[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTENG*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*My wattpad*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻 _Masoyana masoyan littafina nadawo muku akaro na uku da sabon labarine me cike da zazzafan soyayya tausayi zalunci dakuma cin amana karde nacikaku da surutu se kunbiyoni zakuga yanda zata kasance._
_Inafatan zakubani hadin kai wajen comment domin comment dinku shine 'karfin gwiwanmu ina fatan zaku bani hadin kai wajen subur bu'domin comment naku_ 🤸🏻♀🤸🏻♀🤸🏻♀
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa y Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan Gaskiya ya Allah kasa innamu yazo muchika da imani._*
*PAGE 1&2*🖊
______________📖 Babban gidane wanda yake 'dauke da sassa guda uku gida ne mekyan gaske in ka kalli tsarin gidan ba zakayi zaton cewa a Nigeria yakeba saboda yanayin ginin dakuma tsaruwansa kowa se har'kokin gabansa yake idan ka kalli yanayin tsarin gidan zakayi zaton gidan sarautane saboda yanda suke gabatar da hidindi munsu tamkar yanda ake gudanarwa Agidan sarauta masha Allah komai na gidan yaji dan inkashiga baza kaso kafitoba saboda kyau dakuma tsaruwan sa.
"wani part dayafi kowanne 'daukan hankali dakuma tsaruwa acikin sashen na nufa domin 'dauko muku rahoto dan ganin tsaruwan wajen" yasalam saura kadan in sume saboda ganin kyau da tsaruwan wajen Ashe bakomai nagani awajeba wani irin gini ne me matu'kar 'daukan hankali wanda bakasafai ake samun irin su anan 'kasar ha'ki'ka Wanda sukayi wannan ginin ba'kananun masu zane bane dan sun 'kware akan aikinsu komai na more rayuwa akwai shi aciki kama daga swimming pool wajen basket ball wajen wasanni tsayawa in lissafo muku ken gidan 'bata lokacine.
Parlor na kutsa kaina domin in 'dauko muku rahotanni my fans"Wani sanyeyyen 'kam shine yadaki hancini tare da sanyin air conditions ya ilahi lalle wannan gida yakamata mukirasa da aljanar duniya saboda tsaruwan sa domin naira tayi kuka anzuba dukiya tamkar ba'asan darajarsa ba" Babban mutum ne Wanda a'kalla shekarunsa zasukai 60 ko 55 sede baza kafahimci hakan ba saboda yanda hutu dakuma Naira suka zauna a hunnunsa sede baki ne yanada 'kiran girma sannan yanada tsawo dakuma jajayen ido dakuma gashin baki me yawa.magana suke da mutumin daya sunkuyar da kansa da alama yaron gidansa ne saboda yanda yake amsa masa magana cikin ladabi dakuma biyayya"karkadamu yalla'bai insha Allah baza asamu matsalaba ta 'kofan baya zamu shigo da kayayya kin kamar yanda mukayi wancan karon kayadda dani yalla'bai inkuma aka samu matsala kamar yanda kake zato tona yadda kayanke duk hukuncin dayai maka akaina (ikon Allah me ya ha'da wannan kamilin mutum in dakuma wannan me fuskar 'yan ta addan banida me bani amsa dole inyi gaba)"inde kukayaddda aka samu matsala wlh baushe sena.......Rungumar da akayi masa tabaya ne yasa shi kasa 'karasa maganar dayayi niyya saboda yasan wacce ta rungumesa, hannu yasa yajanyota tagabansa yana sakar mata murmushi,hannu yaima mutumin alaman yatafi, dakallo tabi bayan mutumin tana tunanin meya kawosa wajen uncle din ta.
Kallonta yayi yace my princesses kebaki girma ko baki tatura masa cike da shagwaba tace uncle aini bazan ta'ba girma awajenka ba ko? dariya yayi yalakace mata hanci,Kinyi gsky my princesses kuma ina alfahari dake, 'dagata sama yayi yana juyi da ita dan yasan abinda takeso kenan. aikuwa se tafara 'kyalkyala dariya take cike da farin ciki yanda uncle dinta ke sonta fiye da komai arayuwarsa, sau'keta yayi yaja hannunta zuwa kan 'daya daga cikin manya-manyan kujerun dake cikin parlour.Se a sannan nalura dakalan dressing din dake jikinta wando ne 3quater pink color sekuma singled (shimi)fari ta tufke gashin kanta da pink din ribont sosai shigan yaimata kyau saboda yanayin tsarin halittar ta tanada manya manyan boobs Wanda ake kira da megindin tasa Wanda basu zubewa tanada dara-daran idanuwa da dogon hanci dakuma 'karamin baki cikin ta ashafe yake kamar batacin abinci fara ce anma ba irin Sol 'dinnanba sannan tanada tsawo dede misali,inkaga yanayin ta tafi kama da 'yar Pakistan baza kayi zaton 'yar Nigeria bace saboda ha'duwanta dakuma yanayin tsarin halittar ta.
Kanta yake shafawa, yace my princesses bana hanaki irin wannan dressing dinba ya fa'da yana murmushi masu cike da ma'anoni masu yawan gaske" baki ta tura cike da shagwa'ba kana ta 'kwace kanta daga ri'kon dayai mata tana sake turo mai baki ita adole ya'bata mata rai akan yace tadena sa kaya,plss uncle anma de kasan nafi son irin wannan dressing dinko ta'fada hawayen sangarta na zubowa daga kyawawan idanunta dan ba'abin da ta tsana irin fa'da _(baki nasaki ina kallonta ikon Allah daga magana se hawaye lalle wannan akwai sangartacciyya)_
"Cike da damuwa yake fadin sorry my princeses nifa ba fa'da nayi mikiba kawai shawara nake baki, rarrashinta yashiga yi da 'kyar yasamu tadena hawayen tana turo baki"Dede nan aunty fadeela da zayya suka shigo dagudu zayya taje ta rungumeta tace I miss you sweet sis yau 'daya anma nayi missing naki tamkar shekara nakeji wlh ta'karashe maganan tana sake rungumeta.Dariya tayi itama ta rungumeta tanajin 'kaunar 'yar uwarta naratsata tanaji bata da tamkarta duk duniya, tashi tayi taje tarungume aunty fadeela tace nayi missing naki my aunty dariya tayi tace nima haka princesses munyi missing naki sosai"dariya tayi tace nasan duk Inda kuke ina cikin zuciyar ku kamar yanda kuke anawa dariya sukayi suduka ukun suna jin 'kaunar junansu acikin ransu.
Dede nan mubin yashigo falon cikin wani 'dan iskan shiga dakaga yanayin shigarsa kasan bashi da cikekken tarbiya idon sa akan JAHIDA dake danne-danne waye wacce da'alama ma bata masan da shigowar saba.Wani shu'umin kallo yake binta dashi dan shiganta ba'karamin burgeshi yayi ba, 'dago kanta tayi taga yakafeta da mayun idanunsa"tsaki tayi ta tashi tanufi 'dakinta dan ta tsani mubin gashi da shegen kallon tsiya"batare dayayiwa kowa magana ba yabi bayan ta aunty fadeela ce tace zonan mubin shiru yai kaman bejitaba yawuce kallon uncle Kabeer tayi kozeyi mai magana taga yakallo dakansa ya ha'de rai, shiru tayi tana tunanin halinsa.tana shiga 'dakin nasaki baki ina kallon 'dakin komai na 'dakin white and pinch color ne gsky 'dakin yatsaru Iya tsaruwa,jitayi an rungumeta ta baya yana sake mata huci awuya 'daura hannunsa yayi akan boobs nata yana matsawa tare da lumshe ido,cikin 'bacin rai ta turesa tayarfa masa mari wlh inkayi gangancin sake ta'bani senaci maka zarafi shasha-sha kawai ta karashe maganan tana huci,Fuskan yadafe yana yimata shu'umin kallo,kafita a dakin nan kafin in 'bata maka rai wlh,Bece komai ba yasakai yafice aransa kuwa yana ayyana duk randa tashigo hannunsa zata gane kurenta,fitowa yayi afusace aunty fadeela da zayya suka bishi da kallon mamaki "tsaki tayi tawuce toilet dan ta watsa ruwa,tana sake jin tsanar mubin acikin ranta.
*****
Haya'ki ketashi acikin wani 'karamin kaskon ahankali take bin hanyar 'dakin tana la'bewa a jikin bangon 'dakin, daka ganta kasan bata da gaskiya daga ganin yanayin san'dan data keyi jikin window 'dakin ta la'be hayakin nashiga ta cikin window ahankali haya'kin ke zagaye cikin 'dakin har ya mamaye cikin dakin baki 'daya.Sannu ahankali yafara 'bude idonsa yayinda tari yaturni 'kesa, hannu yasa a'karkashin pillow cikin tashin hankali yana lalu'ben inherler sa cikin rashin sa'a yaturo sa 'kasa inherler yafadi, murmushin mugunta tayi sannan ta 'dauke kaskonta takoma 'daki murna fal ranta.
Zaune yake a office dinsa anma gaba 'daya hankalinsa yakoma gida haka kawai zuciyarsa ke tsinkewa bashiri ya mike yafito se Sara masa ake tayi hannu kawai ya'daga musu yashiga motarsa yaja burinsa kawai yazo gida yaduba halinda mahaifin sa ke ciki"
Gidan yashigo fuska amurtu'ke cikin kakinsa dayake sake futo masa da ainihin kyawunsa dakuma 'kwarjininsa.
Made decin gidane me kyan gaske Wanda yake 'dauke da part guda biyu,
direct sashensu yanufa yana jin tsinkewar zuciyarsa na 'karuwa yanatura kofar sashen haya'ki yaturnukesa cikin tashin hankali yanufi 'dakin da mahaifin nasa ke ciki yana zuwa yaga yafado 'kasa daga kan gadon 'dagosa yayi akideme yarungumesa yana shafa fuskarsa dasauri yatashi yaje yabude drawer dayake ajje inherler anma abin mamaki babu ko 'daya aciki gashi numfashinsa se 'daukewa yaketayi" tana tsaye ajikin window tana dariya 'keta dakuma farin cikin burinta yacika bayan ta taji andafa aki'dime tajuya danganin kowaye......!!
_Senaga yanda kuka amshesa zancigaba Aradu inbanga ruwan comment ba bazanci gaba ba_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*DEDECITED TO*:
_Ummu hairan,Usman ango,Fatima Sunusi Masoyan 'kwarai ha'ki'ka inajin da'din zama daku Allahu yabarmu 'kauna._
_Gaisuwarki da bance Aunty baby ina gdy metarin yawa agareki Allah yajikan soja yakuma canza miki da mafi alkhairi_💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞💞
*PAGE 3&4*🖊️
__________________📖'Daure da towel tafito Wanda tsawonsa be wuce cinyartaba sekuma 'karami datake tsane ruwan kanta dashi zama tayi akan kujeran dressing mirrow,handrayer ta'dauko tabushar da kanta sannan tashafa mayukan kai masu matu'kar 'kamshi tare da perfume 'din kai"lotion din ta tasha sannan tayi simple make-up kasancewar ta bameson yawan tarkacen makeup bane afuska masha Allah tayi kyau tamkar kasaceta ka gudu dan kyawunta.
"Wani Harf grown tasanya Wanda tsawonsa be wuce gwiwanta kalan neavy blue ne sosai ya'amshi jikinta tamkar dan ita akayi farin ribont tasanya ta tufke gashinta dashi sannan tadauki farin plat shoe tasanya wayar ta'dauka taita zuba selfie saida ta'dauka dayawa sannan ta'ajiye wayar tanajin feeling nataso mata saboda yanda weather garin yake kwantawa tayi bacci me da'di ya'dauketa kasancewar yau garin akwai ni'imantaccen iska irin wanda Amare ke bu'kata.😜Dan waidar yau tamasu aurece ba gaurayeba.
****
" Afirgice! tajuya dan ganin ko waye Addu'ar ta 'daya Allah yasa bawanda take zato bane dan tasan inde wanda take zatone tokashinta yabushe"salma tagani nannauyan ajiyar zuciya ta sau'ke wanda kanagani kasan na tsantsan rashin gaskiya ne "mekikeyi anan inna? Shiru tayi bata amsataba ganin datayi batada niyyar amsawanne yasa tamatsa jikin window dan taga metake yiwa la'be,Ido tazare cike da firgici ihu ta 'kwalla Wanda yajanyo hankalinsa anma be'dago kaiba dan halin da mahaifinsa yake ciki ya'daga masa hankaki matu'ka.
Dagudu tazagaya tashiga 'dakin Yaya MD me yasamu Baffa ta'fada tana kuka kallonta yake shi kam yarasa abinda zeyi ganumfashin bawan Allah se 'daukewa yake tayi" Ganin baze bata amsaba yasa tami'ke dasauri dan ta 'dauko masa inheler jitayi ta taka abu tana dubawa taga inherler 'dauko tayi tami'kasa kar'ba yayi yasanya masa abaki cikin ikon Allah ba'a'dau lokaci ba numfashinsa yafara dedeta.
Se a'sannan nutsuwarsa yafara dawowa jikinsa,kallon window yayi yaganta atsaye wani mugun kallo ya watsamata nan take jikinta yahau rawa,dan ba'karamin 'kwarjini yaimataba.zagayowa tayi zata shigo 'dakin" tsawa yadaka mata wlh inkika yarda kikashigo 'dakin nan saina 'bal'balla miki 'kafafu ya fa'da yana me binta da mugun kallo,sum sum tako ma aranta kuwa bakalar tsinuwan dabata aika masa.
Kallonsa yamayar kan salma yace ki jirani" tallafawa mahaifinsa yayi ya'daga sa yamaida sa kan gadon yaja masa blanket yarufe sa. parlour yafito zaune yasa meta tanajiransa kallonta yayi fuska aha'de ba'alamun sassauci yace ya'akayi haya'ki yashiga 'dakin Abbu bayan kunsan baison haya'ki?? Ganin yanda yamurtu'ke fuska yasa tanutsu wlh ya MD bansaniba nima zuwana kenan naga inna ajikin window shine nake tambayanta meke faruwa kafin matabani amsa shine naduba naganka da Baffa.
"girgiza kai yayi yana sake jin tsanar inna acikin ransa yasan inya rantse bazeyi kaffara ba ita tasanya wannan haya'kin,zaki Iya tafiya yace da salma mi'kewa tayi tatafi dan ita batafahimci komai ba,mi'kewa yayi daniyyar yaje ya ja mata kunne sekuma wayar sa tayi 'kara yana dubawa yaga ogan sane 'dauka yayi cike da girmamawa yagaishesa banji me nawayar ke cewa ba se amsan dayake basa Ok sir yanzu zanzo insha Allah yana kashe wayar yakoma 'dakin mahaifin nasa addu'a yayi masa sannan yafita daga 'dakin motarsa yashiga yafice daga gidan dan zuwa kiran ogan sa.
*****
Bacci take wanda dakagani kasan tanajin da'dinsa saboda mafarkin ba'karamin da'din sa takejiba,shafata yake yi tako ina burinsa yara bata darigar dake jikinta Sumba yake kai mata ko ina ajikinta yana shafa albarkatun 'kirjinta" jin abin yayi yawane yasa tafara bu'de lumsassun idanunta Wanda sukecike da feeling dakuma bacci,'kara murza idanunta tayi dan ganin shin mafarkine kokuma zahiri tabbas ba mafarki bane gsky ne zabura tayi zata mi'ke yayi saurin fisgota ya ha'da ta dakirjinsa 'ko'karin 'kwacewa take anma yanuna mata 'karfin ba'daya ba dan Iya 'karfinsa ya matseta bakinsu yake 'ko'karin ha'dawa cikin sa'a tasame tagan tsara masa cizo a'kirji sannan tadiro daga gadon tana haki aranta kuwa ayyah kalan rashin mutuncin dazata yimasa takeyi.
Bata ankaraba seganinsa tayi agabanta yana sake 'ko'karin ri'kota cikin zafin nama takauce kafin ya ankara ta wankesa dawani wawan mari Wanda ya'dauke jinsa na wucen gadi...!!!
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 5&6*🖊️
___________________📖Driving yake anma baki 'daya tunaninsa na gida yana tsoran kada inna tasake aikata wani abin da zecutar da mahaifinsa yayi rantsuwa da Allah awannam karon inta sake cutar da mahaifin sa baze jureba se ya 'dauki tsatsauran mataki akanta.
"Yana Isa direct office din commissioner yanufa yana zuwa ya sara masa sannan yasamu waje yazauna,kallonsa commissioner yayi yace MD nayaba da 'kazonka akan aikinka shiyasa wa'annan lokacin ma nasake wakiltaka akan aikin" inaso kasa yaranka atsaurara bincike akan KB Cinnaka domin muna zargin zasu shigo da miyagun kaya masu mugun hatsari, kuma inaso kaje gidansa kayi bin cike ina so duk abinda zakayi kayi shi cikin taku domin KB hatsabibi ne na 'karshe komai zakayi zayi shi cikin hikima dakuma tunani.
Insha Allah sir baza'asamu matsalaba zan aiwatar da abinda yakamata "murmushi ogan nasa yayi yabubbuga kafadansa yace shiyasa nake alfahari dakai saboda kasan aikinka, Zaka Iya tafiya Allah yabada sa'a" godiya yai masa sannan ya mike yafita da tunani fal aransa direct office dinsa yanufa ya yayi sauran ayyukan daya bari se yammaci tukunna yagama tara yaran sa yayi yasanar dasu akwai fitan dazasuyi nan bada dadewaba saboda haka su zauna akan shiri.
****
Kallonta yake da jajayen idanunsa dasuka rine da 'bacin rai besan me *jahida* tamai dasaba ba wannan'ne karo na farko da tafara 'daura yatsunta afuskar saba anma yayi al'kawari daga wannan karon baza tasake 'daura hannunta akansa da sunan dakuba koda kuwa giyar waka tashe yau seya seta mata tunaninta.
"Tatsorata daganin yanayin sa anma seta dake tanuna tamkar batasan abinda yakeba" bata ankaraba sejitayi ya fusgota da 'karfi ya manta da jikin bangon 'dakin hannunsa yasanya ya ma'kure mata wuya yana me zazzare mata jajayen idanunsa dasuka rine da 'bacin rai cikin kakkausar murya yace mekika maidani dazaki dinga 'daga hannunki akaina arayuwata babu macen data ta'ba 'daga min hannu dasunan duka seke kodan kinga ina 'kyaleki ne yasa kikeyi?? Toh wlh tunda baki da mutunci zan gyara miki zama yau agidan nan.
Kallonsa take cike da tsana dakuma 'kyama cikin sha'kewar murya irin na wanda yafara galabaita bakinta na rawa tace kaciremin wannan 'kazamin hannun naka daga jikina in bahaka ba wlh sena yimaka abinda har kamutu baza ka manta ba wlh nafi karfin lusari irinka ta'fada tana matsar 'kwalla dan ba'karamin azaba take shaba anma hakan behanata zazzaga masa rashin kunya ba.
"Sassauta ri'kon yai mata dan duk maganan datake bajinta yakeba hankalinsa nakan bakinta datake motsawa shiyafi komai bashi sha'awa" hannunsa yasan akugunta ya janyota bakinsa ya 'daura akan nata yana 'ko'karin laluma harshenta dan ba'abinda yake marari kamar bakinta.
Bakinta ta gumtse ta'ki bashi daman ha'de bakinshi da nata wani irin takaicine ke damunta ganin wai yana ko'karin hada yawunsa da nata, cizo ta gantsara masa akan le'bansa tasanya duka 'karfinta ta hanka'desa.Baya yayi luuuu ze fa'di kasancewar babu 'karfi ajikinsa kallonsa tayi da rinannun idanunta"Murmushin gefen baki tayi tace Ni jahida nafi 'karfin wawa 'dan tasha mara tarbiya jahili irinka wlh in kayi gangancin seka saka wa'annan 'kazaman hannayen naka ajikina sena yimaka illah arayuwarka dan wannan jikin tanuna kanta da hannu ba irinn aka bane tanagama fadan haka tawatsa masa miyau afuska sannan tabude toilet tashige tabarsa awajen.
Haushi da takaici dakuma danasani ne sukataru sukayiwa Mubin yawa anma daga yau yayi al'kawarin kawo 'karshen wannan rashin hankalin nata ai so ba hauka bane .Mi'kewa yayi afusace yafita direct part din uncle Kabeer yanufa yana zuwa yasa meshi yana waya zama yayi harseda yagama"juyowa yayi da kallonsa kan 'dan nasa yana mejin 'kaunar sa na ratsa sa, 'bata fuska Mubin yayi yace a gaskiya uncle nagaji da maganan jahida kullum se wula'kan tani take yanzu yakai yakawo Har ace kamarni jahida zata Mara takirani da wawa mara nutsuwa.Kallonsa uncle yayi cike da 'bacin rai jin abinda ya fa'da lalle ko in hakane yayi sake 'dan zaki yagirma kuma dole ya 'dauki tsatsauran hukunci kallonsa yayi yace...!!!
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 7&8*🖊️
___________________📖Cike da 'bacin rai yace ita jahidar ce tayi maka haka?? Batare da yajira amsarsa ba yaci gaba da magana, Dole mu aiwatar da 'kudirinmu tunkafin ta ruguza mana shiri saboda haka na yanke bikinku nanda sati biyu kuma komai zamu gabatar dashi cikin tsari dakuma hikima saboda banason wani zargi dole kafita ahanyar jahida kadena shishhige mata kuma dole mu 'dauki matakan tsaro sauran abubuwan kuma zan sanar dakai daga baya anma yanzu dole kakiyaye dukkan sharu'danmu domin kada asamu matsala.
"Sosai Mubin yaji da'din hukuncin da uncle Kabeer ya yanke dan ba'karamin da'di ya masaba sede fa baze Iya yanke ala'karsa da jahida ba har na tsawon 2 weeks saboda haka dole ya canja taku wajen bibiyarta"Rungume uncle Kabeer yayi cike da farin ciki yace ngd sosai kuma zanbi duk wani doka daka gindayamin zankuma kiyaye sharu'dan da kafada saboda cikar burinmu" sosai uncle Kabeer yaji sanyi aransa saboda ba'abinda yakeso duk duniya fiye da 'dan sa mubin saboda yanda yake bin umarninsa.Sosai suka tattauna kan yanda zasu zasu gabatar da duk wani shirye-shiryensu cikin hikima dakuma 'kwarewa.
Tanajin yafita a dakin tayi tsaki fitowa tayi daga toilet din bayan ta watsa ruwa"aranta kuma ta 'kudurce daukan tsatstsauran mataki akan mubin duk sanda yasake ta'ba mata jiki dan bazata sake daukan wannan sakarcin nasaba dahaka tashirya kamar ko yaushe cikin wani wando pencil baki me kyan gaske crazy ne da wani top me yello ta'dauki bakin ribont tasanya masha Allah tayi kyau kamar kasaceta ka gudu wayanta ta'dauka tadunga zuba selfie seda tayi son ranta kafin tafito parlour dan time din series din daza'asa yayi.
****
Bayan yagama sallaman yaran nasane ya mi'ke yanufi gida yana son yaje yaga halin da mahaifin sa yake ciki"cikin 30mint ya Isa gida hong yayi me gadi yayi ya'bude masa shiga yayi yana parking yafito direct part din su yanufa yana shiga dakin mahaifin sa yadubasa zaune yasa mesu da salma se hira take mai yana dariya kaman bawanda dazun yake rai ahannun Allah ba.
"da'di yaji sosai aransa ganin yanda mahaifin sa yadawo Dede shiyasa yake son salma duk da sakarcinta anma wani zubin tanada nutsuwa kodan yanda take 'debewa Abbu kewa. Gaishesa tayi ya'amsa fuska ba walwala mi'kewa tayi zata tafi yace dawo kizauna yanzu zantafi komawa tayi tazauna.'Karasawa yayi kusa da abbu ya 'daura kafadarsa akan na Abbu yana mejin nutsuwa na ratsasa shafa kansa abbu yayi yace Allah yayi maka albarka yakuma albarkanci rayuwarka "Ameen ya amsa" mi'kewa yayi yace zanje inyi wanka inna gama zandawo muyi hira" adawo lfy abbu yace dashi,sannan yamike ya fita.
"Yanashiga 'dakin sa yafara cire rigansa 'balle botiransa yayi yana 'ko'karin since belt din'ne yaji anrun gumesa tabaya kobe juyoba yasan wacece takeyi masa haka aransa tunani yake besan wani irin rashin zuciya kedamuntaba" Kirjinsa tashiga shafawa cike da kissa tana yi masa magana akunne cikin salon 'daukar hankali, yarrrr yaji tsikan jikinsa natashi juyowa tayi tagabansa tana 'ko'karin ha'de bakinsa da nata juyar da kansa yayi dasauri yana yamutse fuska rungumesa tayi tana goga masa 'kirjinta hannunta na gadon bayansa tana shafawa zuwa kwantaccen sumar kansa dayasha gyara ga santsi da laushi tamkar na mace macen ma wacce ta'amsa sunanta na kasaitacciyar mace.
Tuni tafara burkita masa tunani 'karfin halin janyeta yayi daga jikinta yana binta da harara fitar min a'daki kafin in 'bal'ballaki na'fada miki kidena shigowa 'dakina batare da izinina ba oya fita yanzun'nan,tasowa tayi kamar zata fita baya yajuya mata alamar beson ganinta, cikin sammata ta turasa kan gadon tabi bayansa ta hau kansa bakinta tasanya cikin nasa tafara kissing nasa hannunta kuma nayawo acikin Sumar kansa"rai a'bace yatureta tare da zabga mata wasu tagwayen mari hagu da dama,fuskan tadafe tana kallonsa da jajayen idanunta fitar min a'daki kafin intattaki banza kawai wacce batasan darajar kantaba.bejira amsar taba yawuce toilet,mi'kewa tayi tafita zuciyarta nayi mata zafi kan wulakancin da MD keyi mata ai so ba hauka bane daze tsaya yana wulakantata da haka tafita a dakin.
"Tana fitowa turus tatsaya ganin inna arakube tanayi musu la'be tsaban gulma yana cinta ma batasan da fitowar taba,tsaki laila tayi tace Allah katsinewa munafiki dakuma me la'be" firgit inna tayi tafara kame-kame ko kallonta laila batayiba tace kyaji dashi de munafuka kawai sannan tayi wuce warta tabarta agurin.Shiru inna tayi ba daman ta tanka tasan laila ba mutuncine da itaba tana tanka ta setayi mata tijara sum-sum takoma 'daki gashi abin haushinma bataji komai ba,bayanta tabi itama tawuce part nasu.
Yana fitowa daga toilet gaban dressing Mirrow yazauna komai na gyaran jiki akwai kamar na mace mayukan kansa yasha yafeshe jikinsa da body spray masu da'din 'kamshi wando 3 quarter yasanya dariga armless yayi kyau sosai ba'kin glass yasanya afuskarsa Wanda ake kira da no respect😎'kwarjininsa dakuma haibansa yasake fitowa fita yayi yanufi part din inna dan yayi mata garga'di saboda beson abbu yaganshi danze hanashi...
*****
Kafin ta Isa parlour 'kamshinta ya Isa shiganta yayi Dede da shigowar mubin dan kiran aunty fadeela shagala yayi da kallonta yanda hips dinta ke rawa aciki gakuma 'kirjinta tamkar zasu fashe ga fitinan'nan 'kamshin dake tashi ajikinta me 'daukar hankali sewani tafiya take tamkar zata karye tsaban yanga "tsaki tayi tace komai maitar mutum nama ta tafi 'karfinsa wlh nan'gani nan bari tawucesa taje tayi zamanta akan kushin" se asan'nan yalura da kallon dayake binta dashi aransa kuma cewa yayi very soon zan mallaki kayan da'din nan inga 'karshen rashin kunyarki"murmushi yasa kar mata sannan yawuce 'dakin aunty fadeela da sallama yashiga zaune yasa meta gaisheta yayi yasanar mata da kiran da uncle Kabeer ke mata sannan yafita Ok ganin zuwa mi'kewa tayi ta'dauki mayafinta.
"Fitowa yayi daga dakin zaune yasa meta tana kallo cikin tashar televista sosai tamaida hankalinta kan kallo batamasan da fitowarsa ba se Peck taji agoshinta" tsaki tayi tace banza wawa jahili Mara 'da'a.Yaji zafin maganan ta anma seya fusge tamka bejiba harya'bude baki zeyi magana se aunty fadeela tafito,wucewa yayi batare dayace komai ba anma zeyi maganinta ne very soon.
Kallonta aunty fadeela tayi tace my princesses irin wannan kyau haka kamar wacce zakije gasan sarauniyar kyau"dariya tayi tace nagode my aunty ina zakije?? Uncle dinki kekirana, toh adawo lfy kigaishe min dashi kafin inshigo toh zeji sannan tawuce. Zayya ce tafito cikin riga da zani na atamfa yayi mata kyau sosai,jahida na kallonta ta kwashe da dariya Kai sis ta kinganki kuwa wlh kamar fulanin daji Sam beyi miki kyauba"kwabe fuska zayya tayi tace Nide sweet sis baruwanki dashi gata kiyi naki inyi nawa kuma aishigata itace dede wlh kema kinsan irin shiganki agidan mijinki yadace kiyi ba'ananba.
Dariya sosai jahida keyi ganin yanda zayya ta kwa'be fuska kwantar da hankalinki lovely sis wasa nike miki kinyi kyau sosai, dariya tasanya sannan sukaci gaba dahiransu cike daso da 'kaunar junansu.Da sallama tashiga 'dakin yana ganinta yayi saurin kashe wayar yana binta da harara me haka zaki shigo min daki bane man izini fita kije kinemi izini ya'fada cikin borin kunya dan yana zargin kotaji abinda yake fa'da.Batare da tace komai ba tajuya tafita dan wannan basabon Abu bane awajenta tasaba da halinsa na rashin mutunci...!!!
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 9&10*🖊️
___________________📖Cikin takun 'kasaita yashiga sashen su batare dayayi sallama ba direct parlour ta yanufa zaune yasa mesu ita da salim,salman, se aysha,dakuma laila dasauri aysha tace inayini ya MD "lfy ya'amsa ata'kaice" salman dake kusa dashi yami'ka masa hannu sukayi musabaha.Aransu kuwa tunani suke meya kawoshi sashen sun sande nan bawajen zuwansa bane"inna kuwa cikinta ba'karamin 'duran ruwa yayiba dan tasan zuwan natane ta tabbata wannan sakaran yarinyar tace ita tagani lokacin da haya'ki yatashi a'dakin Abbu duk sanda yasa wannan shegiyar glass din nasa ba mutunci bane dashi hakama ya ya'kare bare yasa wannan eye glass din.Katse mata tunani yayi dacewa meyesa kika sakawa abbu haya'ki a'daki??bayan kinsa bayaso kuma meye hujjarki na sanyawar? ya'fada yana murtu'ke fuskarsa wanda babu alamun rahma acikinta tamkar na wanda aka aikowa da sa'kon mutuwa uwarshi.
"In banda 'kugi babu abinda cikin inna keyi ga zufa dake zubo mata duk da sanyi dake 'dakin tasan yau mai 'kwatarta se Allah tunda harya tako 'kafansa yashigo tasan baida farillan mutunci gashi bagirmanta yake ganiba tunda tariga tazubar dashi" aysha da salman kan sunkuyar dakai sukayi cike da jin kunyar hali irin na Inna. Mi'kewa salim yayi rai a'bace duk da tsoron dakuma fargaban dake cinsa behanashi cewa ya isheka haka ya MD baza kazo har sashen mu kace zaka cimana zarafin uwa ba bazeyiba inhar yaya salman baze Iya dakatar dakaiba saboda besan darajar taba toni zan dakatar dakai cikin 'karfin hali yake maganan dan ba'karamin shakkar sa yakeba"aikuwa be gama magana ba yaji saukan wasu tagwayen mari Wanda ya'dauke jinsa da ganinsa na wucen gadi.
Kallonsa MD yayi ta cikin glass din dake fuskarsa domin ba'abin da yatsana irin raini daga na'kasa dashi sannan kuma akan gaskiyarsa araina masa wayo.Mi'kewa salim yayi cikin 'karfin hali daniyyar rama Marin da MD yaimasa cikin zafin nama irin nasu na police wa MD yakai mai naushi ahanci sannan yasa kafa yakorfoshi Sega salim baje akasa hancinsa najini"dasauri Inna ta taso ganin MD na neman illata mata 'da sannu tsinanne Wanda besan mutunciba aiko mutuwa najin kunyar idon uwa bare kai.Kallon daya matane yahanata 'karasa abinda tayi niyar fa'da dan ba'karamin 'kwarjini yayi mata ba" yace wlh duk time danike magana wannan sakaran 'dan naki yasake sanya min baki sena 'dauki tsatsa-tsauran mataki akansa ke kuma yanuna ta da hannu kijira haduwar mu batare daya jira jin amsarsuba yayi ficewarsa.
Dariyan she'kiyanci laila tafashe dashi ganin yanda salim yabaje a'kasa kamar wani 'dan kaciya ga hancinsa na fidda jini sewani zazzare ido yake"Afusace yataso yayo kanta danyasan dashi take wannan dariyar iskanci hannu ya'daga daniyar she'ka mata mari.Ri'ke hannun tayi cike da isgilanci tace wayyo!!dan Allah ya salim karka dakeni kaji bazan 'karaba ta'karashe maganan tana fashewa da dariya,Ha'de fuska tayi kamar ba itace me dariyar ba wlh inkayi kuskuren marina zakayi dana sani lusari kawai Wanda besan meyakeba aikamata yayi kagwada 'karfinka akan namiji bani ba yanzu MD yagama baka kashi anan anma baka tankaba inhar kacika kai jarume ne kaje kasa meshi karama abinda yamaka baka tsaya kana hura hanci ba tana gama fa'din haka tayi wurgi da hannunsa sannan tabar wajen.Haushi da takaicine suka cika inna da salim ga 'diban albarkan da MD yai musu sannan ga tijaran da laila tasake yi musu"janyo hannunsa tayi suka nufi 'dakinta tanata bas@ hakuri akan tasan mataki daza ta'dauka akan sa. tsaki laila tayi sannan tawuce 'daki tana mita. Yarage daga salman se aysha akabari a parlour kallonsa aysha tayi tace everlasting tashi mu tafi 'daki Murmushi yayi sannan yace angama gimbiyar mata 'daukan ta yayi suka nufi part din su tun kafin Inna tadawo ta sau'ke haushin su akanta.
*****
Komawa tayi tai sallama seda ya'dau mintuna biyu kafin yabata izin shiga gefe dashi tasamu tazauna. tana zama yajuyo da kallonsa gareta, Inaso kibani aron hankalinki dan magana me muhimmanci nikeso muyi dake zama ta gyara tance ina sauraronka.Gyaran murya yayi yace nayanke bikin jahida da mubin nanda sati biyu saboda 'kulla zumunci dakuma cika al'kawarin dana 'dauka inaso daga yanzu kifara shiryata tamkar yanda ake yiwa kowasu 'ya'yan gata inaso ayi bikin da duk fa'din cikin Maiduguri ba'a ta'ba irinsa domin bikin 'ya'yan gata za'ayi gidana dake jiddari zasu zauna akwai komai na more rayuwa acan inkuma tace bataso sekishirya kuje Dubai ko Italy da ita taza'bi abinda ranta keso saboda bikin kece reni za'ayi Wanda kaf Nigeria ba'a ta'ba irinsa ba ina so duk Inda mutane suka taru ya zamto babu hiran daza'anayi sena bikin.
"Kallonsa take cike da mamaki dakuma sankai irin nasa waize ha'da jahida da mubin aure impossible tafurta cikin ranta inde tanada iko kuma tana numfashi aduniya wannan auren baza'ayishiba.Kallonsa tayi cikin sanyin murya tace aganina inde akace za'ayi wannan auren to akwai cutar wa domin jahida batason mubin shima mubin basan jahida yake sede sha'awarta aganina kajanye maganan auren nan saboda kar azo ayi abinda zamuyi danasani me makon a ha'da zumunci sekuma araba .
Tunda tafara magana yake binta da wani matsiyacin kallo lalle fadeela bantabbatar dacewa ke sha-sha sha bace Mara mutanin se yau toh wlh babu abinda zesa infasa wannan auren koda jahida mutuwa tayi se an'daura da gawatan balle kee kewacece da harzaki yimin katsa landan dan kawai na'fada miki toh wlh baki isaba fice min a'daki kafin na illataki ya 'karashe yana nishi kaman wani kububuwa.
Mi'kewa aunty fadeela tayi cike da takaicin hali irinna uncle Kabeer shi babu abinda yasani face sankai indai tana darai dakuma lafiya wannan auren baza ayishiba" Wuce jahida da zayya dake tahira abinsu cikin nishadi tayi batare datayi musu magana ba.Cike da mamaki jahida tace meyasami aunty fadeela kinga kaman ranta a'bace ko kallon mu batayi ba mi'kewa jahida tayi tace zanje intambayi uncle Kabeer meyasami aunty kekuma kije kitambayo mana aunty"A'a lovely sis kibari base muntam bayesuba saboda hakan kaman shishigine acikin al'amarinsu kinsan tsakanin mata da miji"jinjina kai jahida tayi alamar gansuwa" toh allah yasa de lfy cewar zayya"ameen" jahida ta'amsa.nande suka ci gaba da hiransu cike da 'kaunar junansu se manghariba suka mike kowacce tawuce 'dakinta dan gabatar da sallah.
Aunty fadeela nashiga 'daki tafara tufka da warwara ta ina zata 'bullowa al'amarin dan Sam bataga dacewar jahida da mubin ba duk da ba ita tahaifi jahida ba anma baza tabari wani Abu yasame taba dan amanace awurinta kuma tasan girman amana...!!!
*WACCE JAHIDA ????*
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA~*
*WATTAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan duk kan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 11&12*🖊️
_____________________📖Alh jabir haifeffen garin jammaina ne acikin jamhoniyar Chad yataso cikin so dakuma 'kaunar iyayensa kasancewar shi ka'daine 'da awajen mahaifiyarsa Hajiya Rabi dakuma mahaifinsa Alh yusuf"Sun bawa jabir duk wani gata dakuma tarbiya da yakasance iyayen 'kwarai na baiwa 'ya'ya yensu toshi yasamu daga nasa mahaifan.Yana girmama nagaba dashi sannan yasan darajan dattawan unguwar domin yanda yake girmama mahaifinsa hakayake girmamasu shiyasa yake shan yabo awajen jama'ar su,koda acikin unguwane ko kuma Makaranta jabir bashida abokin fa'da haka zalika bashida aboki,shika 'dai yake rayuwarsa cike da nutsuwa dakuma tarbiyan dayasamu daga iyayensa"yayi saukan alkur'ani mai girma tun kafin ya kammala secondary school din sa bayan ya kammala secondary sane Alh yusuf yatattara iyalansa domin sukoma maiduguri baki 'daya kasancewar kasuwancin baya tafiyan masa yanda yake bu'kata Uwa uba kuma basu da family acikin garin jammaina domin shi ka'dai yarage acikin danginsu duk sun'kare sede abokanan arziki wa'anda akayi zaman mutunci dasu wannane dalilin da yasanya shi tattara inasa inasa domin barin 'kasar sa tahaihuwa wato jammaina yadawo Nigeria 'kasa mai kamala da mutunta ba'ki musamman ma jahar Borno.
Bayan sun dawo Maiduguri ne Alh Yusuf yakira abokinsa Alh ayuba wanda suke zumunci duk dakasancewar su ba yare 'daya sukeba domin Alh yusuf shuwane shi kuwa Alh ayuba bare bareni.shi yamasa hanya yasamu yasai gida sannan yaci gaba da kasuwanci wato har'kan tulare kama daga humra tularen wuta kayan hadin kolacca tularen 'kamshi nafesawa babu abinda baya sayarwa Wanda yashafi 'kamshi.Cikin Ikon Allah shagon nasa ya bun'kasa fiye da yanda yake acikin 'kasarsu wato Jammaina"yayinda yasanya jabir yayi jamb cikin ikon Allah yasamu makin da ake bukata ya jona university,kara tunsa yake cikin nutsuwa da sanin abinda yakawosa batare da 'kale'kalen duniya ko kuma bin 'yan mata ba kamar yanda wasu samarin zamin keyi"Acikin hakane Allah ya ha'da jininsa da na Kabeer Wanda yake saida magani acikin 'dan basket jabir yayaba da tarbiyan Kabeer dakuma nutsuwarsa hakanne yasanya sa yarda da abokan takansu Kabeer ya 'dan fisa ashekaru ma anma haka suke abokan takansu inda har jabir yakai Kabeer wajen mahaifinsa,sosai shakuwa me 'karfi yashi ga tsakanin jabir dakuma Kabeer Wanda hakan ba'karamin da'di yayiwa iyayen jabir ba kasancewar sa bameson tarun abokanai ba hasalima bashida ko 'daya se yanzu da Allah ya ha'da sa da Kabeer sun 'daukakesa inda Alh Yusuf yasanya Kabeer acikin 'daya daga amintattun yaran shagonsa Koda Alh Yusuf ya'ajiye Kabeer yatamba yesa ina mahaifan sa seya sanya kuka yace sun da'de da mutuwa 'yan uwansu kuma sunki ri'kesa wannan dalilin dayasa yake gantali"Ba'karamin tausaya masa Alh Yusuf yayiba dan haka ya'dauki 'damaran temakonsa"haka suka ci gaba da rayuwarsu cike da kulawa sannan Allah Na da'da sanya musu albarka acikin kasuwancinsu.
"Ranace mafi muni awajen jabir dakuma masoyansa domin gobara ce tatashi ansara daga inda tatashi,anyi anyi akashe wutan anma abin yaci tura seda wutar tacinye baki 'daya gidan dakuma rayukan iyayensa gashi babu wutar nepa bare ace daga nan ne haka suka gama jimamin abin tare da al'ajabi.Ha'ki'ka mutuwar ba'karamin jigatashi tayiba dan seda yayi sati beci komai ba iyakacinsa ruwane kadai yakashe komai na duniya ya masa zafi kasancewar bashida kowa face iyayensa kuma basu dawasu dangi Iya su ka'dai suke rayuwarsu cikin rufin asirin Allah." Kabeer shi yaci gaba da kulawa da shagunan mahaifan jabir yake kuma ne mamasa temako akan Allah yaso yadawo normal kaman da domin mutuwar tasanya shi komawa kamar wani mara lfy" sosai Alh ayuba yake kulawa da jabir shima yana basa temako dede gwargwado.
Cikin ikon Allah datemakon dayake samu yadawo Dede, yakoma normal life dinsa dayakeyi"tsakaninsu da Kabeer yawuce abokantaka sundawo aminan juna kasancewar shima Kabeer din Maraya ne sannan bashida wani 'karfi iyayensa basu barmasa komaiba,Komai na bukatansa jabir ya 'dauke komai nasu kala 'dayane kama daga suturansu,takalma,agogo,huluna,dade kayan rayuwa duk wani yarda dakuma amana jabir ya dan'kasa ahannun Kabeer domin babu sirrin jabir Wanda Kabeer besan dashiba Sun kuma 'dauki Alh ayuba tamkar mahaifi domin duk abinda yashige musu duhu basu saniba shi suke tambaya.
Bayan kammala karatun jabir ne yamaida hankalinsa sosai kan sa'na'ar da mahaifinsa yabar masa wato seda kayan 'kamshi.Sosai Allah yasanya masa albarka acikin sana'an dayake inda ya bun'kasa yakuma shara akan sana'an dayakeyi gari gari ake zuwa saran kayan 'kamshi inda Har ya kafa rashen sa a jahar bauchi,kano,yobe, da kuma yola harma da 'kasar sa tahaihuwa wato Jammaina.Cikin 'kan'kanin lokaci yashara fiye da tunanin me karatu acikin Nigeria ba inda be kafa reshensaba harma da 'kasashen 'ketare.
Yana temakawa gajiyayyu dakuma marayu sosai ake alfahari dashi acikin Maiduguri dama yankinta." Alh ayuba yakira jabir akan yazo ga 'yar sa zebesa saboda ya yaba da nutsuwarsa dakuma 'dabi'unsa dakuma zaman amanan dasukayi da mahaifinsa" bamuso jabir ya amince kasancewar yasan Ruqayyah yarinyace nitsatsiya dakuma sanin yakamata tanada 'dabi'un da duk wani namiji zeyi burin mallakarta amatsayin matar aurensa saboda tanada halayya nagari."
Cike da farin ciki yaje yasamu amininsa wato Kabeer yasanar masa yanda sukayi da alh ayuba ya tayasa murna sosai da addu'ar Allah yasanya alkhairi aciki"Sati biyu akasanya bikin,cikin sati biyun aka shirya komai inda ya 'kera gida nagani na fa'da acikin jiddari ba 'karamin 'daukan hankalin jama'a gidan yayi ba dan kaf unguwar babu gidan dayakai wannan ha'duwa komai shi yasanya acikin gidan domin yace rukayya tamkar 'kanwarsa take dan haka baya bu'katan komai da 'kyar Alh ayuba ya yarda anma yace shizeyi mata kayan kitchen ba musu jabir ya amince dan bayason jayayya tsakaminsu kuma hakan ba'da bi'ansa bane mayarwa Babba magana."Yaso Kabeer yanemo mata suyi aure tare anma ya'ki firrr yace be shirya aure cikin lokaci ka'dan ba, badan jabir yasoba ya ha'kura batare da sunyi aure da aminin'nasaba Kamar yanda yayi niyya abaya"dan haka suka kama shirye-shirye gadan-gadan.
Rana bata 'karya sede uwar 'diya taji kunya a yaune dubban jama'a suka shaida 'daurin auren jabir Yusuf dakuma amaryansa Rukayya Ayuba auren daya halacci 'dubban jama'a na nesa dana kusa manyan 'yan kasuwa dakuma 'yan siyasa angama taro lafiya.Alh ayuba shida kansa yasa Rukayya a mota yanufi jiddari da ita domin yace bayason bidi'a shi zekai 'yarsa da kansa"Misalin 'karfe tara ya kaita gidan nasiyya yayi mata sosai Wanda duk uba nagari zeyiwa 'ya'yansa banda kuka babu abinda take,Waya Alh ayuba yacire acikin aljihunsa yakira jabir bayan sungaisane yace yana nemansa yazo gidansa yasa mesa"Ba'adau lokaciba jabir suka 'karaso shida Kabeer "Bayan sun sake gaisawane Alh ayuba yaha'da su baki 'daya yayi musu nasiyya meratsa jiki,jikin jabir yayi sanyi kuma ya'dauki 'damaran sau'ke hakkinta da yardan Allah, sallama Alh ayuba yayi musu sannan yamike yabar Rukayya dakewar su tana zubar hawaye" shima Kabeer nasiyya yayi musu dede gwar-gwardo sannan ya'ajiye musu kazan amarci yafice Har waje jabir yarakasa sannan ya kulle gidan yadawo ciki.
"A inda yabarta anan yadawo yasa meta tana kuka hadda shesh'sheka cikin taushin lafazi yafara rarrashinta sannan yace tatashi taje tayi alwala tazo suyi sallah sugode wa allah ba musu tami'ke yanuna mata bayin tashiga ta 'dauro alwala sannan tafito bayan tafitone,shima yashiga ya 'daura alwala" sallah yajasu raka'a biyu bayan sun idar ne ya jiyo ya dafa goshinta yafara addu''o'in da manzan Allah (S.A.W) yakoyar ga duk wasu ma'aurata dasuyi adaren su na farko domin slamun zaman lafiya dakuma Neman tsari da she'dan"tambayoyi yai mata akan addini duk abinda ya tambayeta tana bashi amsa Dede da tambayarsa wani ma har yawuce"Beyi mamakin hakanba kasancewar yasan daga gidan da tafito akwai ingantacciyar tarbiya.Mi'kewa yayi yacire babban rigarsa sannan yashiga kitchen 'din ya 'dakko plate ya juye musu gasassun kaji"zama yayi akusa da ita yace bismillah muryanta na rawa tace a'a na'koshi idanunsa ya 'dago ya kalleta gaba'daya atsorece take murmushi yayi yace banson gardama 'kanwata matso kici,batasake cewa komaiba tasanya hannu ka'dan taci tace ya isheta be matsa mataba ya 'kyaleta" shi kuwa sede yaci ya'koshi sannan yakwashe kayan ya mayar inda ya 'debosu.
Bayi tashiga tawanke bakinta sannan tadawo cikin 'dakin tazauna a inda suka yi sallah"kallonta yayi yace kije ki kwanta kinji mi'kewa tayi jiki asanyaye taje ta kwanta atakure kallonta yayi yai murmushi ganin yanda ta takura yagane atsorace take dan haka be tankataba saboda yanaso tarage tsoro aranta tasake dashi.Kur'ani ya'dauka yafara muraja'a cikin suratul nisa'i tun tana sauraron dadda'dan muryansa Har bacci ya 'dauketa,sede ya karanta wajen sumini hu'du kafin ya ajiye kur'anin yarage kayan jikinsa yakashe hasken yahaura kan gadon janyota jikinsa yafara wasa da ita farkawa tayi afirgice zata 'kwace yayi saurin janyota ya ha'da bakinsa da nata cikin sau'ki yasamu nasaran rabata da kayan jikinta addu'ar saduwa da iyali yafara yana Neman hanyarsa.
_Ina ganin haka nayi waje da gudu 🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️🏃🏻♀️dan My Aunty baby tahanani 'dauko irin wannan rahotanni tace Na manyane_
*ESHAA CE*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
*BY*
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 15&16*🖊️
______________________📖Dasauri Iya ladi takoma baya tashige 'dakin dasuke kwana tarufe jahida tarungume ajikinta tana hawaye"Yaran sa yasa sukafita shi kuma yakoma cikin 'dakin ya tsallake gawansu"wani 'karamin durowa yabu'de wanda yasan Jabir na'ajiyan abubuwa masu humimmanci aciki ya kwashe duk ku'din dasuke ciki dakuma wasu takaddu masu muhimmanci sannan yasa kai yafice murna fal ransa.Ta inda sukashigo tabaya tanan suka sake fita a'inda yabar ya ransa anan yadawo yasamesu umarni yabasu akan sutafi gobe zasu ha'du sannan shima yabi hanyarsa yawuce gidan sa direct cike da farin cikin burinsa na farko yacika saura nagaba.
"Washe gari da sassafe jiniyan motan 'yan sanda yakara'de unguwar kasancewar tun daren jiya ma'kotan sa nakusa sunji 'karan harbi duk da kasancewar basusan daga inda harbin yafitoba " kuma yau basu ga Alh Jabir acikin jam'i ba Wanda hakan ba 'dabi'ansa bane inde harbaka gansa acikin jam'in sallah ba toh baya garine yayi tafiya,kuma inde zeyi tafiya seyasanar wa a'kotansa nakusa hakanne yasanya su zargin cewa ba lfy ba" suke zargin Harbin jiya agidan sane dan haka sukayi gaggawan sanar wa jami'an tsaro domin azo abincika.
"Koda jami'an tsaron suka fito kewaye gidan sukayi sannan ogan su yashiga gaba suka bi bayan su ahaka har suka Isa cikin parlour"taradda Iya ladi sukayi rungume da jahida da zayya tana sunata kuka Itama tana tayasu."
"Tambayan ta sukayi ina me gidan nuni tayi musu da 'dakin batare data Iya cewa komaiba.Koda suka shiga suka gansu kwance acikin jini babu alamun rai atattare dasu" bincike sukafara yi" bayan sungama binciken dazasuyi ne"Akafara sanarwa daga cikin Wanda akafara kira shine Kabeer.yana ganin kiran yayi murmushin mugunta kana ya'daga kiran mi'kewa yayi arazane yana cewa what??
Cikin muntuna 'kalilan ya Isa gidan cike da mayaudarin matsanancin tashin hankali akan fuskarsa wanda kana iya hango hakan acikin 'kwayan idanunsa,mutanen unguwa yafara gani aharabar gidan antattaru wasu na tsugunne daga gefe,kai tsaye cikin parlour yanufa"Abinda yagani ne yasashi sakin wani razanannen 'kara Wanda se da baki'daya ilahirin gidan ya'am sa kana daga bisani yasulale 'kasa sumamme.Dugudu 'yan sanda sukayo kansa ruwa aka'dauka aka yayyafa mai ya farfa'do"yana farfa 'dowa yace karkucemin abinda nagani gaskiya. ne wani daga cikin 'yan sandan ne yace hakuri zakayi haka allah ya 'kadarta,Nantake yasake sumewa"Sesa akasake yayyafa mai ruwa ya farfa'do"sosai yabawa jama'an wajen tausayi kasancewar sun San yanda suke da marigayi"da 'kyar da nasiyya aka rarrashe sa yadena kuka se Jan zuciya da jujjuya kai( _Niko nace munifinka tabar manka ya Allah karabamu da sharrin ma'kiya dakuma mahassada Allah abaka fir'auna azuciya)_.
Koda police wa sukace zasu tafi da gawaw wakin suje suyi bincike kan agano wa'anda sukayi kisan.firrr Kabeer ya'ki yace sede akaisu ma kwancinsu nagaskiya daga baya ayi bincike domin ba za'abar su ba akaisu ma kwancinsuba saboda annabi yayi hani da abar mamata ba'ayi gaggawan kaisuba, Sosai jama'an wajen sukayi na'am da maganansa"Haka akashirya su aka kaisu makwancinsu,A gaskiya jama'an wajen dama wa'anda sukaji mutuwan jikinsu ba 'karamin sanyiba sun tabbatar Allah 'dayane masu dogon buri sun ajiye sunfuskanci lahirarsu." kullum Kabeer cikin kuka yake da jimamin rashin Amininsa,jama'a ba'karamin tausaya masa sukeyi ba kasancewar sunsan irin danganta kar dake tsakaninsu.Bayan anyi addu'an bakwai ne iyayen Rukayya dasuka zo daga kano, zasu koma suka nemi Kabeer akan maganan yaran dan sunsan marigayi bashida 'dan uwa kuma aminin dayawuce jabir,kuma shi beyi aure ba dan haka yabasu yaran"Kuka Kabeer yasanya yana cewa mutuwa me tonan asiri yanzu ace za'arabani da 'ya'ya na wannan yaran haifansune kawai banyiba nasan koda Jabir yana raye ze bani yaran'nan bare yanzu bayan ransa ace za'arabani dashi"haka yaci gaba da yimusu kalamai masu cike da tausayi dakuma yaudara Wanda duk Wanda yaji seya tausaya masa.
Alh ayuba yatausaya masa dan yasan irin amanar dake tsakaninsu dan haka yace bakomai yabar masa 'ya'yan dan haka Allah yataya sa ri'ko"godiya yayi sosai yana kuka dan idanunsa duk sun 'kan'kance yayi ja saboda kukan daya kesha"sosai ake tausaya masa dan yadawo kaman wani zararre bashi da mgn sena yanda suka zauna da jabir dakuma temakon dayayi masa arayuwarsu.
*******
Toh haka rayuwa takasance akwana atashi ba wuya awajen Allah yau akayi arba'in 'din Jabir da Rukayya "Jahida da zayya nagun Iya ladi nakula dasu Kabeer yace harseyayi aure kafin ya sallameta" sannan yasake jadda damata cewa inhar yaji maganan awajen wasu to abakin ranta dakuma na iyalanta baki 'daya shiyasa taja bakinta tayi shiru batare da ta fa'da ba dan tasan Wanda yayi nisa bayajin kira wannan daliline yasa bata fadawa kowaba"se yanzu taji haushin kanta saboda wautan datayi na kallonsa Har yaganeta.
Sosai sha'kuwa yashiga tsakanin Kabeer da jahida kulawa yake bata kamar yanda iyayenta kebata koma fiye da hakan sannan ya shagwa'bata tazama sangartacciya daga yaga tayi kuka yadinga damuwa yana cewa waya taba min princess dina ne? Haka zeta rarrashinta harsetayi shiru haka ze 'daukesu suyi tawasa saboda tasamu nutsuwa takuma sake dashi.
Ranan da aka 'daura auren Kabeer da fadeela aranan yakwaso zayya da jahida sannan ya sallami Iya ladi tare da kashedi kan takame bakinta."Fadeela mace mekirki dakuma karamci gasanin yakamata,kafin Kabeer ya'aureta seda ya sanarmata 'kudurinsa nacewa yanason takula masa da marayune takuma amince ahakan kasancewar ta bata haihuwa abinda yarabata da mijinta kenan"Gida ya'kera nagani na fa'da acikin G.R.A. wanda yafi na jabir ha'duwa"Sosai fadeela ke bawa yaran tarbiya sede fa mubin yariga daya kangare da rashin kunya dan baya girmama aunty fadeela ga fitsara hakanne yasa bata fiye kuasaba gashi yaita ha'da ta da mahaifinsa yanaci mata mutunci.
MUBIN 'dan Kabeer ne ya'boyewa jabir ne kan cewa bashida kowa anma 'karya yayi masa yanada mata da yara biyu mubin shine Babba se kuma 'kaninsa yazid. ba'kin cikin Kabeer shiya kashe mahaifiyar su mubin saboda zalincinsa dakuma 'kuntatawa rayuwarsa daya keyi"yakai yaran wajen wata 'yar uwarsune yana biyanta kasancewar beson Jabir yasan da maganan Har se ranan da burinsa yacika ze kwaso 'ya'yan sa sudawo kusa dashi kodayaje 'daukosu yazid kin biyosa yayi yace bayanzuba bayanda ya Iya haka yatafi yabarsa.
Haka rayuwa ke ta tafiya aunty fadeela nakula da jahida zayya da mubin kamar ita tahaifesu saboda yanda take basu tarbiya dakuma 'daurasu atafarki mekyau Jahida tataso cikin so dakuma sangarta domin uncle Kabeer yafifita fiye da kowa yana ji da ita domin ko sunan ta baya kira sede yace princess kafin yayiwa zayya ko mubin wani Abu seyayiwa princess 'dinsa"bakomai yasa yafifita taba se kadarorin da mahaifinta yasanya sunanta akai yanaso tana girma ya ha'da aurenta da mubin ta yanda duk wani dukiya zedawo hannunsu Baki 'daya batare da zargin komaiba daga nan kuma Itama ya aikata inda iyayenta sukaje.
Jahida kyakykyawar yarinyace Wanda kowa yaba kyawunta yake da kuma dirinta,domin allah yayi mata halitta mekyau"arayuwar jahida tafison shigan english wear bata harka da manyan kanya inkana neman 'bacin ranta toka sanyata shigar atamfa ko shadda,less"inda ra'ayinsu ya banbanta da zayya domin bata fiye son 'kananun kayaba tafison shigan atamfa,less,shadda tananne ra'ayinsu ya banbanta.Arayuwar jahida ba'abinda ta tsana irin mubin saboda rashin tarbiyansa dakuma rashin nutsuwarsa gashi beganin girman manya wannan daliline yasanya tatsenashi uncle Kabeer najin haushin hakan sede benunawa"Sun 'dauki aunty fadeela tamkar mahaifiyarsu saboda yanda take ri'ke dasu dakuma basu cikekken tarbiya "Zamanta da uncle Kabeer hakuri takeyi dan duk abinda take bata masa gwaninta kullum cikin zaginta dakuma muzanta ta yake"kasancewar ta mace me hakuri yasanya take zaune dashi dakuma marayu batasan intarabu dashi wace irin mace ze auroba karya auro wacce zata 'kuntatawa jahida da zayya shiyasa take zaune dashi.
Kabeer yasamu abinda yake nema domin yayi suna kuma ya'daukaka kamar yanda yake burin samu yahau kan dukiyar marayu yazauna daram yana fantamawa yanda ransa keso"Daga cikin mugayen ayyukan dayake aikatawa berage ko'daya ba sema 'karasa dayakeyi batare da'ansaniba domin duk abinda yakeyi yana yinsa cikin taku ne yana saida mugayen 'kwayoyi sannan yana tsafi gakuma makamai dayake shigowa dashi acikin gidan 'Kasan dake Gidan sa anma bawanda yasani yanada wata 'katuwar kada acikin gidan 'kasa Wanda duk shekara seyasha jini kuma daga randa yagansa kwananka ya 'kare"yanzu burinsa bewuce ya ha'da auren jahida da mubin ba domin yasamu cikon burinsa...
*CIGABAN LABARI*
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
BY
*REAL ESHAA ~*
*WATTAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan duk'kan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*_YOU ARE IN 4 MONTHS AND 10 DAY'S TODAY IN YOU'R GRAVE MY LOVELY FARTHER MAY ALLAH FORGIVE ALL YOUR SIN SHORT COMING AND MAKE JANNATUL FIDD'AUSI BE YOUR FINAL DESTINATION.REST IN PERFECT PEACE IN JANNATUL FIDDAUSI MY FATHER_* 👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
*PAGE 13&14*🖊️
___________________📖Bayan komai ya kammala ne jabir yakai Rukayya toilet yai mata wanka sannan yagasa ta yana mejin farin ciki Mara misaltuwa tare da 'kaunarta acikin ransa." yana sake yiwa Allah gdy dayaba wa Alh ayuba daman ha'da sa da Rukayya amatsayin matar aurensa kuma uwar 'ya'yan sa"tundaga wannan ranan soyayya me 'karfi dakuma sha'kuwa tashiga tsakanin jabir dakuma Rukayya soyayya suke gudanarwa me cike da tsafta da mutunta juna kowa na 'ko'karin faranta ran 'dan uwansu bazaka ta'bata cewa auren ha'da bane sede soyayya.
"Haka rayuwar auren Rukayya da Jabir yaci gaba da kasancewa cike da zaman lfy tare da fahimtar juna tunda sukayi aure babu wanda ya tabajin kansu kokuma akayimu shari'a domin sun fahimci juna" bayan aurensu da watanni ne suka tattara se saudi inda sukaje suka sau'ke farali"Bayan dawo wansu da watanni hu'dune ciki ya bayyana ajikin Rukayya wayyo! zokuga farin ciki awajen Jabir dakuma Rukayya har sujudur shukur Jabir yayi saboda tsananin farin ciki"kasancewar shi ka'dai awajen iyayensa yasan shi yake da son yara dariya Rukayya kemasa yanda yake rawan 'kafa akan cikin.Koda Jabir ya fa'dawa kabeer Rukayya nada ciki ba'karamin farin ciki yayiba sannan yayi musu fatan alkhairi dan har tukuici yabawa Rukayya yace kafin na haihuwa yazo.
Sannu ahankali rayuwa ke tafiya kullum soyayya dakuma sha'kuwa ne ke da'da shiga tsakanin jabir da Rukayya "Afannin kasuwanci ma abin se hamdala dan arzi'ki nada 'da bun'kasa yana yawaita temako kamar yanda yasaba." Tsakanin jabir da Kabeer kuma yanzu sunwuce akirasu da abokai ko kuma aminai dan sundawo 'yan uwa 'yan uwanma masu tsananin so dakuma 'kaunar junansu Wanda basu Iya 'boyewa junansu sirri dakuma 'kaunar junansu Wanda atunanin jama'a wa'anda basu sansuba suna tunanin cewa wa da 'kanine Wanda suka fito ciki 'daya.( _sede jabir yayi ganganci wajen nunawa Wanda besan asalinsa irin wannan 'kaunarba)_
"Cikin Rukayya yashiga watan haihuwan sa inda ake saka ran haihuwa ko yau ko gobe dan cikin ba'karamin girma yayiba da 'kyar take zama take tashi,Jabir bako yaushe yake fita kasuwaba yana Gida yana kula da rukayyansa"A wata safiyar juma'a ne Rukayya tatashi da ciwon na'kuda ba'karamin damuwa Jabir yashiga ba saboda ganin halin datake ciki"gashi kuma mahaifan Rukayya sunbar cikin Maiduguri tun bayan aurensu babu da'dewa sakamakon canjin wajen aiki da'aka musu aka maidasu jahar kano.
Rasa yanda zeyi yayi dan haka yasun gumeta se asibiti suna zuwa asibiti aka kar'beta labor room aka kaita cikin ikon Allah batawuce awa 'daya ba tahaifo 'yar ta 'katuwa mekama da ubanta sak kamar antsaga kara ankarya" murna wajen Jabir ba'a magana ba'karamin farin ciki yashigaba nasamun 'karuwar dayayi na 'ya mace.Dr ce tashigo ta mi'ka musu takar dan sallama tace tunda babu matsala zasu Iya tafiya.
Kar'ba yayi sannan yaje yabiyasu suka tafi.
"Sunadawo gida yakira wata mata dasuke mutunci sosai yace yanaso asama masa tsohuwa wacce zata kula da mai jego tsakanin ta da Allah kuma me tsafta yakeso"badamuwa tace insha Allah zuwa anjima za'akawota"gdy yamata yakashe kiran.toilet yashiga ya wawwanke kayan jini batare da 'kyam'kyamiba ba'awani da'deba Iya ladi tazo wato tsuhuwar dazata dinga kula da Rukayya" Lokaci datazo Har Alh jabir yagama kammala komai. Gaisuwan mutunci sukayi sannan yafada mata aikinta badamuwa insha Allah baza'asamu matsalaba "tace dashi" toh Allah yasa hakan.
Sosai Rukayya da jaririyarta kesamun kulawa daga wajen Jabir da Iya ladi domin tsohuwar akwai kamala dakuma karamci sosai takejin dadin zama da Rukayya saboda halayyarta dakuma dabi'unta tasan darajar manya dukiyar mijinta besa tana wula'kanta mutane." Fitowan ta daga bedroom yayi dede dazuwar bakuwar, tsayawa tayi tana kallonta kaman tasan fuskar ta anma ta manta inda tasanta"Murmushi matar tayi tace kinmantani ko? Ta tambayeta saboda ganin irin kallon datake mata.Kai ta gya'da mata alamar "eh" zama tayi a'daya daga cikin kujerun parlour tagaisheta itada Iya ladi sannan tace wacce kuka ha'du da itane asibiti lokacin dakikaje har kika jefar da jakanki Har nabaki.
Murmushi Rukayya tayi dan se a'san'nan tatuna da matar Allah sarki Mmn mujahid Ashe kingane gidan"murmushi matar da aka kira da Mmn mujahid tayi tace lalle 'kanwata kinmanta dani anma baki manta da sunan 'da naba ko?. Itama fara'ar fuskarta ta 'kara tace aibazan manta halaccin ki gareniba ina mujahid? Nabarshi agida tare da babansa,daman cewa nayi tunwancan ranan bamusake ha'duwaba shiyasa nakawo miki ziyara"Haka suka cigaba da hiransu cike da nishadi tamkar sunda'de dasanin junansu,se yamma lis kafin Mmn mujahid tatafi kasancewar basu danisa a unguwa 'daya suke.
"Ranan suna yarinya taci suna Rabi'a wato sunan mahaifiyar Jabir" Mmn mujahid ita tama inkiya da *jahida*,anyi taro lfy antashi lfy angudanar da komai cikin lfy dakuma karramawa.
Sosai sha'kuwa me 'karfi yashiga tsakanin Rukayya da Mmn mujahid suna mutunta juna Rukayya ta 'dauki Mmn mujahid tamkar yayarta duk wani shawaranta ita zata tambaya ko kuma abinda yashige mata duhu"kullum mujahid yana gidan yana tare da jahida wacce yake kira da beauty"ko kuka beauty keyi inde "Atom" ya'dauketa kamar yanda take fadi zatayi shiru ba'karamin da'din shakuwansu iyayensu kejiba inda Mmn mujahid ke kiran jahida da surukurarta dan cewa take tayiwa mujahud kamu"itakam Rukayya sede tayita dariya in suna abinsu.
"Bayan shekara hu'du Rukayya tasake haihuwar 'yarta wannan karon mekama da ita tahaifo sak har kalan fatarta, sosai sukayi farin ciki dasamun 'karuwan" Ranan suna yarinya taci sunan mahaifiyar Rukayya Zainab suna kiranta da zayya.Haka suka cigaba da zama cike da so dakuma 'kaunar junansu sha'kuwa yasake shiga tsakanin beauty da Atom 'dinta bacci ni ka'dai yake rabasu in bahakaba ko yaushe suna tare.
Da kuka Mmn mujahid tashigo gidan,hankali Rukayya ba'karamin tashi yayi ba ganin halin da Mmn mujahid keciki, tambayarta take ko lfy"dakyar tatsaida kukanta sannan ta'fada Bbn mujahid ne yasaketa kuma yace tabar masa 'dan sa,Ba'karamin damuwa Rukayya tashiga ba dataji hakuri tayita bata"sannan tamata sallama akan zata koma garin su se Allah yasake ha'dasu. sunji ba dadi kasancewar sun sha'ku sosai tamkar 'yan uwa,haka sukarabu kowa nazubda 'kwallan rabuwa da 'dan uwansa.
Toh haka rayuwa tayita tafiya cike da so dakuma 'kaunan juna sosai Jabir keson jahida duk wasu takaddun gidajensa dakuma feguna da kadarorinsa yasanya sunan ta akai itakam Rukayya sede tayita musu dariya insuna wani abin"koda yafada Kabeer mgn seyaga yacanza fuska alamun rashin jin da'di. Bekawo komai aransaba dan yayi zaton yanayin rayuwa ne kawai yasanya hakan.
"Acikin wani Daren ranan alhamis ne misalin 'karfe 2:30am 'yan fashi suka shiga gidan Alh jabir Alokacin yana nafila yaketajin motsi kafin yayi sallama daga sallan yaji an'daura masa bindiga akai" sallemawa yayi daga sallan sannan yadubesu duk fuskokinsu arufe juyawa yayi yaga duk sunyi aress din iyalansa.Dan Allah karku ta'bamin iyalaina duk abinda kukeso nayi alkawari zanbaku"Cike da she'kiyanci 'daya daga cikin su yace kayi alkawari zakabamu? Kai yajinjina alamun "eh" toranka dana matarka mukeso"atsorace suke kallonsu dan jin abinda yace.
Muryan da Jabir yajine Wanda ko amagagin mutuwa ke baze ta'bata mancewa dashiba yaji ance, mekuke jiradashi??Baku kowar dashiba Har kuka bashi damar mgn "cewar Kabeer" Hhhhh yashe'ke da wata mahaukaciyar dariya yace Jabir kar kayi mamaki dajina adede wannan lokacin ? To ba'abin mamaki bane domin ban ta'ba sonkaba hakazalika ban ta'ba kaunarkaba nashiga rayuwarka ne saboda incinma Burina yanzu kuma lokaci yayi.
Kar kayi mamaki domin mahaifan ka ma ninayi ajalinsu hakika bakasan wanene niba tunfarko da baka yarda daniba saboda in mallaki dukiyanka nake tare dakai dakuma shiga jikinka sannan na'boye maka mugayen halayyata.
"Mamaki tsoro dakuma al'ajabi suka cika Jabir da Rukayya addu'a suke Allah yasa mafarki suke ba gaskiya bane" kuna da wasiyyan da zakuyine kafin kubar duniya??Muryan Kabeer ya kara'de 'dakin "dakyar Jabir ya Iya bu'de bakinsa yace kaci amanar yarda,abokantaka,dakuma anma bakomai duniya ce Wanda bezoba ma jiransa take bare Wanda kecikinta kasani Allah baze ta'ba barinka ba abisa cin amanar dakayimin,kuma insha Allah 'kudirink baze cikaba akan dukiyar 'ya'ya naba."yana gama magana,Kabeer ya kar'bi bindiga daga hannu yaran gidansa ya harbi Jabir akirji dakuma kai hakama Rukayya nan take jini yafara malala Kalmar shahada suke maimaitawa Har rai yayi halinsa.wata mahaukaciyar dariya Kabeer ya she'ke dashi yace Jabir kayi babban kuskure arayuwarka na yarda dani bakasan wanene KB CINNAKA ba saboda kaza baya hana yanka.
Iya ladi dake la'be ajikin 'kofa tun shigowansu taji duk abinda suke fa'di tasaki fitsari ajikinta cike da tsoron rashin imani dakuma cin amana irin na 'dan Adam jitayi sun nufo 'kofar....
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
_Not editing_🙏🏻
*PAGE 19&20*🖊️
_____________________📖Hannu uncle Kabeer ya 'daga daniyyan surfa mata masifa kome yatuna kuma oho"se ya sassauta muryarsa cikin dattako irin na kamilalallun mutane daya aro ya yafama kansa"yace bakomai princess ngd da kika fa'da min gaskiyar ki nacewa bakyason Mubin kisani bazan ta'ba matsa miki kokuma in 'kuntata miki akan abinda bakyasoba domin ke amanace agaruni sede zanyi wannan ha'din bawai dan bana sonki bane kokuma dan in musgunawa rayuwarki zanyi a'a zanyi hakan dan farin chikin ki dakuma samun nutsuwarki atunanina auren ki da Mubin zesa mamiki dauwamemmen farin ciki Wanda zakiyi alfahari dashi anma nayi kuskure Dana yimiki wannan zencen insha Allah bazan sakeba ki kwantar da hankali ki ashirye nike da na aura miki tsaranki kamar yanda ki ka fa'da"yana gama maganan yasa kai yafice zuciyarsa nayi masa zafi batare da yajira jin abinda zata ceba.
"Tana ganin yabar wajen takifa kanta akan cinyoyinta tasake kuka me tsuma zuciya ha'ki'ka tayi wauta ita atunaninta uncle Kabeer nasan ta fiye da komai anma yanzu akalamansa tafahimci tayi kuskure babba da tadedeta soyayyar ta dana 'dansa Mubin 'dansane duk soyyan daze nuna mata baze kai Wanda zeyiwa mubin ba domin mubin 'dan sa ne hakazalika komai zeyi sede yaimata kara anma gashi ita tanuna batason jininsa kuma agabansa wani sabon kuka ne yakufce mata taya zata Iya rayuwar aure da Mubin mutumin datafi tsana arayuwarta taya zasu zauna inawu 'daya dashi??batada me bata amsa dan haka taci gaba da rera kukan ta cike da tausayinta kanta da kyar tami'ke tanufi 'dakinta duk idanunta sun kumbura saboda kukan da tasha.
" Yana shiga 'dakinsa ya hau safa da marwa lalle wannan yarinyar nason ja dashi batasan wanene shiba da harzata yi masa gardama anma zese tamata tunanin ta da zaran hakarsa ta cimma ruwa ya da'de yana tufka da warwaran ta inda ze 'bullo mata."Yana cikin tunanin yaji anturo 'kofan anshigo 'dakin,Saurin juyawa yayi dan atunaninsa Jahida ce tazo basa ha'kuri"yana ganin aunty fadeela ya'bata fuska kamar be ta'ba dariya ba"Meyaka woki ya fa'da azafafe.Sassauta muryanta tayi cikin nutsuwa tace daman mgn nazo muyi dakai inkanada lokaci"sake ha'de giran sama da na 'kasa yayi yace inajinki dan bani da cikekken lokaci sannan in kinsan maganan dazakiyi bame muhimmanci bane karki 'batawa kanki lokaci.
Zama tayi agefan gadon tari'ke hannayensa cikin nata tana massage 'dinsa kallonsa tayi cikin taushin murya,tace ina fatan zakayiwa magana ta kyakykyawar fahimta kafahimci abinda nake gudun faruwansa akan ha'din auren Jahida da Mubin bana ganin hadin nan ze haifo 'da me ido dan Allah kajanye dan gudun faruwan abinda kaje kazo kasan yanzu ba dabba ake kiwoba mutum ake kiwo.
"Sau'kan lafiyayan mari taji akuncinta wanda ya'dauke jinta da ganinta nawasu sakanni"cikin kakkausan murya me 'dauke da tsantsan hargagi tare da 'bacin rai yace wlh fadeela idan kikayadda kika sake magana akan auren nan ko kuma kikasake kawo aibunsa toh abakin aurenki kuma ki tabbatar daga randa akafasa auren Mubin da Jahida kema zakibar gidan'nan,butulu wacce batasan alkhairi arayuwarta ba ke inkinada tunani ma kin Isa kiyi magana akan abinda nayanke ko kinmanta daga inda kika fitone??toh inkin manta zan tuna miki 'kas'kantacciya wacce batasan alkhairi ba. bakalan rashin arzi'kin dabe gwada mataba da cin mutunci duk wani haushin da Jahida ta 'kunsa masa seda yasau'ke akanta.
Tun sanda ya zabga mata mari komai ya'dauke mata,ga zagin cin mutunci da rashin arzi'kin daya dinga surfa mata,kuka ne yakufce mata cike da tausayin kanta dasu Jahida."Tashi kifitar min a'daki kafin infitar dake da kaina kuma kitabbatar inba shawara zaki bayar akan auren nanba kar insake jin bakinki inbahaka ba zakiyi danasani, munafuka kawai" Mi'kewa tayi tafita batare da tace masa komaiba,anma aranta ta'kudurce sede sede yasaketa anma insha Allah wannan auren bazata bari ayiba."tana fita yaja tsaki zanyi maganin 'karyan munafurcinki dan kinsamu ina 'kyakekine yasa kike min shish'shigi akan lamarina,tunanin yanda ze 'bullowa Jahida yake,murmushi yayi saboda samun mafita,yaro yaro ne Jahida iyayenki ma mesuka samu daga gareni bare ke 'karamar alhaki"waya yaciro yayi mgn natsawan minti goma sannan yakashe yana murmushi.
*******
"Da gudu salman yabiyo Aysha dan 'kwace wayar sa daya ke hannunta photo ta 'daukesa yanacin abinci ya 'bude baki ta'ki basa se tsokanarsa take tana masa dariya"sau'ka take da gudu daga kan step 'din tana masa dariya"dede lokacin da inna ke hawa da kwanan fura ahannunta 'dayan hannu kuma ri'ke da waya tana bawa 'kawarta lbry 'dinkin wani swiss less datayi yau tafara sanyashi,banji menawayar taceba" naga tabushe da dariya tanacewa kede bar sakarai.cikin rashin rashin sa'a Aysha ta sau'ko dagudu tatureta kwanan furan ya kife ajikin inna ya'bata mata fuska da kayan ajikinta."Ba Aysha data ture inna ba hatta salman seda zuciyar ya tsinke yasan yau babu me 'karban Aysha se Allah"kallo inna kebin jikinta dashi tarasa mezatayi ma taji sau'kin abinda tamata.
Banda rawa babu abinda jikin Aysha keyi tasan yau nata ya'kare,tuni idanunta suka tara 'kwalla se gahawaye shar akan kyakykyawar fuskanta"Hannu inna ta'daga azafafe da niyyar sharara mata mari....jitayi an ri'ke hannunta tabaya"azafafe tajuya dan ganin kowaye,MD tagani tsaye cikin kakinsa dayake 'karamasa kyau da 'kwarjini fuskar nan atam'ke kamar kullum anma hakan behana kyawunsa bayyana.
Kasa mgn tayi saboda yanda 'kwarjininsa da haibarsa suka cikamata idau wafce hannunta tayi tazabga mai harara banza 'dan tashs wacce uwarsa takasa ri'kesa take yawon karuwanci 'dan karuwa" jiyayi duk wasu jijiyoyin jikinsa sundena aiki saboda 'dacin magan ganunta,kasa magana yayi se idanunsa dasuka ka'da sukayi jawur dasu jijiyoyin kansa sun tashi ru'da-ru'da saboda ba'kin cikin dakuma 'dacin kalamanta agaresa."tsawa taji anda ka mata,juyawa sukayi baki 'daya anma banda MD daya kasa koda motsa 'dan yatsansa"harara tazab gawa baba'ba sannan tawuce 'dakinta batare datasake cewa komai ba.
Dafa kafa'dan MD baba-ba yayi kayi hakuri 'dana insha Allah zanja mata kunne hakan baze sake faruwaba"MD bece komaiba yaja 'kafansa yawuce part nasu zuciyarsa nayi masa zafi yana shiga 'daki ya fa'da kan gadonsa zuciyarsa nayi masa zafi soyake hawaye yazuba daga idanunsa koze samu sau'kin Abinda yakeji aransa.
Jikin Aysha da salman ba'karamin sanyi yayiba datasan hakan zekasance da batafito ba ga cin mutuncin da inna tayiwa MD ta dalilinta" hannunta salman yakama suka koma 'dakinsu"salim kam ba'karamin da'di yajiba yanda inna tayiwa MD dan dama yana jin haushin abinda MD yamasa gashi yanzu yasamu an rama-masa cikin sau'ki."dafe kai baba-ba yayi yana mejin taikicin halin matarsa sede ba yanda zeyi asanyaye yakoma 'dakinsa aransa yana mata addu'an shiriya.MD na kwance yarasa meyake masa da'di zuciyarsa nayi masa zafi aransa yanajin tsanar ummin sa fiye da komai arayuwar natsaneki..natsaneki ya fa'da da 'karfi.....
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_Wannan page nakine my Aunty Baby kiyi yanda kikeso dashi much love to you My_ 😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘😘
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu Gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
*PAGE 17&18*
_____________________📖Wayewar garin yau"garin Maiduguri suntashi cikin ni'i'ma tun tasafe hadari ya ha'du ba'ki'k'kirin asama anma be bada ruwaba"seda yammaci gari yafara duhu akafara yayyafi tare da iska mecike da ni'ima Wanda duk wani magidanci yake son kasancewa acikin wannan weather mecike da ni'imomi."Atukure yake akan gadonsa duk da ya rufu acikin 'kayataccen bargonsa hakan be hanasa jin sanyiba"Arayuwar MD bayason sanyi ko ka'dan dan yana yin halittarsa duk randa akayi sanyi haka yake kwana cikin mawuyacin hali,shiyasanya yana sallan isha'i yatakure agadonsa yayin da yasanya hannunsa cikin boxer kozesamu sau'kin abinda ke damunsa ahaka bacci ya 'daukesa cike da mafarkai masu da'di wanda yazame masa jiki ako da yaushe inde akayi irin wannan weather.
Cikin baccinsa yaji wani ba'kon yanayi atattare dashi Sosai yake jin da'din abin domin duk atunaninsa mafarki yake shiyasa yasake jiki yana kar'ban sa'konninta tare da bata nasa gudun mawan hakan ba'karamin da'di yayi mataba dan haka taza'ke damtse wajen sake faran tamasa.Hannunta tasanya akan nipple 'dinsa tafara murzawa cike da 'kwarewa yayinda tasanya bakinta akunnensa tafara hura masa iska tare da kukan kissa mecike da yaudara dakuma shagwa'ba gaba'daya tagama kashe masa jiki da salonta"jin abin yafara fin 'karfin mafarkine yasanya shi fara bu'de shanyayyun idanunsa masu narkar da zuciyan duk wata cikakkiyar mace wacce ta'amsa sunanta na mace me aji kuma lafiyayya.Ahankali yagama bu'de su yayinda yasau'kesu akan ta cike da mamaki yake kallonta ta'ina tashigo bashakka itace kenan duk wannan abin dayafaru ba'a mafarki bane azahirine kenan??innalillahi wa'inna ilahi raji'un shine abinda yake furtawa kenan lalle yau laila zatayi danasanin abinda"Ganin beyi yin 'kurin hanata bane yasake bata 'karfin gwiwan cigaba da abinda take aikatawa bakinta tasanya cikin nasa tafara aika masa da hot kisess mekashe waa duk wani lafiyyan 'da namiji jiki anma fa banda MD.
"Cike da 'bacin rai yake binta da mugun kallo dakuma takaicin abinda tayi masa besan wani irin hukunci ze 'dauka akanta ba besan me tamaidasaba anma ze 'dauki tsats'tsauran hukunci akanta Wanda ko hotansa tagani se tayi shakkan ta'bawa bare kuma shi dakansa se tayi danasanin saninsa arayuwarta" finciketa yayi daga jikinsa yami'ke afusace kallonta yayi cike da takaici dakuma 'kyama saboda banzan dressing din dake jikinta dashi da babu duk 'daya anma ko ka'dan bata Burgesa ba sema haushinta dayakeji hannunta yaja ya wurgata jikin toilet shower yakunna mata akai yana tsaye yana kallonta dasauri ta matsa saboda sanyin dake ratsa gaba 'daya ilahirin jikinta" wani mugun kallo ya watsa mata wallahi idan kikayi gangancin fita acikin ruwannan se na faffasa miki jiki da duka karya kawai wacce batasan darajan kantaba.
"Kallonsa take cike da mamakin rashin imani da tausayi irin na MD awannan sanyin Wanda ko a'daki mutum yake sanyin na damunsa bare kuma ace yajikata da ruwan sanyi"bata sake yarda dacewa ko acikin mugaye MD da ban'ne seda taji ya ja hannunta yayi waje da ita banda rawan sanyi babu abinda jikinta keyi kasancewar bawani kayan arzi'ki bane ajikinta gakuma ji'kwan datayi" Tayi dana sanin shiga 'dakin sa datayi datasan irin wannan wula'kanci ze mata bashakka babu abinda ze kaita 'dakinsa"cikin semopool din dake cikin gidan meshegen sanyi ya wurgata sannan yajuya yakoma 'dakinsa batare daya sake waiwayartaba bare ya tausaya mata"kuka Iya kuka laila tayi sede ko'daya bataji san MD yafita aranta ba hasalima 'karuwa yayi.
Koda yakoma 'daki haka ya kwana cikin mawuyacin hali banda Allah ya Isa babu abinda MD keyiwa laila aransa bacci 'barawo shiya sacesa awannan Daren"Da'kyar tasamu tafita daga cikin ruwan,jikinta nakarma ga iskan dake ka'dawa nasake shiganta sashen su tanufa cikin san'da dan bataso kowa yaganta cikin sa'a bata samu kowaba kasancewar an sanyi sosai dagudu tahaye sama tanashiga 'dakinta tawuce toilet ruwan zafi ta ha'da tashiga,cikin sa'a sanyin ya'dan ragu kaya masu nauyi tasanya tahaye gadonta tana jin soyayyar MD nasake ninkuwa acikin ranta memakon ace yaragu saboda wula'kancin daya mata anma ita sa'banin haka takeji akansa haka bacci ya 'dauketa cike da mafarkan MD.
******
Acikin kwana ki biyu gaba'daya aunty fadeela tarasa nutsuwarsa ko baccin kirki batayi damuwar ta bewuce wannan auren da uncle Kabeer keshirin ha'da waba addu'ar ta 'daya Allah yakawo hanyar dazata yanke wannan mummunar ala'kar da uncle Kabeer keson ha'dawa tsakanin jahida da Mubin"tayi al'kawarin bazata ta'ba bari wannan auren yakasance ba dan baze ta'ba yuwa aha'da wuta da auduga waje 'dayaba, dan haka tayanke shawaran tunkaransa akan maganan dan tun ranan dasukayi maganan auren jahidan basu sake ha'duwa ta 'kaurace masa shikuma bene metaba.
"'Kwance take tana buga game awayanta 'kiran Samsung 8$+ cikin shigarta na 'kananun kaya kaman ko yaushe half/gownt dark blue mara hannu ba'karamin kar'banta shigan yayiba se kace wata ba'kuwar turai tayane kanta dawani 'karamin veil tatufke gashinta da blue ribont tasanya plat shoe fari,yayinda ta 'daura 'kafa 'daya kan 'daya tamkar sarauniya. Tashagala da yin game tanata 'kyal'kyala dariya taji an wafce wayarta afusace ta'dago dan zazzaga masa rashin mutunci kai wani irin.....kasa 'karasa maganan tayi ganin uncle Kabeer ne tsalle tayi tarungumesa uncle kasa ankamani a game 'din ta'fada tana turamai baki gashi kuma baya za'amaidani"Murmushi yayi yasa hannu sa yajanyeta daga jikinsa kana yari'ke hannunta suka zauna akan kushin kallonta yayi na wasu sakanni kafin yadedeta nutsuwarsa"yace my princess 'dina ina neman wani temako awajenki ina fatan zaki temaka min???ya 'karashe cikin sigar tambaya irin na Wanda ke neman alfarma.
"Jikinta yayi sanyi jin kalaman uncle 'din nata,itakam me zenema agareta Wanda inde tana da ikon yi batayi masa ba bata fatan Allah yabata abinda bazata yiwa Uncle Kabeer kokuma takasa faranta masa rai mutumin daya 'dauketa tamkar mahaifi tasan koda iyayenta naraye iya gatan dazasu nuna mata kenan"Hannayensa ta ri'ke cikin nata tace Uncle tsakanina da kai babu temako ko alfarma sede kabani umarni in bi hakazalika komai na mallaka aduniyar nan nakane domin amatsayin uba kake agareni bani da Wanda yafika aduk fa'din duniyar nan.Murmushin samun nasara yayi zaman sa yagyar yana fuskantar ta.Ina tsoron insanar dake ki'ki amincewa da bu'katana ya fa'da fuskarsa na bayyanar da damuwa 'karara" kai tagirgiza mai 'kwalla nataruwa acikin idanunta tace hakan baze kasanceba uncle insha Allah ka fa'da min kawai nikuma nayi al'kawarin yimaka.'kara marairece fuska yayi aransa kuwa dariyan mugunta yake danyasan ya 'daureta da jijiyan jiki yanda baza ta'ki amincewa ba" Jin yayi shirune tace kai nike sauraro uncle, Jahida yakira sunanta abinda be ta'ba yiba tun tasowanta.'dago kai tayi tana kallonsa domin a Iya saninta beta 'ba kiranta da jahida ba sede princess ta tabbata koma wace irin magana uncle Kabeer keson fa'da ma to yanada muhimmanci dan haka tasake tattara hankalin ta tamayar garesa"Batare daya bata daman magana yace Jahida inason ha'da Auren ki dana 'dan uwanki kuma yayanki Mubin nanda 'kwana ni goma sha biyu domin bazan Iya jurewa ki auri waniba Wanda bani da tabbacin ze ri'kemin ke da amana anma nasan ko bayan ba raina Mubin 'dan uwan kine kuma zeri'ke ki da amana bazeso wani Abu yasamekiba.Jin maganan tayi kaman sau'kan aradu hakataji akanta aure tsakanin ta da mubin how come impossible tafurta cikin ranta anya uncle Kabeer yasan abinda yake fa'da kuwa? 'dago fuskar ta tayi tana girgiza kanta yayinda hawaye ke malala daga cikin kyawawan idanunta tace no uncle bazan Iya auren Mubin ba banason sa bedace da zama miji agareni ba shi ba tsaran aure na bane kuma......Hannu uncle Kabeer ya 'daga mata rai a'bace jin yanda take muzanta masa 'da sa yace......
_Vote comment_
_And_
_Share_
*ESHAA CE*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
*PAGE 21&22*🖊️
____________________📖Aunty fadeela nabarin 'dakin Uncle Kabeer tanufi 'dakin ta cike da takaicin abinda Uncle Kabeer yamata tarasa yaushe ze dena wula'kantata."kuka sosai jahida tasha Wanda yajanyo mata zazzafan zazza'bi da ciwon kai yarufeta,kafin wani lokaci jikinta ya'dauki zafi kamar wuta ahaka baccin wuya ya'dauketa batare data shiryaba.parlour zayya tafito ga mamakinta bataga lovelyn ta ba abin yabata mamaki kasancewar koyaushe sede tasamu jahida awajen"Murmushi tayi daya bayyanar da dimple 'dinta tace bari lovely tafito yaude narigata zuwa zama tayi tanata buga game awayarta har kusan 30mints ba Jahida ba labarinta dan haka ta mi'ke tanufi 'dakinta,tura kofan 'dakin tayi tashiga da sallama 'kamshin tularen wuta da airfreshner ne yafara amsa mata ga sanyin easy komai tsaf-tsaf dashi"murmushi tayi aranta tace lovely na bade tsaftaba shiru taji ba'a'amsaba dan haka tawuce bedroom 'dinta direct.ganin yanayin kwanciyar data tayi yatabbatar mata datacewa ba lfy ba tana 'karasawa jikin gadon takai hannunta da niyyar tashinta dan azatonta bacci take zafin datajine yasanya ta saurin janye hannunta se asannan talura da yanayin kyarman dajikin ta keyi"salati tasanya ta fara jijjigata lovely kitashi meke damunki haka ta'fada hawaye nazuba daga idanunta natausayin 'yar uwar ta dan tasan lovelyn ta batacika yin ciwoba anma duk sanda ta kwanta ciwo se hankalin kowa yatashi dan ba'karamin jigata takeba."Ahankali tafara bu'de idanunta dasuke akumbure tasau'kesu akan zayya dake sharar 'kwalla.
"Hannunta ta 'daga tari'ke na zayya acikin nata tana kallon 'yar uwar nata cike da so da 'kaunarta" meyasa meki lovely na daman baki da lfy baki sanarminba?meyesa kina da Wanda zaki fa'dawa yawuce ni, ko 'dazun lafiyarki lau muka rabu anma yanzu dubi halin dakike ciki,duk tajero mata tambayar alokaci 'daya.Karki damu zayya zazza'bine kawai kedamuna kuma daga nasha magani shikenan, insha Allah.mi'kewa zayya tayi kitchen tashiga taha'da mata tea me kauri ta ha'do da magani zazzabi.
Tea ta mi'kawa jahida tace kisha ko ka'dan ne seki sha maganin insha Allah zakiji sau'ki"girgiza kai Jahida tayi bani maganan
Kawai banjin sha'awan shan tea.marairece fuska zayya tayi tace pls lovely na kidaure kisha ko ka'dan ne dan Allah kafin kisha maganin"badan tasabo takar'bi cup 'din tea sede batason jayayya hakan yasanya ta 'kar ba,ka'dan tasha taji zuciyar natashi hakan yasanya ta'ajiye cup.kallon 'dan tea datasha zayya tayi tace pls lovely ki'kara ko ka'dan ne se kisha magani."kai tagirgiza alamun a'a"kidaure mana ki kara ka'dan"tabu'de baki daniyyar magana tafara she'ka amai"hankali zayya ba'karamin tashi yayiba ganin irin aman da lovely ta keyi.temaka mata tayi takaita toilet taha'da mata ruwan wanka me 'dumi kasancewar garin akwai sanyi sannan takoma 'dakin ta gyara inda ta 'bata tasake sanya room lfresh,siff 'dinta ta bu'de dan ta'dauko mata kaya dafe kai tay ganin babu wasu manyan kaya aciki duk English wears ne da'kyar tasamu long gownt pinch colour ta ciroma tashi.Dede lokacin da Jahida tafito daga wanka kenan tana dafa bango yau ka'dai ta rame kamar wacce ta da'de tana jinya kasancewar batasaba shiga damuwaba.
Zama tayi agefen gadon tajingina bayanta da jikin gadon tana lumshe kumburarran idanunta dasuka 'kan'kance dakuka"rigan da zayya taciwo mata ta mi'ka mata"kar'ba tayi tasanya kwanciya tayi akan gadon talumshe idanunta abinda yafaru nasake dawo mata "fita zayya tayi tace tana zuwa
Kai kawai ta iya gya'da mata"tana fita direct 'dakin Aunty fadeela tanufa dan sanar mata da halin da lovelyn ta keciki.
*******
Cikin mawuyacin hali ya kwana yanda yaga dare haka yaga rana ba'abinda kemasa yawo acikin dodon kunnesa da zuciyar sa se 'dan karuwa wacce uwarsa takasa ri'kesa tatafi yawan karuwanci toshe kunnenasa yayi koze dena jin kururuwan muryanta akan maganan ganunta masu barazanan tarwatsa masa zuciya Why why why Ummi zakiyi min haka why kika za'bi rayuwar karuwanci akan zama kikula da 'danki da kika haifa I hate you I hate you bana fatan ko alahira fuska ta taha'du da naki nayi danasanin kasancewa 'da agareki da ina da daman canza 'kadarrata hakika dana canza ki dan baki cancanci zama Uwa agareniba I hate youuuuuu" ya 'karashe cikin 'karaji tamkar Ummin ce agabansa dan yanda yakejin zuciyarsa nayi masa"so yake hawaye suzubo daga idanunsa koze samu sau'kin ra'da'din dake zuciyar sa anma ya'ki kifa kansa yayi ajikin gadon yayinda 'kafafunsa ke 'kasa ajiyan zuciya kawai yakeja ransa namasa 'kuna wani irin zafi yakeji acikin zuciyar sa Wanda shika'dai yasan irin ra'da'dinsa.
Tada'de atsaye tana kallonsa tausayinsa da sansa na sake ratsa duk wani lungu da sa'ko na jikinta"Jiya tana dawowa salma tasanar mata da duk abinda yafaru dakuma halin da yakeciki,bataji da'din hakan ba shiyasa asbah nayi tanufo 'dakinsa duk,dakuwa dakashe din daya mata hakan behanata zuwaba dan bazata Iya nesanta kanta dashiba.'karasawa tayi tarungume sa tabaya tana Shafa masa dukiyar fulaninta abayansa hannunta nakan kwantaccen gashin 'kirjinsa kayi hakuri my love banason ganin ka cikin wannan yanayin nima hankali na tashi yake aduk sanda katsinci kanka cikin damuwa ta'karashe magana cike da kukan kissa.
Ha'kika yana bu'katan me rarrashinsa a irin wannan lokacin koze samu sau'kin ra'da'din dake zuciyar sa anma ba irin laila yake bu'kata ba"Dan haka ya 'dago jajayen idanunsa dasuka rine da 'bacin rai yabuga mata tsawa kifita anan kafin inkakkaryaki wlh ya fa'da yana kafeta da rinannun idanunsa.Tatsorata da tsawan daya buga mata anma hakan behanata sake rungumesa ajikinta ba tankar za'a 'kwace matashi.Duk da halin daya keciki benashi mi'kewa a zabure ba finciketa yayi daga jikinsa kana yasanya hannunsa akan fuskarta ya sauke mata lafiyyun mari guda biyu Wanda yayi sanadiyyan 'daukewan jinta da ganinta nawasu min tuna" wurgata waje yayi batare dayace mata komaiba yamaida 'kofansa yarufe.yana zuwa ya fa'da kan gadon sa zazza'bine yarufesa da 'kyar ya Iya tashi yayi sallah kana yakoma ya kwanta jikinsa na kyarman sanyi alamun zazza'bi.
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:06] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 23&24*🖊️
______________________📖Da sallama 'dauke abakinta tashiga 'dakin aunty fadeela" jingine tasameta da jikin gado damuwa bayyane 'karara akan fuskarta ta'kurawa 'karamin hoton dake hannunta idanu hawaye nazuba daga idanunta da'alama ko sallaman batajiba sake maimaita sallaman zayya tayi akaro nabiyu"azabure aunty fadeela ta'dago dan bataji sallaman zayya ba saurin 'boye hoton tayi abayanta share hawayen daya gangaro daga cikin idanunta tayi tana sake tura hoton abayanta dan bataso zayya tafahimci halin datake ciki"toh Itama zayya kasancewar tana cikin damuwa yasa bata lura da halin da aunty fadeela kecikiba.
Amsan sallaman tayi tana kallon zayya da itama fuskarta ke bayyanar da damuwa 'karara,'karasawa bakin gadon tayi tazauna kusa da ita.Lafiya zayya meke damunki yana ganki haka"duk atake tajero mata tambayan batare data jira amsartaba".Aunty lovely ce ba lafiya se amai take tayi duk ta galabaita.Dasauri aunty fadeela ta mi'ke meke damunta haka"zazza'bine ne,kojiran jin abinda zata gama fa'da batayi ba tawuce 'dakin Jahida cikin sauri"yanda zayya tabarta ahaka suka sameta,sema zafin da jikinta yasake"Hankalin aunty fadeela ba'karamin tashi yayiba ganin halin da jahida keciki"dasauri ta koma 'dakinta ta 'dauki key mota tafito."'karamin hijab zayya ta 'dauka tasanyawa Jahida, direct motar aunty fadeela suka nufa"abaya Jahida da zayya suka zauna aunty fadeela tashiga mazaunin drive tanashiga tai mata key"Hong tayi mai gadi ya bu'de mata ta cilla hancin motar tafita daga tangameman gidan.Akan idan uncle Kabeer suka fita yana kallonsu daga sama sede besan inda suka nufa ba tsaki yayi aransa yace munafukai kawai duk zanyi msganinku" labilen yasake yakoma yazauna kasancewar yana saman uptsair ne.Direct hospital aunty fadeela tanufa dasu cikin sa'a suna zuwa aka kar'besu kasancewar suna da file temakon gaggawa aka bata akasanya mata ruwa dan jikin ta ba'karfi saka makon aman datayi kuma bataci wani abinciba"bayan wasu min tuna Dr yace aunty fadeela tabiyosa office nasa, zama zayya tayi tazabga tagumi tana tunanin halin da lovely ta keciki"bayansa tabi zama tayi akan kujeran dake kallonsa farin glass din fuskarsa yazare yamaida kallonsa gareta,cikin nutsuwa Dr Auwal yace Hajiya meke damun 'yarki domin gwajin damukayi mata yanuna akwai abinda kedamunta Wanda yayi sanadiyyan sanya ta cikin wannan halin kuma inde bata cire damuwa ba hakika zata janyowa kanta babban matsala dan haka dole takiyaye sanya damuwa cikin ranta."tagumi aunty fadeela tayi tana tunanin meke damun jahida harya sanyata cikin wannan halin,kode uncle Kabeer yaimata maganan auren'ta da Mubin ne??"kai a'a bemayiba tasake bawa kanta amsa""kallon Dr Auwal tayi tace insha Allah zantamba yeta kuma zata cire damuwarta"toh Allah yasa cewar Dr Auwal yana mi'kewa "Itama mi'kewa tayi takoma inda zayya take.
******
Ganin har anfito daga sallan asbah abbu bega MD ajam'i ba abin yabashi mamaki kasancewar duk ruwa ko sanyi behanashi zuwa sallah inde ba wajen aiki yakwanaba. hakan yasanya shi nufan sashensa bayan yadawo da sallama yashiga begansa a parlour ba bedroom dinsa yawuce, nan ma sallama yayi anma shiru ba'amsa Har yajuya zefita kamar Wanda akace yajuya yana juyawa yagansa atakure agefe 'daya dasauri abbu ya cokala sandansa harzuwa wajen dayake atakure kamar wani maraya,hannu yasanya ajikinsa daniyyan tashin sa zafin dayajine yasanya shi janye hannun sa yana kallon 'dan nasa cike da tausayi 'kwalla ne yataru masa a ido tuna duk wani hali dazasu shiga mahaiyar MD ce sanadin jefasu aciki dan yasan ta tsuniyan gizo be wuce na 'ko'ki duk wani halin da zeshiga zeshigane tasana diyyan mahaifiyarsa.Saurin kawar da tunanin yayi aransa"mi'kewa yayi ya nufi sashen 'kaninsa dan kiransa sukai md asibiti"cikin sa'a ya hadu da salman dashigowansa kenan cike da damuwa yake fa'da wa salman yaje sukai MD asibiti danbaze iya tallafa masa saurin shigewa gaba salman yayi yayinda abbu yabi bayan sa.
"Da sallama suka shiga da 'kyar ya Iya amsawa sannu da jiki salman yamasa "kai kawai ya Iya 'daga masa batare dayayi magana ba"sif 'dinsa salman ya bu'de ya 'dauka masa t-shirt fari da black din Wanda kar'ba yayi yasanya" banda kyarma babu abinda jikinsa keyi, gawani ciwon kai tamkar kansa ze fashe gida biyu kasancewar jiya beyi bacciba. shi mutum ne Wanda becika shiga damuwa ba anma duk sanda yashiga be Iya cire abin aransa.Key motansa salman ya'dauka suka fita dan MD ya'ki yarda abbu yabisu direct hospital suka nufa jinginar dakansa yayi ajikin motar ya lumshe idanunsa kamar me bacci jiyake kamar zuciyansa ze tsage.
_Manage plssss_ 🙏🏻
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTAPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```WANNAN PAGE 'DIN NAKANE MOHAMMED KAREEM(MK)KAYI YANDA KAKESO DASHI 'KANINA```😃😃😃😃😃
*SUNNONIN MANZON ALLAH (S.A.W) RANAN IDI:*
_Wankan sallan idi,cin abinci kafin tafiya idi,sanya fararen tufafi,sanya turare,addu'a yayin tafiya idi da kamewa daga magana,zuwa filin idi da 'kafa,canza hanya yayin zuwa dakuma dawowa,ba'ayin sallan nafila afilin idi,yin nafila raka'a biyu bayan dawowa daga sallan idi,yin ziyara ga 'yan uwa da abokan arzi'ki bayan dawowa daga sallan idi._
_Yaku 'yan uwa masu albarka muyi amfani da wannan dama wajen ganin mun ra bauta awajen ubangiji mu maji'bancin lamuranmu.A wannan yanayin damu keciki na 'kuncin rayuwa kinyi layya kokuma mijinki yayi shin meze hana kirabawa ma'kwaftanki da 'yan uwanki sadaka wa'anda Allah bebasu ikon yiba domin samun rabauta awajen mahaliccinki, karki manta ke bawai dabaranki kokuma isanki bane yasa kika samu kokuma kinfi kowa imani ba ganin daman allah ne yabaki sannan yahana saura. bawai kirabawa 'kawayenki kokuma wasu naki don kiyi suna ba kokuma asan cewa ke wata bace aduk sanda ki katashi yin sadaka kiyi da zuciya 'daya kuma kisa aranki dan Allah zakiyi bawai dan mutane suya bekiba ya Allah kasa mudace duniya da lahira._
_Yake 'yar uwa kada kibar 'ya'yan ki sufita tun safe hardare dasunan suntafi yawan sallah wannan ba'dabi'a me kyau bace domin daganan ne wasu yaran zasu samu hanyar gantalinsu."Bawai ina nufin karki bar 'ya'yan ki suje ziyara bane a'a bahaka nake nufiba inanufin kisan idan sukafita ina sukaje akuma Dede lokacin dasukaje domin Allah yakawo mu wani Zamani Wanda sede muce innalillahi wa'inna ilahi raji'un dan al'amarin ya 'kazanta tarbiyan 'ya'yan mu suna ta'bar'barewa ne lokuta da dama abisa sakacin mu na iyaye ya Allah ubangiji katsira tar mana da 'ya'yan mu dama al'uman musulmai baki 'daya._
*PAGE 27&28*🖊️
________________________📖Da sallama Dr Auwal yashigo"murmushi yayi ganin yanda jahida talafe ajikin uncle Kabeer, aransa yace lalle wannan yarinyar akwai shagwa'ba'biya mijinta zeshefa ma da sonjiki.Alhamdulillah princess ansamu 'sau'ki saura sallama,ya fa'da cikin sigar zolaya dariya suka sanya dukansu dan Dr Auwal nabirgesu baruwansa da girman kai yana yin mu'amala me kyau tsakanin sa da percian 'dinsa ga barkonci da son mutane.Anma banda mubin daya murtu'ke fuskarsa kamar Wanda aka akaimosa da sa'kon mutuwa kan meyesa Dr Auwal zekira matar da ze aura da princess baze kirata da real name nataba toh ko uncle Kabeer dake kiranta da princess bayanda zeyine bare shi gardin banza,itakuma hadda wani washe baki tana masa dariya Wanda koshi batayiwa irinsa.
"Muryan Dr Auwal ne yakatse masa tunaninsa,zayya ki raka princess ta 'dan zagaya cikin haraban hospital din kozataji 'karfin jikinta dannaga alama jikinta ba 'karfi sosai"kallonsa yamayar kan Jahida yace sarkin San jiki seki 'daga dadynki kije kiyi excise dan yakamata a sallameki anma sekin zagaya naga yanayin jukinki.'Daga ta uncle Kabeer yai daga jikinsa,se tano'ke alamar batason tashi" dariya suka sanya dukansu,ganin yanda Jahida ke abu tamkar wata baby girl."Rarrashinta uncle Kabeer yaitayi da 'kyar tayadda zata fita anma sede uncle Kabeer yarakata.bamusu ya amince mata danyanaso taji sau'ki da wuri saboda lokacin bikin daya sanya nasake gabatowa kuma beson abinda ze kawo masa cikas."fita Dr Auwal yayi yana dariyan rigiman Jahida in banda rigima irin nata ga mutane anma tace se dadynta ne zerakata danshi duk azatonsa 'yar sace.
"Direct dakin da MD yake yanufa hannunsa 'dauke da 'karamar leda da'alama na magani ne" da sallama yashiga 'kwance ya iske MD akan gadon yalumshe idanunsa kamar me bacci nanko ba bacci yakeba."duba inada salman yazauna yayi seyaga begansaba kallonsa yamayar kan MD yana ha'da ruwan allura yace ina salman din yaje kuma?? Kamar baze amsaba sekuma yace,wajen aikinsa kene mansa.Ayyah Allah yatemaka "shiru yayi be amsaba"gyara inmaka alluran bece komai ba ya gyara kwanciyarsa Dr Auwal yai masa alluran rintse idanunsa yayi dan arayuwarsa beson allura ko ka'dan" yana gama yimasa ya mi'ke wayarsa da wallet 'dinsa ya'dauka yana shirin ficewa."Cike da mamaki Dr Auwal ke kallonsa ina kuma zakaje MD??yatambeyesa yana me kafesa da idanunsa" 'dauke kai MD yayi yace commissioner ke songanina yanzu! Toh anma daka bari anyimaka 'karin ruwa domin kaji 'karfin jikinka kaga daga nan seka tafi zakafi jin 'karfin jikinka da aikin ma anma yanzu jikinka ba 'karfi kana bu'katan 'Karin ruwa.
Kai ya girgiza alamun a'a,yace kiran me muhimmanci ne kuma dole inkasance agurin.Dr Auwal besake cewa komai ba"anma aransa seyace duk muhimmanci ai bekai lafiyarkaba" ledan maganin yamika masa yace Allah yakara afuwa"kafa'dansa MD yadafa yace ngd da kulawarka friend Allah bar zumunci"murmushi Dr Auwal yayi yace ameen anma dan Allah inkasamu time kazo insake dubaka sannan kadaure kacire damuwar dake damun zuciyar ka kodan lafiya ka.Insha Allah ngd yana gama fa'din haka yafice,da kallo Dr Auwal yabisa harya 'bace masa fita shima yayi yawuce office nasa"cikin nutsuwa dakuma yanayi narashin 'karfin jiki yake tafiyarsa yana 'ko'karin hana kansa tunane tunanen dazasu 'kuntatawa zuciyarsa kodan lafiyarsa dakuma ta mahaifinsa, dahaka yakara sa inda sukayi parking motarsa hannu yasa a aljihu daniyan 'daukan key yaji wayam...dafe kai yayi danya tunanin yabar shi a'dakin inda salman ya ajiye gashi beson komawa"Wayarsa yaciro number Dr Auwal yayi dealing dan yabawa nose yakawo masa anma abin haushi line busy....kusan minti biyar yasake gwadawa layin still line busy tsaki yayi yakoma cikin hospital din badan yasoba a inda yake zaton yabar key anan yakoma yasamu 'dauka yayi yafito.
Tunsanda uncle Kabeer suka fito da Jahida suketa yawo acikin hospital din yana zagayawa da ita"hira yakemata cike da yaudara kan auranta da mubin" itade jinsa kawai kuma tayi alkawarin bazata sake nuna mai batason hakan ba bare ransa yabaci yasake fushi da ita "ba maganan dayafi jin da'din sa kamar datace haba uncle kuskure nayi tunfarko inbahaka ai Mubin dan uwana ne nasan banida tamkarsu bayan bakai tamkar shi da zayya kuma nasan ze ri'ke ni da amana.se yayi murmushin muginta aransa yace yaro man kaza ,suna cikin hira wayan uncle Kabeer yayi kara yana ganin sunan mai kiran seya saci kallon Jahida yaga hankalin ta nakan wani butterfly (Malam bu'de littafi)dayake tafiya ahankali harya sauka kan wani fulawa bin abin tafarayi ahankali tanason kamawa dan arayuwarta ba'karamin san butterfly takeba" Hakan ne yabawa uncle Kabeer daman ke'bancewa dan amsawayan da ake kiransa."Tafiya yake ahankali kasancewar bejin 'karfin jikinsa har ya Isa inda yayi parking key yasaka daniyan bu'de motar....hangota yayi tana san'da jikin fulawar tamkar Mara gaskiya,Zuciyar sa ce ta jadda damasa cewar tabbas bata da gaskiya domin datanada gaskiya bazata tsaya la'be ba fasa bu'de motar yayi...yanufi inda take.
Tun tuni taketa kokarin kamasa anma ya'ki tsayawa idanunta ne suka kawo 'kwalla dan Sam batasan wahala ko ka'dan "gani tayi butterfly din yatsaya ahankali tasanya hannu zata kama shi yafire sama"cikin rashin sa'a tana 'dagowa santsi yajata tatafi taga taga zata bugu da jikin ginin.
"Cikin zafin nama yasanya hannayensa yajanyota baya"kansa ta fa'do kasancewar shima babu 'karfi ajikinsa yasanya yakasa ri'keta suka zube 'kasa"rintse idanunsa yayi dan kansa ba'karamin buguwa yayi ba ga yanda yarinyar tasake cukuikuyeshi gaba daya yarasa kuzarinsa.
Jin ta'fada kan mutum ne yasa tayi hamdala ga Allah dan batayi tunanin zata tsiraba data 'kwama kanta da wannan bango tasan da baki 'daya kanta yayi damage "ahankali tafarajin sanyayyar 'kamshinsa naratsa mata hanci hakan yasanya batare da tunanin komai ba tasake 'kwa'kwameshi ajikinta amaimakon ta'daga shi.Ikon Allah yatsaya bagi .toh kode yarinyar suma tayine?? Yatambayi kansa ganin yanda tamanne masa jiki.Ahankali yasanya lallausan hannunsa tamkar na mace macen ma wacce ya'amsa sunanta ya'dago fuskarta domin tabbatar da lafiyanta"shanyayyun idanunta tamkar namejin bacci ta 'dago tawatsasu cikin nasa ko gezau batayi ba bare tayi alamar 'dagasa sema shagala tayi daganin kyakykyawar fuskarsa" kallonta yake cike da mamaki ga wata irin kasala data sau'karsa tamkar da gangan take aikamasa da sako ta cikin magnet eyes nata se goga dukiyar fulaninta take akirjinsa tana mutsutsuku so take tami'ke daga jikinsa anma se taji takasa dan idanunsa ba'karamin kashe mata jiki suka sakeba.Duk saurin karfinsa yatattaro dan yatureta anma tamkar be ta'bata abin yabasa mamaki sosai gashi haryanzu idanunsu na sar'kafe dajuna babu Wanda yajanye daga na 'dan uwansa se aikama dajunansu sakonni suke.
Maganan dasu kaji cikin hargagine yasan yasu dawowa cikin tunanin su se asannan MD yayi 'karfin halin cire idanunsa daga nata "hannu yasanya yafinncikota daga kan MD cike bacin rai yake kallonta yanda takwanta akan wani 'kato suke kallon juna tamkar wasu mayu.daga hannu da niyyar sharara mata mari dan inbe illata taba hakika bazeji dadin rayuwarsaba" hannu yaji an ri'ke daga bayansa....
_'Yan uwa inayimuku fatan alkhairi aduk inda kuke anan zan ajiye typing se bayan sallah in Allah yakaimu lfy karki manta dani inajiran naman sallah na_ 😜😜😜 _du wacce bata kawominba bazan yi invited dinta wajen auren Mubin da Jahida ba_ 🤣
*_Vote comment and share_*
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 25&26*🖊️
________________________📖Asibitin la'am dake cikin g.r.a yace da salman yakaishi"kallonsa salman yayi yace haba MD yaushe harzamuje g.r.a daga nan dandalawai meze hana in ajiyemu a general hospital ai yafi kuma muna da file aciki sannan akwai 'kwararun likitoci.'kwa'be fuska MD yayi atakaice yace banso yana fa'dan hakan yamaida kansa yajingine yana tunanin halin rayuwarsa. yanda yatashi cikin 'kuncin rashin uwa aduk sanda yaga 'ya'ya natare da iyayensu suna saka iyayensu cikin ba'kinciki ko 'bacin rai kokuma 'kuntatawa rayuwarsu yakanji takaici da ba'kin ciki abinda sukeyi,da ace Allah ya azurtasa da kintsats-tsiyar uwa kamila ha'ki'ka daya kasance cikin farin ciki yakuma nuna mata tsantsan so Wanda ba'a ta'ba nunawa wata uwa irin sab afa'din duniya sede kash!!! Shi ballagazar uwa Allah ya ha'da sa dashi wacce bata bama kanta cikekken tarbiya ba bare ace shi"ta cikin glass din motar ya hango wata mata na tafiya da 'yarta,wani me keke ne yayo ta gefen 'yar ze bige cikin zafin nama matar tature 'yar tata gefe itakuma keken yagogeta a'kafa"sau'ka mekekan yayi yana bata hakuri anma ita baki 'daya hankalinta nakan 'yar ta tana duba ta koba taji rauniba bata damu dabige war da mai keken yai mataba.
"Hawayen dayaketa 'kulafacin suzubo tun jiya koze samu sau'kin ra'da'din da zuciyarsa kemasa sune suka zubo ayanzu batare daya shirya musuba sakamakon kallon soyayyan dake tsakanin 'da da Uwa seya tuna masa da baya anma shi haka tashi uwar tasanyawa idanunta ba'kin kwalli taza'bi karuwnci dason duniya fiye da sansa dana mahaifinsa ta gwammace tarabu da shi bayan batasan wani irin hali zekasance ba acikiba koyazama nagari ko akasin haka beda metaba kanta kawai tasani duk da soyayyan dake tsakanin 'da da uwa itakam babu wannan soyayya a tsakanin su.
Kafa'dansa da salman yadafane yasanya shi dawowa daga duniyar tunanin daya lula"saurin sanya hannunsa yayi yashare hawayen dake kan fuskarsa dan beson salman ya fahimtaci halin dayake ciki" mun iso salman yace dashi,bece komaiba yabu'de murfin motan yafita wayarsa yaciro ya dannawa Dr Auwal kira kasancewar Dr Auwal abokinsa ne tare sukayi primary d secondary seda suka kammala ne sukarabu anma duk dahaka basu bar zumunci ba lokaci lokaci in sun samu dama suna ziyartan junansu."yana zaune a office nasa yanayiwa aunty fadeela da zayya bayani kan Jahida da sudage mata dashan magani"wayarsa yashiga ruri ya dubawa yayi yaga inspector MD."afuwa yace da su aunty fadeela kafin ya'daga kiran,murmushi aunty fadeela tayi tace badamuwa"da murmushi afuskarsa yace Allah yatemaki inspector MD manyan 'kasa kunyi wuyar gani a'kasar kuna can border kuna kare mana rayukanmu da dukiyoyinmu" 'karamin tsaki MD yaja ganin Dr Auwal badena surutun zeyiba inyafara kaman wani maro'ki baya gajiya,ina cikin hospital naku inkagama surutun yana gama fa'din haka yadatse kiran dan kansa ba'karamin sarai mai yakeba.
"Murmushi Dr Auwal yayi yace ohhh mehali befasawa MD baze ta'ba canzawa ba"tun lokacin da aunty fadeela taji Dr Auwal ya ambaci MD taji bugun zuciyar ta ta'karu kiran sunan yatuna mata da baya" mi'kewa Dr Auwal yayi yace afuwan maa bari nashigo da friend nawa,murmushi tayi tace badamuwa.Martanin murmushin yamayar mata shima sannan yafice,yanafita wayarta tahau ruri tana 'dagawa taga uncle Kabeer se asannan fargaba yakamata tatuna dacewa bata fa'da masaba gashi tasan bakar masifar sa,kiran ne yayanke dan takasa 'dagawa sake kira yayi akaro nabiyu"Cikin rawan jiki ta'daga,assalamu alaikum tace dashi" batare daya amsa ba yace aina kuka kwana???
"Cikin rawan murya tace muna asibiti Jahida ce ba lafiya kuma lokacin da jikin yatashi bakanan shiyasa ban samu nasanar makababdan hankalinmu bejikinmu.batare daya amsa mata maganan nataba yace wani hospital kuke?? La'am tace dashi" Batare daya jira amsartaba yadatse kiran yana jan tsaki shashashu duk zanyi maganinku ya fa'da yana mebin wayar da mugun kallo tamkar sune agabansa motansa yashiga dede fitowan mubin nan yake sanar mai jahida ba lafiys ba 'bata lokaci yafada motar shima"Jonh drive yaja suka nufi la'am dake cikin unguwar tasu .
Dasauri aunty fadeela tami'ke ta cewa zayya inazuwa fita tayi tanufi room din da princess keciki dede lokacin da MD suka 'karaso 'dakin"kallon zayya Dr Auwal yayi yace ina Momy naki?? Murmushi tayi tace yanzu tafita taje dubo lovely na"Ok yace da ita yana zama"Wajen zama yanunawa MD da salman yace bismillah inspector batare daya tankasaba yazauna"kallonsa zayya tayi tagaishe cike da ladabi amsawa salman yayi yana murmushi shiko MD ko kallonta beyiba bare tasa ran amsawa batadamu dahakanba taciga da danna wayarta.
"Aunty fadeela nashiga 'dakin tatar da Jahida kwance talumshe idanunta kamar me bacci sede ba baccin ta keba,'karin ruwan dake hannunta ta kalla saura ka'dan ya'kare zama tayi daga gefen gadon tana kallon fuskar 'yar ta tacike da tausayin halin datake cike tarasa meke damunta dayasanya ta cikin wannan halin damuwar haryayi sanadiyyan kwanciyarta agadon asibiti." Cikin taushin lafazi aunty fadeela tace meyesa Jahida baki 'daukeni mazaunin uwa mahaifiya agarekiba? Shin meyesa baki 'daukeni maysayin dana 'daukeba?Shin meyesa baza ki fa'da min damuwar kiba? Shin Jahida kinsan waceceni awajenki?shin kinsan girmanki da matsayinki awajena?Shin kinsan yanda na'dauke ki ko 'dana bana tunanin zan 'kaunacesa tamkar ke."Dasauri Jahida tabu'de lumsassun idanunta Wanda tunshi gowan aunty fadeela takasa bu'desu saboda yanda kalamanta suka kashe ma gaba'daya ilahirin jikinta"anma kalma 'dayace tasanya ta bu'de idanunta batare data shiryawa hakanba tace daman aunty kinada 'da ne Wanda mu bamusaniba?? Se asannan talura da maganan dayafito daga bakinta cikin basarwa tace inanufin koda zanhaihu anan gaba bazan ta'ba son yaran dazan haifa tamkarkuba"yanzu fa'da min menene ainihin abinda led a mini Wanda kika kasa sanardani ina matsayin uwa agareki jigon rayuwarki"takama hannunta Wanda babu 'Karin ruwa acikin sa tace ke nake sauraro princess.
Cikin sanyin murya tace kiyi hakuri aunty hakika banida wata
uwa a gaba'daya fa'din duniyarnan wacce tafiki kace farin ciki na kin sona tankar ke kika haifeni haki ka aunty bani da bakin dazanyi godiya agareki saide addu'a domin samun irin ki sunyi wuya awannan zamanin damu keciki.....tiryan -tiryan tazayyanewa aunty fadeela yanda sukayi da uncle Kabeer takarashe hawaye na kwarara daga kyawawan idanunta.Ba'karamin tausaya mata aunty fadeela tayiba takuma sake tabbatarwa kanta uncle Kabeer kansa yakeso fiye da komai sede batanuna wa Jahida hakanba koda afuskane bare tafurta...Rarrashinta tashiga yi tana nusar da ita muhimmanci biyya ga iyaye,sede bawai hakan nanufin ta amince damaganan auren ba a'a tanade nuna mata muhimmancin sune.murmushin dabe wuce la'b'banta ba tayi tace insha Allah aunty zankasance me biyyayya agareku Ku matu'kar abinda zaku sanyani besa'bawa addinmu ba domin banida tamkarku.sosai aunty fadeela taji dadin kalaman jahida shafa kanta tayi tace Allah ya albarkanci rayuwarki yanaki 'ya'ya masu biyayya, dariya satanya tana rufe idanunta dan taji kunyar maganan"hancinta aunty fadeela talakace Mara kunyar karya sekace gaske.Zayya ce tayi sallama tashigo se kumbura 'karamin bakinta take kallon ta Jahida tayi taga yanda take tura baki murmushi tayi tace waya ta'baminke sweet sis?? Sake turo bakin gaba tayi tace,waye bandaku bayan kungudo kunbarni se hiranku kuketasha kinmanta dani.Dariya aunty fadeela da Jahida suka sanya jin rigiman zayya... Har sun bu'de baki da niyyar magana akaturo 'kofan 'dakin akashigo uncle Kabeer ne se mubin dake abayansa yana kyaf kyaf ta idanu tamkar kwarto"kujeran dake kusa da gadon uncle Kabeer yazauna yayinda mubin yazauna agefan gadon kusa da 'kafafunta.Cike da ladabi Jahida da zayya suka gaishesa.
"Amsawa yayi yana sakin murmushi mecike da ma'anoni kallon Jahida yayi ya langa'bar dakai ayimin afuwa princess nasan nayi lefi ya fa'da yana kokarin ciremata 'karin ruwan dake ahannunta kasancewar ya yakare"kokarin mi'kewa zaune take anma takasa dan batajin 'karfin jikinta.Mi'kewa yayi ya 'dagata hannayensa tari'ke cikin nata cikin sanyin muryanta tace aibazaka ta'ba lefi awajena ba uncle sede ma nina aikata lefi agareka dan Allah kayi hakuri insha Allah haka baze sake kasancewa ba nasan nayi kuskure"murmushin nasara yasaki yana rungumeta ajikinsa kanta yashafa yace ngd princess Allah yayi albarka" ameen ta amsa" tanajin sanyi naratsa zuciyar ta arayuwarta batasan taga tayi sanadiyyan bacin ran wani bare kuma iyayenta masu 'kaunarta.
"Sannu yajiki my love mubin yace da ita ya yana me sakarmata da murmushin datafi tsana atattare dashi badan yaci darajan uncle Kabeer dake wajen kallo be ishetaba bare yasamu arzikin gaisuwa"atakaice tace alhamdulillah tundaga haka bata sake tankasaba" tsakanin aunty fadeela da uncle Kabeer kuma harara ne da ta'daga kanta setaga yanabinta da mugun kallo hakan yasanya tayi 'kasa da kanta tana mamakin hali irin nasa.Haka suka cigaba da hirinsu cike da raha"suna cikin hiran ne akaturo 'kofan 'dakin juyawa sukayi bakin 'kofan baki 'dayansu danganin wake shigowa...
*_Vote comment and share_*
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
_Alhamdulillah alakulli halin ina taya 'daukakin al'umman musulmai barka da zagayowar babban sallah ya Allah ubangiji ya'amshi ibadun mu ya Allah yasa mudace da falalan dake cikin kwanaki goma na zul'hajji dasuka wuce ya Allah yabamu rabautan dake cikinsa ya Allah ubangiji yayafe mana kura kuran da muka aikata cikin sani dakuma rashin sani_ 👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
_Happy sallah my fan's ina fatan anyi sallah lafiya Allah ubangiji ya maimaita mana na ba'din ba'da'da inajiran nama layya na karnaji shiru fa_ 😃😃
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 29&30* 🖊️
________________________📖Rintse idanunta tayi tanajira taji sau'kan mari dan bata da kata'bus 'din dazata iya dakatar dashi anma setaji akasin haka."Kallonsa mubin yake cike da tsana yace cikarmin hannu kafin na illataka banza 'dan tasha kawai kana kallon matar mutane dayake kai 'dan akuya ne kazo kadanneta ko kunyar idanun mutane bakajiba cikin 'karfin hali yake maganan dan ba'karamin 'kwarjini MD yai masaba,cikar min hannu ya fa'da cike da gadara da nuna isa"warfar da hannu yayi kafin ya'ankara yasau'ke masa lafiyayyun mari Wanda ya 'dauke jinsa na wucen gadi juyawa yayi batare daya sake bi takansuba yayi wucewarsa.Cikin zafin nama mubin yami'ke yacikumo shi tabaya da niyyar kai masa duka"afusace yajuya dan yaga inbenunawa wannan 'karamin mara kunyar ainihinsaba baze shiga tetayinsa ba,duk da jikinsa ba 'karfi hakan behanashi kaima sa naushi abaki ba Wanda yayi sanadiyyan fashewan bakin mubin da hancinsa tamkar Wanda yayi karo da shanu"ihu yasanya yana ri'ke bakinsa dake fitar da jini jirine yaji yana Neman kaisa 'kar dafa bango yayi yajingina dashi yana fidda numfashin wahala.batare daya sake juyawa ba yayiwucewar sa yabar wajen, yana mejin takaicin zagin da mubin yamasa daga temako secin mutunci.
"Murmushi ne yakufce mata ganin yanda fuskar mubin ya kumbura tamkar Wanda yayi wani 'karamin accident" Cike da she'kiyanci ta tsugunna agabansa dan dama ba'karamin haushi yake bata gashi acikin sekonni anyi maganin rashin kunyar sa, dubi yanda yadawo abin tausayi kamar bashiba a gaskiya guy 'din ba'karamin burgeta yayiba yacika namiji,murmushi tayi tana Shafa fuskarta tasan badan shiba dayanzu fuskarsa Itama yadawo kalan na Mubin koma yafishi muni dan daya sauke mata wannan marin da se buzunta" 'kunshe dariyarta tayi tace ya Mubin meya kaika tarar ingarman namiji irin wannan inba ganganciba aikasan wannan ko afilin ya'ki zatinsa ka'dai ya Isa ya tsoratar da abokan gaba bare kai mata maza Wanda ba'abinda ka iya seci ka kwanta ta'karashe tana mefashewa da dariyan she'kiyanci"Mi'kewa tayi azabure saboda yanda yakawo mata mari,Dede lokacin da uncle Kabeer ya 'karaso wajen fuskarsa amurtu'ke tamkar be ta'ba dariya ba,shan jinjikinta tayi dan haka tatsaya agefe"aikuwa yana 'karasowa yayo kanta."Cike da bacin rai yake kallon ta ina kikaje tun 'dazun nake nemanki muna tafiya nane meki narasa saboda baki da mutunci idanma wani abin kike nema bazaki sanarmin ba insa akawo miki anma kawai sede nane meki narasa toh wannan yazama shine na farko kuma shine na'karshe dazaki sake yimin irin wannan sakarcin shasha sha kawai"se masifa yake tankar ze ari baki.Abin ba'karamin bawa Jahida mamaki ba dan be ta'ba yimata irin wannan fa'dan ba tunda suke tuni hawaye suka wanke mata fuska dur'kushewa tayi abisa gwiwowinta tafashe da kuka metsuma zuciya.
"Wani irin haushin uncle Kabeer Mubin keji dan yatsani ganin hawayen jahida anma dubi yanda yazo yasata agaba yake mata fa'da koganin halin datake ciki beyiba" haba Dady kabarta taji da'abinda ke damun ta mana shin darashin lafiyan dake damunta zataji kokuma da hargaginka??ya fa'da cikin hasala"Uncle Kabeer dabesan da mubin na wajen ba sejin maganan sa dayayi abazata,juyawa yayi daniyyan kaimasa mari shima dan ransa a'bace yake seyacikaro da fuskan Mubin dayayi wani dagaje-dagaje dashi.Dakatawa yayi yana me bin fuskar 'dan nasa da kallo,me wannan afuskar ka Mubin? Ya tambaya fuskarsa cike da mamaki,Shin mekafito yi anan ba'a cikin 'daki nabarkuba?....shiru Mubin yayi yana mebinsa da ido dan haryanzu haushin sa yakeji.tsawa yadaka masa yace badakai nake magana ba kayimin shiru.Ku nafito nema daban ganku kundawo ba kuma Dr yazo Neman ka shine nafito......tiryan tiryan ya zayyane wa Uncle Kabeer abinda yafaru.Takaici da haushi ne suka turnu'kewa uncle Kabeer wuya kamar shi ace wani yayiwa 'dan sa,afusace yajuya kan Jahida yace princess wani 'dan iskanne kina kallo yayiwa 'dana haka agaban idanki kuma akanki anma bakiyi yun'kurin da katar dashiba??Kukanta ne ya tsananta cikin muryan kuka tace Allah uncle bansan shiba nima kawai de....hannu ya'daga mata alaman beson jin komai"takaicin duniya ya ishesa ga kayansu da akaturo yana cikin hatsari taiyiwa yazo kokuma akama,gawani sabon takaicin abinda yatarar,'kwafa yayi yajuya yabar wajen afusace.Mi'kewa Mubin yayi ya isa inda take hannu yamika mata yace tashi mutafi princess, mugun kallo tawatsa masa tamaida kanta"kafa'da ya'daga alamun beda mesaba shima yamike yabi bayan uncle Kabeer"seda tayi kukanta me isanta kafin tami'ke jitayi tayi tuntu'be da wani abin tana dubawa taga wallet da kamar bazata 'daukaba sekuma ta tsugunna ta'dauka tana bu'dewa da ID card nasa tafara cin karo"tana ganin shedarshi tazama 'dan sanda tazare ido can kuma se murmushi yakufce mata tunawa da naushin da Mubin yasha tace ashede ba'a banza da 'karfi dakuma 'kwarjini ba"Mi'kewa tayi tanufi 'dakin"koda tashiga bata samu uncle Kabeer da Mubin ba"zayya ce ta'karaso wajen ta tari'ke hannunta anbamu sallah ma tace"Murmushi tayi kawai aunty fadeela ce ta'karaso wajen hannunta tari'ke suka fito Dr Auwal se tsokananta yake Murmushi kawai take batare data tankasaba harsuka shiga mota.
*****
Yana fita daga hospital din direct ofishinsu yanufa"parking yayi yafito yanufi office 'din commissioner direct,da sallama yashiga kana yasara masa yaimusu irin gaisuwan na 'yan san'da wajen zama commissioner yanuna masa yana Murmushi " zama yayi yamaida hankalin sa akansa"gyaran murya yayi yace munsamu labarin mugayen kayan da KB Cinnaka zeshigo dasu sun kusa isowa inason kayi duk yanda zakayi wajen ganin kayan basu Isa garesaba kana inaso kayima sa kamun talala yanda baze ta'ba ku'buta ba"mi'kewa MD yayi ya'kame yace yes Sir insha Allah bazamu basa damar Ku'buta'ba kuma dasannu zeshigo komarmu"Murmushi commissioner yayi yace nasan zaka iya MD shiyasa nake alfahari dakai inayimaka fatan alkhairi"Sara masa yayi sannan yafice daga office din datunani ta ina zefara yasan ha'duwansu da KB beze ta'ba yin kyauba.Dahaka ya Isa office nasa zama yayi yakifa kansa akan table tunani sunyi masa yawa ahalin yanzu Wanda zerarrashe shi yake nema kozeji sau'ki acikin zuciyarsa"kafa'darsa aka dafa yana 'dagowa yaga Akram,Sara masa yayi kana yazauna akujeran dake facing 'dinsa hannu yamika masa sukayi musa baha,yalla'bai lafiya kuwa naganka cikin wannan yanayin kowa ni abin yafaru ne??kai yagirgiza alamun bakomai kana yamaida kansa kan table 'din batare dayace dashi komaiba.
"Girgiza kai Akram yayi yana tunanin hali irin na megidansa kuma abokinsa zurfin cikinsa da rashin sabon sa yayi yawa duk yanda kuke dashi baza kata'ba jin ya fa'da maka damuwarsaba,Wanda aganin Akram hakan Sam bedaceba koba komai idan kafa'di damuwar ka a inda yadace za'abaka shawaran daya dace kuma yaimaka amfani anma barin damuwa acikin zuciya batare da kafada shine yake janyo maka matsala.Sake dafa kafadarsa yayi akaro nabiyu yace yalla'bai kayi hakuri idan nashiga hurumin dabe shafeniba anma dan Allah kayi hakuri shawaran dazan baka shine karage damuwar dake damun zuciyar ka domin tunani babu abinda yake haifarwa bayaga matsala dakuma damuwa.
'Dagowa MD yayi yace nagode da shawaranka, yana gama fa'din haka yami'ke haryakai bakin 'kofa yajuyo da kallonsa ga Akram yace kazauna akan shirinka akwai fitan da zumuyi akowani lokaci.Yana gama fa'din haka yafice direct motansa yashiga" gani yayi baki 'daya garin ya rufe hadari yaha'du ba'ki'k'kirin Asama kowani lokaci ze iya bada ruwa,Cikin sauri yatada motar yanufi gida dan beson ruwan yatare sa ahanya.
Ya na Isa gida Hong yayi megadi ya bu'de masa gate lokacin Har amfara yayyafi tare da iska me 'karfi, Cikin sauri yafita amotar kafin mayashiga sashen nasu Har ruwan yasau'ko da 'karfi dasauri yakara sa shiga sashen nasu direct 'dakin sa yanufa dan canza kaya"akunne yasamu wutar 'dakin abin yabasa mamaki anma daya tuna yabar abbu a'dakin se be kawo komai aransa ba yahau cire kayansa rigan yacire tare da dogon wando yarage dagashi se boxer da single.
Cikin san'da tafito daga inda ta'boye rungumesa tayi tabaya tasa kuka cike da tausayinsa arayuwarta tana mutuwar son MD Sansa acikin jininta yake"yanda take kukan ze tabbatar maka daga zuciyan ta yake fitowa cikin muryan kuka tace inada wowa Salma kesanar min kana asibiti hankali na ba'karamin tashi yayiba narasa meke min da'di araina nakira wayarka beshiga kuma bakadawo dawuriba baki 'daya hankalina yatashi ko abinci nakasa ci.Hannu yasanya yajanyota tagabansa,yana kallon kyakykyawar fuskarta balefi tanada nata kyawun dede gwargwado sede babu ko 'dogon Santa acikin zuciyarsa " tausayinta yakeji saboda yanda take mutuwar sansa danuna damuwarta akansa gashi harga Allah ba babu 'kwayar sonta acikin zuciyarsa anma zemata addu'a Allah yakawo mata miji nagari wanda yafisa tayi ta'aure."hannu yasanya yashare mata hawayen fuskarta kana yarungumeta akirjinsa yana bubbuga bayanta alaman rarrashi.
"Wani irin farin ciki takeji aranta mara misaltuwa hakika bazata ta'ba mancewa da rana irin tayauba"ranan da MD yanuna kulawarsa agareta tsawon shekara takwas be ta'ba martabata ba irin na yau ba,yau yakasance rana ta musamman acikin rayuwarta sake rungumesa tayi 'kam'kam ajikinta tana mesha'kan 'kam shin jikinsa tare da sanya hannu tana shafa faffa'dan 'kirjinsa Wanda yawadatu da yalwataccen gashi,cikin salonta tafara Shafa sa tana rikita masa jiki,da abubuwa masu wuyan fassarawa.Ganin abinda take yafara tasira akansa se yasanya hannu sa yacireta daga 'kirjinsa hannunta ya ri'ke suka zauna abakin bed 'din se kaucewa yake tana sake manne masa.kallon ta yayi ido cikin ido yace nagode da kulawarki"Murmushi tayi tana sake matse hannunta acikin nasa cikin salo"janye hannunsa yayi yace kije gobe zamuyi magana ya fa'da fuskarsa a'daure baka man farkoba.Shan jinin jikinta tayi dan haka tami'ke sum-sum tafita Dede lokacin da aka sake tsawa tare da wal'kiya me haske da gudu tadawo ta'fada kansa jikinta na rawa alamun tatsorata da tsawan sosai."Sake rungumeta yayi ajikinsa yana shafa bayanta,kasancewar sa mutum me tausayi, domin duk atunaninsa tsawan ne ya tsora tata"Murmushin samun nasara tayi tana sake 'kan'kameshi ajikinta.Hannu tasanya tafara yawo dashi asassan jikinsa cikin salonta"Sosai jikinsa yasake ya na amsan sa'konninta kasancewar gari yayi sanyi ga ruwa da akeshe'kawa.Hannunta tasanya takama nipple 'dinsa zuwa 'kasan maransa tana wasa dashi cike da 'kwarewa"burkito ta yayi yahaye samanta itakuma takoma 'kasansa, hannunsa yacusa cikin 'dan yalolon riganta yafara wasa da 'kana'nun breast 'dinta wanda basuda wani girma cikin 'kan'kanin lokaci yarikita ta da salonsa"so take ta ha'da bakinsa danata anma ya'ki bata daman haka,ganin beso yasanya ta ha'kura sukaci gaba da romance na junansu.Ahaka yasamu yayi realise,mi'kewa yayi yanufi toilet dan tsarkake jikinsa"cike da yau'ki tabi bayan sa tsawa yadaka mata baki da hankali ne zakibini toilet??? ya'fada fuskarsa amurtu'ke tamkar Wanda aka aikomasa da sa'kon mutuwa,fitar min a'daki, "sum sum tajuya tafita aranta tana tunanin cin mutunci irin na MD yagama moruwa da jikinta anma itace abin wula'kantawa awajensa." Dafe kai yayi cike da haushin kansa shin meke damunsa ne dahar she'dan ke rinjayarsa akan yarinyar nan...
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya_*
*PAGE 31&32*🖊️
_______________________📖Bayan yafito daga wanka system 'dinsa ya 'dauka yafara aiki, ya'dauki lokaci metsayi yanayi kana daga bisani yarufe yakwanta be jimaba bacci mai dadin gaske ya'daukesa."laila nafi ta tarasa yanda zatayi kasancewar sosai ake she'ka ruwan tamkar da bakin 'kwarya,shahada tayi tafita dagudu sashensu tanufa cikin rashin sa'a tanahawa tsep 'kafarta yamalkwa'de tafa'di 'kasa ihu tasanya Wanda badan ruwan da ake ba ba'abinda zehana tatashi jama'an gidan harma da ma'kwabta saboda 'karfin ihun nara,anma kasancewar sosai ake ruwan kuma duk jama'an gidan sunyi bacci hakan yasanya bawanda yajita" da 'kyar taja 'kafanta tana tafiya tana kuka dahaka ta Isa 'dakinta banda zafi ba abinda 'kafanta keyi.
Washe gari:da sallama yashiga 'dakin Abbu bayan yadawo daga sallan asuba"zaune yasameshi yana lazimi kusa dashi yazauna"barka da safiya Abbu na"da murmushi afuskarsa ya'amsa barkade mujahid ya 'karfin jikin.Da sau'ki Abbu"toh Allah ya kara afuwa ka dinga rage tunani aranka saboda yanayin aikin yana bu'katan nutsuwa da bincike kodan samun nasara,kayi kokari kacire duk wani damuwa aranka kowani bawa da kaddaransa tunkafin zuwansa duniya Allah ya kadarta maka kaddaranka shin meyesa baza ka karbi kaddaranka ba da hanu biyuba kana neman jayyaya da lamarin ubangiji ka dan wannan damuwar dake nunawa kana nuna kamar ubangiji beyi maka dede bane kokuma be iya tsara lamarinsa ba dole kaizaka yiwa kanka hukunci daya dace kana yin Abu tamkar Wanda bashida ilimin addini. sosai Abbu yayiwa mujahid nasiyya me ratsa jiki.Jikinsa ne yayi jin kalaman mahaifinsa nasa,kansa a'kasa yace nagode Abbu insha Allah zan kiyayaye kuma zanyi kokari inrage damuwa anma bani kesawa kaina damuwa ba damuwarce take zuwa aduk sanda taso sede zanyi kokari inga nadanne ta"murmushi Abbu yayi yace Allah yayi maka albarka yakuma albarkanci rayuwarka yabaka mata tagari wacce zata tarbiyan tarmaka da 'ya'yan ka"Ameen ya amsa.Hira suka ci gaba dayi irin na uba da 'da sunda'de suna hira Har lokacin aiki yayi mi'kewa MD yayi yace Abbu nizan wuce wajen aiki sena dawo"kallonsa Abbu yayi yace da wuri haka mujahid"eh akwai abinda zamuyi"toh Allah yakiyaye"Ameen ya amsa.
Yasa kai zefice daga 'dakin dede lokacin da salma tashigo kanta ta 'kuma masa anasa kan kasancewar ya 'dan ran'kofa ihu tasanya tanari'ke dakanta wayyo Allah na kaina wayyo Allah kaina taketa maimaitawa....harara yazabga mata ke banson sakarcin banza me hakan kina tafiya bakya kallon gabanki zakije kifasamin kai da wannan ran'kwalelen kan naki kamar giginya"ihu tasake sanyawa wlh ya MD banida 'katon kai Abbu zokaji yafasamin kai kuma yana cewa nice me 'katon Allah nibani da 'katon kai.Haushi da takaicine suka cika sa jin yanda take Abu kamar wata yarinya"Abbu ne yakara so wajen yana hararan mujahid yace me taimaka da safen nan kake zaluntarta? 'bata fuska yayi yace nibanyi mata komai ba sakalcine irin nata,hannunta Abbu yari'ke yace ya'akayi ne salma?? Abbu shine ya 'kuma min kai ta'fada tana hawaye dan zafi yake mata."Toh kiyi hakuri salmata cewar Abbu cikin rarrashi"tsawa MD yabuga mata mekika zo yi anan da safiyanan??.
Muryan ta na rawa tace daman aunty laila ce taji ciwo a'kafanta,kotashi takasayi shine bababa yace inzo insanar dakai kaje kadubata ko yarga'de ne ta'karashe muryanta barawa sosai dan tatsorata da tsawan dayayi mata"tsaki yabuga yasa kai zefice batare daya tanka mataba dan wannan ba matsalarsa bace sekace bamasu gyara seshi.Mujahid Abbu yakirasa,tsayawa yayi batare da yajuyaba"ina zakaje bayan kanajin abinda salma ta'fada baffanka ya aiko akira ka ba?? Sake 'daure fuska yayi yace Abbu lokacin aiki zewuce kuma inada abin yi me matukar muhimmanci.
'Bata fuska Abbu yayi yace wuce kaje kadubata,ya fa'da yana sake tam'ke fuska yasan inbeyi dagaske ba bazuwa zeyiba"badan yasoba yawuce fuuuu...kai Abbu ya girgiza yana tunanin hali irin na mujahid mur'da'd'den mutum ne me wuyar sha'ani yarasa ina yagado wannan halin nasa ace kullum mutum fuska atam'ke babu fara'a"waje salma tanema tazauna gaskiya Abbu bankomawa sashenmu harseya tafi ta'fada tana gyara kamanta kan kushion"Murmushi Abbu yayi batare dayace da ita 'kalaba.
Da sallama yashiga 'dakin Wanda be wuce saman la'b'bansaba inba ka Nada cikekken lafiyan kunne ba to hakika baza kaji ba"amsawa sukayi anma banda inna dake binsa dawani matsiyacin kallo cike da tsana"ina kwananku yagaishesu cikin jam'i,da fara'a afuskar bababa ya amsa sa'banin inna data 'daure fuska tamkar wacce aka aikowa da sa'kon mutuwar uwarta.Kallon laila dake wani lanlan gwa'bewa yayi yazabga mata harara,cikin rawan baki ta gaisheshi ko kallonta beyiba bare tasa ran ze amsa dan bakaramin haushin ta yakejiba"gyaran murya bababa yayi yace mujahid duba 'kafar laila da'alama tasamu tagar'de! Dan tunjiya da daddare abin yafaru gashi yanzu takasa tafiya sekuka take tayi" batare dayace komaiba ya tsugunna abakin gadon 'kafan Yakama yana 'dan matsawa 'kara tasanya tamkar wacce aka watsawa ruwan zafi"harara ya galla mata wallahi inbaki tsayaba zanrabu dake bazaki wasting time 'dina abanza ba I have something to do so its better ma ki tsays o I will leave you"am so sorry its hurting that's why ta'fada tears nazuba daga idanunta wai ko zeyi pitting nata"tsaki yaja tare dacewa its your problem daman who send you? Shiru tayi batare data tankasaba inbarenin hankali ba shifa yakoreta daga 'dakin sa anma yazauna yanaimata silly quation.
Kai bababa yagirgiza"yana mamakin hali irin na mujahid da laila,Allah yakara afuwa yace da laila barin 'dakin yayi batare daya sake cewa komaiba.yayinda inna tahakimce agefe 'daya tana kallonsu,Toh aise kifita a'dakin ko kinbi kintsare mutane da ido cewar laila tana hararan inna"Mi'kewa tayi tare dacewa iska na wahalar dame kayan kara Wanda kike dashi ma besan kinayiba shashasha wacce batasan ciwon kantaba tana gama fa'din hakan tayi waje afusace tana jin takaicin abinda laila ke mata.'kafan yaja dede kan targa'den seda yayi 'kara alaman yagyaru aikuwa ta 'kwalla 'kara are dafa'dawa kansa rungumesa tayi tana zillo ajikinsa"dasauri yajanyeta daga jikinsa yana Mi'kewa Gudun kartasa shi wani hali dan yalura da biyu take wani abin.
Ri'ke hannunsa tayi tace please stay with me am scared I can't seat alone"kallon banza yawatsa mata tare dacewa you dey crazy you mean nabar aikina because of your rubbish yanagama fa'din hakan yafinceke hannunsa tare daficewa,agaggauce yashiga 'dakinsa yashirya yafice batare daya sake bi takan kowaba" yana isa direct office 'dinsa yanufa,zama yayi ya'dauko file bu'dewa yayi yafara aiki, waya ya'dauka kira yayi bewuce maganan minti biyu yayiba yakashe"Akram ne yashigo hannun sa 'dauke dawasu file hannun yamika masa sukayi musabaha kana suka shiga tattaunawa akan aiki yanda zasu 'bullowa al'amarin.
_*****_
Dariya take 'kyal'kyalawa sosai tamkar batada wani Abu mai suna
damuwa" 'bata fuska zayya tayi tace pls lovely sis stop laugh at me ta'fada tana sake 'bata fuska you think abinda nake fa'da its joking ko?? tsagaita dariyan tayi tace wlh kinfiye abin da riyane.Shiru zayya tayi batace komai ba,hannunta Jahida tari'ke am so sorry if I hurt you bansakewa ta'fada cikin sanyin murya dan taga kaman ran zayya ya'baci.Murmushin 'karfin hali tayi tace tace its not what you think lovely sis inaji ajikina tamkar bazanyi nisan kwanan dazamu rayu tare bane inaji kamar zan tafi inbarki tanakaiwa nan setafashe da kuka tarasa meke damunta anma tun bayan dawowansu daga hospital haka take jin jikinta tamkar banata ba"Cike da tashin hankali Jahida ke kallonta jin kalaman dake fitowa daga bakin zayyan,mari ta 'dauketa dashi kana tarungume ta ajikinta bakida hankali ne zayya shin kinsan abinda kikecewa kuwa inkin mutu kibarni dawaye ke ka'dai nake gani inji da'di ke nake gani amatsayin mahaifanmu kece farin ciki na dan Allah kar wannan maganan yasake fitowa daga bakinki bazan iya juresa ba ta'karashe tana mesake fashewa da sabon kuka, Itama zayyan kuka take anrasa Wanda ze rarrashi wani acikin su.
"Turus aunty fadeela taja tatsaya tana kallon yanda suke kuka"Itama jitayi hawaye sun cika mata idanunta duk DA batasan me yasanya su kukanba" 'karasawa wajen tayi tare dacewa lafiyanku kuke irin wannan kukan kowani Abu akayi muku??? Tsagaita kukanta Jahida tayi tashiga zayyanewa aunty fadeela abinda zayya ta'fada mata tiryan-tiryan,salati aunty fadeela tasanya bakida hankali ne zayya kike irin wannan maganan" Murmushin 'karfin hali zayya tayi batare datace dasu komaiba anma ita tasan me takeji ajikinta."Nasiyya aunty fadeela tashiga yi musu seda ta sunsamu nutsuwa sunata dariya kafin tami'ke tafice"sede zayya 'karfin hali kawai take bawai dan tana jin jikintaba.
*****
Yau yarage saura 'kwana biyu auren Jahida da mubin"Shirye shirye ake sosai tamkar bikin 'ya'yan president dan yanda ake gudanarwa da hidindinmu" 'Bakaramin kudi uncle Kabeer yabaiwa aunty fadeela wanda za'ayiwa princess gyara"acewansa bikin 'ya'yan gata za'ayi dole naira tayi kuka."Ganinda gaske za'ayi bikin baza'afasaba yasanya aunty fadeela watsar da makaman ya'kinta kan ganin anfasa auren"sosai ta dage wajen ganin ta gyara 'yar tata ba'karamin shirya Jahida aunty fadeela keyiba ciki da waje maganin mata masu kyau da inganci take ha'da mata, dasu dilka da kayan gyaran jiki,cikin kwanaki ka'dan jahida tayi fresh da ita tamkar jarumar Bollywood mesuna sanaya Irani Na cikin film 'din strange love"sosai kyanta da 'kuruciyanta yasake futowa 'kirjinta sun sake cika tankar zasufashe,jikinta nafitar dawani sihir taccen 'kamshi me rikita hankalin lafiyayyen 'da namiji. sede daka kalli fuskarta zakasan bata farin ciki da auren komai tanayinsa cikin 'karfin hali da dauriya ne domin batason nuna gazawanta kokuma kin biyayya akan auren."
Zaune take a bedroom nata cikin shigarta kaman koyaushe half gownt ba'ki me hannu 'daya kanta babu kitso kasancewar gashinta irin me santsinnan ne koda anyi mata kitsi warware yake bare kuma yanzu dayasake shan gyara"tayi kyau tankar kasaceta ka gudu,game take buga awayarta na polar sprint taji anrungumeta baya kasancewar tabawa 'kofan baya"ahankali yajuya danganin kowaye mubin tagani yana 'kokarin cusa hannunsa cikin tigarta....
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
*PAGE 33&34* 🖊️
_______________________📖Afusace tajuya daniyyan 'dauke sa damari"hakan ne yabasa daman danneta a'kasansa yana bin chest 'dinta da wani shu'umin kallo bakinta datake motsawa wajen surfa masa zagi yake bi da kallo gashi yasake mata nauyinsa baki 'daya a jikinta saboda ba'kin mugunta irin tasa.Ka 'daga ni kafin na illataka wallahi ta fa'da da kyar saboda yanda yasake mata nauyinsa Allah ya Isa na mugu kawai ta'fada hawaye na zuba daga kyawawan idanunta"hannu ya cusa Cikin riganta lumshe ido yayi saboda taushin breast 'dinta hannunsa har zamewa yake akai saboda santsin skin nata tamkar na jarirai dan ba'karamin gyara tashaba.Ihu tasanya tana turesa dan duk sanda zesanya hannu ajikinta jitake tamkar an watsa mata ruwan zafi a jikinta.Dede lokacin da aunty fadeela tashigo 'dakin dan kawo mata tsumi,Cike da 'bacin rai dakuma mamaki take kallonsa ganin yanda suke cin uban kokawa da Jahida yana 'ko'karin kissing nata ita kuma ta'ki basa dama"Sau'kan marin dayaji akuncinsa ne yadawo dashi hayyacinsa sau'ka yayi daga gadon yana tam'ke fuska"cike da 'bacin rai aunty fadeela ke kallonsa tace Ashe bakada mutunci bansaniba rashin hankalin ka haryakai haka yarin dake shirin zama matarka kake kokarin rapping?? ta'karashe maganan cikin hargagi da tsantsar bakin cikin abinda idanunta suka gani.
Dagudu Jahida tazo tarungume aunty fadeela, cikin muryan kuka tace aunty yanzu wannan yadace dazama miji agareni kuma uban 'ya'yana?? ance kanemawa 'ya'yan ka uba nagari anma Sam wannan bedace dazama uba nagari awajen 'yayana ba kuma miji agareni dan Allah Aunty ina rokon ku kada Ku auramin shi wallahi bana sonshi,shima baisona jikina kawai yake bu'kata kigani fa aunty badan kinzoba mekike tunanin zefaru??ta'karashe tana mefashewa da sabon kuka da ka kalli yanda take kukan kasan daga zuciyanta yake fitowa zuciyar ta ba'karamin ra'da'di yake mataba aduk sanda ta tuna da mugayen halayyarsa.
"Hannu aunty fadeela ta 'daga akaro na biyu tasau'ke masa mari"Dafe kuncinsa yayi yana binta da mugun kallo,ga takaicin tazo takatse masa jin da'di gakuma tsaraban mari.Afusace ya 'dago kansa yana binsu dawani matsiyacin kallo" 'kwafa yayi kana yace duk wani ba'kin Cikin ki da hassa danki akanki ze 'kara ni Mubin nafi 'karfin ki kuma wannan auren ko mutuwa Jahida tayi to ina mesanar dake se'an 'daurashi da gawarta,tun ba yauba nasan ba'kaunata kikeba,kina zaune da mahaifina anma kina ha'intarsa"toh duk abinda kike yi kamar akunnesa dan sena sanar dashi ya'karashe yana mai nunata da 'dan yatsansa tamkar Wanda yake magana da tsaransa"Kana yajuyo da kallonsa kan Jahida dake lafe jikin aunty fadeela,yana bin sassan jikinta dawani shu'umin kallo me cike da zallan shawa'a" idanunsa ya 'kan'kance,kaida kaga yanda ya'kan'kance idanunsa kasan zallan rashin mutunci ze shuka"kikace kar ayi auren mu ko?? Atemakeki kar aha'dani dake??,baki yalashe yanabin dukiyar fulaninta da kallo,kisani jibi iwar haka kina matsayin matata kuma dole in mori wannan kayan da'din ya fa'da yana pointing din 'kirjinta da hips nata,hannu yakai ze Shafa saman boobs nata cike da isgilanci.
"afusace aunty fadeela ta 'daga hannu daniyyan sake kai masa mari saboda ganin rashin 'da'an nasa yayi yawa" Hannunta yari'ke yana binta dawani matsiyacin kallo me cike da zallan tsana da wula'kancin.Karki kuskura kice zakiyi gangancin sake 'daura hannunki akai na inbahaka ba zakiyi danasani arayuwarki"juya kawai wacce batasan darajar 'ya'yaba da kin haifa natabbata zakisan darajansu mara......Sau'kan marin dayaji afuskarsa ne yahanashi kasa 'karasa abinda yayi niyyar fa'da "Kallonsa Jahida keyi cike da tsana dakuma 'kyama wani 'kas'kantaccen kallo take aikamasa dashi,duk inda akayi maka wannan kallon kasan an 'kas'kantar dakai.Seyau nasake tabbatar wa kaina cewa kai'din dabba ne ko acikin dabbobi mubin kai da banne nayi danasanin sanin ka arayuwa ta nayi ba'kinciki dazan kasance mata agareka hakika badan darajan uncle ba yau dana raba duk wata dangartakan dake tsakanin mu,hawayen fuskarta tashare tace kasanya daga randa nashigo gidan ka amatsayin matarka daga wannan ranan kayi sallama da farin ciki sannan ka kulla abota da ba'kin ciki"tana gama fa'din hakan taja hannunsa waje tawurgasa sannan tamaida 'kofan tarufe" Juyowa tayi tadawo wajen Aunty fadeela,da tunsanda Mubin ya zazzaga mata rashin mutunci takasa magana koda motsawa daga wajen.hannunta tari'ke acikin nata"Cikin sanyin murya tace dan Allah Aunty kiyi hakuri duk abinda yafaru nice sanadi"Murmushin 'karfin hali tayi tace bakomai my princess sannan badan ke Mubin yaimin hakaba so pls banso kisa damuwa aranki,gacan tsumin ki jeki 'dauka kisha"tanagama fa'din haka tami'ke ki tabbatar kafin indawo kinshaye fita tayi batare datajira jin abinda zataceba"Da kallo Jahida tabi bayanta cike da 'kaunar ta aranta hakika halayyan aunty fadeela abin koyine.
Aunty fadeela nashiga 'dakinta tafashe dakuka me tsuma zuciya Cike da tausayin kanta yau cin mutunci da Mubin yamata yatuna mata dabaya yau ita ake yiwa gorin haihuwa?? Ta tambayi kanta ya Allah kada kajarabcemu da abinda bazamu iyaba ta'fada hawaye nasake zuba daga idanunta "Mi'kewa tayi taje tabu'de sif din kayanta wani hoto dake 'kasan kayanta ta'dauko gefen gadonta tazauna tana me 'kurawa hoton idanu yayinda hawaye kesake kwaranya daga idanunta fuskarsa yaron dake kan hoton take shafawa Allah ya albarkanci rayuwarka yaraba ka da sharrin makiya Allah ya dauwamar da farin ciki arayuwarka aduk inda kake ta'fada tana rungume hoton akirjinta." Zayya da tun'dazun take tsaye akanta batasan da shigowar taba,kallonta take cike da tausayin ta tasan akwai abinda take 'boye musu"kafa'darta tadafa,azubure aunty fadeela ta'dago saurin boye hoton tayi abayanta tana goge hawayen fuskarta, kece zayya ta'fada tana kokarin 'boye damuwarta"Zama zayya tayi akusa da ita kana tari'ke hannayenta cikin nata aunty na wannan bashine karo nafarko danafara ganin ki a wannan halinba anma duk sanda kikaganni seki 'boye damuwar ki ina rokinki dan Allah inkin 'dauke mu mazaunin 'ya'yan ki tamkar yanda muka 'daukeki amazaunin uwa wacce ta tsugunna tahaifemu to ina mero'konki dakisanar dani damuwar kiganinki acikin wannan halin yanasanyani cikin tashin hankali.
Murmushi tayi tanashafa kan zayya bani da kamarku insha Allah zan fa'da miki sirrina anma inaso yazama sirri atsakaninmu"kai zayya ta gya'da alamun toh"zama aunty fadeela ta gyara tace wannan yaron dakike gani ta'dago mata hoton 'danane!!Azabure zayya take kallonta cike da al'ajabi, 'danki fa??kai aunty fadeela tagirgiza mata alaman tabbatarwa"kana tace zayya labarine me tsawon kana cike da sar'ka'kiya,gabaki 'daya mamaki da al'ajabi yasa zayya takasa magana .....har ta bu'de baki daniyyan magana wayarta tahau ruri uncle Kabeer tagani akan screen din yana yawo"Se asannan tatuna dacewar shiya aikota ta'dauka masa agogansa akan mirror n aunty fadeela"Mi'kewa tayi dasauri tana cewa aunty inazuwa uncle ya aikoni bari naje nadawo"dasauri tafita,hartafita tajuyo da kallonta kan aunty fadeela tasakar mata Murmushi aunty kiyafemin koda nayi miki wani Abu a rashin sani,dawowa tayi dagudu tarungume aunty fadeela, kana tasaketa tafuce batare data sake cewa da ita komaiba "Cike da mamaki aunty fadeela kee kallonta haka kawai taji jikinta yayi sanyi.
Tana fita direct 'dakin lovely ta tanufa amaimakon taje kaiwa uncle kabeer sa'kon sa kamar yanda tayi niyya " da sallama tashiga dakin halin da tatarda aunty fadeela shitatarar da Jahida,zaune take tana rasgan kuka ta ha'da kai da gwiwa"Cike da tausayin 'yar uwarta ta takarasa kusa da ita kafadan ta tadafa.Ahankali Jahida ta'dago fuskarta dake cike da hawaye tazubasu akan 'yar uwar tata"zama tayi agefenta tana hango damuwa dakuma tashin hankali aciki 'kwayar idanun nata,Hannu tasanya tafara share mata hawayen dake zubowa daga idanunta tana gogewa wasu nasake zubowa"Rungumeta tayi ajikinta tana bubbuga bayanta alamun rarrashi,sun'dauki lokaci me tsayi ahaka seda taga tasamu nutsuwa tadena kukan tajanyeta daga jikinta"hannayenta tari'ke acikin nata.lovely na kiyi hakuri ki amshi kaddaranki kisanya aranki cewa aurenki da ya Mubin kaddarace wacce tariga fata"dan Allah ina me rokon alfarma awajenki dakizauna dakowa lafiya sannan kiyiwa Yaya mubin biyayya kodan halaccin da mahaifinsa yayimana"Nasiyya sosai zayya tayi wa Jahida tareda kalaman dasuka sanyata sake zubar da hawaye.
Cikin muryan kuka tace zayya meyesa kikeson yin kalaman dazasu tarwatsamin farin ciki na shin meyesa kikeson kawo maganan mutuwa a irin wannan lokaci,nasan mutuwa doloce anma se lokacin ka yayi saboda haka banason insake jin wannan maganan daga bakinki. Murmushi zayya tayi tace lovely bana tunanin zanyi tsawon kwana arayuwata sannan dan Allah ina merokonki ko bayan raina kada kimanta dani sannan...... Hannu Jahida ta'daga mata afusace tace tashi kibarmin 'dakina bana bu'katan ganin ki tunda irin kalaman dazakidinga fa'da min kenan masubarazanan yankewar duk wani farin ciki na.
Mi'kewa zayya tayi tarungume ta Peck tayi mata akuncinta kiyafemin lovely na inharna 'bata miki anma kisani gaskiya nafada miki tana gama fa'din haka tafice a'dakin batare datajira me Jahida zatace da itaba.tana fita direct sashen uncle Kabeer tanufa duk jikinta asanyaye."da kallo Jahida tabi bayanta duk jikinta yayi sanyi kuma tayi danasanin cewa da tayi tafita,zama tayi tazabga tagumi tana tunanin halin rayuwa.
Da sallama tashiga 'dakin uncle Kabeer shiru ba'a amsaba hakan ne yasanya ta nufan bedroom dinsa direct... Gumine yasoma yanko mata ajikinta jin kalaman dake fita daga bakin uncle Kabeer,wayar hannunta ne yazame yafadi a'kasa jikake tassss" abinda yajanyo hankalin uncle Kabeer kenan daga wayar dayake azabure yajuyo,mutuwar tsaye yayi ganin zayya atsaye tana binsa da kallo tamkar wacce taga sabon halitta,jarumta ya aro yayo kanta gadan-gadan......
_Vote comment and share_
*ESHAA CE~*🤙🏻
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
_Wannan page din nakine besty na Allah ubangiji ya albarkanci rayuwar aurenki Allah yabada zuri'a 'dayyiba yabaki 'ya'ya nagari masu albarkanci next year muzo musha suna fatan alkhairi besty maryam and mubarak_ 💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻
_Not ederting_
*PAGE 35&36*🖊️
_______________________📖Wani irin jirine taji Yana barazanan kaita 'kasa sakamakon abinda kunnuwanta suka jiyemata.Takasa tabbatarwa da kanta shin mafarki take kokuma azahirine"innalillahi wainna ilaihi raji'un shine kalmar datake iya maimaitawa domin harshenta ba'karamin nauyi yamata ba wajen sarrafa magana,kukane yakufce mata me cike da tsantsan tsanar uncle kabeer,zamewa tayi tazauna awajen Tana wani irin kuka me ratsa zuciyar duk wani Mai imani, kukane irin wanda yake fitowa daga zuciyar wanda aka zalunta aka kuma zambacesa,kana Kuma beyi zaton hakan daga Wanda yayi zaluncinba, Uncle kabeer tafa'di sunan cikin ranta meyesa zakayi mana haka shin me mahaifinmu yaimaka daya cancanci irin wannan sakamakon daga gareka me aunty jahida taimaka daka keson kasheta Ashe duk soyyayyar dayake nuna mata ba gaskiya bace?? Batada mebata amsa dole ta ha'diye kukanta zuciyarta nameyi mata zafi.
"Nufo kanta yayi gadan-gadan"dasauri ta tattaro duk sauran 'karfinta tamike tsaye tana kallonsa da rinannun idanunta Wanda suka rine da tsan-tsar tsanarsa,Cikin muryan ta da befita saboda kukan datasha, tace karkayarda kata'bani da wa'annan hannayan naka Uncle natsaneka natsaneka"Allah baze ta'ba yafe makaba abisa zalincin da kayi mana Kuma da sannu zaka girbe abinda kashuka domin Allah ba'azzalimin bawan sabane"Kai ba mutum bane uncle,domin mutum Mai hankali da tunani baze ta'ba aikata irin abinda ka aikataba shin rayuwar ma nawa take da harzakafifita duniyarka fiye da lahira??Shin meya rinjayake acikin wannan rayuwar da har ka za'bi cin amanar mutanen dasuka 'dauki dukkanin yardansu da amanarsu suka dan'ka maka?? Tafa'da cikin 'karaji Wanda batata'ba amfani dashi wajen magana ba kasancewarta me sanyi yayinda ta tsaresa da idanunta tanabinsa da 'kas'kancen kallo mecike da tsana dakuma 'kiyayya Kai ko acikin d.....
Wani gigitaccecen Mari yasakar mata"Wanda yayi sanadiyyan 'daukewan jinta da ganinta nawucen gadi kana yasa takasa 'karasa maganan datayi niyya"Wani shu'umin murmushi yayi yace hakika yau kin 'debo ruwan dafa kanki yarinya shin me mahaifanki suka samu daga gareni bare ke 'karamar alhaki yau zakiyi danasanin sanina arayuwarki.dafe kuncinta tayi tana wani irin kuka me tsuma zuciya,Allah ya isa bazan ta'ba yafemaka ba abisa zalincin daka aikata mana.
Wani mahaukacin dariya yashe'ke dashi,kaman baze tsagaitaba seda ya'dauki kusan minti uku kafin yatsagaita"Murtu'ke fuska yayi tamkar bashi ke dariya yanzuba,kafin ta'ankara yaciro wani abu daga aljihunsa kamar powder yawatsa mata afuska,atake tafara ganin jiri na'dibanta kafin wani mintuna tadena gane komai.
"Ahankali tafara bu'de idanunta dasuka yimata nauyi,tamkar banata ba"akan uncle kabeer tasau'ke idanunta dayake tsaye akanta,ahankali tatashi daga kwancen datake tazauna tanabin wajen da kallo tunda take bata ta'ba kallon irin wajenba,kanta ta'daga Tana kallon ruwan dake wajen dakuma wani 'katon keji sewasu takarke Wanda bata iya tantance komenene ba,sake maida idanunta kan ruwan tayi tana kallo setaga yajuye mata da kalan da 'dazun yake,kallon ikon Allah take tsorone yafara kamata ganin ruwan yafara komawa red colour sannan kamanninta nafitowa acikin ruwa"Azabure tamike tana neman hanyar guduwa.wani shu'umin dariya uncle kabeer yashe'ke dashi kafin yace zayya kinyi gangancin shiga hurumin da banakiba kinsan sunan wajen ihun ka banza,kuka tafashe dashi tanacewa uncle kar kayi haka agaremu bamu cancanci butulci agareka ba naro'keka kada kacutar damu.
Ko kallonta beyiba yajuya yashiga wani 'daki awajen ya 'dauki lokaci kafin yafito"Dan harma ta tafara fidda rai akan cewa zefito taduba sama ko 'kasa hanyar dazata tseratar da kanta anma ko alaman hanya bata ganiba"Tana cikin tunani taji alanan tsayuwar mutum akanta tana 'daga Kai tagansa cikin wata shigar da tafirgitar da ita."Jan rigace jajawur tamkar jini daga gaban rigan hoton 'kwaran gwal ne☠️👹me matu'kar furgitarwa,daga bayan rigan Yana da tsawo har 'kasa yakeja daga gaban rigan kuwa a'dangale yake sewando mekaman fatari shima jane,fuskarsa anyimata wani kalan ado irin na matsafa yayinda ya ranba'da wani Jan abu acikin idanunsa tamkar 'kwalli gabaki 'dayansa yafita acikin siffansa da kamannin sa" direct bakin ruwan yanufa haryanzu ruwan yana kamanninsa ja dakuma siffar zayya acikinta"Wasu addu'o'in matsafa yafarayi acikinta,wani 'katon abune yafara tasowa acikin ruwan Wanda girmansa yafi 'karfin ace acikin wannan ruwan yake,seda abin yagama fitowa baki 'daya kafin yadakata da surkullen dayake.
Wani irin tsorone yakamata,tafirgita matu'ka daganin wannan halittan banda kyarma ba abinda kejikinta keyi gumine yake karyo mata tunsanda tayi arba da wannan mummunan halittan.Nufo kanta yayi tana ganinsa tatashi dagudu tanaja da baya Kai take girgiza masa tana kuka cikin rawan murya tace dan Allah uncle karkayimin haka tafa'da tana ha'de hannayenta waje 'daya alaman ro'ko."Be saurari magiyan datake masaba yafin ciko hannunta da 'karfin tsiya "turjewa take yana janta da 'karfin gaske.
"Cikin muryan kuka tace wallahi Allah baze barkaba uncle ha'ki'ka kaci amanan yarda da amana kazambace mu bayan munyarda dakai mun 'dauki dukkan yarda da amanarmu mun dan'ka maka anma ka ha'incemu da sannu Allah zemana sakayya abisa zalincin daka mana."Wata mahaukaciyar dariya ya she'ke dashi akaro na barkatai yafinciko hannunta da 'karfi yace inkinje can kayiwa iyayenki bayani kafin na aiko yayarki ta tardaku seku tanadar mata da waje kafin zuwanta yanagama fa'din haka yawurgata kan 'katuwar kadan na"baki 'katuwar kadan tabu'de datse ta tayi atsakanin bakin ta kamannin kadan nasake riki'dewa kalan na zayya.
Hawayen azaba take futarwa tana furta kalman innalillahi wainna ilaihi raji'un,tare da kalman shahada takai kusan awa 'daya abakin kadan kafin ya amayar da ita jikinta yayi fari sal alaman babu jini ko ka'dan atattare da ita cikin ruwan 'katuwar kadan takoma yayinda ruwan yariki'de tamkar jini.Yana ganin haka yabushe dawata mahaukaciyar dariya yace saura ke jahidaaaaaa,yakira sunan da 'karfin gaske tamkar ze tsaga gidan" 'Dakin daya shiga da farko nan yakoma yacanza shigarsa kana ya gyara fuskarsa anan wajen yabar gawanta yayi ficewarsa"tahanyar dayashigo tanan yafita yana fitowa ya aunty fadeela nashiga.
Duburburcewa yayi yafara kame-kame"kallon tuhuma aunty fadeela kebinsa dashi dakagansa kasan babu alamun gaskiya atattare dashi"Yaushe kikashigo tuntuni nake Kiran wayarki beshiga,ya fa'di hakanne saboda rasa abin cewa"batare databi takan tambayar dayai mataba tace dashi Ina zayya??kusan awa biyu kenan nike nemanta bangantaba tun time da takawo maka agogonka"Zazzare ido yafara yanacewa wace irin tambayar banzace wannan kikeyimin,yafada cikin borin kunya.Kallonsa kawai take Dan baki 'daya alamunsa sun nuna rashin gaskiya atattare dashi"batare da ta tankasaba tasakai tafice aranta tana addu'ar Allah yasa bawani makircin ya kulla ba ganin duk yanda yawani duburburce,domin hausawa sunce mara gaskiya ko aruwa gumi yake"Yana ganin tafita yasau'ke ajiyar zuciya wayarsa ya'dauka Kira yayi magana yayi wanda bewuce minti uku ba kana yadatse layin Yana murmushin samun nasara.
Aunty fadeela nafita tanufi 'dakin jahida ko zayya nacan, tana shiga dede lokacin da jahida tafarka daga bacci amatukar razane zayaaaaaa...takira sunan da 'karfin gaske"dasauri aunty fadeela ta isa bedroom din cike da damuwa take tambayar ta lafiya?? Kuka tafashe dashi tanacewa aunty Ina zayya yanzu nayi mafarki da ita tana cikin mawuyacin hali temakona take nema Dan Allah inatake aunty takarashe Tana mesake fashewa da sabon kuka har jikinta rawa yake."rasss haka aunty fadeela taji zuciyarta yabuga"jarumta ta'aro tace karkidamu princess insha Allah tana cikin 'koshin lafiya may be bakiyi addu'a bane dazaki kwanta anma karki damu ba abinda zesameta da yardan Allah,rarrashinta aunty fadeela taitayi da 'kyar tasamu tayi shiru se ajiyan zuciya datake ja.
Kallon aunty fadeela tayi tace toh yanzu ina zayyan take"sosai 'kirjin aunty fadeela yabuga haka kawai takejin tsinkewar zuciya tare da fargaba me tsakanin gaske"jarumta ta aro ganin yanda jahida kejan zuciya tace may be tana bacci bari indubota tana gama fa'din haka tafice daga dakin.
Direct dakin uncle kabeer tanufa,tana shiga yana shirin fitowa"lafiya yatambaye ta Yana Murtu'ke fuska tamkar Wanda aka aikowa da sa'kon mutuwa,batadamu dayanayinsa ba tasanar da abinda yakawota"sake hada fuska yayi tace to zayyan yarinyace da za ace ba'aganta tukunnana kinduba 'dakinta?eh naduba duk 'dakunan bata ciki"Kai ya jinjina sannan yafita compound din gidan duk ma'aikatan gidan yatara yace suzagaye cikin gidan aduba ta"bazuwa sukayi ta ko Ina ananemanta.
Abu kamar wasa har magriba ba zayya ba alamanta hankalin aunty fadeela da jahida inyayi dubu to yatashi"banda kuka ba'abinda jahida keyi itama aunty fadeela dauriyace kawai."Bayan an idar da sallan isha'i uncle kabeer da aunty fadeela suka nufi police tashion dankai report"dakyar jahida tayadda tazauna agidan dancewa tayi seta bisu.
Motar MD nafita daga harabar station din nasu uncle kabeer nashiga,direct office na commissioner yanufa kasancewar sa me matsayi agari,sosai commissioner yayi mamaki da ganin Kb Cinnaka a office din nasa sede be nuna hakanba"wajen zama yanuna musu bayan sungaisane uncle kabeer kesanar masa da'abinda ketafe dasu"Kai commissioner yajinjins Yana rubuta statement dinsu"bayan yagama yace inshs Allah gobe da safe za'afara bincike akai.Godiya suka masa sannan sukatafi.
******
_WASHE GARI_
_Dan Allah kuyi hakuri jina da kukayi kwana biyu shiru nayi tafiyane shagalin biki gashi wajen ba network me kyau Dan Allah kukara hakuri insha Allah da'angama nadawo gida zaku najina akai akai._
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 37&38*
_______________________📖Washe gari: Gaba 'daya ahalin gidan Uncle kabeer basu rintsaba yanda sukaga dare haka sukaga rana sa'banin uncle kabeer dayasha baccinsa harda minshari"jahida taci kuka har ta 'koshi idanunta sunyi luhu luhu dasu tamkar banata ba.hakama 'bangaren aunty fadeela dasauran masu aikin gidan kowa na alhinin Ina zayya tashiga kasancewar ansan babu inda suke zuwa,Koda zasu fita drive ke kaisu,sanin hakanne yatayar musu da hankali sosai.
Da wuri yatashi yayi wanka agurguje yaha'da tea yasha shiryawa yayi agaggauce kasancewar tun daren jiya commissioner yakirasa kan wani case daya 'daurasa akan aikin binciken kasancewar sanin 'kwazonsa akai.
'Dakin abbu yashiga da sallama"zaune yasameshi Yana lazimi kamar kullum"Da murmushi ya'dago fuskarsa Yana amsa sallamansa,'karasowa yayi kusada kafansa yazauna.Cike da biyayya yagaida mahaifinsa yana tambayar lafiyarsa yayinda ya'daura hannunsa akan sandan guragun mahaifinnasa yanajuyawa,cikin maganarsa kamar Wanda aka tilasta wa yace abbu yakamata acanza wannan 'kafar tafiyyan naka ta tsufa baze nayimaka tafiya da da'diba ithink canzawan yafi"Amsawa abbu yayi da murmushi afuskarsa akaro nabiyu yanajin 'kaunar tilon 'dan nasa naratsa sa"toh Allah ubangiji ya albarkanci rayuwar ka yabaka abikiyar Zama tagari wacce zatakula dakai dakuma tarbiyan 'ya'yanka.
Ameen ya amsa"besan meyesa akullum addu'ar abbu bewuce akan mace tagari,hmm shikam baya tunanin cewa akwai mace tagari ayanzu domin duk yatsanesu yakuma tsani halayyarsu domin duk mayaudarane Kuma maha'inta ba abinda sukasani face su musguna maka kana suhanaka duk wata mafirinciki da walwalarka"shikam atsarin rayuwar sa mata basuda wani amfani domin dasu da babu duk 'daya suke yana tausayawa mazan da suke wahalar da kansu akan soyayyar mata"Dan shi be yadda dawata soyyayya ba tsakanin mace da namiji damaza zasu fahimta dasun dena yadda da duk wata 'ya mace,domin baki 'dayansu mayaudarane.
"Ganin tunanin yayi yawane yasanya abbu dafa kafa'darsa cike da rarrashi domin yasan meyake sanyasa cikin damuwa baze wuce tunanin mahaifiyarsa ba,aduk lokacin daza'ayi masa zancen mace tagari seya tuno datasa mahaifiyar.
"Cikin maganarsa kaman koyaushe yace Abbu nizan wuce aiki,Shafa kansa abbu yayi yace Allah ya'albarkanci rayuwar ka yakuma baka nasara akan aikin"Akullum nasiyyata agareka shine kari'ke gaskiya da ama'ana acikin al'amuranka kada kazamto mesan zuciya,kokuma wulakanta mutane saboda kana da ikon hukunci ahannunka bakasan baiwan da Allah yayi musuba nahoreka dakaji tsoron Allah acikin al'amuranka.kansa a'kasa yace insha Allah abbu zankiyaye nagode da addu'arka yana gama fa'din hakan yafice...murmushi abbu yayi yaname sakejin 'kaunar 'dan nasa naratsasa.
Direct Yana fita parking space yanufa cikin shigar uniform nasa dake 'kara masa kyau da 'kwarjini,motarsa ya bu'de yashiga 'kira'a yakunna cikin suratul Yusuf,dahaka ya isa,Yana zuwa office nasa yafara nufa seda yarage wasu ayyukan dake gabansa kana yamike yanufi office na commissioner"Hoton yarinyar da statemt din daya 'dauka commissioner ya Mika masa,abisa yanda nayaba da 'kwazon aikinka yasanya kowani irin aiki nikesanya akai Dan inada ya'kinin cewa inshs Allah baza kabani kunya ba"Idanunsa ya'dago masu firgitar da ma'kiya yace,cikin muryan sa tamkar Wanda aka tilastawa yallabai ai wannan mutumin shine Wanda case 'dinsa ke hannunmu ko?yafa'da da alamun mamaki sede benuna mamakinsa afiliba.
Murmushi commissioner yayi masu cike da ma'amoni masu yawa yace 'kwarai kuwa Mujahid"akwai manufofin daya sanyani amsan wannan case 'din batare da wani jayayyaba,gyara Zama MD yayi yayi Yana jiran Jin manufan daze sanyasu sauraron wannan 'dan ta'addan da yaso har office anma ba'aka masaba.Murmushi commissioner yayi danya lura da MD Sam beyi na'am da kar'ban case 'din dayayiba"dafa kafa'darsa yayi yace 'kwarai Mujahid kamar yanda nafada maka inada manufa daya sanya bankama KB Cinnaka ba,toh hakanne,manufa ta farko shine agobe ne za'adaura auren 'ya'yansa,manufa tabiyu shine wannan binciken dazamu yi harshi kansa dakuma iyalan gidansa zeshafa manufa ta uku Kuma bayanzu zan sanar dakaiba,harse wa'annan manufofin sun tabbata.
Kallonsa kawai MD keyi danbe fahimci kan maganar tasaba"murmushi commissioner yasake akaro na uku yace baka fahimta ba ko?" Kai MD ya ka'da Mai."Mi'kewa tsaye commissioner yayi yana kallon MD yace da farko abinda Nike nufi"Agobe ne KB ze aurar da 'dansa dakuma yar amininsa toh a wannan lokacin gedan zezama busy nashigan kowa da kowa batare da wasu 'kwararran matakan tsaroba toh kaima awannan lokacin zakasamu Daman shiga cikin gidan tamkar yanda kowa zeshiga batare da wani zargi kosanya ido akanka ba"Kai MD yagirgiza cike da gamsuwa"manufa tabiyu shine,idan kashiga gidan bincike bawai kan iya case 'din yarinyar zaka tsayaba tanan zakasamu yimana damar bincike akansa harshi kansa KB domin ninafi zargima da sa hannunsa kan 'batar yarinyar Dan ba abinda baze iya aikatawaba saboda cikar burinsa daga gobe toh tundaga yau zakafara aikatar da aikin ka ga Hoton yarinyar da sauran bayanai"manufa ta uku kamar yanda na fada maka afarko bazan sanar dakaiba harse wa'annan manufofin sun tabbata."Mi'kewa MD yayi ya Sara masa yess sir insha Allah komai zetafi cikin nasara ka fadarsa commissioner yadafa yace shiyasa Nike alfahari dakai jeka Allah yatemeka....
Yana zuwa office din yafara duba statement din shiru yayi Yana nazarin wasu magana dake ciki yadauki mintina kana daga bisani yarufe"Hoton ya 'dauko Yana dubawa shiru yayi Yana nazarin tamkar yasan fuskar,gani baze tuna bane yasanyashi rufewa"shigowa Akram yayi yasara masa kana yazauna kusa dashi hannu yamika masa sukayi musabaha Mi'kewa MD yayi yace dashi ni zanfita kallonsa Akram yayi yace magana nikesonyi dakai"juyowa MD yayi yace it's time for work I don't have enough time so we will talk later or tomorrow ok"Kai Akram ya girgiza Yana tunanin halin abokin nasa Kuma ubangidansa"yace but it's very important sir"batare dayace dashi komai ba yafice Dan beson Jan dogon magana ahalin yanzu,shima Akram Mi'kewa yayi yafita daga office din yana addu'an Allah yakawowa abokin nasa farin ciki acikin rayuwar sa.
Yana fita motarsa yashiga direct gida yanufa Dan canza shigarsa izuwa personal"kallon sashen nasa yake alamun d motsin mutum aciki"turus yaja yatsaya ransa inayayi dubu ya'baci ganinta tayi 'dai-'dai akan gadonsa yayinda ta'dauki kayansa dayacire tarungume tana sha'kan 'kamshinsa,wani malolon ba 'kincikine yasake turni'kesa akaro nabiyu ganin ta'dago boxer shi tana shinshina tsakiyar tare da lunshe ido se murmushi take tana shafawa tamkar tasanu abar tasa....Yafi 'karfin minti goma atsaye awajen anma da'alama batamasan dashi awajenba se wani abu take tamkar mahaukaciya sabon kamu,tsaki yayi yawuce sif dinsa wani bakin wando ya 'dauko me kyan gaske da farin riga me gajeran hannu anyi rubuta Never give up da manyan ba'ki ajikin rigan,sanya kayanyayi kana yaje gaban mirror Yana taje kwantaccen suman kansa mesantsi da laushi tamkar na larabawa turarrukansa masu 'kamshi yadauko yafeshe ilahirin jiminsa dasu....masha Allah iya ha'duwa MD yahadu tamkar shiyayi kansa dan kyau.
Juyawa yayi yaga haryanzu sakaryan nacigaba da sakarcinta" kwafa yayi danya lura abin nata harda rainin hankali acikinsa inbahaka ba ace tunshigo warsa batasaniba"belt yaje yazaro,tana cikin sha'kan 'kamshinsa dake gusar mata da duk wani damuwanta,yakuma sanya tamanta it's wacce akuma Ina take.Sau'kan belt din ajikinta ne yasanyata dawowa daga duniyar data lula,wani irin jumping tayi segata atsakiyar 'dakin ihu zata kurma yadaka mata wani uban tsawa Wanda yasanyata ha'diye kukan datake batare data shiryaba.
Wato nazama sa'anki ko kin maidani tamkar wani tsaranki yaushe reni yashiga tsakanin mu dake dahar kika maida min da 'daki guest room naki??ido take zarewa dan belt din ba'karamin ratsata yayiba banda hawaye babu abinda takeyi cikin muryan kuka tace kayi hakuri ban karawa"Murtu'ke fuska yayi tamkar be ta'ba dariya ba yace oya tashi kiyimin hawan bestfar,wani sabon kuka tarushe dashi tace Dan Allah kayi hakuri Allah ban iyaba, tsawa yabuga mata yace wallahi idan baki tashi kinyiba sena tattaki....tana kuka tanayi tsaban mugunta irin na MD waje yasamu yazauna Yana kallonta seda yata tafa'di sannan yace oyaa wannan ya isa saura frogjump ido tasake zarewa aranta tana yimai Allah ya isa aiso ba haukabane daze dinga azabtar da ita.
Murtu'ke fuska yayi tamkar be ta'ba dariya yace I swear if I count three baki faraba hmm you will see what happen"dasauri tafara tsallen 'kwa'don danta tsoron abinda zebiyo baya tasan beda 'digon tausayi atattare dashi.seda yagama mata gwale gwale yatabbata taga labaita kafin ya'dauko belt yazuga mata ciki biyu"jiyayi ruwa nabin 'kasan tiles din Yana dubawa yaga Ashe fitsari tasaki,ido yazare tare da cewe what are you mad? Yayi asking nata cikin shouting'kai take girgiza wa tana basa hakuri Dan yanzu maganan ma bata fita.
Cikin tsawa yace nabaki 10mint kigyara wajennan inbahaka ba 'kwafa yayi yadauki wayoyinsa dakuma karamar bindigansa yafice.yana fita Laila tafashe dasa bon kuka banda Allah ya isa ba'abinda take yimasa Dan 'kafofinta ba'karamin ciwo suke mataba,haka tagama gyara masa dakin dakyar tafice.
Tsaye yake yajingina da jikin motarsa Yana kallon shiga da ficen kowa"ya lura inbaka da kati ba ba'abarin mutum shiga cikin gidan duk da kuwa yawan mutanen dake shige da fice"abinda ake hango mutane yaciro daga gaban motarsa zooming nacikin gidan yayi ya'dauki mintuna Yana sa'ke-sake kana daga bisani ya dumfari kofar gidan inda masu tsaron suke,Yana zuwa Dede kofar 'daya daga cikin masu tsaron yatare hanyan,'dago dara daran idanunsa yazuba acikin na mutumin"ba karamin kwarjini MD yamasa ba cikin inda inda security yace yallabai your pass"I don't have it open the gate for I have something important to do,tsaban yanda MD yaimasa 'kwarjini kasa yimasa musu yayi yabude masa kofa yashige.
Se bayan yashiga yarasa inda zebi kasancewar besan yanayin gidan ba gashi part part ne da kofofi daban daban wata kofa yanufa Wanda yaga tafi kwanciya masa arai seda yashiga yaga Ashe garden ne wajen ba'karamin burgesa yayiba yanda bishiyoyi suka hadu kala kaka suna bada wani ni'imantaccen 'kamshi tare da sauke kasala,idan kashiga ciki sosai zakayi zaton yammacine saboda yanda iska ke ka'dawa gakuma wajen da 'dan duhu becika haske ba sosai wajen yaburge MD, anma daya tuna wajen nawaye Kuma acikin gidan waye yake seye Murtu'ke fuska sa tamkar me wajen na gabansa.
"Tun shigowarsa take kallonsa da mamaki akan fuskarta tana tunanin meyakawosa gidansu,bata motsa daga inda takeba sema binsa da kallo datake,ta 'dauki tsawon lokaci tana kallonsa aranta tana yaba kyawun da Allah yai masa"jiyayi ajikinsa ana kallonsa hakan ne yasanyashi juyawa cikin sauri idon su ne yasarke danajuna duk da kasance cewar tsakanin su akwai rata,sarai yaganeta itace yarinyar asibitin nan dazata fa'di yate maka mata harwani sakarai yake shirin fada dashi ke nan ita yar kb Cinnaka ne yayi asking kansa.kallonta yake up and down saboda ganin shigarta,tana cikin shigarta kaman ko Yaushe na English wears wando ne three quater fari Wanda yafito mata da shape dinta sosai sekuma pink din riganta me gajeran hannu antubuta true love ajiki, tayane kanta da farin mayafi me kyan gaske anyi masa ado daduwatsu,sosai mayafin yai kyau fuskar ta ba make up sema zallan damuwa dake bayyane akai anma hakan behana sihirtaccen kyawunta bayyana ba.
Saurin dauke kansa yayi da barin kallonta Yana mejin haushin kansa dayatsaya kare mata kallo.be ankaraba yaji sihirtacfen 'kamshinta adaf dashi Yana 'dago kansa yasau'ke idanunsa akan kyakkyawar fuskarta......
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 39&40*🖊️
_____________________________📖Cikin sanyin muryanta daya dishe da kuka kana ga fuskarta dake nuna zallan damuwa da tashin hankali tace dashi barka da safiya yalla'bai,how may I help you? "Tana ganin mutuncinsa a idanunta sanadiyyan taimakon daya mata bazata manta dashiba hakanne yasanyata zuwa inda yake"Cikinnarsa kaman koyaushe yace da ita,I, inspector Mujahid I want to talk to owner of this house about some issue.can I see your I'd card? Tace dashi"Murtu'ke fuskarsa yayi Dan yaga alamun da rainin hankali acikin maganan nata who is she dazata tambayeshi I'd card nasa, kokuma wajenta aka turosa,haushine yakamashi gashi besan takamemen inda I'd card nasa yake ba.
I don't have it yace da ita,kikina thinking ni armyrobber ne? shiru tayi tana kallonsa, dan talura kamar maganan datayi yafusatar dashi,'karamin tsaki yaja,yajuya zefita Dan yaga alaman batada abincewa"am so sorry if my word hurt u...be bari takarasaba yace sorry for ur self not me" please 2mint am coming batajira amsar saba tajuya tacikin bakiyeard tawuce 'dakinta tana mamakin halayyarsa awancen ranan tayi tunanin shi mutum ne me saukin Kai ganin temakon dayamata anma yanzu talura sam bahaka yakeba,sede yanzu ba tada time na kulasa damuwarta taga 'yar uwarta."bata 'dau lokaciba tadawo hannunta ri'ke da wallet nasa Mika masa tayi tare dacewa thanks for your help"sosai yaji dadi aransa dan duk yanema beganiba segashi yanzu takawo masa lokacin dabeyi zatoba Kuma beyi tsammaniba,seyaji ba Dadi kan amsar daya bata,wata zuciyar Kuma tace dashi ai ita taja kaimata hakan.
"Kar'ba yayi yace you are welcome"cikin damuwa tace dashi kaine akabawa case 'din sister na ahannuka pls tafada idanunta natara 'kwalla,batajira amsar saba taci gaba dacewa gashi Kuma kazo Uncle bayanan Dan be da'de dafita ba anma may be beze 'dau time ba zedawo tunda yasan dazuwanka"ok where is your mom yayi asking nata,she's sleeping Tasha maganine shine ta'dan kwanta but tace inkunzo atasheta,ok wayarsa yaciro number Akram yayi dearlin ringing 'daya ya'dauka,banji meyace ba,see ok kana ya katse layin.
Yaji da'din hakan kasancewar uncle kabeer bayanan zesamu daman yin bincike yanda yakamata agidan batare dasha makiba ko kuma sa ido,sake fuskarsa yayi bakaman farkoba yace take me to his place I want check something""bamusu tace dashi ok dan burinta bewuce aga 'yar uwarta ba tamanta da warning daya musu akancewa kosu be amince sushiga part dinshi inbe nanba bare Kuma ba'ko ba'kon ma police!.Gaba tashiga Yana bin bayanta se motsa hips takeyi tamkar zasu zubo a'kasa kasancewar shigan dake jikinta hips din yazubawa idanu yanda take juyasu tamkar da gangan takeyi"abinda beta'ba jiba yau shiyaji jiyake tamkar yaje ya ta'ba betashi dawowa hayyacinsa ba seda yaji yana Shirin fa'duwa,dafe Kai yayi Yana Kiran sunan Alla aransa danji yake tamkar bashiba,sun 'danyi tafiya b4 su isa sashen uncle kabeer kesanarcewar tsakanin sashen sa da garden din danisa,'kasa yayi da kansa tamkar munafuki dan beso tafahimci ita yake kallo .
Suna shiga parlour uncle kabeer tanuna masa 'daya daga cikin tsadaddun kujerun dasuka 'kawata parlour tace dashi Bismillah"Zama yayi Yana 'karewa parlour kallo komai na more rayuwa da Jin Dadi akwai cikin parlour nazarta yanayin tsarin parlour yakeyi dakuma nazartan wasu abubuwa.
Juyawa tayi tace let me call my mom"da katar da ita yayi yace no kyaleta,Ina bukatan statement daga bakinki"zama tayi akujeran dake faceing dinsa tafara masa bayanin yanda abin yakasance tiryan tiryan......batare ge komai ba har kalaman da zayyan tayi musu kafin fitarta seda ta fa'damasa jinjina Kai yayi Yana nazartan kalamanta,tambayoyi yake sakeyi mata tana basa amsa dede da tambayar daya mata"yace inna fahimceki kina nufin tun time datazo kawo agogo bata komaba kenan,Kuma antambayi security da ma'aikatan gidan sunce basuga fitar taba??Kai tajinjina masa alaman hakane"Kallonta yayi nawasu dakiku yana tabbatarwa kansa zarginsa ze zama gaskiya yace,I want start my job,ok tace dashi.
"Akram nazuwa besha wahalar shigaba kasancewar yanada I'd card nasa Yana nunawa suka bu'de masa gate yashiga,rasa inda zenufa yayi saboda girman gidan dakuma kofofi da dama Kuma duk kalolinsu 'daya"wayarsa yaciro yakira number MD seda yayi Miss call biyu ana uku ya'dauka kasancewar wayan na silent"na'karaso sir yace dashi"kallon jahida yayi datazuba uban tagumi yace please abokin aikina yaxo kikaraso dashi,Mi'kewa tayi tafita batare da tace dashi komai ba"basu dadeba suka shigo atare"
Suna shigowa MD yamike yafara aikinsa parlour yabincika anma bega alaman komai neshedan tashigoba iya bincikensa yabincika anma besamu hujjar komaiba hankief yaciro a aljihunsa Yagoge gumin dake tsattsafowa daga forehead dinsa tamkar babu easy a'dakin.Dabarace ta fa'do masa arai,kallonta yayi yace take me to his bedroom Dan 'kofofine dayawa besan Wanda zenufa ba"kallonsa tayi tace why bazakayi iya nanba? Harara yazabga mata yace wasa zanyi aciki tunda abinda yakawoni kenan!"ganin hakane yasa Akram karasowo wajen Dan yasan ogannasa da zuciya ,cikin yanayinsa da maganarsa me sanyi yace 'kanwata kiyi hakuri kinsan aiki bincike yagaji hakan so please dole se munsamu ha'din kanki b4 komai ze tafi Dede.
"Kai tajinjina tana yaba hankalin Akram da nutsuwar sa uwa uba iya kalamai ga mutane"cikin sanyin muryanta tace dashi ok, murmushi yayi yace thanks for understanding,itama martanin murmushin tamai da masa batare datace komai ba, wanda bewuce iya la'b'banta ba Dan itaka'dai tasan halin 'kunci da damuwar da zuciyarta keciki daga jiya zuwa yau"hakan ne yasanya ko magana bata iyayi me tsawo,bayaga yiwa Allah kirari da tsarkakan sunayensa akan yabayya nar mata da 'yar uwarta.
"Wani irin haushi da takaicine ya turnu'ke Mujahid Jin yanda Akram yawani zubar da girmansa kan baiwa yarinya 'karama hakuri da lallashi akan aikinsu"tsaki yaja yakawar da kansa gefe,kallota Akram yayi dakai yai mata alama data nuna masa 'dakin,ba musu tashige gaba har kofan 'dakin tana mur'dawa yabu'de, Mujahid ne agaba se Akram yayinda jahida tabi bayansu duk jikinta asanyaye"yanashiga yafara bincike anma yashafe kusan minti arba'in bega wata alama dake nuna shedan zayya tashiga 'dakinba, a'bangaren Akram ma hakance takasance Dan duk iya bincikensa bega komai ba.
Ahankali yaima Akram hannu alaman sutafi juyawa yayi batare dayace da jahida komai ba Dan haryanzu haushinta yakeji,dakuma haushin dressing din dake jikinta ita ko kunya ma bataji"oho Dan ita Bata masan yanayiba"har yakai bakin kofar fitan yasa Kai zefice,yahango wani 'kyallin abu nashe'ki daga 'kasan kofan bedroom dakuma tsakanin toilet dasauri yajuya yadawo"da kallo suduka suka bisa"tsugunnawa yayi awajen Yana kallon 'kyallin abin da haryanzu keci gaba da haske ahankali yasanya safar hannu yajanyo agogon diamond din uncle kabeer 'dagawa sama yayi Yana 'karewa tsadadden agogon kallo.
Dasauri jahida ta'karaeo wajen tace aiwannan agogon uncle.....kasa 'karasa maganan tayi ganin yajanyo agogon zayya dashime ke yasha awajen,agogon take nunawa da hannunta cikin muryan kuka tace wallahi wannan na zayya ne ko lokacin data shigo 'dakina nakoreta dashi ahannunta wancan Kuma na uncle ne duk a time 'daya tazo dasu takarashe Tana mefashewa da kuka,sosai tabaiwa Akram tausayi anma banda gogan naku daya Murtu'ke fuskarsa tamkar Wanda aka aikowa da sa'kon mutuwa cigaba yayi da bincikensa batare da ya'daga Kai yakalleta ba.
Hannu yamikawa Akram alaman yabashi hankief dasauri Akram yamika masa tattare abin da ke zube kamar farin fauda yayi aciki sannan yamike,wani 'dan lungu yahango tacikin bedroom da sauri yanufi wajen ji yayi kafarsa na 'ko'karin juyewa cikin wani abu kamar rami"akuma Dede lokacin ne uncle kabeer yashigo parlour.
Cikin tsawan daya furgita jahida bama ita ka'dai ba har Akram dake matsayin namiji Kuma jarumi seda ya firgita anma banda gogan naku Wanda shi burinsa bewuce yasau'ka daga kan abinda keshirin juyewa dashiba.Ahasale ya 'karasa waje hannu yasanya da niyyan finciko Mujahid daga inda yake anma,me? Jiyayj tamkar Wanda akasanya sa tsige bishiyar kuka,cikin sa'a MD yasamu yafincike kafarsa dayakejin tamkar an li'kasa da super glue.
Kallon-kallo akashiga yitsakanin MD da uncle kabeer sun 'dauki mintuna ahaka kana daga bisani uncle kabeer yajanye idanunsa daga na Mujahid yanajin gumi na keto masa ba'karamin tashin hankali yashiga ba ganin MD a'dakinsa yanamai bincike,sede bazaka ta'ba fuskantar tashin hankali dayake cikiba saboda iyatakunsa"sede yamakara domin Mujahid na kallon 'kwayar idanunsa ya tabbatar daya cikin matsanancin ru'du da tashin hankali kana garashin gaskiya ya bayyyana 'baro'baro a idanunsa.
Batare da MD yace dashi komai ba yasanya Kai yafice daga cikin gidan da tunanint wannan wajen da kafarsa ta makale ayanzu burinsa bewuce yaje yabincika wajenba Dan yanda yaga uncle kabeer yarazana yatabbatar akwai abinda yake 'boyewa.
Yanaganin sungama ficewa baki 'daya daga gidan be hangosu yajuyoya kan jahida Afusace yasau'ke mata wani lafiffiyan Mari wanda yake barazanar 'dauke mata jinta,wanda kuma yayi dede da shigowar aunty fadeela da nabil parlour"tasawanta kenan daga bacci taga time yakure hakanne yasanyata nufan part din uncle kabeer din domin duba ko ma'aikatan sunzo"shikuwa nabil da wowansa kenan daga chi'bok yaje wajen abokanansa yadawo yatarda wannan abin Dan ko 'batan zayya ma besani ba Dan bawanda yasanar dashi.
Dasauri aunty fadeela da Mubin suka nufi kan jahida har suna tuntu'be,nabil ne yai nasaran isa inda take adurkushe dafe da kuncinta hawaye nabin fuskar"wato jahida rashin mutuncin naki haryakai kikawomin Dan sanda cikin dakina, yana bincikamin min sirrina saboda baki yadda daniba ni mahaifinki yafa'da yana poining kansa da 'dan yatsa,wani irin tu'ku'kin ba'kin ciki zuciyarsa ke masa jiyake tamkar yasha'keta awajen kowa yahuta"Ran Mubin inyayi dubu to ya 'baci ahasale yatashi kan uncle kabeer yace haba dady akan abinda betaka kara yakaryaba shine kake Shirin yimata illa?wannan magana da Mubin yayi ba'karamin fusata uncle kabeer yayi ba,wato saboda besan ciwon kansaba shine zece abinda betaka kara yakarba"Hannu ya'daga daniyyar 'dauke Mubin da mari,Ri'ke hannun yayi Yana binsa da matsiyacin kallo...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: 🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*MR ARROGANT*
_The story about young police man_
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 41&42*🖊️
_____________________________📖 Ri'ke hannun yai yana me bin mahaifinsa nasa da mugun kallo Dan akan princess be'ki ya'bata da uban kowa ba"Kallonsa uncle kabeer keyi cike da mamaki wato rashin mutuncin nasa yabar kan uban kowa yadawo kansa"warfar da hannun yayi kana yakoma kan jahida da haryanzu take kuka tamkar ranta zefita"zafi biyune yaha'du mata ga rashin 'yar uwarta ga ga Mari shin menene lefinta dan yan sanda sunzo bincike takawo su 'dakin,Bayan ba ita taje ta 'dauko suba shida kansa ya gayyatosu kasa 'dago kanta tayi tsaban takaici da damuwar daya addabi zuciyarta.
Cike da takaici aunty fadeela kebinsa da kallo tarasa meyake damunsa menene abin tada jijiyoyin wuya aciki kawai Dan 'yan sanda sunshiga bincike 'dakinsa"cikin fusata tace dashi wai dadyn Mubin meke damunka ne shin meye laifin jahida danta nuna musu inda zasuyi bincike inace dakai mukaje jiya Kuma akace yau zasuzo bincike kokuma sokake dasukazo ace sukoma saboda bakanan??natabba ta da kananan sukazo kaima iya abinda zakayi kenan anma saboda ba'kar zuciya irin taka kahau dukan marainiyyan Allah akan karamin abu.
Afusace yashige bedroom nasa batare dayasake tanka kowa ba Dan yasan inyatsaya tanka musu ran kowa se ya'baci"Kuma abinda suke nema baza su samuba dan zayya tayi musu nisan dabazu iya tarar databa"Wani sabon kuka jahida tafashe dashi tana me tausayin kanta ya rabbi kada kajarabbace mu da abinda bazamu iyaba.Nabil da kansa keduhu Dan san be fahimci abinda suke nufiba,kallon aunty fadeela yayi yace wai meke faruwane aunty nifa anbarni aduhu.
Numfasawa aunty fadeela tayi sannan ta zayyane masa abinda kefaru na batan zayya dakuma dalilin daya sanya uncle kabeer Marin jahida"Kai yajinjina yace anma aunty duk anbincika inda yakamata batacan"Kai Aunty fadeela ta 'daga Mai alamar eh"dafa kata'dan jahida yayi yace don't worry my wife to be za'aganta nanda wasu awanni,Yana gama fa'din hakan ya fice daga parlour"hannu jahida aunty fadeela tarike sukabar cikin 'dakin.
*******
MD suna fita direct yanufi motarsa da sauri yashiga gefen mezaman banza yayin da Akram yashiga mazaunin driver yaja suka tafi har suka isa setation bawanda yace da 'dan uwansa komai kowa da tunanin dayake aransa."inna ce zaune tahakimce akan daya daga cikin kujerun parlour tana danna wayarta yayinda 'dan korenta kegefa Yana mata hira"Kai ta 'daga tana kallon inda salim ke nuna mata."
Dariya tashe'ke dashi ganin Laila na saukowa daga up stair tana 'dingisa kafafunta,ganin haka yasanya Salim shima kecewa da dariyar 'keta danyanda take tafiyan seka rantsi kaciya akai mata,tsaban gwale-gwalen da MD yai mata, Ganin da riyan rainin hankalin dasuke Kuma ta tabbata da itasuke yasanya ta Murtu'ke fuskarta tamkar bata ta'ba dariya"ganin hakan yasa inna ta ha'diye dariyanta duk dakuwa yanda takecinta Dan tasan laila batada mutunci Dede da 'kwayar zarra.
Cike da dariyar she'keyanci da mugunta Salim yace kaga amaryar awajen *Mr arrogant* mata agidan insepector Mujahid siraka a family Alh bilyamuni gaidam, gaisheki aunty mu matar babban yaya"aikuwa inna kaman jira take tasake shekewa da dariya Dan maganan salim ba'karamin dariya yabata ba duk yanda take kokarin dannewa saboda rashin mutuncin Laila anma abin yaci tura.Cike da bala'i laila tayo kansu Daman takaici duk yacikata na wula'kancin da MD yai mata tarasa inda zata sau'ke taji da'di aranta dan tasan kogiyar wake tasha bata isa ta tunkaresa ba bare Kuma take da tashin hankali,segashi Salim yatara yasiye harma yasamu 'kari akai.
Aikuwa tana karasowa kansu batayi wata wata ba takwashe salim da wani gigitaccecen Mari cikin zafin zuciya tace dan uwarka wakake yiwa dariya kasan de ninafi karfin aimin kallon mara hankali sede sakaran uwarka mara abinyi seyida mutane Kuna cin namarsu,anma baniba sakarai Mara zuciya 'dan daudu mezama cikin mata"fuska salim ya'dago amatukar hasale dan ba'karamin Jin zafin Marin data yi masa yayiba gakuma zagin cin mutunci kanta Yayo gadan gadanyana kokarin zare belt din dake daure a West dinsa"ko ge zau batayiba sema gyara tsayuwar ta datayi tanajiran 'karasowarsa dan ita tasan tsiyar dazata Mai inya kuskura ya ta'bata"tsawan da Abbu yadaka masane yasashi tsayawa Yana huci batare daya juyaba Dan wani irin tu'ku'kin ba'kin ciki yakeji inbeyimata shegen dukaba yau baze samu nutsuwa ba" 'karasowa wajen abbu yayi yana dogara sandarsa kallon Salim dake huci tamkar wani namijin Zaki yayi kana yamaida kallonsa kan Laila dake ri'ke da kwankwaso tana jijjiga tamkar wato 'yar dambe( _niko nace tamkar ba'agaba_ _sirikinta takeba irin wannan jijjiga lol🤪)._
Kallonsa yamayar kan Salim dayacika yai fam,yace baba na meya ha'daka da Laila??shiru yayi bece komai ba danyasan inde yatsara shine baida gaskiya abbu kuwa be bin bayan rashin gaskiya,sake tambayarsa abbu yayi nanma shiru ba'amsa Kai abbu ya gyada abisa dukkan alamu kaine baka da gaskiya tunda kayi shiru"juyawa kan Laila yayi da haryanzu take Ri'ke da West dinta yace meya ha'daki da yayanki??.
Hawayen makirci tafarayi tiryan-tiryan tazayyenewa abbu yanda sukayi da Salim batarage komaiba harzagin datayi musa seda tafa'da"Dede nan tahango shigowar MD aikuwa kamar jira take tasake fashewa da kukan kissa, tace abbu Kuma duk abinda yake fa'da min mahaifiyarsa na zaune tanaji bataha nasaba"bu'dan bakinta sece wa tayi waini ragowar Mujahid ce, Kuma seyaga ma batamin rayuwa yatafi yabarni Dan banice tafarko ba haka yake yiwa 'ya'yan jama'a danyaga yanada kyau da mikami"Dan Allah yanzu wannan maganan yadace tafa'da min amatsayinta na uwa gareni Kuma awajen ya MD aiwannan tozarcine,ta'karashe tana matsar 'kwalla"tagefan ido tayiwa inna gwalo"inna datayi sukar tsaye kasacewa komai tayi tana mamakin hali irin na Laila,narashin sirri tunfarkon zuwanta gidan dataga yanda take shishshigewa MD yasa tayi mata wannan karyan Dan ta 'batasa takuma raba tsakanin su anma dataga Laila ba'dauka takeba yasa tahakura ta'kyaleta shine yau saboda tsaban makirci tafa'da lalle kuwa zata nuna mata 'karyan iskanci take".
Ba MD ba hatta abbu ransa yayi mugun baci dajin abinda laila tafada"kallon Laila dake sharan 'kwallan munafurci abbu yayi yace kintabbata abinda kika fa'da gaskiya ne?Kai tagirgiza masa alaman eh gaskiya ce"Cikin tafiyar 'kasaita tamkar jinin sarauta yakarasa shiga cikin tangamemen parlour"kallon inna yake wacce 'yan hanjinta suka ka'da tsaban tsoro banda tsinuwa ba abinda take aikawa Laila aranta.Ahankali yabu'de bakinsa tamkar Wanda aka tilastawa yin magana yace nagode da abinda kika fa'da akaina anma kisani akwai Allah yanagama fadin haka yajuya yawuce sashensu batare dayasake tanka kowaba.
******
Kwance take tayi matashi da cinyar aunty fadeela tunanin Ina 'yar uwarta take Kuma awani halin take shiya addabi zuciyarta" 'karan wayar aunty fadeela ne yadawo da ita daga duniyar tunanin data lula ahankali tasanya hannu ta'dauko mata wayar kasancewar tafi kusa da ita,mikawa Aunty fadeela wayar tayi,batare da taduba sunanba"aunty fadeela nakar'ba tayi tsaki tare da ajje wayar kallon ta jahida tayi tace please aunty kiyi picking mana kiji ko waye"Kai tagirgiza tace rabu dashi uncle dinkine bansan innadauka mezance dashiba.
Kallonta jahida tayi tace please pick it aunty may be is something important,dauka tayi sanda Kiran yasake shigowa akaro nabiyu Dan nafarkon ta'dauka"Batare daya amsa sallama datake masaba yace kisameni a parlour na yanagama fa'di mata ya datse kiran,bin wayar tayi da kallo"lafiya jahida tace da ita"sanar mata da abinda yace tayi,tokije mana kiji may be koyaji wani labarine Dan gane da zayya"Kai aunty fadeela ta girgiza cike da gamsuwa da maganar tanufi sashensa.
Da sallama tashiga 'dakin zaune tasameshi yahakimce akan daya daga cikin kujerun parlour Yana amsa wayar,banji me nawayar yafa'da ba sekecewa da dariya dayayi yace eh gobe ne,sun'dauki mintuna suna waya sesheka dariyarsa yake ya manta da ita awajen"seda yajuyo ya ganta tsaye Bata zauna ba ya Murtu'ke fuska ledan kusa dashi yanuna mata"kidauki wannan kurabawa nakusa daku invitation cards ne gobe insha Allah za'adaura auren nifatan de baki mantaba.Kallonsa aunty fadeela keyi irin kallon kanka 'daya kuwa"dauke Kai yayi tamkar besan tanayiba,dawowa tayi tagabansa tatsaya cikin sanyin muryan tace a gaskiya bekamata ace za'a'daura aurennan agobeba saboda situation din da mukeciki kamata yayi ace an'daga konan dazuwa 1 month ma ko 3 weeks"wani matsiyacin kallo yake jifanta dashi yace wallahi babu gudu ba ja dabaya gobe se an'daura aurennan inkinga ba'a'dauraba toh cikin uku ba'daya koni,ko jahida,ko Mubin,ma'ana munmu tu anma muddin da raina se anyi"Zama aunty fadeela tayi tadinga bashi hakuri da rarrashi bakalan hakurin dabata bashiba kanya'daga bikin har aga zayya anma fir yaki"jiki asanyaye ta'dauki ledan katin tanufi dakinta dashi.
Asanyaye ta'karasa shiga dakin da sallama abakinta"Mi'kewa Jahida tayi daga kwancen datake tanabin 'katon ledan invitation din dake hannun aunty fadeela dakallo"kusa da itatazauna ajiye ledan tayi batare datace da ita komaiba se tagumin data zabga tarasa ta inda zatafara yiwa Jahida maganan auren ta damacan baso takeba bare Kuma yanzu datake cikin halin jimamin rashin 'yar uwarta.
Mi'kewa Jahida tayi ta'karasa kusa da ita hannanyenta tarike cikin nata,cikin dashash-shiyar muryan ta tace Aunty na meke damunki? Dan Allah kifada min aduk sanda zanganki cikin wannan yanayin nakanji tashin hankali kidaure kisanar dani damuwarki.'kwallan daya ciko mata idanu tasanya hannu tashare tana mejin tausayin kanta da jahida, hannu jahida tasanya tana share mata 'kwallan daya zubo yayinda itama hawaye kebin fuskarta, rungume ta aunty fadeela tayi tana bubbuga bayanta.
Cikin sanyin murya da inda inda tace ga invitation card dinki inji Uncle naki,sekuma tayi shiru can tace go.. gobene 'daurin aurenki"Arazane jahida ta'dago kanta cike da furgici tanabin aunty fadeela da kallo tamkar wacce taga sabon halitta jin furucin datayi"Cikin matsanancin ru'du da tashin hankali tace!!.
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_The story about young police man_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 43&44*🖊️
_____________________________📖Aure Kuma gobe za'a 'daura min? cikin matsanancin kuka da tashin hankali tayi maganan!! itafa tama manta dawani maganan aure kwata-kwata,saboda tension din datake ciki se yanzu Kuma ace wai gobe. za'a'daura auren bayan 'batar da Yar uwarta tayi baza'atausaya mataba ace za'a'daura mata aure gobe.Cikin dashash-shiyar muryan ta dayagama dishewa da kuka da damuwa tace, why uncle baze bar maganan ba harse anga zayya"ai wannan ma duniya seta zagemu ace bamu damu da 'batan datayiba tunda har muke maganan aure acikin karamin lokaci.Cikin jimami darashin makama aunty fadeela tace wallahi princess babu abinda banfadawa uncle dinkiba anma Sam yaki fahimta, Mi'kewa Jahida tayi tace nizan fa'da masa yanda ze fahimta tunda ke yakasa fahimtarki"tana gama fa'din hakan tafice dagudu tanufi sashen uncle kabeer.
Dagudu tashiga 'dakin,a'inda Aunty fadeela tabarsa anan tashigo tasamesa,yana danne -danne awaya fa'dawa kansa tayi tana me fashewa da sabon kuka tamkar wacce ake zarewa rai"kamar gaske ya'dago fuskar ta cike da damuwa yace meyasameki princess waya ta'baminke yasa tsaddaddun hawayenki zuba yafa'da yanashare mata hawayen dake ambaliya afuskarta"Cikin shesh'she'kan kuka tace uncle yanzu aunty ke nunamin invitation card din aurena gobe!!please uncle a'daga kaga ba'aga zayya ba haryanzu ina ganin kamar ba'ayiwa zayya adalciba idan har akace nayi aure batare da tananan ba itace komaina ita nake gani naji sanyi araina,Dan Allah uncle ka'daga bikinnan harse anganta domin zanfi samun nutsuwa da hakan anma muddin akayi wannan auren batanan bazan ta'ba samun kwanciyar da nutsuwa ba.
Janyeta yayi daga jikinsa yamaidata gefensa zaunar da ita yayi yayin da yari'ke hannanyenta anasa cikin yaudararriyar murya yace da ita,yanzu princess ban isa inyanke hukuncin daya dace akanki ba??yanzu abin danayi nayi kuskure kenan atunani tamkar yanda nahaifi Mubin haka nahaifuku keda 'yar uwarki zan iya yanke duk hukuncin danaga dama akanku akuma sanda nazo Ashe nayi kuskure,danake wannan tunanin, yafa'da cikin wata raunanniyan murya mecike da zallan yaudara,Yana satan kallonta tagefan ido dan ganin ko maganan ganunsa sunyi tasiri.
"Tunda yafara magana take girgiza Kai haryakai karshe,bahaka Nike nufiba uncle Dan Allah kafuskanci maganata"tamke fuska yayi"wannan karon a'dan hasale yayi maganan"wato infahimci maganan ki ko? Saboda ni 'karamin yarone,banfahimci mekike nufiba kitashi kije zanyi Miki abinda kikeso tunda ni ban isa dakeba tunda auren ne bakiso kije kawai.
Kai tagirgiza Dan Allah uncle kayi hakuri wallahi na amince da zabinka nasan bazakayi abinda zecutar dani ba kuskuren fahimta ne natu ba,nayadda a'daura auren agobe kamar yanda kakeso"sede Ina neman wata alfarma awajenka"inajinki princess fa'di komenene zan Miki shi burina ako yaushe bewuce farin cikin kiba"hawayen fuskarta tashare tana mejin tausayin uncle din nata ganin yanda yake rawan jiki akansu,cikin sanyin murya tace dashi banso ayi taro da an 'daura aure shikenan,baki yawashe haba-haba princess yaushe Kuma za'ace za'ayi taro aidama taro seku mata anma tunda kince baki bu'kata shikenan" tace se kuma Abu nabiyu kasa ke tunatarwa wannan inspector ya tsaurara bincike kan zayya ko Allah zesa adace dan naga yanada 'kwazo akan aikinsa"Nanda nan yamurtu'ke fuska tamkar wanda be ta'ba dariya ba yace wato kin raina irin 'kwazo da 'kokarin Dana keyi akai ba nalura Jahida duk abinda nake bakya yabawa dashi,zancire hannuna akan komai naki tunda abin hakane. Kuka tafara tana bashi ha'kuri akan ita bahaka take nufiba"seda yagama kumbure kumburen fuskarsa da fada kafin yahakura,zaki iya tafiya yace da ita"batace dashi komaiba tamike"kiran sunanta yayi yace anjima za'akawo sa'ko 'daya naki ne 'daya kuma na mubin" Toh nagode allah yakara girma da daukaka"amin princess"sashensu tanufa direct dakinta ta nufa ko'dakin aunty fadeela Bata koma ba dan batason abinda zetayarwa da matar hankali"kuma muddin intaganta Cikin damuwa Itama hankalinta yatashi.
*****
Da daddare misalin 'karfe 8:15pm uncle kabeer ya aikowa da jahida sa'kon dayace kamar yanda ya fa'da akwatina ne guda biyu pinch color da ash color pinch color shine nata dayan kuwa na mubin ne.wasu rantsats-tsun kayane aciki sunkai kala goma material ne Wanda suka amsa sunansu material kala uku masu uban kyau da tsada se shadda suma kala uku Wanda sukasha zubi da uban stone kanagani kasan sunsha naira,da atamfofi suma kala uku Wanda suka amsa sunansu anyi musu 'dinkin nazamani,sekuma weeding gownt 'dan ubansu golden color Wanda stone yaratsa jikinsa da flowers masu 'daukan hankali shikansa rigan abin kallo ne da burgewa.se mayafai sate biyar da takalmansu suma masu matu'kar kyau,ya aiko mata dasu Wanda zatayi fitan biki dasu"dan acewar sa baza'akawo lefeba harsai taje gidanta dake jiddari inda aka tsara mata komai acikin sa.
Tsaban takaici da damuwar,dake addaban zuciyarta ko duba kayan batayiba yanda aka kawosu awajen ahaka tabarsu dan basune agabanta ba.
******
Washe gari:
Se misalin 'karfe 6:30am MD yatashi kasancewar jiya beyi bacci da wuriba sakamakon binciken daya tsaya yi akan abinda yasamu agidan KB Cinnaka,dakuma yanda zegabatar da bincikensa ayau idan yashiga ba'karamin shiri yayiba natunkarar gidan"Dan yasan awannan karon ha'duwarsu bazeyi kyauba"yanagama shirinsa cikin kakinsa me matu'kar 'kara masa kyau da 'kwarjini kwantaccen sumansa meshe'ki da santsi yagyara kana yanufi sashen mahaifinsa,ko breakfast be tsayayiba kasancewar yamakara zuwa office gashi aikin yau na musamman ne"atsats-tsaye yashiga 'dakin abbu yagaishesa ko zama beyiba dan sauri yake" amsawa abbu yayi da murmushi afuskarsa kamar ko yaushe yace bazaka zaunabane?kai yagirgiza yace na makarane"Murmushi yayi kana yai masa addu'ar samun nasara akan aikin sa"ficewa yayi Yana mejin da'din addu'ar da mahaifinsa kemasa ako yaushe.direct station yanufa Yana zuwa yasamu Akram nazaman jiransa acikin office nasa"karasawa yayi yamika masa hannu sukayi musabaha.Zama MD yayi ya umarci Akram daya kawo masa abin breakfast"be 'dau wani lokaci ba yadawo hannunsa Ri'ke ba basket cike da breakfast aciki....Bayan sunkammala karyawane MD yagyara zamansa yana me maida hankalinsa kan Akram"shima Akram tattaro hankalinsa yayi kacokam yamayar kan ubangidan nasa yana sauraron yaji bayanan dayazo dasu.
Kallonsa MD yayi sannan yafara zayyane masa yanda zasu gudanar da aikin nasu batare da ansamu wata matsala ba anma muddin akayi ganganci akan yanda akatsara to tabbas akwai babban matsala daza asamu.Kai Akram ya jinjina cike da gamsuwa kana yana-yaba baiwar da Allah yayiwa abokin nasa tare da kaifin basira ganin yanda yatsara yanda abin zekasance cikin hikima da 'kwarewa. Konada wata shawarar dazaka bayar akai Wanda ze temaka??Kai Akram ya girgiza da murmushi afuskarsa yace aikagama komai yalla'bai sede fatan samun nasara"ok kana iya zuwa kashirya wa'anda zamu tafi dasu batare da ansamu wani matsalaba kuma katabbatar ba masu wasa zaka 'dibo ba,insha Allah yalla'bai za'ayi yanda kace"Mi'kewa yayi yafice danzuwa cika unarnin megidan nasa.Bayan fitan Akram MD yacigaba da nazari akan aikin dake gabansu dakuma matsalan dazasu fuskanta idan akasamu akasi,"kamar yanda yafa'da haka Akram yayi mutane shatakwas yaza'ba masu 'kwazo Wanda yasan baza'asamu matsala dasuba,lokaci kawai suke jira dakuma umarni daga wajen ubangidan su tafi.
*****
Tun wayewar garin yau takejin fa'duwar gaba fiye dana kullum"addu'a take Allah yasa alkhairi ne,hayaniyar dataji yayi yawane yasanyata le'kawa ta tagar window ta dan ganin ko lafiya mutane tagani cike da wajen anata hada-hada. Labulen tasake takoma tazauna bakin gadon"kai tadafe tana mai-maita Kalmar innalillahi wa'inna ilahi raji'un, hawaye nazuba daga idanunta time taduba taga 8:00am,saura awanni bakwai da Rabi a'daura aurenta wasu zafafan hawaye ne suka fara kwaranya daga idanunta,wannan mutanen data gani yatabbatar mata dacewa ba fashi dole se an'daura auren.Tana cikin wannan tunanin wasu mata sunkai biyar suka shigo 'dakin fuskarsu 'dauke da Murmushi kusa da Jahida 'daya tazauna tanayimata kirari"harsuka gama bata tanka kowaba"mikar da ita sukayi suka nufi 'dakin Aunty fadeela da ita"tana zuwa ta'fada kan aunty fadeela tafashe da kuka metsuma zuciya,Itama rungumeta tayi tana hawaye sun 'dauki lokaci ahaka"kafin wannan matan dasuka shigo da ita susake mi'kewa da ita sufita,wani daki suka nufa da ita akafara shiryata,wanka da tulare akai mata kana aka mata na tsugunno abubuwa dadama akayi mata nashirye-shirye domin uncle Kabeer ne yaturo su,acewarsa dole ashirya masa 'yar sa ciki dabai" bayan tagama akafara shiryata cikin wani rantsatsen material 'dan ubansu me kyan gaske,duk yanda akaso yimata make up kinyarda tayi da kyar akashafa mata powder da kajol a idu anma hakan ba'karamin kyau tayiba tamkar kasaceta kagudu duk da kasancewar ba walwala afuskarta hakan Bahana sihirtaccen kyawunta bayyana ba.
*****
Duk wani shirye-shiryen tunkaran gida KB Cinnaka MD sungama"yayinda commissioner yabasu umarnin tafiya mota uku suka tafi dashi cikin shirinsu nako takwana yayinda mota 'daya suke cikin fararen kaya dan kutsawa cikin gidan batare dawata shama'kiba Cikin 'kan'kani lokaci suka Isa gidan basu samu wani matsala ba wajen shiga gidan dan atunanin security wajen ankaro masu tsarone sukuma wa'anda ke cikin farin kaya cikin gidan direct suka kutsa kai tamkar ba'ki kasancewar MD yai musu duk wani bayani akan gidan.Misalin 'karfe 2:00pm 'kofar gidan uncle Kabeer yacika ma'kil da jama'a manyan 'yan siyasa da 'yan kasuwa damasu fa'da aji dakuma masu hannu da shuni harma da mutanen gari saboda sheda 'daurin auren 'ya'yan sa dan ba'karamin gayya yayiba.
Bincike sosai MD suke gabatarwa acikin gidan cikin hikima da 'kwarewa yanda babu Wanda zesanya musu ido, 'dakin uncle Kabeer MD yanufa batare da wani yagansaba cikin rashin sa'a yana mur'da handle 'din yaji arufe kai yadafe cike da takaici yaso ace allah yabashi sa'a yasamu 'dakin abu'de domin aiwatar da bincikensa"ganin wankin hula nashirin kaisa dare yasanya yafara bubbu'de duk wani 'kofa dayaci karo dashi anma abin takaici kowanne 'kofa arufe hakanne yasanya shi nufar garden kasancewar wajen bawani taron jama'a wata kofa yanufa hannu yasanya yamur'da kofan yaji tabu'de 'kamshine yafara amsa masa sallama lumshe ido nunsa yayi yana meshakar daddan 'kamshin daya gewaye ilahirin 'dakin" kalle kalle yake acikin parlor anma bega wani abin ba"sake nufar wata 'kofa yayi yana bu'dewa ya hangota tayiyi rigin-gine akan makeken gadonta,hankalinsa ne yakai kan jakar dake ajiye atsakanin sif nata guda biyu Wanda hankalinsa yarinjaya akai " nufan wajen yayi batare daya tankataba koyace da ita wani abin,cike da mamaki ta'daga kanta takebinsa da kallo aranta take ayyana anya shin wannan mutumin hankalinsa 'daya "ido tazare tana kallon yanda yake zazzage jakan nantake wasu fararen Abu suka fa'do aciki tankar gishiri aleda ko sugar wani zif yasake zugewa se ga bullet sun fa'do aciki" finciko hannunta yayi,yanabinta dawani wula'kantaccen kallo,bakinta narawa tace mekakeyi a'dakina kuma kake yimin bincike"batare dayace da ita komai ba yanufi waje daita"tana turjewa yana sake fincikota kallonsu mutane keyi cike da mamaki ganin 'dan sanda najan amarya"dasauri 'daya daga cikin masu gadi yakari uncle Kabeer yake sanarmasa abinda kefa ruwa cike da tashin hankali yadunfaro gidan...
Dagudu aunty fadeela tafito tayo kansu lokacin MD yajuya baya hannu ta Aunty fadeela tari'ke cikin muryan kuka tace dan Allah bawan me wannan baiwar Allah tayi maka aranan 'daurin auren ta kanemi ka tozartata shin lefin metayi maka haka??,na ro'keka dan darajan mahaifan ka ka 'kyaleta ta'fada tana mesake fashewa da sabon kuka.Muryan da baze ta'ba mantawaba muryan dako da mutuwa yayi yadawo zegane muryan da koda acikin magagin mutuwa yake seya ganeta muryan daya 'dauki tsawon shekara ashirin da shida bejiba yau itace ke masa yawo acikin dodon kunnesa cikin zafin nama yajuyo yayinda itakuma ke kokarin dur'kusawa dan basa hakuri sake hannu jahida tayi tana nunasa da yatsa bakinta na karkarwa......
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_The story about young police man_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
_Happy birthday to you *MY AUNTY BABY*_ 🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭 _wishing you long life propesty and more money for your account_ 🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂 _Allah ubangiji yabaki miji nagari ya albarkanci rayuwarki yakaro miki shekaru masu albarka alherin Allah ya tabbata agareki aduk inda kike allah yajikan sojanki da rahma ya musanya miki da mafi alkhairi happy birthday once again MY SON SO FISABILILLAH_ 💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓💓
*PAGE 45&46*🖊️
_______________________________📖Kallonsa take cike da tsantsan mamaki da al'ajabi hakika inba gizo idanunta keyi mataba wannan mujahid 'dinta ne tilon 'danta Wanda ta'dauki tsawon shekaru batare da tasanya sa a idanunta kokuma taji muryan sa tun lokacin da aka rabasu anma duk wannan tsawon shekarun kamanninsa baze ta'ba 'bacewa daga idanunta ba duk da bataji muryan saba anma zuciyar ta da gangar jikinta na tabbatar mata dacewa wannan gudun jininta ne.Wani irin farin ciki Mara misaltuwane yaziyarci zuciyar ta a lokacin da takamo hannunsa ta kalli wani siririn tatur dake jiki Wanda inbakasanya idanunka ba baza ka ta'ba ganiba"Cikin zafin nama takarasa wajen da niyyan rungumesa.
Dasauri yaja baya yana mebinta dawani 'kas'kantaccen kallo"kada ki kuskura kiyi gangancin ta'ba ni shin wacece ke meye ha'da na dake aina kikasanni gashi bakiyi kama da mabarwciya ba bare ince sadaka kike nema"Cikin muryan kuka tace dashe mujahid nice baka ganeba nice fa mujahid ni mahifi......kasa karasawa tayi saboda wani irin kuka daya kufce mata kawai se sa durkushe awajen tana wani irin kuka metsuma zuciya innalillahi wa'inna ilahi raji'un take maimaitawa acikin zuciyar ta...Ganin halinda aunty fadeela tashigane yasanya Jahida 'kokarin fusge hannunta da haryanzu yake ri'ke dashi,kokarin fusgewa take anma Sam ya'ki sakinta sema kokarin janta daya sutafi"dasauri aunty fadeela takaraso wajen ri'ke kafafunsa tayi tana zubda hawaye tace narokeka dan girman Allah kada ka tafi da ita kobanci albarkanci komai ba inci albarkanci haihuwar ka danayi"Murmushin dayafi kuka ciwo yayi yace bana fatan kasancewa 'da ko kuma nakusa da mace irinki arayuwata dan haka bansankiba kuma bazan ta'ba saninkiba arayuwata domin zuciya ta da idanuna basu bu'katan kallon fuskarki koda kuwa acikin mafarki bare azahiri, bana fatan kikasance uwa agareni natsaneki natsani insake ha'da fuska dake arayuwata.
Yana gama fa'din haka yafinciki hannu jahida dake wani irin kuka me gunji tamkar ana zare mata rai" jin irin bakaken maganganun da yake ya'bawa aunty fadeela wacce take mazaunin uwa agareta kuma jigon rayuwarta, Shin meya ha'da aunty fadeela da wannan tantirin Mara mutuncin daharya samu bakin jifanta da mugayen kalamai masu barazanan tarwatsa zuciyar duk wani 'da nagari me kishin iyayensa."
"Damuwa da ba'kinciki ne suka turnike zuciyar uncle Kabeer adede lokacin daya 'karaso wajen saura minti goma yarage a'daura auren" anma dubi yanda wannan la'anannen yaron yake shirin ruguza masa burinsa na tsawon shekaru.Rinannan idanunsa ya'dago yawatsasu Cikin na MD dake shirin wucesa batare daya kallesaba"Hannu yasanya ya ri'ke hannun MD,tsayawa mujahid yayi yana mebinsa dawani 'kas'kantaccen kallo mecike da zallan wula'kancin da 'kyama"Ba'karamin kwarjina yai masaba abinda yayi niyyar fa'dan ma seya nema yarasa cikin inda inda yace Ina... Za..ka...kaimin ...'ya?? tsaki me 'karfi MD yaja ya ha'da yatsunsa guda biyu ya kyastasu afuskar uncle Kabeer saura kai nanda lokaci ka'dan zandawo kanka"batare dayajira jin abinda zeceba yafinciki hannunta da 'karfi suka bar wajen direct motansa yanufa da ita yana zuwa yasanya mata ankwa ahannu yajefata bayan motan.
Kasancewar wajen akwai hayaniya sosai kana kowa na shurgullan agabansa yasa bakowane yafahimci abinda ake cikiba se 'kalikan 'din mutane Wanda suke kusa da wajen....bayan yazauna awajen yakira wayan Akram akan cewa sufito sutafi.Uncle Kabeer kan aunty fadeela yanufa wacce take dur'kushe awajen tana kuka tamkar ranta zefi ta 'daga ta yayi suka nufi sashen sa da ita,Cikin muryan kuka tace dashi dan Allah dadyn mubin kayi wani Abu akai karsucutar min da 'ya!! Bece da ita komai ba yanufi bedroom din sa wayarsa dake cikin aljihu yaciro dealing wani number yayi ringing 'daya aka 'dauka cikin girmamawa Wanda ya amsa wayar yace yalla'bai tasa mune ya fa'da cikin muryan 'yan dab" 'kasa da murya uncle Kabeer yayi kana yazayya newa baushe abinda yafaru "wani mahaukacin dariya baushe yasheke dashi wanda yasa uncle Kabeer saurin janye wayar daga kunnesa seda ya gama dariyan kafin yace yalla'bai mekakeso ayi yanzu??.Sona ke ka hallarku da su baki 'daya Har ita jahida kada kabari suku'buta" wata mahaukaciyar dariya yasheke dashi akaro babiyu yace mugu 'dan masara ana goyonka kana gemu yalla'bai bakada wasa"jin alamun shigowar mutum ne yasanya shi saurin cewa Ku tabbatar kun kubutar min da 'yata,baushe najin haka yafahimci inda maganan me gidan nasa yadosa"yace"angama yalla'bai.
Datse kiran yayi yana maida hankalin sa kan aunty fadeela da haryanzu idanunta suka gaza dena zubar da hawaye haryabu'de baki daniyyan magana 'karan banko 'kofan da'akayine yasanya shi kasa magana.Mubin ne yashigo amatukar afusace "yace" uncle wani tsinannan nan ne marakaran kwana yashigo harcikin gida yakama min mata?shin wani megajaren kwana ne ya fa'da Cikin karaji tamkar ze tsaga 'dakin"tsayuwa uncle Kabeer yagyara sannan yafara maganan kamar haka..... Mubin inaso kanutsu kasan abinda ka keyi banason kadaga hankalin ka domin Jahida ko station din bazata shigaba za'adawo mana da ita"wani irin zabura yayi yace uncle kasan me kake fa'da kuwa innutsufa 'yan sanda sutafi da matar tawa anma kace innatsu inna yadda shegiya uwata ta haifan yau se wannan matsiyacin yayi dana sanin zuwansa duniya aradun Allah sede uwarsa tahaifi wani yanagama fa'din haka yafice tamkar zetashi sama"yana fita 'dakinsa yanufa wata 'karamar bindiga yaciro daga drower yasanya a aljihunsa yanafitowa yashiga motarsa yatayar"kuka aunty fadeela tafashe dashi aranta tana me addu'ar Allah yakubutar da Jahida sannan yatsare mujahid da sharrinsu uncle Kabeer domin jikinta na bata ba alkhairi atattare dasu.
*******
Kuka take tamkar ranta zefita shin wannan wani irin tozarcine aranan 'daurin auranta ace ankama akan lefin dabatasan dashiba"burkin da suka taka da 'karfine yasanya ta dawowa hayyacinta dasauri sauran police wa sukafito suka kewaye motar da MD da Jahida keciki yayinda da andaban sukafara fitowa daga ma'boyarsu suna tunkaro inda suke...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
_Wannan page din nakune sa'arbukar ra'biu and Mmn Dr insha Allah kuyi yanda kukeso dashi_
*PAGE 49&50*🖊️
_______________________________📖Dasauri aunty fadeela ta'karaso wajen" hannu Jahida dake lilo tari'ke acikin nata idanunta nafidda 'kwalla tace! Mekayi mata? meyesa meta?shikenan kakashe min 'ya meye ribarka arayuwa shin mezaka samu dan ka zalinci marainiyar Allah? Wacce batajiba ba tagani ba kasani inde wani Abu yasameta Allah baze ta'ba barinka ba"duk a lokaci 'daya take wannan maganan yayinda idanunta kecigaba dazubar da hawaye"duk wani 'daukin datake nason ganin sa setaji yafita akanta sakamakon ganin halin da Jahida keciki."Kasa cewa komai yayi dan arayuwarsa bayason yaga wani yashiga mawuyacin halin adalilinsa musamman mace datake da rauni"hakan ne yasanya shi saurin nufan motarsa da ita,abaya yasanya ta kana yashiga mazaunin driver yaja dasauri,addu'a yake aransa Allah yasa kar wani Abu yasameta"kasancewar tsakanin station din da general hospital banisa yasanya shi nufar can.Cikin 'kan'kanin lokaci ya isa,dan sosai yake gudu yamanta da raunin dake hannunsa" yana isa yakira wata abokiyar karatunsa me suna Dr sukainat tare sukayi primary da secondary,kuma haryanzu suna mutunci Sosai.
Tana picking nawayar yasanar mata gashi a hospital nasu tare da percian,bata'dau lokaci ba suka fito da nurse guda biyu tareda keken tura Mara sa lafiya"kogaisawa basuyiba aka nufi emargancy da ita temakon gaggawa Dr sukainat da abokiyar aikinta suka shiga bata kana sukasake yimata dressing din goshinta dan tafama"cikin ikon Allah tadawo hayyacinta Karin ruwa taimata da alluran bacci saboda tasamu nutsuwa"fitowa tayi aharaban wajen taganshi tsaye yaha'da kai da bango gyaran murya tayi,anma shiru hannun tasanya ta'dan bugi kafa'dansa cikin rashin sa'a ta ta'ba kan ciwon runtse idanunsa yayi yanajin azaban zafi fiye da sanda yaji ciwon yana ratsa'sa"se yanzu yakejin yanda hannu kemasa ra'da'di sakamakon fama masa da Dr tayi."What's wrong with you Dr sukainat ta tambaya asanda taga jini na ratsa hannunsa"kafin yace komai tace oh my God please let me check you bamusu yabita danshima yana bu'katan adubasa Har room 'din da Jahida ke kwance" kasancewar ita ka'dai ce a'dakin.zama yayi agefen gadon nata,sosai Dr sukainat ta tausayawa MD ganin yanda ciwon nasa yasake jagwa'bewa sakamakon aikin dayi da hannun"bayan tagama wanke masa ciwon ne tasake yima sa sabon 'dinki awajen, Wanda ba'karamin azaba yashaba dan yafi nafarkonma.maganun guna tarubu tamasa nasa dana Jahida kar'ba yayi yanai mata godiya "wayar sa ce tayi tahau ruri tana neman agaji, yana dubawa yaga commissioner ne picking yayi cikin respect kamar yana gabansa yasara masa da hannunsa mai lafiya kana yagaishesa."
Batare da commissioner yabi takan gaisuwan daya ke maiba yace dashi"maza duk abinda kakeyi kabari kazo yanzu ina nenanka,sir ina hospital ne anadubani"Cikin tsawa yace kome kakeyi nace kabari kazo yanzu kasameni a office na.Cike da mamaki mujahid kebin wayar da kallo bayan yadatse kiran!!what's wrong with him??,ya tambayi kansa bashida me bashi amsa danhaka seya mi'ke ahankali kallonsa Dr tayi tace a'a inspector where are going??Batare daya kalleta ba yace a office ake nemana,tace but kana bu'katan Hutu"kai yagirgiza yace its something important,"Allah kiyaye tace dashi"harya kai bakin kofar fita yajuyo yace please take care of her.I will insha Allah,sake Juyowa yayi yace please inde bani nazo daukartaba duk Wanda yazo kice baki Sanda maganan wata ba"toh badamuwa insha Allah,zanyi yanda kace.
Yana fita direct station din yanufa office din commissioner yanufa,zuciyarsa cike da waswasin kiran gaggawan dayai masa,yana shiga yagansa zaune akan kujera yana rubuce-rubuce sara masa yau da hannunsa me lafiya kana ya zauna yana mai sauraron 'kiran dayake masa."Ahankali commissioner ya'dago kansa yana me kallon MD dakansa ke 'kasa,cikin kakkausan murya da bada umarni yace kasake yarinyar da kakama yanzu-yanzu....haryabu'de baki zeyi magana ya'daga masa Hannu cikin bada umarni yace dashi katashi kaje kayi abinda nace dakai banason jayayya.Mi'kewa yayi jiki asanyaye yafice dan Sam be ta'ba ganin ogan nasa cikin wannan yanayin ba."Dawowa yayi dan tambayarsa shin yasan dalilin dayasanya Yakama yarinyar,anma kome yatuna kuma seya fasa shiga direct wajen motarsa yanufa" Har yabu'de zeshiga ya tsaya yana sauraran maganan Dana kusa da motarsa keyi Wanda bemasan da zuwansaba"Gumine yasamo karyomasa jin abinda yake cewa batare dayabi takansaba yafige motar da karfin gaske Wanda yajanyo hankalin police Wanda ke wajen harma da sauran jama'a.Direct general hospital yanufa yana zuwa dakin da Jahida keciki yanufa lokacin tafarka Dr sukainat nabata tea tanasha.sannu da kokari yace da Dr sukainat Murmushi tayi tace Har kadawo ashe ainayi zaton zaka da'de!! Kai yagirgiza batare dayace komaiba "Kallon Jahida yayi wacce taki'dago kai takallesa" wani irin tsanarsa takeji acikin ranta ta tsani koda kallon fuskarsa ne bare maganan fatan baki yahadasu.Kallonta yake cike da tsantsan tausayinta da yagama mamaye ilahirin gangar jikinsa cikin maganarsa kaman Wanda aka tilastawa yace da sannu yajikin"idan gadon dake wajen ya'am to itama ta'amsa mai"Duk seyaji ba da'di dan ya tabbatar dataji yana hango tsantsar tsanarsa acikin 'kwayan idanunta,be sake cewa da ita komaiba yanemi waje yazauna yana ganin yanda Dr sukainat kebata abinci tamkar bataso haka take kar'ba, kai kawai yagirgiza yayinda ya lumshe idanunsa yana tunanin mafita."Wayar sa ce tayi 'kara alamar kira nashigowa,Ahankali yasanya hannunsa me lafiyan ya 'dauko wayar daga aljihunsa my friend shine sunan dake yawo akan screen din wayar"dauka yayi yakara akunnensa tare da sallama,batare da Akram ya amsa sallama ba yace sir da akwai matsala fa!!wace irin matsala?? Ganin yanda suka kafesa da idanune yasanya shi Mi'kewa yafita"Inajinka yace da Akram.
"Sir 'dazun shigowan kenan ko office naka ban shiga ba nafara biyawa ta office na commissioner domin ina so inhuta agida na kwana biyu kafin naji karfin jikina akuma lokacin ne naga shigar KB Cinnaka ciki,bankawo komai araina dan atunanina yazo belling din 'yarsa ne anma senaji sa'banin hakan" inda yake yiwa yalla'bai barazana kayasa kasake wannan yarinyar"to da farko yalla'bai ya'ki amin cewa da kudirinsa anma seya nuna inhar be aminceba zesa akashe 'dansa,wannan daliline yasanya commissioner amin cewa da 'kudirinsa nazesanya ka sake yarinyar "sir ni duk ba wannan bane yafi 'daga min hankali ba KB Cinnaka nafita daga office din wayar sa ta hau ruri yana dagawa naji yace yanzu zasu sake ta Ku tabbatar kunjirata akan hanya kun kawar da ita wallahi sir wannan maganan ba'karamin girgiza ni yayiba,shiyasa nace bari na Sanar maka tun wuri asan matakin daza'adauka."
Wani irin zufa ke tsatsafowa MD ta ko ina ajikinsa tunsanda akram yafara magana"shin wannan mutumin wai wani'irin azzalumine??anya yana tunanin gama da duniya lafiya kuwa yatambayi kansa"sir kana jina kuwa,maganan Akram yadawo dashi daga duniyar tunanin daya lula yace,hakika Akram nagode da sanarmin dakayi dawuri kuma insha Allah zan'dauki matakin daya dace"dan Allah sir kayi duk yanda zakayi ganin kakubutar da yarinyar dan yanzu nafahimci wannan azzalumin ba shine mahaifintaba."insha Allah Akram zanyi abinda yadace.Bayan yakashe wayar kawai yabi umarnin zuciyarsa domin ganin shika'daine maslaha duk dawani bangane na zuciyarsa,nahaninsa daga aikatawa.Lokacin dayashiga dakin Har Dr sukainat ta gama bata abinci takaita toilet tayi brush"sosai taji 'kaunar mata naratsa zuciyar ta dan tanada kyawawan halayya da 'dabi'u masu kyau."wajen Dr sukainat yanufa godiya yai mata kan kulawarta ga su"Murmushi tayi tare dacewa ai anzama 'daya"bece komaiba yanufi kan Jahida taso mutafi yace da ita"Jitayi kamar tasanya Hannu aka tadinga ihu dan ba'kinciki, zamanta da Dr yafiye mata kwanciyar hankali saudubu akan takoma wannan kurkukun"seda yasake maimaita tamata maganan kafin tami'ke jiki asanyaye tayiwa Dr godiya, Har bakin mota dr sukainat tarakasu sedataga sunfita daga hospital din kafin takoma ciki.
Driving yake anma baki 'daya hankalin sa nakanta"tausayinta nasake ratsa duk wani jini da 'bargon dake jikinsa"tunda sukafito takasa tsaida hawayen ta,jitayi zuciyarsa nayimai zafi sakamakon ganin hawayen ta.Kallon unguwar daya kawato take wajen shiru bahayaniyar mutane kowani kofan gate arufe yake,Jitayi zuciyar ta yatsinke Cikin rawan murya tace ina kakawoni"banza yayi da ita harseda yai parking yafito yashiga yabude gate din"cikin sa'a bakowa acikin gidan da'alama kowa nasashensa,sosai yaji da'din hakan aransa"key yasanya yabu'de sashen kana yamaida yarufe.Dukda damuwar dake ranta behanata karewa parlour kallo ba komai na parlour Navy blue and white kama daga kujerun labulaye chains carpet,hakika tsarin dakin yamatukar kayatar da ita"Zama tayi adaya daga kujjerun parlour shi kuma yawuce ciki. "Bayan kamar minti talatin yafito" da'alama wanka yayi ganin yasanya shiga jikinsa zuwa wando tree quarter da singlet"dasauri tadauke kanta daga kallonsa danbazata iya jurar kallonsa ahakaba.Ina kakawoni nan yaji sweet voice dinta yadaki dodon kunnensa"Cikin maganan sa kamar koyaushe yace zakici gaba dazama anan harzuwa wani lokaci ya fa'da batare DA wata damuwa ba"Arazane tadago kanta tanabinsa dawani kallo mecike da tsana...
```kuyi hakuri da typing error bansamu Editting ba```
_Domin SHAWARANKU ko kuma ra'ayinku dangane da wannan page din_ _feel Free contact me or text me_ 09068403802
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
🌸🌸```RANAN HAUSA TA DUNIYA```🌸🌸
_Ankashe kasa nakasa gwaza garin kallon kashash-shiyar kasa nakasa kwashe kashin gwaza_
```Kalla yaje kallon kalangu aka kallawa kalla mari kallon kalangun da kalla ba kenan```
```Tsohuwa ta tsotse tsada batasan da tsutsa atsakiyar tsadanba```
_Not Editting_ 🙏🏻
*PAGE 47&48*🖊️
___________________________________📖Dunfaro Kansu baushe sukayi fuskokinsu duk arufe da ba'kaken 'kyalle' dakuma manya manyan gora da adduna(adda) da mugayen maka mai kala kala ahanunnsu binduga ce kawai babu"sosai sauran 'yan sanda suka tsorata ganin makaman dake hannunsu gasu da uban yawo domin sunyi ukunsu ayawa"sosai su kafara bata kashi tsakanin su da yan ta'addan,kasancewar ba'abasu izinin harbi ba hakanne yasanya su fara fatawa wajen yaturnu'ke da fa'da bakajin 'karan komai sena gora da adda.Haushi da takaicine yahana MD fitowa daga motar ganin anki basu damar harbi ga yan ta'addan se saran 'yan sandan suke tamkar sunsamu bishiya wani daga cikin yaran baushene ya 'daga wata katuwar gora yabugawa akram ahannunsa na dama wanda yasanya akram runtse idanunsa saboda tsavan ra'da'di da azaban daya ratsasa.Afusace MD ya bu'de motar yafito tsayawa yayi yarufe motar da key dan yasan wannan ba'aikin kowa bane se KB Cinnaka wani irin ra'da'di zuciyarsa ke masa yanasake jin tsanar mutumin da 'kiyayyarsa nasake nunnukuwa azuciyarsa"wani irin tu'ku'kin ba'kinciki ne yaziyarci zuciyarsa asanda yatuna da fuskar umman sa agidan yanada tabbacin cewar amatsayin mata take awajen wannan 'dan ta'addan"Yana Cikin wannan tunanin,'daya daga cikin 'yan gidan baushe ya lalla'bo tabayansa ya 'daga wata shar'be'biyar wu'ka ya sara masashi aka 'fa'da nan take jini yawanke masa hannu."Rintse idanunsa yayi yana mejin ra'da'din zafin harcikin ransa ganin hakane yasanya Akram yin harbi Asama se sauran 'yan sandan ma sukafara"Ganin sunata gudu ne yasanya Baushe tunkarar motar da Jahida ke ciki dan ciki umarnin ubangidansa.'Katuwar goran dake hannunsa ya'daga dede setin kan Jahida yasaita goran yabuga nan take gilas din ya tarwatse"wani irin ihu Jahida tasanya Wanda duk hayaniya da iface-ifacen dake wajen be sa MD yakasa jiba kasancewar yana kusa da motar adur'kushe mi'kewa yayi dasauri yanufo wajen Cikin 'karfin hali domin zugin da hannunsa keyi domin haryanzu jini bedana zuba ba dan ba'karamin Sara akayi masaba"Cikin zafin nama Baushe ya'daga 'katon goran dake hannunsa yasamu setin kan Jahida"da jikinta ke rawa tamkar mazari za'ban tsoro da furgici tunda take arayuwarta bata ta'ba kallon tashin hankali irin nayauba" 'karasowar MD yayi daidai da sanda Baushe ya bugawa Jahida Goran dake hannunsa.Kafin MD yayi yun'kurin Ciro bindigarsa daga aljihu har Baushe ya 'bacewa kallonsa "daman sauran kam already sun setawa Kansu hanya tun time da Akram yafara harbi" cikin gaggawa yashiga motar kallon Jahida dake kwance kan seat jini na fita daga kanta yake babu alamun numfashi atattare da ita,saurin 'dauke kansa yayi da barin kallonta domin beson yaji 'digon tausayinta Dede da second 'daya." 'Daya daga cikin yaransa ya umarta da sutada motocin sutafi"dasauri kowa yaje yashiga motar suka tayar direct station suka nufa.Cikin 'kan'kanin lokaci suka isa"Dr dake ciki akakira yafara dubasu Cikin kan'kanin lokaci akayiwa sauran dresing din inda sukaji ciwo kasancewar basosai bane, anma banda MD Akram da Jahida domin sunjigata sosai"haryanzu Jahida bata farfa'doba sakamakon razana datayi,Akram kuwa wajen wani me maganin gargajiya aka kaisa dan karaya yasamu,MD kuwa se anyi masa 'dinki awajen dan ba'karamin Sara akaimasa ba.
Bayan anyiwa Jahida dressing din ciwon dataji a goshinta ne akashiga yiwa MD 'din kin ciwon dayaji rintse idanunsa yayi yana jin azaba naratsa duk ilahirin jikinsa dan ba'karamin rauni sukai matasaba"tausayinsa ne yakamata ganin yanda yake rintse idanunsa da alama ywnajin jiki,anma tuni abinda yaimata tayi saurin kawarda tausayin sa daga zuciyar ta ganin irin cin mutunci dayai mata, yayinda wani irin tsanarsa ke ratsa zuciyarta.
Waya ya 'dauka yakira daya daga cikin yaransa"ba'a'dau lokaciba segashi yashigo cikin girmamawa yasara masa kana yaimasa yajiki"amsawa yayi kamar ko yaushe fuskarsa amurtu'ke"umarni yabasa kan yaje yarufe ta a sell"arazane ta'dago lumsassun idanunta waresu tayi akansa cike da mamakin rashin imani da tausayi irin nasa kallonsa" 'dauke idanunsa yayi da barin kallon ta dan beson yaji 'digon tausayinta aransa dede da 'kwayar zarra.Umarni coustable din yabata kan tami'ke suje ba musu ta tami'ke tana kokarin maida hawayen dake kokarin zubawa daga udanunta cikin anma abin yaci tura seda suka samu nasaran zubuwa,tana ji tana gani coustable din nan yatisa 'keyarta har cikin wani karamin sell dake cikin office din MD,kuka tafashe dashi ganin irin wajen da'aka sata,gefe tasamu taraku'be kamar za'ace 'kyatt tagudu."
****
Tun sanda MD yatafi da Jahida aunty fadeela tarasa duk wata nutsuwarta"Abu biyune suka taru suka hana zuciyar ta samun nutsuwa, nafarko ganin tilon 'dan ta daya nuna babu wacce yatsana tamkar ita domin tana hango tsantsar tsanarta acikin 'kawayan idanunsa,sekuma tafiya da Jahida dayayi wacce batasan wani hali take cikiba"Jitayi zuciyar ta baza ta'iya daurewa ba dole tasan halin da 'yarta keciki kana tasanya tilon 'danta acikin idanunta koda tasan baze so kallon ta ba anma ita tanason kallonsa takuma ji 'duminsa ajikinta."kamar wacce aka tsikara haka tami'ke azabure key motar ta ta'dauka duk da tana jin kiraye-kirayen sallan magriba anna hakan besanya tahakura ba direct station din tanufa.Lokacin da ta Isa anshiga sallah dan haka tanemi waje aciki tazauna tanazaman jiran dowowarsu"Koda MD ya idar da sallah gida yanufa dan bejin 'karfin jikinsa alaman zazza'bi nason kamasa jikinsa ba karfi gawani sanyi dayake jin yana ratsa duk ilahirin jikinsa"koda sauran coustable ke kadawo Aunty fadeela tasanar dasu abinda ke tafe da ita se suka Sanar mata kan cewa yatafi gida sede taje tadawo gobe kokuma tajira shi"kallon 'daya daga cikin coustable din tayi tace dan Allah kakirasa awaya kasanar dashi anzo nemansa,ba musu yasanya hannu a'aljihunsa yaciro wayar,anma abin takaici akashe take kallon ta yayi yace Hajiya kinji wayar tasa akashe ??kamar zatayi kuka tsaban damuwa tace dashi nagode zanjirasa haryadawo"Ok yace sannan yakoma bakin aikinsa"itakuma taci gaba dajira.
*****
Da 'kyar ya iyakawo kansa gida dan driving din dayayi yasanya hannunsa yai tsami"bayan yayi parking yafito sashen su yanufa, kai yadafe yayi bayan yazauna agefen makeken gadonsa damuwa duk tai masa yawa yana Neman rasa nutsuwarsa"wayar sa yaciro daga aljihunsa yakunna,number laila yakira"Laila dake shan cornflakes taji ringing na wayarta kamar bazata 'dagaba sekuma tajanyosa,batasan sanda tayi wurigi da cup din hannunta tsaban farin cikin daya ziyarci zuciyar ta yau MD ke kiranta awaya? Tatambayi kanta saurin 'daukar wayantayi dayake shirin katsewa"murya na rawa tace assalamu alaikum "batare da ya amsa sallama datake ba yace kisameni a'dakina,ko gama rufe baki beyiba tafito batadamu dayanayin shigar dake jikintaba tafito haka"Karo sukaci da Aysha dake kokarin shiga 'dakinta kallon ta Aysha tayi tace laila inazaki haka? Hannu kawai ta iya 'daga mata alaman tana zuwa,kai Aysha tagirgiza tana tunanin hali irin na laila,Da sallama tashiga ganin be parlour ya sa tanufi bedroom nasa zaune tagansa ya dafe kuncin sa da hannunsa me lafiya yalula duniyar tunani" Ahankali takara kusa dashi 'dago dara daran idanunsa yayi tamkar name jin bacci yawatsasu akan ta yana kare ma shigan jikinta kallo,lumshe idanunta tayi dan bazata iya juran kallon cikin 'kwayar idanunsa ba"Ahankali yace da ita ha'da min tea jiki narawa na mi'ke batafi minti goma ba segata ri'ke da cup din tea"kar'ba yayi yace thanks,jitake tankar ta tashi tayi rawa dan murna da farin ciki yau ita MD keyiwa godiya.
Bayan yagama shan tea ne yasata cire masa rigan dake jikinsa dabaze iyaba"jitake tamkar tazuba ruwa a'kasa tasha za'ban farin ciki Ahankali tafara cire masa rigar dake jikinsa tana bin lafiyyar gadon Bayan sa da kallo zagayowa tayi tagaba tatsare faffa'dan kirjinsa dake cike da yalwataccen gashi idanu,batasan sanda tasanya hannunta tafara shafawa ba tana lumshe ido"Jin abinda takeyi yasanya shi bu'de idanunsa yanajin wani yanayi na ratsasa ahankali yasanya hannunsa me lafiyar ya rike hannunta"bude idanunta dasuka fara sauya kala tayi akansa"yace da ita abinda nakiraki kiyimin kenan??'kasa da kai tayi takasa cewa komai,jeki ha'da min ruwan wanka!sum sum tami'ke tanufi toilet din tsaki yaja yanamesake lumshe idanunsa"bayan yafito daga wanka ne yasanya tashafa masa mai da'kyar ta iya control na kanta dan ganinsa ahaka yakan sanyata shiga wani yanayi"baisamu daman kowamawa station ba se karfe Tara da Rabi.
Lokacin dayaje Har aunty fadeela tatafi dan tagaji dajiransa bezoba,tayita rokon coustable din wajen akan subarta taga Jahida anma furr suka ki sukace ba'abasu izinin cewa wani zegantaba"haka takoma gida jiki asanyaye."Yana zuwa direct office din sa yanufa bayan yazauna ne yakira Akram awaya danjin yajikinsa"suna gama wayar inda Akram kesanar mai yaji sauki"katse layin yayi yanufi inda take raku'be baccin wahala yayi gaba da ita fuskarta yakurawa ido ya'dauki lokaci ahaka yana kallon kyakykyawar fuskarta sedayaga alaman zata tashi yai saurin mi'kewa"ahankali tafara bu'de idanunta dasuka yi ja har tasauke su akansa,wani irin kallo takebinsa dashi mecike da tsantsan 'kiyayya da tsana"ki shin ruwa takeji dayunwa dake barazanan cinye mata 'ya'yan hannu"cikin rawan murya tace zansha ruwa!yiyai kamar beji metaceba seda tasake maimait tambyan kafin yami'ke yafita batare dayace da ita komai ba "ruwan yabayar akawo mata,tanasha tafara sheka amai dan bakomai taciba kamawa tayi tasake takurewa ajikin bangon tana fidda hawayen azaba da 'kyar bacci barawa yasaceta.
*****
Washe gari:garin nayin haske aunty fadeela ta taho station ko break fast batabi takaiba"yau ma kamar jiya laila ce tayi masa komai dan haryanzu be iya motsa hannu" se misalin 8:30am yazo station din lokacin dayazo aunty fadeela takoma gida yin breakfast dan rabonta da abinci tunjiya da rana.coustable din dajiya ya'ki rasa awaya akashe shi yake sanarmasa dazuwan bakuwar,Ok duk Wanda yazo baninan kowayene karkubashi izinin ganin ta.yana shiga office nasa yanufi INDA take arazane yakara wajen ta ganin tami'ke a'kasa ba alaman numfashi atattare da ita,dasauri yaje ya'dauko ruwa ya yaiyafa mata anma ko motsawa batayiba"cike da tashin hankali yake kallon ta mantawa yayi da ciwon dake hannunsa ya sungumeta,fitowarsa yayi Dede da shigowan aunty fadeela da tayi suman tsaye ganin ba'alaman numfashi atattare da ita...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 51&52*🖊️
________________________________📖Arazane ta'dago kyawawan idanunta masu haske 'kyalli,tawatsa su cikin nasa,Shagala yayi DA kallon cikin 'kwayar idanunta haryakasa 'dauke idanunsa daga nata,itama anata bangaren kasa cire idanunta tayi anasa,sun 'dauki kusan sakonni arba'in ahaka kafin tayi saurin janye idanunta ganin baza ta iya jure kallonsuba "Shin meyesa kakawoni nan?? Wani laifi nata'ba aikata maka arayuwarka daka za'bi ka cutar dani, wani riba zakasamu arayuwarka idan kacutar da marainiyar Allah,meyesa kaza'bi cutar da mace bayan kasan ita din me raunice? Shin yanzu kasan wani hali kabar iyayena aciki shin kasan kalar tashin hankalin dazasu shiga asanadinka?Kasan ya uwa takeji acikin zuciyar ta a lokacin da'aka fasa auren 'yar ta acikin taron jama'a? ta'karashe maganan muryan ta narawa alaman tanadab da kuka." Shiru yaimata bece komaiba dan yasan muddin yabudi baki daniyyar fa'da mata wata maganan to tsanarsa ce zata nunku azuciyarta,dan gaskiya ze fa'da mata dangane da uncle nata bame kaunar ta bane,yasan koda ya fa'da bazata yardaba hasalima sede ta'karyatashi,hakane yasa yagumtse bakinsa yaci gaba da danna wayarsa."
'Bagaren Baushe kuwa ganin sunyi ta jira ama'boyarsu basuga Jahida ba kamar yanda uncle Kabeer yasanar dasu zuwanta tahanyar idan ansaketa daga station din,Har yammaci yayi gari yafara duhu babu ita babu alamanta."kuma awannan karon yace muddin aka samu matsala kamar nafarko baze biya suba"shawara suka yanke atsakaninsu da yaransa akan su cewa uncle Kabeer sunkawar da jahida ahanyar kamar yanda yasasu,dan hakan shine kawai mafita"toh yanda suka fa'da hakan yakasance Baushe yaciro wayarsa yakira uncle Kabeer yana dagawa yace megida aiki yagamu ankawar da ita anmafa tawahalar damu gaskiya "uncle Kabeer najin haka yasheke dawata mahaukaciyar dariya, Cikin jin da'di yace aikin Ku yayi kyau kozo Ku karbi ku'din Ku anjima, Har kyauta Sena kara muku akan aikin da kukayi dan kun faranta min rai Sosai ya fa'da cike da jin da'di"godiya Baushe yamasa sannan yakatse layin murna fal ransa,yace maganin shege se 'dan banza....Da sallama aunty fadeela tashigo 'dakin zaune tasameshi yana danne-danne awaya,kusa dashi tazauna"cikin sanyin murya tace dashi dadyn mubin"tunjiya da mubin yafita bedawoba gashi haryanzu shiru!! sannan yamagaman princess kunyi magana da commissioner ne?? 'Dan Murmushi yayi yace karkidamu matata yanzu maganan damuke dake nasa asaki princess suna hanyarsu tadawowa ma natura drive yadaukota ,mubin yana cikin koashin lafiya dan tunranan da abin yafaru yagagara zama yatafi gidan abokinsa anma yanzu zedawo" dan naki rasa awaya" next week kuma za'adaura auren tunda Allah beyiba ajiyan.Jin haka yasa aunty fadeela taji nutsuwa yazo mata"kallonsa tayi, yace ya'akayine amaryata 'dan murmusawa tayi tace to zayya fa koharyanzu ba labarinta?? Janye ta yayi daga jikinsa fuskarsa na nuna damuwa yace karkidamu Itama anakan bincike yanda yakamata nan bada da'dewa ba za'aganta"hannunsa tari'ke tana Murmushi tace Allah yabada ikon mijina,rungumeta yayi yana shinshina wuyarta dan kamshin jinkinta ba'karamin da'di yaimasa,jin hakan yasanya tafara kokarin janneyawa anma seya sake rungumeta kam yana sumbatar bakinta inaganin haka nayo waje dagudu dan uncle Kabeer naneman sake layi."
Bayan yadawo daga sallan isha direct sashen Abbu yanufa" zaune yasaneshi yana lazami"zama yayi kusa dashi suka gaisa kana Yamai jaje dakuma addu'ar Allah yatsare gaba"suna fira salma tashigo ganin hannun yayan nata yasa tafara kuka 'bata fuska yayi yace meye abin kuka bayan naji sau'ki "shiru tayi,Abbu yayi Murmushi ganin yanda tanutsu" suna zaune salman Aysha da salim duk sukashigo anai masa sannu da Allah ya tsare gaba"salma uwar 'yan kau'di,tace ya MD dakayi aure kaga matarkace zatana yimaka komai kamar lokacin da ya salman yakarye aunty Aysha keyi masa komai abinci abaki da sakaya ta kwantar dashi wanka ne kawai ban ta'ba ganiba,kaga kaima da matarka tayi maka.Aysha jitayi inama 'kasa yatsage tashiga dan kunya,shi kuwa gogan naku murtuke fuska yayi tamkar be ta'ba dariyaba"yaushe mu kafara wannan wasan dake??tashi kifita kafin in zaneki,sum sum tami'ke zatafice Abbu yace dawo kiyi zamanki"kallonsa yamayar kan MD yana Murmushi yace me abin reni dan ta'fada maka gaskiya"kwa'be fuska yayi yace ni sa'anta ne Abbu? Fiki fiki da ido take tace dan Allah ya MD kayi hakuri bazan sakeba,harara yazabga mata yace zaki fa'da min time danafara wasa dake ai inna kamaki".inna da tun shigowan ta takejinsu tace aibanga lefintaba gaskiya ta'fada maka kuma temakon kankane idan kayi anma zamaba aure ba mutunci bane kodan ma mutum yasan abinda yake aikata wane Wanda yahanasa aure inbahaka yaushe namiji kamanka ze zauna ba aure...jin tana Neman fa'da masa maganan daze harzuka zuciyarsa yasa, shi Mi'kewa yafice batare daya tanka mata ba"duk se jikinsu salman yai sanyi danbasuji da'din abinda mahaifiyarsu taceba,Abbu kuwa Murmushin takaici yayi aransa yana mata addu'ar shiriya,bababa kuwa kunya da takaici ne yanahana cewa komai,Ahankali kowa ya mi'ke yaiwa Abbu seda safe. "Yana shiga dakin yaganta raku'be ajikin kujera" tajin yashigo tayi saurin Mi'kewa wuceta yayi batare dayace da ita komaiba, ganin hakan yasa tabi Bayan sa yana kokarin cire jallabiyansa tatsaya abayansa,juyawa yayi yakalleta bece da ita komaiba yacigaba dacire jallabiyansa seda yacire yarage dagashi se tree quarter"dasauri tajuya masa baya ganin yanda Allah yakawata masa faffadan kirji da yalwataccen gashi,jitayi tsikan jikinta natashi yar sakamakon arba da tayi da faffadan kirjinsa wacce duk wata mace keburin samun ingarman namiji me cikekken zati dakiran jarumta kamansa"kallonta yayi tagafen ido yaga yanda taruntse ido ta'be baki yayi yaci gaba dasanya rigansa."Gyaran murya yayi bayan yazauna agefen gadon juyowata tana kallonsa, dasauri tasake 'dauke kanta ganin be sa botil din gaban rigan ba aranta tace wannan ai iskancine kodan yaga yanada kiran jarumtane yake haka.
Sake gyaran murya yayi akaro nabiyu anma seta'ki yuyawa takallesa"Ahankali yace da ita makikeso kikabiyoni batare dakin nemi izini naba??Cikin tura baki da shagwa'ban daya zame mata jiki tace bacci nikeji,yanda tayi maganan ba'karamin burgesa yayiba karo nafarko kenan dayaji tayi abinda yaburgesa toh kije ki kwanta akan kujera mana!!dasauri ta'dago dara-daran idanunta masu haske tawaresu akansa sekuma ta 'bata fuska nifa ban iya kwanciya kan wannan kujeran ta'fada cike da shagawaba"Mi'kewa yayi yaje yadauko mata katon blanket yami'ka mata da pillow ki kwanta anan dan bazan baki gado naba,kar'ba tayi tanemi gefe tashimfida yana kallon ta bece da ita komaiba har ta kwanta baya tajuya masa ganin haka yasa shima ya kwanta,wayarsa dake silent ne yai haske yana dubawa yaga laila kindagawa yayi har ya katse sake kira tayi ya'ki dagawa dayaga zata dameshi ma seya sa wayar a airplane mode.
Kasa bacci tayi saka makon kayan dake jikinta batasaba bacci da irinsuba kamar zatayi kuka dan takaici ganin kayan sunyi mata nauyi ga kaikayi bazata iya bacci dasuba"jin yayi shiru bataji motsinsa ba yasa tami'ke Ahankali tanufi sif din kayansa,tabu'de "Duk abinda take yana kallon ta" wuta ya kunna haske ya mamaye dakin dasauri tajuya dan tatsorata batayi zaton idanunsa biyu ba,karasowa wajen yayi yace mekike nema kokinyimin ajiyane??cikin inda inda tace kaya zancan za wannan sunyi min nauyi bazan iya bacci dasuba"batare dayace da ita komai ba yabu'de sif din wani sleeping dress dinsa ne riga da wando fari da 'digon blue yadauko mata"karki sake ta'ba min kayana batare da izininaba!! Kallon kayan tayi tace wannan zansanya? harara yazabga mata yace Ok barin dauko miki skirt tunda shi nake sanyawa....batace dashi komai ba tanufi wata kofa Wanda take zaton toilet ne tacanza kayan tafito"tunda ga kafafunta yakebinta da kallo harzuwa sama"Murmushi shine yakufcewa lips dinsa for the first time,wandon yama ta tsawo hartana takewa hakama tsawon rigan harkusan gwiwanta hannayenma sunyi mata yawa,wuyar rigan nazamewa duk da kasancewar da botil...batakalli inda yakeba tayi wucewarta takwanta,shima kwanciyar yayi....Har bacci yafara 'daukan su yaji ana noking na kofa mikewa yayi yanufi kofan"arazane tatashi jin bugun kofan,juyawa yayi yakalleta jikinta serawa yake tamkar mazari cikin kasa da murya yace inazaki? Kaitsaye tace binka zanyi tsoro nakeji harara yazabga mata yace zaki koma kosena tsinka miki Mari?akuma Dede lokacin ne sukaji bugun kofan yatsananta...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```I dedicated this page to Aunty Binta Umar Abbale marubuciyar GIMBIYA BALARABA fatan alkhairi aduk indakike```
*PAGE 53&54*🖊️
________________________________📖Jin anki dena bugun kofar ne yasanya ta fashewa da kuka"Ahankali yadawo kusa da ita ran'kwafowa yayi dede fuskarta har numfashinsu yana gauraya dajuna yayinda kamshin jikunsu yagauraye yana fitar da wani ni'imantaccen kamshi menarkar da zuciya da gangarjiki,cikin sanyin murya yace da ita me akamiki kike kuka??.Cikin shagwa'ban daya zame mata jiki tace tsoro nakeji ta'fada tana tura baji"jiyayi tsikan jikinsa yatashi yarrrrr sakamakon yanda tayi maganan lumsassun idanunsa masu narkar da zuciyar 'yan mata yazubawa kyakykyawar fuskarta.....yabu'de baki zeyi maganan suka sake jin begun kofar awannan karon da karfi akayi.Batasa sanda tari'ke hannunsa ba,tana hawaye Nide tsoro nakeji ta'fada cikin muryan kuka, lumshe idanunsa yayi yanajin wani irin yanayi mewuyar fassara yana ratsa gaba'daya ilahirin jikinsa sakamakon jin lallausan tafin hannunta acikin nasa"Ahankali yajanye hannunta daga nasa,'daure fuska yayi yace inkika kuskura kika biyoni kokuma kiyi magana.... 'kwafa yayi batare da yakara sa maganan ba yafice daga bedroom din yanufi parlour.... Cikin husky voice dinsa yace waye?? yayinda yake bu'de kofar,wani malolon ba'kinciki ne yaziyarci zuciyarsa asanda yayi tozali da laila tsaye ajikin kofan kamar wata marainiya sakamakon iskan da'ake kadawa"Jiya ke tamkar ya kwada mata mari,cikin daure fuska yace lafiya?? Kike buga min kofa acikin wannan Daren?."rau rau tayi da ido cikin inda..inda tace dama zuwa nayi in duba ya jikinka kuma kokana bu'katan wani abinda za'amaka ne ta'karashe tana wani kashe murya"Sake 'daure fuska yayi yace bana bu'katan komai kokuma sanda nake bukata kekike tambayata?zaki iya tafiya sannan kar insake ganin ki adede irin wannan lokacin inkin tabbatar bakida abin cewa me muhimmanci, kodama Abu Nada muhimmanci karki zo min a irin wannan time din"keko tsoro bakyayi zaki fito acikin dare haka dubi hadari yanadaf dabada ruwa kamata yayi ace kina 'daki kina bacci anma kinsawa ranki jaraba da 'kolafaci....Ranta inyayi dubu to ya'baci da bakaken maganganun dako yaushe yake ya'ba mata aiso ba hauka bane daze dinga fa'da mata duk maganan daransa eesoCike da bacin rai take kallonsa Cikin rawayar murya tace,ya MD meyesa kake wula'kantani shin son dana ke makane yasa kake yimin haka kasani bafani na'daurawa kaina shiba Allah ne yadaura min anma baka tausayina baka tausayawa zuciya ta akan sanda take maka hasalima tsana ta kakeji,da dayanda zanyi danacire soyayyarka danayi dan zuciyata bazata iya juran wula'kancin da tsana daga garekaba nasan baka sona acikin zuciyar ka, ya MD baza kafahimci menene soba se sanda Allah yajarabceka da son wacce batasan ka Wanda bana maka fatan haka tanagama fa'din haka tajuya dagudu Dede lokacin da ruwan sama ya sa'k'ko tamkar da bakin kwarya.wani irin santsi ne yajata sakamakon gaucewa da kafanta yayi tatafi luuuuuu zata fa'di cikin zafin nama yatafi dagudu yatarota,faduwa yayi a'kasa Itama tafa'do kansa,dasauri yajanyeta gefe guda, gudun karta fama masa ciwo anma duk dahaka seda rabin jikinta yadannesa"Ahankali yace 'dagani karki mayar min daciwo sabo bayan nafara samun sau'ki,Mi'kewa tayi sekuma tazamar da hannunta tasake fa'da wa kansa,badan Allah ya bashi nasaran kaucewa ba data fa'da akan Hannu me ciwon."Ahasale yace kidagani kafin na tsinke ki damari,in banda rashin imani da tausayi irin naki zaki fa'do kan Hannu sokike kilahanta nikenan??tunda ni nate makeki"Mi'kewa tsaye yayi yana mebinta da mugun kallo yayinda ruwan yaci gaba da zubowa tamkar da bakin 'kwarya akansu.Harya juya zetafi yaji muryan ta tanacewa toh karakani tsoro nakeji,juyawa yayi yazabga mata harara kana yace ki kwana anan dan Allah insena rakaki yana gama fa'din haka yaja dogon tsaki tare da shigewa sashensa yabanko kofa."kaman zatayi kuka haka tawuce sashen su ruwa na dukanta Dede zata shiga 'dakin taji muryan inna nacewa harkindawo daga tura kan kenan aina 'dauka kwana zakiyi sekuma naga kindawo yanzu koyau mijin naki bashida ra'ayinki ne??,shiru tayi batace da ita komai ba dan batada bakin magana tawuce ciki tare da banko mata kofa kamar yanda MD yaimata" 'kwafa inna tayi tace karamar yar iska da kiyi magana kiga yanda zan miki terere intara miki jama'a shashasha kawai wacce batasan mutunci kanta ba bita zai zai ,seda tagaji da zage-zagen datake koganin dare batayiba seda tagaji dan kanta kafin ta wuce part nasu."
Yana shiga yaga taci kuka tagode Allah bacci ya'dauketa ahaka,sosai ta bashi tausayi"yanajin tausayinta nasake ratsa duk jini da 'bargon dake jikinsa "toilet yashiga yahada ruwan wanka me zafi yai wanka sannan yacanza kaya kana yashigo ya kwanta yana kallon kyakykyawar fuskarta da hawaye yabushe" cike da tausayinta bacci ya'dauka sa.....Washe gari dasafe basu tashi dawuriba se 'karfe shida darabi "shiyafara tashi kafin ita,bayan ya'daura alwala yazo yatada sallah, Itama toilet din tashiga tadauro alwala zama tayi daga gefansa,yana idarwa yajiyo da kallonsa gareta"ahankali tace banida hijab din dazanyi sallah"cikin maganan sa kamar koyaushe yace ki'dauki daya daga cikin bedsheet din kirufa kiyi dashi tunda ni ba hijab nakesawa bare kice inbaki aron nawa"lumsassun idanunta ta ware akansa sekuma tatura baki cike da shagawaba tace nibazanyi dashiba kanemomin hijab tunda kasatoni aidole ka nemomin duk abinda nike bu'kata.Seya tsinci kansa da sassauta muryan sa yace kidaure kiyi da shi kafin insamo miki kinji,seda tagama kumbure kumburen ta datura baki kafin tabu'de sif din tadauko zanin gadon lumshe idanunta tayi jin kamshin turare ajiki aranta tace akwai shi da tsafta komai nashi tsaf tsaf,Inda yatashi anan ta tayarda sallah"bayan ta idarne tayi azkarul sabah kana tayi muraja'a abinda yasauwaka cikin suratul ali'imran,lumshe idanunsa yayi yana sauraran dad'da'dan muryanta datake kira acikin al'kur'ani mai girma"cikin ransa yace kamar badaga gidan wannan 'azzalumin tafito ba,sekuma yatuna da Karin maganan Hausa wace dasuke cewa bakin tukunya me fidda farin tuwo.na'de bedsheet din tayi ta ajiye acikin sif batare data gaishesaba tawuce tayi kwanciyar ta"da kallo yabita Har takwanta a'dan kasaushe yace baki iya gaisuwa bane?? Shiru tayi kamar batajisaba in baneman magana meye ha'dinsu dazece bata gaishesaba.Tunda bazaki gaisheniba kitashi zamuyi magana,bamusu tami'ke zaune batare data kallesa ba.
"Gyaran murya yayi yace kinsan hukuncin Wanda aka kama dakoken da mugayen 'kwayoyi awajen sa??'dago idanunta tayi tana kallonsa aranta tace Toni meye ha'dina da wannan tambayar tasa,kaman yasan abindake ranta yace kina mamakin magana ta ko?Mi'kewa yayi yaje yadauko mata jakar daya 'dauka a'dakin kallon jakartayi,tagirgiza masa kai alaman" eh"dan tatuna shine jakar da uncle Kabeer ya aiko yace daya nata daya na mubin"Allah sarki mubin kowani hali yake yanzu?ta'fada cikin ranta" Kozakiya fa'da min inda kikasamesu?maganan sa yadawo da ita daga duniyar tunanin data lula Bamusu ta'fada masa abinda tasani tiryan tiryan......Kai yajinjina nan yagane makircin KB Cinnaka ne.
Meye alakar ki da Kabeer da matarsa??jitayi tambyar wani bambara'kwai"banza tayi dashi,dan bata ga dalilin dazesa yaimata wannan tambayar"Tsawan daya daka matane yasanya ta furgita,ahasale yace wacece ke dazan miki magana kijuya min baya?tuni idanunta sukafara zubda hawaye,cikin muryan kuka tace tomeye damuwar ka dason sanin sirrina dana iyayena saboda kana son samun hanyar dazakasake cutar damu ko? Kamar yanda kayi yanzu,jiyayi kamar yakwa'da mata mari dan tsaban haushi,Mi'kewa yayi yafice batare dayasake bi takantaba, dan yatabbata inde yatsaya ze iya kwa'da mata mari kokuma yazaneta.
******
Haba dadyn mubin tun yaushe kace katura ataho da Jahida anma haryanzu shiru ta'karashe maganan cike da damuwa "sezagaye parlour yake dawaya akunnensa da'alama kirayake" haryanzu be'daukaba ta tambayeshi cike da tashin hankali, harya bu'de baki zeyi magana sukaji an'dauki wayar ajiyar zuciya tasauke kafin uncle Kabeer yai magana aunty fadeela tarigashi kasancewar wayar na handsfree,cikin fa'da tace dashi inakuka tsaya anata jiranka kadauko yarinyar mutane katsaya shiririta ahanya da alama bakasan aikinkaba"Hajiya kiyi hakuri bawanda kike nema bane masu wayar sun samu hatsari sunmutu motar takone 'kurmus wayarma agefan motar natsinta"wani irin ihu takurma kana tafa'di kasa sumammiya,arazane uncle Kabeer yanufi kanta yana jijjigata...
_VOTE COMMENT AND SHARE_ ✅
*ESHAA CE ~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 55&56*🖊️
______________________________📖jijjigata yake da iya karfinsa anma bata motsa koda yatsanta bane"ganin bata motsabane yasanya shi 'daga ta daga cinyarsa yakwantar da ita agafe" inda tayi jifa dawayar nan yanufa haryanzu ba'a katse layinba 'dauka yayi cike da farin ciki yace aikinka yayi kyau goga kajirani anjima zakaga sa'kona.Dariya goga yashe'ke dashi cikin maganan sa irin na 'yan jagaliya yace oga bakada dama"shima KB dariya yashe'ke dashi cike da mugunta yace wannan kawai itace mafita awajena inbahaka ba bazata barni inhutaba tambaya kamar wata 'yar jarida ko abinci batabarina ci se tasani gaba da tambayoyi"wata dariyar goga yasake fashewa dashi yace yanzu ta'kurin 'kus maganata kare,kajirani,zankiraka anjima yana gama fa'din haka yadatse kiran" 'Daukan ta yayi yakwantar da ita a bedroom nasa firij yabu'de swan water yadauko yazo ya yaiyafamata wani gauron numfashi taja"tana farfa'dowa tafashe da kuka innalillahi wa'inna ilahi raji'un Allahumma ajirni fimusibati wa'ahlifi hairan minha"shine addu'ar datake maimaitawa a bakinta"Duk yanda uncle Kabeer yaso rarrashi ta abin yafaskara domin domin gagara tsaida hawayen data keyi ya Rabbi karka jarabcemu da abinda baza mu iya zayya anne meta anrasa Jahida kuma tayi accident wayyo Allah na da 'kyar take iyo janyo numfashi kamar me ciwon asmah haka numfashinta kehawa da sau'ka kafin kace koba tasake suma"Kai uncle Kabeer yadafe cike da takaici yana binta da mugun kallo tsaki yaja yace inbinsu zakiyi kema ga hanya nan anma baki tsaya kina wahalar dani haba jimin sakarcin banza seda yagama surutansa kafin yasake yaiyafa mata ruwa anma wannan karon bata farfa'doba."Tsaki yaja kafin yaciro Wayarsa number Dr Auwal yakira kanyazo yaduba ta kasancewar shine family Dr su,ba a'dau lokaci ba Dr Auwal yazo temakon gaggawa yabata,sannan yaimata alluran bacci dantasamu Hutu"magunguna yarubuta yabawa uncle Kabeer kan cewa yasiyo,yace a gaskiya megida damuwa sunyi mata yawa jininta nadaf dahawa yakamata ace tarage damuwa aranta dan samun lafiyar ta"kai yajinjina cike da damuwa yace bakomai zankula yanda yakamata,ngd Dr,musabaha sukayi sannan Dr Auwal yawuce"zama yayi kusa da ita harseda tafarfa'do da 'kyar tasha tea da magani hakan ma seda yanuna mata bacin ransa"sallolin da'akebinta tarama addu'a take tana kuka kan Allah yabayyanar mata da 'yar ta domin tanaji ajikinta kamar bata mutuba"Koda mubin yazo uncle Kabeer yafa'da masa accident din da Jahida tasamu kuma harsun rasa ransu,kuka yazauna yadinga yi tamkar yaron da uwarsa tatafi unguwa tabarsa rarrashin duniya uncle Kabeer yayi anma mubin ya'kin shiru,inda ya'dauki alwashin ganin bayan inspector mujahid domin shi ya hassa komai "yayinda uncle Kabeer kesa ingizasa akan tabbas cewa inspector mujahid ne silar faruwan komai.
"Tanaganin yafice daga 'dakin taja 'karamin tsaki tana kunkuni inba renin hankali yara bani da gida sannan yazo yanaimin tambayoyin renin hankali, Mi'kewa tayi tana'de blanket din tamayar inda ta'dauka kan gadon takoma tayi kwanciyarta bacci me da'din gaske yayi gaba da ita." Koda mujahid yafita direct masallacin dake unguwar su yaje yazauna kur'ani ya 'dauka yafara muraja'a bayan yakaranta abinda yasauwaka daga ciki seyarufe ya ajiye"wayarsa yaciro layin Akram yakira ringing daya ya'dauko bayan sungaisane yake masa yajiki dasauki yace dashi.Sir ya akayi da wannan yarinyar ne aina ka'ajiyeta?? Tana tare dani....tiryan tiryan MD ya zayyanewa Akram hukunci daya yanke akanta nazama tare dashi dazatayi kafin komai yadaidaita"Numfasawa Akram yayi yace Sir Allah ne ka'dai zebiyaka da temakon dakayi Allah kuma yabamu sa'a akan makiyanmu.Ameen MD ya amsa sallama sukayi kowa yakashe layin"bayan yakashe wayar yaci gaba dazama awajen dan beson zuwa tasake fa'dan maganan daze bata masa rai.
"Ba ita tafarkaba se wajajen 12:30 tana tashi dawata irin yunwa tatashi sakamakon jiya bataci wani abinci kirkiba,ganin be 'dakin yasanya tami'kewa parlour tafito tana kalle kalle wata 'kofa tabu'de Wanda take zaton shinen kitchen 'din tana mur'dawa taji arufe jitayi idanunta sun ciko da 'kwalla,jikinta har rawa yake saboda tsaban yunwa da 'kyar takoma bedroom din toilet tashiga,ruwan wanka me 'dumi ta ha'da tashiga ciki takai kusan 30mint seda taji ana kiraye kirayen sallah kafin ta'daura alwala,towel 'dinsa dake rataye ta'daura tafito" jitayi kaman ta kurma ihu ganin batada wani kayan dazata sanya,kayan datacire ta'dauka zata mayar jikinta kamar wacce akace tajuya tahango sif 'dinsa Mi'kewa tayi Ahankali kamar metsoron kar akamata"Hannu tasanya tabu'de sif din kallon yawan uban kayan sa take tamkar Wanda za'abu'de wani shagon kowanne bangarensu da ban bangaren tree quarter tasanya hannu ta'dauki daya me ruwan kakin sojoji wajen riguna tadawo birkito dasu tayi baki 'daya kaman nata,wani white t-shirts tadauko me dogon hannu,mi'kewa tayi taje gaban mirror wandan tasanya Wanda da ka'dan yawuce gwiwarta belt tadauko ta tamke 'kugunta dashi,rigan tadauko tasanya batare datasaka brezi'a ba dan bata dashi baza kuma ta iya mayar da Wanda tacireba,zama tayi akujeran dake gaban mirror cumbing ta'dauka tafara taje yalwataccen suman kanta Wanda yasauko har 'kirjinta mayukan kansa masu matu'kar da'din kamshi tashafa tufke gashin tayi atsakiyar kanta kana tadauki turarukansa masu da'din 'kamshi tafeshe gaba 'daya ilahirin jikinta dasu "blanket din dazu tasake dauka tarufa ta tayar da sallah,bayan ta idar tami'ke ta tattare dakin easy takunna sannan tadauki roomfreshner tafashe baki daya dakin,wani irin mur'dawa cikinta yayi yunwa na barazanan cinye mata 'ya'yan hanji durkushewa tayi a parlour tafashe da kuka kamar ranta zefita,banda Allah ya isa babu abinda take masa azuciyarta." Abangaren MD bedawoba gida ba se misalin karfe biyu da rabi dan seda yayi sallah sannan yanufo gida,seda yabiya sashen Abbu yagaisa kafin yanufi sashen sa,key yasanya ya bu'de da sallama abakin sa yashiga dakin....sallaman ne ya ma'kale abakin sa sakamakon hangota dayayi yashe atsakiyan parlour "cikin rawan jiki yasanya wa kofar key sannan yanufo kanta 'dagota yayi ya zaunar da ita acinyarsa kallon idanunta dake zubar dahawaye yayi gaba 'daya jikinta yashika" Cike da damuwa yake tambayanta meya sameki dama baki da lafiya ne bakisanar minba?? Duk a lokaci 'daya yake jero mata tambayoyin"wani irin tsanarsa takeji aranta fiye da koyaushe sotake ta 'kwace jikinta danasa anma takasa kasancewar jikinta bakarfi.Cike da damuwa yasake cewa kisanarmin abinda ke damunki dan Allah,cikin muryanta dayagama dishewa da kuka tace inhar kabari na mutu asanadiyyan ka bazan ta'ba yafe maka ta'fada hawaye na na zuba daga kyawawan idanunta masu matu'kar haske"tsira mata idanu yayi yana nazarinta yarasa meke damunta danshi besan lefin dayai mataba Cikin taushin lafazi yace kiyi hakuri kisanar dani abinda ke damunki"Harara ta maka mai tamkar idanunta zasu fa'do jin tambayar rainin hankali daya kema ta!! Ahasale tace aidaman baza kasan abinda yake damuna ba tunda sokake kakasheni da yunwa karufe kitchen sannan karufeni a'dakin wani lefi na aikatamaka kake azabtar dani haka?? .
"Ya salam ya fa'da asanda yakedafe kansa shaf yamanta da kitchen din arufe,cike da tausayinta ya'gata asaman tree siter yakwantar da ita" kitchen yanufa kettle ya jona yana tsaye awajen ruwan yatafasa saukewa yayi ya'dora mata indomie da 'kwai yana tsaye awajen harya dahu sau'kewa yayi ya'dauka plate yajuye sannan yasoya mata plantain yasanya akai 'kwai hu'du ya bare yayi slaizing dinsa akai,Cup ya 'dauka yaha'da mata tea me kauri, kashe gas din yayi yafito a'inda yabar ta akwance anan yazo yatarar da ita se mutsuku take tana hawaye."Cike da tausayinta ya'dago ta,batare da tunanin komai ba yadaurata akan cinyarsa,runtse idanunsa yayi yanajin wani irin magana'disu nafisgarsa,dasauri yakawar da wannan tunanin aransa dan ba'abinda kegabansaba kenan"kokarin sauka take daga jikinsa dan za manta ajikinsa ba'karamin kasala yasaukar mataba 'kan'kameta yayi yana girgiza ma kai alamun karta sau'ka,badan tasoba tacigaba da zama akan cinyarsa sedan bayanda zatayi tea yafara bata Ahankali takesha harta sha Rabin cup din,kawar dakai tayi alaman ya isheta"Cikin sanyin muryan sa yace kidaure ki 'kara mana, kaita girgiza tana yamutse fuska alamar ya isheta"bece komaiba ya'dauko indomie yakai bakinta bamusu tabu'de bakinta bata yake cike da tausayinta wani yanayi yakaji agame da ita me wuyar fassarawa" sosai taci indomie Wanda taci yafi Rabi ture hannunsa tayi dayake kokarin kaimata indomie bakinta"kallon ta yayi da sexy eyes dinsa yace kin koshine??kai tagirgiza masa alamar "eh"Mi'kewa tayi daga jikinsa takoma kan kujeran da kallo yabita harta tazauna tana yamutse fuska se yanzu taji tadawo dede.
"Plate da cup din yakwashe yakai kitchen ya ajiye seda yawanke kayan daya 'bata sannan yadawo parlour" zama yayi a one siter batare daya sake matsawa kusa da ita ba"kallon ta yake seyanzu yalura da shigar dake jikinta dan sam 'dazun beluraba.kayansane ajikinta Wanda yai masifar amsar jikinta 'kugunta yafito aciki tamkar anzana mata dasauri yaruntse idanunsa sakamakon arba dayayi da'kirjinta awaje kasancewar rigan jikinta shara-shara ne yafito da siffar kirjinta awaje sannan batasanya brezi"a bqCikin 'daure fuska yace who give u permission to where my cloth?Banza tayi dashi kamar batajisaba,am not talking to u.Cikin tura baki da shagwa'ba tace am sorry,Cikin tsawa da bada umarni yace tashi kije kicire min kaya kafin na kwada miki mari"kamar zatayi kuka haka tami'ke bedroom tashiga tacire kayan sannan tamaida over sise din daya bata"koda tacanza kayan kin fitowa tayi tai kwanciyar ta akan gado"ganin shiru bata dawoba yasashi nufar dakin,kwance yasameta akan gado ha'de fuska yayi yaga alaman reni yafara shiga tsakanin su.
Tsawa yadaka mata yace sau'ka akan gadon nan kafin intattakaki,tura baki tayi tami'ke tafice daga bedroom din baki 'daya"tsaki yaja yayi kwanciyar sa'aransa yakudurce baze sake sakemata fuska ba .
*****
Wallahi,wallahi,wannan shine karo na'karshe dazan miki magana akan kiyi ciki iya alfarman dazan iya miki ayanzu shine nabaki wata uku idan baki 'dauki ciki ba to wallahi rantsuwan musulmi idan Har baki yi cikiba sekinbar gidan nan "kokuma in auromasa wacce zata Haifa masa 'ya'ya kekuma kizama 'yar kallo kinbi kin mallake min 'dana da asiri baya 'daukar maganata senaki nalura ba'kinciki kike da karinga jikokina harsena mutu" Wani irin kuka Aysha keyi cike da tausayin kanta wannan wace irin rayuwa ce,shin ita zatabawa kanta ciki kokuma Allah ne zebata!!Cikin muryan kuka tace inna na'amince yakara aure inde hakan ze faranta miki,na amince wallahi "Dalla rufemin baki munafukar banza kawai aidaman nasan asiri kika masa baya jin magana ta senaki toki sani wannan karon asirin ki bazeyi tasiriba juya irin tsiya ta'karashe maganan tana kumfar baki.!!Cikin bacin rai salman yace haba inna wannan wace irin abune shin Aysha ita zata bawa kanta haihuwa ne kokuma Allah nezebata?? Wani 'kas'kantaccen kallo tawatsa masa tace rufemin baki banza shanyayye kawai Wanda besan ciwon kansa ba Cike da takaicin halin mahaifiyar tasa ya'dago Aysha dake wani irin kuka tamkar ranta zefita,uptsair yanufa da ita"yana jin inna naki ransa yayi mata banza suka wuce dan ne uwa uwace dabaze yarda adinga ciwo matarshi zarafi ba...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
_Ya Allah karabamu da hassada ba'kinciki 'kyashi munafurci,_👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻
_Happy juma'at Kareem Ya Allah ka ha'damu da alkhairin dake cikin wannan rana,sannan katsaremu da sharrin dake cikinta,ya Allah yabiyamana bu'katunmu na alkhairi, dama 'daukakin al'uman musulmai baki 'daya ya Allah kajikan mahaifanmu,yayyanmu,'kannanmu,da rahma, dama 'daukakin musulman dasuka rigamu gidan gaskiya. Albarka cin wannan rana mai albarka._
*PAGE 57&58*🖊️
________________________________📖Suna shiga 'daki tazame jikinta daga nasa kan bed ta'fada tafashe dakuka me tsuma zuciya kuka take tamkar ranta zefita,'karasawa bakin gadon yayi ya'dago ta rungumeta yayi akirjinsa yana bubbugu bayanta alaman rarrashi kamar yanda ake yiwa jarirai idan anaso suyi shiru a yayinda suke kuka"kamar wacce yakesake ingizata tayi kukan dantakasa tsaida hawayen.Cike da damuwa yace haba Ayshana shin dawani damuwar kikeso inji da kukan ki kokuma da matsalan dake fuskantomu?,ya'karashe maganan muryan sa na rawa kamar zemata kuka,A duniya idan akwai abinda yatsani gani shine hawayen Aysha, ko ganinta acikin damuwa,'dagota yayi daga jikinsa yashiga sharemata hawayen daya'ki tsayawa daga idanunta.Kallonsa tayi ido cikin ido tace salman shin kana sona dagaske kamar yanda kake fa'da min akoyaushe?batare datajira amsarshiba tacigaba dacewa, inde Har kasona inaso kabi umarnin mahaifiyarka ka 'kara aure kamar yanda ta bu'kata yin hakan shine kwaciyar hankalin ka danawa baki daya dan bamu da tabbacin samun ciki acikin wata uku ta'karashe maganan zuciyar ta nawani irin harbawa"kai ya girgiza, Cikin sanyin murya yace Aysha idan akacire mahaifana duk duniya banida tamkar ki nikaina bansan irin San dana mikiba Allah ne yajarabceni da sanki,sannan kada kimanta alkawari naimiki bazan ta'ba miki kishiyaba tunkafin na aureki dan haka yanzu banga dalilin dazesanya in kara aureba shifa haihuwa lokaci ne idan Allah yakawo lokacin toh bafashi saika haihu ko kanaso ko bakaso,haka zalika idan Allah be bakaba duk duniya bawanda ya isa yabaka komai mulkinsa dukiyarsa ko iliminsa basu isa subaka suba dan haka kidena sanya damuwa acikin ranki. "Murmushin dayafi kuka ciwo tayi tace nasan duk wannan aibawa baya kaucewa 'kaddaransa, salman yazama dole kabi umarnin mahaifiyarka inde harkanaso mukasance cikin farin ciki!! Batun alkawari kuma kamanta dashi nikayiwa alkawarin sannan yanzu nidakaina nasau'ke maka nauyin dan wani bu'katan yafi wani karfi kamar yanda yanzu bu'katan Karin auren yafi alkawarin daka 'daukar min nide alfarman danake nema koda ka 'kara aure karkajuya min baya"ya bu'de baki zaiyi magana tayi saurin 'daura hannun ta abakin sa....cikin sanyin muryanta tace pls everlastingly don't say anything a beg for our love sake I known how much you love me and I love you more than you love me."kallon ta yake cike da mamaki batare daya sake furta koda kalma 'daya bane kamar yanda tabu'kata yami'ke yafita ransa a matu'kar bace ganigake kamar tarage sonda take masa ne dahar take cewa yakara aure,ficewabyayi daga gidan baki 'daya batare dayasake bi takan inna dake hakimce akan kujeraba."tana ganin yafita tafashe dakuka metsuma zuciya ya Allah kakawo min 'dauki ya Allah kanagani inason ciki ya Allah inhar haihuwa alkhairi ce agareni ya Allah kasa inyi ciki abinda take fa'da kenan tana wani irin kuka me ratsa zuciyar duk wani mai imani."
Tunsanda uncle Kabeer yasanarwa da aunty fadeela maganan mutuwar Jahida tashiga cikin tsananin tashin hankali da damuwa" ko abincin kirki bata iyaci,ko bacci ma bata samunyin wadatacce gaba 'daya tarame tayi ba'ki damuwa yai mata yawa gani take tamkar takasa ri'ke amanan da'aka dan 'kamata ne"tunanin ta ya ta'allakane akan inaza tasamo asalin dangin mahaifiyarsu Jahida tasanar dasu abinda ke faruwa kana tarokesu yafiya akan kasa cika alkawarin data 'daukan musu na kulawa da yaran"Duk dakasan cewar suma sunada nasu lefin domin tunda tazo gidan bata ta'ba ganin koda mutum daya yazo daga dangin marigayi Rukayya ba dasunan sunzo ganin abinda tabbayanan,gashi yanzu Har Allah yakarbi rayuwar daya,'daya kuma tabace ba'asan duniyar datake ba"Babban tashin hankali ta takai kwanaki shida tana zuwa police station dan Ganin mujahid anma kullum taje amsar 'dayane bayanan,arana na shidanne tayankewa kanta hukunci kan cewa bazatasakewa zuwaba domin duk atunaninta shiyake sanyawa ace bayanan awannan rana tayi kuka tamkar ranta zefita"ganin batada wani mafitane sannan kuka baze fishetaba setakoma mikawa Allah al'amuranta kullum cikin addu'a take Allah yabayyar da zayya itakuma Jahida Allah ya rahamsheta"yayinda tacigaba da addu'a kan Allah yakarkato mata da hankalin 'danta yadawo gareta."
"Abangaren uncle Kabeer kuwa duniya sabuwa,burinsa yacika yakawar da Jahida da zayya adoron duniya batare da hankalin mutane yadawo kansa ba kokuma azargesa" sede kuskure 'daya dayatafka shine besa Jahida tayi masa Singh din document din ta ba anma wannan bamatsala bane tunda shine magajinsu"tunda dangin uwarsu bazasu iya zuwaba domin tun ranan da'akayi addu'ar bakwai na marigayi Alh jabir da matarsa,yaje wajen bokansa akan yakullewa dangin mahaifiyarsu Jahida baki yanda bazasuyi tambayar dukiyar yaran ba sannan bazasu waiwayesuba zasu manta dasu acikin rayuwarsu"afannin mugayen laifunka dayajeyi kuwa ba'abinda yaragu sema karuwa dan yanzu yazama dilan duk wasu miyagun 'kwayoyi da safaran makamai ta hannunsa yake shigowa cikin garin Maiduguri, a yayinda yake cin karansa ba babbaka yanzu burinsa bewuce lawyer sa yadawo daga tafiyar dayayiba duk wasu kadarori dasuke mallakin Jahida yamayar masa su dasunansa."Mubin kuwa mutuwar Jahida yasa yanutsu domin duk wani abubuwan dayake aikatawa yaragesu bakamar daba se abinda ba'arasaba,Har wajen Aunty fadeela yaje yanemi yafiyarta abisa lefin daya aikata mata abaya tace bakomai tayafe masa Allah yayafemu baki 'daya ba'karamin da'di yajiba,wataran hakazeshigo suyita hira yana 'debe mata kewa.uncle Kabeer ba'karamin takaicin canjin da Mubin yayi yakeji ba dan haka ya yanke shawaran da WO da yazid dake America kataru danyasan shi yayi gadon halinsa.
*******
Yau yakama satin Jahida 'daya acikin gidan MD kokuma ince 'dakinsa dan tunranan datashigo ko bakin kofan falo batasake zuwaba,tsakanin ta da MD kuwa gaisuwane dan komagana yaimata bata tankasa duk dacewa tsanarsa yaragu acikin zuciyarta anma hakan besa tasaki jiki dashiba"toh shima bawani shiga harkanta yakeba dan in miskilanci takeji yaninkata. 'Azaman dasukayi tare dashi tafuskanci wasu daga cikin halayyarsa, mutum neshi me matu'kar ibada da bautawa ubangiji sa maganan bakinsa wahala take masa,inbaya kamaba,Uwa uba miskilanci dan tunda tazo gidan bata ta'ba ganin Murmushi afuskarsa ba bare kuma ace dariyarsa,seda duk wannan muskilancin nasa yanada matu'kar tausayi domin tana hango tsantsar tausayinta acikin 'kwayar idanunsa duk da tana'daukan hakan amatsayin saboda yacimma wani burinsane akan uncle nata"ba'abinda yafi bata takaici dashi kaman kayan daya hanata kullum kayan sa ne nasan ma kalabiyu yabata idan tacire 'daya tasanya daya....Bayan yadawo daga sallan isha'i kozama beyiba kiran Abbu yashigo wayarsa,dauka yayi da sallama abakin sa "Ok ganin zuwa iya abinda taji yace kenan yajuya yafice"kwanciya tayi akan shimfi'danta wanda zuwa yanzu tasaba dashi ,Fitarsa ba da'dewa taji alamun jigowa bata juyaba taci gaba da kwanciyarta dan azotanta shine yadawo" cikin san'da take tafiya Har ta isa bedroom din cikin rashin sa'a tayi tuntu'be da pillow da Jahida ke kwance akai fa'da wa kanta tayi arazane dukansu suka 'kwalla kara,arazane Jahida tatashi daga kwance tana zazzare ido dan bata manta da warning din da MD ya yanka mataba akan cewa duk ranan data yadda tayi abinda zesa asan tanagidan seya mai data station acan zataji gaba dazama"ba'karamin tsorata salma yayiba domin duk azatonta kan MD ta'fada" Ahankali tafara juyar da kanta zuwa bangaren da Jahida ketsaye Wanda saura ka'dan tasaki fitsari tsaban firgici l"Da karfi yafinciko Hannu ta yayi waje da ita se ihu take wayene wayyo Allah na" wurgi da Hannu ta yayi yana me zabga mata harara fuskarnan amurtu'ke kamar Wanda aka aikuwa da sa'kon mutuwa.Cikin tsawan daya furgitar da ita yace mekikenema anan ban miki warning akan shigowa sa'shena"haryanzu atsorace take dan haka batace dashi komai ba se zazzare idanu datake,wani razanne tsawa yasake sakarmata akaro na biyu,Wanda yayi Dede da zuwan bababa.'karasawa wajen yayi yana ganin yanda MD yamurtuke fuska, dariya ta 'kyal'kyale dashi laaaa ya MD daman Kaine ta'fada tana le'ka cikin falo, hannunta yasake janyowa yamaida tabaya,waye yatambayeta??Dariya tasake shekewa dashi tace kaima bakagane nibako nice fa salma"kai yajinjina yanagodewa Allah aransa dabata ganetaba data yaya tashi.Mekikazo nema anan?? cikin inda... inda tace abuna wuce kiban waje kar inkuskura insake ganin kafanki anan kinajina ko"kai tagirgiza yace good"haryajuya zekoma ciki yaji muryan inna yakara'de wajen,mutum de yaji tsoron Allah dan duk abinda yake Allah na kallonsa inba ka kulla wani abun ba taya zakace kar tasake shigowa sashen ka kokuma yaune tafara shigowa inde bada binda kake boyewa ba,salma tayi caraf kuma Allah inna tunda Nike shiga beta fushi irin nayauba dan Allah ki bashi hakuri.tsaki inna taja tace aimara gaskiya ko aruwa gumi yake kuma asannu gaskiyar dake boyewa zata fito...Batare daya tankataba yashige tare da banko mata 'kofa"kabanko wa karuwar uwarka kofa shige Mara mutunci, batare da bababa yace komai ba yaja Hannu salma suka tafi dan yana tsoron yayi magana shima tahaukansa" i seda tagama kumfar bakinta da zage-zagekafin tatafi."yanashiga Jahida tayo kansa ba'abinda yasameta ko dan naga tatsorata Sosai,nima bakaramin tsorata nayiba,wacece ita??Duk a lokaci 'daya tajero masa tambayoyin"kije ki kwanta dare yayi,yana gama fa'da mata haka shima yawuce yakwanta,da tunani halin inna yarasa ita wace irin macece yarasa meya tsare mata arayuwar duniya da kullum burinta bewuce taga ya wula'kantaba kokuma tatozartashi da wannan tunanin bacci yaigaba dashi...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 59&60*🖊️
________________________________📖Washe gari:bayan sun tashi sunyi sallah kitchen MD yashiga yaha'da musu breakfast,mai lafiya"yayinda hakimar kecan tana bacci. kasancewar koyaushe shiyake ha'da musu kan darning yajere sannan yawuce toilet ruwan wanka mezafi yaha'da yadade a toilet din kafin yafito,yana fitowa yayi arba da,kyakykyawar fuskarta tsiramata idanu yayi yana kallon baiwar kyau da Allah yamata,yanda take bacci cikin kwanciyar hankali da nutsuwa kamar batada wani matsala acikin rayuwarta.Ganin tana motsine alaman zata tashi yasanya shi saurin barin wajen dan beso tafarka tagansa"bayan yagama shiryawane cikin wasu ha'da'd'dun Riga da wando,wandon yakasance farine rigan kuma neavy blue wanda ya bayyanar da faffa'dan 'kirjinsa,yayinda yataje sumar kansa me santsi da laushi irin na indi'a wa,wani ba'kin eyeglass yasanya a idanunsa Wanda yasake fitomasa da ainihin kyawun fuskarsa.Fitowa yayi yanufi dining zama yayi yai serving kanshi cikin nutsuwa yaha'da tea me kauri sannan yazuba Irish da soyayyan 'kwai,yana cikin cine yaji motsin fitiwarta batare daya juyaba yacigaba da break dinsa"zama tayi agefensa tafara ha'da nata,cikin respect tace dashi good morning, mamaki ne yakamasa jin yanda tagaishesa,tunda tazo gidan dede darana 'daya bata ta'ba gaishesaba,'boye mamakin sa yayi yace morning, how's ur body?tatam bayesa, Am getting better yace da ita ata'kaice.mamakin sauyinta yake sede be nuna hakanba yacigaba da break dinsa,batare da wani yasake cewa da 'dan uwansa komai ba. 'karar wayarsace takara'de parlour Ahankali yasanya hannun sa ya'dauka sunan my friend keyawo akan screen din picking yayi tare da sallama. a'daya bangaren amsa wa Akram yayi tare da gaishesa,dayimasa sannu da jiki"Sir muna bu'katan ka yanzu dan munkama wasu yara da mugayen makamai kuma muna zaton yaran KB Cinnaka ne,aida sauri MD yature plate 'din gabansa yace Ok ganin zuwa karku yi komai akai senazo"insha Allah sir muna jiranka,sallama sukayi kowa yadatse kiran.Cikin sauri yature plate din dake gabansa yafice,saboda yanda yake saurin yaje yamanta berufe 'kofar ba "da kallo tabi Bayan sa kana ta ta'be,baki taci gaba da break din ta,bayan tagama break din kayan ta tattare kai kitchen tawanke ko wanne tamayar dashi mazaunin sa parlour tadawo tayi kwanciyarta akan 3siter" kwanciyar ta bada'dewa taji kaman ana ta'ba kofan falo Ahankali tami'ke setaga 'kofan abu'de mamakine yakamata Ganin kofar abude,rufewa tayi takoma tazauna sekuma taji tana sha'awan kallon waje yau kwanan ta goma rabon datakalli waje."Ahankali tami'ke tafice daga parlour"tsayawa tayi tana kallon yanayin tsarin gidan part biyu ne a'kasa sekuma wasu part biyun asama gakuma wani 'kofa daga gefe da'alama garden ne awajen daga can gefe kuma parking space ne yayinda akagewaye gidan dawasu flowers masu kyau,wasu kyawawan butterfly (Malam bu'de littafi)guda hu'du akan flowers din sosai suka burgeta dan akwai irinsu a garden din gidan su sosai takeson su, hannu tasa daniyyan kamawa anma se suka fire, ahankali take binsu suna sake yin gaba har suka isa 'dayan part 'din adede wajen ne tayi nasaran kama 'daya ihun murna tasanya tana tsalle yayinda gashinta yabaje afuskarta kasancewar babu mayafi akanta dan arayuwarta tana matu'kar son su murna takeyi tana tsalle dashi ahannunta baki 'daya tamanta da inda take."Abbu da tun fitowarta daga sashen MD yake binta da kallo cike da mamaki shin wannan yarinyar daga ina tafito inbagizo idanunsa ke masaba kayan mujahid ne ajikinta sannan da'alama batun yau ta kenan ba duba dayanayin jikinta"inna da fitowarta kenan salim yasata gaba da jaraba kan cewa setabashi dubu ashirin yaje birthday abokin sa itakuma tahanasa ganin zedame tane yasanya ta fitowa shi kuma yabiyota se magiya yake zabga mata.Turus taja tatsaya ganin mace na'ko'karin shiga cikin part din MD mamakine yakama,aranta tace wato abinda yasa yake hana shiga part din sa kenan wani irin farin ciki ne yaziyarci zuciyar ta yau zata tozarta mujahid akan hujja me'karfi,keeee tabuga mata wani razananniyan 'kara Wanda seda ilahirin gidan baki 'daya ya amsa dasauri Aysha tafito daga 'dakinta domin a tunanin ita inna ke kira saboda wani lokacin bata 'kiran sunanta sede kee"A matu'kar tsorace Jahida tajuya zuciyanta na wani irin buguwa da 'karfin gaske"cikin sauri inna takaraso wani 'kas'kantaccen kallo take binta dashi daga sama Har 'kasa cikin 'daga murya tace ke dan ubanki mekikeyi anan?shiru Jahida tayi kanta a'kasa jikinta serawa yake, Hannu inna tasanya ta'dago ha'barta ahasale tace ba magana nake mikiba me kike nema??"tuni idanun Jahida suka cika da 'kwalla,tarase mezatace,lafiyyayan Marin dayasau'ka akuncinta ne yasanya ta fashewa da kuka metsuma zuciya"wani wula'kantaccen kallo tawatsa mata wato 'kan'kanuwar ki dake harkin San karuwanci kizo ki tare a'dakin saurayi harda sanya kayan shi kegaki karamar 'yar iska ko yau kinzo inda yafi 'karfinki wannan daga kallon ki baki ra'bi addinin musulunciba duba da wannan gashin dokin dake kanki ta'fada tana mefinciko gashin kanta daga tsugunnen datake...ihun azaba Jahida tasanya jin wani azabebben zafi daya ratsa kanta.Cike da bacin rai Abbu yakaraso wajen kallon inna yayi yace haba Rabi meyesa bakya aiki da hankali ne, bazakiyi bincike akan abuba kafin kiyanke hukunci daga ganin bewar Allah kinhau aibanta ta tare da bugunta batare dakinji dalilinta aduk sanda zakiyi Abu bakya yinshi cikin nutsuwa datunani bakisan daga indatakeba anma kina zaginta tare da aiban tata,salma tayi saurin cewa gaskiya inna bakiyi Dede ba ni wallahi tausayima take bani dan Allah inna ki'kyaleta.ahasale inna tajuya kan Jahida dake raku'be agefan abbu batare da tasaurari maganganun suba dan batada lokacin su burinta bewuce MD ya wula'kantaba"tace ke 'karamar karuwa zokifice agidannan kafin na lahantaki wallahi bazaki zauna agidan nanba seki bari idan kwarton naki yadawo yanemamiki wani wajen kokuma kije can kinemasa" finciko hannunta tayi tanufi hanyan waje da ita...'kokarin 'kwacewa take tana wani irin kuka tamkar ranta zefita ni bakarubace dan Allah kitsaya kisaurareni,Cikin rashin sa'a santsi yaja kafanta akan 'kafanta tafa'di garin 'kokarin kwace hannunta 'kara ta'kwalla tana ri'ke 'kafanta wanda seda yayi 'kara dan azaba,anma tsaban rashin imani irin na inna hakataci gaba dajanta a'kasa batare data tausaya mataba.Tsawa Abbu yabuga mata wallahi rabi inbaki rabu dayariyyar nanba ranki ze 'baci haba wannan wani irin rashin imana nine da tausayi"Inamiki magana saboda banida daraja awajenki shiyasa bazaki saurareniba.saketa tayi tana huci se 'kun'kuni take Wanda ita ka'dai tasan metake fa'da"ganin tasaketa ne yasa taja 'kafan tana kuka takoma gefe tarakube"salim kuwa wani irin kallon sha'awa yakebinta dashi dan ba'karamin tafiya da imaninsa tayiba" ganin hakane yasa salma kiran wayar mujahid domin sanarmasa anma haryakatse be amsaba,Har miscall biyar tamasa anma bedagaba,cike da damuwa tari'ke wayar ahannunta tana addu'ar Allah yasa yakira,Aysha ma hawaye take cike da tausayin yarinyar.
*****
Abangaren mujahid kuwa yana fita direct station yanufa koda yaje betsaya westing time ba yasa Akram yakai shi wajensu" tambayansu yasomayi cikin salama kan su fa'da masa gaskiya,anma sesuka nuna masa basusan komai akaiba ganin zasu wahalar da shine yasa amusu gwale-gwale cikin mintuna ashirin akacanza musu kamanni"ganin azaban yayi yawane yasanya su fa'dan gaskiya duk maganan dasuke MD na recording, besa anbaryimusu azaba ba harseda yasamu abinda yake bu'katan San sani dabgane da KB Cinnaka.basu suka gamaba se misalin karfe daya bayan yadawo daga masallacine,yaciro wayarsa daga aljihu kasancewar yasanya shi a silent duk sanda zeyi aiki irin haka yakansanya wayar a silent"yana cirowa da niyyan duba time yaci karo da miscall din salma sama da goma,mamaki yake anya lafiya kuwa?"kiran yasake bi ringing 'daya salma ta'dauka cike da damuwa tace ya MD dan Allah kazo yanzu akwai matsala,jiyayi kirjinsa yabada rass,me yafaru??dan Allah kazo de maganan bana waya bane" tsaki yai yakashe wayar batare dayace mata komaiba" Akram ne yakara so wajen sa da'alama shima daga sallah yake"Akram zanje gida salma takira ni wai akwai matsala toh bansaniba kojikin Abbu ne yatashi,se kayi kokari Ku karasa kafin nadawo katabbat bakubada belling din suba kowayene sukazo"cike da jimami Akram yace toh Allah yasa lafiya"Ameen ya amsa sannan yashiga motarsa yamasa key."Tunda ga haraban gidan yafuskanci akwai matsala tsats-tsaye ya tadda ahalin gidan baki daya, yayinda inna tahakimce akan kujera tana karka'da 'kafa cike da masifa.Zuciyarsa ce yaji yabuga dumm sakamakon arba dayayi da Jahida raku'be ajikin part dinsa tana kuka tamkar ranta zefita,kasancewar sa namijin duniya ne seya waske tamkar besan tsayuwar dasukeba direct inda take yanufa, meyasameki??tashi muwuce tana jin muryansa wani irin farin ciki yaziyarci zuciyar ta domin tasan inde suna tare tatsira baze bari acutar da itaba,dasauri tami'ke "Ranshine yaji yabaci sakamakon ganin shatin Hannu afuskarta,kobe tambaya ba yasan wacce zata aikata hakan,bece da kowa komaiba yariko hannun ta" salati inna tasanya tana tafa Hannu tace hausawa sunyi gaskiya barewa bazatayi gudu 'dan ta yayi rartafeba gado bakarambani ba an made ba'ayi gadon arzikiba,zargina yazama gaskiya"bedamu da maganan taba domin idan da sabo yasaba dajin irin wa'dan nan mugayen kalaman nata dan haka betankataba bawai dan maganan ganunta basuyi masa zafiba sedan besan meze ceda itaba.Ganin betanka taba yasa cikin sauri tashari gabansa cikin 'daga murya tace wallahi wannan karuwar yarinyar bazata zauna acikin gidan nanba,sede kanemamata inda zata zauna kuci gaba da ba'dalanku anma bazaku hana mana rahamar ubangiji shigowa gida ba shiyasa akecewa kayi aure kaki Ashe kasan abinda kake aikata wa haba ba'abanzaba katsera kofan ka kahana kowa shiga saboda kasan me kake aikatawa ba'a yin gadon hali me kyaubade."Rintse idanunsa yayi yanajin maganan ganunta kamar sau'kar aradu aka,idanunsa sunyi jawur alamun bacin rai,cikin husky voice dinsa yace bazata fita acikin wannan gidan ba sede kifitar daita inzaki iya"da'karfi yaja Hannu Jahida dan baze iya juran wa'dannan kalaman nataba"maganan ta daya kara'de kunnuwan sane yasa shi tsayawa cak batare dayajiyoba.
'Kwarai kuwa zanje insanar wa commissioner kan cewa ka'ajiye mana karuwa agida,wata kila shiya'isa dakai, runtse idanunsa yayi zuciyarsa nayi masa ra'da'di akan kiranta da karuwa datake yi"Hannun Jahida yari'ke suka nufi hanyar waje"Rintse idanunta tayi sakamakon azaban ra'da'din da 'kafafunta keyi mata" seda yaje Dede wajen Inna sannan yatsaya ido cikin ido yake kallon ta yace kinyi nasaran Koran 'da daga cikin gidan ubansa kinci galaba akaina,anma kisani bawai tsoronkine yasa zanbar gidanba sedan wani dalilina"bejira jin abinda zataceba yafinciki hannu Jahida da 'karfin gaske,ya MD salma takira sunansa tsayawa yayi batareda yajuyaba ,tace bazata iya tafiya ba taji ciwo akafantanta"batare da tunanin komaiba yatsugunna ya'dauketa kamar jaririya yafice daga gidan...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
_Innalillahi wa'inna ilahi raji'un, innalillahi wa'inna ilahi raji'un, innalillahi wa'inna ilahi raji'un.Allah yayiwa cousin brother na rasuwa jiya da daddare dan Allah kusanyasa acikin addu'ar Ku da bakunanku masu albarka Allah yamasa rahma yakuma gafar tamasa zunubansa. Hakika mutuwa nada ra'da'di anma bazaka fahimci hakanba harseya sameka._
*Not Editting* 🙏🏻
*PAGE 63&64*🖊️
_________________________________📖Gumine ke karyowa uncle Kabeer tamkar ba AC a'dakin tsaban furgici" 'karasawa gaban idi Aunty fadeela tayi cikin muryan kuka tace dashi dagaske Jahida bata mutuba my princess dina tanada rai a'ina kaganta??'daga kai idi yayi yana kallon ubangidansa 'kyafta masa idanu uncle Kabeer yayi,nan take yagane nufin sa,cikin rawan baki idi yace amotar chi'bok naganta!!Ci'bok tamaimaita sunan kai idi yajinjina alamar"eh"kan uncle Kabeer takoma dayasau'ke wani nannauyan ajiyar zuciya databaji komai ba"dadyn mubin kaji wai jahidanmu naraye tanaraye kasa yaranka suje sutaho mana da ita ta'fada tana dariya me ha'de da kuka.Hannun ta yaja suka nufi part dinta,seda suka shiga yazauna akan kujera mecin mutum biyu sannan yazaunar da ita agefansa kallonta yayi yace meyesa kikeson tayarda hankalinki bayan kin yimin al'kawarin kindena bayan kinsan likita yace kidena sa damuwa aranki saboda condition din dakike ciki bekamata ki dinga saka damuwa arankiba,inde Jahida ce har tana raye zansa akawo miki ita yau yau 'din nan base gobe ba,anm karki manta mutuwa 'dayace kuma Jahida tamutu karki yarda da jita-jitan mutane domin wasu kodan su samu ku'di zasu iya aikata haka,kinmanta wa'anda sukazo sukace abasu ku'di sunga zayya abaga road alhali 'karya suke to inaso kicire jita jitan mutane,taya kike tunanin cewa princess tana raye hartsawon kwanaki goma batare da taneme muba sannan me zataje tayi a chi'bok 'din inbaso suke sutayar mana da hankali ba.Shiru tayi tana nazarin maganan ganunsa tabbas kalaman sa gaskiya ne, wani kuka ne yakufce mata yayinda mutuwar yadawo mata sabo aranta,ganin kukan nata bana'kare bane yasa shi fara rarrashinta"cikin muryan kuka tace toh dan Allah kanemo dangin mahaifan yaran nan asanar musu da halin da'akeciki dan yakwantar mata da hankali seyace "zantura harcan inda suke adaukosu duk da abaya nata'ba zuwa akan suzo suga inda nake anma sesuka ce inje zasu biyoni daga baya, toh kobayan dana dawo hartsawon kwanaki masu yawa basuzoba, nasake komawa daga baya se sukace kar indamesu domin su sunada abinyi inde 'ya'ya ne inje sunbarmin abin yamin ciwo anma sena daure nakyalesu daman tunkafin jabir yarasu yabani amanarsu shiyasa anma hakika banji da'din halin ko inkula dasuka nuna akan yaran nanba ya'karashe maganan fuskarsa na bayyanar da zallan damuwa mecike da munafurci.kai kawai Aunty fadeela tajinjina anma badan tayadda da maganan saba,kije ki kwanta zan fita inji gaskiyar maganan da idi suka fa'da min"kai tagya'da tace Allah yasa mudace,Ameen ya amsa asanda yake ficewa".
Yana fita direct sashen sa yakoma ainda yabar su idi anan yatarar dasu tsatsaye suna jiranshi,yana isa ya 'dauke idi dawani lafiyayyan mari Wanda yasa hanjin cikin sauran ka'dawa" sha'ke wuyansa yayi da'kyar idi kejan numfashi seda yaga yana alaman gangarawa kafin yayi wurgi dashi"cike da 'bacin rai yace ni zaku renawa hankali inbaku kwangilar kashe yarinyar sannan kudawo kuce tana raye,ni baushe da goga zasu munafurta toh wallahi duk Wanda yaci tuwo dani miya yasha sena cusgunawa rayuwarku inde harbaku kashe yarinyar na,nabaku awa ashirin da hu'du Ku tabbatar kun kawar da ita inbahaka ba abakin ranku"yana gama fa'din haka yashige Cikin bedroom din sa yabanko musu 'kofa"cikin rawan jiki idi suka suka fice a'dakin.
*******
Noking 'din kofar gidan da'akeyi ne yasanya shi Mi'kewa daga kishingi'den dayake yafito compound din gidan,zuwa lokacin bacci yayi nasaran 'daukarta,tare da Akram suka shigo hannun sa ri'ke da trolley mebin babban ajiye wa yayi akofar parlour yakuma yashigo dawasu manya manyan ledodi guda biyu lokacin dayazo har MD yashiga da trolley ciki,bu'de kofar yayi yashiga ciki sannan ya'ajiye kayan Hannu sa sannan yazauna.a gaskiya sir banji da'din dawowarku nanba saboda can yafi tsaro sannan zamanku anan daga kai se ita bedaceba dan kaga kowa su basuyarda da abin da inna ta'fada ba yanzu idan akaganku tare dole wasu zasu yarda, kayi hakuri Ku koma gida kafin komai yayi daidaita kamayar da ita.
"Kai MD yagirgiza haryabu'de baki daniyyan magana yafasa,kallonsa yamayar kan Jahida da haryanzu take bacci cikin kwanciyar hankali,gyaran murya yayi yace Akram bazan iya mayar da itaba kasan mugun nufin mutumin nan akanta haryanzu burinsa bewuce ya hallakar da ita ina matu'kar tausayawa rayuwarta domin rayuwarta na cikin hatsari zaman mu tare da ita shine kawai kwanciyar hankalinta danawa baki 'daya nayina alkawarin kubutar da ita daga sharrin KB Cinnaka bazan ta'ba bari yacutar da ita ba muddin ina raye Ina matu'kar tausayawa rayuwarta dan yanzu inada tabbacin Cewar shi ya hallakar da 'kanwarta" kai Akram ya jinjina cike da gamsuwa da maganan abokin nasa yace anna MD baka tunanin cewa kamar zamanku anan batsaro sannan sabon wajen bazeyi kabarta ita ka'dai ba saboda yaanayin condition din,kayi hakuri kukoma gida inyaso sekabarta a part din ka Kai kuma ka koka na Abbu.ya bu'de baki da niyyar magana yaga tana motsi alaman zata tashi hakane yasanya shi Jan bakinsa yayi shiru batare daya sake magana ba,bu'de idanunta tayi Wanda suka kada sukayi jawur dasu azahirin gaskiya idan kakalli idanunta zakayi zaton cewa bacci ne be ishetaba anma azahirance tsananin ru'du da tashin hankali ne yasanya su komawa haka domin tun sanda sukafara magana tafarka duk abinda suka fa'da taji shi Abu 'dayane takasa fahimta shin wanene wannan KB Cinnaka dake son hallakar da ita??batada mebata amsa dole se MD ko Akram anma taya zatafara tambayar su,wata zuciyar tace kawai kitambayesu su fa'da miki wata zuciyar kuma na kwa'banta kan karta aikata hakan jitayi bazata iya jurewa ba dole ta tambayesu sannan taji meta tsarewa wannan mutumin dake son hallakar da ita yakuma 'batar mata da 'yar uwa.
"Tunda MD yaga yanayin ta ya tabbatar dataji komai,dan haka seya 'daure fuska dan karta kawo masa shirme yasan koda ya'fada mata gaskiya bazata yarda ba domin tayadda da mutumin fiye da yanda ta yadda da kanta....yana cikin wannan tunanin yaji sweet voice dinsa dake rawa tace wayeshi mena yimasa dayake son hallakar dani sannan ya 'batar min da 'kanwata wacce batajiba bata ganiba shin memuka aikata masa??ta'karashe tana me fashewa da kuka tamkar ranta zefita wani irin zafi zuciyar ta kemata sakamakon tunawa da tayi da 'kanwarta"Cike da tausayin ta MD yace kiyi hakuri arayuwa duk abinda mutum yayi kansa yayiwa sannan yanzu ba amfanin a fa'da miki Wanda ya'aikata hakan harse Allah yatoni asirinsa domin asirinsa na gaf datonuwa" kai tagirgiza tana mesake fashewa da sabon kuka dan Allah nide kasanarmin kar yasamu nasaran kasheni batare dana sanshiba"kai tsaye batare dawani tunanin komai ba duk DA yasan da kyar ta yadda yace uncle din kine Wanda kika dauke amatsayin mahaifi MD ya'fada batare da wani fargaban komaiba."
Kamar saukan aradu aka haka taji saukam kalaman sa akanta uncle din ki!! Shine sunan dayake yawo acikin kwanyar kanta afusace tatashi tasha'ke wuyarsa 'karya ne 'karya ne uncle baze ta'ba aikata haka agaremuba kai macucine kuma makaryaci natsaneka natsaneka arayuwata kashigo cikin rayuwarmu katarwatsa mana farin cikin mu"Idan ransa yayi dubu toh ya'baci yaushe yarinyar tasamu kansa haka daharzata ci kwalarsa tana fa'da masa mugayen kalamai, mari ya'dauketa dashi seda tafa'di akan Kushin akausashe yace da ita wacece ke dahar zaki shakeni dan na fa'da miki gaskiya akan mayaudarin mahaifin ki wannan yazama shine farko kuma kashe acikin rayurki dazaki aikata haka agareni!! Yana gama fa'din haka yajuya afusace yabar 'dakin yanajin zuciyarsa kamar zefashe tsaban bacin rai yarinyar bata ta'ba bata masa rai irin nayauba.
"Tunda sanda yadauke da mari komai nata yatsaya" tsugunna wa Akram yayi kusa da ita cikin sanyin murya yace kinyi kuskure 'kanwata meyesa kikai masa haka wallahi Dede da rana 'daya mujahid be ta'ba cutar dawani ba'karamin hatsari yashiga akankiba sannan maganan daya fa'da miki gaskiya ne akan uncle Kabeer, nasan dole abin ze girgiza ki anma kiyi nazari sosai sannan kibasa hakuri akan abinda kika masa"kai ta gya'da batare datace dashi komaiba, Mi'kewa yayi yafita zuciyarsa fal datausayinta.
"Akan mota yahangosa zaune fuskarsa amurtu'ke ba'alaman rahma,karasawa wajen yayi yace kayi hakuri akan abinda tamaka yarinta na damunta sannan dole maganan yagirgiza ta domin BA zatayi zaton ze iya aikata hakan agaresuba" kai kawai yagirgiza batare dayace dashi komaiba, toh shima ganin hakan yasan baze tankasaba dan haka yamasa sallama yatafi.
Bayan taci kuka takoshi idanunta sun kumbura gawani zazza'bi da ciwon kai dake na nu'karta da'kyar tami'ke tashigo toilet din ruwan wanka mai zafi ta ha'da tayi wankan dashi parlour tafito trolley datagani tabu'de kaya tagani aciki dayawa Ahankali ta'dauki wani dogon Riga pitch color da veil dinsa tasanya awajen tazube takwanta tana fitar da numfashin wahala sakamakon wani azabebben ciwo dakanta kemata ga jiri dake dibanta.
"Baishigo gidan ba se bayan sallan isha,danharyanzu idan yatuna abinda tamasa ransa ba'karamin baci yakeba" da sallama yashiga dakin jin shiru yasa yayi zaton ko bacci tayi Hannu yasa yakunna wutar dakin kasancewar yakashe hangota yayi yashe akan chanis carpet dasauri ya isa inda take yana ta'ba jikin ta yaji zafi kamar wuta 'daukan dayayi yakwantar akan 3siter sannan yakoma toilet ruwa yadibo a'karamin rober yasan karamin towel yana goge mata daga wuyanta zuwa kanta ya'dauki lokaci yanayimata haka harseda yaji zafin jikin yaragu sannan ya'dago ta cike da tausayin ta. 'Dago idanunta tayi tana kallonsa yanda yake mata tamkar wani bawan ta" wani bangare na zuciyar ta najin tsanarsa abisa 'kazafin dayiyiwa uncle Kabeer yayinda wani bangaren ke jin wani yanayi me wuyar fassarawa atattare dashi,Mi'kewa yayi yaje ya bu'de daya daga cikin ledan da Akram yashigo dasu take way ya'dauko tare da kwalin 5alive zama yayi akusa da ita"yace tashi kici abinci"yamutsa fuska tayi tana Mi'kewa daga kwance cikin muryan marasa lafiya tace banji zanci dan bakina ba da'di,tausayi tabashi sede benuna mata hakanba,'daure fuska yayi yace common my friend tashi kici"kamar zatayi kuka haka takar'ba tafara wasa da priderice din dayaji kayan lambu da naman kaza anma taki ci" ganin bazataci bane zata 'bata masa lokaci yasa yakar'ba yafara bata kamar zatayi kuka haka takeci sedagaya tacinye yafi rabi sannan ya 'kyaleta Mi'kewa yayi ya'dauko magani a cikin ledan 'balla mata yayi yana daure fuska danyalura bata 'kaunar magani, karba tayitasha,bayan tasha ya'dauko na'kafan Wanda ze Shafa mata,zama yayi agefenta yayinda ya'dauko 'kafanta dake dauke da zara zaran yatsu yadaura asaman cinyarsa"rigan yafara dagawa haryakai gwiwarta Rintse idanunta tayi sakamakon yanda yake ta'ba mata kafan,inda yaga yafi kumbura a'kafan nan yamatsa ihu tasa tana rirri'ke hannun sa, maganin ya shafo a hannunsa yadedeta kan ciwon yamatsa da 'karfi, ihu tasanya tarungume sa tana kuka, wani irin shock ne yaziyarce sa tunda ga tafin hannu sa Har 'kwakwalwar kansa"cike da dauriya yajanyeta daga jikinsa Mi'kewa yayi yanufi bedroom batare da yasake cewa da ita komai ba"Da kallo tabi bayansa cike da mamakin meyesa mata.
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[9/14, 20:07] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 61&62*🖊️
_________________________________📖innalillahi wa'inna ilahi raji'un anma anyi asaran hali wallahi yau mezan gani ni Rabi ta'fada tana ri'ke ha'barta,munafuki inkagansa haka sekace wani munumin kirki,anma dubi yanda yake latsa yarinya agabanmu,ni nasan zakayi abinda yafi haka yo Aidan ka dauke ta agabanmu mabawani Abu bane tunda Har ka iya ajjeta a'dakin ka na tsawon kwanaki kuna aikata ba'dala"tsaban haushi da takaici yasa Abbu kasa cewa komai, duk da abin ya'daure masa kai anma yasan 'dansa beze ta'ba aikata abinda za'ayi Allah wadarai dashiba duk da 'dan yau ba'ashe dansa anma shi zaiyi shedan mujahid dan ya tabbatar da tarbiyansa da nutsuwansa bazesa ya aikata zina ba,dole akwai wani hujjarsa na ajiye yarinyar, sede yatafka kuskure da ya ajjeta a'dakin sa amazauninsa na baligi dole akwai she'dan,juyawa yayi yawuce dakinsa zuciyarsa cike da tunani fal.
Salim kuwa takaici ne ya ishesa dan yaso ace yarinyar tazauna shima ya 'dan'dani rabonsa,dan yalura akwai ta da kayan Hutu,ganin hankalin Inna yayi kan jarabar data keyi ne yasanya shi zamewa yakoma sashen su loko datake ajiye ku'di yabu'de dubu talatin yakwasa ta bakiyard ya zagaya yafita ta cikin garfen yabar gidan zuciyarsa wasai.wajen yarage daga salma se Aysha sekuma shugabanniya,juyawa tayi tawatsawa Aysha wani mugun kallo 'bace min da kallo munafuka juyar banza dangin asiri kinbi kin asirce min 'da ke ba haihu kikeba kin hanasa kara aure yasamu haihuwa,Duk maganan data keyi akunnen salman da tun'dazu shigowan sa anma basu lura dashiba,takawa yayi yakarasa wajen haryabu'de baki zeyi magana seyaga bekamata ya muzanta uwar sa agaban matarsaba,koba komai uwa uwace"dan haka seyaja hannun Aysha dake kuka suka nufi uptsair da kallo inna tabishi balefin kabane nasan ba'a cikin hayyacinka kakeba dan dakana cikin hayyacinka bazakadinga 'ke tare umarnina ba,kojuyawa beyiba bare yatankata.tsaki salma tayi tace wallahi inna gwanda kicanza halinki dan wannan abin barayuwa bane ke kowa baki 'kyaleba idan aka yiwa naji zakiji da'di ne?baki tagwa'be mata dalla rufemin baki sallamam miya kawai wacce bata dakishin mahaifiyarta keda salman bansan inda kuka kwaso wannan halin ba,salim ka'dai ya'dauko halina"dafe baki salma tayi tana 'kun'kuni tabarwajen.Suna shiga daki salman yasake hannun Aysha batare dayace da ita komai ba yasa'kko wajen inna direct yanufa."Zama yayi akusa da ita cikin sanyin murya yanda duk wani 'da nagari yakeyi, yaxe Inna agaskiya bazan boye miki ba abinda kikeyi Sam bedaceba,wannan haihuwar dakike magana akai fa Allah ne yake bayarwa asanda yaso kuma yahana asanda yaso Aysha ba ita zata bawa kanta haihuwa ba Allah ne zebata sannan bakisan matsalan koda ga bangarena yakeba,nasan kema bazaki so ayiwa naki hakaba toh meyesa kikewa nawasu haka?? Banaso Aysha tare naki kokuma tadena ganin girnanki Dede da second 'daya anma wannan halayyar dakike nunamata dole reni yashiga tsakanin Ku dan Allah Inna kidaure kirage kyararta dakikeyi.Tunda yafara magana take kallonsa seda tabari ya kai aya sannan tafashe da kuka, salman ni kake zagi akan matarka wato kafifita mace akan mahaifiyarka harkake Neman zagina ko toh bakomai duniya ce,ahasale tace wallahi nanda wata uku seka kara aure inbahaka in 'daga maka nono"tsaban takaici salman kasa cewa komai yayi,nawasu mintuna sedaga baya yace Allah yahuci zuciyarki,yana gama fa'da mata yami'ke yakoma part din su zuciyarsa cike da takaicin halayyar mahaifiyarsa."
******
MD nafita wajen motarsa yanufa ransa a matu'kar 'bace budewa yayi yasanya ta a mazaunin mutum me zaman banza sannan yazagaya yashiga mazaunin driver"tunda suka fito take kuka cike da tausayin sa da kanta hakika tafahimci cewa bashida uwa acikin gidan ,duba da mugayen kalaman da matar kejifansa dashi,kallon idanunsa dasuka rine da tsantsar damuwa da 'bacin rai take idanunsa sunkada sunyi jawur dasu jijiyoyinka kansa sunfito ra'do'do dasu,Wani irin tausayin sa ne yashigeta tare dawani yanayi mewuyar fassarawa,for the first time tun zamansu dataji irin wannan yanayin atattare da ita"jitake kamar tamasa kuka saboda yanda yashiga damuwa ta sanadiyyan ta ta'tabbata badan itaba baza'akoresa agida ba,akan abinda bahalinsa bane domin dayakasance fasi'ki azaman kwanaki goma dasukayi zata fahimci haka anma Dede da hannunta be ta'ba ri'ke wa,inba washe garin ranan dayakawo taba wannan ma lalurane.
Shima anasa 'bangaren tausayinta ne yasake ninkuwa acikin zuciyarsa fiye da da ganin irin muzanta ta da akayi akansa,yasan dabata gidan Inna bata isa ta taka inda takeba bare harta wula'kantaba.sunkuyar dakanta 'kasa tayi tana wasa da yatsun hannunta yayinda tausayin sa kesake tasiri azuciyarta"Burkin daya takane yasata 'dago kyawawan idanunta masu matu'kar haske ta watsasu acikin nasa,tsareta yayi da rikitattun idanunsa masu matu'kar firgitar da mata,sun'dauki kusan minti uku suna kallon 'kwayar idananun junansu batare da 'dayansu yayi nasaran janyewaba wasu sa'kon ni suke aikawa junansu tacikin 'kwayar idanunsu masu wuyar "itace tayi nasaran janye idanunta daga nasa dan bazata iya juran kallon cikin 'kwayar idanunsa ba duk kunya ya isheta,shima waske wa yayi kamar besan metakeyiwa ba fitowa ya bu'de gate din gidan sannan yakoma motar yashigo da ita kallon yanayin tsarin unguwar take da'alama sabon unguwa ce saboda yanayin gige gine wasu anfara ba'akarasaba wasu kuma angama ba'ashigaba."fito yace da ita" Ahankali tasanya kafarta daniyyan fitowa Rintse idanunta tayi sakamakon wani azabebben zugi da yazicarci kafanta.Hannu yamika mata alamar tazo yatemaka bamusu Tamika masa nata Hannu rikewa yayi Ahankali yafito da ita daga motar,hannun ya'daga yasana aka fadarsa dayan kuma ya ri'ke yayinda yasanya hannun daman sa a west dinta,yarrrrr tsikan jikinta yatashi sakamakon jin saukar lallausan tafin hannunsa a west dinta kasancewar rigan cotton ne yasa taji kaman ajikin fatar jikinta yasanya Hannu.taku biyu sukayi taja tatsaya,juyo da fuskarta yayi harsuna sha'kan numfashin juna kasancewar kusancinsu yayi yawa,mene??yatambayeta" kawa'be fuska tayi kamar zatayi kuka tace zafi yake min"sannu anma kidaure kiyi tafiya zedena.girgiza kai tayi alamar baza ta iyaba,Ko in 'dauke ki?samun kanta tayi da 'daga masa kai alamar eh,'daukarta yayi kaman farko suka nufi cikin gidan key yasanya yabu'de cikin parlour" 'karamin parlour ne Wanda yake dauke da kujeru guda bakwai manya manya komai na parlour ash colour ne sekuma wani 'kofa guda biyu da'alama 'dayan kitchen ne daya kuma bedroom ne.ajiye ta yayi kan kushing din yana mata sannu, cikin sweet voice dinta tace nagode, bece da ita komai ba yaciro wayar sa number my friend yai Darling yanaji yayi picking yafito haraban gidan"bayan yagama wayar ne yakoma cikin gida yazauna akan 1siter yayinda take kan 3siter ta lumshe idanunta kamar me bacci fuskarta yakura wa idanuna haryanzu shatin hannu Inna na nan abinka da farar fata tausayinta yakeji naratsa fiye da tunanin mai karatu.Tsintar kansa yayi dason 'daukar ta a pic dayanayin kwanciyar datayi kaman tayi shirin daukan pick ne, wata zuciyar na ko'bansa kan karya aikata yayinda wata zuciyar ke ingizashi kan yayi"Ahankali yaciro wayarsa kaman meyin wani abin yafara 'daukarta a pic yadauke ta sunkai kala biyar yana yin yanda takishin gi'da se yayi kaman wani style sosai pick din yayi kyau.
****
Wallahi mai gida ba'karya nake makaba dagaske naganta da idanuna sede ita bataganniba"ihu yasanya karya ne karyane goga yasanar min dayakwsheta,taya zakace kaganta yanzu??jikin idi narawa yace narantse megida ba karya nakeba da idanuna naga Jahida sede in karya goga yake maka anma Jahida nada rai.' jin karar fashewan glass cup dasukaji abayansune yasasu juyawa amatukar razane"aunty fadeela suka gani tsaye tana binsu dawani irin kallo yayinda hawaye ke malala daga idanunta.
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:45] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 65&66*🖊️
_________________________________📖Yana shiga bedroom ya'fada kan bed,Cikin sa nawani irin ciwo rigingine yake yayinda yasanya hannunsa a cikin sa yana mur'kususu"Ahankali tami'ke tana 'dingisa 'kafafunta tabiyo bayansa ganin halin dayake cikine yasanya ta shiga cikin damuwa" 'karasawa tayi bakin bed din tana kallonsa cike da tausayinsa,tsayuwa tayi batare datace dashi komaiba se tsantsar tausayinsa dake ratsa ilahirin jini da tsokan dake jinkinta.Meyasa mesa?lafiyan sa ka lau fa yashigo,shiru tayi tana nazarinsa harna tsawon wasu mintuna,dataga abin cigaba yake setahaye kan bed din hannun sa tari'ke acikin nata muryan ta narawa tace dashi meke damunka daman baka da lafiya ne?? Matse hannun ta yayi acikin nasa yana kokarin control din kansa gudun karya aikata aikin danasani" 'Dago kansa tayi tasa akan cinyarta tamanta dawani fushin datake dashi,Hannu tasanya cikin wuyarsa zuwa sumar kansa mesantsi da laushi tana shafawa taji ko zazza'bine ke damunsa"Hakan datayi ba'karamin kara rikatshi tayiba,cikin dauriya yari'ke hannun ta yana girgiza mata Kai alamar tabari,bata fahimci meyake nufiba dan haka taci gaba dashafa kansa zuwa siririn sajen daya sake 'kawata kyawun fuskarsa.soyake ya tashi yazauna anma yakasa, ganin yakasane yasanya ta cewa ko intema ka makane??Kai ya gya'da mata alamar "eh" Duk iya kokarin ta naganin ta'daga sa takasa sakamakon jikinsa dayasake,zama tayi tazuba tagumi tana kallonsa tarasa ya zatayi can dabara tafa'do mata arai,dan haka tami'ke tatsaya takansa Hannu ta biyun tasa tarungume sa tabaya dahaka ta'dagosa,jiyake daze iya seya kwa'da mata mari wannan temakon sa take kokuma sake dulmiyar dashi da'kyar ta iya manna bayan sa da kan bed din, ruwa yace takawo masa cikin minti ka'dan segata dashi,yana kar'ba yakafa bakinsa ajiki seda yashanye tass ya ajiye roban agefe yana maida numfashi.
Kaman bayan mimti goma yami'ke Ahankali ya'dauki key motar sa"kallon ta yayi yace zanshe pharmacy insayo magani anma bazan da'deba zandawo, marerece fuska tayi tace dan Allah katafi dani tsoro nakeji ta karasa tana langa'bar dakai dasauri ya'dauke kansa aransa yana addu'ar Allah yatsaresa daga sharrin she'dan"inzo mutafi yaji sweet voice dinta ya ratsa cikin dodon kunnensa "kai kawai ya iya 'daga mata batare dayace komaiba yafice daga parlour,shiga motar yayi yai mata sannan yafito ya bu'de gate din yafitar da motan,tana fitowa tabu'de motar tashiga shi kuma yakulle gidan baki 'daya,unguwar shiru ba motsin kowa tafiya suke bamecewa da 'dan uwansa komai kowa da abinda yake sa'kawa aransa,wani babban pharmacy suka tsaya nan yiwa mutumin bayanin kalan maganin dayake so, ya'dauko masa,ku'dinsa yabiyasa sannan yamasa godiya yakamo mota yatayar seda yabiya yasiya musu gasassun kaji guda biyu sannan yasiya exotic"suka nufi hanyar gida lokacin har goma yawuce.
"Suna shiga cikin hanyar da befiye jama'a ba segawani mutum aguje ta gaban motarsu yana 'daga musu hannu,alaman sute makesa,haka kawai MD jikinsa yabasa ba alkhairi atattare da mutumin anma cikin dakewa da jarumta yafaka motar yana ambatar sunan Allah aransa,bindigarsa dake gaban mota ya'dauka yasanya a'aljihu,juyawa yayi da kallonsa kan Jahida yace karkifito kinga kafarki ba lafiya kai tajinjina masa alamar amsawa" fita yayi a motar yanufi wajen mutumin dake tsaye agaban motar tasu haryanzu jikinsa na rawa,MD na karasawa wayen yace lafiya Malam"cikin rawan baki mutumin yace wasu ne suka biyu ni....kafin yakara sa se ga wasu mutane su uku sunfito kowanne hannunsa na'dauke da 'katon makami 'buyu mutumin yayi abayan MD yana cewa dan Allah katemakeni"kafin mujahid yace wani Abu wannan mutumin farkon ya'daga wata zabgegiyar gora ze kwa'dawa MD ihu Jahida tasanye ta 'balle murfin motan jikin zafin nama tahanka'de mutumin da iya 'karfin ta,Goran daya fa'di tadauka tamu'ka masa ahannu,cikin zafin nama sauran sukayo kan su Wanda biyu daga cikin su duk fuskokinsu arufe"bata kashi sukafara tsakaninsu"Silalewa 'dayan yayi yanufi kan Jahida,ya'daga wata shar'be'biyar wu'ka ze datsa mata cikin zafin nama ta'daga 'kafanta tama manta da akwai ciwo tanaushe shi agabansa ihu yasanya yana shikenan takesheni"mamaki ne yasata kasa motsawa jin muryan baba idi cikin dauriya takarasa gabansa ta yaye abin fuskarsa tabbas shine wani katon dutse ta'dauko daniyyan 'kwala masa shi akai,'karan harbin datajine yasata tsugunna wa batare data samu nasaran buga masa ba,wannan damarne Baba idi yasamu yagudu tare dashi dasauran mutum biyu" yayinda MD yaharbi 'daya a'kafa dayan kuwa tunda Jahida ta buga masa sanda yakasa motsawa.
Waya MD yakira yasanar da halin dasuke ciki, 'karasawa MD yayi ya fincike maks din dake fuskar mutumin,yana kallonsa,se zazzare ido yake cike da azaba yace dan Allah yalla'bai kamin rai ka 'kyaleni inada mata da 'ya'ya...kafin mujahid yace wani Abu Jahida ta'karaso wajen tana kallon fuskar mutumin tabbas tasan fuskar wannan mutumin sede tamanta inda tasanshi.'karan jiniyan motan 'yan sanda ne yakara'de wajen,kallon Jahida yayi yace jekishiga mota kafin sukaraso Ahankali takamo Cikin motar"Suna 'karasowa MD yai musu umarni dasukama su tafi dasu Baushe sannan su azabtar dasu harse sun fa'di Wanda ya'aikosu,tunda ga wajen police din sukafara dukansu dagana musu azaba kala-kala.
Tunda tashiga mota take tunanin inda tasan fuskar wannan mutumin,hawayene sukacika mata idanu tabbas shine mutumin data ta'ba kallo suna magana da uncle zuwanta ne yasa uncle Kabeer sallamarsa sannan Baba idi metamusu dasukeson ganin bayanta azuciyar ta taraya kadde maganan MD gaskiya ne nacewa uncle Kabeer keson ganin bayanta"dasauri tahana zuciyar ta wannan tunanin duk da wani bangare n azuciyarta na gasganta hakan"Yana shiga motar batare dayace da ita komai ba yatada motar suka bar wajen time dasuka isa gida har shabiyu yawuce,dan haka yashiga toilet yawatsa ruwa tare da alwala yazo yakwanta,haryanzu tana inda yabarta tazuba tagumi tana hawaye tausayi tabashi sake fuska yayi bayabo ba fallasa yace tashi ki kwanta zamuyi magana dasafe"tsoro nakeji karsu biyomu ta'fada wasu sabbin hawaye nasake zuba daga idanunta,kiyi addu'a insha Allah babu abinda zefaru,mi'kewa tayi tana goge hawayen fuskarta blanket tadauko zata shimfi'da yakar'ba yace jeki kwanta akan bed din nizan kwanta a parlour,batace komaiba taje takwanta shikuma yakoma parlour.
"Jitayi an bu'de gate din yayinda duk shigan jikin mutanen ba'kake ne cikin parlour sukashigo dunfaro kan MD dake bacci sukayi sukafara duka duk iya kokarin shi na 'kwatan kansa yakasa 'daya daga cikin su ya cire abin dake fuskarsa arazane take kallonsa Cikin rawan murya tace uncle Kabeer kaine...wata mahaukaciyar dariya yashe'ke dashi yace kina tunanin zaki iya gujemin ne Jahida yanda na hallakar da iyayenki da 'kanwarki kema haka zan hallakar dake anma kafin nan barina fara takan wannan la'anannen dayahanani cimma 'kudirina akan lokaci yana gama fa'din haka ya'daga bindigar hannun sa tareda seta kan MD dake yashe a'kasa kamar gawa." Wani razaznannen 'kara tasa cikin muryan kuka tace dan Allah uncle karka kasheshiiiiii.....ta'fada kamar numfashunta zebar gangar jikinta.
Afirgice yafarka sakamakon jin ihunta Wanda yake barazanan fasa masa dodon kunne,'dakin yashiga hangota yayi kan bed tana tabirgima tare dahawaye dasauri ya karasa hayewa saman bed din yana ri'ke hannayenta sebirgima take tancewa karkukasheshi dan Allah karkukasheshi....'dagota yayi ya rungumeta akirjinsa se sau'ke numfashi take tana fusgewa alamar haryanzu bata dawo dede,'dago fuskarta yayi batare da tunanin komaiba ya'daura bakinsa akan nata dan hakan shine mafita kawai"tsotar lips dinta yake ahankali cikin 'kwarewa da iyawa shida yake yi daniyyan tasamu nutsuwa se gashi yazarce dashafa sassan jikinta,Bayan kamar minti goma nutsuwarta yadawo jikinta ganin tafara motsi dajikinta alamar tanason 'kwacewa yasanyashi saurin saketa,yayinda wani matsanancin kunyarta yakamasa kasa 'daga ido yayi yakalleta.
Kallonsa take tana tunanin meyakawosa kan gadon tuno da mafarkin datayine yasata rungumesa ajikinta tafashe dakuka,Wani yanayi mewuyar fassara wa yashiga sakamakon jin cikakkun dukiyar fulaninta akirjinsa"hannun yasanya yanashafa sumar kanta zuwa gadon bayanta yana lumshe idanunsa yayi yanajin inamasu dauwama ahaka,sun'dauki lokaci ahaka batare da sunyi kokarin raba jikinsuba"Shiyafara janye jikinsa daga nata gudun karsan zuciyar su yasa suhaifi 'da mara ido.
Cikin magarsa kaman koyaushe yace,mafarkin mekikayi harya furgitat dake haka? Rau rau tayi da idanu sakamakon tunawa da mafarkin datayi!! Shittt karki min kuka fa'da min abinda yafaru nace kiyi ba kuka ba"daurewa tayi tafara zayya ne masa tiryan tiryan sede taboye masa kan cewa uncle Kabeer ne zeharbashi duk dakasancewar mafarki ne anma bazata iya fa'da wa wani wannan maganan ba koda kuwa zayya ce"bu'dar bakinsa yace inama Allah yanuna miki fuskar munafukin bejira amsartaba yace any way ki kwanta anma ki tabbatar kinyi addu'a "yana gama fa'din haka yami'ke dasauri tajanyo hannun sa yazauna kanta ta'daura akafa'darsa cikin shagwa'ba tace dan Allah mukwana tare Allah tsoro nakeji.
Lumshe idanunsa yayi yanajin mararsa nawani irin mur'dawa sakamakon yanda tayi magana cikin shagwa'ba gakuma yanda takwanta masa ajiki.kai yagirgiza cikin rawan murya yace no ki kwanta ni bazan kwanta ananba,jikinsa tahaye tana ru'kun'kumesa tako ina wai ita dole seya kwana baze barta ita ka'dai ba"Finciketa yayi tare da buga mata tsawa yace kina haukane dazaki dinga hawa jikina??rau rau tayi da ido cikin rawan murya tace kayi hakuri bansakewa juyawa tayi takwanta tare da fashewa da kuka.
Tausayi tabashi harya juya zetafi yaga baze iya barinta cikin damuwa ba dawowa bakin bed din yayi yazauna yace kishare hawayen ki kiyi bacci,dena kukan tayi anma batajuyo takallesa na kwanciya yayi daga bakin gadon dahaka bacci me da'di yayi gaba dasu.( _Asuba tagari MD and Jahida)_
******
Baka jin 'karan komai a parlour se AC dakuma sautin numfarfashi,Kallonsu yake cike da takaici da ba'kinciki yarasa ma wani irin mataki ze 'dauka akansu"Cikin rawan baki da inda inda idi yace yalla'bai dangirma ka yimin rai wallahi wannan police din ne yabata kariya munyi iya kokarinmu anma abin yaci tura,wani bahagon mari uncle Kabeer yakwashe sa dashi yace maganan banza nawa Jahida take dazaku kasa kashe ta daharzakuce inkara muku lokaci??kinsan zamanta aduniyar nan ba'karamin hatsari bane arayuwata Ku tabbatar kun....maganan ce tamakale abakin sa sakamakon ganin Aunty fadeela tsaye idanunta sunka'da sunyi jawur tanabinsa dawani kas'kantaccen kallo"ba'abinda take maimaitawa azuciyarta kamar kalmar innalillahi wa'inna ilahi"Kabeer kafarkar dani daga baccin danake ka karya tamin abinda kunnuwana sukaji kana fa'da kace ba gaskiya bane mafarki nakeyi ta'karashe cikin karaji Wanda seda baki daya dakin ya amsa da amon sautin muryanta....
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:45] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 69&70*🖊️
_________________________________📖 *Asalina* :
Malam bilyaminu mai albasa haifaffen garin Gaidam ne dake jahar yobe"mafiya yawan mazauna garin sun ta'allakane akan nomar albasa domin Allah yasanya musu albarka acikin nomanta.malam bilyaminu yana 'daya daga cikin manoman garin Wanda kuma Allah yasanya masa albarka acikin sa"Malam bilyaminu cikekken 'dan gaidam ne'matarsa 'daya mesuna saratu,Allah ya azurtasu da 'ya'ya biyu maza, Ibrahim da Yusuf"Ibrahim shine babba se Yusuf mebi masa Suntaso cikin so da 'kaunar junansu."Allah yasanyawa Malam bilyaminu albarka acikin sana'ar albasan ba'inda ba'asanshiba acikin garin Gaidam,gari gari ake zuwa sarin albasa,yanakuma turawa,wajaje daban daban kama daga Niger cikin garin damaturu Maiduguri kano kaduna wajaje da dama yake aikawa dashi buhu buhu,Cikin ikon Allah da antura yake karewa sannan a aiko masa da ku'dinsa.
Ibrahim da yusuf suntaso Cikin so da kaunar mahaifansu kasancewar su biyu suka haifa,tindaga kansu iyayensu basu sake samun haihuwa ba.Ibrahim da Yusuf suntaso cikin so da 'kaunar junansu shida 'dan uwansu,tunsuna yara basa son abinda ze batawa 'daya rai komai 'kan'kan tarsa. iyayensu sunbasu cikakkiyar tarbiya Wanda yakamata duk wasu iyaye nagari subawa 'ya'yan su,inda suka sanyasu amakarantar boko dana mahammadiyya,duk da awannan lokacin bakowane kesanya 'ya'yan sa amakarantar boko ba anma Malam bilyaminu yasanya 'ya'yan sa domin yanada burin sugirma suzama wani Abu acikin rayuwarsu yanda al'ummah zasu amfana dasu suzamto abin kwatance acikin acikin garin.maifina yamaida hankali sosai akaratun sa inda yakaranci fanni business domin sana'ar kasuwanci yafi burgesa kamar yanda mahaifinsa Malam bilyaminu keyi, baya sha'awar aikin gwamnati koka'dan wannan dalilene yasa mahaifansa goya masa baya akan karatun sa dayake domin yasamu yacimma burinsa na kasuwanci."
Yusuf kuwa tun tasowarsu bashida ra'ayin kasuwanci kamar yanda mahaifinsa keyi"bega abin burgewa acikin kasuwanci ba da haryarin jayi yayansa yakeso aganinsa bazeyi karatu ba sannan yazo Yana sake wahalar dakansa wajen Neman ku'di, yafi bu'katan tunda yayi karatu yasamu aikin 'dan sanda yanda duk 'karshen wata albashi zena shigo masa,batare da wani wahala ba sannan yakare rayukan al'ummah.Iyayensa sungoya masa baya akan abinda yake so, anma sunce yabari ya kammala koda NCE ne se ane me masa aikin yanda zefito da matsayi,ba amatsayin coustable ba" Sam yusuf ya'ki yarda yace shide abarsa yaje da kwalin secondary indan yaso seyaci gaba da karatun yana aiki.kasancewar Malam bilyaminu da matarsa saratu mutane masu matu'kar sau'kin kai da bawa 'ya'yan su muhimmanci akan abinda sukeso yasa su amin cewa da bu'katansa tare dayimasa fatan alkhairi toh haka Yusuf yatattara yatafi training na police cike da kewan iyayensa dakuma yayansa Wanda suka matu'kar shaku dajuna tamkar wasu abokai."
Toh akwana atashi bawuya awajen Allah Yusuf yaje training yadawo lafiya inda yadawo gida amatsayin coustable,iyayensa da 'dan uwansa suntayashi farin ciki 'sosai akan cikon burinsa.
Allah yasanya wa Ibrahim albarka acikin kasuwancin sa, daya fara inda harya ke nema yazarce mahaifinsa daukaka afannin kasuwanci domin shi hargari gari yake zuwa da kansa"inda harkan yafi tafiya masa yanda yakama ta acikin garin Maiduguri harya ke saran wataran zekoma can baki 'daya."Bayan wani lokaci ne Yusuf yabijiro wa da iyayensa maganan aure yakeso dan akwai yarinyar dasuka daidaita da ita ance manya sushigo lamarin.sosai iyayensa sukayi farin ciki,dan burinsu bewuce ace yayansu sunsamu abokan zama nagari ba.Sede Malam bilyaminu suka katse sa kan cewa yabari yayansa yakawo mata se aha'da su rana 'daya a aurar, yusuf ya'amince da maganan iyayensa domin shima bazeso yariga yayan nasa aure ba zeso su tare rana 'daya"toh koda Ibrahim yadawo daga kasuwa iyayensa suka sheda masa da bu'katan da Yusuf yazo dashi sannan suma ga abinda suka yanke.Cike da kunya Ibrahim yasheda musu cewar akwai yarin yar dayake so shima asalinsu 'yan Niger sukazo Gaidam Neman ku'di anma Allah yayiwa iyayenta rasuwa bada'dewa agidan me unguwar dasuka sauka anan take dazama shi yake ri'ke da ita tamkar 'yarsa.kasancewar Malam bilyaminu da matarsa saratu mutanene masu matu'kar mutunci da sanin darajar 'dan Adam yasa suka amince da batun Ibrahim batare da kyarar rashin asalin yarinyar ba,cikin dattako da kamala Malam Ibrahim yace ha'ki'ka naji da'din wannan bayanin naka insha Allah zansa ayi bincike akansu kuma baza'a 'dauki lokaci ba za'ayi bikin cike da kunya Ibrahim yami'ke yafice daga 'dakin yanamusu godiya kana yanajin kaunar mahaifan sa.
"Koda Malam bilyaminu yasa amasa bincike akan yaran da 'ya'yan sa keson aure"se fadeela tasamu kyakykyawar sheda daga mutanen unguwar su dakuma wa'anda suka zauna gida 'daya kowa nayabonta yake saboda kyawawan halayyarta nutsuwar da 'dabi'unta bazaka ta'ba ganin ance ga abokin fa'dan taba."
Koda sukaje bincikan halin yarinyar da Yusuf keso se akasamu sa'bani domin anyi musu shedar rashin haku'ri ga asiri acikinsu duk Wanda ya aure su se sun mallakesa, uwa uba rabi bata da kunya daganin mutuncin naga da ita hakane yasanya yawa Malam bilyaminu gwiwa koda yadawo gida zayyanewa matarsa Saratu yanda akayi sejikinta yayi sanyi,da abin" domin kanaganin kashi da rana da dare bazaka takaba dan ba'ayi wa su Rabi shedan arzikiba koda Ibrahim da Yusuf sukadawo aka zayyanewa kowa halin da ake cike se Yusuf yace yahakura da Rabi zenemi wata inyaso ayi bikin yayansa tunda ba'asamu Martsala tafannin saba"kai Ibrahim yagirgiza yace a'a zejira sa yanemi wata mai nutsuwa idan yaso se ayibikin tare"Sosai iyayensu ke farin ciki da hadin kan 'ya'yansu dakuma 'kaunar junansu.Bayan wata biyu gaba'daya Yusuf yafita asabgar rabi yadena zuwa zance wajen ta yadena kulata ko office din su taje seya 'buya yace ace mata bayanan inkuma tazo tasameshi baze kulataba"Ganin abin nasa da wula'kancin ne yasa Rabi zuwa hargidansu yusuf dan shedawa mahaifiyarsa sannan tabasa hakuri ko wani lefi tamasa.Zaune tasamu tasamu mama Saratu tana gyaran shin kafa,bayan sungaisane rabi tazayyanewa mama Saratu abinda ketafe da ita numfasawa Mama Saratu tayi sannan tabata hakuri akan ta ha'kura da Yusuf. koda Jin haka se Rabi tami'ke cike da rashin kunya tace toh mama inkin isa kihana aurena da Yusuf in gani dan yanzu nafahimci kece bakyason auren kuma baki isaba,tana gama fadin haka tayi tsaki tare da ficewa" Cike da mamaki mama Saratu tabita da kallo aranta tace ta Allah bataki ba,bata'dauki maganan Rabi da muhimmanci ba domin azatonta irin rashin kunyar tashen balaga ke damunta duk da kuwa talura Sam yarinyar batada tarbiya."Yusuf yasamu yarinya mai nutsuwa da tarbiya wacce tafito daga tsatson kamilallun mutane"inda aka sanya biki watanni hu'du masu zuwa,sosai Yusuf keson rahila saboda tarbiyanta da nutsuwarta.
Koda Rabi tasamu labarin auren Yusuf ba'karamin hauka tayi agida ba tatayarwa da mahaifiyar ta hankali kanse kandole se Yusuf ya aureta,koda hanne mahaifiyar Rabi taga yanda hankalin 'yarta yatashi seta shirya tsaf domin samawa 'yarta mafita domin Rabi ba'karamin San Yusuf takeba,hanne batada WO gida dawuriba se bayan sallan isha'i,abinda boka yabata yace tabawa Rabi tsakiyar dare misalin karfe 2am taura wuta tajefa tana kiran sunan Yusuf aciki,duk inda yake hankalinsa zedawo gareta"haka Rabi ta'aikata kamar yanda aka fa'da mata kotsoron dare batayi duk da karancin shekarunta domin a lokacin bazata wuce 23 years ba _(ya Allah ubangiji katsaremu daga aikata shirka da sa'bawa ubangiji mu masuyima Allah kashiryar dasu)_.
"Washe gari:dasafe Yusuf yatashi da wani irin kaunar Rabi dason ganinta" bayan sungama karyawane suka shiga hira cike da so da 'kaunar junansu anma banda Yusuf dayazabga tagumi,kallonsa Ibrahim yayi Cike da kulawa yace meyasameka ne Yusuf naga kamar baka da lafiya" 'budar bakin Yusuf sewawa yayi baba ni Rabi nakeso a'auramin,ba rahila ba ya'fada,babu alaman wasa atattare dashi"cike da mamaki duk suka kallesa jin abinda yace sunma rasa mezasuce ganin babu alaman wasa atattare da maganan sa.Ibrahim ne yayi karfin halin cewa Yusuf kasan meka kecewa kuwa?anma de kanasane da yau saura wata 'daya bikinka da rahila,shine kake kawowa mutane shirmen banza bayan kasan mugayen halayyarta kuma kai da kanka kace kafasa ai,"afusace Yusuf ya'daga wa Ibrahim hannu yace Yaya inde bazakamin fatan alkhairi ba toh ka kyaleni anma auren rabi ba gudu baja da baya tunda nizan zauna da ita bawani ze zauna min da ita ba,yana gama fadin haka yafice daga gidan a matu'kar fusace"cike da mamaki iyayen nasu ke kallonsu abinda be ta'ba kasancewa atsakaninsu ba kenan anma yau dubi yanda yake daga masa murya lalle da lauje cikin na'di."
Duk yanda suke zaton Yusuf abin yaci tura domin yadena ci yadena sha kowajen aiki yadena zuwa kullum maganarsa rabi ko bacci yake sunan rabi ne abakin sa iyayensa da Yayansa ba'karamin tashin hankali sukashigaba ganin yanda Yusuf ya susuce akan rabi."koda Malam bilyaminu yaga dansa na Neman zaucewa akan Rabi kawai seya amince da a'aura masa ita,duk sunyi na'am da wannan shawaran dan atunaninsu hakan shine mafita"mama Saratu nashiga daki tafashe da kuka cike da tausayin halin da 'dan ta yashiga domin yanzu maganganun rabi kedawo mata akai.Washe gari Malam bilyaminu yaje yasamu magabatan rabi akayi magana da yayan babanta kasancewar mahaifinta yarasu akatsaida kwanakin biki wata 'daya masu zuwa.
*****
Bayan Aure: Ibrahim da amaryarsa fadeela sosai sukayi farin ciki da rana me tarin albarka ranan dasuka mallaki juna amatsayin mata da miji gida me kyan gaske yagina dede rufin asirin sa 'dakuna biyu ne manya manya se kitchen da ban'daki atsakar gida dakuma rijiya cikin gidan anshafe da cement,mai unguwa yayi kokari wajen yiwa fadeela kayan 'daki kamar yanda zeyima 'yar cikinsa haka yamata."Yusuf yatare da amarensa rahila da rabi,iyayen rahila sunyi mata kaya masa kyau dede 'karfinsu"rabi kuwa bawani kayan kirki aka mata ba dan mahaifinta yarasu 'yan uwansa kuwa ba ha'din kai bane dasu gashi asanya biki a'kurarren lokaci,wannan yasanya tsanar rahila sake nunkuwa azuciyar rabi takuma ci alwashin fitar da ita agidan kotawani hali."Soyayya me tsafta fadeela da Ibrahim suke gudanarwa,tari'ke iyayensa tamkar nata inde taje gidan bata barin mama Saratu tayi komai kowani ita takeyi kama daga girki,wanke-wanke,shara wankin kaya"kowani aiki inde fadeela taje gidan batabarin mama Saratu tayi takeyi wannan yakara mata kima da daraja aidanun surakanta shiyasa suke alfahari da ita,rahila ma tanada kokari sosai inde taje tana temaka musu da aiki.Rayuwa tayiwa Rahila zafi agidan Yusuf ba'karamin azabtar da ita sukeba da wahala kala kala Yusuf yanajin ba'kinciki abinda suke aikata wa rahila a'kasar zuciyar sa sede baze iya tunkaran rabi ba dan wani irinshakkarta yakeji."Rana 'daya rabi ta tayarwa da Yusuf hankali kan cewa seyasaki rahila yanaji yana gani yasaki rahila badan yanaso ba sede dan Bayan da zeyi,ba'a farin ciki da saki anma rahila da iyayenta sunyi matu'kar farin ciki da sakin saboda azabtar da ita dasuke"rabi duniya yadawo sabuwa cin karenta take babu babbbaka inbataga damaba Yusuf be isa yaje gidan suba seda izinin rabi duk irin cin mutuncin da rabi keyiwa iyayensa yana gani sede be isa yace kanzir ba akai.Ibrahim abin nakona masa rai ganin rashin mutunci da rabi keshukawa,bataagawa uban kowa hakanne yasa yakira Yusuf domin yamasa fa'da akan abinda rabi ke aikatawa dakuma sakin rahila dayayi"kuka Yusuf yafashe dashi yace wlh Yaya ina matu'kar kaunar rahila sede bazan iya tsallake maganan rabi ba dan Allah kutayani da addu'a nima Kaine bansan meyake damuna ba"Sosai Ibrahim yatausayawa kanin sa yakuma yi alwashin insha Allah ze temakawa kanin nasa yaku'butar dashi daga sharrin rabi...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[10/6, 20:45] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 67&68*🖊️
_________________________________📖Gumine ke karyo masa agaba'daya ilahirin jikinsa ba'karamin ru'du yashiga ba ganinta atsaye awajen,Cikin inda inda...yace dan Allah kigafarceni sharrin she'danne,anma kinsan wannan bahalina bane ke kanki shedane kuma kinfi kowa sanin halayyata, nasan matata mutum ce me fahimta dakuma yafiya,naroke ki fadeela dan Allah karki tona min asiri amatsayina namijinki nasan bazakiso inwula'kantaba ko acikin zarafi abisa abinda ban'aikataba."Tsawa tadaka masa cikin 'bacin rai da tsantsar tsanarsa tace,baka da abinda zaka fa'damin Kabeeru kunnuwana sunri ga dasun jiye min muna nan halayyarka abin 'kyama Kabeeru natsaneka duk duniya ba'abinda natsani ingani kamarka kaci amanar yadda da amana kai butulune maciyi amana dabba Wanda besan alkhairi ba arayuwarsa shin me wannan baiwar Allah tamaka arayuwarka daka keson ganin bayanta?,wlh wlh rantsuwan musulmi sena tona maka asiri seka wula'kanta acikin duniyar nan yanzu base anjima ba zanje inkai report dinka azo aka maka insha Allah sekayi mutuwar wula'kancin banza mayaudari"gaba 'daya idanunta sunrufe da tsantsar bacin rai se fa'da masa duk maganan dayazo bakinta takeyi.
"Ransa inyayi dubu ya'baci dajin mugayen sunaye da kalamai datake ya'bamasa"Hannu yayiwa su idi dasu tafi,jiki narawa suka fice Har tuntu'be suke saboda saurin barin 'dakin aransu suna tausayawa Aunty fadeela." Bazato ba tsammani taji saukan wasu kyawawan mari Wanda yayi sanadiyyan fashewar bakinta da 'daukewar jinta,kafin tadawo hayyacinta yasha'ke wuyan ta da baya yaha'da kanta da jikin ginin yabuga da karfin gaske atake goshinta yakumbura,ihu tasanya saboda azaban dayaziyarci gangar jikinta,naushi yasake kawai bakinta nan take bakinta yafashe"Shake wuyanta yayi da iya 'karfinsa yaman nata dabango,cike da tsantsar mugunta yace kikace zakije kiyi report?kikace se an'daureni zakije kikai 'kara nako?"yashe'ke dawata mahaukaciyar dariya mecike da zallan mugunta yace Abu 'dayane zehanani kawar dake ayau shine inaso kiga mutuwar Jahida da idanunki agaban idanunki zankasheta ke baki isa kihanani abin danayi niyya ba,kafin naki yazo koda yake ma kafin lokacin yunwa da 'kishi yakashe ki shasha-sha kawai"cikin muryan kuka da wahala tace kadde kai ka'batar da zayya??Dariya yashe'ke dashi yace 'kwarai kuwa bama 'batar da ita nayiba kawar da ita daga duniyar nayi baki 'daya, yanagama fa'din haka yajata dakarfi"batare dayabata damar magana ba"kamar wata dabba haka yawur gata a'daya daga cikin bedroom din sa sannan yarufe,bushewa da dariya yayi kamar wani mahaukaci sabon kamu.
Kuka aunty fadeela tafashe dashi kamar ranta zefita wannan wace irin rayuwa ce wai daman shin haka Kabeer yake ya'boye musu kokuma daga baya yakoma haka?batada me bata amsa dole tayi addu'ar Allah yakubutar da ita daga sharrin sa.
Yana fita direct wajen su idi yanufa,duk sunyi wani carko carko dasu kamar za'ace 'kyattt su gudu,Cikin daure fuska yace Ku tabbatar nanda awa ashirin da hu'du kamar yanda na fa'da muku kun kawar da ita inbahaka... Kwafa yayi yace kuka da kanku,ficewa yayi batare daya sake tan kasubu.Ajiyar zuciya suka sauke suna godewa Allah dabe bashi damar shuka musu rashin mutunci ba.
******
Ba'karamin azaba 'yan sandan suka ganawa Baushe da lado akan sufa'di gaskiyar wanda yaturo su kawai ubangidansu hari anma fir sun'ki fa'dan gaskiya " inkaga yanda aka canza musu halitta da duka seka tausaya musu saboda taurin kai irin nasu sun'ki cewa komai."
*****
Ahankali yafara bu'de lumsassun idanunsa har yasauke su akan kyakykyawar fuskarta dake kan faffa'dan 'kirjinsa kallon ta yayi yaga yanda ta cukuikuyesa 'kafarta Yana tsakanin kafofinsa tahar'de kanta nakan kirjinsa tazagayesa da hannayenta baki daya rabin jikinta yana nashi" tsira mata dara-daran idanunsa yayi yana jin wani yanayi mewuyar fassarawa atare da ita,yadade yana kallon fuskarta besan meyesa baya gajiya da kallonta koda kuwa ze dawwama ahaka, yasan baze gaji ba,wayarsa dake gefan beside drawer yajanyo yashiga yimusu selfi yanda gashinta yabaje seyasake 'kayatar da hotunan sunyi kyau sosai tamkar wasu 'yan wasan kwaikwayo seda yagaji dan kansa ya ajiye gudun kar tafarka tagansa.
Hannunsa yasanya yafara janyeta ahankali daga jikinsa" 'bata fuska tayi tana tura baki alamar zata tatashi,ganin zata bu'de idanunta yasanya shi saurin rufe idanunsa kamar me bacci.Da addu'a a bakinta tatashi jin ta jikin mutum ne yasata ware manyan idanunta tana kallon yanda jikinsu ke ha'da kamar zasu koma jikin juna,kanta ta'daga tasau'ke idanunta akan kyakykyawar fuskarsa, tsura masa ido tayi tana kallon dara-daran idanunsa dasuke lumshe,masu 'dauke da zara zaran eyelashes kamar Wanda akasasu,mai da idanunta kan karamin bakinsa tayi wanda ke dauke da pink din lips kamar anshafa jambaki"Tsintar kanta tayi dasan shafa siririn sajen daya sake 'kawata kyawun fuskarsa hannun tasanya tashafo sajen" bu'de lumsassun idanunsa yayi ya yari'ke hannu yana binta dawani shu'umim kallo,me cike da tsantsar so da 'kauna"kunya ne yakamata saboda kamata dayayi tana Satan kallonsa cusa kanta tayi afaffa'dan 'kirjinsa mecike da yalwataccen gashi,Murmushi yayi Wanda bewuce iya saman la'b'bansaba yace 'dagani karki karyani dan kin fiye nauyi,dasauri ta'dago dara-daran idanunta sar'kewa idanunsu yayi dajuna 'kurama junansu ido sukayi kowanne so da 'kaunar 'dan uwansa nafisgarsa madedecin bakinta yakurawa idanu,yana jin wani yanayi atare dashi,'dauke idanunsa daga kanta yayi jin wani irin magana'disu nafisgarsa zuwa gareta. "baki ta tura tana 'bata fuska Cikin shagwa'ban daya zame mata jiki tace Allah banida nauyi nasan kayi goma na anauyi ta'fada tana kallon mur'da'd'den muscle dinsa"yanayin yanda tayi maganan Cikin shagwa'ba ba'karamin sake dulmiyar dashi yayiba gashi haryanzu jikinsu naha'de"aransa yace wannan tafiye shagwa'ba dayawa." 'Dan Murmushi yasaki ka'dan Wanda yabayyar da fararen ha'koransa,shagala tayi da kallonsa yanda Murmushin yamaisa kyau ga dimple dinsa daya lotsa,aranta tace wannan ma Murmushi kenan yamasa kyau inaga yayi dariya.mi'kar da ita yayi daga jikinsa batare dayasa ke cewa da ita komai ba yashiga toilet wanka yayi sannan ya'dauro alwala towel ya'daura yanaso yafito anma beso tagansa ahaka 'dan lekawa yayi,cikin sa'a behango taba dasauri yafito akwatin da Akram yakawo masa yabu'de jallabiya maroon color me karamin Hannu ya'dauka yasa yatada sallah.Time taduba tasan yanzu yagama tana shiga taga yana sallah toilet tanufa tawatsa ruwa sannan tayi alwala,towel ta'daura tafito wajen trolley tanufa dogon jallabiya irin na larabawa tasanya baki ba'karamin amsar jikinta yayiba kamar dan ita akayi hijab taciro aciki Wanda girman sa zekai yadi hu'du sanyawa tayi tsawon yasau'ka har 'kasa farine sol,gefansa taje ta tada sallah"bayan ta idarne tayi azkarul sabah, da Murmushi afuskarta tace barka da safiya Yaya MD yakuma fargaba? nagode sosai da temakon daka min bazan ta'ba mantawa dakaiba arayuwata Allah yabar zumunci yasaka maka da mafificin alkhairi ta'karashe idanunta natara 'kwalla"Cike da tausayin ta ya'amsa ai'ya kwanakin dasukayi tare yatsani yaga damuwa ko hawaye atare daita cikin magarsa daya zama kamar antilasta masa yace"kidena kuka insha Allah bazan ta'ba bari acutar dakeba nayi miki wannan alkawarin zantsaya kai dafata wajen kareki"farin cikine yaziyarci zuciyar ta jin kalaman sa sun sanyaya mata rai"Zama yagyara ya maida hankalinsa kacokam kanta Jahida yakira sunan cikin wani salo Wanda shi kansa besan ya iyaba"yarrrrr taji tsikan jikinta yatashi saboda salon dayakira sunan dashi jitayi duk duniya bawanda yakaisa iya kiran sunan.'dagowa tayi takallesa batare da ta'amsaba"Inaso yanzu ki fa'da min wanene Kabeer awajenki inde kin'daukeni yayanki kamar yanda kika fa'da!! Jitayi ayanzu bazata iya boye masa sirrintaba dan ajiya ta tabbatar dashi masoyinta na hakika ne.Zan fa'da maka anma sekamin alkawarin innagama baka labarin duk abinda na tambaya zaka min. be'dauki maganan ta da muhimmanci ba dan haka yace nayi alkawari zanmiki"Murmushi tayi tafara magana kamar haka asalin sunana Rabi'atu anma *Jahida* ake kirana kasancewar naci sunan kakata wato mahaifiyar mahaifina......tiryan tiryan tazayyane masa labarinta tunda ga farko har'karshe har zuwa yau dasuke tare."Sosai yatausaya mata,aransa kuwa yana godewa Allah da' aurenta yafasu da mubin dan Sam bedace da itaba.Saura alkawarin daka daukarmin"kallon ta yayi yace inajinki.
" _WANENE KAI INASON SANIN TARIHINKA_ kamar sau'kan aradu aka haka yaji tambayar ta domin kwata-kwata be tsammaci wannan tambayar daga bakin taba"atake idanunsa suka ka'da sukayi jaa jijiyoyin kansa sukayi ru'du-ru'du fuskarsa tamkar hadarin dake gab da bada ruwa tsaban ha'duwar dayayi.
Ta tsorata ainun daganin yanda yanayinsa yacanza lokaci 'daya"hawaye taji yanabin fuskarta ta tsanin ganinsa cikin damuwa wani yanayi mewuyar fassara takeji a game dashi Wanda bazata iya jurar ganinsa cikin wani haliba,cikin muryan kuka tace dan Allah kayi hakuri bansan tambayar danayi ze'bata maka raiba danasani bazan tambaye kaba,ta'karashe tana me fashewa da sabon kuka kamar ranta zefita"wani irin tausayin ta yakamata sa mi'kewa yayi yakoma kusa da ita yazauna harkafa'dansu nagogan juna"hannu yasa yana share mata hawayen dayaki tsayawa afuskarta cikin sanyin murya yace bansan tambayar dazakiyimin ba shiyasa nayi alkawarin duk abinda kika tambaya zanmiki anma hakika tambayar dazakiyi min bazan yi alkawari ba domin yafama min tabon dake zuciya ta tsaron shekara da shekaru"l,Abisa alkawarin dana dauka miki za fa'da miki ka'dan daga cikin tarihina.Kanta ta'daura akafa'dansa tanashesh-sheka"hannun ta yakamo yashiga murzawa"dan Allah kayi hakuri nina hakura da sanin son waye kai,nima bada son raina natam bayeka ba zuciya ta ce ta ingizani anma natuba, Hannu ya daura abakin sa yace shittttt ya isa haka.Murmushi tayi meha'de da hawaye tace nadena.lakace mata hanci yayi yace kuka baya miki wuya ko?'bata fuska tayi tana zum'bura baki,batare da tace dashi komai ba"kinshirya San sanin tarihina??kai tajinjina namasa alamar"eh" gyaran murya yayi yafara magana kamar haka!!!
*Asalina*
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:45] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 71&72*🖊️
_________________________________📖Al'amarim Yusuf yasake ta'bar'barewa fiyeda da bayaji maganan kowa baya sauraron kowa se abinda rabi tace dashi, ko albashi ya'dauka itake karbewa se abinda taga dama zata bashi"seyafi sati biyu beleka gidan iyayensa ba dukda kasancewar bawani Nisan tsakanin su, koda yajema ba yawuce minti biyar zetafi kamar Wanda ake koransa hakanma batare da sanin rabi yake zuwaba,wannan abinda takeyi ba'karamin ba'kantawa mama Saratu rai yakeyaba anma haka tacigaba da daurewa tana yiwa 'danta addu'ar Allah yakubutar dashi." 'Bangaren
Ibrahim da fadeela zema suke me cike da tsantsar so da fahimtar juna"Allah yasanya masa albarka akasuwan cinsa yanzu har'kan kasuwanci nasa yafi 'karfi ta garin Maiduguri hakane yasa yanemi izinin iyayensa akan zekoma can baki daya da kasuwanci."Malam bilyaminu da mama Saratu sun bashi goyan baya sannan sukai masa fatan alkhairi acikin rayuwarsa,Sosai yaji da'din addu'ar mahaifansa dakuma fatan alkhairi dasuka masa"lokacin da Ibrahim yasanar wa da Yusuf kaninsa zetafi ba'karamin tashin hankali yashiga ba anma bayanda zeyi haka yahakura tare dayiwa 'dan uwansa fatan alkhairi.
"Haka Ibrahim suka tattara suka bar 'kasar sa tahaihuwa cike da kewar mahaifan sa da 'dan uwansa.Ibrahim yasauka cikin garin Maiduguri gari mai tarin albarka da karrama ba'ki cikin amincin Allah"Bayan sati biyu da zuwansa harkan kasuwanci sa ya kankama tako ina" Malam Adamu yakira awaya abokinsa ne kuma dillalin gidaje sanar masa yayi daya sama masa gida mekyau acikin unguwar da be fiye hayaniya ba, kasancewar baya son unguwar dayake dayawan hayaniya kuma unguwar custom yafiye hayaniya hakanne yasa zetashi a unguwar"bayan kwana uku da magar Malam Adamu yasamawa Ibrahim gida me kyau a unguwar jiddari gidane Babba me 'dauke da sashe biyu manya dayan sashen yana 'dauke da 3bedroom da babban parlour dayan kuma 2bedroom ne sannan be fiye girma ba anma gidan yayi kyau sosai"koda Ibrahim yaga gidan ba'karamin kyayatar dashi yayiba,bayan angama gare gare sukadawo gidan cike da nasara."
Abangaren Yusuf tunda Ibrahim yabar garin yarasa nutsuwarsa domin ganin 'dan uwan sa akusa dashi ba'karamin kariya bane agaresa hakane yasan yashi yadinga neman transfer akan amayar dashi Maiduguri "cikin ikon Allah Yusuf yasamu abinda yakeso" inda aka mayar dashi garin Maiduguri sosai yayi farin ciki,beje ya fa'da wa iyayensa ba se'ana gobe zetafi domin rabi tahanasa"yaji ciwon hanasan datayi sede bashida yanda zeyi"Mama Saratu taji takaicin abinda Yusuf yayi sede tasan balefinsa bane hakane yasa tacigaba da rokon Allah kan yadawo mata da hankalin 'danta."Koda Yusuf da rabi suka Sau'ka cikin koshin lafiya Ibrahim shi yaje yatarbosa 'dayan part din yaje yasaukesa,danyasa angyara sashen" koda rabi taga gida seta hau Washe baki ko kallon arzi'ki Ibrahim be metaba Bayan gaisuwan dasukayi,Bayan sunyi wanka sunci abinci ne Yusuf ke tambayar yayansa ina matar gidan.Da damuwa afuskasa yace yau kwananta biyu tana fama da zazza'bi komai taci seta Harar yafa'da cike da damuwa"cike da tausayin ta Yusuf yace suje sugaisheta yafada yana mi'kewa, kallon banza rabi tawatsa mai neyasa jikinsa yayi sanyi,harara tawatsa masa ganin sewani rawan jiki yake,dasauri yakoma yazauna yanamejin wani ra'da'di aransa"Ibrahim nalura dasu wani irin takaicine yaziyarci zuciyar ganin yanda rabi ke hantaransa"cikin bada umarnin yace kai Yusuf tashi mutafi,rabi talura dayanda yatsare gida seta hau kame kame,ko kallon ta beyiba yajuya yatafi.
Da sallama suka shiga sashen sa,baki rabi tasaki tana kallon yanda parlour yatsaru wani irin tsanar fadeela ne yasake nunkuwa aranta fiye da da"ta tsani fadeela saboda tafita kyau da yawan kaya akomai fadeela tafita jitake dazatasa mu wu'ka ba'abinda zehanata da'bawa fadeela duk duniya bawanda tatsani gani kamar fadeela da rahila ayanzu tayi nasaran raba rahila da nata mijin saura fadeela.
Jin sunata sallama shiru ba'a amsaba yasa Ibrahim cewa bari yashiga yaduba ko lafiya,yana shiga yahangota kwance cikin amai zazza'bi mai zafin gaske yarufeta jikin ta se kyarma yake da sauri Ibrahim yakara sa kanta cike da damuwa ya'dagota yakaita toilet tsaftace mata jiki yayi sannan yasanya mata hijab suka fito"Yusuf se sannu yake mata yana tausaya mata kai kawai ta iya ta'dagawa batare da ta amsaba"Takaici ne da hassada suka turnu'ke rabi ganin yanda fadeela takoma wata hamshakiyar mace fatarta tayi haske dawani 'kiba datasake,Har suka gifta ta batasaniba tana can duniyar tunanin yanda zata kawo 'karshen zaman fadeela a gidan"muryan Yusuf ne yakatse mata tunani,wani kallon banza tawatsa wa Yusuf jin yana cewa zebisu asibitin cikin 'kasa da murya tace dazakace zakabisu dawa zakabarni? Awannan gidan? shiru Yusuf yayi bece da ita komaiba yabi bayan yayansa.agaban mota Ibrahim yazaunar da fadeela sannan yazagaya mazaunin driver, yakunna motar Dede lokacin da Yusuf yakaraso jikin motar,kallonsa Ibrahim yayi cike da kulawa yace kakoma gida kalura da matarka yanzu zamu dawo"Adawo lafiya"ameen ya amsa yana Jan motar,da kallo yabisu harsuka fice.
Ibrahim nafita direct General hospital yanufa suna zuwa office din Dr yamata bayanin abinda kedamun fadeela"wasu tambayoyin Dr tasake mata,tabata amsa da kanta"gwajin farko da Dr tamata yanuna tanada shigan ciki natsawon watanni uku,ba'karamin farin ciki Ibrahim da fadeela sukayi ba sun kasa boye farin ciki su nantake taji duk zazza'bin yatafi "haka suka dawo gida cike da farin ciki abakin gate sukaga Yusuf zaune yazabga tagumi, Mara misaltuwa, ganin motarsu yakaraso yasa yusuf yami'ke dasauri yanufi wajen, Cike da damuwa yake tambayar yayansa meke damunta" Washe baki Ibrahim yayi Cike da farin ciki yasanar masa fadeela na'dauke da ciki harna tsawon watanni uku wani da'dine yaziyarci zuciyar Yusuf jiyake kamar matarsa ce ke dauke da cikin.
Cike da farin ciki sukanufi parlour rabi suka gani zaune ta'daura kafa 'daya kan 'daya kamar gidan ubanta,ganin su yasa tami'ke tana tambayar meke damun fadeela cike da farin ciki Yusuf kesanar mata fadeela na dauke da ciki,wani ba'kinciki ne yaziyarci zuciyar ta atake annurin fuskarta yagushe"ba Ibrahim da Yusuf ba hatta fadeela daba ta da lafiya seda tafuskanci yanayin sauyin fuskar rabi anma seta 'dauke kai kamar bata ganiba,kunya da takaici ne suka sa Yusuf kasa sake wa saboda abinda rabi tayi.
Wani irin kula na musamman Ibrahim ke baiwa fadeela kamar ze maidata ciki dan so da 'kauna ba'karamin farin cike yakeba da cikin jiknta"lokacin da akakira mama Saratu akasanar dasu ba'karamin farin ciki sukayi ba zasu samu jika."
Rabi jitake kamar takashe fadeela saboda yanda kowa ke nuna kulawarsa akan fadeela, sosai tahura Yusuf wuta kanseya mata ciki itama,rasa inda zesa kansa yayi saboda ba'kinciki yarasa yanda zeyi da Rabi shin shizebata cikin kokuma Allah ne zebata data addabi rayuwarsa, anma bashida bakin yimata fa'da sede lallashi da banhakuri."
soyayya metsafta da kulawa Ibrahim suke gudanarwa da fadeela gawani kula na musamman dayake bata danyanzu Cikin ta yashiga watanni haihuwarsa,anazuba ido da haihuwa yau ko gobe,bata iya ta'buka komai da kanta komai seda Ibrahim yamata.Dede da shara rabi bata tayata tana sashen ta in Yusuf yamata magana tawanke sa da rashin mutunci haka zeja bakinsa yayi shiru.
"Wayewar wata safiyar juma'ane fadeela tatashi dawani matsanancin ciwon Mara da baya,bata ta'ba jin kwatankwacin ciwo irin wannan ba a tsawon rayuwarta" Ganin halin data keciki ba'karamin tashin hankali Ibrahim yayiba,kaya yaje ya 'dauko yakai mota dasauri dan kaita asibiti dawowansa yayi dai-dai da fitowar kan jariri dasauri,Ibrahim yakara sa wajen ta wani,irin shakesa tayi tasaki nishi da karfi sega wani kyakykyawar jari yafado tare dasanya kara dasauri Ibrahim ya'dago jaririn yarungume.cikin awa 'daya Ibrahim yagyara fadeela da jaririnta dake kama sak da mahaifiyarsa.waya yaciro yakira Yusuf dake wajen aiki yasanar masa sannan yakira iyayensa yashaida musu ba'karamin farin ciki sukayi ba."Ranan suna yaro yaci sunan mujahid wato mahaifin fadeela ba'karamin farin ciki fadeela tayiba jin Ibrahim yamaida sunan mahaifinta"sosai Ibrahim yaha'dawa fadeela da 'danta kaya nagani na fa'da Yusuf ma yayi Dede karfinsa sede bebari rabi tagani ba danyasan bazata barina,haka 'yan uwa da abokan arzi'ki suka ha'da wa fadeela da jaririnta shatara na arzi'ki.
Mujahid nada watanni bakwai ciki yabayyana ajikin rabi wowoooo zokuga murna da yada habaice habaice"koda wasa fadeela bata ta'ba biye mata duk datasan da ita takeyi."Yusuf ba'karamin murna yayiba,sosai suke kula da ita lokacin da cikinta yashiga watanni haihuwarsa hana Yusuf fita aiki takeyi acewar baze fita na'kuda yatashi tamutu ba dan babu mekaunarta agidan haka yanaji yana gani yahakura dazuwa aiki Wanda hakan yazame masa matsala.
Ranan wata litinin rabi tatashi da nakuda haka tadinga cika gidan da ihu bashiri sukayi asibiti da ita koda sukaje asibiti fa'da malaman asibitin suka tayi mata akan tayi hakuri ba ihunta bane zesanya ta haihuwan harara ta'balla musu tare da kunkuni,ganin rashin arzi'ki zata musu yasa suka fice"Hakuri ibrahim yaita basu akan suceci rai karsubiyewa halinta da 'kyar da si'din goshi suka hakura,cikin awanni dabasu gaza uku ba tasantalo 'da namiji,bayan angama gyarasu ne,akasalla masu"murna sosai sukayi nan rabi tadunga kiran family ta tanasanar musu,koda Ibrahim yakira iyayensa yasanar musu sukace Allah ya sanya alkhairi,sannan suka kira Yusuf suka tayasa murna batare da sunkira rabi ba"aikuwa rabi tasamu abin ya'bawa Yusuf magana harda cewa iyayensa suntsaneta ai lokacin da fadeela tahaihu kullum se sunkiratael shide hakuri kawai yake bata anma kaman sake zugata yake,seda tagaji da bala'in dankanta tayi shiru.
Ranan suna yaro yaci sunan mahaifin rabi wato Tanimu anma suna kiran sa salman"Yusuf yaso sanya sunan mahaifinsa,rabi tace be isaba yanaji yana gani ya ha'kura daza'binsa yabinata.bayan haihuwar rabi da wata uku Allah yayiwa mahaifin su Ibrahim rasuwa,sosai rasuwan Malam bilyaminu yajijjigasu kasancewar bawani jinya yayiba "sunyi kuka kamar ransu zefita kana daga bisani suka dauki dangana,sukatattara suka nufi gaidam.
" Bayan anyi addu'ar bakwai ne Yusuf da Ibrahim suka ro'ki mahaifiyarsu databisu garin Maiduguri anma sam taki tace suje Allah yatsare anma bazata bisu ba zata cigaba da zamanta a'dakin mijinta bayanda suka iya haka sukatattara sukatafi badan ransu yasoba ahanyarsu nakomawa Maiduguri ne sukayi hatsari Wanda bawanda yaji ciwo ko rauni acikin su se Ibrahim daya samu karya hu'du a'kafa 'daya .
Zaman Ibrahim da,koda aka gyara gyaran beyiba seda sanda yake tafiya, wannan daliline yasanya Yusuf ajiye aikin dan sanda yaci gaba da kula DA dukiyar yayansa.Zaman
fadeela da ibrahim abin birgewane ga ko wasu ma'aurata kogaban kowa nunawa juna soyayya suke duk da alluran daya samu besan fadeela ta 'kyamacesaba kokuma tagujesaba"Wannan kulawar da suke bawa junansu ba'karamin ba'kantawa rabi rai yakeba dan haka tatashi tsaye domin ganin tarabasu."
tun ina karamin rabi ke nuna min tsantsar tsana ko 'danta salman bata bari yazo sashen mu inkuwa taga muna wasa kuwa seta kwasheni da mari tace zanlalata mata 'da da bakin halina.Wata rana nadawo daga makaranta kenan nataradda Abbu na ya'daga hannu yana dukan ummana abinda banta'ba ganiba kenan atsakaninsu dagudu naje narungume ummuna ina kuka cikin tsawa Abbu na yace Ummu na tafice tabar masa gida yasaketa saki uku kuka tafashe dashi tana yasaurareta anma ya'ki,tana kuka kamar ranta zefita tafito dagudu nabiyota ina ri'ke ta jinayi anfisgoni INA juyawa naga innan salman cikin 'daure fuska tace dani inazakaje kaima kanaso kabita kalalace ko kasan me ummun ka tayi??kai na girgiza mata ina kuka budar bakinta tace kwarto aka kamata dashi tanaci amanar mahaifinka"tunda ga wannan lokacin wani irin tsanar ummuna ya mamaye zuciya ta natsani koda jin tane bare kuma inganta kusa dani.haka mukaci gaba da rayuwa nida mahaifina cikin kunci da ba'kinciki Na rashin Ummu na akusadamu" lokacin da labarin sakin Ummu ma ya isa kunnen ka karmu ba'karamin fa'da tayiwa Abbu ba kanyadawo da ita anma sede bahali saboda aure yaharamta atsakaninsu inba wani aure tayiba.Aduk lokacin da innan salman zata keson bakantamin rai setakirani da 'dan karuwa wacce mahaifiyarsa takasa ri'ke sa tatafi karuwanci aduk lokacin da ta'fada min Na kanji tsanar Ummuna fiye da komai arayuwata.
_Cigaban labari_
_Wannan shine ta'kaitaccen tarihina dazan iya baki sauran kuma zaki fuskanta ahankali anan gaba_
****
Rungumesa Jahida tayi tafashe da kuka kamar ranta zefita wani irin tausayin sa takeji yana ratsa duk wata ga'ba da ke motsi ajikinta,wani irin sonsa takeji Wanda batasan lokacin daya shigetaba.'dago kanta tayi daga faffa'dan 'kirjinsa tana kallon rinan idanunsa dasukayi jawur dasu hannu tasanya asumar kanshi zuwa bayansa tana shafawa,cikin sweet voice dinta tace dashi karkatsani Ummu na please kowa ya uwa take uwace and gaskiya akwai abindubawa acikin maganan nan"Ajiyar zuciya yasau'ke yana mejin kaunarta agaba 'daya ilahirin jikinsa hannu yasanya yasake rungumeta yana sauke ajiyar zuciya,yana tunanin maganan ta.Knoking din dasu kaji da 'karfine yasata saurin sakinsa tana zazzare ido 'dan Murmushi yayi yana kallon yanda jikinta kerawa cikin cool voice dinsa yace calm down kafin tace wani Abu sukaji ansake Knoking din da 'karfi kamar za'acire kofan...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:45] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 73&74*🖊️
_________________________________📖Atsorace tajuya ta kallesa Cikin cracking voice dinta tace am scared Yaya MD please don't opened may be these wicked people are follow us ta'fada still crying 'dan 'daure fuska yayi ganin yanda ta 'kan'ksmeshi cikin cool voice dinsa yace don't worry I will protect by the grace of God nothing happen with us Allah is with us"yana gama fa'din haka yami'ke ri'ke mai hannu tayi tana girgiza masa kai alamun karya fita yabarta" hararan daya zabga matane yasa tasakeshi batare data shiryaba"ficewa yayi batare daya sake kallonta ba.Cikin husky voice din sa yace waye??nine sir cewar Akram karamin tsaki yaja yace shine kake irin wannan noking din kaman zaka karya kofan ya'fada a'dan fusace,sorry sir,batare dayace konai ba yabu'de kofar gate din saukan Marin dayaji ne afuskarsa yasa shi saurin 'dago rinannun idanunsa dan kallon wani wani megangan cinne sau'kar da idanunsa yayi akan bababa dake tsaye yana binsa da mugun kallo,saurin yin'kasa da idanunsa yayi,cike da Bacin rai bababa yace wato mujahid nizan kiraka awaya kaki 'dagawa ko?se sanda kaga daman sannan zaka 'daga koda ka 'daga sekace min baka gari! Yajuyar da kallonsa ga Akram yayi 'kwafa yace kaima zan ha'du dakaine.Harara yawatsawa MD minti biyu nabaka maza kaje ka 'dauko kayanka da yarinyar kazo kuwuce,shiru yayi be'dagoba bekuma ce a'a ba tsawa bababa yabuga mai am not taking to u mujahid,juyawa yakoma batare da yasake cewa komai, dan baze iya musu dashi bane anma da ba'a binda ze maidashi wannan gidan"Yana shiga ko kallon ta beyiba ya nufi inda trolley kayan su yake ya'dauko,tare da makullan gidan dana mota kanta yatsaya yace where is your hijab??banza tayi dashi talura sakarmai da fuskar datakeyi yasa yake wula'kantata dayimata magana cikin tsawa da fa'da kamar ubanta,Cikin husky voice dinsa are u deaf ?yatsani shariya arayuwarsa wato sakarmata da fuskan dayake reni yafara shiga tsakanin su,mi'kewa tayi tasanya dogon hijab dinta tafice batare data kallesaba" 'kwafa yayi ya kakkashe kayan wutan sannan yabiyo bayanta kusa da bababa yaganta tsaye suna magana da Akram se Murmushi takeyi wanda ke 'karawa fuskarta kyau,wani malolon ba'kinciki ne yatokare masa zuciya ganin yanda takewa Akram Murmushi,bu'de boot din motar yayi yasanya trolley din acikin 'karasawa kusada bababa yayi yace kushigo mutafi"motarsu dake fake awajen gidan yanuna masa yace ga motar mu nan damu kazo da ita yana fa'din hakan suka fice da Akram suka shiga tasu motar sukayi gaba,ko kallon ta beyiba yajuya ya bu'de gate din sannan yakoma cikin mota seda yafitar da motan sannan yace wuce mutafi batare daya kalletaba"Itama batare data amsaba tabu'de motar tashiga,Jin tsinkewar zuciyar yatsananta yasa tafara hawaye tun wayewar garin yau takeji sede nayanzu yafi tsananta akan koyaushe, Hasbunallahu wani'imal wakin take ta maimaitawa aranta ko Allah zesa taji sau'ki azuciyarta"tada motar yayi suka tafi batare daya kalli fuskarta ba bare yasan halin data keciki.
******
Abangaren aunty fadeela tun sanda uncle Kabeer yakullera a'dakin be wai wayeta ba yau tsawon kwanaki cikin dare zata tashi tayita sallah tana mikawa Allah Ku kanta kan ya tseratar dasu daga sharrin Uncle Kabeeru, temakonta 'daya akwai carton din minerals sunkai kala biyar dasu freshyough da biscuit kala kala dakuma snacks shitakeci ko yaushe,wannan ma Allah ne yatemake ta yasa uncle Kabeer yamanta dasu a'dakin ta tabbatar daya na sane daya kwashesu."
Jingina Bayan tayi da jikin makeken gadon daya kusa cinya Rabin bangon lumshe idanunta tayi tana tuna baya zaman amana da soyayya me tsafta dasuka gabatar da abbun mujahid,rana 'daya yahargitse mata tamkar be'taba kallonta ba arayuwarsa tamkar besan menene ainihin halintaba hawaye masu bazafin gaske ne suka zubu akan fuskarta,hannun tasanya tashare tanatuna ranan dabaza ta ta'ba mancewa dashi ba arayuwarta ana saura kwanaki uku Bbn mujahid yasaketa taje gidan Rukayya ma'kociyarta Rukayya ita da mujahid domin yace zebita yaga beauty sa bayan sungama hira da Mmn Jahida ne tari'ke hannu mujahid suka dawo gida tsaye tasamu rabi suna magana dawani mutum Wanda dakaga zubinsa kaga na tantirin 'dan iska,koda tashigo bata kalli inda sukeba tayi wucewarta sashen ta,Dede zata shiga cikin sashen ta wayarta tafa'di kasa ta tsugunna dauka dede zata 'dagono kanta ne taga rabi na pointing din ta da hannu tana nuna wa mutumin ita ganin yanda mutumin yakafeta da jajayen idanunsa yasa tayi saurin mi'kewa takarasa shiga sashen ta tana addu'ar Allah yamata tsari daga sharrinsu,da bbn mujahid yadawo tayi niyyar Samar masa sekuma wata zuciyar ta 'kwa'beta da karta aikata hakan tabari seta sake gani tukunna"bayan faruwan hakan da kwana biyu kullum se rabi tashigo sashen fadeela da sunan hira,fadeela takasa sakin jikinta da rabi jikinta nabata ba alkhairi atattare dazuwan datake,Washe gari tunda ta tashi, tashi dawani irin mugun tsinkewar zuciya,cup tadauko taje tabu'de friedg tadauko maltina hartazuba a cup sekuma ta ajiye tanufi bedroom din ta,rabi nashigowa tagani wani muskilin Murmushi tasake tadade tana Neman dama irin wannan bata samuba dasauri tashigo tasince 'kullin maganin dake bakin zaninta tajuye acikin maltina Wanda kalan maltinan da maganin suka saje, sannan tanemi gefen tazauna"tana fitowa daga bedroom din ta daure da zani daurin kirji da'alama daga wanka tafito,dan duk jikinta ruwa,rabi tagani zaune tana binta dawani munafukin Murmushi,dasauri ta'dauke kanta daga kallon ta tana karanto addu'ar neman tsarin Allah daga sharrin me sharri,zama tayi tadauki maltina batare datacewa rabi komai ba,ganin tashanye duka ne yasa rabi fashewa da dariyan dake cinta tun'dazu,mi'kewa tayi harzatafice tajuyo da kallon ta kan fadeela dake binta da kallo cike da mamaki, Murmushi tayi akaro na barkatai,tace yau soyayya da asiri ya'kare da iyayi dawasu kwainane sun'kare saduwan alkhairi Amaryan Ibrahim tana gama fa'din haka tafashe da dariya sannan tafice tana juyi,fadeela jitayi kanta na wani irin juyawa idanunta narufewa dishi dishi take kallon rabi dakuma mutumin data kasa gane wanene shi,gani tayi mutumin yadunfaro kanta rabi kuma Na tsaye tanawaye Wanda bata iya jin metake cewa daga haka idanunta sukarufe bata sake sanin ina kanta yakeba" ruwan da aka watsa mata mesanyine yasa tabu'de idanunta Wanda sukayi Mata mugun nauyi ahankali ta sauke idanunta akan Ibrahim da idanunsa su suka kada sukayi jawur tamkar garwashin wuta sake maida idanunta kan Rabi dake tsaye tana matsar kwallan munafurci tayi ahankali tamaida idanunta gefe wani mutum tagani bariga ajikin sa dagashi se digon wando dasauri tami'ke daga kusa dashi tana gyara daurin zaninta dakuma hargitsatsen gashin kanta a matu'kar razane take kallonsa dasauri tanufo kan Ibrahim dake Binta dawani mugun kallo mecike da tsantsar tsana da 'kyama Cikin rawan murya tace dashi abbun MD wanene wannan mekuma yakeyi a parlour nan...be bari ta'karashe maganan ba ya'dauketa da wani bahagon mari tana 'dago kanta yasake dauke ta da mari har tabude baki zatayi magana yadakatar da ita cikin wata kakkausan Murya me furgitar da duk Wanda ya saurareta yace natsaneki natsenaki natsaneki arayuwata bantabajin tsanar wani Abu arayuwata sama dakeba menagaza miki arayuwata daharzesa ki dauko min kwarto kikawoshi Cikin gidana??kamar saukam aradu aka haka taji kalaman sa"Kai take girgiza masa yayinda wasu hawaye masu matu'kar zafi suka fara zubowa daga idanunta wlh Ibrahim kayarda dani ban aikata abinda kake zatona dashi ba ni bansan wannan mutumin ba.......hannu ya 'daga mata Afusace yace baki da abinda zaki fa'da min ke makaryaciya mayaudariya kin ha inceni bazan ta'ba yafe mikiba yana gama fa'din haka yajuya yabar parlour zuciyarsa nawani irin kuna tamkar Wanda aka watsa masa ruwan zafi.Kai fadeela ta'dago tana kallon rabi da rinannun idanunta juyawa bangaren da mutumin yake kaman walkiya tanemesa tarasa,sake maida kallon ta kan rabi tayi Cikin wani raunanniyan murya tace Rabi dan Allah ki fa'da wa Ibrahim ban aikata abinda yake zargina dashiba....hannu rabi ta'daga mata tanabinta dawani matsiyacin kallo mecike da tsana,tadade tanajiran rana irin wannan ranan dazataga fadeela nakuka tana Neman temako batada Wanda ze temaketa ranan da kowa zeyi Allah wadai da halayyarta"wani munafukin Murmushi tasaki tace andeyi asaran hali karuwar banza tsaban karuwanci naki me lasisine shine kika 'dauko kato kika kawosa Cikin gidan auren ki wamayasan lokacin kika dauka kina munafurtansa yauda dubunki yacika masu iya magana sunce rana dubu ta 'barawo rana 'daya na mekaya,se kitattara ki koma inda kika fito tana gama fa'din haka tafice tana juyi murna fall ranta yau burinta yacika.
"Sosai fadeela taci kuka kamar ranta zefita" tsayuwar mutum dataji akanta yasa ta'dago kanta tana kallonsa Ibrahim ne tsaye fuskarsa ba'alaman rahma cikin kakkausan murya yace nabaki awa 'daya ki tattara kifitar min daga gida sannan bake ba 'dana kifita acikin rayuwarmu kada ki kuskura koda a mafarki kinuna kinsan ni ko kuma 'dana aduk sanda kika dawo cikin rayuwarmu hukumace zata rabamu senasa an'daureki.'Dago rinannun idanunta tayi tace Ibrahim katafka babban kuskure dakayanke hukunci batare dakayi bincike ba ta share hawayen dasuka kasa dena zubowa daga idanunta tace yau koda turmi da ta'barya ka kamani zakamin uzuri sannan katambayi dalilin dayasanya na aikata hakan bare wannan ina jiyemaka ranan nadama wani kas'kantaccen kallo ya aikamata duk da akasan zuciyarsa yanajin bazata iya aikata hakan ba sede wani sashen na zuciyarsa na tabbatar masa da abinda idanunsa suka gani bedroom din sa yawuce batare daya sake tankataba domin inde yatsaya sauran kalaman zasu karya masa zuciya."
Mi'kewa tayi tanufi bedroom din ta tasanya kaya sannan tajanyo katon trolley din ta fitowarta parlour yayi Dede da fitowarsa daga bedroom nasa kallonsa tayi tace hakika Ibrahim kashayar dani mamaki Wanda ban ta'ba zaton haka daga gareka ba anma akwai Allah"Ransa ne ya'baci jin renin hankali datake masa aharzuke yayo kanta yafara yarfa mata mari Wanda hakan yayi dede da shigowan mujahid dagudu yaje yarungume mahaifiyarsa yana kuka Abbu kadena dukan ummuna hanka'deta yayi yace kije nasake ki saki uku"kamar saukan aradu haka taji kalaman sa akanta innalillahi wa'inna ilahi raji'un take maimaitawa shin inazata dosa bayan bata da iyaye acikin garin Maiduguri,trolley taja tanufi waje dagudu mujahid yabita yana kuka rabi tagani taraku'be da alama taji duk abinda suke fa'da hannu mujahid tajanyo tana fa'da masa kalaman 'batanci akanta yayinda tabita dawani munafukin Murmushi" 'dauke kanta tayi tana karanto addu'ar Neman tsari,juyawa tayi tana kallon mujahid koda zebiyota anma setaga yana Binta dawani kallo mecike da tsantsar tsanarta,dasauri tajuyo tafita danbazata juri irin kallon tsanar dayake aiko mata dashiba duk da karancin shekarunsa."
Wannan kenan
Ruwan sanyin da'aka watsa mata afuska ne yadawo daita daga duniyar tunanin data lula numfashinta Har sar'kewa yake saboda sanyin ruwan"Uncle Kabeer tagani tsaye yana Binta dawani matsiyacin kallo,kallon ta yake daga sama Har kasa Ganin robobin mineral agabanta dakuma ledodin snacks da biscuit jinjina kai yayi yana tunanin wani irin azaba ze mata, wani wawan mari ya'dauketa dashi Wanda yasa komai nata tsayawa,Cikin kakkausan murya yace da ita ubanwa ya ba iki izinin cin wa'annan abubuwan?? Iyeee harya 'daga hannu daniyyan kai mata duka,Wayarsa tadauki ruri fasa dukan yayi ya'daga wa"bataji mena wayar yafada ba! sede cewa daya yi ganin zuwa cike da farin ciki yafada yana mekecewa dawata mahaukaciyar dariya" juyawa yayi ya kalleta cike da farin ciki yace yau Jahida zata bakuncin lahira kekuma kishirya gobe dan nafiso kiga gawarta kafin na tura kema Yana gama fa'din haka yafice cike da murna yau ha'karsa zata cimma ruwa,tsabagen farin cikin dayake masa yasa yamanta berufe kofarba."Kuka aunty fadeela tafashe dashi tace ya Allah karkabashi ikon cutar damu ya Allah Kaine maji rokon bayinka ya Allah karabamu da sharrin wannan bawan naka" mi'kewa tayi dasauri ganin berufe kofar dakin ba hamdala tayi ga ubangiji sannan tanufi kofa aranta tana addu'ar Allah yasa behana abarta tafitaba" ficewa tayi compound din gidan tana kalle kalle tamkar mara gaskiya kallon ta ma'aikatan gidan suke duk tawani burkice kamar Mara lafiya,bata damu da kallon dasuke mata burinta bewuce taga tafita daga gidan ba, dahaka ta isa bakin gate din" kallon ta security yake duk yanda take ahargitse anya lafiyarta kuwa,ganin kallon daya kematane ya tabuga masa tsawa where are u staring at me ?open the gate for me before you luss ur job jiki narawa yace sorry ma'am sannan yabu'de mata gate tafita se sauri take kamar zata tashi sama.Fitarta yayi Dede da karasowan idi wajen...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```Barka da juma'at kutba ya Allah ubangiji ya sadamu da alkhairan dake cikin wannan rana me falala da albarka, ya Allah ubangiji yatsare mu daga sharrin dake cikin sa ya Allah yajikan iyayenmu yayanmu da kannenmu dama 'daukakin al'uman musulmai baki 'daya dasuka rigamu gidan gaskiya```
```kada mu manta da karanta ayoyi goma nafarkon suratul khafi sannan mu yawai hailala tasbihi zikri dakuma salatin annabi acikin wannan rana mai albarka ```
```wannan page din kyauta ne gareki ZAINAB IBRAHIM na cikin group din mufeeda fans ```
*PAGE 75&76*🖊️
_________________________________📖Dasauri idi yakaraso wajen yana hango bayan matar daketa sauri tamkar zata tashi sama,cikin shouting yace who is that woman??cikin rawan baki security yace she's oga wife dan yatsorata dayanda idi yamasa ihu, kogama rufe bakinsa beyiba idi yadaukesa da mari have gone crazy? Who give you permission to opened gate for her? Joseph dayaji saukan mari yace nobody tace inban bu'de meta ba zanyi loosing na job dina"idi jiyake kamar yasa hannu akai yayita kurma ihu inhar uncle Kabeer yasan tagudu besan wani irin hukunci ze yanke masaba dan seda yasanarma kancewa yasanar wa da security koda tafito karsubarta tafita gashi garin gangancinsa tagudu,"be fadawa security suhanata fitaba" batare daya sake bi takan security ba ya karbi key motar awajen driver sannan yabi bayanta.Aunty fadeela na shan kwana tafara gudu tarasa inda zata dosa domin ceton ranta da na Jahida ganin batada kudin transport dan bata fito da komai zuciyar ta ce taraya mata tanufi dandalawai station domin shine mafita agareta tasan inhar Allah yasa ta isa to tatsira, batadamu da Nisan dake tsakanin GRA da dandalawaiba tafara gudu domin tsira daga sharrin Uncle Kabeer.
"Ahankali ya 'dan saci kallon ta tagefan ido jin kamar sheshshekan kuka kallon yanda tacusa kanta acinyarta tana kuka yake cigaba da kallon ta yayi kamar ba driving yake ba aransa yace me akamata take kuka?" karamin tsaki yaja yatsani kuka mace arayuwarsa bare kuma kukanta Wanda yake ji harcikin ransa,me ake miki kike kuka??banza tayi dashi tacigaba da kukan ta,Cikin kakkausan murya yace me'aka miki kike wa mutane kukan banza?,dukan ki nayi ko zagin ki?dazakisani gaba kina kuka natambayeki kinyi banza dani sannan kinsani gaba kina damun kumne na!!Volume din kukanta ta'kara jitake kamar zuciyar ta zefashe ga tsinkewar zuciyar ta daya tsananta gakuma fa'dan dayake mata kamar wani ubanta da wanne zataji"tsawan daya sake buga matane yasata fashewa da sabon kuka" fitar min amota uban mena miki dazaki sani gaba da kukan banza saboda kinmaidani 'dan tasha,yaf'da yana neman wajen parking"Parking yayi yace fice min amota kafin kiyi kuka me dalili,Afusace tabu'de motar tafita kana tabuga murfin motan da karfi kamar zata 'balla le'kawa tayi ta glass din window tace anbarmaka motan ka kacinye duka bazan sake shiga motarka ba, wannan motane wannan akwalan kaje gidan mu kaga motoci inbanda 'kaddara meze ha'dani dakai bare har inshiga wannan motar taka mekama dana masu 'dibar kwata,da shara,da bola,natsaneka kaida wannan akwalan motar taka ta'fada tana kuka kana tana dukan motan da hannayenta.Kallon ta yake cike da mamaki yarasa ma wani irin mataki ze'dauka akanta rashin kunyar nata haryakai haka..azuciye yabu'de motar yafito kanta yanufa ko gyazau batayiba sema gyara tsayuwarta datayi tana jiran 'karasowarsa, wayarsa data 'dau ruri ne ya dakatar dashi picking yayi,tare da sallama"bababa yace mujahid ina kukatsaya ne? cikin maganarsa kaman koyaushe yace motar ce tasamu matsala anma kuje muma gamunan yanzu zamu biyoku"toh se kun karaso cewar bababa sannan yakatse wayar,yana fa'da wa Akram motar su mujahid ne yasamu matsala"Kallon ta yayi haryanzu tana tsaye tana hawaye fasa zuwa inda take yayi yashiga motar yatayar,tafiya yayi yabarta awaken yaga 'karyan rashin kunyar ta.Yayi nisa da inda take ta glass din motar yahango wasu ba'ka'ken mota guda uku duk kalan su 'daya sun ke waye ta,behango kanta,wani wawan burki yaja Cikin minti uku ya isa inda suke ko parking be gamaba yafito yayo kan motocin dasuka zagayeta,turus yaja yatsaya kafe motocin yayi da ido yanabinsu da kallo 'daya bayan 'daya,motar dake tsakiyan aka bu'de cike da izzah mamallakin motar yafito yana binsa dawani muskilin Murmushi,ko 'dar kokuma tsorata babu atattareshi sema wani dakewa da jarumta dayazo masa gyara tsayuwar sa yayi yana bin Uncle Kabeer dawani kas'kantaccen kallo mecike da tsantsar tsana da 'kyama"Cikin lion voice dinsa yace where is Jahida?yayi maganan babu alaman wasa atattare dashi,wata mahaukaciyar dariya Uncle Kabeer yakece dashi yace waye kai dakake tambayar uba 'yarsa meye ala'kar ka da 'yata??any way ajiya nabaka kuma yanzu zankar'bi abina"Cikin tsawan daya firgitar da duk wani mahaluki dake wajen MD yace kafito da ita kafin na illataka,ba'karamin tsorata uncle Kabeer yayiba da tsawan da MD yai masa,Besan sa'adda uasanya hannun yabu'de motar dayake tsaye ajiki ba,come out princess yace da ita ahankali tafito da'kafar dake 'dauke da zara zaran yatsu daga motar tana bin MD dawani kallo Wanda yakasa gane kallon mene?gira 'daya uncle Kabeer ya 'dagewa MD yace gatanan katafi da ita inzaka iya"bedamu da maganan saba yace Jahida let's go,shiru tayi kamar bataji saba hannu yasanya daniyyan ri'ke hannu ta yana cewa karda ki yarda dashi Jahida mayaudarine kuma maha'incine kada ki bishi zucar dake zeyi!! afusace ta'daga hannu ta ta'dauke sa da mari Wanda seda wajen ya amsa karan marin kasancewar wajen ba hayaniya,cikin hargagi tace dashi kaine mayaudari kuma maha'inci mugu azzalumi, meraba iyaye da 'ya'yansu bazan ta'ba binka ba."
Bedamu da Marin da zagin datayi masa ba burinsa shine kadata bi uncle Kabeer"ahankali yace please Jahida ki yarda dani wannan ba masoyinki bane cutar dake zeyi"afusace tasake 'daga hannu daniyyan 'dauke sa da mari akaro nabiyu,duk da wata zuciyar na kwa'barta dacewa be cancanci haka daga gareta ba Anma bazata iya juran yana fa'da wa Uncle Kabeer mugayen kalamai ba akanta.jitayi an ri'ke hannu tana juyawa taga uncle Kabeer ciki wani mayaudariyar murya yace ki kyaleshi haka princess wannan ma ka'dai ya ishesa ishara,ya'fada yana kashema MD ido"Bakaji kunya ba ya MD Wanda kake aibantawa shi yake kareka,muryan jahida yakara'de kunnuwansa"Jahidaaa yakira sunanta cikin wani raunanniyan murya yace karkibasa cutar dake zeyi ,ko kallonsa batayiba tabu'de mota tashiga tanajin tsinkewar zuciyar ta nasake nunkuwa fiye da da" kusa da MD Uncle Kabeer ya matsa yace yaro yarone kazuba ido yanzu za'afara wasan,Azuciye mujahid yasha'kesa yace inkayar wani Abu yasameta narantse maka da Wanda raina ke hannunsa sena....kasa 'karasa maganan dayayi niyya sakamakon dukan da 'daya daga cikin yaran uncle Kabeer ya masa aka fa'da dawani katon icce fitowa sukayi sunkai su biyar suka fara dukansa anma saboda zafin zuciya da taurin rai ya'ki sakin wuyar uncle Kabeer daketa zazzare ido"Dagudu Jahida ta'balle murfin motar tafito turesu tafarayi cikin shouting tace have you gone crazy where u beating him like this tsop beating uncle talk to them ta'fada tana jijjigasa bata madamu da shakensa da MD yayi ba,burinta shine kawai sudena dukansa domin har cikin ranta takeji tamtar ita suke bugu"wani banzan kallo uncle Kabeer yawatsa mata kana yace Ku tabbatar seya kasa tashi da kafafunsa kafin kubarsa,da 'karfi yafinciki hannu ta tana kuka tana turjewa,sotake ta koma wajen MD"mota yabu'de yawurgata sannan yashiga yadanna lock kuka tafashe dashi tana girgiza masa kai kan karya ya barsu su cutardashi wani bahagon mari yabata Wanda yayi sanadiyyan fashewar bakinta dan ubanki yaushe kika sanshi?yafada yanatada motar da karfi yabaza musu kura yabar wajen"wani 'karfi ne yazo ma MD mi'kewa yayi tare da watsardasu yafara dukansu da sandinan seda yagama dukansu yatabbar da basa motsi sannan yaciro waya,yana Ciro wayar kiran Akram yashigo dauka yayi cike da damuwa Akram yace yalla'bai lafiya kuwa?? Ba lokacin bayani yanzu kutaho address din inda yake yafada masa sannan yadatse kiran,cikin minti talatin sega Akram sunzo mota biyu tunkafin sukaraso yashiga motarsa yatayar,yana isa inda suke yamusu alamar sutafi dasu zebiyo Bayan su anjima"Da wani irin gudu yatada motar yabi Bayan su Jahida.
*****
Gudu sosai aunty fadeela keyi tamkar wata mahaukaciya sabon kamu ko takalmi babu a'kafanta karamin gyalen dake kanta yazame kanta dababu kitso gashin ta yahargitse badan tsadedden suturan dake jikinta ba babu wanda zece ba mahaukaciya bace,lungu tasamu tafake tana haki motar gidan damasu aiki ke amfani dashi taga yawuce idi tagani aciki yana waige waige komawa da baya tayi ta lafe ajikin bangon sedataga ya'bace mata sannan tafito da gudu tacanza hanya hartafito bakin titi,duk mashin 'din data tare dayaga yanayinta se yawuce tatare mashin da mota sunfi goma anma bawanda yatsaya temakon ta motar idi tahango daga 'dayan gefan yana kallon ta akuma Dede lokacin ne taji jiniyar motan folisawa dagudu tashiga gaba tana 'daga musu hannu da karfi driver yataka burki yana kallon matar dake tsaye agaban motar tasu,kallonsa Akram yayi yace lafiya katsayar damu awananan wajen daba jama'a??da hannu driver yanuna masa matar dake tsaye,fitowa Akram yayi yace baiwar Allah lafiya cike da tashin hankali tace dan Allah kutemakeni karsukasheni!!suwaye zasu kasheki da hannu aunty fadeela tanuna masa motar idi dake ta kokarin tayarwa domin yagudu anma ya'ki tashi,ganin folisawan sunyo kansane yasa shi fita daga motar yafara gudu"faduwa kasa yayi yana ihu sakamakon harbin da Akram yamasa akafa dauko sa sukayi suka sanyasa amota sannan sukasa aunty fadeela amota daya daga cikin 'yan San danne yashiga motar idi sukanufi police station din idi se zazzare ido yake kamar mage takama 'bera yasan yau tasa ta'karare.
******
Baka jin 'karan komai amotar banda sheshshe'kan kukanta, seda sukayi nisa da hanyar fita daga Maiduguri hanyar da za'adauka zuwa garin Biu sannan yafaka motar yana kallon ta,'dago kanta tayi tana kallon hanyar da sukabi ganin yana kokarin fitane yasata cewa uncle ina ne man??Batare daya tanka taba yafice daga motar ganin yafitane yasanya ta fitowa tana karewa wajen kallo"Cike da tsoro tace uncle INA ne nan?? Juyo da kallonsa kanta yayi sannan yafashe da wata mahaukaciyar dariya tamkar mahaukaci sabon kamu"dasauri taja baya ganin irin dariyan dayake atunanunta ko yasamu ta'bin hankaline" saukan wani bahagon mari ne afuskarta Wanda sedataga taurari sukagilma a idanunta yadawo da ita daga tunanin datake,fa'duwa tayi awajen da duk rairayine tana burgima dan ba'karamin shiga Marin yayiba, sha'kota yayi yafara 'dauketa da maruka Wanda atake yajanyo kumburan fuskarta da fashewan bakinta gefe 'daya dukanta yashiga yi tako ina,ko kuka tagagarayi tsaban wahala da azaba 'dagota yayi yasha'ke wuyarta 'ka'kari tafara idanunta nakafewa Asama Cikin wata kakkausan murya Wanda bata ta'ba jin yayi magana da ita ba yace Jahida natsaneki arayuwata babu Wanda natsana fiye dake kinsan meyesa natsaneki saboda mahaifinki ya mallakamiki duk wasu kada rorinsa dasunanki hakan yasa nareneki domin inkingirma in ha'da auren ki da Mubin saboda in mallaki dukiyar ki naki sanarwa da Mubin kudurina domin nasan yana sanki muddin yafahimci kudirina akanki baze aminceba anma wancan la'anannen yaron yatarwatsa min shirina kema bayan nagama dake bazan ta'ba barin saba kinsan waya kashe miki iyaye??tonine ni nakashe mahaifan ki sannan nayi tsafi da 'yar uwarki domin na mallaki dukiyar da mahaifinki yabari"duk da magagin datake ciki behanata jin kalaman sa ba atsakiyar kanta kaman saukan aradu,wurgi da ita yayi tafa'di acikin rairayin sannan yabu'de motarsa yazaro bindiga,yayo kanta yana me fashewa da dariya,hannu tasanya ta'damko rairayin cikin karfin hali tami'ke tana 'boye hannayenta abaya yana karasowa tawatsa masa a ido sannan tafara gudu duk dabatasan hanyar dazatabi ba harbi yafarayi Yana cewa bazaki tsiraba Jahida senaga bayanki yau,karo taci da mutum data ganshi 'ki'kam agabanta yana tsaye kamar gunki fuskar sa ba'alaman rahma. akuma lokacin ne idanun uncle Kabeer suka bu'de yayo kanta gadan gadan yana 'dana kunamar bindigan...
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 77&78*🖊️
_________________________________📖Jin tayi karo da mutum ne yasata 'dagowa arazane tana kallonsa"wani sanyaryar ajiya zuciya tasauke sakamakon cin karo da fuskar MD,datayi tasan tatsira da yaddan Allah domin baze bari acutar da ita ba"Cikin zafin nama yajata suka fa'di 'kasa harbin yawuce tasaman kansu,ahaukace Uncle Kabeer yasake 'dana kunamar bindigan yace Wallahi yau babu Wanda zetsira cikinku sena hallakaku.Cikin dabara MD ya'dauko wani dutse dake gefen kansa ya wurgawa uncle Kabeer akai se gashi yafa'di kasa bindigar yayi nasa wajen damugun sauri MD yamirgina Jahida gefe yadauke bindigar,'dago da uncle Kabeer yayi yafara dukansa ta ko'ina naushi yakai masa ahanci sega hancin yafashe yana jini,cike da rashin tausayi MD yadunga dukansa tamkar an aikosa, tsabagen dukan dayake sha sumansa uku seyasuma yafarfa'do da kansa tsaban wahala" 'karan jiniyan motar 'yan sanda ne yakara'de wajen da dasauri sukafiffito dan ceton ran KB Cinnaka ahannun MD muddin akabarsa toh ze hallakar dashi awajen.da 'kyar Akram ya 'kwace KB Cinnaka ahannu MD Wanda da 'kyar yake iya numfashi tsabagen wahala,bayansa Jahida ta tsaya tana kuka tamkar ranta zefita tarasa farin ciki zatayi ko ba'kinciki ha'ki'ka uncle Kabeer ya cutar da rayuwarta"Ankwa wani coustable yasan yawa KB Cinnaka ahannu sannan yatura 'keyarsa zuwa mota,cikin shammata Uncle Kabeer yaciro bindiga daga aljuhun coustable din beyi wata wataba yesata Jahida cikin zafin nama MD ya janyeta suka sake fa'da wa 'kasa akaro nabiyu"wallahi senaga bayanku baku isa kusani cikin kunciba sannan kuzo kuna farin ciki bazeyuba,yafa'da yana seta dede kan Jahida yace narantse Jahida senaga Bayan ki Yana fa'dan haka yasake Harbin wani irin ihu Jahida tasanya ta'kan'kame mujahid,tana kuka.bindiga Akram yaciro ya harbi hannun uncle Kabeer ganin yana kokarin aikata kisan kai, dagudu sauran folisawan sukayo kan ogannasu danceto ransa"tsugunna wa sukayi suka'dauki MD da Harbin yasameshi ahannu dama cikin gaggawa suka nufi mota dashi, binbayansu Jahida tayi tana kuka tamkar ranta zefita kusa dashi tazauna cike da tausayinsa take kallonsa tarasa mezata masa arayuwarta tabi yasa alkhairin daya mata dakuma sadaukarsa agareta"Duk da ra'da'din azaban da hannun sa kemasa behanasa juyawa ya kalletaba cikin irin muryan Wanda yagalabaita yace fita daga motar nan kafin nafitar dake ya'fada yana rintse idanunsa sakamakon wani azabebben zugi da hannu sa ke masa,'kinfita tayi tacigaba da kallonsa cike da tausayi tana kuka"coustable din dake kusa dashi ya kalla cikin bada umarni yace fitar min ita daga nan!!Ganin coustable din na niyyar fitar da itane yasata fita da kanta tana hawaye,'dad'daure uncle Kabeer akayi kamar wani icce sannan akajefashi amota duk da Harbin dake hannunsa bawanda yadamu dashi"Mota coustable din yanuna mata yace tashiga, bamusu taje tashigo tana kuka wiwi ko ka'dan bataji haushin abinda MD yamata ba sema wani tausayinsa datakeji yana ratsa jini da 'bargon dake jikinta.
" Direct aka wuce da MD hospital, akafara bashi temakon gaggawa"alburushin dake hannunsa aka cire sannan aka ajiyesa a'dakin hutu,da'kyar Akram ya rarrashi Jahida tayarda aka mata dressing din ciwon dataji,ba irin rarrashinta da Akram beyiba kantayi hakuri tayi shiru anma ta'ki,ganin ta'ki yin shiru ne yasa yafice yabarta.
"Lokacin da labari yasamu Abbu ba'karamin tashin hankali yashiga ba baya fatan yarasa mujahid arayuwarsa kaman yanda yarasa mahaifiyarsa" gaba 'dayan su suka taho asibitin danganin halin da MD keciki anma banda inna da salim domin cewa tayi bazata iya zuwaba dan 'kafarta naciwo,shi kuwa yace zazza'bi yakeji.
*******
Direct station aka nufa da uncle Kabeer bayan ancire masa alburushin dake hannunsa"cell din shi daban aka ajiye shi ba'ahadasa dasu Baushe da idi ba domin gujewa ta'addancinsa"su Baushe da idi kuwa ba'karamin azaba ake ganamusuba musamman ma su Baushe dasuka da'de awajen,sunyi danasani yafi cikin buhu KB Cinnaka kuwa bashi ka'dai ba Har uwar data haifesa seda suka tsine mata domin tahaifi annoba."lokacin da aunty fadeela sukazo toilet Akram yasa aka kaita tayi wanka sannan yabada ku'di akasiya mata hijab da abinci taci tayi hamdala ga ubangiji sannan aka killaceta awani waje na musamman.
*****
Lokacin dasu Abbu suka iso hospital din Har MD yafarka,Bakowa adakin se Akram dake kansa yana basa tea,yayinda Jahida ke tsaye ajikin window,idanunta sunyi luhu luhu dasu saboda kuka datasha gagefan fuskarta daya kumbura sumtu,wasu sabbin hawayene suka zubo mata sanda tatuna ya MD yace kar'abarta tashiga inda yake,Bayanta da'aka dafane yasata juyawa tana goge hawayen fuskarta dayaki tsayawa" Aysha tagani tsaye tana mata Murmushi, Itama martanin Murmushin tamayar mata tana yin 'kasa dakai,cikin sanyin muryan ta tace ina kwana aunty Murmushi Aysha tayi tace lfy 'kanwata ya mejiki? Domin atunaninta rashin lafiyan MD ne yasata kukan.kanta a'kasa tace dasauki"Hannu ta Aysha tari'ke tace zomuje kugaisa da Abbu, girgiza mata kai tayi tan sunkuyar da kanta 'kasa.Murmushi Aysha tayi tace aiko baki isaba semunje kungaisa ta'fada tana Jan hannunta zuwa dakin dake kwance"badan tasoba tabita sedan bata iya musu da Babba ba".Da sallama suka shiga dakin kanta na'kasa se buya take abayan Aysha,Jin sallamanta yasa suka juyowa da kallonsu kanta baki 'dayansu suna kallonta, Wani razananniyan tsawa yabuga mata karki kuskura ki karaso nan banyimiki warning karki shigo nanba,tuni jikinta yahau kerma hawaye yawanke fuskarta, hararansa Abbu yayi yace kaide baza kacanzaba mutum nakula dakai anma kana korarta,yafada yana 'daure fuska, maida kallonsa kan Jahida dahartakai bakin kofa yayi yace zonan 'diyata da 'kyar ta'daga 'kafanta tadawo dakin kanta a'kasa tana Satan kallonsa dasauri ta'dauke kanta daga kallonsa ganin yanda ya murtu'ke fuska yana binta dawami mugun kallo.
Kusa da Abbu ta tsugunna cikin rawan murya tagaishesa amsawa yayi da Murmushi afuskarsa yanajin kaunar yarinyar har cikin ransa saboda nutsuwarta,'daya bayan 'daya tagaishesu,kanta a'kasa sannan tanemi gefe taraku'be,salma ce takaraso kusa da ita tace hy aunty mu gaskiya kinyimin inason da 'kawa,kai Jahida ta ta'daga batare datayi magana ba"zama salma tagyara tanata zubawa Jahida surutu se dariya ake tayi musu,Jahida ko kunya ce ta isheta jin salma tadage da kiranta da Aunty mu"ko ta ina tazama aunty su oho"harara mujahid yamakawa salma yace kutashi kufita kafin in tashi kunsa mutane gaba da surutan banza,'dago kai Jahida tayi tasaci kallonsa Cikin rashin sa'a idanunsa yasarke dajuna dauke Kai yayi yana zabga mata harara,sunkuyar da Kai tayi hawaye nataruwa aidanunta hannun ta salma tari'ke tace aunty mu zo muje waje,ta'fada tana 'kun'kuni mutum bashida lafiya ma anma baze barmu muhutaba gaskiya matarka tashiga uku Wallahi"Yi yayi kamar bejitaba anma yayi alkawari inyaji sauki seya zaneta,Fita sukayi suka zauna waje sunata hira salma se gulmar MD takeyi wa Jahida wani abin tayi Murmushi dan salma ba karamar comedian bace"Fitowa Abbu sukayi zasu koma gida Jahida jitake kaman kar salma ta tafi dan ba'karamin 'debe mata kewa tayiba,haka sukarabu cike da kewar juna kamar sun da'de da sanin juna"Har dare MD yahana abar Jahida tashiga wajen sa tayi kuka hartagode Allah.
_Bayan kwana uku_
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 79&80*🖊️
_________________________________📖 _Bayan kwana uku:_
Jikin mujahid yayi sau'ki sede abinda baza'arasa ba yadamu se, ansallameshi acewarsa yagaji da zaman asibiti" hakuri Dr yabasa kan ya kara hakuri ankusa sallamanshi insha Allah."Har zuwa yau yahana abar Jahida tashiga wajen sa,acewar sa baya bu'katan ta akusa dashi, tsakaninta da shi sede kallo ta window,Lokacin da yalura tana Satan kallonsa ta window seya ake sake masa labule yanda zata dena kallonsa,duk sanda akram yaga haka seyita lallashinta da bata hakuri yace yanzu ransane a'bace anma daya huce ze nemeta,cike da damuwa tace ya Akram yaushe ne ze sa'k'ko daga fushin dayake dani dan Allah katayani bashi hakuri wlh nayi nadama abinda namasa,sosai Akram yatausaya mata yasan halin abokinsa da kafiya in bashi yaga daman Abu ba toh bawanda ya isa yasashi,cike da tausayinta yashiga kwantar mata da hankali,sedayaga tasamu nutsuwa kafin yabarta."Duk sanda tatuna zagi da Marin data masa takanyi kuka harta gode Allah tayi danasani yafi akirga,tarame duk da bawani kiba bane da ita anma hakan behana ramanta fita ba, dara daran idanunta sun sake girma kana sun 'danyi ja sakamakon yawan kukan datake akullum.Damuwa yai mata yawa tarasa inazata sanya kanta taji sau'ki acikin rayuwarta,tana bu'katan Wanda ze rarrasheta ahalin yanzu,ga salma basu sake dawowa ba tun ranan dasuka zo tasan dasunzo zata 'debe mata kewa kuma koba komai zata samu kallan MD,badan tana tsoron masifaffiyar matar canba datace da Akram yamaida ta gidan dan hakan shize fiye mata kwanciyar hankali tunda MD bekulata."Kuka tafashe dashi asanda ta tuna da aunty fadeela Allah sarki kowani hali ta keciki yanzu?Allah ne masani ya Allah kasa uncle becutar da aunty fadeela ba ya Allah katsareta daga sharrinsa"Se dataci kukanta me isarta sannan ta share hawayen ta,yayinda tajingina bayanta ajikin kujeran dake facing 'din window room din da MD ke kwance"Iska ke 'daga labulen window sakamakon wani bakin hadari daya taso,sosai ake ka'da iska,hangosa tayi yana kokarin sanya bottle water dake hannunsa abaki anma yakasa"Hakanne yasa tami'ke wa tanufi room din batare data shirya hakanba"Wani irin yanayi takeji agamedashi me wuyar fassarawa rabon data ganshi face to face tun ranan da su Abbu sukazo da yammaci"Ahankali tatura kofar 'dakin tashiga duk da wata zuciyar na garga'dinta da kar tashiga kodan tsoron garga'din daya mata kan cewa karta kusanto inda yake,anma bazata iya ba zuciyar ta na muradin kallonsa ruhinta da gangar jikinta yana begensa,kunnuwanta nabukatan sauraran sanyaryar muryarsa.sanyayyan 'kamshin tularensa ne ya ratsa hancinta lumshe dara daran idanunta tayi tana sha'kar 'kamshinsa me tafiya da nutsuwarta, aranta tana jinjinawa tsaftarsa kamar ba a asibiti yakeba komai tsaf-tsaf.Shagala tayi da kallonsa dan ba'karamin kyau yayi mataba Cikin shigar wando 3quaters me ruwan kakin sojoji da farar riga me botila faffa'dan kirjinsa me cike da yalwataccen gashi yabayya afili kasancewar ba 'balle botiran ba"mai da idanunta kan 'kasumbar dayasake 'kawata kyawun fuskarsa tayi yayinda dan karamin bakinsa yasake yin pinch dashi kamar anshafa masa light pinck din jamma baki.Jinkinsa ne yabasa ana kallonsa Ahankali ya'dago dara daran idanunsa yasau'kesu akanta,gani yayi takafesa da ido ko 'kyaftawa batayi"Karamin tsaki yaja ganin yanda takafesa da ido kamar yaune rana tafarko da tafara kallonsa arayuwarta.
Dubur burcewa tayi dan wani irin 'kwarjini yamata bana wasaba"Sunkuyar da kai tayi tana wasu da Zara zaran yatsun hannun ta me dauke da zoben azurfa Wanda yakara musu kyau da sheki,wani irin kunyar sace ta lullu'beta asanda tatuna 'dibar albarka da tamasa" 'daure fuska yayi tamkar be ta'ba dariya ba yace what are u doing here??Ahankali ta 'dago dara daran idanunta Wanda sunke alumshe tamkar name jin bacci tasaukesu akansa sar'kewa idanunsu yayi dajuna sun'dauki tsawon minti uku suna kallon cikin 'kwayar idanunsu ta cikin idanunta take aikamasa da sakkonni masu wuyar fassarawa,tare da ban hakuri" dasauri ya dauke idanunsa dabarin kallonta dan baze juri kallon Cikin 'kwayar sexy eyes dinta ba"Ahankali takaraso bakin gadon zube gwiwoyinta tayi a'kasa Cikin wata raunann'niyan murya mecike da shauki da shagwa'ba tace am so sorryyyyy ya MD taja sorry kamar Wanda numfashinta ke shirin 'daukewa."
Runtse idanunsa yayi yanajin wani yanayi mewuyar fassarawa atattare dashi yanayin yanda tayi maganan yasa tsikan jikinsa tashi yarrrr" 'daure fuska yayi tamkar be ta'ba dariya ba yace tashi kifita kafin nasa afitar min dake akan mekike bani hakuri??akan naceci rayuwarki ko kuma akan nace miki KB Cinnaka ba masoyinki bane dakika gama yimin dibar albarka sanranki??Any way bana bu'kata godiyarki ko kuma sorry ki domin dan Allah nayi.kishirya Next tomorrow za'ashiga kotu domin munshigar da kara sannan duk wasu hujjoji muntattarasu" daga nan kuma zan maidaki hannun marikanki batare da kinsake cinzarafi naba kamaryandankikayi abaya,yafa'da yana runtse idanunsa domin baya kaunar yaga hawayen ta har cikin ransa yake jin zafin zubar hawayen ta.Kuka tafashe dashi yayinda tari'ke hannayensa acikin nata cikin murya kuka tace natuba ya MD dan Allah kayi hakuri nasan nayi kuskure anma kayafemin banyi hakan daniyyan muzanta kaba a'a nayi hakanne domin banyi tsammanin ko anafarki Uncle Kabeer ze iya aikata haka agareni ba anma yashayar dani mamaki dan Allah ya MD kayafemin ta'fada tana matse hannun sa acikin, wani irin zafi zuciyar sa ke masa sakamakon ganin tsadadden hawayen ta nazuba duk da kasancewar be 'kullacetaba anma yanaso yanuna mata kuskurenta kodan gaba"
'Daure fuska yayi yace badan kenayiba dan haka bana bu'katan hakurin ki dan Allah nayi kuma shi zebiyani tashi kifita kafin na 'bata miki rai,"kin fita tayi takifa kanta akancinyarsa taci gaba da rera kukan ta cike da shagwa'ba"jiyake kamar ya'dago ta ya lallasheta sede yasan yin hakan kamar yasake bata kofar dazata renashine ko kuma inyafada mata magana ta'ki yarda,Wai bazaki fita bane muryan sa yakatseta daga abinda takeyi 'dago dara daran idanunta tayi tana kallonsa cikin hanzari yamaida kansa gefe domin bayason kallon 'kwayar idanunta me dauke da wani dafi dake dulmiyar masa da zuciya "taso su ha'da ido kozeji tausayinta anma Sam ya'ki yarda mi'kewa tayi takoma gefensa kan dogon kujeran dake dakin takwanta abinta.
A'dan fusace yace wlh inbaki fita ba natashi sena tattaki yaushe mukafara wannan wasan dake koni tsarankine dazan dinga fa'da miki magana kina banza dani? mi'kewa tayi tace Allah yahuci zuciyar ka sannan tafice tana kokarin hana hawayen dake kokarin zubowa daga idanunta. Hartaje bakin kofa Dede lokacin da ruwa yasauko tamkar da bakin kwarya tare da iska me karfi,aidagudu tadawo kan kujeran datashita koma tana haki, bece da ita komai ba yajuya yayi kwanciyar sa"Itama ganin bece da ita komai bane yasata lullube jikinta acikin hijab din bacci yai gaba da ita,tashi yayi yazauna yana kallon kyakykyawar fuskarta ya'dauki lokaci ahaka" Akram yakira nan yake sanarmasa daabinda yake tafiya tsakanin su dasu KB sannan yasanar masa da matar KB Cinnaka tana wajen su akan KB yanemi kashe ta anma Allah ya takaita sunceci ranta nande yazayyane masa komai,bayan sungama wayar ne yajuya ya kwanta bacci me da'dine yayi awun gaba dashi.
*******
Bayan kwana biyu:
Ba'karamin galabaita uncle Kabeer dasu Baushe sukayi ba idan ka kalli yanda suka koma seka mugun tausaya musu tunda aka kawosu basu hadu da juna ba,gaba 'daya suncanza kaman ni saboda tsaban azaban da ake gana musu Wanda idi da Baushe suka dauki alkawarin fa'dan gaskiya akan abinda sukasani.
"Yaune yakama za'ashiga court cikin babban kotun Maiduguri anan za'agabar da shari'an inda kotun yacika makil da jama'a manya da yara maza da mata 'yan jaridu ta ko ina danganin yadda shari'an zata kasance.Bayan anfito dasu uncle Kabeer dasu idi ne cikin kotun Wanda se a lokacin sukaga juna uncle Kabeer jiyake kamar yakurma ihu dan ba'kinciki dan ba'karamin ku'di yanarkawa lawyer dake karesaba kan cewa yakaresa anma yanzu ganin su idi yakashema sa jiki but muddin suka tona masa asiri seyakashesu,kotu yacika makil kowa ya hallara family MD baki dayansu sun hallara daga ciki harda laila" Aunty fadeela da mubin da Akram waje 'daya suka zauna mubin sekuka yake tunda aunty fadeela ta'fada masa abinda yafaru dan bata boye masa komaiba."MD da Jahida kawai akejira basu karasoba,dasun iso za'afara gudanar da shari'an.
Tunkafin suka rasa shiga cikin kotun kamshinsu yashiga kowa yakallesu seyace masha Allah saboda kyau da haduwan DA sukayi sanye yake cikin wani neavy blue gezner dan ubansu daya sha din kin zamani rin na matasa,Wanda yasake fito masa da ainihin kyawunsa, yayinda Jahida ke sanye cikin Arabian gownt baki da hijab din ta Navy blue Har 'kasa idankagansu zakayi zaton wasu shaharrarun masoyane dasukayi matu'kar dacewa dajunansu."zuwa sukayi sukazauna,kotu tayi shiru anajiran afara gudanar da Shari'a,mi'kewa kowa yayi sakamakon shigowan alkali sebayan dayazauna ne sannan kowa yazauna,Alkali yabukaci lawyer me kara dakuma Wanda ake karewa,mi'kewa barister Auwal yayi yagabatar da kansa amatsayin lawyer me'kara yayinda barister lawan ya mi'ke amatsayin lawyer Wanda ake zagirgi."mi'kewa barrister Auwal yayi cike da ladabi yace ya mai girma mai shari'a inaso kotu tabani dama inyiwa Kabeer Musa tambaya Wanda akafi sani da KB Cinnaka tare dashi da mukarrabansa,alkali yace kotu tabaka dama"Risinar da kai barrister Auwal yayi tare dacewa godiya nake yamai girma mai shari'a"Kallonsa yamayar kan Baushe dayakeji inama 'kasa yatsage yashiga da wannan takaici da abin kunyar,Murmushi barrister Auwal yayi yace Malam Habu,ko ince Baushe koto nazarginki dakai wa rayuwar jahida farautar shin kozaka iya fa'da mana dalilinka nayin hakan?? Tashi barrister lawan yayi yace objections my lord yakamata barrister Auwal yasan irin tambayar daze dinga yiwa Malam habu (Baushe)bekamata yadinga tuhumar sa kaitsayeba"korafi bata karbuka barrister Auwal zaka iyaci gaba da tambayar ka,godiya nake ya maigirma mai shari'a,barrister Auwal yamaida Kallonsa kan Baushe da yayi tsuru tsuru dashi yace kozaka iya fa'da mana dalilin ka nason kasheta??Kai tsaye Baushe yace ubangida na ne kuma mari'kinta ya bani kwangilar kasheta"domin yayi alkawarin fa'dan gaskiya nantake kotu tacika da hayaniya kowa na fadin albarkanci bakinsa,guduma alkali yabuga nantake kowa yasamu nutsuwa,wajen idi barrister Auwal yakoma kafinma yace wani Abu idi yayi caraf tare dacewa"nibase ka tambayeni ba zanfada maka duk abinda nasani tiryan tiryan idi zayannewa kotu duk abinda yasani dangane da KB Cinnaka, nankuwa kotu tahau surutai da kananun maganganu kowa na Allah wadai da halin Uncle Kabeer,Murmushi barriste Auwal yayi sannan yace ya mai girma mai shari'a inaso wannan kotu mai adalci data bani damar yiwa KB Cinnaka tambayoyi"kotu tabaka dama,godiya nake yame girma mai shari'a wajen uncle Kabeer yanufa cike da Murmushi afuskar, KB Cinnaka shin koza ka iya fa'da mana dalilin ka na kashe babban amininka da matarsa dakuma karamar 'yarsa sannan kakeson ganin bayan Jahida tare da matarka fadeela??sannan wannan kotu me adalci zataso ka'amshi lefinka ba tare daka wahalar dahukuma ba.Barrister lawan jikinsa ne yayi sanyi dan KB Cinnaka be fa'da masa gaskiya ba daya fa'da masa dayasan yanda zekaresa anma yayi wa kansa"Gumine ke karyowa Uncle Kabeer a gaba'daya ilahirin jikinsa yayi alkawarin muddin yafita seya kashe Baushe da idi tunda suka tona masa asiri,Cike da borin kunya Uncle Kabeer yace ni bansan wa'annan mutanen ba 'karya suke min haka zalika niyau ma nafara Ganin su siyansu kawai akayi domin su 'bata min suna agaban bainar jama'a inaso wannan kotu me adalci data bimin hakkina abisa 'kazafin dasuka min" 'Dago kai Jahida tayi datunfara shari'an take kuka domin yau mutuwar iyayenta da kanwarta yadawo masa sabo, Kallonsa take Cike da mamakin karyansa wai 'kazafi aka masa."Muryan barrister Auwal ne ya katse mata tunanin ta inda yake cewa ya mai girma mai shari'a inason wannan kotu mai adalci databani dama ingabatar da shedana na karshe inspector mujahid Ibrahim bilyaminu gaidam"kotu tabaka dama Ahankali MD yafito ya ratsa dubban jama'an dake wajen yaje yatsaya karasowa kusa dashi barrister Auwal yayi yace inspector mujahid muna so kafadawa wannan kotu mai albarka abinda kasani dangane da KB Cinnaka numfasawa mujahid yayi cikin nutsuwa yazzayane musu duk abinda yasani tundaga ranan da yayi arrested din Jahida harzuwa yau...sannan yamikawa barrister Auwal wani memory yace gashedata nakarshe,sannan yakoma yazauna.
"Memory barrister Auwal yanufi masu zama gaban teburin alkali yabasu suka mika masa" kar 'bayayi yajona ajikin laptop,sannan yakunna muryan Uncle Kabeer ne yakara'de cikin kotun inda yake cewa Jahida shi yakashe iyayenta sannan yayi tsafi da 'yar uwarta"Ashe awannan lokacin dayake maganan MD na video sa"bayan alkali yagama ganine yace abisa hujjoji masu karfi kotu takama KB Cinnaka da hannun dumu dumu akisan amininsa damarsa tare da tsafi da yarsu sannan yakuma tura akashe Jahida abisa wannan daliline wannan kotu me adalci tayankewa KB Cinnaka hukunci kisan kai tahanyar rataya tare da zama agidan kaso na shekara 'daya da horo metsanani"Baushe da idi kuma anyanke musu hukunci shekara biyu agidan kaso tare da horo me tsanani batare da beli ba nantake kotu tadauki kabbara.Ko akwai me magana??daga cikin bangaren Wanda suke kara dakuma Wanda ake kara"mi'kewa aunty fadeela tayi tare dacewa inada magana Yamai girma mai shari'a,shiru kotun yayi tamkar anyi mutuwa,maga takardan alkali ne yace kotu yana sauraranki.
Tsayawa aunty fadeela tagyare tace Yamai girma mai shari'a ina rokon wannan kotu maitarin albarka datasa Kabeeru Musa yabani takardan sakina domin bana bu'katan yimai takaba akaina,shiru kotun yayi tamkar bawani mahaluki aciki"gyaran murya alkali yayi sannan ya umarci Uncle Kabeer daya bawa Aunty fadeela takardan sakinta"uncle Kabeer da haryanzu babu alamun nadama atattare dashi yace Ni Kabeeru Musa nasaki matata fadeela Mo'hd saki uku tsaban farin ciki aunty fadeela jitake tankar tazuba ruwa a'kasa tasha"Umarnin alkali yabayar kan afitar da uncle Kabeer daga cikin Court din,bayan anfitar dashine alkali yanemi ganin magabatabatan Jahida dakuma na mujahid asirrince batare da ansallami al'ummah ba.
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
*ESHAA CE~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```Barka da cika shekara sittin dasamun 'yanci kai.Happy independent Nigeria people🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬```
```I dedecited this page to my younger brother MUHAMMAD KAREEM (MK) wishing you Beautiful wife and so so so. may Allah bless your life```🤭🤭🤭
*And*
```NAZIFI YAREEMA```
_(N-yareema)ina maka fatan alkhairi_
*PAGE 81&82*🖊️
_________________________________📖Shiru 'dakin taron yayi tamkar bawani mahaluki dake numfashi acikinsa kowa da abinda yake sa'kawa aransa kan maganan alkali,'Dakin yayi shiru na tsawon mintuna goma Wanda Har al'kali yafidda ran jin amsar su.Abbu ne yanumfasa cike da farin ciki yace hakika ranka shi da'de nayi matu'kar farin ciki dajin wannan shawaran naka kuma muna fatan Allah ubangiji yasanya alkhairi atattare da wannan kalamai naka Allah ya tabbatar da alkhairin daya keciki sannan yakawar daduk wani sharri daze kusan tosa."bababa ma kai yajinjina Cike da gamsu da shawarar alkali kana da Murmushi afuskar sa menuni da zallan farin ciki yace yalla'bai ha'ki'ka nima nayi matu'kar farin ciki dajin wannan maganan naka domin nima nada'de da hango dacewar hakan sede ban furtaba sakamakon wasu dalilai,salman ma Murmushi yayi yace gaskiya hakan yadace muna kuma fatan alkhairi aciki."Aunty fadeela wani farin ciki ne yalullu'beta jin maganan da alkali yayi sede ko afuskarta bata nuna alamar hakanba domin tun shigowarta kotun talura da kallon da Abbu dasu inna rabi kebinta dashi tayi kamar batasan Allah yayi halittarsu awajen ba kallo 'daya tamusu takawar dakai,yanzuma talura da mayen kallon da Abbu ke binta dashi anma ta'dauke kanta tamkar batasan yanayi ba,dan ko kallon sa bata 'kaunar yi" shima mubin sunkuyar da kai 'kasa yayi yana jin wani irin kishi nataso masa tamkar yahadiye zuciya sede koda wasa benuna ba sema sunkuyar dakai dayayi a'kasa tamkar ruwa yacinyeshi, kunyar hada ido da Jahida yake dan abinda mahaifinsa ya aikata ba'karamin kun yatashi yayi a idanun duniyaba,Yanzu haka ma da 'kyar aunty fadeela tararrashe shi kan yashigo dakin taron domin Jahida batada yayan daya wucesa."Gyaran murya alkali yayi yana maida Kallonsa kan aunty fadeela da mubin dasukayi 'kasa dakansu kowa natofa albarkanci bakinsa anma banda su,'dagowa sukayi suka maida hankalin su kan alkali,gyaran murya alkali yakara akaro nabiyu yace Hajiya muna magana keda 'danki bakuce komaiba kode baku amince da shawaran damuka yanke bane??domin ba muji ra'ayinku dangane da shawaran namu ba"Gauron numfashi aunty fadeela tasauke cike da ladabi tace yame girma mai shari'a bawai banyi farin ciki da maganarka bane anma ina Neman alfarmarman da aji ra'ayin 'yata tukunna domin banason abinda ze'kuntatawa rayuwarta mairainiyace kuma amana tace banason abinda zesata cikin damuwa ta'fada cike da ladabi"Murmushin su namanya alkali yayi yace karkidamu insha Allah baza'asamu matsala ba domin inahango soyayyar junansu acikin kwayar idanunsu,shiru aunty fadeela da mubin sukayi baza kaga ne yanayinda dasuke cikiba farin ciki ko akasin haka "Murmushi alkali yayi yace kun amince kenan??"Allah yasanya alkhairi kawai suka iya furtawa"Cike da farin ciki alkali yace alhamdulillah sannan yasanya hannun acikin l a'aljihu yaciro ku'di kimanin naira dubu 'dari biyu yace,yana kara fara'ar fuskarsa yace ga sadakinta yamikawa mubin domin shine alwalinta.kar'ba yayi hawaye nataruwa a idanunsa,yasan Jahida tayi masa nisa. Nisan dabaze iya cimmataba, koda ance za'a auramasa ita ayanzu baze yadda ba dan besan dawani ido ze kalleta ba insun haifi yara sukatambayi kakansu na wajen uwa taya ze iya cemusu mahaifinsa yakashe su,Abbu ba'karamin farin ciki sukayi ba bayan sun dawo cikin kotun ne akasallami duka matan suka fice daga ciki.atake dubban jama'an dake cikin kotun suka sheda 'daurin auren Rabi'atu jabir jammaina tare da angonta mujahid Ibrahim gaidam akan sadaki naira dubu 'dari biyu lakadan ba'ajalanba"yayinda Abbu yazamo alwalin,Jahida bababa kuma alwalin MD
Atake kotun ya'dauki kabbara kowa natofa albarkanci bakinsa kasancewar yanda auran yazo abazata, mutane se zuwa taya MD murna suke kowa nabashi hannun tare DA fatan alkhairi Allah yatayasa ruko yakuma basu zaman lafiya
"Wani irin yanayi yashiga me wuyar fassarawa, yakasa tantance shin wai shi mujahid din ne aka'daura wa aure, batare da anji ra'ayinsaba kowa sezuwa yimasa murna yake tare da Fatan alkhairi" Shi haryanzu yakasa tantance yanayin dayake ciki shin farin ciki zeyi an 'daura masa aure kokuma ba'kinciki,mayarda Kallonsa kan Abbu yayi da keta Washe baki kamar gonan audiga yana amsa gaisuwar jama'a"kowa yakalla acikin family sa fuskarsu nabayyanar da farin ciki Mara misaltuwa.Dafa kafadarsa da akayi tabayane yasanya shi juyawa yaga Akram, rungumesa Akram yayi cike da farin ciki yace congratulation mujahid natayaka murnan samun Jahida amatsayin mata hakika kuntadace dajuna ina maka fatan alkhairi Allah yatayaka ru'ko,yafada yana janye jikinsa daga nashi" bayabo ba fallasa yace Ameen Akram nagode.
Bayan duk anwatsene yarage sai family Jahida sena MD awajen wanda basu wuce goma ba"umarni alkali yabawa Akram kanyaje ashugo da matan tunda angama 'daurin auren"amsawa Akram yayi cike da ladabi sannan yafice.
Acan waje kuwa lokacin dasukaji kotu ya'dauki kabbara tare da hayaniyan angama daurin aure ba'karamin hauka laila ta tayarba,se ihu take tana zage zage kan cewa mujahid natane ita ka'dai,bataga uban daya isa yarabasuba,kowani munafuki ne yaha'da auren tose yaraba kaman yadda yaha'da"da'kyar inna tajanyeta tasanya ta amota gudun kar jama'an alkali suji zagindatake yasa azaneta tunda deshi yaha'da"Jahida kam jin abin take tamkar almara mamaki al'ajibi ru'du duk alokaci 'daya yashigeta,tun sanda taji an'daura auren ta da MD tashiga wani mewuyar fassara tarasa farin ciki zatayi ko ba'kinciki?Hawaye taji yanabin fuskarta Wanda tarasa dalilin zubowarsu,sake jinjina lamarin take aranta wai Ya MD shine mijinta,ya rabbi ta ina zan iya zama da wannan *Mr arrogant* 'din amatsayin mijina kuma abokin rayuta?mutumin da magana mawuya take masa wayyo Allah na ta'fada tana hawaye tuni wa datayi wanene MD"gaba 'daya inna takasa samun nutsuwa tubsanda idanunta sukayi tozali da aunty fadeela,wani irin matsanancin kunya ne ya lullu'beta jitake inama 'kasa yatsage tashige,ganin aunty fadeela cikin shigar alfarma bawanda zeyi zaton cewa ita tahaifi mujahid sede ayi zaton kaninta saboda yanayin jikinta ba wahala atattare dashi,ko kallon inda aunty fadeela take inna takasa"Abangaren aunty fadeela kuwa batamasan Allah yayi tsiron halittar taba awajen ba domin kallo 'daya tamata tadauke kai saboda bata fatan kowacce ala'ka tasake shiga tsakanin su wanda yawuce gaisuwa kamar yanda addinin musulunci yaha'da,
" Sallaman Akram ne yakatse ma kowanne tunanin dayake aransa!!cikin ladabi yasanar dasu alkali na Neman su, mi'kewa Aunty fadeela tayi taja hijab din dake kan Jahida tarufe mata fuska sannan tari'ke hannayenta suka nufi dakin dasuka zauna nafarko batare data kalli inda inna rabi take ba,waje kowanne su yasamu yazauna Inna se wani sussunkuyar dakai take kamar munafuka duk jikinta asanyaye _(koda yake *sa'ar bukar rabi'u* tace daman wai munafukace lol😹nide baruwana tsakanin kune intajiki)_.
Gyaran murya alkali yayi cike da farin ciki yace alhamdulillah alakulli,halin dukkan yabo dagodiya sutabbata ga Allah mekowa me komai hakika nayi farin ciki da wannan auren domin tun sanda mujahid yabada labarin haduwarsa da Rabi'atu nasan wannan wani hikimace ta Ubangiji"
Hakika INA godiya agareku dakukabani ha'din kai wajen Ganin mun 'kulla wannan kyakykyawar alakar ina rokon Allah yasa wannan abinda muka kulla yazamto silar shiganmu aljannah"Ameen suka amsa"hakika nasan bawanda yadace da zama miji kuma uba ga Rabi'atu se mujahid.
Ya 'dan dakata da maganan nawasu mintuna kana yamaida Kallonsa kan MD daya sunkuyar da kai Wanda duk bin 'ko'k'kofinka da diddiganka bazaka fahimci halin daya ke cikiba,farin ciki ko akasin haka,Murmushin manya alkali yayi Bayan yagama nazartan yanayin fuskar MD, Mujahid Jahida yakira sunansa cike da so da kauna domin haka Allah yajarabcesa da kaunar yaran aransa saboda nutsuwarsu"amsawa sukayi cike da ladabi, kusa dashi yamusu nuni alaman su zauna Ahankali sukadawo kusa dashi suka zauna cike da kunya.
Mujahid ga amanar Rabi'atu nabaka inafatan zaka kularmin da ita tamkar yanda zakula dakan ka koma fiye da haka,saboda nayaba da tarbiyanka dakuma nutsuwarka"batare da kasantaba kaceci rayuwarta Wanda samun irinka awannan zamanin yana wahala"inafatan awannan karon data zamto mallakinka zaka kula da ita kowani hakkinta kasauke muddin kanada hali yanzu, karka zamto miji mai zargi kokuma saurin yanke hukunci akan matarsa batare dakayi bincike ba duk abinda akace matarka ta aikata kokuma kagani toh katsaya kabincika bawai kayan ke hukunci kana dokin zuciya ba domin ance idan rai ya'baci be kamata hankali yagusheba aduk sanda ka aikata hakan to hakika wataran zakayi danasani.Tun sanda alkali yafara magana Abbu ya sunkuyar dakanshi dan ji yake tamkar dashi alkali yake wannan maganan wani irin matsanancin kunyar ha'da ido da aunty fadeela yake yayi danasani abinda ya aikata yafi akirga sherrin she'danne dakuma hawa dokin zuciya yasanya shi yanke hukunci batare dayayi bincike ba duk dakuwa yafi kowa sanin halayyarta, yaso ace yasaurareta a lokacin datake cewa yasaurareta,se yanzu yake nadama."Jikin MD ba'karamin sanyi yayiba jin nasiyyar alkali cike da girmamawa yace insha Allah ranka yadade zan kula da ita zankuma kare hakkinta akaina dede da karfi na sannan bazan bari hawayen ta yazuba adalilina ba"Murmushi alkali yayi yace Allah ubangiji ya albarkanci rayuwarka tare dakai da zuri'ar ka baki daya yakuma sanya wa rayuwar auren Ku albarka"Ameen suka amsa baki dayan su"Cikin nutsuwa da dattako alkali yakira sunan ta Ahankali Jahida ta'dago ta'amsa yace inaso kibi mijinki sauda kafa kizamto mace tagari awajen mijinki karki kuskura mijinki yayi fushi dake domin fushin miji yakan janyo tsinuwar mala'iku akan mace kizamto mace tagari Wanda ko kallon ki mijinki yayi zeji farin ciki aransa,karki zamto mace mai asiri da bin bokaye da Malam tsubbu domin bazasu iya yi miki komai ba sede su hallakar dake sukuma hanaki rahamar ubangiji kirike iyayen mijinki tamkar naki domin bakida wa'anda suka wucesu kada kiraina su wai saboda basu suka haifekiba,ina horon ki dakiji tsoron Allah arayurki domin samun farin ciki acikin rayuwarki."Sosai alkali yayi musu nasiyya me ratsa jiki banda kuka ba'abinda Jahida keyi"Inna Rabi kuwa wani irin zufa ke karyomata ta ko ina ajikin ta jitake kamar da ita alkali ke wannan jawabi bata ta'ba danasani irin na yauba.Seda alkali yagama jawabinsa sannan yakallesu yace ko akwai me magana acikin Ku Murmushi sukayi Abbu yace airanka ya da'de kagama magana sede muyi fatan Allah yabasu zaman lafiya yakuma kawar da idanun makiya akansu."baki 'daya 'dakin aka amsa da Ameen"Hajiya kokinda magana cewar alkali yana kallon Aunty fadeela, 'dan Murmushi tayi tace eh ranka shi da'de,inaso senan da wata biyu Jahida zata tare domin akwai shirye shirye dazamuyi kuma dole yana bu'katan lokaci" 'dan Murmushi alkali yayi yace toh wannan izinin aiyana wajen mijinta se abinda yace akai,alkali yakalli mujahid yace to mekace ka amince takai wata biyun kokuma a'a"shiru yayi bece komaiba sema sunkuyar da kansa dayayi.bakace komaiba koda kabarmin za'bine alkali ya'fada cike da barkwanci,dariya suka sanya dukansu anma banda Jahida da MD"kai ya gya'da alamar ya bashi iko"Kallon aunty fadeela alkali yayi akaro na uku yace toh Mmn Amarya muna Neman alfarman abari nanda sati biyu tatare nasan insha Allah zaku gama duk wani shirunku acikin sati biyu,sannan nizanyiwa Jahida kayan daki tamkar yanda kowani uba keyi ma 'yarsa,Ganin yanda yamata 'kwarjinine yasa ta amince da sati biyun,godiya suka shiga yimasa Tare da fatan gamawa da duniya lafiya. Cike da farin ciki bababa yace nikuma zan ha'da masa kayan lefe Sosai sukayi murna sunayima juna fatan alkhairi,kusa da kunnen MD Akram yamatso cike da zolaya yace wannan shine bikin 'dan gata babu sisinka ka samu santakeliyar mata" dan hararansa MD yayi batare dayace komaiba.
Cike da farin ciki suka yiwa alkali sallama kowa yafice"Suna fita Akram yakaraso wajen su Cike da farin ciki yace aunty nataya Ku murna Allah ubangiji ya tabbatar da alkhairi"ameen ta'amsa"yakalli Jahida cike da tsokana yace kanwata sekuma yafashe dariya yace nafamanta Ashe yanzu matar abokina ne baki tatura ta cikin hijab in tace Nide ya Akram haryanzu kanwarkace,dariya yayi yace Toh kanwata Allah yanada zaman lafiya yakuma sanya alkhairi,sallamar Mubin ne yakatse musu hiransu hannun yamika wa Akram sukayi musabaha. sannan ya kalli Jahida hannayenta yari'ke cikin wata raunanniyan murya yace dan Allah Jahida kiyafemin abinda namiki abaya Wallahi nayi nadama tun lokacin dakika bar gida yafada yana kokarin durkusawa kasa, dasauri ta taro tare da fa'dawa jikinsa tafashe dakuka cikin muryan kuka tace ya Mubin bakamin komaiba kuma koda ka yimin ma nayafe maka Wallahi"Tun sanda Mubin yari'ke mata hannun yake kallansu harsanda tarungume sa wani iron malolon ba'kinciki ne yatokaremasa wuya idanunsa sunkada sunyi jawur tsabagen kishi,Ganin yanda tarungume wani katon banza tana kuka ne yasan shi fitowa daga motar yayo kansu tamkar wani namijin zaki..
_VOTE COMMENT AND SHARE_ ✅
*ESHAA CE ~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 83&84*🖊️
_Not edetting_
_________________________________📖Hannunsa Abbu yari'ke yana kallon yanda yake huci tamkar wani kumurcin maciji,cike da tausasawa yace ina zakaje haka yafa'da,yana kallon yanda idanunsa suka kada sukayi jawur dasu jijiyoyin kansa sun tashi ru'du ru'du dasu tsaban bacin rai da ba'kinciki" Cike da bacin rai yace Abbu dubi yanda yarinyar nan tarungume wani kato acikin bainar jama'a Wanda ba muharramin tabane shin meye alakar tadashi?dahar take zubar masa da hawaye.
Kallon sa Abbu keyi cike da mamakin kishi irin na mujahid lokacin da'ace an'daura auren nunawa yayi kamar beso tilasta sa kayi anma dubi lokaci daya yanda tsananin kishinta ya bayyana akwayar idanunsa lalle maganan alkali ya tabbata nacewa suna suna kaunar junansu. Cikin muryan lallashi yace haba mujahid kamanta shidin yayanta?danta rungumesa aiba lefibane 'kilan yana rarrashin tane,abisa abinda yafaru"afusace yace a gaskiya Abbu bazan lamunci wannan sakarcin ba dan haka nizan wuce da ita idan yaso duk wani shirin dazatayi ayi tana gidana domin bazan lamunci wannan sakarcin ba, da aurena akanta bazan lamunci tayi duk abinda dataga dama ba"Murmushi Abbu yayi cike da zolaya yace kode santa kake? tunda harkake kishinta haka? ainayi zaton baka sonta tunda naga ko godiya baka yimanaba da'aka 'daura auren,sema ka nuna halin ko inkula kamar wanda akayimaka dole,kuma daka kecewa zakaje kakaita gidanka inace da Mmn ta tace zataje gida tayi wata bayu,ba kace komaiba,alkalini yace se antambayi ra'ayin ka,koda aka tambayeka shiru kayi se alkali ne yanemamaka alfarman tayi 2 weeks da kasan kana sonta waya hanaka magana kancewa bazata koma ba, ko akwai wanda yafika iko da itane bare ya hanaka anma saboda miskilanci irin naka kaki cewa komai kaga yanzu dole kajira wa'adin dasuka 'diba yacika,Abbu ya'karashe maganan da Murmushi a fuskarsa ganin yanda mujahid ya murtu'ke fuska tamkar Wanda aka aikowa da sa'kon mutuwa.
"Sake tamke fuska yayi yace nifa bawani santa nakeba Abbu,kawai de bazan lamunci rashin hankali bane da aurena akanta take irin wannan abin kuma maganan zamanta agida babushi tunda de nine mijinta kuma nike da iko akanta muddin tanason zaman lafiya dole mutafi,yafada yana juyawa bangaren da Jahida ke tsaye daniyyan zuwa yataho da ita"turus yaja yatsaya sakamakon ganin ba Jahida ba alamar ta awajen da'alama suntafi.
Afusace yamayar da Kallonsa kan Abbu da haryanzu da Murmushi afuskar sa yace Abbu kaga irin ta ko ya'fada kamar zeyi kuka dan wani irin zafi zuciyarsa kemasa"hannun sa Abbu yari'ke batare dayace dashi komaiba harya sanyashi amota,Akram ne yakaraso wajen fuskarsa dauke da Murmushi,yana kallon yanda mujahid ya tamke fuska, key Abbu yabashi sannan yakoma bayan motar yazauna kar'ban key Akram yayi yazagaya gefen da MD yake gani yayi ya tsurawa waje guda ido kamar mesan gano wani Abu.bece dashi komaiba yatada motar, danyana hango tsantsar damuwa kwance afuskar amininsa,shiru motar yayi bawanda kecewa da 'dan uwansa komai,suna isa ko parking Akram begama gyara wa ba mujahid ya bu'de motar yafice da kallo suka bishi daga Akram din har Abbu, kai Abbu ya girgiza aransa yana yuwa mujahid addu'ar Allah yakawo masa saukin wannan zafin zuciyar ta sa,bayan sunfito amota ne Abbu yace da Akram jeka rarrashi abokin ka da'alama akwai abinda kedamunsa wanda nibaze iya sanarmin ba anma kai ze iya sanarmaka,'dan Murmushi Akram yayi cike da ladabi yace insha Allah Abbu sannan yawuce sashen na abokinsa "da sallama yashiga parlour shiru ba'amsa Hakanne yasajyashi nufan bedroom din sa direct,hangosa yayi kwance yatsurawa p.o.p dakin idon yayinda idanunsa sukayi jawur dasu, Ahankali Akram yakasara wajen cike da tausayin abokinsa zama yayi agefen kansa cike da kulawa,yakira sunansa,shiru MD yayi be amsaba sake kiransa sunansa yayi akaro nabiyu,'dagowa yayi yakallesa Batare daya amsaba, Akram bedamu dahakanba kasancewar yasan halin miskilanci abokinsa,yace mujahid kayi hakuri akan abinda akayi maka nasan ba'atambaye ka anji ra'ayinka akai ba shin kanaso ko bakaso kawaide sunyanke hukunci ne amatsayin su na iyayenmu wa'anda sukeda ikon zantar da duk wani hukunci akanmu batare da sunji ra'ayin muba shin muna so ko akasin haka" anma inaso kasani yanda kaga daurin auren nan yakasance batare da kashirya masa kokuma saninka ba toh haka Itama Jahida yakasance awajen ta batare da'anji ra'ayin ta shin tana sonka? ko akasin haka, Mujahid inaso kazamto mai biyayya ga iyayenka insha Allah zakayi alfahari da wannan auren domin Jahida yarinya ce nitsatsiya mekuma biyayya ina fatan zaka ri'ke ta amana har kakoya mata sonka kafin tashigo gidan ka yazamto kun fahimci juna,ina muku fatan alkhairi acikin rayuwar auren Ku."Sosai maganganun Akram suka shigesa tabbas yanda akayi aure besani ba haka Itama batasan da maganan ba,toh intace bata sankon kafa?wata zuciyar ta tambaye sa jiyayi zuciyarsa yatsinke wata zuciyar kuma tace to aikaima basanta kakeba kawai de biyayya ne datausayi yasanyaka amince wa da auren.
Ganin bece komai ba yasa Akram mi'kewa domin shi duk atunaninsa aurenne beso shiyasa yashiga damuwa kuma yafada masa abinda yakamata Dede misali fatansa de Allah yasa yayi amfani da shawaran daya bashi"Akram yakira sunan su Ahankali kamar wani me ciwon baki juyawa Akram yayi tare da zama agefansa domin yalura akwai magana abakin sa. Kusan mintu biyu yagagara cewa komai, ido Akram yazuba masa yana kallon yanda yake motsa baki alamar magana yakesonyi anma yakasa"kamar Wanda aka fusgo maganan daga bakinsa yace yanzu abinda tayi yadace saboda Allah ace da aurena akanta take ha'da jikinta dawani sundu'ki Wanda ba muharra minta bane ya'karashe maganan zuciyar na ra'da'di.
Akram kam beyi mamakin jin kalaman MD ba kasancewar kallo daya zaka yimasa kahango tsantsar kaunar Jahida akwayar idanunsa,sede yayi mamakin zafin kishin daya nuna lokaci daya,Murmushi mai sauti Akram yayi cike da zolaya yace au mutumina kace fushin daka keyi kenan wani yarigaka rungemeta,aini atunani auren ne bakaso yasa kake ha'de girar sama dana 'kasa Ashe kishi keneman tawatsa maka zuciya kadebi ahankali dan da'alama wacce kakeyi bata masan kanayiba,ya'karashe maganan yana mefashewa da dariyan sha'kiyanci ganin yanda MD yayi kicin kicin da fuska.pillow dake kusa dashi ya'dauka yajefawa Akram yana hararansa da dara daran idanunsa dasuka 'danyi jaa"mi'kewa Akram yayi yafice daga dakin yana dariya yace kaide kaje kanemi soyayyar ta bawai katsaya kana muzuraiba kamar wani zaki ba'a yiwa mace haka wallahi.
Murmushi ne yakufce masa for the first time tunda gari yawaye komawa yayi yakwanta ya lumshe idanunsa,mi'kewa yayi ya'dauki wayarsa hotunan daya dauke ta yatsurawa idanu yana kallon yanda Allah yamata baiwar kyau,wani farin ciki ne ya lullu'be masa zuciya tunawa dayayi ayanzu ita mallakinsance halalinsa"ranshi ne yaji ya'baci tunawa da rungumar da Jahida tayiwa Mubin yadau alkawarin muddin suka ha'du seya hukunta ta da wannan tunanin bacci yayi awungaba dashi batare dayashirya.
****
Ka fadarsa da'aka dafa ne yasa shi juyawa a'dan furgice,kasancewar besan dashigowarsa ba"cike da damuwa Baba-ba yace yaya meyake damunka haka??tunda muka dawo daga kotu nalura kana cikin damuwa,Dan Allah kadaure kasanar dani ko inada shawaran da zanbaka akai ya'karashe maganan cike da damuwa yatsani ganin 'dan uwansa cikin halin damuwa.Numfasawa Abbu yayi cike da damuwa yace Yusuf duk duniyar nan bani da 'dan uwa kuma abokin shawara sama dakai,yasake numfasawa akaro abiyu yace tun sanda narabu da fadeela nake danasani a kullum daren duniya da ita nake kwana da kaunar ta acikin raina,nayidana sanin abinda yafaru naso ace nasaurareta asanda take kuka take bani hakuri domin nafi kowa sanin wacce fadeela nasan abinda zata aikata da Wanda bazata aikataba anma senabi hu'dubar shai'dan da rudin zuciyata nakoreta,tun lokacin data bar gida na bada'dewa nake nemanta anma bansameta ba nayi ba'kinciki nayi kuka nayi danasani yafi akirga,tun ranan da fadeela tabar gidan ban sake sanyata a idanuna ba se yau,Yusuf ban ta'ba danasani irin na yau ba"shiru yayi nawasu mintuna sakamakon zafin da zuciyar sa kemasa,kana yace ayau ba'abinda nake hangowa aidanun fadeela face tsanata ko kallona inda nake batason yi,fadeela metsananin so da kaunata wai yau itace ta'ki kallon inda nake ko 'danta ta'ki ta kallesa duk danasan taganesa ya'karashe hawaye na fita daga idanunsa.kafadarsa baba-ba yadafa cike da rarrashi yace Yaya banga lefinkaba akan abinda ka'aikata saboda kowaye yazo yaga matarsa awannan halin dole ya'dauki hukunci daya dace kuskuren 'daya ka aikata shine saki ukun daka mata,sannan kakoreta tamkar wata dabba,bayan kasan bata da kowa wajen wa kake tunanin zata tanufa asannan"Agaskiya yaya bazan 'boyemaka ba a wannan lokacin koni banji da'din abinda ka aikata ba sannan ko kur'ani aka bani zan iya rantsewa kan fadeela bazata iya aikata hakan ba domin duk inda ake neman nitsatsiya kuma kamilar mace to faddela takai,da'akwai lauje cikin na'di,duk da zato zunubine anma ni ina zargin dasa hannun rabi acikin wannan al'amarin domin akwai wata rana tana toilet tana wanka wayarta ya'dauki ruri kamar bazan 'dagaba sekuma na daga kafin nayi sallama naji muryan wani nacewa keee ni zaki renawa hankali kisa inyiwa mace sharri sannan kiki biyana kinsan hatsarin dake cikin aikin da'anka mani kinsan wani irin hukunci za'a yankemin?toh wlh muddin bakibiyani ba sena tona miki asiri,Jinayi anficike wayar inajuyawa naga rabi cikin bada umarni tace infita a'dakin a wannan lokacin bazan iya musanta mataba Hakanne yasani fita koda nafita sena la'be jikin 'kofa,inaji tana cewa kajirani zanzo yanzu,anma Sam banji me na wayar kecewa ba,tundaga sannan na'daura ayar tambaya akan Rabi sede koda wasa ban sake ganin wata alamaba.Murmushin dayafi kuka ciwo Abbu yayi yace ni da idona naga rabi nabaiwa mutumin danagansa a'dakin fadeela ku'di ba shakka dasa hannu rabi acikin wannan al'amarin,yana 'daya daga cikin dalilin dayasa nakasa aure arayuwarta aduk sanda natuna irin abinda nayiwa fadeela nakanji ba'kinciki araina nakin yimata uziri danayi hakika na cutar da fadeela.Cike da tausayin 'dan uwansa yace karkadamu Yaya insha Allah zamuje kabawa fadeela hakuri sannan kanemi yafiyarta inada tabbacin komai zeyi sau'ki sannan fadeela zata yafemaka inda rabo ma kaga tadawo kunci gaba da renon 'danku ya'karashe maganan da Murmushi afuskar sa, Sosai Abbu yaji da'din kakaman kaninnasa yace anma Yusuf bana tunanin fadeela zata dawo gidana"karkacire rai da ikon ubangiji Yusuf yace dashi"bece komai ba face Murmushin dayayi,sallama sukayi sannan baba-ba yafice,yana fita direct babban masallacin dake unguwar su yaje yabaiwa limamin ku'di masu yawa kan atayasa da addu'a kar'ba kiman yayi yace insha Allah za ayimaka saukar kur'ani sannan za'asanyaka acikin addu'oi godiya baba-ba yayi sannan yawuce wani tsangayar almajirai yaje nanma ku'di meyawa yabayar kan atemaka masa da addu'oi, akalla seda baba-ba yaje waje biyar inda za'ayi masa addu'oi dasaukar al'kur'ani mai girma domin sihirin da rabi tamasa yawarware domin yanzu yafara shiga hankalin sa sede koda tayi masa Abu baya iya daukan mataki akai Hakanne yasa yanzu yatashi tsaye da Neman temakon Allah.
******
Lokacin da Jahida suka isa gida direct part din ta tawuce yayinda mubin da Aunty fadeela suka wuce nasu part din,tana isa ta'fada kan tangamemen bed din ta hawaye na zuba daga kyawawan idanunta yaushe rabon data kwanta akan bed din hannu ta tasanya tadauki wayarta dake gefen pillow Wanda tun ranan da MD yayi arrested dinta yake wajen acaji tasanya shi takunna, sannan tashiga toilet tawatsa ruwa,tana fitowa tabu'de sif dinta wando 3quater ta dauka baki tare da riga mara hannu white tasanya ba'karamin kyau shigar yayi mataba kodan shine shigar datafiyi oho,kwanciya tayi tana ta lumshe idanunta da haka bacci me da'di yayi gaba da ita Cike da mafarkan MD"bangaren aunty fadeela ma wanka tayi tashirya sannan taciro wayarta,number 'kawar ta Hajiya akila takira wacce tayi fice aciki da wajen Maiduguri wajen gyara amare kama daga dilka gyaran jiki maganin mata masu kyau da inganci,turarukan wuta da humra masu da'din kamshi"Bayan sungaisane aunty fadeela kesanar mata kan cewa zatazo tayiwa 'yarta gyara nagani nafada,daga 'daya bangaren Hjy akila tayi shewa tare dacewa aidole Abu namu maganin akwabemu dole ne ingyara 'yata yanda zata zamto tauraruwa awajen mijinta,Murmushi Aunty fadeela tayi tare dacewa toh Allah yakawo ki lafiya anma gobe za'afara dan abin yazo akurerren lokaci tarewan yarage saura 2weeks"Murmushi Hjy akila tayi tare dacewa karkiji komai ko saura kwana biyu ne dole ayimta shiri na musamman Wanda zata gigita megidinta tazamto tauraro acikin taurari"cike da farin ciki aunty fadeela tace nagode Sosai shiyasa Nike alfahari dake,sallama sukayi akan gobe zatazo tafara gyara,Bayan sungama wayar ne aunty fadeela Itama taje ta kwanta cike da tunani,mubin nashiga daki yafashe da kuka metsuma zuciya yana Allah wadarai dahalin mahaifinsa,hakika uncle Kabeer yacucesa yakuma cutar masa darayuwa,zama yayi yana tunanin sakarcin dayadinga yi abaya da kangara chasbaha ya'dauka ya fara istigfari yana kuka yana rokowa mahaifinsa gafarar ubangiji.
****
Bayan kwana 2"Alhamdulillah Komai yafara dawowa dai dai Abangaren Yusuf domin asirin da Inna rabi tayinasa yafara karyewa sakamakon addu'oin da'aka dukufa wajen yimasa,cikin ikon Allah yanzu komai na tafiya Dede,sannan yatanadi hukunci daze yankemata dazaran yagama dawowa normal.
Abbu da baba-ba sunshirya tsaf danzuwa baiwa aunty fadeela hakuri abisa abubuwan dasuka faru abaya,harsunfito zasutafi baba-ba yatsaya kallon Abbu yayi yace yakamata yaya mutafi da mujahid domin shima yanemi albarkar uwansa sannan sushirya tsakanin su domin nalura Rabi tacusa masa tsanar mahaifiyarsa,Abbu beyi musuba ya amince da maganan baba-ba komawa yayi yanufi part din mujahid, lokacin dayashiga mujahid nashirin fitowa,batare dayace dashi komai ba yace zomuje karakani,bamusu MD yabi bayansa,yana zuwa yaga Akram jikin motar yana danne danne awayarsa kasancewar Abbu yakira sa kan yazo suje tare"hannu yamika masa sukayi musabaha sannan suka shiga motar suka nufi GRA.
_VOTE COMMENT AND SHARE_ ✅
*ESHAA CE ~*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```Wannan page din kyauta ne ga masoyana kuma masoyan Mr arrogant nagode da addu'oinku dakuma kaunar dakuke nunawa wannan littafin Allahu yabar kauna fatan alkhairi aduk inda kuke```
*PAGE 85&86*🖊️
_________________________________📖Tunda suka shigo unguwar MD kebin wajen da kallo yarasa meya kawosu wannan unguwar.kasancewar sa mutum me ra'ayi Wanda inbaka sashi acikin lamarinka ba ba yasanya kasan sa" haka komai zakayi agabansa inba kace dashi kalaba tobaze dakai kanzir ba bare yashiga lamarinka"Hong Akram yayi agaban wani tangamemen gidan wanda yaji'ku da naira tamkar ba'asan darajarsuba kaidaga kallon wannan gidan kasan mamallakinsa ba'karamin attajiri bane.Dasauri gate man ya wangale musu gate din suka kutsa hancin motarsu cikin gidan,parking Akram yayi a parking space zama yagyara amotar batare da yafito daga motar ba" soyake yafita yasa gate man yai musu iso zuwa wajen Aunty fadeela anma dariyar dake cinsa shiya hanasa fita,'kunshe dariyar dake cinsa yayi ganin yanda MD yawani,daure fuska,ganin inda sukazo"cike da tsokana Akram yace hmmm Malam gwara ma kasaki fuskarka kawani 'daure fuska kamar bakason zuwa nankuwa kafi kowa murnan zuwa kodan kaga sahibar ka"Har MD yabu'de baki daniyyar basa amsa yafasa sakamakon,muryanta da yakara'de coumpond din gidan baki daya,dagudu tafito ko ina najikinta yana motsawa kasancewar rigan dake jikinta rober ce kuma babu bra ajikinta,Rigan yabi lafiyyan hips dinta ya kwanta,kanta ba mayafi se bakin gashinta daya baje agadon bayanta se she'ki yake fuskarta nafitar da wani annuri dara daran idanunta sun sake haske dasu kamar madara.gudu takeyi yayinda kowani ga'ba n ajikinta kesake motsawa"cike da shagwa'ban daya zamemata jiki tace Allah ya mubin bazan yardaba sekabani abuna ta'fada tana tura madaidaicin bakinta,dariya mubin keyimata yanasake kara gudun sa tare dacewa naki inbaki ai momma tace nawane kar inbaki _(yanzu da haka suke kiran aunty fadeela domin tun ranan dasuka dawo suka yanke shawaran kiranta da momma damin shine sunan daya dace sukirata dashi domin itace garkuwansu)_ ,yafada yana me fashewa da dariya ganin yanda take kokarin kamasa anma takasa.wani irin malolon ba'kinciki ne yaziyarci zuciyar MD jiyake kamar zuciyar sa zefashe tsabagen bacin rai.Akram da yalura da halin dayake ciki seyayi saurin cewa iyye kaga amaryan ka kuwa,cike da basarwa yace lalle Amarya batada matsala kaga yanda take farin ciki anya ma tana tunanin ka kuwa??yafa'da yana me fashewa da dariya ganin haryanzu jahida sezagaye gidan suketayi kamar basuda wata matsala _,(kasancewar tun dawowansu Mubin da Jahida suka shirya tamkar bawani Abu mesunan soyayya daya ta'ba ha'dasu,yari'ke ta tamkar 'kanwarsa wacce sukafito ciki 'daya haka Itama ta'daukesa amatsayin Yayanta suna mutunta juna,yanzuma abinda Hjy akila ta ha'da mata na kankana da madara ne aunty fadeela ya'ajiye shine Mubin ya'dauka yahanata wai shima seya sha Aunty fadeela se dariya take tayi musu tace sunfi kusa bazata shiga tsakanin 'yan uwaba tazo taji kunya shinefa Jahida tari'ke sa kan cewa seya bata yana 'kwacewa yafice dagudu shine fa tabisa suketa zagaye gida)._ "harara MD ya maka masa tare dacewa wlh tabar zaman gidan nan daga yau inba rashin hankali ba da auren nawa akanta zata tsaya tana biyewa wani 'katon banza suna sakarci,'shide Akram 'kunshe dariyan sa yayi yana fita daga motar."juyawan mubin yayi Dede da fitowar Akram daga motar kenan dakatawa yayi daga gudun dayake Har Jahida takaraso kusa dashi tana dariya, Ahankali yace munyi ba'ki cak tatsaya tana kallon inda mubin yanufa Akram tahango tsaye yana Murmushi" Itama martanin Murmushin tamayar masa tana nufar inda yake"Hannu Mubin yamikawa Akram sukayi musabaha kasancewar tink glass ne amotar yasa Jahida basulura dasu Abbu dake cikin motarba,kafin tace wani Abu Akram yace Amarya bakya lefi koda kin kashe 'dan masu gida Murmushin tare da gaishesa.Bu'de motar akayi Abbu ne da baba-ba suka fito dasauri ta tsugunna 'kasa cike da kunya tagaishesu amsawa sukayi cike da walwala suna sanya mata albarka,kasa tashi tayi sakamakon wani matsanin kunya daya lullu'beta naganinta dasukayi haka babu mayafi,Mubin ma tsugunna yayi yagaishesu sannan yai musu iso zuwa cikin parlour baki"seda taga sun shiga sannan ta tashi tana sauke ajiyar zuciya ba'karamin kunya tajiba ganinta da Abbu sukayiba hijab ajikinta.
"Duk abinda take yana kallon ta kasa 'dauke idanunsa yayi daga kanta sakamakon wani sihirtaccen kyau datayi masa jiyake kamar yadauke ta sutafi.Ahankali tami'ke daniyyan tafiya ganin su Abbu sunshige jitayi anficikota tabaya"ha'data da jikin mota yayi yana binta dawani kallo me cike da ma'anoni masu yawa"atsorace tajuya tana Kallonsa dan batayi tsammanin ganinsaba anna 'kamshin sa yasanar da ita wanene"Ha'da ta yayi da kirjinsa yamatseta ajikin motar da 'kyar takejan numfashi sakamakon sake mata nauyin sa dayayi"idanunta ne suka Tara 'kwalla kirjinta sezafi yake mata kasancewar ba bra ajikinta gashi yasake mata nauyinsa.da 'kyar tace kadagni dan Allah zafi,Bece da ita komai ba se zubawa kyakykyawar fuskarta ido dayayi yana ganin yanda ta 'kara kyau acikin kwanaki biyu kacal,Idanunsa dasuka canja kala da tsaban jaraba yabu'de su akanta harsun canza kala,cikin wata murya me cike da tsantsar so da kauna yace wa yabaki izinin rungumar mijin da banakiba harkuke gujeguje acikin gida? sannan wannan shigan yakamata kiyi amatsayin ki namatar aure??yafada yana nuna yanda rigan yabi jikinta kodaya ke ma bakisan darajar auren ba yafa'da yana bin chest dinta da wani kallo yanda sukayi cika rigan tamkar zasu fasa sufito sakamakon matseta dayayi yasake bayyar dasu tasaman rigan.
Cike da tsiwa tace nide ka'dagani wacece matar auren?Ni ba matar kowa bace ta'fada tana kokarin turesa daga jikinta,Hannu yasanya a West dinta yajanyota zuwa jikinsa yana binta da wani kallo mecike da sha'awa,bakinta datake yimai tsiwan yatsurawa idanu wani magana'disu najansa zuwa gareta,soyake kawai yatsotsi bakinta kozesamu nutsuwa.Tun sanda yasanya hannun sa a west dinta,take kokarin turesa sakamakon wani yanayi datashiga jin ta a faffa'dan kirjinsa ga kamshin sa me tafiya da duk wani nutsuwarta.
Cikin rawan murya tace,wai meye hakane kake wani rirri'keni nifa banaso irin wannan abin kasakeni kar wani yazo yaga abinda kakeyi kasani jin kunya ta'fada babu alamun wasa atattare da ita"wani muskilin Murmushi yasake yace kikace kar inja miki abin kunya ko?sannan kikace ba auren kowa akan ki, yanzu zan nuna miki ke matar aurece matar auren ma tawa"bejira amsartaba yajuyar da ita jikin motar yana kokarin manna bakinsa akan nata runtse idanunta tayi tare da gumtse bakinta,Murmushi yasake yafara tsotsan saman la'bbanta yana cusa harshensa atsakanin bakinta yana tsotsa ya'dauki kusan minti uku yana tsotsa haryayi nasaran tura harshensa cikin bakinta cikin sa'a yakamo lallausan harshenta cikin wani salo da sahau'kin ta yafara tsotsan harshe tare da lebbanta hannun sa yasanya kan breast dinta yana murzawa cike da 'kwarewa,wani irin da'di takeji Wanda tunda take bata ta'ba jin makamancinsa ba" batasan sanda takama harshensa ba cikin wani salo wanda ita kanta batasan ta iyaba tafarashan harshen sa kamar tasamu ice cream yayinda tasanya Hannu ta 'daya tana Shafa lallausan sumar kansa zuwa bayansa,ganin suna Neman faduwa akasane yasanya shi bu'de motar tare da kwantar da sit din motar yakwantar da ita sannan yadanna lock,Cike da shaukinta yafara akai mata dawasu zafafafan romance masu wuyar mantawa,ta saman rigan yakama nipple din ta yana matsawa tare da yawo da hannun sa asassan jikinta,tsaban da'din dake 'dibanta batasan sa'adda tacusa Hannu ta acikin kirjinsa ba tana Shafa lallausan gashin dake kwance awajen,wani irin da'din abinda take masa yakeji fiye tunanin mai karatu.
****
Suna shiga falon baki Mubin yacika musu gaban su da kayan fruit d snack, da minerals sannan yakallesu da Murmushi afuskar yace bisimillah Ku kusanya albarka, bari inshiga ciki nakira muku mommana"Murmushi Abbu yayi yace mungode Malam mubin Allah yayi maka albarka"Ameen thumma ameen ngd bari nakira ta yanagama fa'din haka yafice.
"Abbu da tunda sukashigo zuciyarsa ke tsinkewa daurewa kawai yakeyi anma besan dawani ido ze kalli aunty fadeela ba addu'ar sa 'daya Allah yasa tayarda taya femasa kuskuren daya aikata mata,dafa kafa'darsa baba-ba yayi cike da kulawa yace karkadamu yaya insha Allah zatayafe maka kaide kadage da addu'a" yake yayi tare dacewa nagode Yusuf Allah yabar zumunci Allah yajikan magabatanmu"Ameen yaya Yusuf ya'am aransa yana addu'ar Allah yasa fadeela tayafema 'dan uwansa kozesamu nutsuwa".
Mubin nafita direct sashen aunty fadeela yashiga da sallama abinkinsa,amsawa sukayi ita da Hjy akila dake ha'da wa jahida dilka,Kallonsa aunty fadeela tayi da Murmushi afuskarta tace ina kabaro Jahida?inaga tana 'dakinta kinyi baki iyayen mijin Jahida ne sukazo,jitayi zuciyar ta yatsinke wanda har Mubin sedaya lura dahakan cike da kulawa yace me yafaru momma??ya'ke tayi tare dacewa bakomai jeka ganin zuwa,amsawa yayi sannan yafice"mi'kewa tayi jiki asanyaye sannan tashiga bedroom dogon hijab din tasanya tafito,sallama tayi wa Hjy akila akan tana zuwa sannan tafice,adawo lfy tace da ita tanacigaba da kwa'ba dilkan dake hannun ta."Kallon Akram Abbu yayi cike da kulawa yace ina mujahid?Amota nabarosa may be waya yake amsawa,'daure fuska Abbu yayi kajimin sakarcin banza maza jeka kirasa kafin ta'karaso"mi'kewa Akram yayi yace ayi hakuri Abbu bari inkirasa ficewa yayi yanufi wajen motar yana tunanin ina MD yashiga,tsayawa yayi daga compound din gidan yayi dealing number MD.
Ganin yanda yake surking lips dinta tare da matsa mata boobs dinta yasa tafara turesa tana hawaye dan bakaramin zafi suke mataba,'kinsake mata baki yayi sema sake tsotsa yake kamar Wanda yasamu sweet 'karan wayar sace takara'de cikin motar anma be'dagaba harya yanke wani kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu da 'karfi taturesa tana hawaye komawa yayi dabaya yajingina ajikin seat din yana sauke numfashi kamar Wanda yayi tsere.kuka tafashe dashi jin yanda boobs dinta da lips suke zugi tsaban matsan da MD yaimusu Hannu tasanya akan bakinta jitayi sun kumbura,aikuwa tami'ke tafara dukansa akirji tana kuka Allah sena ha'da ka da momma nizakiyiwa mugunta, ta'fada cike da kukan shagwa'ba,wani irin feelings ketaso masa Wanda besan daga inda yake fitowa ba beyi wata wataba yasake janyota tare da 'daura ta akan cinyarsa bakinsa yasanya akan nata yashiga kissing nata dazafi zafi fiye dana farko,hannunsa daya yasanya tasa man rigan ta yakamo dukiyar fulaninta dasuke cike kamar zasu fasa rigan sufito murzawa yake cike da 'kwarewa yayinda daya hannun sa keshafa sumar kanta zuwa gadon bayanta,glass din motar da ake 'kwan'kwasawa ne yasashi sake mata baki anma bedena murza mata breast ba.'Daga rinannun idanunsa yayi Wanda suke cike da zallan sha'awarta wayarsace ya'dauki ruri akaro a barkatai picking yayi batare dayayi sallama ba Cike da girmamawa Akram yace sir inakashiga Abbu na nemanka!cikin wata murya kamar na Masha ya yace gani acikin mota yanzu zanfito,Akram bayaro bane yanajin muryan MD yagane halin daya keciki Murmushi yayi tare da kashe kiran dasauri yabar jikin motar yana godewa Allah dayasa be bu'de ba,Ahankali tasanya Hannu ta tare da danna lock din batare daya gantaba cikin hanzari tafice daga motar tare da banko mai kofar da kallo tabi Bayan ta kasancewar beji sanda tabu'de motar ba sefitanta,kai yagirgiza yana tunanin laushi da zakin bakinta kamar wacce akazubawa Zuma aciki,Akram najin karan buga murfin motan Anna bejuyaba saboda beson yaji mugun gani, ta gefen ido yahangota dagudu tashige cikin sashenta,direct bedroom din ta tawuce tana godewa Allah da Wanda yaganta.
Yadade amotar befitoba harseda yaji yasamu nutsuwa kafin yafito Ahankali yanufi dakin dasu Abbu keciki.
"Da sallama yashiga dakin yana shiga aunty fadeela nashigowa.
_VOTE COMMENT AND SHARE_ ✅
*ESHAA CE*🤙🏻
[10/6, 20:46] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*DEDICATED TO*
_Muhammad_ _Kareem(MK)_
_Nazifi Yarima(N_ - _yareema)_
_Princes Haidar_
*PAGE 87&88*🖊️
_________________________________📖Gefen Abbu yanufa yazauna batare daya kalli inda aunty fadeela takeba.Ahankali Itama tazauna nesa dasu,Cike da girmamawa Akram yagaisheta"amsawa tayi da Murmushi afuskarta tana yaba nutsuwarsa da tarbiyansa"Bayabo ba fallasa MD yagaisheta batare daya kalli inda takeba,taji zafin yanda yanuna halin ko inkula azuciyarta anma dayake tasan balefinsaba ne cusa masa 'kiyayyarta akayi azuciyarsa tun yana yaro dole abin zeyi wuyar fita aransa." Gaishe dasu Abbu tayi batare data kalli inda sukeba,amsawa Abbu yayi cike da kunyar ta.
Ido Akram yakura mata yana hango tsantsar kamannin mujahid afuskarta,be ta'ba 'karewa matar kallo irin na yauba hatta muryan ta irin na MD ne,'karan wayarsa ce ta katse masa tunanin dayake,ciro wayar yayi daga aljihun yana dubawa,sunan commissioner ne yabayya akan screen din wayar"picking yayi cike da girmamawa yagaishesa"banji me yaceba,secewa dayayi Ok sir ganinan"kashe wayar yayi tare da maida Kallonsa kan MD yace Sir commissioner yana nemana yanzu a office zantafi"ok adawo lafiya senazo"Allah yatsare Abbu yace dashi,yana bashi key motar kin kar'ba yayi yace ze hau taxi,musabaha sukayi da MD Har zafice aunty fadeela tace dashi yaima driver magana ya ajiyesa, dan koya fita baze samu taxi ba,godiya yamata sannan yafice.
Bayan fitar Akram dakin yayi shiru nawasu mintuna kowa da tunanin dayake sa'kawa aransa.Baba-ba ne yakatse shirun tahanyar cewa Dukkan yabo da godiya sutabbata ga Allah mai kowa mai gagara misaki mabuwayi maiyin sanda yaso asanda yagama, dayasake ha'da fuskokinmu cikin ikonsa dakuma rahwmarsa Alhamdulillah muna yiwa Allah godiya abisa wannan baiwar daya mana.
"Abubuwa guda biyu ne zuwa uku suka kawomu wajenki fadeela,Da farko muna miki jaje abisa abinda yafaru tsakanin ki da tsohon mijinki Allah yayafemasa kura kuransa yakuma shiryar da 'yan baya sugane cin amana da zalunci da yadaudara basa tasiri arayuwa domin masu iya magana sunce 'karya fure take bata 'ya'ya,wannan abinda yafaru dashi ya isa 'yan baya isha Allah yashirya mana zuri'a baki 'daya.
"Se Abu nabiyu muna matu'kar godiya da wannan ha'din da'akayi tsakanin 'ya'yanki muna fatan Allah yabasu zaman lafiya mai 'daurewa tare da zuri'a 'dayyiba sannan yatsare su daga sharrin me sharri yabasu dauwa mammiyan zaman lafiyq "Ameen ta'amsa kanta na 'kasa.
"Se Abu na ukuma kuma na karshe Wanda shine ainin makasudin zuwanmu wajenki muna fatan Allah zesa mudace.
"Fadeela yakira sunanta cike da kamala"Amsawa tayi Ahankali batare data 'dagoba"Yaci gaba da cewa Arayuwa duk wanda kikaji ance yayi hakuri to ha'ki'ka an cutar dashi,nasani mu masu lefi ni awajen ki Wanda bakinmu baze iya baki hakuri ba abisa girman lefin mu sede muna rokonki don girman Allah kiyafewa 'dan uwana, kisani Ubangijin daya haliccemu,ma muna masa lefi ya yafemana bare atsakaninmu 'yan adam,Ya numfasa tare dacewa,Dan girman Allah fadeela ina ro'konki dakiyafewa yaya Ibrahim kuskuren daya aikata miki abaya"dakuma nisanta ki da'aka yi da 'danki na tsawon shekaru nasani ba'abu mafi ciwo arayuwa kamar 'danka yayi maka kallon fasi'ki arayuwa ko kuma mutumin banza,nasan yanda uwa keji aduk sanda 'dan data Haifa yagujeta kokuma ya 'kyamaceta anma dan Allah ina rokon ki akaro nabiyu daki yafewa Yayana lefin daya miki a rashin sani domin,Nasan yayana bekyautaba narabaki dayayi da 'danki tsawon shekaru masu yawan gaske wacce babu wata uwa dazataso tayi nesa da 'dan ta na tsawon wannan shekarun inba mutuwa ba,kisani tunranan dakikabar gidan yaya na besake samun kwanciyar hankali ba Dede da da'ki'ka 'daya ba arayuwarsa domin kullum burinsa bewuce yanemeki kiyafemasa kuskuren daya aikata agareki anma besamekiba haryagaji ya ha'kura da nemanki yafawwala Allah lamuransa.Daga 'karshe ina so kiyafewa mujahid domin duk abinda yayi arashin sanine domin babu 'da nagari daze'ki mahaifiyarsa duk da haka yayi kuskure me girma najuya miki baya dayayi domin duk lalacewar uwa uwace,anma insha Allah yanzu zefahimci gaskiyar dake 'boye.
"Juyawa baba-ba yayi yamaida Kallonsa kan MD datun da akafara magana ya sunkuyar dakai yanajin wani iri acikin zuciyarsa,mujahid baba-ba yakira sunansa 'dagowa yayi yana kallon sa Batare daya amsaba. bedamu dahakanba yace hakika mujahid katafka babban kuskure arayuwarka najuyawa mahaifiyarka baya batare daka nemetaba domin Annabi (S.A.W) yace abi uwa sau uku kafin uba kaga kenan uwa tafi uba muhimmanci,sannan komai lalacewar uwa uwace sede komai yafaru anyisane a kuskure,kallon MD yayi Wanda haryanzu kansa na 'kasa yace mujahid amsawa MD yayi cike da sanyin jiki,yanzu zakasan abinda baka saniba tsawon shekaru,gyaran murya yayi yafara zayyanewa MD yanda abin yakasance tunda farko har'karshe be boye masa komaiba kan sharrin akamata,se daga baya Allah yabayyanar dagaskiya" Wani irin tausayin aunty fadeela ne yakama zuciyar MD hakika duk Wanda yayi wa mahaifiyarsa wannan sharrin ya zaluncesu duniya da lahira sannan baze ta'ba yafewa duk wanda yake dasa Hannu aciki ba,wani matsanancin kunyar aunty fadeela yakeji Wanda yasanya shi kasa 'dago kai yakalleta zuciyarsa ce takarye, tuno irin banzatar da ita dayake yi shin ayanzu dawani ido ze kalleta yabata hakuri,tausayin ta ne yamamaye zuciyarsa soyake yarungume ta ajikinsa yaji 'dumin ta dayayi rashi na tsawon shekara da shekarun da bejiba."Muryan Abbu ne yakatse masa tunanin sa Cikin wata raunanniyan murya Abbu yace fadeela nime lefine awajen ki wanda girman lefina baze misaltuba anma dan girman Allah ina me rokon ki dakiyafemin abinda nayi miki kodan albarkanci 'danmu kiyafemin fadeela.
Ahankali aunty fadeela ta'dago kai tana kallon fuskokinsu 'daya bayan 'daya musamman ma mujahid dake hawaye, wani irin farin ciki mara misaltuwa tashiga Cikin ranta tace Allah Kaine sarki gagara misali meyi asanda yaso yakuma hana asanda yaso ya Allah nagode da kanunamin wannan ranan,ranan da 'dana mujahid yadawo gareni sannan kawanke daga 'kazafin da akayimin nazina sannan ka tseratar dani daga sharrin Uncle Kabeer Allah nagode maka.
" 'dago kai tayi akaro na biyu tana kallon su gani tayi duksun kafeta da ido. Murmushi tayi cikin nutsuwa da kamala tace Nagode wa Allah dayasa kuka,fahimci cewa ban aikata abinda kuke zargina dashiba saboda haka wallahi nayafe muku duniya da lahira fatan Allah yayafemana kurakurenmu baki 'daya.Abbu jiya ke kamar yazuba ruwa a'kasa yasha tsaban farin ciki,hakika yau zeyi bacci harda minshari baba-ba ma kasa boye farin cikinsa yayi cike da farin ciki suka shiga yimata godiya da fatan gamawa da duniya lafiya domin samun mace irin ta ayanzu se antona.Kallon MD tayi dayasun kuyar dakai kasa mujahid takira sunan sa cike da so da 'kauna irin na uwa da 'da 'dagowa yayi yana kallon ta batare dayace da ita komai ba,Hannu tabu'de mai alamun yataho gareta tashi yayi dasauri yafada jikinta tare da fashewa da kuka kamar karamin yaro,rungumesa tayi ajikinta tanajin 'kaunar sa naratsa duk wani jini da tsoka dake jikinta hakika Rabi ta cutar da ita data rabata da 'danta na tsawon shekaru.Bayan sa take shafawa Cike da rarrashi,sun da'de ahaka batare dawani daga Cikin su yayi magana ba,Cikin muryan kuka MD yace please Ummu na forgive me forgive ur useless son forgive ur il....dasauri aunty fadeela ta'daura hannun ta abakin sa,stop talking all nonsense mujahid bakamin komaiba koda kayin mi ma rashin sa nine wallahi tun Bayan zuba nayafemuku daman ni ban 'kullacekuba,Abu 'dayane nakeso kugane shine ban aikata abinda kuke zargina dashiba kuma nagode wa Allah dakuka fahimci haka,sake rungumeta yayi yanaji kaunar ta acikin ransa wani irin nutsuwa yakeji yanashigarsa hakika Uwa rahmace ga 'ya'yanta"Abbu jiyayi zuciyarsa wasai kamar ancire masa wani Abu me nauyin gaske.
"Jahida da tun'dazun take jikin kofar atsaye tanajin duk maganan ganusa se hawaye takeyi cike da tausayin su hakika Wanda yaraba soyayyar uwa da 'da Allah baze barshiba, dagudu ta'fada dakin tare da rungumesu tana kuka,Cikin muryan kuka tace momma nayi farin ciki dajin wannan labarin Ashe inada yaya shine baki ta'ba sanar minba momma yanzu ya MD danki ne kuma yaya na?? kai aunty fadeela ta gya'da mata tana hawaye,Allah ya albarkanci rayuwar ku baki daya ya sanyawa rayuwar auren Ku albarka" bakunya MD ya amsa da Ameen"Abbu na'daga kai yahango Mubin tsaye yana hawaye,cike da tausayin sa abbu yakira sa shigowa Mubin yayi jiki asanyaye yazauna kusa da Abbu yanajin wani matsanancin kunyar aunty fadeela nagorin rashin haihuwar dayayi mata abaya" ha'da su Abbu yayi duka yai musu nasiyya me ratsa jiki akan surike junansu da amana sannan suji tsoro Allah acikin dukkan lamuransu kafa su zakinci wani,Sosai nasiyyar Abbu yashigesu,seda yaga sunsamu nutsuwa,sannan sukayi musu sallama suka tafi MD kuwa cewa yayi se dare domin yanaso yaji dumin Ummunansa"Murmushi baba-ba sukayi suna ficewa daga 'dakin.I Mubin da MD sunam shirya se hira suke kamar wasu abokai duk da kasancewar Duk rabin hiran Mubin keyi kasancewar MD bame surutubane kusa da Mubin Jahida tadawo tanaimasa gulmar MD akunnensa wai Ashe ya iya dariya harara MD yamaka mata.Baki ta tura Cike da shagwa'ba tace momma kinga ya MD yana hararana ko ta'fada tana tura baki" Murmushi aunty fadeela tayi cike da so da kaunar su tace to aikunfi kusa kin ta'ba ganin anshiga tsakanin 'yan uwa?Fari tayi da ido tare dacewa gaskiyane momma na tafada tana murmushi wanda ya lotsar da dimple 'dinta,Hakan datayi ba'karamin tafiya da imanin MD yayi ba harya sa yashagala da Kallon ta.
Wayar aunty fadeela ne yayi ruri tana dubawa taga Hjy akila,kai tadafe shaf tamanta da ita,batare datayi picking ba maida Kallon ta kan Jahida dake ta zubawa Mubin surutu kee tashi muje Hjy akila najiranmu mi'kewa tayi tare da Kallon MD siginal tayi masa tare da kashe masa ido daya,sannan tafice,kai yagirgiza aransa yana cewa daman haka take"Bayan fitarsune MD da Mubin suka cigaba da hiransu kamar ba'abinda ya ta'ba yashiga tsakanin su."
Aunty fadeela nashiga Hjy akila tace wato kun manta dani ko? Murmushi Jahida tayi tace Hjy kiyi wa momma na afuwa uzuri ne yari'ke,ta,hararan wasa Hjy akila tamata tare dacewa wato kareta zakiyi ko? ke me uwa common jeki cire kayan ki kizo mufara kunbata min lokaci,Sum sum Jahida tawuce bedroom din momma tana Murmushi.
*****
Shigarsu kenan ko parking basu gamaba sukajiyo muryan Inna rabi na zazzagawa Aysha bala'i tare dayimata gorin haihuwa,cikin muryan kuka Aysha tace dan Allah Inna kiyi hakuri wallahi bansan komai akan maganan nanba koda wasu ya salman be fa'da min ba anma inbaki yarda daniba kibari in yadawo kitam baye....kasa 'karasa maganan tayi sakamakon wani bahagon Mari da Inna rabi tasake mata cikin hargagi tace ke dan uwarki ni sa'arkice INA magana kina mayarmin,yanzu da uwarki kemiki magana zaki mayarmatane seni dakika rena ko sha-sha dangin asiri.Kuka Aysha tafashe dashi tarasa meta yiwa Inna rabi ta kafa mata kahon zu'ka tunda tazo gidan take hantararta tare da kyarar ta.
"Ran baba Yusuf ina yakai dubu ya'baci yanajin takaicin abinda rabi keyi wa Aysha yarasa wani irin tsana take mata,tunzuwarta gidan take azabtar da ita duk irin biyyar datake mata bataganu.Abbu dan takaici bece komaiba yawuce sashen sa aransa yana yiwa rabi addu'ar shirya"afusace baba-ba yace Aysha tashi kiwuce sashen ki,Cike da ladabi tami'ke yayinda hawaye yawanke mata fuska, cike da bala'i Inna rabi tajuyo kan baba-ba kaiwaye danake bata umarni harkakecewa ta....saukan lafiyayan Marin dataji akuncinta ne yasa takasa 'karasa abin datayi niyyan cewa,Afusace yace Rabi nagaji nagaji da mugayen halayyarki, kina tunanin duk abinda kike bansaniba ne? kokuma dankinga na 'kyaleki yasa kike abinda ki kaga dama kinraba mata da miji kin raba uwa da 'da shinke mutum ce ko dabba??Nagaji nagaji da wannan haukannaki da shirka kin cutar dani kincutar da iyayena kin cutar da matar dana aura sannan kin cutar da 'dan uwana Wanda bejiba be ganiba kinrabasa da matarsa abisa wani banzan kudirinki kinraba mujahid da mahaifiyarsa duk da irin kaunar dake tsakanin 'da da uwa"bazan iya da wannan halayyar takiba Rabi kije ni Yusuf bilyaminu gaidam nasake ki saki biyu,kitattara inaki inaki kibarmin gidana yanagama fa'din haka yajuya daniyyan tafiya"Ihu Inna rabi tasanya tare da ri'ke masa riga Wanda yajanyo hankali mutanen gida baki 'daya,wlh Yusuf baka isaba nizaka tozarta ta'fada tana fashewa da kuka wani irin nadama da danasani takeyi Ashe duk abinda takeyi suna sane" 'kafafunsa Inna rabi tari'ke cike da dunbin nadama tace dan girman Allah Yusuf kayi min rai ka maidani wlh zan gyara halina natuba kayafeni Yusuf karkayimin haka"Fisge 'kafarsa yayi yace Rabi nariga nagama magana karki sa in karasa datse igiyar dake tsakanin mu yanagama fadin haka ya fincike rigarsa tare dashigewa daki yarufe kofa wayarsa yakashe kasancewar yasan Abbu ze iya tikasta masa yamaida ta,kuka tafashe dashi tana cewa nacuci kaina dan Allah Yusuf kamaidsni 'dakina wlh zangyara halina,salma da Aysha sum sum suka wuce daki batare da sunce komai ba domin abin yafi karfinsu"itakam salma ko ajikin ta domin aganinta wannan shine matakin daya kamata baba Yusuf yadauka,Aysha kuwa bataji da'din abinba domin aganinta itace sila"haka Inna rabi tagama iface ifacenta tashiga daki tare da dumbin nadaman abinda ta'aikata(Ya Allah katsaremu daga aikata aikin danasani) ...
_VOTE COMMENT AND SHRE_✅
*ESHAA CE ~*🤙🏻
[10/13, 14:30] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 91&92*🖊️
___________________________________📖Shirye shirye ake tako Ina babu kama kafar yaro daga bangaren su aunty fadeela zuwa bangaren su Abbu domin 'karatowan tarewan 'ya'yansu,kasancewar yau Juma'a za'agabatar da walima da yammaci Wanda aunty fadeela ta'dauko za'ayi a GRA acewarta yakamata tanuna farin cikinta wajen gayyato babbar malama wacce ake ji da ita acikin Maiduguri, kasancewar yanda tayi shura wajen wayarwa da mata kai fannin rayuwar aure dakuma biyyaya ga mazaje.
Bayan sallan juma'a za'aga batar da walimar washe gari asabar kuma ayi dinner,Wanda Abokanan aikin MD ne suka ha'da masa dantayasa murna"badan ya soba ze halarta sede dan karya sakarmusu gwiwa,shisam irin wannan bidi'ar baiso,yafiso daga angama walima yazo ya'dauki matarsa sutafi."
Zaune suke a garden itada friends dinta guda biyu 'ya'yan Hjy akila twins,inteesar da iftihal sekuma friends din su Iftihal guda uku sukazama biyar.kasancewar Hjy akila dataga bata dawasu friends yasa tagayyato mata 'ya'yan ta da friends din su domin duk bazasu wuce mate din Jahida ba, kuma tunda ma suna dan kawance sede badosaiba"Daga Kallon yanayinsu zaka fahimci daga gidan tarbiya suka fito domin komai nasu cikin nutsuwa da jan'aji suke gabatar wa.
fira suke cike da wayewa irin na 'yan matan zamani Inka kalli yanda suke raha atsakaninsu zakayi zaton cewa irin aminan junan nane Wanda suka da'de acikin 'kawance,Iftihat datafi kowa surutu daga cikinsu tace gaskiya Jahida wannan henna ki ba'karamin kyau yayiba sekace ba daga Nigeria meyin takeba,koda yake yaha'du da kyan fatarkine"hararan wasa intisar tayiwa Iftihal tace saboda kin raina mana Nigeria ko??Jahida kam Murmushi tayi tana kallon yanda bakin fulawar yahaska fatar hannunta,ga sajen 'din dayayi wanirin ja Har maroon yake komawa tsaban yadda yayi jaa,Agaskiya Itama ba'karamin tafiya da imaninta yayiba.'daya daga cikin 'yan matan mesuna khairiyya ce tace agaskiya wannan me 'kunshi ta'kware in Allah yakaimu bikina lafiya ita zandauko tayi min,baki Iftihal ta tura tace mudashike ba amare bane aiba ayi mana mekyau irin nataba"Murmushi intisar tayi tace oh ifti kin fiye magana,ta'fada tana kallon yanda Iftihal tacure baki,kasancewar ta ba meyawon magana ba sa'banin iftihal.Khairiyya ce tace
toh Ifti inba abinkiba keda ba miji garekiba wazakiyiwa lalle irin wannan? Har tabu'de baki daniyyan bata amsa, wayar Jahida yakatse mata hanzari,sakamakon cika wajen dayayi da ruri,khairiyya dake kusa da wayar ce tami'ka mata,karba tayi tana dubawa gani basuna ne yasanya bata 'daga ba,ya'ajiye harya katse. cike da zolaya Iftihal tace hala habibin ke kira baki samu muji muryarsa yasa baki dagaba Murmushi Jahida tayi tare dacewa laa bahakabane New number ne shiyasa,kiran ne yasake shigowa akaro na biyu hartaki 'dauka intisar tace kidauka mana kiji kowaye hala kiran mai amfani ne"Murmushi tayi musu sannan tayi picking call din tasanya wayar akunnenta,cikin zazza'kan muryan me narkarwa da duk wani cikekken 'da namiji zuciya tayi sallama.
Daga 'daya bangaren lumshe shanyayyun idanunsa yayi yanajin wani irin nutsuwa naratsasa yaushe rabon da yaji wannan zazza'kan muryan nata,jin ba'amsa ba ne yasa tasake sallama akaro na biyu,jin haryanzu ba'amsa yasanya ta janye wayar daga kunnenta tana kokarin kashe wa.jin tana kokarin kashe wayar ne yasa shi sauke ajiyan zuciya Wanda sedata ji,cikin wata murya me da'din sauraro yace My Angelllll yakira sunan cikin wani salo me narkar da zuciyar diya mace _(anma banda ni)_ 😜"Jitayi tsigan Jikin ta yatashi sakamakon yanda yakira sunan lumshe dara-daran idanunta tayi tanajin saukan hucin numfashinsa nabin kowani lungu da sa'ko dake jikinta kamar agabanta yakeyi,My Angel yasake maimaita sunan akaro na biyu"na'am ta'amsa idanunta alumshe"where are u??yatam bayeta Ahankali"garden tabashi amsa ata'kaice kifito ganin I want see u,mi'kewa tayi tace kazo ne??"yeah yabata amsa ata'kaice.
Kallon ta Iftihal tayi da Murmushi afuskarta tace oh Jahida da'alama kinmanta damu zaki tafi batare dakin mana sallama ba giyar soyayya na'dubanki"Murmushi Jahida tayi cike da kunya harga Allah tamanta dasuna wajen,Jin murya sahibainta yaman tar da ita komai.Harara intisar tamakawa Ifti tare dace Jahida rabu da surutun Ifti kiyi tafiyarki inba haka seta wasting time dinki abanza dan batagajiya batagajiya da surutu,Har Jahida tabu'de baki da niyyan magana wayarta yasake ruri picking tayi tace am coming yaya,Kallon su intisar tayi tare da daga musu Hannu,tayi gaba.Ahankali take tafiya kamar me tausayin kasa duk takun datayi manyan hips dinta Na juyawa kamar dagangan take juyasu,tundaga nesa yakura mata idananu cike da tsantsar soyayyar ta da begenta,Kallon ta yake domin shigar ba'karamin kyau yamataba,cikin shigar dogon riga take baka daga samar rigan atsuke yake kasan kuma abude tayane kanta da farin mayafi fuskarta nafitar da annuri,Wanda gaba 'daya yabayyanar da halittun jikinta,suke motsawa kamar da gangan take girgiza su.
Knocking din glass din motar datayi ne yasa shi dawowa daga duniyyar tunanin daya lula Hannu yasanya yabu'de mata motar yana Binta dawani shu'umin kallo,tsayawa tayi daga jikin motar batare data shiga tagaishesa,tana aikamasa da kallo me cike da tsantsar so da kauna.tamke fuska yayi yace daganan zaki tsaya bazaki shigoba kamar wacce zan kamaki,rau rau tayi da ido bataso tashiga aunty fadeela taganta tasake fushi da ita"dan haka tace dashi thanks Yaya nanma is okay.Matsa min ajikin mota intafi dama nasan baki damu daniba bare kisan halin danake ciki na tabbata dakin damu dani baza kitsaya anan mugaisaba"kinsan halin Dana shiga acikin kwanakin nan sanadiyyan rashin ki dajin muryan ki kuwa??,anma ke saboda baki damu daniba sannan kina gudun zan cinyeki tunda nazama dodo shiyasa bazaki shigo ba kina gudun zancinye ki,you can go yafa'da yana kokarin yiwa motar key"Dasauri tashiga motar tare da ri'ke hannunsa tana langwa'bar dakai,Cikin sanyin murya tace am so sorry ya MD karkayi fushi dani.Juyowa yayi yana kallon kyakykyawar fuskarta,yace meyesa baki damu daniba??kinsan yanda nake kewarki kuwa?kinsan halin da zuciya ta keciki akanki My Angel??gashi nabar duk wasu abubuwa masu muhimmanci Dana keyi saboda inzo inganki anma nalura Sam bakiyi farin ciki dahakan ba.Cikin sanyin muryan ta tace kayi hakuri bazan sakeba ta'fada tana kurawa kyakykyawar fuskarsa kallo.hannun ta yakamo yana kallon henna da aka zana mata bakaramin kyau yamasaba iya tsaruwa lallen ya tsaru abinka da farar fata, sumbatar hannu yayi cikin wata murya mecike da zallan so yace My Angel wannan kunshi yayi kyau duk danni akayi yafa'da yana masa jin hannunta"Murmushi tayi cike da da'di sunan dayake kiranta dashi ta gya'da masa kai,cike da so tace Yaya na dankai nayi,am glad yaburgeka"lakace mata hanci yayi yace am so happy my Angel.
Tanaso tace masa zata tafi anma tana tsoron yayi fushi da ita,tasan koyaushe aunty fadeela zata iya Neman ta. Kallon ta yayi da lumsassun idanunsa yace zanta fi tunda naga bakiyi farin ciki da zuwa naba,langwa'bar dakai tayi cike da shagwa'ba tace nayi mana Yaya, ta'be baki yayi yace banga alama ba,ware dara-daran idanunta tayi tace dagaske nayi,Murmushin gefen baki yayi ganin tarkon sa yakama,yace if u really miss me just kiss me!shiru tayi tare da sunkuyar da kai kasa,u can't ko?Ok let me go tunda baza kiyi min ba yafa'da kamar gaske,sunkuyar da kai tayi tace but close ur eyes,Why ya tambayeta yana Murmushi "Baki ta tura tace am shy.Bece komai ba yarufe idanunsa,Ahankali ta 'daura bakinta kan nasa tashiga kissing dinsa batare da tatura harshenta cikin bakinsa ba,bari tayi iya lips dinsa take tsotsa cike da wani salo na daban"Bakinsa yajanye daga nata, yadaura ta akan laps dinsa sannan yatura harshensa Cikin bakinta yakoma lallausan harshenta yafara tsotsa Wanda yakeji kamar an'kara masa sinadarin za'ki.'kamshin Mount fresh na dake bakinsa ba'karamin zautar da ita yakeba Hannu tacusa acikin lallausan sumar kansa tana shafawa zuwa gadon bayansa,yayinda shikuma yasanya Hannunsa yana matsa mata bombom dinta zuwa kirjinta" 'kamshin da jikinta yake ba'karamin sake zautar dashi yakeba.
Sun'dauki lokaci suna romance din juna seda sukaji sun sami nutsuwa sannan suka sararawa juna.'kurawa fuskarta ido yayi yana godewa Allah daya mallaka masa ita amatsayin mata,Hannu yasanya yagyara mata rolling din veil din kanta tare da manna mata Peck agoshi,kasa 'dago kai tayi takasasa yarda su ha'da ido dan wani matsanancin kunyarsa takeji,Murmushi yayi yabu'de mata motar tare dacewa take care of ur self for me,Murmushi tayi ta fita batare data kallesaba ko tace dashi wani abin.motar yayiwa key bayan yaga tafiyarta wajen yabari cike da farin ciki" koda takoma Iftihal se tsiya take mata batace dasu komai ba tanemi waje tazauna sukaci gaba da hira.
******
Misalin 'karfe 3:00pm akagabatar da walima inda wata babbar malama mesuna Khadija ibn Abdallah tagabatar,sosai tayi nasiyya game da rayuwar aure da hakkonkin Mace akan miji dakuma hakkokin miji akan matarsa,nasiyyarta ya kyayatar sosai daga karshe tayiwa Amarya addu'ar zaman lafiya aka tashi.
"Misalin 'karfe 8:30pm suna zaune a sashen aunty fadeela Bayan sungama dinner,Kallon Jahida aunty fadeela tayi wacce suketa fira da su intisar cike da raha"princess takira sunanta na'am momma ta'amsa tana maida hankalin ta kan kiran da aunty fadeela tayi mata,Nifa yau tunwayewar gari banga mubin ba ina yashiga ne cewar aunty fadeela tana kallon Jahida" Numfasawa Jahida tayi tace wlh momma nima bansani ba dasafe de nashiga part din sa bangansaba,senakira wayarsa kusan 3miss call b4 ya'dauka,ko kafin nayi magana yace yana busy anjima ze shigo yana gama fa'din haka yakashe kodana sake kiran wayar senaji switch off,ta'karashe bayanin cike da jimami,toh Allah yasa lafiya dan kwana 2 nalura dayana yin sa kamar akwai abinda yake boyewa Allah de yasa koma menene alkhairine" amin suka ansa"sannan suka cigaba da hiransu.
"Da sallama 'dauke abakinsa yashigo parlour fuskarsa na bayyanar da farin ciki,dasauri suka juya suna kallon sa baki 'dayan su,tsayawa yayi daga baki kofar yana sakarmusu da Murmushi batare dayace komaiba" harara aunty fadeela tamaka masa tace dole kasamu gaba kana Dariya tunda kasan abinda kayi,aikamata yayi kasanar min da inda zakaje bawai anemeka arasaba"Murmushi yasake akaro nabiyu yace momma na ayimin afuwa,nayi lefi anma yanzu kurufe fuskarku zanzuna muku wani abin al'ajabi"harara tasake makasa masa tace wato nazo ma sa'arka ko ina maka fa'da kana yimin shirme?marereci fuska yayi yace Allah momma dgsk kurufe Ku gani bamusu suka rufe idanunsu.juyawa yayi yafita befi minti uku ba yadawo yace to Ku bu'de ya'fada yana gyara tsayuwar sa,Ahankali sukafara bu'de idanunsu harsuka sauke akan wata budurwa dake bayan Mubin sede basu ganin fuskarta,matsawa gefe mubin yayi tare da jan hijab din ta baya fuskarta yabayya na.
A matu'kar razane Aunty fadeela da Jahida suka mi'ke suna Kallon ta cikin ru'dewa Jahida tace zayyaaaaaa segani sukayi tafa'di kasa sunammiya" dasauri khairiyya daba susan meke faruwaba tabu'de bottle wanta dake hannu ta tashiga tuttula mata,aunty fadeela kasa cewa komai tayi shin mafarki take ko zahirine shin wannan zayya ce agabanta ko kuma gezo idanunta suke mata bata dame bata amsa dole se Mubin ko kuma zayya."
Bayan Jahida ta farfa'done Mubin yazauna cike da nutsuwa yace momma Jahida kunutsu kuji abinda yafaru mecike da mamaki dakuma al'ajabi, zama suka gyaran suna sauraronsa,Bayani yayi musu kamar yanda zayya tayi masa na abinda uncle Kabeer yamata.
"Sannan yadaura dacewa bayan kwana 2 da auren Jahida ranan muna zaune aka kirani awaya harnatashi nafita"kai aunty fadeela tajinjina domin tatuna ranan"yaci gaba dacewa kinsan takadduna suna dakin uncle a lokacin Dana gama wayar sena shiga dakin domin indauki takadduna dake cikin sif dinsa,inashiga bedroom nasa kafana atsakanin sif da bed din senaji kafan yazame dasauri Na tsugunna ina dubawa senaga wajen wani cycle haka ina gwada sanya Hannu na danna wani Abu senaga wajen yabu'de abinda yabani mamaki shine kasan wajen gidane sannan ga beni duk da yanda zuciya ta ketsinkewa be hanani bu'de wa kutsa kai cikiba,wani abin al'ajabi gida nagani kamar ba acikin 'kasaba waige waige nashiga yi daga can gefe nahango mutum akwance duk da banaganin fuskar meshi hakan be hanani isa wajen ba zuciyata cike da tsoro ina karasawa wajen nagane Ashe zayya ce tatta'bata nafarayi naji shiru sannan ga jikinta yayi fari alamar ba jini sede da'akwai numfashi ajikinta ina daukarta ban shigo wajenkuba direct mota na nufa Na sanyata aciki acikin darena nufi wajen wani Bbn Malami da addini Wanda yashahara wajen karya sihiri da ru'kiyya.Bayan mungaisane nayi masa bayanin abinda ke tafe dani,wani daki yanuna min yace in shigo da ita ban bata lokaci ba naje nashigo da ita yana kallon ta yajinjina kai sannan yaimin bayanin za'afara sanya Mata jini kafin afara mata addu'oi,seda aka kara mata jini laida shida sannan akafara yimata addu'o'i tundaga lokacin da'akafara bata farfa'doba se jiya cikin ikon Allah anma bata cikin hayyacinta seda Malamin yadage mata da addu'oi zuwa dare shine tadawo hayyacinta abinda yasa bankawota tinjiyaba nafiso se tagama warwarewa nadawo da ita yanda hankalin Ku zefi kwanciya ya'karashe maganan idanunsa natara kwalla, yanajin idan yatuna da mahaifinsa ne ya'aikata hakan,sede bayanda zeyi 'kaddara tariga fata.
Kuka Jahida tafashe dashi cike da tausayin 'yar uwarta ha'ki'ka taga kangin rayuwa,ba'abinda zatacewa Mubin face fatan gamawa da duniya lafiya domin yamusu abinda bazasu ta'ba mancewa dasu"cike da farin ciki Jahida da aunty fadeela suka rungumeta, Mubin kam ba'karamin tausayi suka bashi dan haka yami'ke yafita cike da tausayin su,yabar sashen yakuma barwa ransa kudurin dayake dashi akan zayya,aduk sanda tanustu ze sanar mata."
Awannan daren Jahida da zayya Har ma Aunty fadeela basu rintsaba se hira suke nan aunty fadeela tasanar mata da dangan takar dake tsakanin ta da iyayenta,da irin sha'kuwar dake tsakanin suda Rukayya ma haifiyar Jahida,sannan tanuna mata hotunan ta da mujahid lokacin dasuke yara da irin sha'kuwar dake tsakanin su"zayya ba'karamin farin ciki tayiba jin anyi auren Jahida da MD domin sunyi matu'kar dacewa dajuna"Jahida kam wani irin farin ciki ne ya lullu'beta Ashe tana tare da man of her dream batasaniba.Godiya suka sake yiwa Ubangiji daya kubutar dasu daga sharrin uncle Kabeer,bacci barawo shiyasa ce su awannan dare batare da sunsani ba.
*******
Washe gari:basu farka da wuriba se wajen 7:00am kasancewar jiya basuyi bacci da wuri ba,bayan sungama breakfast" aunty fadeela ta tura Jahida da kawayenta bakwai sashen Mubin, duk inda zayya ta'dauke 'kafa Jahida zata sanya nata."wani ha'dad'den gownt golden color komai da komai set aunty fadeela taha'da ma jahida nazuwa wajen dinner, yayinda zayya da kawayen Jahida nasu yakasance neavybluenn"anan sukayi ni suna tafiransu cike da barkwanci.
Abangaren MD ba'karamin zumu'di yakeba yau ze kasance da sahibarbarsa abin begensa,Akram se Dariya yake masa yana cewa sabon shiga"Murmushi MD yayi Wanda yabayyanar da fararen ha'koransa,cikin Dariya yace wannan fa shine talle nayiwa audi gori yo aigwara ma ni da kai,kaifa ko budurwa baka dashi bare ayi maganan aure anma kake cemin sabon shiga.
Ido Akram yazare yace waya fa'da maka banida budurwa?nida tawa kenunamin soyayya muraran,ba boyewa ba irin nakuba,masu,nuna kamar basu damu da juna ba" Murmushi MD yayi yace wacece ita?martanin murmushi Akram yamayar masa yace kabari in lokaci yayi zakasani domin tace batason kowa yasani se lokaci yayi ta'be baki mujahid yayi yace intayi wari maji,aikuwa ba zatayi warinba sede kamshi Cewar Akram,zamu gani Cewar MD yana maida hankalin sa kan abinda yakeyi."da yammaci abokan MD dana Akram suka zo MD har mamakin yawansu yake,se tsiya suketayiwa mujahid shide murmushi yake danbefiye San surutu ba,haka suka karaci yimasa tsiya yaki tanka su.
Misalin 8:00pm duk abokan MD suka nufi gidansu Jahida suka kwasi 'kawayenta suka tafi hotel din daza'ayi dinner, yayinda MD da Akram suka nufi gidansu Jahida suna zuwa suka fito tare da zayya bu'de bayan mota zayya tayi tasata sannan takoma tashiga motan Mubin"tunda tashigo motan MD yakasa 'dauke idanunsa akanta ba'karamin kyau tayi masaba duk da light make-up ne afuskarta hakan behana ainihin kyawunta fitowaba"lumshe idanunsa yayi yanashakan daddan 'kamshin ta,aransa yana yiwa Ubangiji tasbihi daya ha'da sa da Jahida amatsayin matar aurensa,Amarya barka da yammaci cewar Akram dake mazaunin driver gaishesat ayi ya'amsa sannan yamaida hankalin sa kan tukin dayakeyi.Sunkuyar da kai kasa yayi tana wasa da yatsun hannun ta,hannun ta yakamo yana karewa hannun ta murza Hannun yake ganin ta'ki dago kai su ha'da ido ne yasanya shi sanya dayan hannun ya'dago kanta yana kallon kyakykyawar fuskarta,dara daran idanunta ta'dago tawatsa su acikin nasa,nantake wata kasala takamasa sakamakon kallon 'kwayar idanunta,batayi tsammaniba taji saukan softlips dinsa akanta nata,arayuwata tana matu'kar son yayi kissing nata Hakanne yasa tabashi gudun mawa seda yayi San ranshi kafin yajanye bakinsa daga nata,Ahankali yace inakishin wasu suga kwalliyarki shiyasa nashanye jammakin yafa'da yana Murmushin dake 'karawa fuskarsa kyau,sunkuyar dakai tayi cike da kunyar sa.suna isa akafara gudanar da dinner cikin wani 'kayataccen hall Wanda yagaji da tsatuwa,wani cool music natashi a friend dinsa dasuka cika wajen ta ko ina,anci ansha ankuma kayatar da wajen komai na wajen yayi Dede da Wanda akatsara dansu.
Misalin 9:15pm su katashi direct gida mujahid yamaida Jahida"kasancewar Abbu sunce base ankaita can gidan suba kawai awuce da ita gidanta direct yana ajiyeta yawuce gidansu direct domin zuwa yashirya tarban amaryarsa."
Suna isa gida ko zama Jahida batayiba Aunty fadeela tasata taje tayi wanka,bayan tafito daga wanka ne aunty fadeela tashiryata cikin wani Swiss less 'dan ubansu zayya tayimata light make-up,cikin minti shabiyar aunty fadeela tagama shiryata ,wani katon mayafi ta'dauko taya fama mata akanta sannan tasa Mubin agaba domin tace ita da kanta zata kaita"saboda sha'kuwar dake tsakanin ta da Jahida, domin seda tabuya a'daki taci kuka me isarta Bayan tafiyarsu dinner"aikuwa Ifti taja ta ture tace dole atafi da ita domin abiyasu kudin siyan baki baza'abasu Amarya akyautaba,Murmushi Aunty fadeela tayi sannan sukayi mota biyu suka tafi.
Tundaga farkon shiga unguwar iftihal suka sake baki suna Kallon kyau da tsaruwan unguwar agaban wani tangamemen gida me kyan gaske sukayi hong wangale musu gate mai gadi yayi suka kutsa hancin motarsu cikin gidan,ya ilahiri suka furta saboda ganin kyau da tsaruwan gidan,bayan sun shiga cikin parlour ne sukadawo 'yan 'kauye domin bakomai sukagani awaje ba hakika wannan yakamata mukirasa da aljannan duniya sate din kujeru biyu acikin 'kayataccen parlour kasancewar kamar yanda alkali yamusu alkawari haka yacika domin sate din gado da kujeru yayiwa Jahida masu uban kyau da tsada,Mubin kuma yamata sate daya amatsayin sa babban.Wani tangamemen plasma ne ajikin bangon Wanda ya mamaye yafi Rabin dakin Komai na parlour kala biyu ne golden color da peanch color ne.bedroom aunty fadeela ta'ajiyeta Wanda aka kawatashi da wani hadden gado me kyangaske wani farin bedsheet aka shimgida tare da watsa wasu jajayen flowers,Suna shiga ta'ajiyeta abakin gadon sannan tashiga yimata nasiyya me ratsa jiki banda kuka ba'abinda Jahida keyi,zayya ma sekuka take tayata hannun ta Mubin yari'ke yafitar da ita dan baze juri ganin hawayen ta"
Da'kyar aunty fadeela tayiwa Jahida wayo suka gudu.
"Ba'karamin nasiyya me ratsa jiki Abbu su kayi wa MD ba kan yari'ke amanar marainiyar Allah sannan duk abinda tamasa yatsaya yayi bincike akai kafin yayanke hukunci,Sosai ya'dauki nasiyya yakuma ce insha Allah zanyi kiyaye,albarka suka sanya masa sannan yami'ke yafice" Aysha nata tsokanarsa se Murmushi yake batare daya tanka taba.
Yana fitowa yaga Akram da wasu friends dinsa sunajiransa zasu rakasa,aikuwa yace besan wannan ba shikadai zeje baya gayyatarsu "Dariya suka yi masa tare dacewa kadebi 'yar mutane Ahankali dan wannan rawan kafartaka yayi yawa" Batare daya tanka suba yayiwa motarsa key yatafi yabarsu awajen. "Yana zuwa kofan tangamemen gidan sa yayi Hong me gadi yabu'de masa ya cilla hancin motarsa gida cike da zumudi,ledodin dayashigo dashi yakwasa sannan yashiga parlour kakkashe wutan ko ina yayi sannam yarufe kofar yatura kofan bedroom din.......
[10/13, 14:30] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE 89&90*🖊️
___________________________________📖Zaune suke a dining area suna deaner,cike da so da kaunar junansu,kallo 'daya zaka musu ka tabbatar da akwai kyakykyawar fahimtar juna atsakaninsu.Kallon MD aunty fadeela tayi da kowa kecin abinci anma bandashi dayake caccakala ko rabi beciba,cike da kulawa tace mujahid yabaka cin abinci kobeyi maka bane kafa'di abinda kakeso adafa maka yanzu??Wani iri yaji tun dayake bawanda ya ta'ba kulawa dayaci abinci kobeciba bare har atambayeshi,ko acanza masa,lalle uwa uwace kowa yarasata yayi kuka hakika uwa wata garkuwace kuma katangan 'karfe atsakanin 'ya'yanta datake basu kariya acikin rayuwarsu _(Ya Allah ka'kara iyayenmu Nisan kwana da tsawon rai mai albarka sannan kajin wa'anda suka riga gidan gaskiya, hakika iyaye garkuwa ne acikin rayuwar mu ya Allah ubangiji kabamu ikon kyauta ta musu dakuma rabuwa dasu lafiya)_ Dariya yayi Wanda ya lotsar da dimple dinsa tare da bayyanar da fararen ha'koransa awaje wani irin farin ciki yakeji Mara misaltuwa aransa"yau shine da mahaifiyarsa take tambayar sa abinda yakeso,ya Allah ngd maka daka nuna min wannan ranan yafada aransa.cike da so da 'kauna yace Ummuna nagode da kulawarki Ubangiji Allah yakara miki Nisan kwana mai amfani,anma wannan ma ya isa base andafa waniba"Murmushi tayi cike da kaunar sa tace Ameen mujahid Allah ya'albarkanci rayuwar ku yabaku zuri'a 'dayyiba,anma banason kana zama da yunwa ka dinga cin abinci"Ameen suka amsa shida Mubin, sannan yace insha Allah zannaci yafada cike da farin ciki.shagala Jahida tayi wajen Kallon sa ganin yanda Dariya ya matu'kar kara masa kyau,Ashe haka yake da kyau inyana dariya?ta tambayi kanta,tana Satan kallonsa.Bayan sungama dinner ne MD yami'ke yace zetafi,kallonsa aunty fadeela tayi tace tunyanzu??kai ya gya'da mata alamar "eh" yace akwai abinda zanyi ne agida,yafada yana satan kallon jahida,datake cin abinci"toh muje inraka ka tace dashi tana shigewa gaba dan talura da take takensa soyake suke'be da jahida.lokacin wajen yarage daga aunty fadeela se Jahida sekuma MD. kasancewar mubin yabar wajen sakamakon kiran wayarsa da abokinsa yayi kan yakawo takadannunsa ze nemamasa aiki a company babansa,Hakanne yasa shi shiga 'daki danbeso momma taji Har se aikin yasamu,domin baze iya zama dasuba dan haryanzu kunyar su yakeji abisa abinda mahaifinsa ya'aikata agaresu 'karfin hali kawai yakeyi anna duk atsarge yake taredasu.
Badan yasoba aunty fadeela ta tisa keyarsa gaba har parking space tarakashi sannan tabasha key motar ta,sallama sukayi cike da so da kaunar junansu,yaso Jahida tarakosa anma ba daman hakan,shiga motar yayi batare daya kunnaba yazauna yana tunanin ta ina zeganta kafin yatafi.
karo aunty fadeela sukayi da Jahida dake fitowa da waya ahannunta,kallon tuhuma aunty fadeela tabita dashi kafin tace ina zakije haka??Cikin inda inda tace daman ya MD ne yamanta wayarsa kuma se kira akeyi shine zankai masa,kina basa ki dawo ta'fada tana shigewa ciki,amsa mata Jahida tayi tana wucewa aranta tace daman me ze zaunar dani"Tundaga fitowarta yakebinta da kallo yanda take tafiya ko ina n ajikinta na motsawa,tunkafin ta'karaso yabu'de murfin motan yana binta dawani munafukin kallo tagefen ido baza kataba cewa ita yake kallo ba"tana karasawa wajen tami'ka masa wayarsa tare dacewa ga wayarka ka manta ana kiranka,Shiru yayi be kar'ba kuma bece da ita komai ba se 'kurawa hannunta ido da yayi masu 'dauke da zara zaran yatsu gawani zoben azurfan daya 'kara musu kyau.Unexpec taji muryan sa nacewa daga waje zaki bani?yafa'da yana hararanta.Baki ta tura sannan tashiga motar tana mika masa wayar,rufe kofar yayi tare da danna lock yana binta dawani munafukin kallo "dasauri ta'dago dara-daran idanunta masu kashe wa duk wani lafiyyan 'da namiji jiki,lumshe idanunsa yayi cikin wata murya mecike da zallan shaukinta yace,haka aka koya miki bawa miji Abu atsaye?,Nide kabu'de min infita waye mijin nawa? ta'fada tana tura baki"Ok bani wayata mika masa tayi ha'da wa yayi da hannun ta yari'ke yana murzawa cikin wani salo, yarrrrr tsikan jikinta yatashi sakamakon yanda yake murza mata hannu se wani lumshe idanu take takasa janye hannun ta daga nasa" ganin jikinta na amsar sa'konninsa ne yasa, Ahankali yasanya hannun sa yajuyo da fuskarta zuwa tasa yana kallon yanda talumshe idanunta masu 'dauke da zara zaran eyelashes.
Ahankali yamatso da bakinsa kan nata yashiga tsotsan le'bbanta cike da 'kwarewa lallausan harshenta yakamo yafara tsotsa still yana murza hannun ta yana wasa da harshensa acikin bakinta,janye Hannu ta tayi daga nasa ta tallafo kansa tashi bashi wasu hot kisses Wanda ita kanta batasan ta iyaba labbansa nakasa takama tana tsotsa,tare da harshensa"MD jiyayi numfashinsa nashirin daukewa sakamakon yanda take bashi wasu zafafan sa'k'ko ni masu wuyar fassarawa"bakinsa yajanye anata sannan yajanye hijab din kanta,Hannu yacusa acikin dan figigin rigan baccin ta yana shafa daga ramin cibiyarta zuwa saman dukiyar fulaninta wani irin mi'kewa nipple dinta sukayi sunamata 'kai'kayi batasan sanda tajanyo Hannu sa ta'daura akan nipple dinta,sotake taji yana murza matasu" jin yanda nipple dinta suka mike yasa yakwantar da seat din datake kai sannan ya kwantar da ita ya'balle karfen bran ta bakinsa yadaura akai yashiga tsotsa yana murza dayan da daya hannun sa Cike da 'kwarewa.Numfashi tafara saukewa dasauri dasauri tana sake mai nishi akunne wani irin da'di takeji yayinda takejin 'kasan ta na motsi kamar mejin fitsari saboda yanda wani Abu kemata zullo a'kasanta,cike da shau'kinta yafara janye dogon wando baccin dake jikinta yana 'kasa dashi,wani irin feeling yakeji kamar maransa zefashe tsaban bu'kata,kamar me tsoron wani Abu haka yasanya hannun sa a'kasan maranta jiyayi taji'ke gaba'daya,wasa yafarayi da ruwan dake 'bul'bulowa daga wajen batare daya tura yatsansa cikiba 'kan'kamesa tayi tanajin wani irin da'di datun datake bata ta'ba jin makamancinsa sotake yatura hannunsa ciki ya'kai'kaya mata inda yake mata 'kai'kayi Ahankali yafara danna yatsarsa Cikin jikin ta yana caccaka wajen,zafi takeji anma da'din datakeji yanaha zafin tasiri,sake bu'de mai 'kafa tayi tana gurnani haryanzu bakinsu ahade yake suna aikawa da junansu sakanno masu wuyar mancewa."
Gani har sama da awa 'daya ba jahida ba alamar ta yasa Aunty fadeela mi'kewa tanufi compound din gidan tana tunanin ko Jahida tadawo tana sashen mubin ne?duk da bata fiye shiga part din saba tanufi wajen,turus taja tatsaya cike da mamaki takebin motar da kallo kadde haryanzu mujahid betafiba suna tare da Jahida? Ta tambayi kanta wata zuciyar tace ga zahiri kingani,dasauri tanufi motar,hannu tasa daniyyan budewa anma taji arufe"knocking tashiga yi,dasauri Jahida ta janye bakinta daga nasa tana turesa gefe,Cikin wata murya irin na wacce kecike da bu'kata tace ga momma na nashiga uku ta'fada tana kokarin sanya hijab dinta jekinta serawa yake,zama yayi yana gyara rigansa da gashin sa daya hargitse.Hannu yasanya yagyara mata zaman hijab din kanta tare damayar mata daga shinta daya fiffito tasaman hijab din"pinch din lips dinta yayiwa peck tare dacewa take care of ur self for me My Angel"lumshe idanunta tayi tanajin 'kaunar sa naratsa duk ilahirin jikinsa,Hannu yabu'de mata alamar tazo garesa ba musu ta'fada cikin jikinsa tanasha'kan dadda'dan 'kamshin sa me gusar mata da duk wata nutsuwarta,shaf sunmanta da aunty fadeela dake musu knocking.
Sake knocking aunty fadeela tayi da 'karfi danta fara tunanin ba lafiya 'dago da kanta yayi daga 'kirjinta yana kallon kyakykyawar fuskarta,Cike da so da 'kauna yace kije kinga Ummuna najiran ki,danna lock din yayi ya bu'de mata motar,kasa fita Jahida tayi se yanzu wani matsanancin kunyar ha'da ido da aunty fadeela yashigeta,shikenan yanzu tasan me sukayi Hannu sa tari'ke cike da shagwa'ba tace ya MD karaki ni bazan iya fitaba kunyar momma nikeji bece da ita komai ba yabu'de motar yafita,Ahankali Itama tafito daga motar.
Kallon tuhuma aunty fadeela tabisu dashi ganin alamar rashin gaskiya atattare dasu musamman ma Jahida dake sunkuyar da kai tana 'buya abayan MD,Aunty fadeela kasa cewa dasu komai tayi se sebinsu datake da kallo cike da mamaki lalle 'dan yau kwanaki ka'dan dazasujira shine bazasu iyaba zasu zo suna ke'bewa amota.
Cikin rashin gaskiya MD yace Ummuna daman wani game ne bata iyaba shine nake koyamata ya'fada nace tabari se gobe anma ta'ki yadda yana Sosa kai"Harara aunty fadeela tazabga masa jin yananso raina mata hankali,dayake sunmaidata 'yarsu, shine zece game yake koyamata.Kallon Jahida dake sunkuyar dakai tayi tazabga Mata harara sannan tayi gaba abinta,rau rau da ido Jahida tayi da ido,ya MD tsoronakeji kaga ranta ya'baci ta'fada tana hawaye janyota jikinsa yayi yana share mata hawaye,rarrashinta yayi sedayaga tadena hawaye sannan yarakata Har kofan falon,tashiga"wuce wayayi cike da farin ciki yatada motar yabar gidan"cikin san'da tashiga parlour luckily aunty fadeela batanan dagudu tawuce bedroom din aunty fadeela Wanda yanzu yake mazaunin nata ta kwanta.
*****
Lokacin daya isa gidan bakowa kasancewar dare yaja kusan 10:30pm direct toilet yashiga yayi wanka sannan yazo ya kwanta,kwanciyarsa ba da'dewa yaji ana knocking 'kofa mi'kewa yayi yazura slipper dinsa sannan yaje yabu'de kofar,tundaga sama Har kasa yake Kallonta tun dayake arayuwarsa be ta'ba Kallon ta da irin wannan shigar ba,kullum sede yaganta kusan tsirara domin domin 'damammun suturan dake sanyawa,anma yau itace cikin shigar kamala na dogon hijab Har kasa?Matsa mata yayi tawuce batare dayace da ita komai ba rufe kofar yayi yadawo yazauna akan 3siter,yana Kallon yanda tarame tayi duhu,idanunta sun'danyi baki sannan sunfa'da alamar kullum tana cikin kuka.
Cikin wata raunanniyan murya tace Ya MD dan Allah kaji tausayiya ka tausayawa halin da zuciya ta keciki akan ka,wallahi ina matu'kar kaunar ka acikin zuciya ta Kallon ka ka'dai yakansani cikin farin ciki duk damuwar danake ciki dazaran naganka zanji farin ciki Mara misaltuwa, da soyayyar ka Allah ya halicceni acikin jinina tsawon shekara biyar ina fama da soyyarka azuciyata,bazan juri rabuwa dakaiba ya MD da soyayyarka Allah yahalicceni"Dan Allah ka aureni ko zuciyata zatasamu nutsuwa na'amince zanzauna da matarka lafiya ta'fada tana me fashewa da kuka cike da tausayin kanta muddin in batayi wasaba son MD shine ajalinta.
Tunda tafara magana yake Kallon ta cike da tausayin ta hakika ya tabbatar laila na sonshi tunbayanzuba sede be ta'ba jin kaunar ta aransa ba dede da da'ki'ka 'daya,sannan arayuwarsa bashida ra'ayin auren mata biyu muddin matarsa zata'dauke masa laluransa tobega dalilin dazesa yaso wataba,musamman yanda yake jin kaunar angel aransa baya tunanin ze iya ha'da soyayyar da wata koda yaha'da ma bazeyi adalci atsakaninsu ba.
Laila yakira sunanta cike da tausayinta,Ahankali tadago idanunta tana Kallon sa kaunar sa nasake nunkuwa azuciyarta"kawar da kansa gefe yayi yace inaso kiyi hakuri kicireni arayuwarki domin duk abinda kikaga yafaru da bawa Toh haka Allah yakadarta kisani cewa Allah yayi ke ba matar aure na bace kiyi hakuri kidauki dangana sannan kidage da addu'ar Allah ya tsaba miki mijin dayafini zama alkhairi awajenki,wata kila auren dake ba alkhairi shiyasa Allah be kadartaba.Hannu tasanya ta goge hawayen ta sannan tace nagode Allah ubangiji yabaku zaman lafiya ina maka fatan alkhairi,tana gama fa'din haka tami'ke dasauri tabar dakin tana me fashewa da sabon Kuka wayyo Allah ya zanyi da soyayyar MD araina,karo sukaci da salim dake saukowa daga uptsair baya tayi kamar zata fadi dasauri yasanya hannu sa yajanyo ta yana kallon yanda take hawaye Hannu ta yari'ke cike da kulawa yace meyasameki laila ko anmiki wani abune??Y...a M..D ta'fada cikin rawan murya jikinta se rawa yake rungumeta yayi ajikinsa yana bubbuga bayanta cike da rarrashi,seda yaji tanutsu sannan yacireta daga jikinsa hannun ta yaja yakaita Har bedroom din ta cike da tausayin ta yace ki kwanta gobe zamuyi magana,kai ta gya'da masa batare datace komai ba ta lumshe idanunta, salim jiyake kamar yazauna yakula da ita yalura kwana 2 nan tana cikin damuwa duk da bashiri sukeba anma bazeso ganinta cikin damuwaba,anma dasafe dole yazo yaji matsalan ta da wannan tunanin yaje ya kwanta.Tana fita MD yabita da kallo Cike da tausayin ta hakika ya hango nutsuwa atattare da ita sede Sam baya ra'ayin auren mata biyu Jahida ta ishesa rayuwa,sede yanamata fatan alkhairi.Tashi yayi yashiga bedroom wayar sa yajanyo yana Kallon hotunan Angel dinsa cike da so,bakinta ya sumbata tare da rungume wayar akirjinsa,dahaka bacci me da'din gaske yayi awangaba dashi cike da mafarkin Jahida.
*****
Washe gari: bayan tayi sallah tanufi dakin Aunty fadeela zuciyarta natsinkewa dantasan jiya tayi lefi"zaune tasameta akan dadduma tana azkar zama tayi seda ta ida,kallo 'daya aunty fadeela tamata ta'dauke kai,Asanyaye Jahida tagaisheta ganin Kallon data matane yasa jikinta yayi sanyi, juyawa aunty fadeela tayi tamayar da Kallon kan Jahida"Ranta a'bace batare data amsa gaisuwantaba tace wato Jahida bakida hankali ko?danace inkin kawai mujahid waya kidawo shine kikaje kika zauna kega me miji da'di?kinshafe sama da awa kina wajen sa saboda bakisan ciwon kankiba,sahine kika sake masa jiki yayi duk yanda yaga dama dake kin kyautawa kanki,tunda akace an'daura aurenku kinji yabu'de baki yace yana sonki??ta tambayeta tana daure fuska tamkar bata ta'ba dariyaba"Shiru Jahida tayi kunya yasa takasa Daga kanta takalli Aunty fadeela wato tasan duk abinda sukayi.tsawa aunty fadeela tabuga mata tace badake nake magana ba kikayi banza dani,hawaye Jahida ta share tare dacewa a'a be ta'ba cewa ba,harara aunty fadeela ta'balla ma tace saboda ke shasha sha ce shine kike sakarmasa jiki yayi duk yanda yaso dake ko?wlh wannan yazama nafarko kuma nakarshe da mujahid ze zo gidan nan wani Abu yasake shiga tsakanin ki dashi ba'akaiki gidansa ba,zakiga dayan kalana"Cikin muryan kuka tace dan Allah momma kiyi hakuri Allah bazan sakeba ohoo kima sake nida kene agidan nan, tashi kibani waje kafin inbugeki ahaka kamar mai wayo anna azahiri babu...sum sum tami'ke tafita tana mejin haushin MD aranta tare sukayi lefin anma yanzu yagudu yabarta da fa'da ita ka'dai.
Koda salim yaje yasamu Laila yatambayeta abinda ke damunta bataboye masa komai ba ta'fada masa kasancewar yanda yake nuna damuwar sa akanta,yatausaya mata Sosai,shiyasa yake bata kulawa na musamman,koda yafita seya kirata awaya yaji damuwar ta tun tana damuwa da rashin MD hartacire aranta saboda kulawar da salim kebata na musamman kasancewar shima yanutsu yanzu.
Aysha da salman sun samu saukin masifar Inna rabi bazaka ta'ba cewa tanagidanba kullum tana daki arufe domin bayanda Abbu beyi da baba Yusuf kan yayi hakuri yamaida Inna rabi ba anma Sam ya'ki, yace yagama zama da ita.da 'kyar Abbu yarokesa kan yabarta tayi idda agidan inyaso daga baya tabar gidan"badan yasoba ya amince sedan baze iya musu da yayansaba.Inna Rabi tayi baki tarame kullum Cikin kuka da nadama take domin ko 'ya'yanta baba Yusuf yahana su shiga sashen ta yace muddin yaga kafarta awaje to aranan zatabar gidan tayi kuka hartagode Allah jitake dazata iya maida hannun agogo baya to data gyara kuskuren data aikata abaya sede is too late batada wannan daman.
****
Wani irin gyara Hjy akila take yiwa Jahida na musamman kozama yayi awaje ta tashi kamshin ta nawaje ko toilet tashiga tayi wanka kamshin ta na ciki,kowani irin Abu tata'na kamshi na musamman yake. bangaren magungunan mata kuwa ba'a magana dan ita dakanta tasan tana shan gyara dan sauyin datakeji ajikin ta,fatarta tayi laushi da santsi kamar na jarirai fuskarta yayi dodar dashi kasancewar ba inda take fita."
Tun ranan da Aunty fadeela tayi mata fa'da akan MD tajanye jikinta daga garesa koda yazo gidan bata bari yaganta, hakaze karaci zaman sa yatafi tunbedamuwa haryafara damuwa anma haka yadaure batare daya tambayeta ba.Itama anata bangaren ba'karamin missing dinsa takeba sede dole tadaure batare datanemesa ba duk dakuwa inyazo gidan tadinga le'kasa kenan haryatafi,duk abinda take Aunty fadeela nalura da ita sede tayi banza da ita kamar batasan metakeba.
****
Uncle Kabeer ba'karamin azaba akegana masaba a prison,inkagansa seka tausayamasa saboda yanda yakoma duk wannan kibar babu yanzu yasake baki da muni, burinsa yanzu bewuce yasamu Jahida da aunty fadeela ba yarokesu suya femasa abisa zalinci daya musu musamman ma Jahida."Kadar dayake tsafi da ita kuma tuni boka yasa aljanu suka'dauke masa shi daga gidan Uncle Kabeer,tunda mekula dashi bayanan acikin tsarin aikinsu kuma ko wacce rana bokan kesawa aje aduba kadan,gashi kuma yanzu bayanan shi kuwa yana bu'katan Wanda ze kula dashi a kullum shiyasa suna 'daukewa suka karya duk wani sihirinsa da lakabi dasuka bashi"
Baushe da idi kuwa iyalansu nazuwa dubasu sannan wahalar da ake basu bekaina uncle Kabeer ba anma kullum cikin nadama suke da istigfari.
Agurguje bayan kwana goma
_VOTE COMMENT AND SHARE_✅
ESHAA CE~🤙🏻
[10/13, 14:30] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
```ALHAMDULILLAH
ALHAMDULILLAH
Dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah mai kowa mai komai Wanda yanuna min wannan rana mai cike da 'dumbin farin ciki "ya Allah nagode da kanunamin wannan rana mai cike da 'dumbin tarihi arayuwata AYU NA KAMMALA SAU'KAN AL'KUR'ANI mai girma alhamdulillah ya Allah nagode maka da kamin wannan baiwar badan nafi sauran bayin ka matsayi ko mi'kami ba ka bani wannan matsayin hakika duk wani masoyina dole yatayani farin ciki da kasancewar wannan rana agareni````
_Ga kyautan wannan pages din" kyauta ne agareku masoyana kusha karatu lafiya,domin yau ranace me cike da dumbin farin ciki arayuwata shiyasa na Baku kyauta domin kutayani farin ciki_
*PAGE 93&94*🖊️
___________________________________📖Jingina bayansa yayi ajikin kofar yana kare mata kallo cike da tsantsar so da kauna ganin yanda ta cure acikin hijab 'din kamar mejin sanyi da'alama bacci ne ya'dauketa batare data shiryaba"ya'dauki lokaci metsayi awajen batare daya motsaba yana kallon ta cike da farin ciki Mara misaltuwa,Ahankali yafara shiga cikin dakin harya karasa kusa da inda take,zama yayi abakin gadon yana kallonta sannan yasanya hannunsa ya'dago ta yana kallon kyakykyawar fuskarta da hawaye suka bushe, da'alama sedataci kuka kafin bacci yadauketa.Arazane tabu'de idanunta tanabinsa da kallo kasancewar baccin ta beyi nisaba,Batare da 'bata lokaci ba ya rungumeta ajikinsa cike da so da 'kaunar ta aransa yana yiwa Allah tasbihi daya nuna masa wannan rana mecike da farin ciki da tarin albarka arayuwarsa.hannu yasanya yajanye lufayar kanta yana bin fuskarta da kallo dan ba'karamin kyautamasaba,cikin maganan sa daya zamemasa jiki yace jeki yi alwala kizo muyi nafila mugodewa Allah da yanuna mana wannan rana mecike da tarin Albarka,Ahankali tami'ke tashiga toilet din kamar me tausayin kasa,hartashige toilet din idanunsa Na kanta yanajin wani yanayi mewuyar fassara wa atattare da ita"mi'kewa yayi yacire malum malum din dake jikinsa,Ahankali tabu'de kofar tafito, wuceta yayi yaje yadauro alwala,bejima yafito yana fitowa yashimfida musu pray mat,sannan yana'da mata lifayar kanta,sallah yajasu raka'a biyu bayan sun idarne yajuyo yari'ke goshinta yafara karon to addu'ar da annabi Mo'hd (S.A.W)yakoyarwa ga duk Wanda yayi sabon aure yada'de yana kwararo musu addu'oin zaman lafiya tare dasamun zuri'a 'dayyiba"juyo da Kallon sa yayi gareta ya yafara mata tambayoyin akan addini kama daga farin sallah,farilan wanka sunnoninsu da duk abinda yakama dan gane da addini seda yatambayeta,cikin ikon Allah babu abinda bata amsa domin duk abinda ya tambayeta tabashi amsa hadda 'karin bayani akqi.Beyi mamakin amsa masa tambayoyin sa da tayiba kasancewar yasan ita 'din renon Ummu nansa ce.Anata bangaren kuwa amamakitake daman haka yakeda ilimin addini.Mi'kewa yayi yanufi kitchen plate da cup ya'dauko musu sannan yadawo,ledan daya shigo dashi ya'dauko yabu'de, wasu da 'kwalen kaji ni Wanda aka musu gashin ruwa ruwa irin na amare, juyewa yayi a plate sannan yazuba musu freshmilk a cup kusa da ita yamatso yace come and eat my Angel I know u didn't eat anything since morning,gya'da masa kai tayi tamatso kusa dashi dan ba'karamin yunwa takeji ba rabonta da abinci tunsafe kamar yasani,ga yawunta se tsinkewa yake dan kazar yatafi da imaninta"matsowa tayi gaban plate din zata zauna,kafin tazauna yasanya hannun sa guda biyu yajanyota zuwa jikinsa,zama yagyara mata akan cinyarsa,Hannu tasanya tafara cin kazarta batare da kunyarsaba seda taji takoshi sannan tajuya tadauki cup din freshmilk din tashanye tass abinta"hamdala tayi ga Ubangiji sannan tajuyar dakanta zuwa garesa 4eyes sukayi yatsareta da firgitattun idanunsa masu narkarwa da 'diya mace zuciya.se yanzu wani matsanancin kunyar sa yakamata,baki tatura cike da shagwa'ba tace stop looking at me "Murmushi yayi Wanda yabayyanar da dimple dinsa,batare daya ce da ita komaiba yafara cin Kazar ka'dan yaci Mi'kewa yayi yakwashe Wanda suka rage da kayan yakai kitchen.
Lokacin daya dawo takishingida ajikin bed din da'alama bacci takeji Kallonta yayi cike da kulawa yace go and take shower sekiyi baccin, Mi'kewa tayi dan itama tana bu'katan watsa ruwa,tana shiga tayi wankanta tadauro towel sannan tayi brush,tadauro alwalan,tana fitowa taga bayanan se wani kaya da ya'ajiye acikin ledarsu dawata karamar peper akai,dasauri ta'dauki later tabu'de" where this cloth for me my Angel and when u have done meet me in 3th room.tana gama karantawa ta ajiye latter tana tura baki"gaban mirror taje tazauna lotion kawai tashafa se humran da aunty fadeela tabata ace aduk lokacin dasuke tare da MD tashafa,shafe humran tayi a ko ina na jikinta sannan tadauki perfume nata masu dadin kamshi tafashe ilahirin jikinta dashi,mouthfresh tadauka tafeshe bakinta dashi,sannan takoma bakin bed din tazauna tana tabu'de kayan,Ware dara daran idanunta tayi sakamakon kallon kayan dake ciki wasu ha'da'dd'un sleeping dress ne farare sol dasu wanda tsawon wandon da ka'dan yawuce pant rigan kuwa yasauka har cinyarta anma daga Samar rigan awaje yake ana iya hango dukiyar fulaninta ta sama sannan rigan shida babu duk 'daya tada'de tana kallon kayan aranta tana tunanin taya zata iya saka wa'annan kayan dasu da babu duk 'daya taje gabansa?'wayar tace tayi 'kara alamar shigowan sako tana dubawa taga MAN OF MY DREAM sunan datayi savin dashi kenan,dasauri tabu'de sa'kon"am waiting u my Angel don't forget today is the most happiness day in our life.Ajiyar zuciya tasauke sannan ta'dauki kayan tasaka.
Tsayawa tayi agaban mirror tana kallon kanta,maraban kayan da babu ka'dan anma ba'karamin amsar Jikin ta yayiba kamar kasaceta ka gudu farin ribbont tasa tatufke gashinta sannan tadauki whiteplat shoes tasaka,.Ahankali tamurda handle din kofar tafita kamar me tsoron wani zekamata,Tana sanya kafarta tajisa akan wasu flowers masu da'din kamshi ga da'din takawa har ta karasa kofan 3th room din datake zaton yanaciki.
Da sallama dauke a bakinta tashiga dakin,cikin dakin duhu ba'alaman haske,jitayi yayi sama da ita yana juyi da ita,bedireta ko inaba se kan wani kayataccen kujera da aka kawatashi da wasu flowers masu matu'kar kyau,wani abu ya danna kamar remote nan take haske ya mamaye gaba 'daya ilahirin 'dakin da'alama shine abinda ke control din wutan.Ahankali take bin ko ina na dakin da kallo,komai na cikin dakin White kama daga labulayen bedsheets,kujeran datake zaune akai,maida idanunta kan MD tayi dake tsaye agabanta cikin kalar shigan ta banbacin nasa da nata,'daya nasa na mazane,dauke idanunta tayi akansa tamayar kan wasu manyan frames guda hu'du guda ukun hotunan tane wanda batasan lokacin da aka dauke suba anma ba'karamin kyau tayiba aciki,'dayan kuma ita dashine tana kwance a faffa'dan kirjinsa akiyimusu shi da'alama shima batasan sanda akayiba ,a'kasan kowanne anruba ta *ONE LOVE MY* *ANGEL* da manya harufa.
Tsayawa yayi yana kallon kyakykyawar fuskarta yanda take bin ko ina da kallo da'alama abin ya'kayatar da ita"Unexpect yaji tarungume sa cike da so da kauna tace ya MD,am so happy duk dan'ni kayi wannan ta'fada cike da matsanancin farin ciki?? Sake rungumeta yayi ajikinsa yana sha'kan dadda'dan 'kamshin tularen datakeyi,wanda yake barazanan gusar masa da nutsuwa cike da so yace zan iya yin komai my Angel domin insaki farin ciki.
Sake rungumesa tayi tana goga masa saman dukiyar fulaninta dake waje a faffa'dan kirjinsa,yarrrrr yaji tsikan jikinsa yatashi,yana cikin wannan tunanin yaji saukan warm lips dinta akan nasa tafara tsotsa cike da salon soyayyar sa,besan time da yacafke bakinta yashiga bata wasu zafafan kisses ba"nantake suka haukacewa juna suka shiga tsotsan bakin junsu kamar sun samu sweet,ganin tsayuwa na Neman gagaransune yasa MD yanufi gadon da ita shimfi'dar da ita yayi agodan yabita yadanne, hannun yasanya ya warware igiyan dake gaban rigan nantake mayan boobs dinta suka bayya awaje"Cikin rawan jiki yasanya hannusa ya'dauko remote yakashe hasken wutan yabar deam night din bakinsa yadaura akan breast dinta yafara tsotsa yana murza 'daya wani irin gurnani Jahida keyi tare da ban karewa,hannun ta ya'dauka yadora akan nipples dinsa yana murzawa,kamawa tayi tafara murza masa tana Shafa kwantaccen gargasan dake 'kirjinsa.Wani irin da'di mujahid keji kamar zesume tsaban da'di cikin rawan murya yace shamin nima yafa'da yana kokarin tura bakinta kan nipple dinsa,cike da ficewar hayyacin takama nipple dinsa tana tsotsa tana shafesa,ahaukace MD yarabata da duk kayan jikinta sannan shima yacire nasa Hannu yasa akasanta yafara fingering dinta yana caccaka hannun sa wajen ruwan ni'ima na 'bu'bulowa yake,janye hannun sa yayi awajen yadage kafafunta sama yafara zuko 'kasanta wani irin ihun da'di Jahida tasanya tana sake tura kansa wajen.
Seda yaga tagama fita hayyacinta kafin yami'ke yadawo kanta,addu'ar saduwa da iyali yakaronta yana kokarin neman hanyarsa,turesa Jahida tafariyi jin yana Neman kasheta cikin muryan kuka tace dan Allah ya MD kabari zafi,ina MD bemasan metake cewaba jinsa awata sabuwar duniya Wanda bakowa ke tsintar kansa a cikiba se ma'aurata duka karfinsa yadage yacusa sandan girmansa jin ya'ki shiga wani irin ihu Jahida tasanya jin wani azabebben zafi daya tsarata"sama da awa 'daya darabi MD yayi akan Jahida batare daya sarara Mata ba seda yasamu nutsuwa sannan yazame gefen ta yakwanta cike da farin ciki Wanda tunda yake be ta'ba tsintar kansa a cikiba.Hannu yasanya daniyyan janyota jikinsa yaji jikinta yasake Ahankali yami'ke sakamakon jikinsa da bakarfi zazza'bi yakeji dan harjikinsa rawa yake,hannun ta ya'daga yaji yakoma yafadi arazane ya rungumota jikinsa jin babu alamar numfashi atattare da ita,Hannu sa yasanya kan beside drawer ya'dauki remote din yakunna kwan wutan,zare ido yayi ganin yanda farin bedsheets din yayi kaca kaca dajini,Ahankali yami'ke yanajin jiri na kwasarsa Har ya isa toilet din,ruwan zafi ya kunna yacika bahon wanka sannan yakoma dakin duk Jikin ta yasake ya'dauko ta tsomata yayi acikin ruwan zafin, dogon numfashi taja kafin tafashe da kuka tace dan Allah momma kizo kidaukeni anan wlh ya MD ba 'kaunata yakeba soyake yakashe ni yarabamu ta'karashe tana yarfe Hannu dan ba'karamin azaba kasanta ke mataba"Hannun ta yari'ke cike da tausayin ta danshi kansa yasan be kyauta ba,cikin taushin murya yace am so sorry my Angel, fincike hannun ta tayi daga nasa tana maka masa harara da kumburarrun idanunta,cikin dashash-shiyar muryanta daya dishe da kuka tace don't u ever touch me again,I u know don't love at all if u really love me like when u say u Will never hurt me like this but now look what have u don't to me ta'karashe tana me fashewa da sabon kuka, am so sorry my Angel its not what u think"get out ta'fada da muryanta befita bece da ita komai ba yami'ke towel din jikinsa ya since zeyi wanka,dasauri taruntse idanunta dan bazata iya juran kallon wannan rashin kunyar ta saba.
Murmushi yayi yacigaba da wankansa seda yagama yafice zanin gadon yacire cike da tausayin ta lalle yasan ba'karamin 'barna yayiba,sabon bedsheets ya'dauko ya shimfida sannan ya dauki wasu sleeping dress masu kyau yasanya"toilet din yakoma lokacin tana kokarin fita yashiga ko Kallon sa ba tayiba tawuce Ahankali tana 'dingisa kafafunta kamar 'dan shayi 'daukarta yayi bedita ko inaba se saman makeken gadon yana kwantar da ita yakashe wutan dakin warware towel din Jikin ta sannan yajanyota tare da rungumeta, kuka tafashe dashi tace dan Allah ya MD kaji tausayina karkamin komai Allah inka kara mutuwa zan...kasa 'karasa maganan tayi sakamakon ha'de bakinsu dayayi waje 'daya,kissing dinta yashiga yi dazafi zafi kamar wani mayunwacin zaki,hannun sa yasa yafara murza breast dinta, datakeji kamar zecire matasu,cike da matsanancin begenta sake hayewa kanta yafara bugunta cike da ficewar hayyacint,gardinta da ni'imarta yahanasa sarara mata,yashafe sama da awa biyu yana Abu 'daya akanta,bashi yasarara mataba seda yasamu cikekken nutsuwa fiye da farko" suman Jahida biyu se tasuma tafarfa'do da kanta tuntana kuka tana bashi hakuri harta hakura ta zubawa sarautar Allah id,sake sumewa tayi akaro na uku batare daya saniba yana can duniyar maji da'di.
zamewa yayi yakwanta agefenta yayinda duk rabin jikinsa yake kanta dahaka bacci me da'din gaske yayiwa gaba dashi.
Se misalin karfe bakwai nasafe ya fara bu'de lumsassun idanunsu harya saukesu akan Jahida da hawayen azaba ke malala daga idanunta zuwa wannan lokacin tadade da farfa'dowa sede ko yatsanta takasa motsawa sakamakon ciwo da duk jikinta keyi.Mi'kewa ya"Mi'kewa yayi yaja towel din yarufe mata jikinta cike da so da kaunar ta yace my Angel hakika kinshayar dani zumarki,kinsani farin Cikin da tundanake arayuwata bawanda yataba bani kwatan kwacinsa kece farin cikin raina abin alfahari na muradin raina,tun ranan dana fara ganin ki arayuwata nakamu da matsanancin soyayyar ki,sede duk awannan lokacin bansan cewa sanki nakeba harse ranan da Inna takoreki acikin gida awannan ranan nayi takaici naji ba'kinciki acikin raina dalilin dayasa nadauke ki mukabar gidan kenan dan nazan iya jurar ganin ana musguna miki a ido naba,lokacin danaji an'daura aurena dake acikin kotu ba'karamin farin ciki nayiba awannan daren banyi bacci tsaban farin ciki, murna biyu ne yaha'du min ganaganin Ummu na ga auren mu.Ya numfasa cike da kaunar ta yace my Angel karki 'dauka abinda nayi miki rashin sone tsantsar soyayyar ki ce tasani haka Beauty kece mace nafarko dana fara so acikin rayuwata tun bansan menene so ba,ina fatan zakisoni koda Rabin soyyar danake mikini ya'karashe yanabata peck akan lumsassun idanunta.
Kalaman sa ba'karamin tasiri sukayi azuciyarta ba Ashe daman haka yakesonta acikin zuciyar sa hakika ta godewa Allah dayayu namata wannan tana me 'dumbin tarihi acikin rayuwarta cike da matsanancin farin ciki tace I love more my atom,nima inasonka tun bansan menene so ba u are my first love ya MD my heart beat my everything ta'fada cikin ranta.Anma azahiri tace ka'dagani ta'fada cikin dashash-shiyar muryan ta,seda yakara kunnensa abakinta sannan yaji metace se'asannan ya'daga ta.
Mi'kewa yayi yashiga toilet ruwan zafi yaha'da mata kaman sannan yadawo ya'dauketa bedireta ko inaba se Cikin ruwan zafin 'kan'kamesa tayi tafashe da kukan azaba tunda take arayuwata bata ta'ba shan wahala irin wannan ba,rarrashinta yashiga yi anma tayi banza dashi ganin baza tayi shiru bane yasashi hade bakinsu waje 'daya,shiru kakeji tahadiye kukan se ajiyan zuciyata ke saukewa dan inde tacigaba seya rabatada bakinta " sedaya canza mata ruwa kala uku sannan yabarta tayi natsarki dakanta,na'dota yayi a towel,yaye bedsheets din yayi yasake shinfida wani dan wancan dun ma ya'baci da jini,kwantar da ita yayi akan bed din sannan yakoma dan tsarkake jikinsa"Ahankali tami'ke tana daddafa bango tadauko jallabiyarsa tasanya tare dasanya hijab din datagani tazauna ta tayi sallah azaune.yana fitowa yaganta akan praymat tana azkar shikansa yasan be kyautaba anma zakinta da gardinta yasa yakasa control din kansa _(🤣🤣🤣TEEMAH da SA'AR BUKAR kunjifa MD yace wai zakinta da gardinta shiyasa yakasa control din kansa toh nimade banga lefin sa ba gwanda ya more sadakinsa🤣🤣🤣)_
cike da tausayin ta yasanya hannun yadauki jallabiyarsa acikin sif yatada sallah bayan ya idarne yajuyo da Kallon sa gareta,gani yayi ta sunkuyar dakanta hawaye nazuba daga idanunta"tashi yayi yajanyo ta kan ciyarsa jiyayi jikinta zafi ga alamar zazza'bi, kwantar da ita yayi akan bed sannan yawuce kitchen be da'de ba se gashi da cup din tea ajiye cup din tea yayi ya'daura akan cinyarsa sannan yashiga bata tea, kin kar'ba tayi tana juyar dakai gefe dan ba'karamin haushin sa takeji ba badan Allah yayi tana danisan kwana ba daya kasheta"rarrashinta yataiyi DA kalamai masu da'di da kyar tayarda tasha Rabin cup,pain relief yabata bamusu ta kar'ba dan ita kanta tasan tana bu'kata tanasha takwanta nanda nan bacci yaigaba da ita.Kallon ta yake cike da matsanancin soyayyar ta kwanciya yayi agefen ta da haka bacci me da'din gaske yai awun gaba dashi.
******
Bayan sati 'daya Jahida tadawo normal kasancewar koyaushe se tashiga ruwan zafi ga magungunan da aunty fadeela ke aikomata dashi"tsakanin ta da MD kuwa ba'karamin soyayya sukeaa sede haryanzu ta'ki yarda dashi tsakanin ta dashi kiss ko romance din ta bata yadda yayi,yayi lallami yayi rarrashi haryagaji yazuba mata idanu ga ciwon mara daya addabeshi harramewa yayi ko Cikin bacci ya ta'bata seta farka tasa mai kuka tace inbedena zatabarmasa dakin yanaji yana gani zata koma bacci amshi sam be iya runtsawa sede yaita gadinta,da farko ya'dauki hutun 2weeks awajen aiki anma yanzu dole yakoma dan bega amfanin zaman gidanba sede tayita shigan daze tayarmasa da hankali yanemata kuma ta'ki yarda.
Knocking kofan da'akeyine yasata fitowa da sauri daga kitchen din taje tabu'de, kofar salma Aysha laila salim da salman tagani atsaye,cike da murna tamatsa musu tana ita musu barka dazuwa,zama sukayi da murmushi afuskarsu ,zama tayi sukagaisa cike da mutunta juna,cike da farin ciki tace gaskiya nayi fushi daku shine se yau zakuzo Murmushi salman yayi yana yaba hankali da nutsuwarta, Murmushi Aysha tayi tace mijinki ne yahanamu zuwa yace bazamuzo muhanaku cin amarciba"rufe fuska tayi tana dariya yace ainasan baze hanakuba aunty"tanagama fa'din haka tami'ke tashiga kitchen fruits snacks da drinks tacika musu gaban su dashi,Kallon ta salim yayi yace aunty Jahida wai ina yayan namune koya rowarsa akemana,Murmushi tayi tace laa yana bacci anma bari indubashi koya tashi.Mi'kewa tayi tashiga bedroom din.
Kwance tasameshi rigingine dara daran idanunsa masu haske sunyi jaa sannan sun kankance tsaban mataba dake cinsa,zama tayi akusa dashi tadafa kansa cike da damuwa tace ya MD what's wrong with you naga kamar bakada lafiya"banza yayi da ita yature hannun ta dake kansa,leave me alone I need to rest yafa'da yana lumshe idanunsa,da mamaki take kallon sa jin yanda yamata magana,toh katashi kaci abinci kaga ko breakfast bakiyi ba gashi yanzu kusan 12:00pm"wani banza kallo yawatsa mata jiyanda take magana kamar tadamu dashi,bazaki tashi anan ba seba 'bata miki rai kinsani gaba. kinadamuna da surutan banza kamar u care about me yafa'da ahasale,jitayi hawaye suncika idanunta"dasauri tamayar da hawayen ta tace kazo su Aunty Aysha sunzo tana gama fa'din haka tafice daga dakin kasa komawa parlour tayi kawai tashige kitchen tafashe da kuka meta masa dayake kyararta"gass takunna ta'daura white rice kasancewar bata da'de dagama miyan stew ba cabbage dasu grean beans tayayyanka ta ha'da coslow.
MD nafita ya sake fuskarsa yazauna suka ta hira Har mamakin sakin fuskarsa suke"Cike da zolaya Aysha tace dashi ya MD yanaga karame haka kamar ba angoba kuma nasan 'kanwata nakula dakai,fa'dan hakan yayi dede da shigowan Jahida parlour "kamar baze yi magana sekuma yace aigaki ga kanwartaki seki gwada tambayar ta,shiru Jahida tayi batace komai ba tawuce dining din tayi serving dinsu,Murmushi Aysha tayi tace nasan de 'kanwata batada matsala,salma tace hakane kam aunty Aysha nima shedace,harara MD yamaka mata yace inkikasake yin magana anan sena 'bal'ballaki shiru tayi batace komai ba.koda suka ci abinci kowa se santi yake dan ba'karamin da'di abincin ya musuba.Bayan sungama cin abinci ne suka tafi masallaci dan gabatar da sallan azahar,salma da laila kuwa cewa sukayi suna off,hakan yaiwa Aysha da'di suna shiga daki Aysha ta maida Kallon ta kan Jahida dake kokarin shiga toilet,tace zomuyi magana 'kanwata,zama Jahida tayi agefen Aysha.
Numfasawa Aysha tayi tace anya Jahida kina kula da mijinki yanda yakamata kuwa? Domin akwai alamun damuwa atattare dashi duk da kasancewar sa ba me yawan fara'aba anma kallo daya zakamai kafuskanci yana cikin damuwa shiru Jahida tayi tasun kuyar dakai,hannun ta Aysha tari'ke tace kidaukeni matsayin yayarki kar kiboye min matsalan ki,kode bakya basa hakkinsa ne??ta tambayeta dantaga yanayinta.Rau rau Jahida tayi da ido cikin rawan murya tace aunty tsoro nakeji shiyasa ban yarda dashi.Baki Aysha tasaki cike da mamaki tace kadde bakibasa hakkinsaba tunda Ku kayi auren? kai ta girgiza tace nabasa so daya anma aunty nasuma yafi sau uku shiyasa nake tsoro.zama Aysha tagyara tace haba Jahida sekace ba wayayyaba taya zaki hana mijinki hakkinsa kinaso yashiga wani haline ko wacce mace fa dahaka tasaba,kema idan kikadaure zaki saba ahaka ahankali zakiji dadi fiye da yanda kike zato,nasiyya sosai Aysha tamata tare da nuna mata da barun zama da miji dakuma yanda zata saye zuciyar sa hand bag dinta tabu'e tafito magungunan datazo mata dasu masu kyau da inganci sannan tanuna mata amfanin ko wanne da yanda zatayi amfani dasu,takuma ce taboye kartabari ya MD yagani"godiya Sosai Jahida tayi wa Aysha tace takula da kanta kuma insha Allah zata nakawo mata maguna masu inganci.
Basu sukabar gidanba se kusan magriba koda sukazo tafiya seda Aysha tasake jaddawa Jahida tayi amfani da abubuwan da ta'fada mata,sannan tayi kokarin basa hakikinsa.
Bayan tayi sallan isha ta'dauko magungunan da Aysha tabata ta sha sannan taje tayi wanka,wasu fitunannan sleeping dress tadauko pinch color tasanya Wanda ya bayyanar da duk suran jikinta awaje tadauki ribont takama yalwataccen sumar kanta tafeshe jikinta da turaruka masu da'din kamshin sannan tadauki humran da aunty fadeela tabata tashafe jikinta,yayinda rigan yabayyanar da suran jikinta dogon hijab tadauka tasanya sannan tafice daga dakin,cike da tsoro tanufi second room dan tun tuni takejin motsinsa aciki.
Ahankali ta mur'da handle din kofar tashiga dakin shiru taji alamar bayanan hartajuya zata fito taji alamar karan ruwa a toilet da'alama wanka yake, dawowa tayi tazauna abakin bed din tana jiransa"bata da'de da zamaba taji alamun fitowarsa daga toilet din dasauri ta'daga kai gani tayi daga shi se towel faffa'dan kirjinsa me cike da yalwataccen gargasa ya bayyana dasauri ta'dauke kanta tanajin tsikan jikinta natashi yarrr.dauke Kai yayi kamar beganta yaje yazauna akan dressing mirror yafara Shafa lotion,jiki asanyaye tami'ke batare datace dashi komai ba ta'dauki lotion din zata Shafa masa.kibari nagode yafa'da yana komawa bakin gado dan kamshin jikinta yafara 'daga masa hankali yasan kuma koya ta'bata sede yatayar wa da kansa hankali anma bazata bashiba,kallon yanda ya daure fuska tayi kamar zata fita sekuma tafasa cire dogon hijab din tayi ta dawo da gudu ta'fada kansa tare da fashewa da kuka me cike da zallan shagwa'ba da kissa tana goga masa dukiyar fulaninta akirjinsa"numfashi MD daukewa yayi sakamakon yanda yaji wani yanayi mewuyar fassara wa, ba 'bata lokaci ta ha'da bakinsa danata tafara kissing dinsa duk da yanda zuciyata ke tsinkewa hakan behanata zagewa wajen faranta masa ba dantayi alkawarin shawarwarin da Aysha tabata."haukacewa juna sukayi suka shiga romance junansu a wannan Daren Jahida tasha azaba fiye Dana farko shikansa yatausaya Mata dan yasan be mata dawasaba.
"Tundaga wannan ranan Jahida da MD suka 'kulle soyayya me tsafta suke gabatarwa tun tana gudun sa harta daure,daga bayama tadena jin zafin se wani da'di Sosai suke farantawa junansu" da ankawo magungunan mata masu kyau da inganci Aysha zata kirata awaya tace a'dauka mata tanaso ,Aunty fadeela ma ba'abar ta abaya lokaci lokaci takesa zayya takawo mata masu kyau da inganci shiyasa idan suka hadu da MD basasararawa junansu".
******
Bayan wata Tara:
Zaune take da zungure ren Cikin ta Wanda akesaran haihuwa ko yau ko gobe"wayane akunnenta cike da shagwa'ba tace momma na alale nikeson ci pls kibawa zayya takawo min"Murmushi aunty fadeela tayi tace ohh princess dina karki damu yanzu za'a kawo miki,Murmushi tayi tace nagode momma sannan sukayi sallama takashe wayar.
Kusan awa biyu sega jahida da babban warmer da alale aciki"ko gaisawa basuyiba tafara cin alalen Hannu baka Hannu 'kwarya ta.Kallon ta zayya tayi cike da tausayin ta tace lovely kirage cin yaji haka zeyi affected din baby mu,dan Murmushi Jahida tayi tace zayya nafi jin dadin sa haka wlh banjin sha'awan komai inba shiba,haka suka cigaba da hira cike da so da kaunar junansu"Se dare Mubin yazo tafiya da zayya inda bikunsu yarage saura 6month,sallama sukayi sannan suka tafi cike da begen junansu.
Tun sanda cikin Jahida yacika wata tara MD ya'daga mata 'kafa kasancewar yanda tayi nauyi dayawa yasa ya'daga mata 'kafa kar wahala yamasa yawa MD" anma yau hakurin sa ya'kare,jiyake kamar ze mutu tsaban ciwon ciki sede baze iya tunkarar taba dan yana mayukar tausaya mata.Duk wani motsinsa Jahida naji cike da tausayin sa tajuya tasan yayi hakuri kasancewarsa mutum me bu'kata haryakai tsawon sati kuku batare daya nemeta,cike da dauriya tasanya hannun ta tafara shafa faffa'dan kirjinsa zuwa kasan maransa"hannun ta yari'ke yace pls kibari bazaki iyaba banson inwahalar dake da Baby na,Murmushin karfin hali tayi tace zan iya bazan iya jurargani ka hakaba,kafin yace wani abu ta hade bakinsu waje daya tafara kissing dinsa,ahaukace yafara kissing dinta yana yawo da hannun sa asassan jikinta Mi'kewa yayi yafara hakarta yamanta daya nayin datake cike burinsa yasamu biyan bu'katan sa" turesa takeyi tana kuka tana basa hakuri sakamakon dunkulewar da mararta yayi waje 'daya jitake kamar zata fashe sakamakon wani azabebben ciwo da maranta kemata,Bashi yq sarara mataba seda yasamu cikakkiyar gamsuwar dayake bu'kata,jini ne ya 'balle mata dan ba'karamin hakarta yayiba,arazane yake kallon ta ganin danyen aikin dayayi jallabiyarsa yasanya da shortnicer sannan yadaura mata zani yasan yamata hijab suka nufi la'am hospital dake Cikin G.R.A,addu'a yake aransa Allah yasa kar son zuciyar sa yasa yarasa matarsa da Baby sa" yana isa suka karbeta akafara bata temakon gaggawa sama da awa biyu Jahida bata haihuba dan ba'karamin wahala tashaba tagalabaita sosai.wata Dr ce tafito tana share gumi kallon MD tayi tace yasameta a office"dasauri yabi bayanta zama Dr tayi tana kallon MD tace agaskiya Sir bazan boye makaba matarka bazata iya haihuwa da kanta ba se anmata CS saboda ta wahala sosai,dole in anason ceto rayuwarta Dana baby amata CS,arazane ya'dago kansa yana Kallon ta CS yamaimaita cike da matsanancin tashin hankali....
[10/13, 14:30] ESHA: *MR ARROGANT*
_(The story about young police man)_
*STORY AND WRITTEN*
_BY_
*REAL ESHAA*
*WATTPAD*
_Realeshaa~_
*FREEDOM WRITER'S ASSOCIATION.* 📕🖊️
( Ƴanci don cigaban al'umma, ƴan ci ya ɗara bauta, freedom writters._ )
*( F.W.A)🖌*
https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa zunubansa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani._*
*PAGE NINETY FIVE*🖊️
```The```
🔚🔚🔚
_________________________________📖'Kwarai kuwa CS shine kawai ze ceto rayuwarta da ikon Allah" cewar Dr tana kallon yanda yake maimaitawa da'alama ma besan azahiri yake maganan ba" yanzu ba lokacin tunanin bane yalla'bai,dole kasa hannu ayimata CS inko bahaka sede ka za'bi 'daya acikin su matarka ko baby ka ta'fada tana tura masa takardan gabansa dasauri ya'dauka yayi singing.
dauka Dr tayi tafice domin zuwa sushirya ashiga da Jahida dakin operation, Har anshiga da ita dakin CS din cikin ikon Allah wani irin karfi yazowa mata 'dagewa tayi tayi nishi da 'karfin gaske sega jariri yafa'do cike da farin ciki noise din sukayi kanta,dan bata temakon gaggawa,suna zuwa wani jaririn nasake fa'dawo,jaririn nafadawo tasauke wani zazzafar ajiyar zuciya,'kwashe jariran sukayi suka fita dasu sannan suka fara bata te makokon gaggawa, gyara jaririn akayi cikin wani fararen kayan babys masu kyan gaske"MD na reception se safa da marwa yake banda zufa ba'abinda jikinsa kefitarwa duk da kasancewar bazafi akeba hasila ma wajen sanyi ne dashi yakasa kiran aunty fadeela ko Abbu yasanar musu domin yanaga in sukazo zasugane shi yajanyo mata na'kuda ha'ki'ka in wani Abu yasameta ko babyn sa baze ta'ba yafewa kansa ba.
Yalla'bai yaji ankira sunansa dasauri yajuya yana kallon noise din dake tsaye da Murmushi afuskarta tace yalla'bai madam tasauka lafiya batare da anyi mata CS ba,Cike da matsanancin farin ciki yace alhamdulillah alhamdulillah Allah nagode maka,cike da murna yace kijira tukuicin ki yanzu muje kikaini ingansu Murmushi noise din tayi sannan tashige gaba,Suna zuwa dakin ta bu'de masa kofar tare da nuna masa baby's din dake kwance akan gadon jarirai ga Mmn su agefe dawani mungun sauri ya'karasa cikin room din bebi takan babys dinba direct kan Jahida yanufa yana zuwa ya rungumeta,cike da tsantsar farin ciki "kasassauta mata rikon sir jikinta ba karfi Cewar noise din ganin yanda ya kwakwameta,saketa yayi yajuya da Kallon sa kan noise din yace I hope tana lafiya dan naga bata motsaba"Murmushi noise din tayi dan yana matu'kar burgeta baruwansa ko agaban waye yana nunawa matarsa so,tace bakomai anyimata allu'ar hutune,anma ga kyautan da Allah yabaku ta'fada tana pointing din gadon jariran da yatsanta" se yanzu hankali sa yakai kan jariran yana karasawa wajen yagansu wasu kyawawan jarirai masu kama 'daya subiyu anyimusu shiga iri 'daya dasauri yakalli noise din yace duka na wane??yafa'da cikin rawan murya da tarin farin ciki Mara misaltuwa, kai noise din ta gya'da masa alamar"eh"besan sanda ya tsugunna yayi sujudur shukur ba yamarasa wanda zefara 'dauka aCikin su,hannun yasanya yarungume su duka yana hawaye tare da gobewa Allah daya masa wannan kyautan.Wayar noise din yakarba domin yakira su aunty fadeela yasanar musu kasancewar yabar nasa agida,Number Aunty fadeela yasa tana dagawa yace Ummu na my Angel tahaifa twins yafa'da cike da tsantsar farin ciki,cike da murna aunty fadeela tayi hamdala ga Ubangiji sannan tace gasunan zuwa takashe wayar tama rasa inda zata sakanta saboda murna"wayar Abbu yakira yasanar musu.
Kafin wani lokaci har sun iso kowa se daukan jaririn yake cike da farin ciki suna yiwa Allah godiya."ganin duk sunzo yasa MD yakoma gida domin tsarkake jikinsa,yana isa gida yatsarkake jikinsa.sannan yadawo hospital din lokacin dayadawo Jahida yafarfa'do,duk 'yan uwa nakanta se murna suke sunayaba kyawun jariran cike da zumu'di salma tace gaskiya baby nan kama da y MD suke hararan ta Aysha tayi tace lalle baki San kamanba ai komai nasu irin na Jahida ne,ko Ummu na??ta'karashe maganan tasigar tambayar aunty fadeela "Murmushi aunty fadeela tayi tace ai yanzu baza'agane ainihin kamanin suba se anyi arba'in domin suna caccanza kamanni se Bayan arba'in kamanninsu ketsaya wa.Jahida kam ba baka se kunne.
MD nashigowa batare da kunyar su Abbu dake wajenba yarungume Jahida cike da matsanancin tausayin ta yace am so sorry my Angel kiya femin bansan zancutar dake hakaba dana San zanjayo miki matsala I swear bazan yiba nasan nayi kuskure ki yimin duk hukunci da kike ganin yadace dani" hannun tasanya tashafo kwantaccen sumar kansa tace bakayimim komai ba mazidul hayat daman ko bakayiba Allah ya kadarta zansha wahala so pls karkadamu kanka Ok. duk wannan maganan dasukayi bawanda yakejin mesuke cewa kasancewar Ahankali sukeyi yanda daga shi se ita zasuji abinsu.Sosai Aunty fadeela taji da'din ganin su haka domin hakan yanuna akwai soyayya me karfi atsakaninsu "amma afili se tace tashi Mara kunya kana ganin yarinya ba lafiya zakazo dameta da surutan banza.Mi'kewa yayi yana tura baki shi adole anshiga hakkinsa. Dariya Aysha da salma suka fashe dashi juyawa yayi yagalla musu harara sannan yayi 'kwafa.
Dr nashigowa tabasu takardan sallama,ganin itada jariran suna cikin koshin lafiya.aunty fadeela da Aysha ne suka ri'ke jariran agidan baya suka zauna Jahida kuma tashiga mazaunin me zaman banza MD yazauna mazaunin driver.Direct hanyar gidan sa ya'dauka kallon sa aunty fadeela tayi tace kai ina zakakaimu naga kabiyo nan?" Gida yabata amsa ata'kaice?Kai banson shashanci fa idan kakaita gidan uban wa zekula min da 'ya koso kake inje can in zauna common juya motar kamai damu gida ta'fada cikin tsawa dan talura da take takensa inbata masa dagaske ba ba yadda zeyi ba.
Jiyake kamar yasa hannu akai yakurma ihu wannan wani irin hukunci ne?shida a tunanin sa ko zaman arba'in 'din nan bazuwa zatayi ba dan baze iya jurewaba shine yanzu za'ace yakaita gidansu.Ha'de fuska MD yayi yace gaskiya Ummu na ninafison takoma 'dakinta zankula da ita yanda yakamata base kinzoba"maganan sa ba'karamin dariya yabata ba wai zekula da ita kaji shirmen banza"azahiri kuwa cewa tayi wallahi mujahid inbaka wuce ka kaimu ba zan 'bata maka rai ta'fada afusace baki yatura sannan yayi reavers yajuya yamaida su cikin GRA. Jahida kam Sosai taji da'din hakan aranta domin tana matakur kewansu.
Yana parking suka fito aunty fadeela tazagayo tari'ke hannunta fita yayi yakarbi jaririn 'daya,suka shiga cikin gidan.'daki guda aunty fadeela tawarewa Jahida da babynta tasa mai aiki tagyara musu."
Yau kwanaki shida da haihuwar Jahida kula sosai aunty fadeela kebata ita da babyn ta"da yammaci Aysha tadauko me yin henna da kitso akazo akayi wa Jahida manyan flower tazana mata ba'karamin kyau tayiba dan henna ya zanu iya zanuwa sosai yayi kyau kamar kasaceta kagudu,gaba'dayansu se santinta sukayi dan ba'karamin kyau tayiba"MD kuwa ba'karamin fushi yayi dasuba dan tunranan daya tafi be sake dawowa ba,kuma bene metaba.
Washe gari suna:inda akayi suna cikin wadata da nuna girma mejego da twins sunsha kyau Har sungaji anrarraba gifs masu yawa wanda suke dauke da hotunan twin's ajiki ba'karamin kyaututtuka Jahida suka samuba ku'di da kaya ba'a magana kaya kamar za'a bu'de shago ku'di kuwa batasan adadinsuba domin uban gayyar akwatuna goma shabiyu yaha'da musu shida na baby's shida na mejego tare da ku'di naira dubu dari uki commissioner naira dubu Dari yabada gudun muwarsa alkali ma dubu Dari yabata tare da kaya akwati biyar uku na Jahida biyu na baby,Mubin ma dubu Dari yabata akram kuma dubu saba'in da akwati uku biyu na twins 'daya na jahida tsayawa lissafo muku abubuwan da'aka yi awajen bata lokaci ne.haka taro yatashi cikin lafiya da mutunta juna.
*****
Akwana atashi ba wuya yau yarage saura kwana 2 Jahida suyi arba'in muhseen da mus'af sunyi 'bul'bul dasu kaman 'yan watanni biyu kamanninsu dana mahaifinsu yana sake fitowa. kuma haryau MD be nemesuba tunbata damuwa hartazo tafara damuwa haka zata buya a'dakin taci kukanta gashi tabaro wayarta agida tasha 'daukar wayar aunty fadeela ko zayya tatura masa sako anma ba repley dan haka yau tayi alkawarin zuwa tasameshi batare da aunty fadeela tasaniba.Abangaren MD ba'karamin missing din su yakeba sede yadaure domin yalura dasa bakinta acikin zamanta agida da tacewa aunty fadeela bataso aidole atattara adawo da ita gida anma saboda itama tanason zaman gida yasa ta'ki dawowa gawani matsanancin feelings dake addabansa, se faman durkawa cikinsa 'kwayoyi yake,to yanzuma koya sha maganin beyi sede yaita mur'ku'kusuwa duk yarame"Aunty fadeela ko ko ajikinta ita hakan dayayi ma da'di taji domin tasamu damar sake shirya ya 'yar ta ciki da waje yanda zata zamo tauraruwa a idanunsa,dan ba'karamin magungunan mata masu kyau da inganci take durka mata ba"ita kanta Jahida na bu'katan mijinta akusa da ita.
"Bayan ta idar da sallan magriba ne tazauna tana tunanin ta ina zata tambayi Aunty fadeela zata fita domin tana matu'kar kewan mijinta,dabara ce ta'fado mata dasauri tami'ke tafashe jikinta da turaruka masu da'din kamshi sannan tanufi dakin aunty fadeela,zuciyar ta na tsinkewa. Da sallama tashiga dakin
Kusa da aunty fadeela dake lazimi tazauna Bayan ta'idar da azkhar din ne tajuyo da Kallon ta kan Jahida da Murmushi afuskarta tace ya'akayine princess?Murmushi Jahida tayi Wanda bewuce saman la'bbanta ba tace daman inaso in zanshiga gidan su hauwa ne anma yanzu zandawo zan karbo sa'ko ne Aunty aysha ta'aiko min dashi,aunty fadeela bata kawo komai aranta ba tace toh kiyi sauri kinga dare yayi. Dasauri tami'ke har tana tuntu'be tafita,da kallo aunty fadeela tabita cike da mamaki aranta tace saurin me take haka??.
Tana fita ta tare taxi ta'fada masa inda ze kaita ba'adau lokaci ba ta isa kofar tangamemen gidan su,Sau'ka tayi tabiya dan taxi Ku dinsa sannan tayi knoking me gadi yabude mata tashiga cikin gidan,cike da girmamawa mai gadin yagaisheta,"tambayarsa tayi ko MD nan? Yace eh tun rana yadawo bejin da'di"Dasauri tanufi cikin gidan tana murda kofar falon taji abude, mur'dawa tayi tashiga parlour wayam bakowa sede ko ina tsaf tsaf,Ahankali tanufi second bedroom din koyana ciki tana mur'dawa taga yabu'de sede becike,rufewa tayi takoma nata tana bu'de wa tahangosa rigin gine yanata burgima,afirgice takarasa shiga cikin dakin cike da matsanancin tashin hankali,ganinsa ahaka ba'karamin tayarmata da hankali yayiba hayewa gadon tayi tana rungumesa zuwa jikinta kansa ta'dago ta'daura akirjinta tana Shafa kansa hannun ta yari'ke jikinsa narawa kamar mazari gani yake kamar mafarki yake ba ita bace"cikin muryan kuka tace daman baka da lafiya baka sanarminba??'kokarin tureta yafara daga jikinsa duk da kasancewar jikinsa ba karfi cike da dauriya yace kitafi baruwanki dani shin kin damu dani ne??kokuma kin damu da kisan halin danake ciki?kuka tafashe dashi tasake rungumesa duk da yanda yake kokarin kwacewa,ganin yana tureta ne yasa tacire hijab din dake jikinta nantake manya manya Boob's dinta suka bayyana awaje tasa man riganta" kansa ta tallafo ta hade bakinsu waje 'daya kissing dinsa tashiga yi baji bagani, cikin ficewar hayyaci yafara mayar mata da martanin sun'dauki lokaci suna romance juna seda tabiya masa bu'katan sa batare daya kusancetaba yana tashi yaita zabga mata addu'oi cike da farin ciki"toilet suka shiga agurguje sukayi wankan tsarki sannan ya'dauki key motarsa dan kaita gida se sannan tafara tunanin ha'duwar da Aunty fadeela. Suna parking taga Mubin zayya aunty fadeela aharaban gidan duk suntsaya carko carko da'alama ita suke jira, kasa fita tayi saboda kunya MD kuwa ko ajikinsa yabu'de motar yafita sannan yazagaya side din datake yabu'de mata kamar kazar da kwai ya fashewa aciki haka tafito daga motar.'karasowa kusa dasu zayya tayi cike da damuwa tace haba lovely shine zaki tafi basanarwa duk kintayar mana da hankali, Murmushi MD yayi yace mijinta taje dubawa ko tayi lefi" Murmushi zayya tayi tace a'a sannan tajuya takoma cikin gida musabaha mubin da MD sukayi sannan shima yawuce sashen sa aunty fadeela naganin haka takoma ciki aranta tace lalle 'dan yau wato miiinta tabi Allah ya kyauta aikuwa gwara ta tattara tatafi kafin yazo yadauke ta sugudu bansaniba,da wannan tunanin ta isa daki harzuwa lokacin kuwa mus'af da muhseen basutashiba rakata MD yayi Har bedroom din ta sannan yaimata peck agoshi yafice cike da farin ciki.
Washe gari: aunty fadeela bata nunawa Jahida komaiba se uban dafe dafe data kemata dakuma magungunan databata tasha,sannan takira me zana lalle da kitso tazo ta mata me kyan gaske"da yammaci aunty fadeela tasata tayi wanka tashirya cikin wani material me kyan gaske.bata dade da gama shiriba Sega su Aysha da salma da laila,sukazo bayan sungama gaisawane Aunty fadeela tace gatan tagama kutafi aikuwa Jahida tasa kuka wai ba inda zataje itabata gajiba Dariya ma abin yabaiwa Aunty fadeela anma ba tayiba sema daure fuska datayi tace in bata tashi suntafiba seta zaneta tabar ganin tahaihu"haka tana kuka suka sata amota suka tafi koda sukaje seda suka tayata hira se bayan isha sannan suka tafi.
Koda MD ya dawo yagansu ba'karamin farin ciki yayiba dan besan dazuwan suba,Awannan Daren sungurji juna kamar firs night dinsu harkuka seda sukayi dan ba'karamin kewan juna sukayi ba.
*****
BAYAN WATA BAKWAI
Yau kimanin wata 'daya da auren zayya da Mubin salim da laila Akram da salma Wanda duk rana daya akayi auren suna zaman su lafiya cike daso da kaunar junansu.
Mus'af da muhseen sunyi wayo sosai inda yanzu watannninsu takwas anma babu inda basa shiga da kafafunsa acikin parlour ga yaran dashegen wayo kamar wasu manya,soyayya tsakanin jahida da MD abin ba'a cewa komai kula suke bawa Kansu na musamman kamar ze mai data ciki haka Itama anata bangaren kula na musamman take basa. ga 'ya'yansu abin sha'awa kowa na sha'awarsu yara kaman 'ya'yan larabawa."Abangaren Abbu kuwa ba irin banhakuri da magiya da baiyiwa Aunty fadeela ba kan tayi hakuri takoma dakinta anma Sam ta'ki tace aure tsakanin su yariga ya'kare, baba Yusuf kuwa Inna rabi nagama iddah yakoreta domin yace yagama zama da ita amatsayin mata,bairin lallaminsa dasu salman basuyiba anma fir ya'ki yarda"kokadan salman basuji da'din kin amince Cewar da mahaifinsu yayiba dayaki mayar da Inna rabi dakinta domin ance uwa uwace,musamman ma datayi nadama duk Wanda ya santa ada kuma yaganta ayanzu dole ya tausaya mata domin tatuba asanda baze mata amfani ba.
*BAYAN SHEKARA BIYAR:*
Alh mujahid Ibrahim gaidam cikeken 'dan kasuwa maiji da nairah dakuma tashen kuruciya,yaro ne anma mai halin manya."Cikekken 'dan kasuwane Wanda kasar Nigeria dama yankunan Africa baki daya suke alfahari dashi,yana daya daga cikin manyan masu kudin Africa damuke dasu,adalaline me temakon talakawa da kuma gajiyayya(uban kowa sunan da al'umar garin Maiduguri ke kiransa dashi kenan)manya manya makarantu yagina aciki da wajen Nigeri'a ga asibiti gidajen marayu duk fisabillih yagina duk wani makaranta ko asibiti dake 'dauke da tambarin M.J(ma'ana Mujahid Jahida) ba'akarban ku'di kyauta ake yin komai gakuma 'kororrun likitoci da malamai daya zuba aciki abin ba'a cewa komai.
"Hajiya jahida hamsha'kiyar mace meji da 'kuruciya ga Naira Babban company take dashi na furniture mesuna M.J Company, duk cikin Maiduguri babu company dayakai M.J sarrafa kayyayyaki masu kyau da inganci kasancewar kwarorin ma'aikata MD yazuba mata su aciki tsakanin ta da company sede taje taga yanayin sa tadawo anna bata zama aciki."ga temakon talakawa da marayu muddin zaka aurar da yarka bakada halin aurar da ita dakaje wajen Uwar marayu zata share maka hawayen ka(sunan da talakawan gari da gajiyayyu ke kiran Jahida dashi kenan saboda temakon ta)Jahida tagaji kyawawan halayyar mahaifan ta wajen temako da tausayin na 'kasa da ita.
Nasan cewa zakuyi mamakin cewa taya MD yazama shahararen 'dan kasuwa? Bayan kuma shi police ne.lokacin da wa'adin uncle Kabeer yacika a prison aka yanke masa hukunci tahanyar rataya,asannan ne alkali yanemesu domin rabon gado suna zuwa alkali yaraba gado dede yanda musulunci yashara'anta yabawa kowa hakkinsa" a nantake Jahida tace tamallakawa mujahid komai nata halak malak,da farko ya'ki kar'ba anma ganin yanda akai masa yawane yasanyashi kar'ba nantake aka maida duk dukiyar Jahida yadawo mallakin mujahid.Itema zayya kasa dukiyar ta kashi biyu tayi rabi tabawa Mubin, Rabin kuma aka sake rabawa biyu rabi tamallakawa aunty fadeela rabi kuma tagina sadakatul jariya daniyyan Allah yakai ladan ga kabarinsu.wannan shine dalilin dayasa mujahid yayi resign din aikinsa Yakama kasuwanci acikin shekara biyar yayi fice a Africa baki daya harma da kasashen turawa,yakuma bu'de wa Jahida company acikin Maiduguri sannan yabata makudan Ku da'de taginawa mahaifan islamiyoyin Bohol,da asibiti da niyyan Allah yakaimusu ladan.
Abbu yamaida aunty fadeela,da temakon MD da Jahida, inda tahafi kyawawan twins 'yan mata Iman da aymana kamanninsu daya da aunty fadeela. Baba Yusuf yasake auren rahila sakamakon mutuwar da mijinta yayi"lokacin dayaje gaidam tagama idda koda yajemata da manufarsa bata musabaha kasancewar akwai tsohuwar soyayya, yasa ta'amince Batare da bata lokaci ba akadaura aure.ganin yanda inna rabi tatuba ne yasa Abbu yatai rokon sa akan yayi hakuri yamaidata dakinta kodan albarkanci ya'yan ta, rahila ma tasa baki badan yasoba yamayar da ita dakinta.tun sanda yamayar da ita tanutsu gaba'daya tadawo salija"aunty fadeela da rahila kuwa sun sake kulla sabon amin taka fiye dana da.
Wannan kenan.
Zauna take a tangamemen parlour su na alfarma iya tsaruwa parlour yatsaru kamar na sarauniyar ingila,inda tasanya kira'a tana bi sanye take cikin wasu kaya na alfarma masu kyau da daukar hankalin me kallo fuskarta na bayyanar da Murmushi yayinda idanunta ke kan wayar dake hannunta tana dan'ne danne da gudu wasa kyawawan yara suka shigo parlour su uku cikin shigar su kala daya da'alama daga school suke direct sukayi kanta cike da murna biyun sukayi nasaran rungumeta sukace ammie mundawo,cike da so da kauna tarungume su tace my twins barka da dawowa,bayansu taleka taga muhaseen ta cunkume fuska,Murmushi tayi tayajanyo Hannuta cike so tace waya ta'ba min Momy na ne baki ta tura cike da shagwa'ba tace ba bro mus'af da bro name sake bane suka Riga ni hugging dinki ba Murmushi tayi tarungume ta tace sorry Momy na kikyale muhseen da mus'af bazan basu ice cream ba Dariya muhaseen ta kyalkyale dashi tayiwa Jahida peck agoshi tace I love you my ammie na that's why am always love rungumesu tayi duka ajikinta tace I love you my children.
MD da tuntuni yake Kallon su yakaraso cikin tangamemen parlour yace and I love you all dasauri yaran suka rugo garashe rungumesa sukayi sukace welcome abi,welcome my lovely yafada"kallon su Jahida tayi tace kuje dakin mama larai tamuku wanka,dagudu yaran suka wuce suna yiwa ammie da abin su bye bye.
Tsayuwa MD yagyara yana kallon Jahida cike matsanancin soyayyar ta hannu yabu'de mata dagudu tataho ta'fada jikinsa rungumeta yayi yace I Miss you my Angel kissing din sa tayi tace and I love you so much mijina.'daukarta yayi direct yanufi bedroom dinsa da ita ruwan wanka ta ha'da masa tacire masa kayan daze sanya sannan tafito taha'da musu abincin akan dining.Ha'duwa sukayi akan dining subiyar suna cin abinci Kallon su yake cike da farin ciki kallon sa yamayar kan ya'yan sa cike da so da kaunar su twins din NA matu'kar kama dashi musamman mus'af dan har halin miskilanci mahaifinsa ba'abinda yabari muhseen ne baruwan sa"muhaseen kuwa kamaninta daya da mahaiyarta ba'abinda tabari daga cikin halayyarta, suna gama dinner MD yafice dan akwai meeting din dazeyi Jahida taja yaran parlour sannan Tara kasa Har bakin motarsa.
****
Yau Yakama weekend gabaki 'daya family su agidan MD zasuyini,Sosai Jahida yashirya musu abinci mai rai da lafiya, zayya ce tafara zuwa da 'ya'yan ta guda biyu mata ruma da rufy yanzu da Cikin na uku,zuwanta ba da'dewa saiga laila itama yayanta biyu duka maza jafar da jabir,Itama batada dazuwaba Sega salma ita danta dayane takwaran mujahid suna kiransa M.J "zama sukayi sukafara hiran rayuwa tare da tuna baya cike da so da kaunar junansu seda yammaci liss kafin kowanne mijinta yazo ya'dauketa. Rayuwar farin ciki wannan family suke cike da so da kaunar junansu sunzama tsintsiya madaurinki daya bazaka taba jin kansuba yayinda Allah yasake azurtasu da dumbin dukiya me albarka tare tare da zuri'a dayyiba duk Wanda yaga family marigayi bilyaminu gaidam se yayi sha'awar kasancewa aciki.
Bayan sungama dinner ne takai yaranta dakinsu dan sunyi bacci ta sumbace sannan tayi musu addu'a,Direct bedroom din ta tawuce dan zuwa tashirya wanka tayi tasanya wani sleeping dress Wanda shida babu duk dayane sannan tafeshe jikinta da turaruka masu da'din kamshi direct bedroom din sahibinta tanufa,tana tafiya kamar zata karye tsaban yauki tanashiga Dede time din dayafito daga wanka daga shi se towel faffa'dan kirjinsa me cike da gargasa ya bayyana awaje,tsayuwa yagyara yana kallon ta yasakar mata da lallausan Murmushi me karya zuciyar masoyi"hannun sa yabu'de mata alamar tazo garesa cikin tafiyar 'kasaitai takarasa gabansa tare da rungumesa tanasha kan daddan kamshin tularen wankansa"daukarta yayi bedireta ko inaba se kan bed. Cikin kunnen ta yara'da masa inason ki matata kece mace tafarko kumatakarshe da zuciyata keso ina alfahari dake hakika duk mijin DA yasamu mace kamar ki yagama more rayuwar duniya kece siririn duk wani farin ciki na inason ki Ummu muhaseen"sake rungumesa tayi cike dajin da'din kalaman sa tace ina matu'kar kaunar ka mijina uban ya'yana ina alfahari DA samun ka acikin rayuwata kazamemin bango majinginar rayuwa ta kuma katangar karfe I love you my atom. Murmushi yayi menuni da zallan farin ciki yace yaushe zaki sake Haifa min kyawawan yarane masu kama dake domin muhassen nabukatar kani ko kanwa"kafin yasake cewa wani Abu tahade bakinsu waje daya tashiga kissing din sa cike da salon soyayyar ta,birkicewa juna su kayi suna aikawa da junansu sa'kon ni masu wuyar fassarawa.......
```Alhamdulillah alakulli halin anan nakawo karshen wannan littafi nawa mesuna Mr arrogant kuskuren danayi acikin wannan labarin Allah yayafemin ina kuma fatan Allah yasake ha'da fuskokinmu cikin rahamarsa.```
```Se mun hadu a next novel insha Allah```
```Love you my fans```💓💓💓😘😘😘😘😘
0 Comments