk lokacin da kika futo da yarinyar mitane kema ranar zaki futo 


Yana jinta tana dukan kofar tana ihu amma ya tushe Kunnesa yay gaba



**________________________________**


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p36*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Kan katifa fulani ta zauna ta hada kai da gwaiwa cen kuma ta mike ta zagaye dakin tana cije baki Dan tabbas sarki ya nuna mata iyakarta gashi babu waya a hannuta amma dai ga kayan kallone ko kadan babu siminti a cikin dakin sai dai kawai sarki yasa an tattara dakin an Dan gyara matashi 



Bangaren yarima kuwa mahaifiyarsa tana fita yay wanka yazo zai wuce ta gaban sakina 


Tsaye ta mike tace sweetheart good morning 

Morning kawai yarima yace ya cigaba da tafiya zai fita 

Da sauri sakina tasha gabansa tace wai nikam menayiwa mijina ne sai fishi yake da amaryarsa 


A wulakance cike da takaicin kalamanta yace sakina bani hanya na wuce 


Hannayenta ta bude tana Dan dariya aa nidai bazaka fita ba sai ka goyani tukunna 

Cije lebe yarima yayi yace kedai wallah anyi mahaukaciya sakina kin hanani sakat kinsa anmin dole an aura minke sannan zakizo ki fara batan rai wallahi ko ki kauce ko na tattakaki 


Hade hannayeta tayi ta tafa ta faki idon yarima ya cukwai kwaiya masa farar shaddar da yasa ga manja a hannunta 


Ai kuwa bashiri tai sama da gudu cen sama ta sunkuyo da kai sannn tai masa kwallo ta shige daki 


Waje yarima ya samu ya zauna domin ji yake kamar zai fadi tsabar bakin ciki da takaici tsaki yayi sannan ya shige daki dan canza wani kayan sakina tana ganin ya shiga daki da gudu ta futo tai kichine ta tsiyayo manja cikin wata roba tai daki dashi 


Wata farar shaddar ya saka ya futowa waje

Ya dora kafarsa daya kenan a kafar benan yaki wani abu a bayansa da sauri ya wai waya ai sakina yaga ta watsa masa manja yay kaca kaca


A hasale ya bita dakin da gudu yay kanta kafin ta rufe kofa tuni ya shige dakin 


Wiyanta ya rike yace wannan hauka ne wannan nufinki bazan fita ba To wallahi baki isaba kinyi karya wallahi

Juyawa yayi ya dauko ragowar man wanda ya kasance rabin wata katuwar roba matse bakinta yayi yafara dura mata tana sha tana tari saida ya tabbatar ta shanye yabar dakin ya koma dakinsa ya canza kaya nan ya kwanta kan gado yana maida huci 


Kakarin amai sakina ta farayi nan tai toilet da gudu tana sharara amai 


Yarima yana daki yana ciyo aman sakina baisan lokacin da yay dariya ba yana taba hannu ba cen kuma sai ya mike ya dau key din mota yay ficewarsa 


Kai tsaye wajen Maimartaba yaje ya kwashii gaisuwa anan sarki ya shaida masa ai ya kulle fulani tana gidan kasa 


Tsare ido yarima yayi ya kalli sarki yace haba maimartaba ai da ba ai hakaba wannan fa sai ya canjo zubar da kimar masarautar nan 


Tsawa sarki ya dakawa yarima yace au kai a tunaninka akwai wata sauran kina wacce masarautar take dashi ai tuntuni ya zube kwara ka daina wannan tunanin 


Mikewa yarima yayi yana mai nazarin zancen sarkin amma kuma tabbas baiji dadin abinda maimartaba yayiwa mahaifiyar saba domin komai lalacewa ai uwa uwa ce 

Dan risunawa yarima yayi yace dan Allah Abba ka taimaka ka buto da mommy dan Allah ka tausayawa halin da zata shiga 


Fuskar sarki a daure yace ita batai tunanin halin da yarinyar zata shiga ba ai nariga nai alkawari wallahi in har bata futo da wannan yarinyar ba to wallahi bazan futo da itaba itama taji ko dadi


Jikin yarima a sanyaye yaje ya gaida zulaihat sannan ya fada mata abinda mahaifin nasa yayi sosai zulaihat ta kwantarwa da yarima hankali tareda maisa alkawarin zatai duk wani kokari tashawo kan sarki har sai ya futo da fulani

Bayan sun gama gaisawa wucewa yayi wajen twins dinsa wadanda a yanzu suna cinkin uku na biyu Yarima kuwa yayi kusan sati baije yagansu ba wasu manya yaga sunyi ga kyau da suka kara bayan sun gaisa da Abu wacce tafita daga hayyacinta yace ammi kikara hakuri Allah zai bayyana fatee domin ni wallahi ko kadan bana jin cewa bazata dawo ba Adai cigaba da addua 

Babu abinda ammin tace illah kawai sun kuyar da kai kasa da tayi domin wani ciwo da zuciyarta takeyi 


Har batason taga yarima Dan duk shine ya janyo mata wannan balai 


Dayaga alamun ammi kamar batajin dadin zancen da yay tuni ya mike tare da yan biyun yay waje dasu sanan ya dawo yace ina dawo wa tukunna 


Yana tafe gidan sarautar kowa kallonsa yake tubarkalla gashii yaran sunyi wani girma dadin dauka 


Cen bangaren sakina ya nufa 

A falo ya sameta tanashan ruwan zafi wucewa zaiyi

Ta mike tsaye tana Dan dgo hannu aa wannan berayen fa?


Ko kallonta yarima baiba ya wuce yana dan jijjigasu 


Dakinsa ya shike ya kwantarsu kan gado sakina tana jiyo yarima yana musu irin wasnnan nan na yara Dan dariyarsu birgeshi takeyi


Da sauri sakina tai sama tana bubbuga kofa cikin sigar gulma tace sweety bude min naga yaran namu mana 


Kallon kofar yarima yayi ya Dan jijjiga kai kana yace yarinya tun kafin kizo duniya nake da wayo baki isa ki raina min hankali 


Kasa kasa tai da murya tace walllahi da gaske inason na gansu 


Jin sakina tace wallahi yarima ya tashi ya bude kofar 

Shigowa tai da wani shu umin murmushi tare da kan kameshi a jikinta 


Tana wani jan numfashi to kunsan halin mutumin tuni sai ya Dan fara shagala da sakina 

Bai gama an karana ta kade bakinta da nasa tanai masa wani shu umin hot kiss tare da turashi saman gado 


Kukan jariranne ya dawo da yarima hankalinsa sakamon turashi da sakina tayi ya fada kansu 


Birgigit yay ya hankade sakina gefe domin da gayya tai masa wannan abun 

Yana mikewa ya dauke fuskarta da mari yace sakina bazaki canza halinki ba wallahi wadannan yaraan me suka sani saboda Allah kalli abin da kika janyo ya nuna yaran wanda suke tsanyara kukaansu tuni yaji wata tsana ya ziyarci zuciyar yarima inda ya kwashi yan biyunsa yay gaba yana mai jijjiga su 



Wajen ammi ya maidasu tare da yimata sallaama ya futo ya koma wajen sakina wacce ya hade rai tana jiran dawowarsa 


Yana zuwa taci kwalar rigarsa tana jijjiga jiki tace wallahi yarima saidai kasa a koni ko wadannan yayan sheken Dan nagaji da abin da kake min yau za ayita ta kare 


Wani kallo yarima yay mata tare da fadin sakarmin rigata 


Kuka ta fashe dashi tace wallahi sai ka fadamin matsayina a wajenka tukunna 


Hankada ta yarima yayi inda kanta ya bugu da bangon dakin yace Aini baki da wani matsayi a wajena Dan wallahi allurar naira goma ta fiki kima da komai  awajena banza mahaukaciya 


Dafe kai sakina tayi tare da janyo wani biro da memo tace gashi ni kawai ka sallameni nagaji bazan iya da halinka da sauri yarima ya mika hannu yace wallahi nafiki gajiya kikomin na baki sheda

Bude baki sakina tayi tace wai yarima sai ka sakeni da gaske 

Kallo ya watsa mata yace kaji wawiya au wai ke da nufinki in kika nan wannan takardar bazan iya sallamar kiba tap to kindade baki gwadani ba yana gama maganar ya haye sama ya kwanta 



*******


Fati wacce take daure a sume sai cen ta farfado idonta a rufe taga wani katon mutum a kanta yana waya surajo bahago yaji sunan da wannan mutumin ya ambata ne fatee ta fara wani tunanin inda ta tuna sunan bayan ya kammala wayarsa ne ya watsa mata wani ruwan sanyi kamar yanda aka saba mata 


firgigit tayi ta jijjiga kai domin ruwan ya bar jikinta 

dishi dishi take kallo dan bata shaida fuskar mutumin ba ko kadan amma tasan kullum sai yazo wajenta


mikewa yayi bayan ya bata gurasa da ruwa sannan ya kara daure hannuta ya fice ya barta 


kuka fatee ta fashe dashi tana mai adduar Allah ya kawo mata karshen wannan azaba da take ciki yau kusan wata uku ba wanka babu kizo babu sallah girgiza kai ta cigaba dayi tana mai wani kuka mai taba zuciya

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p37*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Duk mai raunin zuciya in yaji irin kukan da fateema take yi tabbas saiya tausaya

Hakura tai da kukan tare da wani nannauyan bacci da yay gaba da ita 


Fulani na cikin daki wanda sarki ya kulleta a ciki ita kadai take magana tsabar bacin rai da ya ziyarceta jitai alamun bude kofa da sauri tai wajen kofar 

Sarki ta gani tare da zulaihat sun shigo gefe guda kuwa yarima ne shida sakina 


Ana budewa sakina ta fada jikin fulani ta fashe da kuka tana fadin mommy kece a cikin wannan wajen mommy kalli irin wulakancin da akai miki mommy kawai ki fadi inda wannan yarinyar take indai danni kikai haka to ni wallahi na yafe sakina ta karasa maganar tana durkushe kafafunta 


Fulani kirgiza kai kawai tayi sannan taje gaban sarki tace yanzu na tabbar da matsayina a wajenka bani da wani amfani saboda haka inaso yanzu da bakinka ka furta kalmar saki a gareni yanda zan tabbatar da cewa babu wata alaka tsakanina dakai 


Zulaihat ce tace haba fulani baza ai haka ba yanzu zuwa mukai ayi magana ta fahimta domin gaskiya zaman wajen an bai kamace kiba ko kadan Dan haka Dan Allah kiyi hakuri ki fadi inda yarinyar take tunda wacce kikai Dan ita tace ta riga ta yafe to Dan Allah kisawa zuciyarki ruwan sanyi 


Cikin bacin rai fulani tace zulaihat banason muna furcin banza daa wofi wayasan me kikayiwa maimartaba da har yakeji zai iya tabuwa dani akan wani banzan labari wanda bashi da tabbacinsa 


Yarima ta kalla tace akan wata banzar soyayya ka juyawa uwar da ta haifeka baya to shikenan kaje na yafewa fatee kai duniya da lahira 


Da sauri yarima ya karasa wajen fulani yace wallahi bani da laifi mommy akan wannan abunda Abba yayi Dan girman Allah karki min baki wallah bansan komai ba akan wannan lamarin 


Tsaki tayi tace ai bana magana biyu adnan kaje tunda haka ka zaba domin tun lokacin da kazo kasar nan tun daga ranar nai bye bye da farin ciki to nagode wannan shine ladan haihuwar da nayi maka 


Gyaran murya sarki yayi yace fulani zaki fada ko sai mun tafi mun barki 


Cikin bakin ciki fulani tace bani da wani sauran wata magana illa in kara cewa ni bansan inda yarimyar take ba 


Tsaki sarki yayi yace kuzo mu fice har yanzu jikinta bai gayaa mata ba 


Yarima ne yace ranka yadade sai dai a rufe mu tare Dan bazan iya tafiya nabar mahaifiyata a wannan halin ba 


Da sauri sakina ta juyo tace me kake nufi kenan ni kuma kabarni ni kadai a gida 


Wata tsawa yarima ya dakawa sakina yace kina nufin kinfi uwata ne banason iskanci wallahi bazan bari wajen nan batare da mahaifiya ta ba domin nima bazan taba samun farin ciki ni Ina cikin gida ga a c fanka amma nabar mahaifiyata cikin kudaje da sauraye ba 


Sarkine ya tsaya cak yace ok haka ka zaba kaima to shikenan sannan ya kalli sakina da zulaihat yace kuzo mu tafi mu barsu a ciki 


Kuka sakina ta saka sannan tace na Dan Allah Abba kar ka rufe dakinan da yarima tunda bashine yay laifin ba mahaifiyarsa ce 


Zulaihat ce taje ta kamo hannun yarima tace bazai yuhu ba tashi mu fita 

Yarima yana kuka ya futo domin bayason ya sabawa zulaihat Dan bakaramin mutuncinta yake gani ba


Har sunkai bakin kofa fulani ta fashe da kuka tace wallahi wallahi bani da saka hannu a batan yarinyar nan idan kuma har da sa hannuna kar Allah ya nunamin waye war gari 


Tabbas ba yarima ba hatta sarki saida ya dakata da tafiyar da yake 

Dawo wa sarki yayi wajen Fulani yace kinaso kice min baki da sa hannu a batan fatee?


Hannu fulani tasa ta goge hawayen fuskarta tace bantaba tunanin sace taba domin ni nasan na isa da yarima ko bansace taba idan nace kada ya kulata to tabbas zaiji zancena Dan haka banga dalilin da yasa zan sace taba idan baku yarda ba inason a dauko Alkur ani in dora hannuna akai nayi rantsuwa a jiki 


Tabbas kowa ba wajen saida jikinsa yay sanyi sarkine yace fulani kin tabbar da wannan zance 


Bude baki tayi zatai magana tuni jiri ya debeta zata fadi yarimane yay saurin tareta tare da ambaton sunanta 


A gigice aka futa da fulani wacce take cikin halin suma 


Kai tsaye asibitin malm ameenu aka kaita inda aka shiga da ita emergency 


Carko carko sukai a bakin kofa sai kusan 1hour wani likita yazo tare ya shayda musu zuciyar fulani ce ta kumbura domin wani bakin ciki da yay mata yawa 


Kuka sakina ta saka tare da maganganu mararsa kangado 


Likitanne yacewa sakina am madam nan emergency ne so bama bukatar hayaniya domin akwai masu jinya anan da dawa 


Goge hawayen fuskarta tayi sannan ta zauna gefen wata kujera tana kukanta kasa kasa 


Yarima da sarkine suka shiga ciki nan suka tarar an sakawa fulani abin janyo numfashi (oxygen)


A hankali sarki ya karasa ya zubawa fulani ido wacce numfashinta yana sama yana kasa 


Bayan an daidaita numfashin Fulani tana dagowa da idonta a hankali tacewa yarima maza ka kirawo min ya’ta sakina domin tafi kaunata fiye da kai 


Yarima bayason wata dogon magana shiyasa kawai ya fice 


Zulaihat yagani a tsaye tana ganin yarima tai maza ta karasa tare da fadin to ya jikin nata da sauki kawai yarima yace sannan tace Ina sakina tayi 


Yanzu aka kira wayarta tana ta cen haka


Wucewa yarima yayi tare da cewa zulaihat ki shiga kiga jikin nata momyy 


Cen nesa yarima ya hango sakina tana waya inda ta juya bayanta 


Karasawa yarima yayi har zaiyi magana sai ya Dan dakata sakamakon jin irin wayar da takeyi 


Kana jina bahago abinda nakeso dakai kawai yarinyar nan a kasheta yau da daddre domin wannan fulanin kasan mijinta ya kulleta a gidan bayi saboda Ana zarginta wannan kashi bakin ciki ya haddasa mata ciwon zuciya saboda haka idan har aka gane nice nasa a saceta to gaskiya zanshiga balai 


A gigice yarima ya juya bayan yagama videoclip din duk abinda sakina ta fada sannan ya juya yabar wajen batare da ta ganshi ba


Amma zuciyarsa kamar ta tsaga kirjinshi ta futo haka shima yake ji 


Komawa dakin yayi inda ya tarar jikin fulani yayi kwari sannan yace mommy tana waya gatanan zuwa



**___________________________________***

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p38**


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Baigama rufe baki ba sai ga sakina nan tashigo 


Da gudu ta karasa ganin jikin fulani yayi sauki ta rungumeta 


Tana fadin mommy sannu ya karfin jikin Allah ya kara sauki 


Wani kallo yarima ya watsa mata wanda fulani ta harareshi tare da fadin wannan wanne irin kallon wulakanci ne kake mata saboda tana farin cikin samun lafiya ne ko me 


Yarima shuru yayi saboda bayason ya fadi wani zancen wanda saiza hayani a asibitin 

Likitane ya shigo tare da takardar sallama 

Cikin farin ciki sarki ya karba tare da godiya


Ficewa sukai daga harabar asibitin suna tafe a cikin mota 


Sakina ce ta janyo fulani jikinta irin Dan jinginar nan 


Tana dan jijjiga fulani wacce tai lamo a jikinta 


Kadan yarage yarima ya jefasu a rami tsabar ganin salon munafurcin sakina 


Yana karasawa gida yay Parking

A tare suka tafi raka fulani dakinta 


Bayan sun futo sarki yana zaune a babban falo tare da zulahait gefe kuma sakina ce zaune inda yarima yake a tsaye 


Cikin dakin fulani ya koma wacce take gefan gado domin tsananin danuwa


Ganin yarimane yasa fulani watsa masa wani mugun kallo tare da fadin me kuma ya shigo dakai 


Cikin girmamawa yarima yace mommy wani abu zan nuna miki In kin bani dama 


Fulani kamar batason magana tace inajinka 


Wayarsa yarima ya mikawa fulani yace gashi

A wulakance ta tsaka tafin hannu ta karba tare da kallon sreen din wayar 


Mikewa fulani tayi tsabar ganin vedio tare da mamakin wacce ta gani bata jira wata magana da yarima zaice ba ta fice falon 


Direct wajen plasma ta nufa inda ta jona usb a jikin tv tare da rike remote 


Waje ta koma zauna inda kowa yake ganin ai wani abun take nufi da hakan 

Basu gama kammala sunaninsu ba sai ya vedion sakina tana waya tare da kalamanta akan batan fati 


Mikewa sarki yayi tsaye yace what?


Fulani kuwa karasawa wajen sakina tayi tare da dauketa da wani azababen mari mai tsananin zafi wanda saida sakina taga taurari suna wulgawa ta gefanta 


Zulaihat ce ta mike tsaye tare da fadin kedai wallahi anyi sakarar yarinya saboda banzan kishi kika sa a kashe yar mutane babu gaira babu dalili haba sakina ko tausayin jariranta bakya yi 


Cikin kuka sakina tace wallahi mommy wannan vedion hadawa akai bani bace haba mommy tayaya zan aikata wannan babban zunubin haka akanki Dan Allah duba ku gane gaskiya 


Fulani ce ta kara dauke fuskar sakina da mari tare da fadin shegiya macuciya sakina kibani kunya nai miki rana kin min dare tasanadinki ciwon zuciya ya kamani to wallahi kema sai ya kamaki kuma maza kisa a dawo da wannan yarinyar yanzun nan 


Jikin sakina yana darawa ta dauki waya ta kira bahago tace maza kar a kashe fati

 Fulani ce ta karbi wayar tace bahago maza kazo fada tare da wannan yarinyar nan da 5mins 


Sarki kuwa kasa magana yayi domin tabbas sakina tagama bashi mamaki hada kai yayi kawai da gwaiwa 


Yarima kuwa tabbas yaji dadin wannan abu da ya faru domin ko ba komai Fulani zata daina yarda da sakina 


5mins saiga bahago tare da fati wacce tai matukar ramewa tana tafe tana tangadi kamar yar kwaya tana shigowa fada zulaihat kwalla ta zubo mata da sauri ta kara wajenta tareta


Fulani ce tace yarima ga fatee nan na amince da kudirin aureka da ita sannan maza ka sallami sakina idan har nice mahaifiyarka maza ka saketa 



***___________________________________***


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p39


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




Jikin sakina yana rawa ta mike taje ta kama kafafun fulani tana magija 


Yarima kam tsaye yake domin kara tabbatar wa da sakin sakina 


Sarkine yay gyaran murya yace kowa ya nutsu 


Daya bayan daya ya kallesu yace yanzu dai kunga ita wannan yarinyar asibiti za a kaita saboda kunga halin da take ciki 


Ke kuma Fulani kiyi hakuri domin irin abin da kika nuna akan yarinyar shiyasa kowa yake ya zarga akan batan ta 


Kai yarima kada ka saki sakina amma ya kasance wannan shine last chance dinta idan har ta kara kwatan kwacin wannan abun to za a dau mataki 


Ran Fulani a bace to amma wallahi ni babu ni bbu ita kuma ni na cireta daga sahun siri kaina ehe 


Murmushi sarki yayi kana ya kara bawa Fulani hakuri bisa kuskuren da akai mata 


Daukar fati akai aka nufi asibiti zulaihat ce taje ta kira Abu wacce kullum cikin kuka take 


Da sauri Abu ta fito har tana tuntube

Tana zuwa ta rugume fati tana kuka ita mma fatin kukan take 

Komawa tai ta dauko yan biyun sannan a kazo aka dunguma akai asibiti 


Kwanan su biyu aka sallamesu Dan har fati ta fara maida jikinta 


Abu da fatee suna zaune a daki fatee tana fadawa Abu irin bakar wiyar da tasha Abu tana ta zubar da hawaye


Kallon yan biyunta fatee tayi tace ammi me ake basu naga sun girma


Itama ammin kallon su tayi tace madara babansu yake siya musu 

 

Allah sarki fatee tace wata rana sai labari insha Allah 


Dan murmushi ammi tayi tace insha Allah fatee ma 


Dan kishingida fatee tayi domin har yanzu gajiya bata gama barinta 


Kamar a mafarki takejin muryar yarima a hankali ya bude idonta 


Wani kallo ya yimata mai matukar nuna tsantsar soyayya 


Mikewa fatee zaune tayi tare da dauko mayafi ta rufe jikinta 


Kallonta yayi yace fateena ya karfin jikin naki 


A hankali ta furta da sauki 


Twins dinsa ya kalla yace ga Hassan da hassana nan kinga sunyi wayo koh 


Dan murmushi fatee tayi kana tace eh kusan wata hudu ai dole zasuyi wayo 


Hasanar yarima ya dauka wacce take matukar kama da mahaifiyarsa yace ga mai kama dake koh 


Sunkuyar da kai fatee tayi sannan tace hmm ni kuma 


Eh mana ke bakiga kamaba 

 Kara kallon babyn tayi tace ko kadan ni bamuyi kama 


Dariya yayi yace to ai shikenan tunda haka kikace 


Mikewa yayi da babyn a hannu yce bari mu za gaya gari ko zakije 


Girgiza kai fati tayi tace aa amma kuma ka tafi da kuda daya 


Dawo wa yayi ya dauki Hassan din sannan yace sai mun dawo me za Awo miki dashi 


Aa babu komai sai kun dawo 


Ficewa yarima yayi daga dakin ita kuwa fatee baccinta ta kwanta tayi



**************


Sakina ce da Fulani a daki inda sakina yake ta faman rusa kuka ta rike kafar Fulani akan ta yafe mata laifin da tayi 


Hambareta Fulani tayi tace ai kin daina raina min wayo kuma auren yarima babu gashi wallahi kwara ma karki batawa kanki lokaci domin kin riga kinyi wasa da damarki 


Kuma hakane tabbas sakina tayi wasa damarta domin irin din da Fulani ta nuna mata kallo yarima bata nuna masa amma tazo taci amarnarta Allah ubangiji ya karemu daga aikin dana sani 



**********


Yau watan fati biyu da dawo wa dan haka ta gama hada jikinta ga wani fari da tayi da jiki kamar wata baturiya haka ta dawo 


Tana zaune da ammi sai ga su laure nan sunzo


Laure ce tace fati kinsan ya kamata ki koma aiki 


Zaro ido fati tayi tace wanne aiki kuma laure ni yanzu ai na dawo baiwa kamar yanda nake 


Gyara zama laure tayi tace fati nasha fada miki ki zauna kiyiwa kanki karatun ta nutsu domin wallahi yarima shine kawai namijin da zai kalleki da mutunci a zaman takewar aurenku 


Gyara zama fati tayi tace to meye nasabar komawa aikina da wannan zancen 


Girgiza kai laure tayi tace fatee kema shawarar da nakeso nabaki itace idan kika koma aiki tabbas zaki batawa sakina rai sannan zaki kara shiga zuciyar yarima 


Tap abinda fati tafada sannan tacewa laure to wayaga ya miki duk inason duk wannan 


Nifa laure wallahi ko kadan banason abinda zai kara Jefani cikin wata ukubar domin ni kadai nasan azabar da nasha koda nafada miki bazaki gane ba wallahi laure 

 Shiru laure tayi sannan tace eh ko baki fadi irin wiyar da kika Shaba lokacin da kika dawo kallo daya za ai miki a gane tabbas kinsha wiya saidai Allah ya kiyaye gaba 


Sun sha hira sosai Dan har kusan sallar magriba sannan laure ta har wajen fatii 



********

Yaukam Fulani ce a dakin su fatii inda yake neman gafara wajen fati tayi hakuri ya yafemata akan abubuwan da yafaru a bayaaa 


Sannan tace tana neman yarda fati akan auren yarima 


Ba a wani bata lokaci ba Abu taamince da zancen fulani akan auren fati


Bawani lokaci aka saka mai tsayiba wata biyu aka saka bikin 


Zulaihat itace take ta gyaran fatee magunguna kala kala masu kyau tasa aka kawo daga saudia tabawa fatee takesha 


Bakaramin kyau fatee tai ba bazaka taba cewa akwai wata alamar da ya nuna akwai wahala ba A jikinta 



****** 


Sakina tana zaune a daki tarasa inda zatasa kanta sai saka da war wara take wayarta ta dauko ta danna number wata aminiyarta sumayya


Ba a wani bata lokaci ba sumayya ta daga tare da fadin Allah ya taimaki matar manya 


Cikin Dan sama da murya sakina tace wacce matar manya sumayya kinganinni a cikin tashin hankali 


Arazane sumayya tace menene kuma 


Dogon numfashi sakina taja tace bikin yarima saura wata daya da wannan mitsiyaciyar yarinyar 


Ware ido summaya tayi tace kai haba dai tayaya haka ta faru 


Nan sakina ta kwashe duk wani abu da yafaru ta fadawa sumayya


Salati sumayya tayi tace amma ke sakina anyi bagidjiyya Ina ke Ina wannan damyen aiki haba dole sirikarki ta zanaki wallahi ke da ya kamata ki biyo musu ta kasa Ina ke Ina bi ta tudu da kwari wannan shirmene gsky 


Gyara zama sakina tayi tace yauwa kawata yanzu menene abinyi Kawai a hargiza zancen auren 


Dariya sumayya tayi tace shegiya kinji wiya kenan kinga gobe ki shirya muje wajen gari wajen wannan bokan wallahi kawai a wuce wajen kawai dai ki tanadi kudade da yawa 


Da haka sakina sukai sallama da sumayya 


***** 


Washe gari da safe batare da kowa yasani ba domin dama yarima ba shiga harkar ya yake ba wannan dalilinne wani lokacin sai tafita ma baisaninba 


Sumayya ce tazo da kanta ta dauki sakina suka naushi titi 


Suna tafe suna hira sumayya ta dubi sakina tace kawata ji yanda kika lalace akan wata bakauyir yarinya haba karki bani kunya mana 


Tsaki sakina tayi tace sumayya bakasan menene miji ba Dan ke bakiyi aure bane shiyasa kike wannn zancen 


Dariya summay tayi tace karya kike sakina tun yaushe nasanki da kishi wlh sun kafin kusan yarima kefa akan mace ma kishi kike me zaki boyemin


Shuru sakina tayi bata kara magana ba har saida suka fara nausawa cikin wani jeji domin hanyar jigsaws suka nufa 


Wata rumfa suna nufa batare da sun bata lokaci ba suka danna kai 


Bokanne ya juyo ya kallesu ya kwashe da wata mahaukaciyar dariya yace yaro yaro ne ke jaririya ai ba aikin ki bane yanzu dai basai kinyi bayani ba inasane da komai akanki

Amma abinda kikeso bazai yuhuba 


Gaban sakinane ya fadi tace boka meyasa to 


Dariya yayi yace ai Allah ya kadarta aure tsakaninsu sai dai abu daya zaai 

 Gyara zama sakina tayi tace menene abu dayan 



Kalllonta boka yayi yace aure tabbas zai yuhu sai dai a hanata kwanciyar hankali daga karshe a raba auren


Dan jimm sakina tayi kana tace shikenan amma ba haka naso ba wallahi ni da nakeso yai matukar tsanarta 


Murmushi boka yayi yace karki damu daga ranar da aka kaita gidan mijin ta rabu da farin ciki har abada idan har kinyi aiki yanda mukace miki


Babu komai sumayya tace za ai komai yanda ya kmata 


Wata kwalfa boka ya mikawa sakina guda uku yace ta farko ta fasa ranar Kanu biyu Ana daura aure ta fasa ta uku Ana shigar da ita dakin mijin ta fasa sannan boka yay shuru sai cen yace wannan aikin idan har kika yi shi daidai to tabbas zaki sha mamaki domin dakyar idan bai saketa ba tare da mugun dukan na fitar rai 


*******_______________________________***


✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p40*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *




A tsorace sakina tasa hannu ta karba tare da zuge jaka ta zuba aciki


Account number boka tai masa transfer manyan kudade 


Sumayyace ta dubi sakina tace kawata idan da wata matsalar fa ki fada kafin mutafi 


Jimm sakina tayi sai kuma tace boka kuma Mun sami matsala da uwar mijin nawa sannan kuma gaskiya Ina cikin yanayin rashin jin dadi sosai 


Sannan kuma boka yau kusan watana shida da aure amma ko kadan bamu taba hada shimfida ba gaskiya wannan yafi daure min kai da kuma ciwo a zuciyata 


Dariya boka yayi yace karki damu ki kara hakuri ki aiwatar da wannan aikin dukka abinda kikeso zai cika 


Nan sakina tsabar dadi ta kara yiwa boka  trasfer wasu kudaden sannan sukai masa sallama suka tafi 


A hanya sakina sai dauko kwalaben take tana murmushi sannan ta juya ta kalli sumayya tace kawata na matsu bikinan yazo yanzu zan dena nunawa yarima rashin son aure in da dama ma zan cen Adan sauko da bikin sannan zanja fati a jiki sosai har ya’yan nata zan dinga dauko su 


Shewa sumayya tayi tace shegiya kefa bakya fara a sai kinji mugunta yar banza 


Gyara zama sakina tayi tare da daga robar faro tasha sai kuka tace sumayya bazaki gane yanda nakejin yarima a zuciyata ba wallahi tun kafin na ganshi nakeso amma wulakancin yau daban na gobe dabam sannan kuma auren nawa ko shekara baiyi ba yace zai kara aure tsabar shi yacika namiji 


Dariya sumayya tayi tace ke ai wannan Dan banzan kishin naki bansan inda zaki kaishi ba amma fa da gaskiyarki wallahi Dan da ace nice to wannnan ya’yan shegen shegen da tuni na gama dasu an wuce wajen 


Dariya sakina tayi tace sumayya kenan nima ai da aka a raina ai bazan bari suyi diguwar rayuwa ba wallah boka zansa ya tura musu bakaken aljanu duk su mutu a huta 


Tafawa sukai sannan suka cigaba da dariyarsu 


Har cikin sarautar sumayya ta shiga da sakina 


Aikuwa tana shiga falo sai ga yarima ya hade rai yana danna waya 


Zuciyarta ce ta buga da karfi har ta wuce sai ta dawo 


Kallonsa tayi a dan tsorace tace I’m sorry my love na fita bada iziniba kayi hakuri


Wani kallo yarima ya watsa mata yace ke dalla cen ni badaban mince min ma kin fita ba da wallahi bansan kinanan ko bakya nan ba harda wani yin magana da rauni irin zan miki fada ina kikaje ko to no time for you bare har na tsaya wani binciken inda kika je 


Yana gama fada ya mike ya haye sama 


Sororo sakina tayi tabi  bayan yarima da kallo dan tabbas ya bata mata rai amma da ta tuna nan da wasu lokuta zai shiga hannu tuni tai murmushi tare da saka hannu a jaka ta shafa kwalaben da boka ya bata 


mikewa tayi itama ta haye sama tare da shiga toilet tai wanka abinta sai bacci kuma 



*******


fatee na zaune gaban wata matsahiyar mace wacce batafi shekara 40 ba a duniya 

dilka take shafe jikinta dashi wanda fatin babu komai jikinta sai dan gyale da ta rufe tsaraicinta 


matarce ta kalli fati tace di'yata kinashan maganin matsi kuwa tunda kinga kin tana haihuwa koh 


sunkui da kai kasa tafi tayi tace anty tana bani magunguna amma bansan na menene ba 


murmushi matar tayi tace okey zulai nasan bazata barki a haka ba amma nima zan kara miki da wasu abubun kinji koh 


daga kai kawai fati tayi sannan matar ta cigaba da shafa mata dilka ajikinta



********


yau kam bikin yarima da fatee saura sati guda zulaihat bata tsaya da gyara taba dan kullum sai ta kawo mata magunguna da bam dabam 


fatee na zaune a daki cen gefe kuma yan biyu na cikin abin koya zama domin  yanzu sosai sunyi wayo dan a kalla zasukai wata bakwai bawai damma basuyi saurin koyan zamn bane 


turo kofar dakin akai tar da sallama 


a hankali fate ta daga kai taga wayake sallama sakina tagani wacce fuskarta take dauke da murmushi ta shigo ta sami guri ta zauna 


kallon fati tai wacce take matukar tsorace tace dan Allah fati ki saki jikinki dani domin wallahi.....kukane ya kufce mata taciga ba da magana tabbas nayi kuskure fati dan Allah ki yafe min akan abubuwan da na aikata gareki kiyi hakuri dan Allah fatima 


cikin mamaki fati tace hmm babu komai anty sakina wallahi komai ya wuce 


mikewa sakina tayi ta rungume fati ta cigaba da kuka mai ratsa zuciya sai cen ta saketa tace ni bari na koma kar maigidan namu ya dawo yaga banan 

 daukar yan biyun tayi  sannan ta ce bari zanje zan dawo dasu zuwa anjima 


fati babu yanda ta iya amma ba asan ranta tabawa sakina yaranta ta fita dasuba 


sakina tama zuwa gida a falo a zube yanbiyun saman capet da yake yarima yananan sai tafara daga murya tanai musu wasa nan fa suka fara washe baki suna babbaka dariya 


yarima da yake daki yaji surutun yayi yawa mikewa yayi yalego dan ganin abinda yake wakana 

 

nan fa kansa ya kulle tare da nuna rashin abimcewar abinda idonsa ya gani domin ya tabbar da halin sakina sosai bata da imani

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p41**


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *


Sauko wa yarima yayi daga upstairs din yazo dap da sakina ya zuba mata ido 


Hassan ne ya fara dagowa yarima hannu  yanaso ya daukar shi irin yagane babansa 

Dan tsugunawa yayi dap da su yana dan musu wasa sannan ya dubi sakina yace ke kuka meye hadinki da wadannan yaran 


Murmushi sakina tayi tace Allah sarki my love nasan dole kai mamaki akan hakan amma kuma kasan Allah yana ina shirya dan Adam a duk lokacin da yai niyya sannan yana ya juya kiyayya ta zama soyayya to kamar hakane tabbas nayi nadama akan abubun dana aikata amma na nemi abuwa akan fatee kuma ta yafemin saura kai da mommy 


Shuru yarima yayi sannan yace tayaya zaki tabbatar da min da cewa kinyi nadama 


Mikewa sakina tayi tace kafadi duk abinda kake ganin zaisa ka gasgata hakan 


Kallon nazari yarima yayi mata amma kuma ko kadan baiyi wani tunani akan ko sakina akwai wata manufa a kanta ba 


Dan shafa kai yayi yace to Alhamdullh tunda har kingane kinyi kuskure nima na yafemiki 


Cikin farin ciki sakina ta rungume yarima tana mai shigewa jikinsa 


Hakanne ya bawa yarima dama rufe hannayesa tare da kara rike sakina kamar yanda itama tai masa 


Kukan hassanane ya dawo da yarima inda yau maza ya saki sakina tare da tsugunawa yana rarrashin hassana 


Sakina kam bakaramin kuluwaba tareda hararar hassana 


Sai kuma ta dubi yan biyun tace yarana rigima ko yunwa kukeji bari na dama muku custard 


Nan ya shige kichine ta dora ruwan zabi kana ya buto da dam ammi yar custard tana da cukali  


wani farin cikine ya lullube yarima ganin yanda sakina ta saki ranta sannan ta manta da duk wani kishi ta rungume kaddara 


kallon da sakina ta lura yarima yanayimata ne ta dandago tare da furta yadai 


basarwa yarima yayi tare da furta nothing idan kin gama basu kimin magana bari na koma dakin sai na futo namayar dasu koh 


dan zumburo baki sakina tayi kana tace aa ni nadauko su nice zan mayar dasu saidai ko rakani zakai 


murmushi kawai yarima yayi tare da furta okey to bamatsala duk yanda kikai daidaine 


nan ya haye sama ya barta tare da yan biyun masa 


yana hawa sama ta dena fifita custand din duk zafinsa haka take mika masu susha in taga zasuyi kuka sai ta kure volume na tv a haka suka gama sha duk lebansu yayi ja


Mikewa tai tare da furta honey da karfi yanda yarima zai jiyota 


Mikewa yayi daga kwanciyar da tayi tare da futowa waje 


I’m finishing tafada tan murmushi a hankali yarima ya sakko tare da daukar Hassana yace muje na rakaki 


Batare da tayi musu ba ta dauki hassan suka fice daga dakin 


Da sallama suka shiga cikin gidan inda suka tarar da fatee a zaune a tsakar gida tana cin abinci 


Hassanne ya fara zullo daga jikin sakina yana mikawa fatee hannu alamar ta dauke shi 


Murmushi fatii tai kawai tare da furta sannu ku da zuwa mu shiga ciki tana mikewa zata shiga daki hassan ya fashe da kuka tazata tafiya zatai 


Sakina ce tace ikon Allah kaga yara Sunsan uwarsu 


Kallon fati yarima yayi yace wai ke bakya ganin kukan da yake ne karbeshi mana 


Dan zunburo baki tayi tace shifa wannan babu dama ya ganni dole saina daukeshi wlh har kwara Hassana bata da rigima kamar Hassan ta karasa maganar tana tsaki tare da mika masa hannunta nan sakina ta bata shi 


Tana karbar sa ya fara dariya inda yan hakorarsa guda shida suka bayyana 


Yarima ne yace to yaro da uwarsa in yaganta ai dole yay san ransa koh 


Sakina ce tace aikuwa dai kunga mu shiga ciki 



Suna shiga basu dadeba aka fara iska mai karfin gaske tare da ruwa 


Mikewa sakina tai ta Dan leka waje ta dawo tace tap ruwann fa da gske yake dan harda kankara 


Dariya yarima yayi yace aikuwa kwana ya kamamu tunda dakunann da yawa ku sai ku kwana waje daya ni ma na kwana da bam 


Gaba daya suka sa dariya fati tace aa ai ruwan ma zai tsaya Wiyar ta daya magriba tayi 


Aikuwa Ana fara kiran sallah ruwan ya dauke 

Inda suka sami damar tafiya 

Yarima bai koma ba sai da yaje masallaci yay sallah kana ya shige daki 


Har bacci ya fara diban sa sai kuma ya mike zaune ya fara wani dan tunanin 

Tunanin da yafaraaayi bai kamata tunda sakina ta sakko daga fishinta ya cigaba da nuna mata wani abun ba saboda haka zai dinga sauke mata duk wani hakki wanda ya rataya a wiyansa 

Da wannan tunanin bacci ya dauke shi sai da asuba ya farka domin yin sallah 


Bayan yayi alwala ya futo zai wuce masallaci sai kuma ya shiga dakin sakina wacce take ta faman bacci 


A hankali yasa hannu ya fara taashinta yana kiran sunanta 


Dan mutsitsika ido tayi sannan ta tashi zaune ta danyi murmushi tace sweety bakai bacci ba 


Kallonta yayi tare da cewa lokacin sallah yayi tashi kiyi sallah ni zan wuce masallaci 


Dan bata fuska tayi tace ayyya sweety ai Ina off wallahi a dawo lafiya 


Mikewa yayi tare da furta I’m sorry ai bansani bane 


Nan ya fice ya barta zaune 


Kallon kofar tayi tare da furta bawani off ni bazan wanke fuskarta da asuba ba haka kawai naje bacci yaki daukata aikin banza tsaki tayi tare da janyo flanket ta koma baccinta 


Bayan yarima ya dawo daga masallaci saida ya Dan kara duba sakina sannan ya wuce dakinsa ya kwanta 



*******


Rana bata karya yaune ranar da aka saka fati a lallai kuma a yaune sakina ta fara ai watar fa aikinta 


Domin tana tashi bayan taje takai fati wajen makeup tana shigowa falo ta fasa kwalabar 


Haka waje gari bayan an daura aure domin fatee tace ita bata son wani fati shiyasa ba ai komai ba daga kamu sai daurin aure 


Ana daura aure sakina ta dauko kwalbar ta fasa 


Misalin karfe 7:30 lokacine da aka shirya fati domin futo da ita dan kaita dakin mijinta 


Yarima kuwa yana cikin daki duk Abin duniya ya dameshi domin yarasa menene yake maaasa dadi wata kaaasalace take damunsa ga kuma wani qunci da ya addabi zuciyaarsa 


Ana shugowa da fati cikin gidan domin ba a raaba musu part din ba sakina kuka tai tayi wai saidai su zauna waje daya haka yarima ya hakura yasa aka gyara dakin da yake jinkin nasa domin kawo fati ciki 


Sakina tana daki da kwalba a ciki jira take a shigaar da fati domin ta aiwatar da aikinta 


Ana shiga da da ita kuwa jikinta har rawa yake ta nufo kofar dakin 


Nan tsautsayi ya sameta domin ruwane da ya zube aa dakin ta yaka nan santsi ya kwashe ta tareda kwalabaar 

Inda kwalabar ta gangara ta koma dakinta ta fashe a cikin dakin



Yarima da yake zaune a daki jiyayi zuciyarsa komai ya wuce duk wannan quncin da yake jinsu sun wuce mikewa yayi ya fada toilet yay wanka sannan ya fice Dan siyowa amarya kzar amarci 


Fati nazaune a tsakiyar gado zulaihat sai fada take mata akan zaman aure da kuma yanda zata zauna da kishiyarta lafiya babu fada babu hayaniya sannan suka mike da niyyar yi mata sallama


Ihu suka jiyo daga waje da sauri suka fita domin ganin abinda yake faruwa sakina suka gani kwacce wacce dakin ya cika da hayaki 


Wata matace tace subhanallahi menene hakan kuma wannan hayakin daga ina haka 


Zulaihat ce tace to kodai wata wayar wutance take konewa amma kuma babu kauri a ciki 


Nan suka fara dube dube inda suka hango kwalabar cen gefe hayakin sai fita yake daga ciki 


Da sauri zulaihat ta dogo da sakina tare daaa furta sakina meye wannan lafiya kuwa 


Ai gaba daya sukai baya da gudu ganin yanda fuskar sakina tai bakikkirin abin tsoro

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p42*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Jin surutai yayi yawa da guje gujene fati itama da take daki lullube itama ta buto a tsorace 


Nan fa ta hango sakina a wannan halin da gudu ta nufi wajen Dan ganin abinda yake faruwa zulaihat ce ta saurin riketa tare da furta ke bakida hankali kina ganin yanda ta koma zaki nufi wajenta 


Ficewa sukai daga gidan domin kaiwa sarki rahoto 


A bakin hanya suka tarar da yarima zai shigo bude baki yayi ganin amaryarsa a waje tare da mutane Anata surutai 


Karasawa yayi wajen su tare da furta lafiya kuwa?


A gigice zulaiht tace inafa lafiya adnan ai sakina ta zama kangaro wallahi leka ka gani 


Cikin jarumta yarima ya shiga dakin sakina inda ya tarar da ita kwance har tafara kanannadewa innalillahi wa inna ilahir rajiun ya futa tare da ficewa daga dakin yana mai matukar mamakin abinda ya faru 


Fulani ce tashiga wajen sarki inda ta fara bubbuga kofa tana fadin ranka ya dade maza ka futo akwai matsala gagaruma 


A banzar ce sarki ya mike tare da Fulani sukayo waje 


A tsorace sarki yace meyafaru 

 Bakin Fulani yana rawa tace wallahi ranka ya dade sakina ce kawai mukaga ta fadi .......,


Kafin ta karasa magana Fulani tai tsaki tace aikin banza kawai kishine yake dibanta ni wlh natsorata nazata wani abunne 


Zulaihat ta tari numfashin Fulani tace yayata wallahi bafa abin kishi bane gaba daya jikinta ya kone ya zama kangaro 


Zaro ido sarki yayi tare da ficewa da sauri domin baya bukatar wani bayani kwara yaje ya gani da idonsa 


Fulani zulaihat rufa masa baya sukai tare da karasawa wajenda mutane sukai tafifi a wajen 


Ganin sarki ne yasa kowa yafara da baya suka karasa ciki 


Tunda da falo suka fara jiyo kurnani irin na dabbobin daji da adduoi sarki ya shiga dakin inda ya tarar da sakina a nannade 


Mikawa sarki hannu take tana bude baki da alama magana takesonyi amma kuma ko kadan muryar bata fita 

Ficewa sarki yayi tare da janyo kofar dakin sannan yacewa yarima kar kowa ya shiga gidan har zuwa gobe za a kira iyayenta sannan a kira Malami mai addua ya duba matsala 


Cen bangaren yarima tsohon aka kai fati domin an kulle part din da suke ciki a yanzu an bar sakina wacce take kadandane 



Bayan kowa ya watse fati ta fashe da kuka ta dubi yarima tace lafiya fa muka shiga muka tarar da ita amma kalli yanzu abin tausayi 


Girgiza kai kawai yarima yayi tare da janyo fati jikinsa yana dan bubbuga bayanta tare da furta ki kwantar da hankalinki wata kila shafar aljanune kiyi  hakuri kinji 

Dakyar yarima ya kalla shi fati ta kwanta tai bacci inda yariman ba haka yaso ba a Daren yau domin ya dade yana jiran wannan ranar amma kuma kaddarar sakina ta haba shi walwala 



*****

Da asuba sarki ya kira iyayen sakina kiran gaggawa 


Misalin karfe 7am suka sauka garin kano 


Bayan sarki ya gaisa da sarkin bauchi nan yay musu Jagora Dan ganin halin da yarsa take ciki 


Mahaifin sakina yana shiga dakin ya juyo da sauri yace meye haka kuma 


Girgiza kai sarki yay yace wannan fa sakina ce jiya da daddre ya kasance a wannan yanayin 


Mahaifiyar sakina ce tace wacce sakinann me kakeso kafada mana wannan rainin wayo ne Wannance sakina kodai tsafi kayi mana da yarinya zakazo ka nuna mana dodo kace itace yarmu


Sallama akai yarimane da fati tare da malami suka shigo dakin 


Sarkine ya nunawa dakin da sakina take ciki 


Yana shiga ya furta subhanallahi 


Nan ya fara karatuttuka 


Ihu sakina ta fara tana daga hannu 


Malaminne ya juyo ya kallesu yace wannan bakin asiri ne mai matukar karfi 


Nan fa mahaifiyar sakina ta juyo kan fati tace shegiya munafuka mai subbar aljanu bayan kin aure mata miji kuma shine zaki maida ita haka to wallahi baki isaba wallahi yau na lahira sai ya biki jin dadi kuma a gidan uban wa kika I min sunan yarinya akai mata asiri 


Da gudu ma haifi yar sakina tai kan fati da mugun nufi nan fa yarima yashiga tsaki ya yace haba mommy ya zaki yanke danyen hukunci akanta 


Tsawa ta dakawa yarima tace kai gabara cen lusarin namiji wawa marar tunani tunda kai baka gane gaskiya wallahi baka isah ka hanani daukar mataki ba 


Sarkine yace haba Dan Allah kiyi hakuri mana ai addua ko Allah zaisa a Dace wannan ai duk ba mafita bace


Malami ne ya cigaba da karatunsa nan sakina ta cigaba da kururuwa tana Jan gashin kanta 


Fati kuwa kuka kawai takeyi yarima yanata faman rarrashi 


Sallama ce da tsai da kowa tare da juyawa shamsiyyace kawar sakina tare da wani kato bakin mutun suka shigo tare 


A hankali sumayya tace to ga gaskiya tazo zata warware duk abinda yake faruwa


To yan uwa muji tsoran Allah akan duk wani zalunci da za ka aikatawa Dan uwankaa domin Allah ba azzalumin sarki bane baya yafe laifin wani akan wani wannan babban darasine akan mu yan uwa musulmi baki daya Allah yasa mu Dace duniya da lahira 



Kallonta sukai


Ita kuwa sumayya waje ta samu ta zauna tare da furta wannan halinda sakina take ciki shi ake nufi da kai kayi koma kan mashekiya 

Nan sumayya  ta kwashe labarin abinda yake faruwa tundaga farko har gashe 


Nan gaba daya daki suka dauki salati suna tafa hannu 


Fulani ce tace Allah ya kara macuciya azzaluma haka kawai kinsa yarinyar mutane a gaba ta kalli uwar sakina tace maza ku tattara gunkin ya’rku kabarma gida sannan ga sakinnan zata wuce da ita 


Sarkine yay gayran murya sanna ya kalli sumayyayace meye hujjarki akan wannan maganar 


Nuna boka tayi tace ya boka nan a tsaye wanda ya aiwatar da aikin shima yau naje wajensa domin yay min aiki shine yake nunamin abinda yake faruwa ya mudubi sannan ni dashi duk munyi nadama gashinan zakuji bayani daga bakinsa 


Bokane yay gyaran murya yace tabbas abinda sumayyata fada gaskiya ne domin nine nake wa sakina aiki tun kafin tai aure nine nai asiri surukarta take balain sonta daga karshe kuma abin ya karye wannan kuma aikine tayiwa abokiyar zamanta ne kuma tsatutsayi yasa bata aikata abinda nace daidaiba to dama nai mata kashedi indai batai daidaiba komai zai iya faruwa domin aikin aljanune 


Boka ya cigaba da cewa ni a yanzu haka na tuba na daina tsafi ita kuma sakina saidai ku ajiyeta a gebantancen waje kunai mata addua har Allah yabata lafiya duk da mawiyacin abune ta warke

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p43


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Nan fa dakin ya kara gaurewa da salati 


Kuka sosai mahaifiyar sakina takeyi kafin suyi wa kowa sallama sannn bayan an saka sakina a mota sun tafi da ita


Zulaihat ce takarasa wajen fati ta rike hannunta tace to menene kuma na kuka ai farin ciki zakiyi  domin badaban Allah yana sonki ba to da kece zaki kasance a wannan yanayin yanzu gashi asirinta ya tonu sai dai Allah ya kara jiyayewa sannan a ci gaba da Addua 



Bayan wasu yan lokuta aka janyo dakin sakaina aka tufeshi da mukulli 


*****


Fati ce zaune a falo tasha kwalliyar English west ta saka sket streetgwon blue black sai white tishet bakaramin kyau yai a cikin kayan ba 


Yarima ne ya turo kofar falon tare da sallama fuskarsa dauke da murmushi 


Shigowar yarima ne yasa fati mikewa taje wajensa 

Ganin haka yasa yarima bude hannayesa inda ta sami damar kwanciya a girjinsa 

Peck yabata a goshi kafin ya zaunarta a cinyarsa yace i love you my wife 


Hannu tasa ta rufe fuskarta sannan ya zo daidai kunnesa tace I love you too 


Wani farin cikine ya lullube yarima nan yay mata kallon tsanaki yace dearna dama a taimakamin please 


Kallon rashin gane meya ke nufi tayi tace menene?


 Yar dariya yayi yace rufe idonki na fada miki 


A hankali fati ta lumshe idanuwanta

Hakan ya kara bawa yarima dama kare mata kallo sosai wani farin cikine ya kara lullube mata zuciya 


Dan zunburo karamin bakinta tayi tace ko dai na fude idona 


Hannu yasa ya dora a saman lallabbanta yace aa ai sai nace ki bude zaki bude tukunna


Amma fa idona ya dade a rufe pls nidai zan bude a shagwabe tai maganar 


Wata yar dariya ya sannan yace to bari na fada miki 


Shuru yayi kuma sai cen yace so nake a dan lasamin zuma mana my love


Ware ido fati tayi tare da Dan dukan kafadarsa tana kara kwanciya a jikinsa 

Sai kuma tace sweet Amma fa zan dora mana abincin rana sai dai in zakaimin 


Murmushi yayi yace indai zaki iya ci Allah za miki bbyna zan miki


Ai kafin tayi magana tuni yarima ya mike tsaye tare da fati a hannunsa sai bedroom suka shike 


Bai ajiyeta a ko Ina ba sai sai a tsakiyar gado 


Wasanni ya fara aika mata dasu masu rikita lissafi sosai abin yake taba ta har zuciya Dan yanayin da yakeyi koda bakajin feeling a that time indai akai romancing dinka like dis dole sai ka motso


Nan yarima ya cigaba da juya fati cikin salo da kwarewa fati kam babu wani abu da tayimasa coz bata saba ba Dan ko kadan tunda aka kawo ta gidan aure this is the first time da yaba jikinta sosai 


Sai da yarima ya Kai kusan 1hour yana romancin after reducing sex 


Fati kam tasha wiya a hannun yarima  sosai Dan ko yatsa kasa dagashi tayi shikuma yarima bai tunanin zai sami fati a haka ba domin kamar budurwa haka ya jiya a hankali ya dunga furta sorry dear sorry dear

Ita kuwa ajiyar zuciya kawai take tayi lub a jikinsa 


Toilet ya shiga ya hada mata ruwan zafi sannan ya futo yasata a ciki 


Saida tai kusan haif hour kafin ya daukota ya kwantar kan gado 


Wani nannaauyaan baccine ya dauketa tana yi tana ajiyar zuciya 

Ido yarima ya zuma mata sannan yay mata peck shima ya shiga yay wanka


Still baccin ya sameta yaga tanayi sannan ya wuce toilet kamar yanda yayi mata alkawarin zai yimata girkin


Kusan 30mins yana tsaye a kichine yarasa tayaya zai fara abincin Dan ko gas bai iya kunna wa ba shuru yayi na Dan wani lokaci. Sai kuma ya dauko waya ya kira Fulani zulaihat ya fada mata yaya zai dafa fried chicken and stew and then white rice and vegetables soup dariya tayi sosai tace ai adnan bazai fadi ta waya ba bari nazo da kaina 


5min sai gatanan tazo kichine din ta shiga ta fara hada masa abubun saida ta tabbatar komai ta kammala tace to gashi 


Kallonta yayi yace to mommy muje na rakaki karta farka tace kece kikayi taimin dariya 


Dan suka sa tayi tace to shikenan 


Bayan ya gama jera abincin a dianing ya koma dakin amma kuma sai bai ganta ba saidai kuma ya jiyo karar ruwa a toiled da alama wanka ta shiga karayi


A zaune ta sameshi gefen gado yana jiran tawo wata 


Turo kofar tayi ta buto dauke da tawul wanda ya tsaya mata iya gwiwa binta da kallo yarima yayi ya mike yafara kokarin cire tawul din baya ta dungayi kafin ta fashe da kuka tana fadin Dan Allah kayi hakuri please ni wallahi yunwa nakeji please yaya kayi hakuri kaji 


Murmushi yaayi damaa tsokanarta yakeyi sai ya Dan lakuci hancinta yace sonake fa yiwa twins kannne 


Murmushi kawai tayi tace to twins din da ko shekara basuyi ba kuma kasan wallahi ammi tace zata kawosu 


Rike baki yarima yayi yace Tao wanne rigima Mun ai kuwa zanje na roki ammi ta temakeni mugama cin amarcin mu mu da kanmu zamu dauko su 


Dan hararsa tayi tace nidai babu ruwana 


Riga ta dauko marar nauyi wacce ta tsaya mata iya gwiwa ya saka sannan ya saka hula mai matukar kyau 


Kallonta kawai yarima yake yace sweety Anya kuwa baza mu komaba 


Dan janza fuska tayi tace ohh ni kam dan Allah kabarni naci abinci mana Allah yunwa nakeji 


Dariya yayi ya sureta ya fice da ita waje 

A daining ya ajiyeta yana bude flacks din abincin


Wani kamshine ya bai aye wajen kallonsa tayi tace an ya yaya kaine kayi kuwa 


Dariya tayi sannan ya gyara zama yace tap to ni abincin da na iya ai Allah kadai yasan yawansu 


Dariya tayi tace Tap to tunda hakane gobe Ina zaune zan ga ka dora da kanka 


Dan shafa kaaai yayi yace haba to ai bawani abubane madam 


Zubawa ya faraayi saida ya gama sannan ya fara bata a baki tabbas abincin yayi matukar dadi haka ta dunga ci tana tunanin anya kuwa yarima shine yayi 



Saida suka gama ci yarima ya cigaba da wannan mayen kallon nasa ita kuwa fati banda dariya babu abinda takeyi 


Kallonsa tayi tace yaya yaushe zamuje mu dubu Anty sakinane 


Bata rai yayi yace bazan jeba 


Haba sweet bai kamata ba fa kasan fa har yau baje ka duba taba 


Kallon fati yayi da daurarriyar fuska yace to ni bazan jeba 


Yana gama fada ya mike zai bar wajen da sauri bati ta tareshi ta rike sa tafara bashi hakuri bazan karaba kaji kayi hakuri 


Murmushi yayi yace to nidai kar akaramin haka banso 


Okey my love ta fada tare da rungume shi

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p44*



*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *


Peck yayi mata a goshi kana suka goma bedroom sai kuma bacci


*****


Jikin gimbiya sakina yayi kyau Dan suffarta ma ta dawo normal irin na mutane 


Zaune take a falo tana ta kuka domin yanzu haka kowa ya juya mata baya cikin kankanin lokaci duk ta rame ta lalace atta mahaifiyarta batai mata magana duk abin duniya ya dameta mikewa tai zaune cikin wani azababen kuka ta ta tuna yanzu yarima yana cen shi da fati cikin farin ciki 


A hankali ta mike take ta sami mahifita wanda yake kwance a daki ta sameshi 

Kuka take mai taba zuciya ta tsuguna a gaban mahaifin nata tace 


Abba Dan Allah ka tausayamin Abba ka yafemin wallahi nayi nadama nayi kuskure Abba 


Zaune ya tashi yace menene kuma ya faru 

Goge hawayen fuskarta tayi tace Abba ka kira yarima a waya Dan Allah 


Kallonta yayi sannan yay murmushi yace lallai sakina kema kinsan ai bazai yuhuba koh 


Dagowa tai da idonta wanda ya hada yayi ka tace Amma fa Abba bai sakeni ba har yanzu a matsayin matarsa nake 


Dariya Abban yayi yace to ke yanzu ai kwara sakin ki yayi ya huta saboda ba yarima ba mahaifiyarsa ma bazata bari ki koma fa dama jira ake ki warke a sanar da su domin a zauna ai sulhu 


To amma jiya da nakira mahaifinsa cewa yayi akara masa lokaci kinga kuwa yanzu In aka kirashi to tabbas nima mutuncina zai zube 


Kuka sakina ta fara tace to ni wallahi gobe zan koma dakina Dan bazan cigaba da zamaba 


Tana gama fadar haka ta mike ta fice abinta kallonta yayi yace bbu namijin da zai yarda da wannan mugun halin naki nikaina da na haifeki tsoranki nake Bare wasu dabam 


Daki sakina ta koma ta fara hada kayanta zuwa gobe ta koma dakin mijinta 


****


Washe gari da safe fatee da yarima sun shirya zasu tafi shopping 


Saida suka biya suka dauko twins dinsu wajen Ammi 



Suna tafe suna mikawa junansu sakon soyayya ta kallo da ido twins din kuwa suna sit din baya suna ta wasan su


Fati ce ta kalleshi cikin sigar tsokana tace ranka ya dade Dan Allah kayi hakuri wallahi zazzabi nake kuma ka bata jikina kaji 

Sai kuma ta kuma cewa ke dallah ni ina ruwana da jikinki ko an gaya miki sanki nake da zaki zaki cemin in taba jikinki naji fitar min a daki 


A kule yarima ya juyo yace kefa wallahi kina da matsala to yanzu meye abin tunawa da wannan maganar 


Dariya tayi tace kawai abinne ya fado a raina tana fada ta fada jikinsa ta kwanta kadan ya rage yarima ya kauce kan titi sai ya tsaka birki ya kalleta ohh ni ko na bani kara kankame jikinsa tayi tace mu tafi a haka 


Dariya yayi yace da kinsan halin mijin nakifa kinga wallahi har Marata ta daure 


Dariya tayi tace ohh I’m sorry dear ai bamuyi nisa da gida ba ko zamu koma 


Hancinta yaja yace ai kema kinsan kin taro babban mach muje shooping din mu dawo zamu hadune 


Mekewa tai zaune tana dariya sannan suka cigaba da tafiya 

Country mall suka shiga suka yo shopping sosai harda kayan wasan yara da kayan kwalliya da abubun sha awa na yau da kullum 


Suna komawa gida kusan 2pm yarima masallaci ya nufa 


Sannan fati ta shirya musu table yana shugowa ya watsa ruwa kana yazo yaci abinci 


Twins kam suna zaune a kasa suna ta wasan su 


Kofa aka bude aka shigo tare da salama sakina ce tare da katuwar torolly a hannu tana ja yarima ne ya mike tsaye fuskarsa dauke da alamun tambaya fati ya kalla yace baby ni kadai nake ganinta ko harda ke 


Dan murmushi fati tayi tace Anty sakina ce fa 


Juyawa yayi ya kalli sakina yace me kika dawo yimin gida kuma?


Karasa tai tace haba yarima Dan Allah kayi hakuri ka tausaya Mun domin kasan duk abin da nayi duk Dan siya yar da nake makane pls ka tausayamin Dan Allah Adan ba Dan halina ba wallahi na tuba 


Fatice ta kalleshi tace ka yafe mata mana yaya tunda tace ta canza koh


Wani kallo ya watsawa fati yace tashi ki shiga daki banason kina shiga maganata da wannan matar 


Mikewa fati tai ta nufi daki inda twins dinta suma suka bi bayanta 


Wani kallo yarima ya watsawa sakina yace ke yanzu bakiji kunyar dawo waba haba sakina kina yarinya dake kin cuci kanki saboda ko kadan baki da imani haba kema kinsan bazai yuhu ba 

K


Kuka sakina ta sakawa yarima ta tsuguna har kasa tace na rokeka kaji tausayina wallahi kowa ya juyamin baya ka taimakeni ka yafemin adann Dan Allah dan annabi

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p45


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Daure fuska ya karayi a karo na biyu yace ai ke kinyi wasa da damarki malama domin kinyin haukan da babu wani mai ilimi da zaiyishi ta sandinki ciwon zuciya ya kama mahaifiyata amma tsabar rashin mutuncinki saboda Haka ki tashi ki bani waje in ba haka ba wallahi nai miki rashin mutunci banza wiwiya 


Mikewa tai jiki a sanyaye ta fice

Daga dakin 

Kai tsaue gidan sarautar ta kara Cusa kanta dakin maimartaba mahaifin adnan ta shiga 


Kwance ta sameshi yana ta bacci abinsa cikin farin ciki da annushuwa 

A hankali ya sa hannu ta Dan bibbigi gefan gadon 


Dan juyawa sarki yayi cen kuma sai ya bude ido 

Zaune ya tashi ya kunna light din dakin yace sakina kece cikin darenan 


Kuka ta goge daga idanunta tace nice abba 


Kara kallonta yayi sosai yace ya karfin jikin kin warware koh?


Na warke Abba tuntuni kaganni Abba kowa ya juyamin baya na rasa inda zan saka kaina Dan Allah ka tausayamin domin nayi  nadama Dan Allah Abba ta karashe maganar da kuka 


Dafe kai sarki yayi yace Tao ai abinnne sai a hankali sakina kinyi babban kuskure domin Fulani tayi matukar rashin jin dadi akan abinda kika aikata 


Amma yanzu ki tashi cen inda aka taba saukarki kishiga ki kwana gobe da safe zan nemiki kinji 


Mikewa tayi taja akwatinta tare da ficewa ya janyo masa dakin 

Kana ta shige dakin da aka bata ta cigaba da kukanta 


******


Yarima yana shiga daki toilet ya fada batare da ya ko kalli fati ba yana futowa ya dauko yan biyu ya fice dasu


Sai kusan minti goma ya dawo kana ya haye gado ya juya baya ya kwanta 


Mikewa fati tayi ta koma ta side dinshi ta Dan tabashi tace yaya kayi hakuri mana wannan fa babinda zakai fishi dashi bane please 


Daure fuska yayi yace ki rabu dani ni bacci nakeji 


Amma yaya dan Allah kasaki ranka mana kasan bazanji dadi ba Inkai fushi dani koh 


Batare da yay magana ba yaja planket ya rufe jikinsa har fuskarshi gaba daya 


Komawa tayi ta kwanta sannan ta fara rera yan kukanta 


Matse fuska yarima yayi domin ko kadan bayason yaga kukan yayi yawa juyawa yayi ya janyota jikinsa kana ya bude mata ido yake meye kuma na kuka ko Dan bayayi miki wiyar yi 


Kallonsa tayi tace to nabaka hakuri ko kulani bakayi dama kukan kakeso nayi 


Dariya yayi yace to ai saboda kingane banason ki shiga zancen sakina nane ko kadan 


Dan rungemeshi tai daga kwancen tace to bazan karaba daga yau 


Kallon ta yayi yace yauwa babyna i love you 


Murmushi tai mai kayatarwa tace I love you too my dear


Sai kuma tace Ina kakai twins dinne


Twins na kaiwa ammi su dama ai acen suke kwana koh 


Daga kai tayi tare da shigewa jikinsa tana rufe ido alamun bacci


Dan girgizata yayi a hankali yace sweety baccinnan fa bazai yuhuba kinsan yau akwai alkawari koh


Turo Dan bakinta tayi tace yaya baka manta ba


Dariya yayi yace mantawa kuma Tap lalai yarinyar nan kenan indai zan mata zan iya manta komai kenan 


Dariya tayi tace to nidai yaya saida safee tare da sa hannu ta kashe light dakin kana ta juya bayanta 


Rungumota yayi ta baya tai yar kara kadan tace bazaka barni nai bacci ko 


Shuru yayi sannan yace nima ai ba baccin kikeso nayi ba 


Fara janye jikinta tayi tana matsawa shi kuwa da yaga haka saudaya kawai ya janyota ya dawo dap dashi tare da juyo ta ita 


Hade bakinsa da nata yayi yahau tsotsa kamar ya sami alewa ita kuwa lumshe ido kawai tayi tanajin duk abinda yake mata

 Nan fa ya fara rikita mata lissafi batasan lokacin da ta fara mayar masa da martani ba 


Cikin hikima yagama zare kayan baccin da suke jikinta ya suka ji gaba da aikawa da jununasu tsakwanni 


A haka suka gamsar da junansu cikin farin ciki da hannushuwa kana sukafada toilet sukakayi wanka da a tare suka futo Sai kuma bacci mai dadi ya daukesu a haka suka kwana cikin mafarkan juna a tsakaninsu 



********


Misalin karfe 10am bayan sunyi breakfsat abinsu suna falo suna shan inibi kan fati yana bisa cinyar yarima a haka aka turo kofar falon tare da sallam 


Laure ce kawar fati bayan ta tsuguna ta kwashi gaisuwa kana ta sanar dasu sarki yana nemansu gana dayansu yanzu 


Kallonta yarima yayi yace okey ba matsala amma jeki wajen ammi ki karbo twins ki kawomin su yanzu kafin mu shirya 


Riga da wando ne jikin fati wanda wandon ya dan wuce gwiwa da kadan mikewa tayi tace yaya barii na dauko hijjabi na kafin kaure ta dawo 


Kallonta yayi sannan ya kalli jikinsada ko riga babu yace to nikuma in tafi a haka koh 


Zare ido tayi tace haba yaya sokake ka rikita yan matan gidanan koh


Dariya yayi me isarsa yace bawani rikitawa ai kece kika zabi hakan tunda kince bari ki dauko hijjabi sai mutafi kinga kina nufin in tafi a haka koh 


Dawo wa tai wajensa tace to I’m sorry tashi muje mu canza kaya tare kafin a shigo da twins din 


Hannusa ta kama ta shige dashi cikin daki ita da dauko hijjab irin wannan mai daurewa ta baya royal blue shikuma ya dauko wata kyakkyawar jallabiyarsa black blue sannan ya rike mata hannu suka fice 


Har sun rufe gidan sai kuma ga laure nan tare da twins wanda suke tafe da kafafunsu 


Wani kallo yarima yayiwa laure yace badai tundaga cen da kafarsu suka tawo ba 


Rike baki tayi tace aa ranka ya dade wlh yanzu na saukesu 


Dariya fati kawai tayi sanan ta dauki hassan yarima ya dauki hassan sai suka cigaba da tafiya abinsu kwanani sha awa 





**_____________________________________••✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p46*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Hassan sai giggiwa yake a hannun yarima yana jaa masa gashin kansa ya jaanyo glass din idonsa ya taba cen ya wannan 


Fati yarima ya kalla yace anya queen bakiyi kiriniya kina karama ba kinga yaro ya hanani sakat 


Juyowa tai ta kalle shi ta kwashe da dariya aa ni dai ko a labari ban taba ji ance nayi rashin jiba wata kila kai yayo gadai hassana ita babu ruwanta 



Tap yarima yace gaskiya yanda mommy taban labari wallahi bakaramin kiriniyya nai ba abin har ba a magana Ina fadamiki 


Aa to ai to wannan shi ake nufi da kyan da ya kado ubanshi koh 


Dukkansu suka kwashe da dariya suna ya hira har suka karaso cikin falon sarki


Suna shiga hassana tafara tsullo ita sai an sauketa ta tafi wajen fulani


Fulani ce tai dariya tace aa mutuniyar harda ke aka zo domin ayanzu Allah ya hada jinin fulani da yan biyun yarima barinma mace 


Tun kafin fati ta sauke haassana fulani ta zo ta karbeta shikuwa hassan sarkin kiwa tayii tayi yazo yaki yadda haka yarima ya zauna dashi a jinyarsa


Daure fuska yayi babu alamar fara saboda ganin sakina domin tunda yaji sarki yayi wannan kiran yasan cewa tabbas akan maganar sakina ne 


Fati kuwa gefan zulaihat ta zauna bayan ya gaida kowa da yake zaune a wajen 


Sarkine yay gyaran murya yace adnan nasan ko ba a fadi dalilin kiranka ba nasan tunda kaga sakina to tabbas kasan zancenta ne domin dama ta shayda mana kasan da zuwanta koh 


Hakane ranka yadade yarima yafada yana sunkuyar da kai kasa 


Kara gyara zama sarki yayi yace to adnan Ina neman alfarma akan kayafewa sakina duk laifin da tai maka badan niba saboda Allah da kuma zumuncin da yake tsakanin mu dasu 


Shuru yarima yayii domin a zahirin gaskiya shi yafijin dadin zamansa da iya fati babu fada babu mummunar magana amma ya tabbata idan har sakina ta dawo to tabbas akwai rikici dan baya tunanin zata iya gyara halinta 



Fulani ce ta kalleshi tace adnan kayi hakuri dannima na yafemata kaaima daa matarka fatima duk kuyaaafe mta domin Allah ma anai masa laifi kuma ya yafewa bawansa ko bahaka ba 


Gaba daya falon sukace hakane aciki kuwa harda yarima


Nan zulaihat tace kayi hakuri kaji adnan komai ya huce ga matanka nan ka hadasu duk kai musu fada kaji 


Numfashi yaja sannan yace to shikenan mommy bakomai Allah ya shige mana gaba 


Gaba daya fadar kowa saida yay murmushin farin ciki sannan suka amsa da ameen


Sunsha hira sosai Dan sai wajen karfe hudu suka tafi Bayan sunci abinci 



Suna shiga falo suka zube nan ma sakina ta kara bawa yarima hakuri akan abinda ta aikata still ya kara yafe mata 



Kusan magrb yarima ya hada kansu duk yay musu fada sannan yace bari ya mayarda hassan wajen ammi saboda hassana tana wajen fulani acen zata kwana 


Bayan yakaishi ya wuce masallaci saida yay sallar magriba 


Kafin ya dawo su fati sun share dakin sakina sun kunna turare mai gamshi a gaba daya gidan 

 

Sannan suka dawo falo suka zauna 

Har sakina take saydawa fati bata da lafiya ko kadan domin kullum zazzabi take cikin dare ga ciwon kirji amma in tami lokaci zata je ta ga likita 


Yarima ne yay sallama ya shugo gidan cikin farin ciki suka tarbeshi tare da yimasa barka da dawo wa 


Waje ya samu ya zauna bayan fati ta dauko masa ruwa tare da cup ta tsiyaya masa ta mika masa sai ta sami waje ta zauna 


Baayan yasha ruwan ya kallesu daya bayan daya yace to ya ake ciki 


Dan murmushi suka kana fati tace ai kaine mai gayya mai aiki gaka ga uwar gida da amarya 


Dan dariya yayi yace gaskiya fa na more 


Dan dariya fati tayi tace darefa yayi yanzu kusan ten yakamata na rakuku daki koh 


Saida zuciyar yarima ta buga da matukar karfi ya kalli fati wacce ita kanta abin yayi mata nauyi domin ta sba kwna kusa da habibin nata amma daga rana irin ta yau komai zai canza 


Dan dariyar yake yarima yayi da yacewa sakina kinji abinda kanwarki tace koh 


Itama dariyar farin ciki tayi sace najita 


Dukkansu suka mike nan fati tashiga tsakiya ta kama hannayesu ta shigar su daki tare da furta to Allah ya tashemu lafiya 


Bin bayanta yarima yayi da kallo domin ji yake kamar zuciyarsa zata tsinke haka ya hakura ba yanda zaiyi idan namiji yanaso yayiwa matansa adalci to karya nuna cewa yafi SAN wata domin ko wacce a matsayin matansa suke 


Bayan ya rage kayan jikinsa ya fada kan gado ya kawanta 


Haka itama sakinnan kayan bacci ta saka masu matukar daukar hankalli ta kwanta a gefan yarima 


Nan yay ta sake sake a zuciyarsa ya kulla wannan ya kunce wannan 


Sakina kuwa dama ba wani dadin jikinta takejiba tuni tai bacci baima saniba 


Juyowa yayi ya kalli fusata kana ya girgiza kai sannan shima ya juya ya cigaba da tunaninsa domin shi babu alamar bacci a tare dashi


Fatima bayan ta shiga daki batai wani yunkurin bacci ba domin tasan bazata iya ba ta dade a zaune da taga babu kaza toilet ta shiga ta daure alwala tai ta nafilfili ba ita tai bacci ba sai kusan 3:30am shima batasan lokacin da ya dauketa ba domin akan sallayar tai bacci kanta jingine da gado 


Ana kiran farko yarima ya mike ya shiga toilet yay wanka abinsa sannan ya tashi sakina kan taje tai sallah 


Sannan ya kwankwasa dakin fati jin shurune yasa mukulli ya bude kofar 

Zaune ya sameta kan sallaya tana bacci


Wani tausayi tabashi rungumota yayi a jikinsa 


A hankali ta bude idonta tana ganinsa tace yayanah 


Dago kanta yayi yace Allah yay miki albarka 


A hankali tace ameen anyi kiran sallah koh 


Kai ya daga mata yace eh tashi kiyi sallah kinji 


Mikewa tai shikuma yay hanyar waje juyowa yayi yace i miss you my wife 


Murmushi tayi ta shige toilet ta dauro alwala shikuma ya fice ya jamata dakin


Tana idar da sallah ya fito ta shige kichine ta fara shirya musu breakfast 


A kichine yasameta inda ya rumgumota ta baya yace baaby me ake dafa mana 


Juyowa tai ta kalleshi tace abinda dadi


Dariya yayi yace bari naje na cire kayana nazo na tayaki 


Girgiza kai tayi tace ai na gama fa 


Kallonta yayi yace aa kawai dai bakya so na tayaki koh 


Ta bude baki zata ai magana sai ga sakina nan ta futo nan fati tai saurin raba jikinta da yariam tace anty barka da futowa 


Dan murmushi tayi tace sannu da aiki fatima

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p47


*by Maryam dangi*



*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Ita ma murmushin ta mayar mata sannan tace anty kin tashi 


Karasowa kichine din tayi tace wallahi nasatashi nayi sallah to ban koma ba 


Adnan yana gefe yace to bari ni na koma ciki a futo lafiya yana maganar yana kallon fati 


Kichine din sakina ta shigo tace me kake girka manane tana fada tana Dan bude kwanukan bude baki sakina tayi tace kai fatima badai duk ke kaka hada wannan ba 


Dariya fatima tayi tace nice Anty 


Shuru sakina tayi kana tace Tap wallahi ni dai sai a hankali kinsan bansaba girki da kaina ba to dama dama indomie with egg bayan wannan babu abinda na iya 


Dan murmushi fati tayi tace ai an zama daya ni zan dinga yimiki duk lokacin da girkin ki yazo 


Shuru sakina tayi cen kuma sai tace ko dai ki koyamin nima na iya koh 


To duk dai yanda kikace 


Nan ta kammala breakfast din suka fara futa da kulolin suna jerasu a daining 


Falo sakina taje ta tawo da adnan wanda yake zaune yana tunanin raba musu gida Dan acewarsa wai sakina daga zuwanta tana hanashi yasha soyayyarsa yanda yakamata 


Mikewa yayi suka jera tare har suka karaso wajen daining

Fati tana zaune duk ta zuzzuba musu komai ta ajiye 


Wani kamshine ya lullube hancinan su gaba daya nan sakina mamaki ya kara rufeta yanda akai fati ta kwara wajen iya girki haka 


Shi kuwa adnan ya riga ya saba ci abinsa wannan dalilinne duk inda yaje baya iyacin ko wanne abinci sai yadawo gida tukunna domin fati tagama siye zuciyarsa da daddaden abincin kala kala Dan babu kalar girkin da bata iya ba tun lokacin da zulaihat taji yarima zai auri fati tafara kaita catering school sannan da karatu da takeyi duk yarima bai sani ba


Shi kansa wani lokacin har mamakin irin yanda ta waye yakeyi amma bai taba mata maganar ba a cewarsa watarana zasuyi 


Bayan sun kammala cin abincin suka mike adnan wanka yayi cikin ash sad da mai matukar daukar ido ya dau mukullin mota yay musu sallama ya fita 


Ita kuwa fati bacci damunta yake Dan bata samu tai bacci baa jiya saboda kawar abin kaunarta 


Sakina ce ta kalleta ganin tana gyagyadi tace aa fati bacci kikejine


Bude ido tai tace wlh kinsan tun sallar asuba ban koma ba shiyasa wlh baccin yaa daameni 


To kije ki kwanta mana kar kai ki yay ciwo cewar sakina 


Dan mikewa fati tai a kasalance ya haye sama ta fada daki 


Tana shiga taga wayarta tana haske daukowa tayi Dan ganin mekira domin ita ba wani waya takeba saida yarima


Aikuwa shine da sauri da kara a kunne tai kasa kasa da murya 


Hello yaya 


Numfashi yaja yace gaskiya baby ina cikin kadaicinki wlh pls ki tausaya min yau na kwana a wajenki 


Cikin muryar mai jin bacci fati tace haba yaya wannan wanne irin maganane kuma ka zama mai adalci a tsakanin mu mana kayi hakuri ai daga yau shikenan koh 


Shuru yayi yace kenan dai bazaki yarda ba 


Dan bata fuska tayi tace idan kaga dacewar hakan shikenan 


Yanayin yanda yafadi maganar yagane ranta a bace yake sai ya Dan waye ce yace no I’m sorry wasa nake miki wallahi naki kamar kina bacci koh 


Wallahi bacci nakeji har yaci karfina 


To shikenan ayi bacci lafiya sai nadawo 

Nan sukai sallama yaa kashe wayarsa


Yana kashe wayar ya kira sakina suka Dan gaisa sama sama sannan ya kashe wayar 


Wani farin cikine ya lullube sakina tare da kissing din wayar dan da alama cewarta yarima ya fara santa 


Itama daki ta koma ta kwanta jin jikinta yanai mata wani nauyi ga kuma zazzabi yana neman rufeta 


Daki ta koma ta dauko pcm ta hadiya sannan ta kwanta itama 


Yarima kam tunda ya fita bai shugo gida ba sai karfe biyu da rabi 


Bai tarar da kowa a falon ba hakanne ya bashi damar fara leka da kunan matan nasa to dakin sakina shine na farko Dan haka shiyafara shiga kwance yasameta tana bacci janyo mata kofar yayi yanufi dakin fati 

Zaune ya sameta tana karatun alqur ani 


Sallama yayi yashiga ta dago da kai ta amsa masa sai kuma da takai aya ta rufe Quran nin sannan ta danyi murmushi tace yay ka dade a waje Ina kaje haka 


Cikin yanayin tsokana yace ai naje wajen wata girlfriend dinane zance kinsan fa aure zanyi 


Yar dariya fati tai tace to ai Allah ya taimaka 


Hancinta yaja yace au baki damuba kenan 


Cikin sigar wasa tace ai kasan duk abinda kakeso nima inasonshi shiyasa bazan damu ba 


Dan bata fuska yayi yace tap lallai yarinyar nan bakya sona fa kenan ke da za ai wa kishiya amma har addua kike 


Dan kau da kai tayi tace yaya mubar zancennan bari na kawo maka abinci ko falo zaka futo 


Mikewa yayi yace sai nayi wanka tukunna tashi ki ciren kayana 


Mikewa tayi ta zare hijjabin jikinta nan fa yarima ya zubawa jikinta ido domin daga ita sai yar best ko breziyya babu


Tana fara cirewa yarima yakai hannu kan breast dinta ya shafa tare da lumshe ido 


Kallonsa tayi tace kai yaya 


Rumgumeta yayi a jikinta ya hade bakinsa da nata nan yay ta kissing dinta ta ko ina 


Dan tureshi tayi tace yaya A shakwabance 


Kallonta yayi da jajayen idonsa yace haba sweetie babu zuciyar imanine kalli fa halin da nashiga pls ki tausaya min mana 


Kallonsa tayi tace yaya kadaina haka babu kyau kaga ba a dakinnan kake ba hakan ya saba wa dokokin musulinci kayi hakuri kaji nima Ina cikin kadaicinka amma haka na daaure pls kayi hkuri kaima kaji 


Dan girgiza ka tayi kawai ya shige toilet yay wanka sannan ya futo yafara jin abinci 


Fatima wanka tayi tare da saka wata red gwon marar hannu tai bakin kanta da red reborm bakaramin kyau tai ba kallonta kawai yarima yake wani abu yana dada taso masa

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p48*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Hannusa tazo ta kama tace tashi mu koma falo pls 


Dan makale hannu yayi yace to meye dalilin haka 


Gefe ta zauna tace yaya wallahi baka ganewa Dan Allah ka zama mai adalci kaga fa anty sakina In taga haka bazata ji dadi ba sannan kuma ta fadamin bata da lpy amma kuma kai kana ta wani abu daban haba yaya 


Mikewa yayi amma ba asan ransa ba yace to muje 


A tare suka fita direct dakin sakina suka shiga inda suka tararta a kudundune tana rawar sanyi 


Da sauri fati ta karasa ta taba jikinta taji rau 


Cikin rawar murya ta dubi adnan tace yaya zo kataba jikinta wallahi zazzabi takeyi 

Dan karaso wa yayi ya dora hannunsa akan wiyanta sannan yay kasa da murya yace sakina meyake damunki dama baki da lafiya amma baki fadamin 


Cikin dashasshiyar murya tace wallahi yaya na dade a kwance amma inna sha pcm inasamon reliefs dago ta yayi a hankali yace tashi ki canza kaya mutafi asibiti tunda doctor Ali baya nan 


Mikewa ta dan farayi amma ta kasa saida ta mika hannu adnan ya dagota fatima ta bude wodrobe ta dauko mata kaya tare da hijjabi suka fice 


Saida yarima ya biya ya shaidawa maimartaba da fulani sannan ya dawo suka tafi 


Aminu kano kai tsaye ya kaita to basu sha wahalar bin layin kati ba saboda kowa ya riga ya san yarima 


Emergency suka shiga aka bata gado 


Sannan aka tambayeta abinda yake damunta nan akai dauki simple na jini da kakinta saboda tace tana ciwon kirji kafinan aka rubuta musu hoton zuciya zasuje su dauka 


Hoton suka farayi nan aka shayda musu babu abinda ya sami zuciyarta 


Sannan aka kawo sauran tests din 


To anan aka shayda musu cewa tana dauke da TB (tobaccolasis) wani ras girjin fati 


Yarima kuwa mikewa zaune yayi ya kalli likitan yace tb ba kace doctor which types of tb 


Dafa kafadarsa yayi yace ai ba komai bane yanzu dakin DOT za a kaita ( direct obsave treatment) domin acenne suke bada magani na tsawon wata shida insha Allah in har aka Ni ka idodi to komai zaizo cikin sauki 


Kuka sakina ta fashe dashi mai matukar ban tausayi sannan tafara tunanin a ina tasami wannan cutar 


DOT sukaje aka basu magani domin dama kyauta ne ake bada maganin masu cutar tb 


Har suka koma gida sakina tana kuka fati kuwa tarrashinta kawai take domin itama kanta abin ya taba mata zuciya kuma ta tsora 


Wunin ranar sakina bata kasance da walwala ba domin atta abinci kasa ci tayi saida yarima yasata a gaba tukunna taci Dan kadan


*****


Zaune suke a falo sakina jikinta yayi sauki sosai haka take shaydawa fati babu abinda ya taba shiga tsakaninsu da yarima gashi kuma likitoci sunce not haven sex with any condion sai kuma ta share hawayen da yake zubo mata a fuska tace yanzu saura wata uku na gama shan maganina fati duk abin duniya ya dameni 


Fati ce ta dubeta tace ki godewa Allah a haka mma domin a yanzu akwai wadanda kika fi lafiya 


Sakina ce ta dago ta kalli fati tace hakane amma tabbas nayi asarar rayuwata domin kishin danayi NA hauka shine ya janyo min wannan bala in gashi nayi bawan ba kanin domin na tabbata yarima yana zaune da nine bisa umarnin iyayensa 


Cikin tausayi da kulawa fati tace haba ke kuwa anty komaifa ya wuce wallah babu komai da zuciya daya muke tare dake dagani har yaya domin babu mai hucewa kaddararsa 


Dan murmushin yake sakina tayi tace ashsha wallahi fati bazaki gane me nake nufi ba amma tabbas nasan nashiga rayuwar yarima 


Girgiza kai kawai fati tayi tace anty mubar zancen nan dan Allah ki manta komai 


Shikenan babu komai fati nagode da kulawarki domin da watace nasan irin abinda nai miki a rayuwa wallahi da ko saurarona bazakiyi ba 


Murmushi fati tayi tace aa wallahi ai kowa yaga abinda kikai yasan akan abinda kikeso ne kikai hakan wannan dalilinne yaya yai miki uziri domin ya gane irin tsananin sanda kike masa 


Suna cikin magana yarima ya shigo dauke da yan biyunsa ko wanne yana tafe da kafafunsa 


Da gudu suka karasa wajen fati tare da mika mata bobon da yake hannunsu


Yarima ta kalla tace yaya karbo hasana kayi wajen mommy 


Dariya yayi yace eh mana ai naga tana kokarin rike min ya’ta 


Murmushi sakina tayi tace lah ba kunya kuma 


Dan hararar ta yayi cikin sigar wasa yace kunya kuma aa babu ita a wanan bangaren yana fada yana zauna wa a kujerar da take farsing dinsu 


Daya bayan daya yake binsu da kallo kana yace labari kuke kuna jina shine kokai shuru ko Dan karnaji


Fati ce tace sirrine tsakanina da antyna ai shiyasa mukai shuru 


Sakina kuwa satar kallon yarima take domin ita har yanzu wata wutar soyayyace take karuwa a zuciyarta amma kuma tayi sake dan zaki ya girma wata kila a baya da bata nuna kiyayyar da takewa fati ba da bai tsaneta kamar yanda take tunanin dan dole yake zaune da ita 


Kallon sakina yayi yace madam sakii ya karfin jikin naga kin sami sauki sosai koh 


Shafa fuska tayi tadawo daga tunanin da take tace to Alhamdullh kawai ni zazzabin dare yafi damuna wallahi amma yanzu ai saura wata uku nagama shan magani na 


Yes yarima yace sannan yace ai kamar yaune babu komai Allah dai ya kawo sauki 


Gaba daya suka amsa da ameen


Kai fati ta dafe alamun ciwon kai a hankali ta furta ya salam 


Da sauri yarima ya kalleta yace kanki ne yake ciwo 


Hannunta rike da kan tace wallahi yaya yanzu ya sara min bari na sha sudrez ai ina dashi a daki 


Yarima da kansa ya mike ya dauko kamagnin tare da ruwa cup ya mika mata 


Sauke yan biyun tai daga kan cinyarta sanan ta karbi maganin 


Jiri sosai takeyi nan ta kalli yarima tace yaya maganin jifa


Kallon alamar tambaya sakina tai mata tare da furta ko an gamu ne madam


Karaf yarima yay dariya yace wallahi tana sane tasan meye matsalarta 


Saida zuciyar sakina ta buga amma bata bari sungane ba amma tuntuni dama tana  ganin yanayin fati kamar mai ciki 


Dariya fati tayi tace yaya meye abin tonan asiri 


Nan kirjin sakina ya kara harbawa a karo na biyu  sanan tace ohh da gaske akwai kenan 



✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p49*


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Dariya fati tayi tace bani da komai kawai dai zaazzabin zamanine yakeson kamni 


Girgiza kai yarima yaayi yace shikenan tunda haka kika da ai rana bata karya koh abinda cikin girma zaai yi nan daa waata biyu masu zuwa domin yanzu cikin nan a klla zaiyi wata uku tun tuni nasani kawai wai kekike boye boyenki 


Dariya fati tayi tace yaya kenan  nidai babu abinda zance akan wannan zancen naka ba


Sakina ce tace to ai shikenan tunda kin musa ga Oga da kansa ya shayda hakan amma kinki yarda 


Yarima fati ta kall wanda shima ita yake kallo tace to shinekan yyana na yarda da zncenka


Dariya yayi yace daga baya kenaan kunga ni bacci nakeji ku tashi kuje ku kwnta 


Mikewa dukkansu sukai ko wacce tai bangarenta 


Yarima yaukam. Dakin fati yake Dan haka dakinta ya shike direct 


Saida ya kwantar da twins dinsa ya tabbata sunyi bacci sannan ya tsaka ko ya dawo kusa da fati 


A hankali ta bude ido tace yaya baccin kenan 


Fuskarta ya shafa yace wallahi kawai bawani bacci da nakeji kawai dai muradin matata nake a kusa dani 


Dariya tayi tace to ai gani babu inda naje ka zama ni nazamakai my love Allah ya barmu tare 


Shafa cikinta yayi yace a dinga kukarmin da ajiyata tunda Ina zuba taki akai akai 


Dan runtse idonta tayi domin taji nuyin kalamn nasa tace karka damu zanyi duk wani kokari NA kare maka lafiyar sa 


Tana gama fada ya janyota jikinsa ya hade bakinsa da nata yafara tsotsa kamar ya sami alewa kafin yay nasarar zare kayan jikinta kana ya ji gaba da shafe duk wani ilahirin jikinta 


Fatima martani take mayar masa hakan yayiwa yarima matukar dadi domin fati tasan duk wata hanya da zta taimaka masa 


Nan suka sami ladan juna suka farantawa kansu sai kusan karfe uku na dare suka tashi sukai wanka suka dawo rungume da juya still suna kissing din kansu 


Dakyar yarima ya Bari fati ta Dan samu ta kwanta kafin asuba


*****

Yarima yaa futo zai tafi sallah yajiyo numfashin sakina sama sama da sauri ya  karasa inda ya saameta tana da murkususu 


Janyota yayi yaji jikinta rau 


Subhanallahi yace sakina jikinne haka muryarta cikin rawa tace yaya bnyi baccci ba zazzabi da tari sun haanani bacci tana fad tana rawar sanyi 


Kuma kinashan magaaninki kuwa 


Inasha yaya tabashi amsara a takaice 


Zaune yaa dagaata yace fari naa kirwo miki fati ku shirya kfin nadawo daga masallaci 



Jingina tayi daa gado tana kuka 


Komawa yayi ya tarar fati ita haar tayi wanka tana kokarin futowa taje kichine 


Fatima sakina jikinta ya tashi masa ki tashi kije wajenta kafin nadawo daga asibiti 



Zaro ido batai tai tace subhanallahi sannan ta mike ta nufi dakina sakina 


A jingine ya sameta tana ta rawar sanyi 


Shayi mai zabi ta hada mata ta kawo mata dakyar ta samu tasha rabin kofi domin tabbas jikin ya fara zananta 



Bayan yarima ya dawo sakina ya kama inda fati ta koma daki ta dauko yan biyunta ta zubasu  a sit din baya tare da sakina 


Aminu kanon dai ya mai da ita nan suka bata sannan aka kawo oxygen aka saka mata 


Numfashin sakina gaba yake yana dawo wa 

Fati kuwa kuka ta farayi domin irin yarda sakina take shan wiya 


Yarima ne yacewa fati wai meye hakanne kinga fa ya’yaki suma kokarin kukan suke ai addua zaki mata Allah ya bata lafiya kinji 


Yana fada yana dan jijjiga ta 


Likitane yazo yace ai dole sai sun kwana har sai jikin nata yayi sauki tukunna


Saida yarima ya koma gida ya sanarwa da Fulani sarki da zulaihat sainan yace 


Shirya duk abinda ake bukata sukayi sannan su tawo tareda yarima 


Lokacin  da suka zo sakina ta samu tayi bacci Amma jikinta akwai hucin zafi sosai 


Wata rama zulaihat taga sakina tayi gaba daya ta fita hayyacinta nan da nan tausayi ya kamata tare da furta Allah sarki sakina Allah ya baki lafiya 


Yarimane yace zai fita 


Fatice ya biyo bayansa tace yaya sai yaushe zaka dawo 


Shafa kai yayi yace dan anjima kadan yanzu zuwa zanyi na Dan duba wannan magungunan Dan dazu daa NA fita basu fito ba shiyasa 


Nan sukai sallama sannan ya tafi yarima domin neman medicine din da aka rubuta 


******


To yaudai kusan satinsu biyu a asibiti kuma a yaune aka sallamesu suka koma 


Jikin nata yayi sauki sosai 

Bayan sun koma gida daki sakina ta shige tai wanka sannan ta kwanta bacci ya dauketa 


Fatima ita wankan tayi tare da gyare gyaran gidan domin tunda suka tafi bata samu ta zauna ba

*KANGIN BAUTA*

(Yarima adnan)

*p50

Last page


*by Maryam dangi*


*09038706670** 

*_________——✍🏻


بسم الله الرحمن الرحيم*

 *____________________________________*



*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻

```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```

https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation


*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻


https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association


*____________________________________*



*Duk wanda yasan zai zageni to Dan girman Allah karya karantan book domin haka Solon labarin ya zo dashi kuma bazan canza salon saba *



Yau kusan cikin fati wata tara 

Inda ta tashi yau da matsanancin ciwon mara 


Yarima yana dakin sakina waya ta dauko ta kirashi ta sanar dashi bata da lafiya 


Agogo ya kalla kusan karfe 2am 


Sakina ya kalla yace fati fa babu lafiya


A razane tace yanzu haka 


Kai ya daga tare da mikewa zaune suka fice 


Suna zuwa a tsakar daki suka sameta tana ta nishi


Daukarta yarima yayi ya fice da ita


Pravent hosbital ya kaita inda ta haifi twins Dinta na farko


Wannan karon ma fati tasha wiyar haihuwar nan to cikin ikon Allah sai ta kuma haifar yan biyu mace da namiji masu matukar kama da juna 


Farin cikine ya lullube yarima ya karasa ya rungume fati yana tasamata albarka 


Sakina kuwa murmushi take da yan biyun a hannunta 


Saida gari ya waye aka saallamesu

Babu wanda yasan sun tafi saida safe yarima ya sanarwa da yan gidan

Ai kuwa gida ya cika yay Makil Ana ta nuna farin ciki barin fulani da ammi 


Ranar suna anyi suna sosai inda yara suka ci sunan Fulani da sarki 


Anyi shagali sosai a gidan kafin kowa ya watse 


*****


A kwana a tashi babu wiya wajen Allah yau gashi yan biyun sakina NA farko suna da shekara biyar biyar kananan kuma suna da shekara uku uku duk sunyi girma sunyi wayo 


Sakina ce ta futo daga daki ta cewa fati wallahi kaina ciwo yake sosai fati 


Kallonta fati tayi tace kinsha magani kuma 


Nasha wallahi amma babu alamar sauki 


Bari NA kira yaya nace masa zanje asibiti su dubani 


Haka kuwa akai a waya ta tambayi yarima ya barta da kanta tai direbing motar tace asibiti nan aka shayda mata tana da dan karamin ciki NA wata biyu 


Jitai kamar tai hauka Dan farin ciki tun kafin ta karasa gida ta kira fati da yarima ta sanar dasu tafi taimata murna matuka shima yarima ya nuna farin cikinsa


Tana shiga gida ta rungume fati tana godiya ya Allah itama fatin rungumeta tayi tana tayata murna 


*****


Cikin sakina ya girma yanzu ba komai takeyi ba fati ce take mata komai na aiki 


Na kudace ta taso mata gadan gadan gashi yarima baya nan 


Aikar yan biyu tai suka fadawa Fulani inda a yanzu suna da shekara shida yau sabar ba suje sucul ba 


Da sauri fulani tazo tare da zulaihat suka wuce asibiti 


Wiya kam ba a magana sosai Dan kuwa suman sakina biyu 


Da kyar aka samu wani katuwar yarinyar ta fado Kanta yayi girma sosai nan likitoci. Suka shaida mata tasha  ruwan mahaifa shine ya halittar sa tazo da haka 


Yarima ne yashigo bayan an sanar masa da haihuwar 


Sakina ya kalla yay mata sannu 


Dap da za a sallamesu jini ya ballewa sakina har tsartuwa yakeyi


Nan hankalin likitoncin yay matukar tashi 


Anyi anyi amma abin yaci tura 

Kafin wata kara sakina tayi kafin ta sandare nan asibitin aka hau salati ganin tabbas sakina rai yayi halinsa fati kuwa kamar tai hauka yarima kai ya hade da gwiwa tare da janyo zani ya rufe mata fuska 


Yan uwan sakina aka kira ka sanar dasu 

A gigice zuka zo kano saida akai kwana bakwai nan mahaifiyar sakina ta roki abata yarinyar da sakina ta bari domin ta dinga tuanwa da yar tata itama jaririyar sunan sakina taci 


Yarima baiyi musuba yada yartasa suka tafi da ita 


Bayan an kammala jimamin baya da akai tayi har aka fara mantawa da mutuwar sakina 


*****


Haka fati  da yarima suka cigaba da zaman jin dadinsu jin kaga fati bazaka taba cewa ta taba haihuwa ba saboda tsabar kyan jikin da Allah ya bata haka suka cigaba da shan soyayyarsu tare da kuka da tarbiyar yaran nasu cikin farin ciki babu fada babu hayaniya saidai abinda ba arasa ba 


Alhamdullh Alhamdullh 


Anan ka kawo karshen wannan littafin nawa Ina godiya ga dumbin masoyana sosai Allah ubangiji ya barmu tare 


Godiya ta musamman ga


Babbar yaya anty fauza yar amana

Tare da yaya hussani 80k 



Ina mika godiyata ga dumbin makoya bayana Allah ka yafe mana kurakurrn da mukai na ciki 


Sai ku dakaceni domin jina dauke da wani saabon littafin 


Nagode bissaalam 




✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻


Post a Comment

0 Comments