Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2349030159301
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻Al'kawari 💅🏻💍
By 💅🏻khady 💅🏻page1
Sauri yake sosai , domin soyake ya halacci meeting na gaggawa , docter aliyu kenan , ya yanka kwanar da xata sada shida asibiti
Saura ki'ris ya kadai wata da sauri yaja burki ya tsaya , ya futo a fusace domin da gangan tashigomar , ke Wa wuyar inace , kina ganin mutanai ki Ka shigomin salan aka daiki ,
Kijama mutanai matsifa , itakam bama tasan yanayiba , cigabatai da , tsince tsincenta , anan fa ,doctor aliyu yaganai batada , hankali, juyawa yay yashiga , motarsa ya gangara , Amman xuciyra ciki yake
Da tambayoye , Amman yasan babu Wanda xai Amman Sa mar , Amman itakam wannan yarinya da a'kalla bata wuce shekara goma Sha bakwai ba , Amman kuma mahaukaciya ,
Lokacin da yashiga , gurin meeting din , office din daracta ya cika Dan kujeru uku suka rage , Wanda babu mutanai a kai
Sai guraran biyu na rana suka futo , docter aliyu, masallaci mayafara Shiga Dan gabatarda sallah, axahar ,yana futa wa office dinsa yashiga
Wayarsa adauka ya kira , Sadig abokinsa ,ganinan ina kusa da office dinka , aliyu yakashe , wayarsa , Amman Dan iskanci wato Dan aci kudina kana kusa nakiraka Ka amsamin
Sadig yay dariya tare da mik'a mar hannu sorry abokinsa , Aliyu yace kullum haka Ka iya , wai tun daxo inata hangawa ina xan ganka ban, gankaba , Sadik yace naje dauko madam daga school nai
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khdy 💅🏻💅🏻💅🏻
Page 2
Aliyu yafara tattara takaddunsa , sannan ya dauki,wayarsa da computer ,ya kalli sadig to Mijin madam , taimaka kamaida ni gida nabawa Lawan wankin mota , tanai
Sadig ya dau hanya sosai , ya juyo yakalli , aliyu ina xan ajiyeka yakasai ko hotoru , aliyu ya harari shi cikin sigar wasa , duk inda yadace dani , kafin sadig yay magana, aliyu ya cewa ,sadig dagata dagata sadig ,
Sadig yay mutukar tsorata , lpy yatanbaye aliyu , kaidai ye parking , sadig yasamu guri yay parking , aliyu da sauri yafuta , wannan yarinyar yagani mahaukaciyar nan ta da' xu
Yara nai suka bai bayeta sosai suna jifanta , suna mahaukaci yar macukulai , aliyu ya daka musu tsawa , yara suka dau sauwa mahaukaciya mahaukaciya , cikin xafin rai aliyu ya xare belt , yara suka dinga fadin mugudu mugudu
Tsogunnawa yay yakamu , hannunta wani wawan rauni yaga dad xaka iya ganin kashin hannun , aliyu yace yasunanki tacemar faruk, aliyu yace Wanda garin kike tace mar faruk, sadig ya dafa kafadarsa
Tashimu tafi ba girman kabanai kagafa yarda mutanai suka taru akan my , hawaye suka xuba kan fuskar aliyu ,sadig ya ja hannunsa yaturashi mota sannan shima ya xagaya yashiga
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💅🏻💅🏻💍💍💍
💅🏻💅🏻By khady 💅🏻💅🏻
Page 3
Haba aliyu mai xaka damukanka , aliyu ya xaru handkerchief ya goge hawaye fuskarsa , sadig yajuyo ya kalli Aliyu da gaske kuka yake , Sadik yace doctor da kuka , aliyu , yace
Sadig mutane dayawa suna bani tausaye , Amman nada dai banga Wanda naji matsifar tausayinta irin wannan yarinyar , kagafa kamar xatai Sa ar asiya , haifai , ina hangowa inda asiya ce tashiga wannan yanayin fa haka kurin naji ina tausayinta
Kuma insha Allah xantaimaka mata har iya iyawata , kaga yarinya kamar balarabiya , babu abinda Allah ya rageta dashi Amman batada hankali, sadig kawai jin aliyu yake
Amman dai yacewa abokina ban hanaka taimakontaba Amman dai Kaye a hankali sabida defense , aliyu ya rausayarda kansa yace insha Allah, dai dai inda suka 'karasa yakasai
Aliyu yace baxaka shigo kagaida hjy nba , Nina isa tare suka Shiga , Hjy maryam na xaunai a makeken falonta Wanda yasha kayan alfarma , har kasa sadig ya gaida Hjy ,cikin sakin fuska ,yau su sadig nai a gidan ,
Wallahi Hjy ya mutanan gida lpy lau Hjy , Hjy ta kwallawa rakiya mai aiki , Hjy gani yauwa rakiya , kawuwa sadig abin taba' Wa , sadig ya mike aaa Hjy wallahi koshe nake
Aliyu yace rabuda shi Hjy tsoro yakeji kar yaje Basira ta hanashi abinda ta girka yau , sadig yace aa habadai , Hjy tace kace hakanaiman ai gwanda shi kaida haryanxu , ba haka da matar ,sadig yay murmushi, aliyu kam dama yasan Hjy saitai maganar auransa shikuma , yasan lokacinsa nai baiyeba
Bayan tafiyar sadig , aliyu sallah la a sar yay , lokacinda yadawo Hjy bata Palo , itama tashiga daki domin yin sallar la asar
Deaning ya nufa yana bude flass , kamshinai ya bugeshi , a duniya yanasan abincin hjyarsa shiyasa duk inda xaije to saiya dawo yaci abincinta ,Dan har addua yake Allah yabashi mata , mai kamar hjyarsa , da kanta takeyin abinci duk yawan yan aikinta , bata yarda yar aiki tayewa mijinta abinci ba da kanta takemasa , iyakacinta da yan aiki wanke wanke shara aike wanki
Yana kokarin tashi Hjy ta futo ,babanah badai harka gama cin abinci ba Hjy naci , aaa babana bakasanfa cin abinci dayawa , Allah Hjy naci dayawa , ya kwashe wayoyinsa da computer dake kan kujera xai tafi dakinsa ,
Yajuyo cikin kulawa da son mahaifiyarsa yace Hjy a kwai abinci , wani abokinanai a Ka kwantar da matarsa asibitinmu , kuma ba yan garibani , aiki nai ya kawuso nan ,Hjy tace haba babanah ko babu aina girka barema , bama rasa abinci , to Hjy wanka kawai xanye kisa a hadamin , to saika futo
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkarawi 💅🏻💅🏻💅🏻💅💍💍
💅🏻by khady💅🏻💅🏻💅🏻
Page 4
Waye aliyu full name dinshi aliyu bashi shinai 'da na hudu , agidansu , Alhaji bashir shaha rarraran Dan ,kasuwanai , mutumin mai mutukar mutumci , ga tasauyamin na'kasa dashi , matarsa daya maisuna Hjy maryam ,sun hadu nai a Sudan lokacin yana xuwa can saro kaya, Hjy maryam macece mai tsanin kyau itace ' yata biyu agidansu lokacin da Alhaji bashir , yaga Hjy maryam tana gaf da kammala karatunta na secondary
Mahaifinta Malam isa , ya aminta da Alhaji bashir , domin yaye binkice akan asalin ,Alhaji bashir, cikin yardar Allah kuma binkice yaye yarda Malam i sa yakeso domin , shima Alhaji bashir din gidan mutumci ya futo , cikin garin kano haifaffan garinnai , shinai Dana barko kuma nakarshe ,domin tundaga kansa , Hjy rabi batakara haihuwaba ,hakan nai Alhaji bashir yatashi cikin tsananin gata , Amman hakan baisanya tarbiyarsa ta lallaceba , bayan aurensa da Hjy maryam shekararta biyu Allah yabata haihuwa , ta haifi mace , taci sunan mahaifiyar Alhaji bashir suna kirinta da Hjy , sai hafsa , sunan kanwar mahaifiyarsa, sannan Aliyu, maisunan mahaifin Alhaji bashir Wanda suke ce masa baba , sannan auta asiya ,
Tsarin Alhaji bashir , baiyarda kiye gabada secondary ba a gidansa , yace in mijinki yayarda toshi baruwansa , Hjy yabada auranta ga Dan amininsa tana garin abuja , yanzu Yakama yayanta uku, sai hafsat tana kano yaranta biyu , sai aliyu ,Wanda yakammala karutn likitanci a India , asai auta asiya Wanda tana js2 a Queen amina
Rayuwar gidan Alhaji bashir rayuwa ce Wanda sukeyenta cikin kyaykyawar rayuwa suntaso dasan 'yanwansu , iya ya nsu ,suna xamada dasu suji matsalarsu , Hjy maryam macece mai mutukar hakuri, batadau rayuwa abakin komaiba ,
Wanka yay yasaka kananin kaya ,Wanda ya ka'ra butomar da ainihin kyansa , aliyu ba faribanai Amman baxaka sashi a layin ba'kakeba wankan tarwada'nai shiba Dan lukutiba Amman baxakacemar ramammaiba ,gashin bakinsa Wanda yagewayemar fuska su suka' ramar kyau yanada dimple koyaya, ya mutsa bakinsa xakaga dimple dinshi ya mutsa
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍💍
💅🏻💅🏻by khdy 💅🏻💅🏻💅🏻
Page 5
Kuye hkr da abinda kuka ga ba daidai
ba ,wannan shinai farkon novel Dinah
Yana futowa , ya tadda rakiya ta hadamar komai , mota k'arama ya Shiga mai one door, aliyu ya hau layin maitama , inda yaga wannan yarinyar ,yana xuwa kowa ya isketa ,yara sunbai bayeta , suna ganin aliyu suka Sa gudu , ya ,tsugun na , yana ce mata xakici abinci , batasanma yanayeba , hankalinta gaba daya akan tattara kwalaye yake , aliyu yaka' ra kasa da murya , baby xakici abin ci , dayaga batada niyar tat kamasa yasa ya je , yadauko , abincin ya kawumata , gabanta , ya fude flass din abincin kus kusnai , da miyar kwai yasha hanta , akwa tana ganin abincinnan sai tahau dariya , inci inci shikuma aliyu , dadi yakamashi , domin yaye xatan faga faruk batacewa komai,
Baiye auniba yaga ta kwashi , kasa taxuba acikin ,abinci ta gauraye baxaka iya ganai abincin da kasaba , aikwa tahau ci kamarmai , aliyu yay mutukar tsorata ganin yarda take aikin cin abinci kamar ba k'asa , aliyu yay yay ya kwace yakasa , ala dole yakyaleta , tagama cin iya Wanda xata iya ,guntun ta juyewa ,aliyu ajiki ,tahau dariya sosai sai kuma tafara fisge fisge , Dan kwalinta tacire ,tana tulo k'asa tana xubawa Aliyu yaye mutukar mamaki daman da gaske akwai masu gashin India , shikam yagani akan wannan kan mahaukaciyar saidai gabad'aya ya futa daga kamanninsa , yana xancen xuci baiye auniba sai ganiyay ,ta xura da gudu , dafa Kansa yaye ya ila hi wani mutun yasamu , kusada gun da ya iske mahaukaciyr aliyu 'karasawa yay yamika' Wa wani maisaida lemo hannu bayan sunye musa baha , aliyu yace Dan Allah bawan Allah, wannan yarinyar nake San tanbayarka , labarinta, maisai da lema yace gaskiya yallabai , Nima anan nasamaita yau kimanin shekara guda kenan , kuma kullum a nan kan bolar take kwana duk inda taje ,anan xata dawo , ta kwana , aliyu yace batin abincifa , maisaida lemo yace gaskiya bansaniba ,Amman yallabai aishi mahaukaciya baruwansa da abinci , aliyu cikin kunan rai yace sabida shi ba mutumbanai , mai lemo yaciki da mamaki , Amman sai ya buye mamakin yace haka nai yallabai , aliyu ya xaru , dubo goma , yabawa mai lemo inasan Dan Allah kana siyamata abinci kullum da safai , sannan yabashi dubu biyu ,yace wannan nakanai , godiya gurin !maisaida lemo kamarmai , aliyu yaki daukar flass din domin yagama aiki ,
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍💍💍
💅🏻💅🏻by khdy 💅🏻
Page6
Wannan shinai novel dina na farko sabida haka xakuga 'yan kuskure Amman kuyi hkr
Labaran maisaida ,lemo yacika da mamaki ,daman haryanxu a kwai irin wannan mutanan , labaran ya aiyana a ransa kudinnai yamusu yawa shiyasa suke rasa yarda xasuyi dashi , shikam yasamu tsuntsu daga sama gashashshe
Kai tsaye gida ya nufa , wajajan mangariba ,ko ciki bai ka'rasaba ya tsaya a harabar gidan danyin alula ,masallaci n yana jikin gidan nasu ! Tare ,suka shigo da Alhaji nsa , yana tanbayarsa ya yanayin aiki aliyu yana bawa Alhaji amsa , aiki alhamdulillahi ,Allah yak'ara shige gaba ameen yace
Karfai shabiyun dare , bacci ya gagari ,idan Aliyu ya juya nan shikadai yasan mai yake ji acikin xuciyarsa ,gamaida wannan yarinyar mahaukaciya , ya 'kara juya Wa ya ilahi , haka kurin Allah ya dauramar tausayinta ,,wata xuciya r , tace Amman mahaukata nawa ake kawu muku asibiti Amman aikana tausayamusu , Amman wannan yababbanta da yarda yake tausayen wannan mahaukaciya r , haka kurin yaji ,bari yayi alula ya rukar mata Allah ya yayemata , alula ya dauro , ya fara gabatar da sallulin sai guraran biyu ya kwanta xuciyarsa ,cike da tausayin wannan baiwar Allah Wanda shekara runta basu haurana yar autarsu ba asiya ,
Yana sallar asuba dayake baisamu asha shan, barciba ,kuma ma dayake weekend nai , bacci ya koma , bashi yatashiba sai sha biyu wanka yay sannan ya nufu Sa shan Hjy , yana shigowa ya ga yan abuja , aaaa anty saukar yaushe , mukun ai tundaxu muna gidan nan ai , kainai sarkin bacci Amman fa naye mamakin xuwanku haka dawuri ai ta jirgi muka biyu , ya dau yar karamar yarta maisun Hjy maryam , wato Maman su , ihsan ,lallai kingirma a to tunda baka xuwa ,rabanka da kaje tunbarkar ihsan ,Wallahi anty aikinai yake mana yawa shiyasa , bawani aiki ,aikai kullum cikin aiki kake kamar agogo ,aliyu yace inasu muhsin din , uhm suna ciki ,abinci sukaci shinai suka 'bata jikinsu shinai salma take ,wanke musu jikinsu aliyu ya d'aga kafada ina Hjy tana sama wayar Sa ya dauko ya kira Hjy ,bugu daya ta daukar ,,cikin girma mawa ,yake gaisheta tamkar yana gabanta , Hjy na futo xanfuta , saga cen ba'ngaren Hjy tacemar kaci abincinai, aaa aiba nisa xanyeba ,wannan abokin nan nawa xan kaiwa abinci Hjy tace , to babanah adawo lpy Ka kira rakiya ,ta hada maka , rakiya ya kwallawa kira da sauri ta xu , ta rukub'a ta gaida aliyu, lpy kawai yace sannan ya umarceta ,da taha'da masa abinci ! Ko minti biyar bataiba ta dawo dauke da ,abincin , mikewa yay ,tareda cemata kullum kidinga xubawa basai naxo inta jiraba , da gudu muhsin suka futu daga 'daki tare da fu at uncle kowannai saida ya d'aga shi sama ya ajiye ya Aliyu yatanbayesu ya school , d'aga can yaji ana gaidashi uncle. Ina kwana ,lpy kawai yace , anty tace wannan cefa salma danake fadamaka kanwar babansu muhsince , autarsuce ,tadawu hannu. Nanai ,OK kawai yace sai nadawo anty
Salma tai ajiyar xuciya , dama wannan shinai uncle dinnasu gaskiya ta fada ' axuciyarta Allah yayi kyau anan
Aliyu yana futa waya ,yayewa sadig yaxu yarakashin,sadig yace ina kaga Malam inxaka to inbaxaka ba shikenan ,sadig yay dariya domin yasa halin !mutumin NASA , akwai xuciya , shikenan kaxo gida kadauken ,Amman saika tanbaye madam ,Aliyu yace to mayen madam , sadig Ahmad, abokin Aliyu nai tunna kuruciya tare xulai primary har kawu gabada secondary , inda suka je kasar wake sukai karatun docter inda Aliyu yakaranci ban'garan mata shikuma sadig yakaranci likitan kunne , sadig yana da tsananin hkr sosai mutumin kirkinai , bayan yagama karatunsa yau kimanin wata hudu da auransa da Basira ,
Aliyu yana is a kofar gidan ya dannamusu hon sadig ya leko ta window kashigo Ka kwashi gaisuwa , Aliyu ya buba tsaki kai Wallahi kullum ba a rabaka da wasa , ya kwankwasa yaxu yabudemar , nifa bada daiwa xanyeba ,sauri nake sunake mudawu da wuri , dai dai lokacin basirat ta futu ,cikin Shiga ta alfarma da fara ar ta tace yauwanake gani ,aimu da harmunyi fushi Aliyu yace habadai ayi haka basira tace xa ai hakaman Randa kadaina zumuncin damu sai a office aliyu yace wannan kuma balaifina banai lefin mijinkinai , innace xanxo saiyace ai haryanxu ke amaryace , sadig ya mike haka abokina yarda sharri ,Aliyu ma ya Mike Basira tace docter ya haka yanzufa nake shirin kawu maka abinci aaaa wallahi na koshi , yajuyo kallonta ga sadig honey ina xaka , sadig yace xamuje wata yar unguwanai
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy 💅🏻page7
Wannan shinai novel Dinah na farko sabida haka xakiga 'yan kuskure kuyi hkr
Basira ta narke fuska haba honey yaufa week end yauma kenan banda lokacinka , hawaye harsun xubumata , aliyu daman ya dadai da futa jawuta yay jikinsa sorry babynah , nima Bansan da unguwarba Aliyu nai yace,inrakashi Amman yanxu xamu dawo inji babynah ,ya saka bakinsa ya tsud'ai duka hawaye n , tareda manna mata kyakkywan kiss ,saina dawo , sadig yashiga ,da mita ,cikin,motar haka kurin xaka janyomin ,yau kwanan falo ,aliyu ya kwashe da driya niwallahi daxata rufaimaka kofa da kamar danni ,sadig ya gallamasa ,harara mugu wato kaidan bakada ,mata shiyasa ,daidai lokacinda sadig yaga Aliyu yana kok'arin parking
Sadig ,cikin konan rai yace daman wannan ce unguwar wallahi danasan wannan ce unguwar babu abinda xai Sa inbiyu ka ina tare da matata , aliyu dai kotakan sadig bai biba kwandon abincin ya dauka ya nufeta tana tsakiyar kan bolar , ga ranar da ake kwallawa , ya karasa har kan bolar ya kamu hannuta ,batai musuba ,ya ajiyeta a wata gindin bishiya ,ya dauko mata abinci batai mar gardama irin waccen karanba , kuma batasa kasaba ,abincin take ci bil 'hakki ,tausayinta ya kama aliyu domin yasan tsananin yunwace ya bude faro ya ba ta tasha , ta kuramar ido shima ita yake kallo ya ilahi idanta masu kamada ,ruwan gwal farace Sol ,tamkar balarabiya , lokacinda take ka'lau tabbas anyi kyakykyawar yarinya , ya aiyana aransa komaiye dalilin haukacewarta , rubar faron datasha , shitamiko Wa Aliyu hannu ta ya kalla xubenai mai kyau na gwal ahannunta ,aliyu ya aiyana aransa badaga cikin wahala tafutoba ko jikinta inka duba ,
Aliyu ya Shiga duniya r tunani sai jin hon din sadig, yaye dominkowa duk wannan bidirin dayake faruwa ,sadig bai futoba , sai sannan Aliyu yatuna jiransa akeye , ya kwashi flass domin wannan acikin mutumci akaci bata ba'tashiba yana Shiga motar yana kokaren tayarwa , sai kwa jin duwatso sukadinga ji ta ko ina da sauri ya dago ,sadig yaga ,ai mahaukaciyar ce take aikomuso da ruwan dowatsu ,sadig yana karewa , Aliyu , yana kokaren tayarta saijin wani kafin dutser yaye ya daramar gashi ,jini yace ganinan ,abinka dawanda suke cin abincin karin jini n ,gaba daya ta FASA musu glass din motar ta gaba da window motar ,
Sadig nai ya karbi tukin da sauri suka bargun ,inda aliyu ya dafai gurin Amman jinin baidaina xuba ba ,gaba kayan aiki a motar bare sadig yaye teritment dinsa , gudu sosai sadig yake ,saida suka xu har yakasai sannan,, ya iyayewa Aliyu magana Dan gaba daya haushinsa yakeji , muje ciki inmaka teritment , sadig yafada' aliyu yace kaini office kawai ,banason Hjy taganni ahaka ,
Sadig yace sabida kasan bakaiwa Lanka adalciba ,mutum da hankali n Sa ,Amman yanayin Abu kamar Wanda yarasa hankali, aliyu yace kusan hakan nai sadig duk abinda xakace kace ,nima mahaukacinai sabida inasan mahaukaciya , sadig ciki. Sauri ya juyo ,yaji koba aliyunnai yake fadaba ,Aliyu yace daina mamaki sadig, inasan ta inasan ta wannan mahaukaciya r , kaidai taimakamin Ka kaini office , sadig yafara motar yadau hanyar asibiti ,yana ajiyeshi ,Aliyu yace yatafi da motar xai kira direban gidansu yaxo yadaukeshi ,sadig yace yaya can iya tafiya , muje inyema teritment tare suka Shiga office din was ya ibo kayan aikin yafara wanke NASA gurin ,gurin yaye rauni sosai , sannan yasa bandegi ya nadaimar kan dashi yarubuta magunguna sannan yamar allura ,
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alk'awari💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy 💅🏻💅🏻
Page8
Wannan shinai novel dina na farko sabida haka xakuga 'yan kuskure kuyi hkr
Dauriya aliyu kawai yake domin yanajin tsananin xafi, sadig yamar sallama ,dafatan samon sauki'
Sadig kaitsaye gida ya wuce ,Basira da sauri ta tari ,sadig dinta honey lpy ,maiyafaru duk tabi ta rude , Ka muta yay UA kwantar da ita ajikinsa ,a kunnnata yake radamata ,kwantar da hankali ki baby babu abinda ya samaini
Basira ta dago da idanta taya xakacemin bakomai , honey alhalin ba haka Ka futaba ,sannan dobi jikin rigarka jininai
Sai sannan ya kulada jinin bagan rigarsa ,ba komai Mata ta Dan buguwa mukai Amman banji xiwoba ,Aliyu naima yadanji ciwo ,Basira ta juyo tana kallan sadig, buguwace 'da nikan ko cinnaka nai yacijeka yafi ,'da bare kuma buguwa ,nasani matata ,Basira ta kama hannusa muje inmaka wanka saikaji dadin jikinka , sannan kaci abinci ,ya lakuce mata kuci muye wanka dai ba kimin wanka ba kema muje inmiki ,
Saida aliyu ya shafai a Wa uku sannan ya kira direban gidansu , munti ashirin isa direba ya 'karaso , Malam isa yake tanbayarsa ,maigida lapiya ,aliyu yace wallahi Malam isa ,buguwa mukai , aiya Allah yabada sauki ,Aliyu yace amin ,saida ,Aliyu yacewa Malam isa yabi dashi,tabayan,asibiti sunzo daf da gurin ya wai waya yaganta tana kwance ,kan tsakiyar bolar ,
Aliyu kukan xuci kawai yake ,shikuma ta nan Allah ya jarrabceshi ,San mahaukaciya mai yawan ,bola mai kwanciya abola, wacce bata wanka ita yakeso ,yan matan da suka gwadamar kauna , yana wula'kantasu dawa 'yanda sukebin ka'far Hjy ka'wayensu ,Amman yarasa da wacce xuciyarsa xata soyyaya saida mahaukaciya ya Allahu ya rahamanu ya rahimu ya Allah kaikayeni gareka nake naiman tai mako Allah kashiga cikin lamarina , dai dai lokacin da motar ta sanyo kai cikin harabar cikin gidan godiya , Aliyu yayewa Malam is a ,Malam isa yana mutukar kaunar Aliyu, domin yaronai mai mutukar hankali. Dan kuna kasadashi baxai ta'ba rainakaba , ma aikatan gidan suna mutukar kaunar aliyu sosai ,
Yanashiga falon ya Xauna ,Hjy cikin raxana subhanallahi ,babanah maiyasa maika ,aliyu ,yace Wallahi Hjy gware mukai gware ,ee Wallahi, innalillahi, shinai harda bandegi ,sannu yauwa Hjy cikin tausaye ,Hjy ta kwallawa ,rakiya kira ,da sauri rakiya taxo ,Hjy gani ,haduwa babanah abinci yaci anan, baici abinciba yafutaba , anty ta fito daga 'daki aaa docter dayake haka takecemar ,lpy maiyasamaika ,Hjy tace gware sukai ,sannu ,sau muhsin da fu at sukace ,sannu uncle yauwa yace, salma wacce shigowarta kenan , taga aliyu nan nadai da bandeji ,gabanta nai yay mummunan bugawa , nan tausayinsa ya kamata ,haka ,kurin takejin San uncle harcikin xuciyarta , anty maiyasami uncle anty tace , gware sukai , ayya sorry uncle, yauwa yace ,Shifa yagaji da wannan sannun ,
Rakiya ta duremar farantin ,abincin gabansa ,Hjy dakan ta ta sauko tafara xubamar a flate ,yauwa babanah maxa ci ,anty dake gefai tana dariya Hjy da Aliyu sai Allah, Hjy ta dakwal kwalota ba ma baban ,keda dadi ince bashir ,anty tace haba haba Hjy a Ashe babu dadi , maxa babanah gamaci kasha magani ,Ali yace Hjy bama saina Sha maganaiba ,innakwanta ma xansamu relief, Hjy tace narasa irin wannan wai likita da kin shan magani,
Salma jitai ,dama ciwon uncle yadawo jikinta Allah sarki uncle Allah baka lpy ,
Aliyu yana Shiga daki kwanciya yay nanda nan xaxxabi ya rufaishi , har isha bai saukoba ,, Hjy tacewa salma taje taganu takira wayarsa bai daukaba , salma bata ta'ba Shiga Sa shan uncle dinba Palo nai ,'karami Amman yasha kayan alfarma komai pupil nai na falon ,tana d'aga idanta taga wanni dad k'areren hotonshi yayi mutukar kyau , sosai shafa hoton taye ,uncle I luv u
Tura kofar da'kin tai a hankali, yayi dai dai akan gado bacci yake ainun , uncle, uncle , a hankali ya buds idanshi , domin yanajin xaxxabi sosai , da sauri salma ta 'karasa ,uncle kannai shiru yamata ,yarufai idanshi,tai ta magana yaki bude idanshi kar' shema hannunsa ya nuna mata get out in my room
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻a'kawari💅🏻💅🏻💍💍
💅🏻💅🏻by khdy💅🏻
Page8
Salma taxo ,tashedawa,Hjy halinda uncle yake ,waya ta dauka takira ,sadig yacemata gashinan xuwa ,lokacin Basira na jikinshi ,tafara bacci ,a hankali yaxamaita danbaya son tashinta , Dan tasha wahala
A hankali, ta bude idonta ,honey inaxaka ,wallahi Hjy ce takirani ,jikin aliyu a hankali tace nima xanje honey, da kinye hkr yanxu xanfawo ,to kawai tace Amman bahar ranta ba ,shikuma ya hanatanai danya wahalarda ita
Har lokacin da sadig, yaje Aliyu yana kudid dinai a bargo jikinsa yayi ,xafi sosai , dukansu suka Shiga 'dakin ,sadig ya yaye bargon ,Allah doctor ragonai kai , to tunda bakasan magani allurai xanyema ,
Aliyu ya harari ,shi ,bak'arin ruwaba ,au inkanaso maixai hana ,Hjy tacewa su anty da salma ,duk suye waje ,salma kam ba haka yasoba tasu , abarta taita ganin uncle Dan itama jinyartake ,sunaidai,basuganaiba ,Amman tasan tafishi shan jiki ,ita ciwonsan Sa take ,
Bakowa ad'akin daga sadig sai Aliyu ,sadig yace haka kurin kasamu yin 'karyar munbugu ,alhalin mahaukaciyar budurwarkace ta kwadaika ,Aliyu baice ,uffan ba ,sabida yanason wani Abu a gurin ,dadi din , sadig yana magana yana had'a alluran ,haka kawai katashi hankalin Hjy ,alhalin kaika,jawa kanka , koma maye, aliyu yace dadi naxata kainai mutum nafarko ,Wanda xai ban karfin gewa ,akan hakan ,sadig yace taya xanbaka kar'fin gewa ,akan abinda kasan baxaiyiyoba , Aliyu yace ,agunkanai baxai yeyoba Amman ni aguna xaiyeyo , kaga Malam in abinda ya kawuka,kenan ga hanya ,
Sadig yaye dariya ya, kama hannun aliyu ya dannamasa ,allura ,Sadig yana mita kai doctor nai Amman bakabin doka ,kai lallai allura sai a hannu, aliyu dai banxa yamar , dadi cikin tura haushi yace ,natafi saurayin mahaukaciya,
Lokacin da yasauko Hjy na afalo , har kafito ,sadig, ee Hjy to ngd Allah yabar xuminci sadig, yace ameen , ya futa ,sai guraran tara nadare sannan ya samu dama yay wanka ya rama sallulinda ake binsa xaxxabin yayi sauki saidai kan nasanai yakejin shi dam , Amman yasha magani yasan insha Allah nanda gari ya waye komai yaxama normal, waya ykira anty akawumar abincin Sa. Sa shansa , dakanta ta hadamar ,salma najiran taji tace mata kaimar Amman taji shiru ,kamar taye yaya kamar tace anty nixan kaimar ,Amman bayarda xatai
Salma kanwace gurin Mijin anty ,itace yar autarsu tunda babarsu ta rasu yadawo ,hannun yayanta , yanxu hakama tanayin university Abuja ,salma baka'ce Amman bakinta ,nakyaunai dogowace tanada diri ,yawancin !maxa ma sabida dirinta suka,kulata , Allah yamata farin jinin samari Amman akwai wulakanci ,Dan salma irin matan nannai da inbaka kaiba baka isa ta kulakaba tanada girman kai ,Dan anty tana yawan yimata ,fada ,a kan hakan ,takan nuna mata duk wani Dan Adam ba abin,wulakantawa banai , Amman salma ,baruwanta , itadai kullum burinta ace itace first class ,saigashi ta shigo soyayyar San masu wani , tanaasan saurayen mahaukaciya,
Washe ,gari yaji dadin ,jikinsa dan dakansa ,ya cire ,bandegin yay wanka dan ranar Monday, kuma yasan dole ana bukatarsa , shgar suit yayi yayi mutukar kyau sosai ,yana saukowa suka hadu da Alhajinsu ,aaa baba inashirin xuwa dobiya kuma naganka cikin shirin aiki , har 'kasa aliyu yagaida mahaifinsa , jiki yayi kyau Alhaji, Dan xan iya xuwa office ma , to Allah ya'kara sauki ameen ,Hjy ta juyo , Amman baba saika ci abinci tukunnan ko , Hjy dashi xantafi inna tsaya ,cin abinci xanmakara, ,anty tacemar doctor! Mufa yau xamutafi ,habadai anty insha Allah , Amman jirgin yamma xamubi aihar xandawo
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari 💅🏻💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page 10
Office, ya wuce , ya kwasamu ,aiki ,mai yawa ,daman yasan hakan Dan duk Monday, aiki yafi na kullum, sai guraran goma ,yasamu Hutu ,yakira masinjansa ,yabashi kwandan abinci, yasamar amota , Aliyu ya futo ,yana rufe office dinshi ,saiga sadig, ya Dan nu kai, aaaa abokinah ,yajikin naka , jiki alhamdulilah ,Allah ya'kara afuwa ameen ,
Naxo ind uba Ka inga ko kana ,nan ,Wallahi, Basira ce take bleeding ,indai tasamu ciki ,kusan sau biyu kenan, Aliyu, yace ayya ,Allah, kara sauki ,Amman bari inje,wata 'yar unguwar indawo inna dawo sai kadaukota ,ya shigeshi ya tada motar sa ya bar harabar ,asibitin ,
Sadig ,yay mutukar, mamaki ,abinda aliyu yamar, sannan yauce rana ta farko da ,ya boyemar ,inda xaije ,
Shikwa yana ,futa aliyu bayan asibiti yabi gurin mahaukaciya , yana futowa , baigantaba ,cikin fargaba ,ya 'karasa gurin masu ,saida lemo larbaran yabawa ,Aliyu, hannu ,cikin tsananin,farin ciki,domin yaum
a kakarsa tayanke Sa,'ka yauma ,domin tunxuwanda yayi yabashi dubu ,goma Sha biyu goma ,yana suyamta abinci biyu kuma nasa, Dan ko abincin Dari biyar bai siya mataba ,jarin lemo ya 'kara saikace wawa ,xaisiyawa mahaukaciya abinci ,
Aliyu yabashi ,hannu tareda tanbayarshi, ina yarinyar nan ,labaran mai lemo, yace aitun jiya baigantaba , danba a gunta ,kwanaba ,cikin raxana, Aliyu yace what bata kwanaba ,Amman bakunai, maitaba kunsan kuma kullum anan take kwana ,da sauri ya juya ,yashiga motarsa ,labaran ,yana kallan ,abokan cinikinsa ,kujini,da mitum uwatace ,da xanye,xaman gadinta ,kaida bakada ,aikinye saikai taye, ina murna Amman murna ta takoma ciki,
Aliyu, gurare ka'dannai baijeba ,ya jigatu har uku , ga yunwa ga jikinsa baigama warwarewaba , komai kamarta baiganiba , cikin motarsa ya koma ya duba , wayarsa yaga Miss call ,samada guda goma, biyar na Sadig biyu na anty ukunkuma bakuwar,number ce, anty yafara ,kira janda damar take,karfai shida xata tafi, shi xaikaita filin jirgi, to kawai yace ,Dan batasan maiya kejibanai acikin xuciyarsa ,sannan yakira sadig, kana ina sadig yace ina gida , ok ganinan , office, yakoma ,ya dauko kayan aiki ,gidan sadig ya nufa,
Yagama dubata sosai sannan yaga batada wata ,matsàla ,a mahaifarta ,ba abinda ,suke,xargibanai ,yawan kwanciya aure nai kafin ciki ,yaye kkwari adamaishi,, yamata ,sallama ,sadig, ya rakoshi har gindin motar ,sadig, yace doctor, bakace komaiba ,kan matsalar ,aliyu ya harareshj, batada wani ciwo ,kainai kake xubarda cikinka da kanka
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alk'awari💅🏻💅🏻
💅🏻💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page11
Bawaniba ,yawan damunta da kakeyinai shiyasa ,Aliyu ya bude murfin motarshi ya Shiga ,sadig yana su ,yatanbayeshi ammunition yana tsoron masifarshi ,
Yamar godiya aliyu yace Dan naxu ,naduba Basira, shinai saikamar godiya , sadig ya 'dagamar hannu ya bar harabar , gidan nasa, kana ganin sa kasan yan acikin damuwa yayi wani, irin xuru,xuru ,saida yabiya gurin,xamanta ,yaga kotadawo komai kamada,ita baiganiba, gida kawai ya wuce ,yana xuwa anty ta rufaishi da ,fada ,
Hkr kawai yake bata ,Hjy tace haba ,Hjy daya ke,haka takecewa anty ,Baku again halin da
yake,ciki kihau,yaro,da fada , sai sannsannana yanda yayi wani iri lokaci guda , tsakanin Hjy da anty 'yar rige rigen tanbayarsa maiyasamaishi , suke , aliyu yaki gayamusu gaskiya, to yace musu mai ciwon San mahaukaciya, ?
Hjy tasakashi , a gaba kamar wani yaro, saida yaci abinci , yasha magani , salma babu yarda xatai Amman harga Allah batason tafiya , sabida rashin uncle, babban ,matsala ce,,a gurinta baxasu ganaibanai kawai shiyasa ,Amman tasa aranta ,tana gama exam xata dawo ,ko ita kadaice ,
Har airport yakaisu saida yaga ,tashinsu sannan ya nufi gida , Amman saida yabiya koxaigamta Amman komai kamarta, ranar bacci, rabi da rabi aliyu yayi ,har !mafarki saida yayi, asuba yagama shirinsa ko ,Hjy baiyewa sallama ba ya futa ,haka yadinga gara ranba ,har takwas da rabi na safai,Amman baigantaba ,d'aga nan office, yawuce, yana Shiga kiran hjyrsa yashigo ,Hjy tace lpy akacemin kafita tun asuba , Hjy aikin gag gawa aka kirani ,shinai, natafi , Amman ai saika sanarmin Hjy kiye hkr , gashi nan, xan aiko makada abinci ,to kawai yace Amman yasan babu abinda xai iya,ci,
Sadig ya turo kofar, office din doctor aliyu ,yasamaishi ya kifa kansa jikin benci, sai tausayen Aliyu yakama dadi, domin yasan, dagaske, yake San mahaukaciya yake ,ya dafashi , a hankali ya 'dago,abinda baita'ba ganiba a fuskar Aliyu, kuka ,da sauri, ya riko hannunsa, aliyu maiya faru gayamin matsalarka, aliyu ya mike ,,karya make,sadig koda nagaya maka matsalata baxakamin,magani ba saidai,Ka k'ara ,min tashin hankali, kafita daga office dinah inma mutuwa xanye inmutu ina ruwanka , sadig yace nasan maganin damuwarka ,kuma ina da maganinta ,da sauri ,ya d'ago ,kansa da gaske, kake, sadig, yace nataba' maka wasa, wannan yarinyar kake naima , to nasan inda take,dasauri ,Aliyu ya kankame sadig, pls sadig gayamin tana ina,daxu naje kaiwa madam, makaranta, naganta kan bolar bakin makarantar , Aliyu surar , mukullun motarsa yayi , ya futa sadig yana kwalamar kira Ina, harya tada motar,
Sadig yadaina mamaki akan duk abinda, aliyu yakeyi tabbas yasan , Aliyu yana santa , Amman abin mamaki, Aliyu yarasa , wacce,xaiso sai mahaukaciya, yarda yaga mata suna ribibinsa , Amman ya tsaya kan mahaukaciya, kamar doctor Ummi yarda take masifar San Aliyu Amman, fur yaki bata fuska , anya ba Hjy xaigayawaba, ko aljanah, ce take budemar idoba
[7/16, 00:58] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻💅🏻
Page11to12
Gudu sosai, yaye shikansa yasan kiyayewa,ubangiji,ce takaishi kofar makarantar yana xuwa kuwa ,ya isketa kan bolar , tana xaunai ya goya , garkar faro abyanta ,tsugunnawa,yaye, baby, bamatasan dawani maha,Loki agurinba ,yaytamata magana,taki kulashi karshema da yadamaita ,jifansa ta rink'aye ,yana guce ,Allah yataimaka batasamaishiba, yana Shiga cikin motar ,Malam isa,direba, yakira shi ,yallabai, naxo naga office dinka a, rufai ,Aliyu yamar kwatancen inda, yake,minti ,goma Malam isa ya k'araso yabawa ,Aliyu kwandon abincin, kolulinai masu mutukar' kyau sosai yana budewa farfesun kajjnai 'dayar kular kuma soyayyan dankalinai, haka aliyu ya 'karasa har kan bolar ,yay yay ta sauko daga kan bolar taki ,haka ya kyaleta ,ya bude mata ,flass ,din farkon na dankalin ,aikwa kamar jira take
Hanu bib biyu take kai luma ,ba sas sautawa ,saida ta cinye duka yawan ,dankalin nan yay mutukar mamaki yarda ta iya ,cinyewa , Amman saiyaye,La a kari ,da koyaushe rabanda taci abin ci ,Dan mutanan duniya bakowa,banai xaiga mahaukaci ,yabashi abinciba ,sai daima ,ana tsokanarshi ,anabinshi anamar dariya ,duk inda mahaukaci yake,abin tausayawanai , ai Aliyu, baiye aunaiba sai ganin flass din yayi,yayi kwatsa kwatsa ,daya flass dinkuma na kajin ta jiyeshi a kasa ,tana kasawa , tanata surutai ungu wannan, ta'kara kasa wani ,kaima ungu naka ,saikwa ta kwashe,da dariya ,kai kwada'yay yenai ,aliyu rasa mai xai yi ,yaye .
Bayan su salma, sunkoma abuja ,gaba daya duniya tamata xafi ,ko abincin kirki,bata iyaci ,Dan saida anty ta ,tanbayeta tace ,bakomai,duk Wanda yasan sama, yasan yar gayuce ,gayanga da yauki ,Amman gaba daya ,takoma ,silent, batada kuxari, ko a makaranta ,'kawarta hafsy saida ta tanbayeta ,salma wai make,damunki kwata kwata kincanja ,salma, Dan Allah kigayamin damuwar ki , salma, hawaye nai suka xubu mata , hafsy tace subhanallahi , pls salma kiye hkr kigayamin damuwar ki , salma ta goge hawayen dasuka gangaru ,Wanda takes an hanasu futowa , salma ta dubi hafsy , tace kaf , duniya bangayawa kowa abinda, yake damunaba daike hascy , bawai danbanyarda ,da kowa,banai aaa kawai , naxata xan iya barin abin,cikin xuciyarta hasfy xangayamiki damuwata ,Amman ruwankinai ki boyemin,sirrinah, ruwankinai ki fada'wa duk Wanda xakigayawa , nidai nasani nidake amanace, salma ta kalli hafsy ,tace hafsy kinsa maiya,ke damuna hafsy ta girgixa kai ,ciwon San masowani , hafsy ta xabura da sauri ,salma ta riketa , karkiye mamaki, wani haka yake nice nake fada miki ba waniba ,hafsy, kibin shawara Wallahi insanshi xan iya rasa raina inhar bansa maishiba , kitaimakamin , ita kanta hafsa tasan,'kawarta ta ba a cikin, haiyacinta takeba domin , kusan tara Wa kanta jama a xatai, jamila ta xo wucewa ,hafsy, mai yasamu salma, kawai cemata tai kanta ke ciwo , hannu, salma tarike , ta kawuta gindin motarta , hafsy tace tunda mungama, lecture kitafi gida , salma tace baxan iya tuka' motaba hafsy. Hafsy dayake tanada number anty , ki ranta tai , tace salma batada lpy , aturo direba, anty cikin kidima tace gashinan xuwa , bai day lokaciba ya iso , hafsy yacewa salma, in Sha Allah xanxo gidan saimusan abinye ,
Suna xuwa gida anty tace ,suje asibiti salma,tace anty basaimunje asibiti ba kana keciwo,Amman innasha magani, canji,relief, anty tace Allah yasa ,salma cikin xuciyarta tace bakisan make,damuna banai,soyayyar 'Dan uwankice Amman a fili haka tace bari inshiga ciki ,anty in 'Dan huta
Tana Shiga ,dakinta gado ta fada tajanyo jakarta,taciro wayarta dake ciki, number Aliyu takira Wanda ta,dauki number din acikin wayar anty ,takira,yafi sau goma a ba daukaba , karshema test Tamar , doctor ya aiki, inta kira baka daukaba , ta turamar ,ta janyo folu ta kanta ,xuciyarta tanata jiran jin kira ko replay duk da tasan baisan number wayeba ,dama haka so yake ,sanmasowani ,San kanaso ba a sanka ,dama haka samarinda sukace suna Santa haka sukeji ,
Bayan mangariba, ta futo cikin atanfa Riga da xani ,kallo daya xakamata ,kaganai tana cikin matsala, lokacin da ta futo baban su muhsin, yana falo yasamu kusadashi ta xauna ,ya dubeta cikin kulawa ashekin tashi naje ,naga kina bacci, tai murmushin yake,to ya jikin naki
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page13to 14
Salma tace jiki alhamdulillah
Aliyu sai da ya shafai kusan munti talatin sannan yabar gurin , anan yafar flass din , Dan yatashi,d'aga,aiki office yakoma , maltina kawai yasha , yacigaba da aikisa , Amman yadan samu nutsuwa domin yasan inda xaisamu baby ,bakamarjiyaba,
Sai biyar ,na yamma ya kuma gida Amman saida, ya biya yaga baby sannan ya shige,
Yana falon Hjy yana kallon labarai, , wayarsa tai 'kara har kusan saubiyar, Hjy tace waini babanah, bakiranka akeba , Hjy nibana daukar bakowar number, sabida da isa ko iko , kasan maixa,acemaka , kasani kotaimakon gaggawa suke bukuta,kaifa likitanai , gaskiya banasan , wannan irin banxar a kidar , Hjy kiye hkr xankiyaye, kira ya'kara shigowa , Hjy kwa ta kafai shida ido , bayard a xaiye , yadauka basan ransaba ,
Ganin andauka , gi gicewa salma tai Dan kusan kullum saita kira Amman baxai,a daukaba , Aliyu ya'karacewa hello, salma,taita,maxa, tace salama alaikum , Aliyu yace Wa a alaikumun,salamu , wake magana , wata,xuciyar tace karki fadi kece,wata,kuma tace, kifada' masa,kawai komi ta fanjamu fanjau , wannan itace damarki , salma tace uncle baka,ganainiba ko ,aliyu yace,gaskiya salma ce,, Aliyu yace salma, Dan shi harga Allah yama,manta wata,Salma, Salma tace salmar gidan antynka ta abuju ,sai lokacin aliyu yace. Au, Salma yakike,lpy lau ,OK ngd, ya kashe wayar , Hjy tace wacce salma Aliyu yace,sai ta gidan anty Hjy tace,Allah sarki ai yarinyar kirkice, kusan kullum, saita kirani , ai kawai yace yacigaba , da kallonsa , sai cen Hjy tace, wai Niko babanah intanbayeki kaman , aliyu ya kallo Hjy , waini wannan abokin nan naka Wanda,irinai, kullum xa aka kaimasa ,abinci Amman baya bada flass adawo dashi , nalissafa flass flass har guda biyar , yauma ana Alhaji naxuba , Amman banga andawo dashiba ,
Aliyu yakama kame Kame , aa Hjy yana bani kullum suna,office Dinah ,to gobe katagomin dashi to kawai yace ,
Salma farincikinai , yay mutukar, kamata , yau uncle yadau wayarta, ranar wuni tai tana walwala ,Dan har saida anty tace , jiki kan yayi sauki ,
Ranar Monday suka, fara jarabawa , bayan sunfuto , salma suna xaunai ,tareda hafsy. Hafsy tace 'kawata yaufa naganki, cikin happy maiya faru, ai hafsy ko baki tanbaye niba , xangayamiki , wannan shawarar daki kaban, da ita nai amfani, inata kiransa yana kin dauka , harna sare aikwa , jiya ina gwadawa , sai yadauka , kinji farin ciki kowa , hafsy tana, dariya Allah yar gidanah Amman yau, xaki,iya Jan,motar salma ta d'ala,mata duka ba nasan, iskanci , nikan tafiya xanye,
Muje,inrakaki , Wallahi nima,da Dody xaiyarda ,nima,aida motar,nake tuk'awa Amman kullum saina jira direba, dai yagama, 'batamin lokaci salma tashiga tana kokarin rufai, motar ta , faruk ya k'araso , haba salma, Yakama ta kidaina,ajab tardani , mate,laifina Dan nace, insanki , salma, tace wai, faruk saunawa,xancemaka,Kaye hkr , ankusa bikinah , faruk, yace shikenan salma, yana wucewa ,hafsy tace, maye salma tace yauba ,gwanda mayeba, da faruk , hafsy tace ainaye,mamakin yarda kika,vishi,taruwan sanyeba , ba kamar dama , salma tasaka key ta tayarda motar ,Salma tace,hafsy kenan ai nada'ndana naji,ba dadi
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻💅🏻
Page 15to16
Godiya ta musanman ga hajjajoh 👍👍damakaranta littafin al'kawari
Kullum, aliyu saiya kaiwa baby, sunan daya,yake,kiranta dashi,kenan abinci ,yana tsananin Santa ,Amman yarasa Wanda,xaitinkara,daxancen,Dan yasan duk,Wanda,xai gayawa,yasan,kallon,mahaukaci xa aimar,
Kusan kullum sai Salma takira uncle tunyana,dauka karshe,yadaina dauka sabida ta damaishi,karshe,yasakata,a black list,ma gaba,daya, nanfa ,Salma tashiga tashin hankali, inda Allah yataimaketama sungama,exam kwata kwata batajin dadi tun anty narabuwa, da ita hartazo ta ke,damunta da tanbaya, Amman fafar,Salma taki, fada, abincin kirkima baci,takeba
Ranar laraba, Hjy Xainab, tamusu ,tsinke, Hjy Xainab, yayace gurin mai gidan harma da ,Salma, dama,su ukunai,uwarsu daya ubansu daya, yanxuma xuwatai,gurin Salma,
Ta rufai Salma da fada ta inda tashiga batanan,take,shigaba,inda,Allah yataimakama,taxo,taganta,batada,lpy,da sai,abin,yafi haka kuma tace,tana,nan tanajiran,Ahmad din aishi,yake,daure,miki,gindi , anty dai hkr,take,bata ,rabuda ni Hjy,dole,in fada,yarinyar nan bataji, yarannan Dan gidan wan babanmu ,Ismail ,ba irin kukan da bayaye ,kuma bata,FASA,yimar rashin mutumcintaba, Aida kunya kin,isa kiye da Malam yana,nan da rai,Dan Dan uwansa ki gujeshi ,kin sauya sim kusan sau ,biyar dalilinshi ,saikace,badan uwankiba , yaxo jiya tundaga Kaduna,Amman Dan bakida,mutumci shinai kika ki futowa ,haka yasha xamansa ,ya koma Wallahi yaronnan fa kuka yaxo min ,shinai nima yau naxo kuma Wallahi, baxan bar,gidanan banji,ansa ranaba in kuma ba hakaba ka'farki kafata
Hjy Xainab fa tadau xafi sosai ,Dan lokacinda Alhaji, Ahmad, yashigo,yana gaisheta taki amsawa ,Hjy kominye laifinai, , ai tanbayata ma make,ai wannan karan babu inda xanje,saikasa ranar salma da Ismail, Dan wannan Hjy karki damu insha Allah, Salma, ta xabura ,yaya Dan girman Allah karufamin asiri ,Wallahi banasansa kuma shima nafadamar, Hjy Xainab tayi,kanta a xafafe, Dan saida anty ta kare da saita samaita,to shi iyasanki kuma baki,isa ba kai idan tsoranta kakeji,nibana tsoranta ,kuma dole mutafi,kafarki kafata , karatunma kindaina dagayau, aikwa ,ta dunga kunxuma ihu , wayyo mutuwa Dan anga banda uwa da uba inna kidawu kiga kinbada amanata Amman, xasuci , Hjy Xainab da haushi ya isheta ,wayar chaji ta jawo ta dinga kwada mata , anty nabata hkr ,shima Ahmad din nabata ,anty tana jawuta ,sai gani tai numfashinta yana ko,karin daukewa .
Sungumar ta yaye inda Hjy tai nadamar dukanta ,kai tsaye,asibiti yakaita , cikin gaggawa suka rufi akanta , inda Hjy Xainab harda kuka ganin kusan awa uku basu futoba , sai can docter gali ya kira , Alhaji Ahmad office dinsa ,sukai ! Musabaha yanuna mar, kujera , docter gali yace maiyake damun ta Alhaji Ahmad, yace kawai fada akamata ,shikenan ta fadi,
Docter gali yace xuciyarta tana gaf da bugawa in har Baku bata abinda takesoba , cikin matsanan ciyar, mamaki, Alhaji Ahmad, yace wani Abu,yana damun Salma har,xuciyarta tana San bugawa ,wannan Wanda irin abunai, shidai bai ragi,Salma da komaiba ,duk abinda yasamu yana kokarin ganin yabata
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alka'wari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page 17to18
Sannan docter gali, yace dayawa yara suna da damuwa ,Amman su iyayen 'yayan basu saniba , karkai mamakin, kila kana ganin Ka tsaya mata batada wata damuwa , saikaga kuma kasa maita da damuwar Alhaji Ahmad, yace haka nai docter baxan maka musuba ,sabida aikinkanai, Amman gaskiya inada ,ja akan Salma tana da wata matsala
Docter gali yace Alhaji Ahmad kenan da yawa yara mata ko maxa,xakaga sunasan aure Amman, iyayansu su hanaso , sabida wani dalili barinma mata ,kaga yarinya tanasan aure, Amman iyayanta sundage akan saitaye gabada secondary, sunkai wani matsaye ,kuma basusan , aure baya hakana karatu ba ,Amman, Alhaji Ahmad kaje gida katanbayeta ,
Lokacin da suka Shiga motar ba Wanda yace uffan , Alhaji Ahmad mamakinai ya kamashi shin maiya ke damun Salma haka har xuciyarta take San kamuwa da ciwo, mai gadinai ya wangalai masa makeken get shikuma ya danna kan motarsa cikin gidan
Dukkan su suna falo Alhaji Ahmad, ya dubi Salma ,yakirata ta amsa da na am yaya , inasan tanbayarki Amman inasan kigayamin gaskiya , naji bakya San Ismail nakuma janye Amman sai kin kawomin Wanda kikeso sannan inasan kigayamana maike damunki likita yace zuciyarki tanasan kamuwa maike damunki. , nasandai baki rasa komai na rayuwaba ,in kuma acikin gidannai bakya jin dadin xama kigayamin ,salmon tace yaya Wallahi, babu abinda akemin anan gidan hasalima duk abinda nakeso shinakeye a gidannan , sannan duk abinda nakeso shikakemin sai dai ince muku Allah saka muku da alkhairi ,
Alhaji Ahmad yace nagamso da abinda kikace Amman saikin gayamin wakika tsayar kan !maganar aure kinsan dai Hjy Xainab, baxata tafiba saitaji ,amsa Salma tace yaya inada Wanda nakeso Amman Dan Allah abani lokacin , Alhaji Ahmad yace Dan inanai ,Salma tace Dan ' kano nai ,ya'karacewa ya tab'a xuwa ,Salma ta girgixa kai , kinta'ba ganin soyayya haka ,Salma tace yaya Nina kesansa bashi yakesonaba ,hasa Lima baima San inayeba
Hjya Xainab tace la hailahaillal lah nashiga uku ni xainabu ,maixan gani baimasan kina yeba ,duk masu turo rowar xuwa gurin ki Amman ke Wanda ma baisan kinayeba shikike so ,Alhaji Ahmad yace Hjy ki kwantar da hankalinki ,wannan duk !!mai sauki nai tunda tafa,'di abindake damunta ,
Alhaji Ahmad ya juyo ,inajinki Salma Dan Wanda gidannai ,nan Salma taji kamar kasa ta tsage tashiga Dan kunya ,wayyo Allah kena ke sauraro ,Salma tai ku'ru tace uncle, Hjy Xainab tace waye kuma uncle ,Salma tace nagidansu anty ,
Axuciyar anty tace buri yay kamada u mutumin haba ,yarda Salma taitayin nanda nanda docter lokacin bashida lpy ,kuma tunda suka dawo take cikin damuwar ,sannan rannan tadau wayar ta taga ta turawa docter test kuma ba a kwana uku saita kira Hjy
Wallahi, kinye karya ,salma baki isa , Alhaji Ahmad yace kibi komai a hankali Hjy , daman nasan kaixakaban matsala ,yaxa ai abiyemata ,Alhaji Ahmad yace ,dole mibi komai a hankali sannan sai Salma batai laifibadantaso Aliyu ,
Rigima sosai akai akan Alhaji Ahmad da yayarsa ,kan lallai saiya bata Salma shikuma yace baxai bataba ,sannan tai furucin indai yabiyewa Salma Wallahi babu ruwan ta da sabgar komai na Salma,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page 19to20
Godiya ta musamman ga hajjajoh👍👍😃😃 da duk makaranta littafin al'kawari
Ya jera,tsaki yafi sau uku ,shikadai ,ya 'kara kiran wayarsa sadig, yadauka Aliyu cikin xafin rai ,wai Malam mantawa kai,daninai sadig yace maida wukar' wallahi kagan ni nida madam ta hanani ,futa kwata kwata , wai week end ranartace Aliyu ya buga uban tsaki,ganinan xuwa ,gidan banxa Mijin tace ,
Basira na jikin sadig, sai famar shagwa'ba takemar ,haba honey shikenan nikullam baka gida sorry dear ,ba dadewa xamuyeba ,Allah kullum, haka kake,cewa kuma saika da,dai ya 'kara kankameta ,baby bakya tausayemin kina San kullum inaxama agida , kinsan indai ina kusada ke saina buka'ceki ,kuma kinga shi yake kawo yawan zubewar ,cikin,
Aliyu da karfi yake bugun gidan sadig, ya laiko lpy ,aliyu yace lpy kenan butu to sadig ya futo yana dariya ,kashigioma, Basira sai cika take tana batsewa Aliyu kam dariya ta bashi ,ya dubeta yace Maman yan biyu ,dayake haka yake cemata yanxu ,tunda tasamu wannan cikin ,yace fushin nai haka, Basira tace ai dole naye fushi docter kullum sai kaxo kunfita ,aliyu yace kai Maman yan biyu , kullum todai yanxu aye hakuri a a ramin shi tace munti goma ,Aliyu yace to ranki yadadai
Sadig sunatafai yana mar mita Wallahi gwanda Kaye aure in huta sai ina hutawa ta sabida mugunta Dan kai baka da ita ,shinai nima xaka hana ni jin dadi, Aliyu ya kwashe da dariya ,nima kwana nawanai bare baby tasamu lpy kaga ,haba dariya😃😃😃 kamar yayi yaya harsaida Aliyu ya kule ya kyaleshi ,shikwa sai ca yake Mijin baby Aliyu yay banxa da shi ,
Suna yan'ka,kwanah suka zo bakin makaranta, ya yi parking din motarsa , suka sauk'a sannan Aliyu ya isa gurinta ,tana ta aibaictula 'kasa ,tana ganin Aliyu damata ganaishi , tafara ci ci wai abinci ,aliyu yace xakici abinci ,nan ya bude Dan bun namanda ya xo dashi yabata ,tanaci tana xuba 'kasa
Aliyu ,yayiwa sadig, nuni da ido shikuma ,ya xagayo tabaya , ya danka'ramata allura ,k'ara ta ye shikenan ta kwanta agurin aliyu naida kansa ,ya dauketa tamkar yadau yar tsana, sadig kuma yabude baya yasata , sannan suka xagayo sukashiga aliyu yana tuki sadig yana gefansa ,sadig yace fara kaini gida Wallahi banasan yin naisa da madam Aliyu yace aikin kenan , sadig yace Dan Allah Aliyu sainai wata hudu ban kusanci Queen dinaba Aliyu yace oho aikaima likita nai, sadig yace na kunneba , kaikuma na mata , ,aliyu yace shegen jarabarka ce yasa nace wata uku , sadig ya kwashe da dariya wayyo yaro
Aliyu asibiti yayi da wannan mahaukaci Wanda yamata laka'ni da baby , yasaka leboruri suka kwasuta kai tsaye dakin mahaukata yakaita ,yakira docter Mujaheed likitan kwa kwalwa ,yace gashinan xuwa ,aliyu yakira wasu ma aikata yamasu Kudi yace su siya mata abinci da ruwa sannan, sukula da ita , sannan yacewa sadig muje in ajiye Ka Dan naga ita tun'daxu take dannu kira ,
Yana ajiye shi gida ya wuce domin cin abinci Dan baici abinciba ya futa sabida yafiso suje da safe,Dan bayasan mutanai su taru akansa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alka'wari 💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page21to22
Godiya ta musamman ga hajjajoh da duk makaranta littafin al'kawari 😀😀😀
Yana Shiga gida da gudu ta tareshi sauri yay ya'karasa ya rungumeta ,haba dear bana hanaki,guduba ,sorry ,Amman honey naga saurin dawowarka ,sadig ya kinkimaita xuwa xikin bed room dinshi ya direta ,a kan makeken gadonta ,ya kalleta sukike ,kiji dalilin dawowarmu da ,wuri Basira ta fuskarci inda ya dosa , tai rau rau da ido ,honey Dan Allah Kaye hakuri dadi yana ko'karin cire kayansa yana fadin dear maikikai min kike bani hkr
Ya hawu kan gadon ya rungumeta yana mata rad'a akunne sorry matata docter Aliyu yace bakomai , babu abinda xai samu cikin, bakya tausayaminnai baby , nan yadinga kissing dinta ta ko ina ,
Hjy tasa aka kawu mar abinci, Hjy tadube shi lpy naga kafita ,yau week end ,yanakai loma ,yace wallahi Hjy kinsan likitan kwakwalwa baya nan ,to akwai Wanda yake kawu mana visit, duk ran week end shinai nafuta ,
Kunye waya da antynku Aliyu yace wacce Dan 'daxu muka gama waya da anty hafsa ,Hjy tace aaa,baitaba antynku ta abuja Ali yace ,aa,wani abunnai Hjy tace aa,tace dai yau xatazo ,Aliyu yace ai anty bata gajiya da yawu ,yaushe ma taxo,
Hjy tace ina ruwanka ,a xuciyarsa yay addua Allah yasa banda sannan yarinyar , yana kammalawa ,wanka yasake yay shigar kananan kaya wandon blue rigar pick yay mutar kyau sosai ,ya dau mukullin mota xai futa Hjy tace babanah ,motarda kukaye bugawa ,haryanxu ba a gyaraba nai ,Aliyu yace Wallahi Hjy Dan Allah Kaye kokari ,Ka karbo , sabida ranar jumma a , asiya xata dawo kuma kasan da motar ake daukota ,Aliyu yace Allah kaimu ameen tace sannan yasa kai sai asibiti, gurin docter Mujaheed,
Alhaji Ahmad yayi lallahin yayi ban baki Amman duk a banxa akan ta hakura da Aliyu ta kama Dan uwanta Amman fur taki in a Ka matsamata sai tahau kuka ,babu yarda xaiye domin yana tsananin Santa ita kenan kanwarsa , anty ta dau aniyar ,bawa Salma Aliyu domin tasan haryanxu nashida budurwa koda yanada ita ai gida bai koshiba ba a baiwa jejiba. Anya anty inji khady , Alhaji Ahmad ya dubi matarsa yace ban hanaki xuwaba Amman ganinake da wuya aliyu ya amsa sabida kamar shi Wanda yay rayuwa a gurare da yawa Amman ,ace bashida budurwa ,anty tai dariya tace baban muhsin kenan insha Allahu xamu samu nasara ,inban taimaki sakmaba waxan tai maka a kuji anty da naiman gindin xama 😀😀 , Alhaji Ahmad yace shikenan Amman bada yara xakitafifa ,tace ee gurin antynsu xanbarsu , Salma kwana tai tana kai kukanta gurin Allah Allah yadaurata akan uncle ya karfi tayen soyayyarta ,
Washegari sai karfai uku jirgin yatashi
Aliyu kai tsaye office din docter Mujaheed ya ye,yabashi hannu sukai musabaha sannan ya ja kujera ya xauna ,aliyu yace kaddai na makara ar andubata docter Mujaheed yace hakanai na dubata ,Amman abin mamaki docter Aliyu shinai kwata kwata banga matsala a kwakwalwartaba kwakwalwarta normal ba abinda yasamaita ,Amman na rubuta mata magunguna, xaka suyo ,sannan kabarta anan muga xuwa wani satin insha Allah xantaho dawani inji ,Aliyu yama docter Mujaheed godiya sukai musabaha yafuta ,Amman fa aliyu tashiga mutukar rudani mutukar,
Gurin babyn yafara xuwa inda ya iske talatuwa maituran ,tanada mutukar kirki sosai , aliyu shiyasamaita yace mata tasa amata wanka sannan agyaramata kanta ,ya xaru dubu ashirin yabawa talatu maituran , ya cemata xai aiko kayan da in anmata wanka xa a sakamata, ,shi sai mangariba xai dawo ,yana futowa ya hadu da mai musu guge guge talle tare suka tafi dashi, ya tsaya a sahad ,yasuya mata duga yan rigona gida biyar masu kyau da takallama
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkhairi'💅🏻💅🏻💍
💅🏻💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Godiya ta musamman ga hajjajoh👍😀da duk !makaranta littafina,al'kawari
Aliyu, yabawa talle kayan , ya shige gida shikuma , yana isa yatarar da anty hartaxu ,gidan ,aliyu ya dubi anty ,kekan anty tafiya batamiki wuya, anty tace saika hanani yawa ,mijina aliyu yace ai Wallahi nikan m!atata babu inda xata naxuwa , , kaiwa yake takai kaida ko budurwa baka da ita , aliyu yay dariya ,uhm anty kenan ,
Lokacin da ,talle yakaiwa ,talatu meturan ,da kyar suka samu saukaimata wanka ,sannan ,tawanke mata kanta ,ita kanta taye Mamakin yawan gashin wannan yarinya ,tausayinta yakama talatu maituran, haka kurun taji tana kaunar yarinyar,
Tagama shafamata mai cikin kayanda aliyu ya aiko , ta dauki bakar dugowar Riga , ta ziramata mayafin duguwar rigar kuma ta daura mata akanta , kamar gaske tamkar wata mai hankali, taye mutukar, kyau tamkar balarabiya bara ce Sol sosai ,idanta dara dara , gashin giranta tamkar xana shi akai , bakinta Dan 'karami siririyace sosai ,talatu maituran tace dama haka nai Allah baya hada'maka komai yarinya yakyau tanada shi Amman, batada hankali, bayan ta gama shiryata ,sosai ta aika kasuyomata abinci da ruwa ,aikafin maisuwa yadawo tadinga ,bige bige dasauri ,aka kira likita, yama ta allurar bacci ,nanda nan nan nauyan bacci yaygabada ita talatu maituran taji mutukar tausayinta yarda taga tana ta cimar gashinta kamar xata cire ,shi sannan wasu irin raunika nai ajikinta lokacinda takemata wanka yagani
Aliyu yagama shirin Sa tsaf xaifita ,anty ta tareshi wai tanasan suye magana ,ya dubi agogon hannunsa yaga takwas na dare, haba anty tundaxo ,ina gidannan Amman bamuyi maganaba ,saida xantafi Dan Allah anty kibare ,indawo ,wani aiki xanye
Sai sannan, Hjy tasa baki nima inasan maganadake ,sannan baban kuma yace kuda kaceshi gashinan xuwa ,Aliyu jiyaye tamkar, ya kurma ihu ,Dan gaba daya hankalin sa yana kan baby , babu yarda xaiye haaka ya ajiye ,Dan mukullum motar, antytana ,tsukanarshi ,ko xance xaka ,kyaleta yayi ,ya xaru wayarsa yakira ,talatu maituran ,talatu ta dauka hello yallabai, Aliyu yace yaya jikin babyn ,dagacen talatu tace gashidai taye bacci Aliyu, yace taci abinci aaa,bataciba Amman na aika ansiyomata , OK Dan Allah kitabbatar taci , sannan kicema docter din inji inta tashi kar a ka'ramata allurar bacci, sannan baxan damu damar xuwa ba sai gobe talatu maituran tace to sukai,sallama.
Dukkansu sun hallara a falon ,Alhaji bashir yay gyaran murya ,yace naji duk abinda kikace uwata Amman shi kungayamar ,Hjy tace aaa,Amman ai yakamata kusanard ashi , Hjy tace babanah, ba buniyar aure aransa , sabida haka tunda yarinya tanasansa Kaye magana kawai ai munai iyayansa , Alhaji bashir yay dariya yace mata ,agaisheku ,in banda abinki mata ma ba a musu auran dole bare ,namiji ,Aliyu kwata kwata kansa nai yadaure bai fahimce inda a Ka dosaba ,
Alhaji yace baba kanajina mundade muna baka dama na kafuto da Wanda kakeso Ka aura ,kaki kaida bayarobanai a kalla yanxu shekaranka sunkai ashirin da Tara ,kana aiki Allah yawada taka maikake jira ko rannan ma saida Malam yamin maganarka ,akan xancen auranka nace shirunai Dan bakacemin komaiba ,yace ko taimako xaaanaimama ,sabida wa'yanda basu kaikaba ma Auran sukeyi Amman kai kaki ,shinai wannan karan yayarka da Hjy sunmaka xa,b'i inbaka da wacce kakeso ,
A firgice Aliyu yad'ago idanshi Dan yana da yakinin duk duniya baita'bajin sanwata yarinya axuciyasaba ,inba baby ba haka kudin yake tsananin Santa , Alhaji yace Baba ke make saura to ,aliyu yaka'ra matsawa kusada Alhaji yace ,hakanai Alhaji, tabbas ada banaida wacce nakeso Amman, ayanxu nasa!mu ,Alhaji yace masha Allah, a ina take, nanfa Aliyu yarasa yarda xaiye ,Hjy tace wallahi inka bibiya karya yake narasa irin wannan yaron , saikace marar lpy , Alhaji yace yi hkr Hjy ,kikasani ko kunya yakeji ,Hjy cikin kufuluwa tace 'karya yake bawani kunya , kai muke sauraro ,Ali, yace Alhaji, yar garinnance ya'r gidanwa agarinnan , nanda xufa tarin'ka yankomasa ,injajinka ,uhm uhm bakinai ,Alhaji yay dariya yace babanah su bak'in basuda suna ,yanasan 'karya kagayamin gaskiya inbaka da ita inbaka xa'bi kwanki ,Amman yanasan bakada ita kamim karyar kanada ita ,Aliyu cikin ladabi ,yace Allah Alhaji, inda budurwa Amman maysalar da aka samu shinai ,bata da lpy , Alhaji yace ,banganai ba kamim baya no yarda can gamsu ,
Aliyu yace gwanda ma yafada Dan yasan Alhajinsu mai saukinaj bakamar hjyba ,nan ya kwashe labari yafadamusu ai Hjy tana kan kujera saida ta fado saida anty da aliyu suka rukota ,taxauna tai xaman yan buri , , Alhaji yay shitu , yarasa maixaice Hjy kwa ,haka takecewa gaskiyar mutanainai dasukace baba bashi da lpy aljanace ta aure shi shiyasa ya ki aure ,shinai taimar shigar mutum ta sugar mahaukaciya, shinai kakesonta xaka aureta
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💅🏻 23to24
💅🏻by khdy💅🏻💅
Page25to26
Wallahi, baka isa Kaye kadan ,Alhaji yace kwantar da hankalinki , ya juyo kan aliyu ,ya hade fuska tamkar baita'ba dariyaba ,naxata xancen naka namasu hankalinai shiyasa ,natsya na saurareka ,Amman tunda haka nai ,Hjy kuje kuye duh abinda xa. Ai na bikin nima xan yi magana da ,Ahmad din ,a haka kamar mai hankali, ya futa yanata fada'
Aliyu ya rarraba kusada Hjy tamkar karamin yaro, yakamu hannayanta ,Dan Allah Hjy Wallahi inasanta ,Allah inhar kukai min 'katangar ka'rfai da baby ,Hjy xan iya mutwa, da Hjy taga dagaske ,yake sai ta samu tafara lallamashi , taji xatai shawara ,jeka abinka ,
Hjy ta dubi anty kinajina bikinnan ya dau lokaci sann xansanya afara masa rukon Allah Dan baba ba kalau yakeba kigafa yarda yake rikemin hannu ,intaimakamarfa yakecewa ,xai iya mutuwa inhar baisamaitaba ,nida baba baita 'bamin xancen budurwaba ,anty tace gaskiya ,nima yauxan koma xangayawa baban muhsin din inyasu saisu Alhaji, su je xancen auren
Hjy tace kar Wanda ya 'karamar xancen aure kuye shiru da bakinku,
Kwana yay da zaz xab'i Amman, Allah Allah yake gari ya waye yaje yaga jikin baby , tunda yafuta , sallar asuba, baidawuba tacen ya wuce ,asibitin ,su Kansu sunye mamakin zuwan nasa , Dan tashin su kenan ,kai tsaye ,gadonta ya nufa ,tana kwance tana bacci ya haska fuskarta da futalar wayarsa ,tai balain kyau hannu yasa ya jamata, hanci gashijn idanta, sunye xara xara , ruwan faro yadauko ,yafara mata ,alula tausayinta nai ya kamashi yarda kowa yake sallah Amman ita badama yana cikin mata firgit ta tashi tafara ,yage yage ita ala dole sai ancire mata wannan kayan, , Aliyu, kamuta yay ya matseta ,sannan yafaramata karatun kur ani tana fisge fisge har tai shiru can sai bacci ,ya gyaramata kwanciyar sosai sannu, ya futo yasamu talatu yacemata takula da baby xaije gida ya shirya Dan yafuto office, ya 'karamata dubu goma, talatu tace yallabai Wanda kabamu bai'kareba ,Aliyu yace, nasani wannan nakinai ngd sosai yarda kika kula fa ita taka tace ,bakomai nagode ai ,'Dana kowanai,
Lokacinda anty ta koma gida ,ta shedawa baban muhsin, yarda sukaida Aliyu da Hjy ,
Alhaji dakansa yaje abuja tanbayar auren salma ,nanfa Alhaji Ahmad, yayta rawar jiki da sirikin Sa , nan yace ai dabama saikaxoba ,Alhaji yace ai Sha a non aure nai dole nai inxo sannan wani satin xa a aiko da komai da komai ,
Biki yatashi gadan gadan inda ango kwata kwata baima San da xancen ba ,Dan run wannan abun da yafaru babu ,Wanda ya 'kara yimar xancen shikuma dadi ya kamashi yaxata ambar xancen ,
Sati biyu kawai akasa ,ranar bikin amarya kam tacika da farinciki sosai ,saidai matsakar ango bayata ita , Amman hakan bai hanata farincikiba sabida , tanasansa
Hjy da kanta takira, sadig tabashi ragamar komai na biki sannan tace karya yarda yagayawa Aliyu halinda ,ake ciki ,
Kusan komai sadig nai yakeyi saikace shinai angon ,xirga xirga kano da abuja ,duk abinda amarya takeso dadi nai yake bayarwa ,d'aga ajikinsa ,ya Allah kabamu aboki nagari ,
Yau saura kwana uku daurin aure ,shikwa ango baima San anayeba Dan yanxuma ,koyataahi d'aga of baya dawowa gida yana asibiti gurin baby wani Sanma sai guraran Tara ko Tara darabi yake dawowa , Dan haka baimasan wainar da ake tuyawaba
Yana office, docter Mujaheed ya xau Aliyu yana dariya docter Ka 'k'araso kenan Aliyu yace ,Wallahi docter Mujaheed yace wancen satin nagayamaka xantaho da wani inji in'kara caje kwa kwalwar ta , to hakanai ya faru ,na 'kara gwadawa naga babu komai a kwa kwalwart ,sannu kuma in aka cigaba da bata maganin xata iya samun matsala ,abinda yafi shinai kudage damata addu a da rukan Allah ,
Aliyu yashiga cikin mutukar damuwar ,yini yay kwata kwata babu wal wala a fuskarsa yana ,tashi dakin yanufa ,yasamaita talatu tamata wanka yaukoma jar do gida rigace ajikinsa summata kyau sosai tamkar yar baturia , ya 'karasa kan gadon ya xauna , tana ganinshi kowa dama ta ganaishi saita ,hau dariya dariya dariya ,ba kaukautawa ,talatu ta gaisheshi ,ya amsa tace aiyau babu bige bige sai dariya , gun da'xo. Aliyu ya shafa sumar kansa ya kallota inda gabadaya hankalinta yatafi kan wasada murfin jarka ,ya juyo gurin taka tanaxin abinci kowa tanaci wanisan wanisan kuma ta xubar ,
Brush fa kin mata namata Amman fa dakyar ,
Shikenan bara natafi dutser harya gashi tarike mar Riga ya juyo yaga waye ,yarikemar rigar ,saiyaga baby ce ta kafaishi da ido manya manyan idanta masu kamada Mijin bacci , takai munti goma tana kallanshi can kuma ta sakeshi taita kyakkayala dariya ,girgixa kai yaye ya futa , Sadig yakira a wata ,wai lpy name office dinka bansamaikaba ,dagacan yace Wallahi INA abuja ,aliyu yace abuja shinai baka gayaminba , aliyu ya kashe wayar
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alk'awari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page27to28
Shima sadig, bai bi takansaba Dan lokacin yana tare da amarya ,sannan xai karbumar kayanda xaisa ,ranar dauri n aure
Aliyu shika dai yake tunani lokacinda ya baru gurin baby xaitafi gida ,docter Mujaheed yacemar kwa kwalwarta normal take ,to Amman taya ya kwa kwalwarka tana lapiya Amman mutum yana hauka , kawai ma India, xai kaita can xasufimu kayan aiki ,
Da wannan tunanin ya je gida ,yayi mamakin ganin mutanan da yayi , a gidan su kai tsaye dakinsa ya wuce ya cire kayan Sa Dan bayama bukatar cin abinci abinda ya damaishi ya damaishi ,kan matsalar baby ,ita duk tafi tsayemar ,
Gab da mangariba ,Alhajinsu yakira shi awaya ,kana ina aliyu yace Alhaji ina gida kasaman a get to kawai ,yace ya xura ,duguwara Riga ruwa n kasa ,ya futa ta baya ,Dan yaga falon Hjy damutanai ,aciki
Yasamu Alhaji aliyu gaisheshi yayi ,sannan Alhaji bashir ya dubi aliyu ,yace aliyu namaka karanbani ,aliyu cikin sauri ya d'ago haba Alhaji kaifa mahaifinanai ,babu wani Abu daxakaimun Wanda xai xama karanbani agurina , Alhaji bashir yaji mutukar dadi cikin ransa ,sannan yace wall yamaka albarka ,gobe insha Allahu xa a daura maka aure ,aliyu ya juyo yace Alhaji auran Wa xa a daura Wanda xankaika ,Dan haka yakeson yaji yace Dan wannan magana da Alhaji yafada baijitaba ,Alhaji yayi murmushi nasan kasan mai nace bakasana dai ,zuxiya rka ta yarda nai ,to bari inmaimaita maka gobe ,xa a daura maka aure ,in Sha Allah
Aliyu jiyay tamkar andauramar KANO da gauran dutser ,inama mafarki nakeye ,
Yana idarda sallah daki ya koma xaxxabi nai yarufaiahi sosai rawar sanyi yaytayi ,anty hafsa cema tace niko girmawar ango banaye Hjy tace kila yana dakinsa,
Tura kofartai tashi samunsa tai ya kudin dina da bargo ,ta yayimar sabhanallahi ,docter xaxxabi ,ya kamu hannun anty hafsa ,anty hafsa, mutuwa xanye haba docter anty inagayamusu damowata ,sunki duba damuwata ,Wallahi anty hafsa kalau nake babu ,abinda yake,damuna ,,bantaba'san wata halittaba irin ,wannan yarinya nagayamusu sundaukeni tamkar mahaukaci ,anty hafsa tace naji Amman inasan Ka tashi ayi komai cikin girma da mutumci ,xantaimaka maka Amman sai Ka , bani goyan baya ,'karmu watsawa ,Alhaji 'kasa ido kaga dakansa ya he tanbayar auren ,kayi hkr bayan bikin da kaina xangayamaka yarda xamu bullowa buduwartaka ,gama sunanta ,a hankali yace baby yauwa ,
Washegari daurin aure sadig ya kawumar ,wasu Dan 'kara dan'karan shanda na daurin aure Amman fa fur yace baxai saba shi Wallahi in aka matsamar xai iya ,Sa kana nan kaya ,sadig yay ta magiya dakyar dakyar sannan yasa ,sannan ya dubi sadig yace ,Wallahi wannan kayan babyce xatafa ta gani ,yay fucewarsa ,sai asibiti
Lokacin anmata wanka anata darun sai Tasha tea Amman taki in anxubumabata ,saita dawu dashi gariyar yacire ya karbi kafin d'aga hannun talatu, yahau bata akai Sa a. Bata furxarwa , saida ya gama bata sannan ya dauko wayarsa yay tamata pic sosai kamar wata mai hankali, sannan hakan ma bai marba saida sukaitare ,talatu NATA dariya lallai kanaji da wannan kanwartaka aliyu yace kware kowa
Abin yankan farce ya dauka yana yankemata kaga ,shaf ya shafa a sai jin wayarsa tai tana 'kara yana dubawa Alhaji yagani dasauri ,yadauka kana inanai gun daxu make hangawa bangankaba ,kuma dukanmu muna cikin jirgi aliyu ,yace nakusa 'karasuwa ,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💅🏻
Page 30
💅🏻by khdy💅🏻
Godiya ta musamman ga makaranta littafin al'kawari Allah ya kara,Nisan kwana !mai amfani👏👏👏
Aliyu yana yanko kwana yaga sadig, a bakin get , dariya yay sosai ,ya dubi Sadig, yace mutumina yarda kasan mai gadin , bude min in Shiga Sadig ya ban kamar harara ,
Ai Wallahi lokacin da ibama dabakaxoba , da tuni nakira Alhaji magayamar ince aliyu fa baiji fada ba ,Amman tsaka ni da Allah a kawu maka amarya ,Amman Ka kama hanya kaitafiyarka ,mutanai sai tanbaya suke ina ango, wasu duk Dan gin amaryar basu sankaba , Aliyu kadai ki tsoran Allah Ka kamanta gaskiya ,wannan yarinyar amanace agurinka , Dan Allah kacire xancen wannan yarinyar wacce bakasan yar inabace ,baka da tabbas din xata warke ko baxa ta warkeba Ka kama matarka ,!maisanka Wallahi salma nasanka ,
..…........................….babu macen da xa a Wa haka tayarda ,ango kwata kwata baiye komaiba a wajan biki ,sannan kana da yakinin in yarinyar yasamu sauki kamada Tabbas din xatamaka halacci ta rikemaka al'kawari ,Aliyu kawai jin sadig yayi sannan yanuna mar ya gamsu sabida sadig din yaji dadi Amman, har xuciyarsa baiji xai iya rabuwa da baby ba ,sannan baxai iya Nada Santa da kowaba
Aliyu yay yay Sadig su Shiga ya ki yace sai gobe dare yayi ,tun 'daxo Queen take kirana kuma kasan ba ita kadai bace ,aliyu yama Sadig, godiya sosai
Saida yaga tashin motarsa sannan ya shigo gida ,falon shiru kamar bakowa ,gaskiya falon ya tsaro ankashe Kudi dayawa ,shikansa uban gaiyar ,saida falo n ya birgeshi ,ya aina aransa inama babynsa aka kawu !masa ,
Dakinsa ya Shiga yay wanka yasaka jallabiya ,sannan ya futo falo, wani daki yagani kuma yanada yakinin dakin salma nai tura kofar yay ,samunta yay tana kan gado bata kwantaba ta xuba uban ta gumi , sallama, yamata ,tayi mutukar mamaki ganinsa ,bakin lokar gado ya xauna ,ta sauko har kasa tagaidashi ,ya amsa tana nan adurkushin bata tashiba , ya dubeta ,
Yaga babu abinda salma tarasa na diya mace , Amman shi Sam duk matan duniya babu wacce yake so inba baby ba ,ya kira sunanta yace ,Salma, tunkafin a kawuki saida nagayamiki matsalata Amman, baki dauki ta da muhimmanciba ,Amman yanxu tunda kinshigo , , aikin gama ya gama , nagaya miki banda lpy , babu abinda xan iya miki ,sannan kuma banasan wannan maganar ta futo, sunake kiriketa kar injita abakin kowa tanda kekika siya kika biya ,
Yasa kai yafuta , Salma, naiman kuka tai ta rasa dama kuka rahama,nai ,wayyo Allah so so bai yiba ,soyayyace takesawa Wanda bai isa yataka Kaba ya takaka Wanda bai isa kasoshiba ,Amman inso ya Shiga sai kaga Ka kulashi ,so shikansa bakin ciki farin ciki ,babu sanda yafi kowanda San irin San masu wani ,
Salma birgima tai taye a kasan Capet dinta,, tana sanshi yana sanwata watanma mahaukaciya,
Shikwa aliyu ,dakinsa ya koma ya dauki computer, dinshi yay ta duba pic , din da yayiwa baby lokacin bikinsa ,taye mutukar kyau , kya wawan idanta sun futo sunyi dara dara, yafi minti goma yana kallo hoton d'aga karshe alula ya dauro yayta sallah yana rukan Allah yabawa baby lpy kamar kowa
Tunda ya futa da asuba baidawoba asibiti ya wuce ,gurin baby inda ya xo yaga jikinta ya rikice sosai sai buge buge take ,nan talatu ta shedamar kwana sukai suna Abu daya ,hankali Aliyu yay mutukar tashi ,duk tajiwa kanta rauni ,abinda batasan amata shinai yay mata da kansa allurar bacci ,
Ko minti biyu bai yiba tai bacci a ajikinsa tai bacci a hankali ya kwantar da ita ,ya dubi talatu yace xan mana vixa gwanda inkaita India, koxa a dace ,nan talatu tace ,yallabai, ina ganin ciwan yarinyar nan bana asibiti banai kamar sammunai ,inda xaka yarda da muje gurin wani malami ,,malamin addininai sosai ,India sammunai to kwa insha Allah xai warkar da ita , Amman shi matsalarsa gari gari yake xuwa ,Amman kar shin shekara yake xuwa , garin ,Amman kaga yanxu yakusa xuwa tunda muna watan takwas saura wata biyu ya su
Salma tunda ta tashi ,bata koma bacciba tai gyare gyaren gida sannan, tashiga kudin abinci tai mai raida mutsi , ta jereshi sannan taje , tai wanka ,yasa Riga da siket na atamfa kayan summata kyau sosai ,
Sai gura ran Sha daya ya dawo ,tundaga waje yake jiwo kamshin turaran wuya ,yana Shiga ,ko INA agyare yayi kyau sosai , dakinshi ya wuce yaje yay wanka ,Salma ma batasan yafutaba ,yana futowa sukai kicibus ta risina tace uncle , INA kwana lpy kawai yace ,yana shirin futa ,tai rai rai da ido uncle, abinci, fa ,yana kiran waya yana futa , nakoshi kawai yace ,yafuta ango ango ,kardai ace har kuntashi ,gashi kuma Ka gani
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari💅🏻💅🏻💍
By khdy💅🏻💅🏻
Page29
Aliyu lokacin da yaje har jirginsu yatashi sai wani ya hau yana xuwa wayar sadig yakira ,kuna ina ,sadig yace kaga dama kenan ,muna gidan anty ,can yawuce ko munti goma baiye da xuwaba aka daura ,
Tsabar kaduwa saida sadig ya rikeshi sannan ya samu nutsuwa sadig dai sai rukansa yake akan Dan Allah karya nuna bayasan aure ,Aliyu kam jinsa kawai yake ,
Su Alhaji suntafi anan a kabar su aliyu inda aliyu ya cika da mamaki yarda yaga ,abokan Sa dayawa kamar ya gayamusu ,Amman yasan aikin dad nai ,
Aliyu ya a xaxxala sutafi Sadig yace am duk sanda kake atafi Ka tsaya ,Ku gana da amarya ,in nakifa ,shikenan Ka ki jin maganarda Alhaji yace sannu anty hasfama tace duk abinda Kaye infada mata ,to naji munafiki naji ,lokacinda ,xaka kama kan amryarka wanima yaji Amman yanxu saiwani basarwa kake ,aliyu dai banxa yamar
Anty ce ta aiko wai yashiga dakin ai gidan ba bakonsa banai , aliyu fur haka yace baxai Shiga shikadaiba sai dai suje da sadig ,sadig yace yaji muje suna Shiga shikuma UA juya da baya ,yarufai kofar da Dan mukulli ,tayar da baxai iya futowa ba ,
Yana Shiga kanshi nai ya bugeshi amaryar Tasha wani Dan 'kareran material mai Dan karan kyau Dan naisa kadan da ita ya xauna ,Dan shi saiyauma yasan wace amarya salma, ce cikin girma mawa ta gaisheshi ,ya amsa sannan, yay gyaran murya ,Salma maiyasa kika d'age saina aureki kinsan dai ,haka kurin baxan ki yin aureba ,da girma na ,ba alhalin ina namiji ,abinda yasa nakiyin aure shinai banda lpy ma ana baxan iya biya miki bukatarkiba ta aure idan kin xauna da no haka xaki ta fama ,kinga ni baruwana ke abin xai ta damu dan haka tunmuna sheda juna kifadawa anty kinfasa nikuma hakan bakomai banai sakinki kuri n xanyi ki aure mai lpy
Ya mike ya xaru yan dubu dubu na dubu Dari ya futa ,Salma rasa inda xata Sa kanta tai shikenan , tayama xata iya tunkarar yaya da wannan magaanar ,tsun tsunda ya ja ruwa shi ruwa kan jibga ,
Sadik ya kwashe da dariya shege abokina har anfara shan amarcinnai nagaka daidai ,aliyu yace kowa ma irinkanai
Anty gyara taiwa Salma sosai Salma kan tunyanxu labari yafa ta Jan jawa Dan d'aga tasa pant daga tacire xabar xuba ga ciwon mara Dan maganin har yasu yamata yawa ,intaki Sha anty ta rufaita da fada ,tanan nai kawai xamu kamashi ,INA baki kina kin karba , Salma cikin xuciyarta tace shida bashida lpy , xa a kamashi ko xa a kamani
Ranar da xa a kaita ,tai kuka sosai sabida ta saba da anty tana mutukar jin dadin xamada ita , gida mai kyau Alhaji yabayar inda xasu xauna , daya ga dagaske xa a kawu mar amaryar ,sai yasamu Hjy yace shifa yafisan suxauna anan Hjy ta rufaishi da fada ,sabida haka akeyi ,
Gidan yayi mutukar kyau sosai yan kaiwa amarya suna kawuta suka juya sai iya 'kawayen amarya ,suma din saida sadig ya sallah maisu sannan, gidan yaxama bakowa sai iya amarya, sadig yay ta kiran aliyu Amman ya ki dagawa lokacin yana asibiti, gurin baby ,dad gaba daya ransa yagama 'baci test yatura masa karka ,d'aga Wallahi Alhaji can gayawa ,aibashiri aliyu yabaru asibiti, yakara ,sadig kai in akace Ka kira shi sai Ka kira ,kar kaxo kaga xan iya ko baxan iyaba ,Aliyu yana dariya sukake yace banji fadan dayaminba ko ,jikai aiba jikaiba ,ya kashe wayarsa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page31to32
Kana ina ,inji aliyu ina gidaman , ok ganinan xuwa gidan ,muntina 'kadan nai suka kaishi gidan Sadig ,sadig namasa tsiya ango ango , na sandama kin na Dan lokacinai,aliyu yace Allah ko Sadig ya ce da gaske,
Basira ta futo da da katon cikinta ,tana turashi da 'kar ,docter nai agidan namu ,Wallahi kowa Maman yan biyu ,ya kokari tace alhamdulillah ,ya amarya ,tana nan kalau ,
Aliyu yace tashi xakai kara kani gidan Hjy ,sadig yace ,gidan Hjy bakon kanai ,aliyu yace to Alhaji yamin waya muxu tare , sannan sadig yayarda suka futo ,
Aliyu ya dubi Sadig yace kasan mai yace saika fada ,xancen baby nai ,docter muje yace , kwakwalwarta normal take, shinai da nayanke shawarar , kaita India, to Amman talatu tace akwai wani mai magani , anan kusa , wani kauye shinai xamuje to Amman shi ,sai karshen shekara yake xuwa , saura wata biyu , ya dawo, sadig, uhm uhm kawai yakece, aliyu yace wai sai uhm uhm kakexewa kamar bada kai nakeba ,sadig ya dago axa fafe aliyu saunawa xan gaya maka kadaina sani cikin sabgarka da wannan marar hankalin yarinyar, aliyu yajuyo kayi da Dan halak ,in Sha Allah, baxan k'aramaka xancen baby ba ,sadig, yace dayafi ma ,
Dai dai lokacin da suka tsaya a kofar gidan suka Shiga a bakin get din suka bar motar basu Shiga da itaba ciki, falon alhj suka samaishi dukan su a 'kasa suka xauna ,cikin ladabi saka gaisheshi, sannan ya juaya gurin sadig ,ya ce abinda yasa nace akiramin kai ,shinai ,inmaka godiya da duk hidomomin da kai abiki ,sai dai incemaka Allah yasa Ka da alkhairi, samun aboki nagari irinka xa atuna. Allah yamuku albarka, sadig yace sannan ya dawo da dubansa ga aliyu yace baba dukkan gata namaka , nima kuma inajin dadin yarda kakemin biyayyar , inasan Ka' kara dawacce kakeyi ,nasan biyyaya kamin gurin auren nan kuma insha Allah xaka dadin abin tunda kabi umarnin iyayanka , kayi hkr da !mata ,!mata rauni nai dasu katushe kunnan Ka ,yayinda suka maka, ba daidaiba karufai idanka lokacinda su kai San ransu kabisu cikin lalla'ba bada hayaniyaba , karka xamu mai biyewa mata , kuye hkr hkr da mata yanku ,Allah yamuku albarka Allah yabaku masu yimuku ,ameen sukace nan suka futo Dan ko cikin gidan basu shigaba sabida Sadig bayasan nisa fa Queen sabida watan haihuwarta ya kama ,
Suna hanyarsu ta komawa gida inda aliyu xaimaida Sadig, Sadig yace aliyu yakamata ,kadauki nasihar mahaifinka ,Ka ajiye komai , Ka rungumi matarka , Dan girman Allah aliyu to kawai yace ya ajiyeshi shikuma ya koma gida ,lokacin da yaje yatanda su anty da anty hafsa sunxo ,suka dinga tsokanarsa ango futa haka da sassafai , ya xauna akan kujeran falon Wallahi, kiran gaggawa Alhaji yamin , muhsin ya kalli aliyu uncle xanxauna gurin anty Salma Aliyu yace , kai xaman Ka ,sai anty ta aikoma da kayanka , anty tace aa,makaranta fa , abincinda ta girka na uncle Wanda bai Ciba shi su anty suka ci ,har axa har ,suna gidan ,Salma xata 'kara girka musu wani anty ta hana ta ,mufa yanxu xamutafi kiye hutawarki , sannan tacewa aliyu docter yakamatafa ,kasamu yar aiki Wanda xata dunga tayata aiki , aliyu yace badamuwa ,ita kwa salma haka tace ,haba anty nawa aikin yake shidai baice komaiba , anty ta ja Salma daki tabata wasu magun gunan , Salma karba kurin tayi Dan baxa ta iya gayawa anty komaiba koda xata iyama ya garga daita ,
Salma kan duruwa ta wulla magani Dan basuda amfani sabida Wanda xatasha dominsa yace mata bashida lpy ,sannan ma Wanda tasha agida ma damunta,,yake bare ta kasha
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page 33
Tasha , anye anye Aliyu ya ajiye ,aiki ya karbi ,Hutu Amman ya ki ,fur ,ko kwana hudu baiyeba ya kuma aiki ,da Sadig yadamaishi,da mita ,haka yace wai Dan Allah, da kowa ya daman da inxauna agida inna xauna maixanyi ,agidan Sadig ya b'allamar harara ,sadig yace jiwaani rainin hankali, abinda kai shi ake San kacigaba daye, aliyu yace angayamaka kowama irinkanai
.....,............................ .daman inka aure mijinfa baya sanka haka mutanai sukeji ,satin Salma biyu Amman kwata kwata tafuta daga haiyacinta baxakace Salma bace , intai abincin ma uncle baciyakeba , saidai taxubar ko tabawa mai wanki babu rawansa da ita ,daxata kwana dubu inba ita ta nai mai shi ba Dan ta gaisheshi baxai ta'ba naiman taba , gidan shiru ita kadai kamar maiya ,inya futa da safai baxai dawoba sai, mangariba mangariba ma wanka kawai ya ke kawu shi sannan ya 'kara futa ,Salma tun tana tsoro yanxu kam harta saba ,
........................ranar laraba matar sadig ta haifi yan biyu duka ,maxa ,😃😃😃sadig kamar yaye mai Dan murna , komai na hidun dumin suna aliyu nai yay babu abinda Sadig yayi ,in Sadig yace yayi yawa sai yace 'yayanka konawa ,tunda akai haihuwar ,Aliyu baigayawa Salma ba ,to INA ma xaiganta shida ba yinin gida yakeba , ana gobe suna Hjy take cewa ,Salma taje kowa aliyu ya dinga Ka mai Ka mai ,yace ai bata jin dadi Amman gobe suna xai kaita ,
Ranar suna yara suka ci sunan aliyu fa sadig, ,Aliyu Ammar ta kwara ,saniya biyu Aliyu ya kawu ,inda shikuma Alhajinsu aliyu yaka,aiko da raguna ,
Sai La a sar sannan yashigo ,ya kwallamaya kira salma, da sauri ta futo ta rissina ta gaisheshi yay balain kyau ,rabanda tasashi a ido yau kwana hudu , kishirya ,xaki gidan aliyu yau suna , tai mutukar mamaki , Amman bada ma sabida ba fuska ,
Cikin munti goma ta shiyar cikin wani rantsatsan less ja mai mutukar kyau sosai , tayi kyau , sak amarya ,saidai Dan ranar da tai , yana xaunai a kan kujera ya hakince yana Dan na Dan nan waya ,ta 'karasa tace mar ,uncle na futo ,yafi minti ashirin sannan ya Dan dubaita akai kaice , sannan ya wurgomata Dan key , kije ,ta cika da mamaki itada tunda aka kawu ta bata ta'ba futaba inatasan wani gidan sadig, har xatai magana sai taga asiya ta shigo ,har 'kasa ta gaida aliyu sannan, ta juyo anty Salma ina wuni Salma tace lpy yan makaranta, ainida harma nayi ,fushi baki xauba ,asiya , tace ,Wallahi anty inasan xuwa Hjy ce kullum nace xan xau saitace bayauba yauma saida yaya yamata magana sannan tabarni , ya da Ka mata tsawa to uwar surutu ,kiwo ce kuje gidan Sadig, din ,dukansu sum sum sukai suka futa ,kamar muna fukai
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page34
Aliyu ya daka tsaki, asiya ce take nunamata hanya a hankali a hankali, har suka xo unguwar Salma tai parking din motarta suka futo sannan, suka Shiga gidan sunan , ,Basira ta taresu da murna ,Amman tanuna taye fushi , Salma shinai ganin ta da Basira na farko , Basira, tace tunda akai bai huwannan bakixoba sai docter nai yake ta xaryar xuwa Salma tai yake ,nida banmasan anye haihuwarba Amman afili haka tace batajin dadi ,Basira tace kodai , kin harbu , murmushi kawai Salma tai, sannan tasaka asiya ,ta karbu mata yan biyun agurin mutanai, tubarkallah yara kyawawa dasu
Basira tace ware min maisunan mijinki anan 😃😃salma tai dariya ,ai anty Basira ni bana ganai yan biyu ,Basira tai dariya tace to Wanda baiye bacci ba shinai mai sunan docter mai bacci kuma maisunan sadig, Salma tai mamaki 'kwarai da gaske yarda suke tafiyarda abotarsu gwanin Sha awa ,bama tasan ansaka sunan uncle ba wama xai gaya mata,
Sai bayan mangariba sukai haramar tafiya inda Salma ta bawa mai jego dubu ashirin ,Salma kamarkar ta tafi raban ta da dariya ko hira harta manta ,Amman xuwanta har ta manta da damuwar da ta damaita ,
Suna tafiya Salma, take ciwa gaskiya asiya matar Sadig tana da kirki ,asiya tace gaskiya sukan bada gananba daga ita har mijinta ,
Lokacin da suka dawo uncle baya nan ,sukai sallah, sannan asiya tafara haramar tafiya gida salma tace haba asiya, Dan Allah ki kwana man, tab kiji anty da almara kemadai fada kike,sukike inya dawo ya tat takani,,Salma kamar tace mata dakinsa da ban nata daban ,asiya tace kinga ma direba yaxo ,xanxo jibi , ba San ran Salma asiya ta tafiba Dan bayarda xatainai
Bayan ta idarda sallah isha ,tana Jan carbi ,wayarta ta hau kara tana Cuba Wa taga anty Basira ,da sauri ta dauka gamaida sallama, da gacen Basira tace kunje gida lpy Salma tace lpy lau ,dama kiranki nai inji ya kuka kuma gida lpy ,Salma tace lpy lau ,ngd saina xo ta kashe wayar ,
Wanka tai tasanya kayan bacci masu masifar kyau Dan bata ta'ba sataba ta kayan aurentace , ta faishe jikinta ,da turare mai kayi sosai, harta kwanta , taji yunwa takeji, saukowa tai daga kan gado , ta nufu falo bata San da mutumba ,tai kicin ,Aliyu yana falon yana wani aiki a computer, yaji alamar mutsi yana dubawa idanshi ya sauka' akan Salma cikin kayan bacci kayan tamkar tsirara mutum yake ,babu inda ya shagala da kallo irin kirjinta , Wanda suke dam dam tamkar balan balan , a rayuwar , Aliyu yana mutukar, kaunar kirji arayuwarsa, harta siyayi tes ,batasan da mutum a falonba ,shikuma numfahinsanai ya kusa daukewa , harta koma daki , batasan yana faloba ,Dan takurodo ta wuce ,
Aikinda bai 'karasaba ,kenan tundayake baita'ba Shiga irin wannan yana yinba ,haka ya daddafa ya Shiga dakinsa ya kwanta , gaba daya jinsayake tamkar baxaikai gobeba ,wani irin ciwon Mara yakeyi , hannu yasaka ,a cikin durowa ,ya dauko maganin Sa ya Sha ,da kyar yasamu ya kwanta ya iya bacci ,
Har gari ya waye, aliyu baiji dai daiba ,gaba daya , tunu surar jikin Salma yake, Amman ya yi al'kawari ko Sha awarsa xata kasheshi baxai ta'ba kula taba , itakwa Salma bamatasan yana iyaba
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page 35
Yana futa asibiti ya nufa, kafin ya bude office dinsa,,saida yabiya ,gurin baby look tana barci Dan yanxuma gaba daya allurar bacci akemata ,Dan abin sai Dada gaba yake, yana xama bakowa adakin guri ya samu ya xauna kusa ,da ita ya kamu hannunta ya rike , ya fada ya Allah kabawa baiwarka lpy , lokacin talatu maituran tafito daga toilet, ta gaisheshi, sannan ta she damar ,yaufa xata tafi ,'kauyen xata sanar anjin Malam din yaxo gari to agaya mata ,........,... ............Aliyu yay shiru,to yanxu ya xa ai da baby talatu tace wannan nai kuma bansaniba, Amman ranka ya Dade mai xai hana ,kata fi da ita inyaso inna dawo saika dawomin da ita gidanah
Aliyu kam yarasa yarda xai yi ,Amman ya dake yace shikenan, yabawa talatu, dubu talatin ,tai ta godiya, kamar mai,,ya dauki baby tana ta sharar bacci cak yadauketa ,yasaka abayan motarsa ya Shiga
Kai tsaye ,gidansa yanufa kuma ya aiyana aransa xai garga di Salma da indai tabare wani ,yaji yakawo baby gida walking saita sani ,,..... Daukarta yay cak ,bai direta ko inaba sai afalo , Salma na kicin taji mutanai tai saurin futowa waxa,taga uncle tagani da wata taimar sannu da xuwa xata koma kicin ya dakatar da ita ,Salma tunda aka kawuta gidan nan yauce rana ta farko da yakira sunanta ,tayi xatanma baisan sunanta ba, ta juyo xunan
Ta xau na kusa dashi ,yace sunake ki hada kayanki Wanda xakiye amfanida shi kimaida shi dakina, xan saka baby , kinga baxaiyuyi a kaita wancen part din ita kadai, ba ,Salma tace uncle banganai ba , wacece wannan din ,aliyu yace babyce itace yarinyar da batada lpy ,ai Salma batasan lokacin da ta karma ihuba, wayyo nashiga uku wayyo Allah shikenan , xan xauna da mahaukaciya ,
Aliyu yamata tsawa yamata tsawa Amman banxa uncle, Wallahi yau na 'kara tabbatarwa bakasona ,kaida kullum futa kake kabarni da ita kafin Ka dawo ta kasheni, shinai mura dinka uncle na hakura da kai nayarda sanka ya kasheni,da mahaukaciyar, Ka ta kasheni ,
Aliyu fa ,yaga Salma da gaske take kuma tabbas in har yabarta ta tafi kashinsa ya bushi ,sannan kuma dole Alhaji yasa ya bar baby ,bashiri ,yabi Salma dakinta ,wannan shinai shigarsa na biyu kenan ,aikwa harta ,jawo ,a kwatinta ,da sauri Aliyu yajawota jikinsa ya rungumeta, itakwa sai aikin fisge Wa take ya hada bakinsa da nata yayta aika mata wani muhimin aike , ,Salma tun tana mutsu mutsu har tai kulas saida ya tabbatar ta kamu sannan
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Part 37to38
Godiya ta musamman ga hajjajoh Allah yasaka da alkhairi
Aliyu , shikam yana can yana faman cuku cukun vixa Dan gaskiya baxai iya jiran talatu, ba Dan abin baby sai 'kara cigaba yake, kuma abinda yasa ya dadai yasa baby baxa ta tashiba ,sabida allurar 24 hours yamata ,
................saida yagama komai sannan ya tsaya a sahad , yasiye ice cream da kashash shiyar kaxa mai rai da motsi, sannan ya nufu gida ,yana yanko motarsa mai gadi da gudu ya xau ya budebar, ya tsaya inda yakeyin parking, bai kaahe mutur saba ya hango,Salma kwance a kasa ta shin fuda Dan kwalinta ,kusada bencin maigadi ,ran aliyu yay mutukar, baci ,ko ta kanta bai biba ya shigewarsa cikin gida , kai tsaye dakin da yasa baby nan ya Shiga ,ya kuma samaita yarda ya ke xatan ,ya ragemata sanyin a c din sannan ya ja bargo ya rufaita ga maida yimata addua
Yana Shiga dakinsa wanka yay ya Dan shafa lotion sama sama sannan yasanya iya gajeran wando da farar single t din shi , ya baje a kan Capet yana cin kaxarsa da ice cream cikin kwanciyar hankali sabida yana ganin kamar ciwon baby ya kusa xuwa karshe insha Allah, can kuma mai gadi ya rasa yarda xaiye ,ya tashi Salma, can dabara ta fadomasa, ya dauki ,dutsu ya ringa kwadashj,da kasa, firgit Salma ta tashi, ta aiyana lal lai ta da dai ta na bacci, mai gadi ,yace ranki ya dadai oga ya dawo ,..........da saure salma ta tashi , ta dauki Dan kwalinta tai mar godiya sannan, ta Shiga cikin falon da gudu ta Shiga dakin aliyu , Aliyu saijin mutum yay ya fad'u fa gudu , yana d'aga kansa saiyaga Salma, ce ,yay banxa da ita , yacigaba da cin abincin Sa, Salma ta rarrafa ta rike kafafuwan aliyu ,tace Dan sanda kakeyiwa Allah, uncle Ka maida ni gida Wallahi, nayarda baka da lpy , na hakura nabarwa Allah lamarina ,Amman baxan iya wannan tashin hankali ba ,Aliyu ya ture hannunta da ga rukonda taiwa 'kafafunsa ,cikin 'kau kausar murya yace karki raina min hankali man ,wato sukike inkaiki gida ,a tanbaye dalilin xuwan ki kifadako, Salma ta rushe da kuka ,Wallahi uncle ko Ka kaini gida ,xanye rayuwa nai kawai Amman xuciyarta tana tare da kai kuma babu Wanda xangayawa kataimakamin ,
Aliyu yace OK bari muga xuwa gobe ,je ki kwantar ya nuna mata kan gadonsa ,shi kuma ya hau kan duguwar kujera mai kamar gado Wanda mutum inyanaso ,xai maida ita kujera in kuma ya su ,yamaida shi gado ,aliyu ya flat,
Salma kan baccinta rabi da rabi nai ,domin bata ta'bashiga irin wannan yanayinba , wani irin ciwan Mara nai ya tunniketa ,tun tana daurewa har tafara kuka ,Aliyu cikin bacci yaji sautin kuka ,ya farka ,ya bude idanshin yaga salma durkushe a 'kasan Capet tana ta tun tsururu , da sauri ya sauko, ya riketa Salma lpy ba magana, sai nuna mar cikinta take, ya daguta ina yake miki ciwo , ciki ,ta 'dagamar kai ,da sauri ya dauko kayan aikinsa ya dauko computer, ya juna mata ,sannan Dan curu wani Abu ya dauramata akan kasan cikinta shi kuma yana ganin komai akan computer, ya da dai yana , duba ta daga karshe ,ya bata magunguna da yake gunsa sannan yabata Tasha , yamata allurar bacci, sannan yabari gobe sai a suyo,guntun magunguna,
Yana futa sallah asuba ,,kafin ya dawu ,Salma ta tashi ,Amman taji da Dan sauki , tai wanka tai sallah ,yunwa take ki Amman tsoron futa take ,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alk'awari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page36
Godiya ta musamman ga maman afnan Niger Allah saka da alkhairi Allah yaraya afnan musha biki😃😃😃
Ya sausautamata ri'konda ya da yamata , a hankali ya dinga radamata haba Salma, yan xu sukike , kijanyo abinda Alhaji, xaiyi fushi dani haba ,yar kanwata kiye hkr , kinji, ai baikaiga 'karasawaba suka juyo ihu yar rige rige akeye,tsakanin aliyu da Salma, gaba daya ta'bata musu falon tai kaca kaca da shi , ta kama window, tana kokaran sai tacire
Kuka sosai Salma tai taye nadama marar iyaka ,Amman ta ayyana hakan aranta ba laifintaba nai laifin xuciyarta nai da takasa hakura da mutumin da baya Santa
Itafa yanxu tana shakku akan uncle anya kwa shima yana da hankali, gaskiga a binki ceshi
,shikwa ya dad dage sai kwalawa Salma kira yake taxu ta rikemar ita ,ina salmon kan ta gudu daki ,itakan ta Shiga uku ko wacce amarya tanajin dadi Amman ita ga yarda amarcin nata yayi, da kyar Aliyu, yasamu ya Dan naita yamata allurar bacci duk da ma baya San yawan yimata allurar, baccin ,
Ko minti biyu bataiba bacci yatafi da ita ,Aliyu dakin Salma ya nufa ,yasamaita ta kwata tana ta faman rusar kuka,
Wannan Wanda irin rashin imaninai da ke kika yarinya a haka ki ki taimaka mata ,Salma ta tashi ,gaske uncle duk abinda xakamin xan jure Amman baxan iya xama da mahaukaciya ba , Aliyu a xafafe kije duk inda xakije ,nadaina lallaba ki kiya duk yarda kikeso Amman kisa aranki Wallahi kika sake kika futa da ga gidannan Wallahi abakin aurenki , sai dai kowa ya rasa ,
Ya futa ,bai dadeba saigashi ya sabota a kafada ya saka ta a makeken gadanta , haba tuni Salma tai waje Dan tana mutukar tsoron mahaukaci, ta kuma falo ta hada uban ta gumi , yana futowa da ki ya koma yay wankan Sa ya futo ,inda ya barta anan ya samaita ,ya gibta ta gaban ta xai futaita ma tai wuf ta bashi, ai nagaya maka Wallahi, baxan xaunada ita gida dayaba ,aliyu yace sabida ita ba mutum bace ,Salma tace kusan haka nai dan mahaukaci ,kafin ta kai aya inda takesan ta 'karasa maganarta ya wanke ta da kyakkyawan mari, xai 'kara kai!mata ,ta guce tai gida da gudu ,ta nufi da kinta Dan ta dauko mayafinta ,nanma taci 'karuda mahaukaci ,ba shiru tai wasan baya ,ta futa a haka ,maigadi yace ai ranki ya dadai ,yace kar a bar kowa ya futa ,sannan kar a bar kowa ya shigo ,
Wayyo nashiga uku dama Wallahi dagaske nai uncle bashida hankali ,taita sumbatunta ita kadai, ranar Salma anan ta wuni a bakin get ,sallah axahar LA asar duka anan taye ,babu bayanin cin abincima har karfai biyar babu aliyu ba labarinsa ,baba mai gadi yayi yayi tashigama taki har mangariba, bai dawuba , Salma taxama abin tausaye sosai tai xuru xuru ,baba maigadinma da xai futa !masallaci kuka tasamar ,xata bishi ala dole anan gabanta yay sallah, wasa wasa har goman dare ,bashi ba labarinsa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍page39
💅🏻by khdy💅🏻
Ya Allah kasa wannan rana ta xama samun gafara ga dukkan mai xunubi ,kuma shiriya ga dukkan mai sabo ,kuma waraka ga dukkan marar lpy kuma rahama ga dukkan matattu .ya Allah kai mai ikonai akan komai Ka amsa mana dukkan addu,armu .
Sai guraran Tara ya shigo gidan ,yana Shiga dakinsa ,ya tat da salma kwance ,kan gado ,a hankali ya tasheta ,uncle idona biyu fa ,kai nake ta jira ,Ka shigo, yunwa nakeji ,aliyu yace da nikike jira in baki abincin , Salma ta girgixa kai aaa,inajiranka nai sabida UAR uwarka ,kat ta tashi shiyasa , Aliyu sarai ya ganai maitake nufi ,wato shima bashida hankali, tunda tace mar yar uwarsa ,Aliyu yay dariya😀 yace salma manyan mata ,sannan ya watsumata magunguna ga maganinkinan kisha , kar anjima kifara , bin maxa , ..........Salma a ta xanai tace banganai ba ,Aliyu yay dariya , yarinya kigama xaga ye xaga yinki , nasan mai ke damunki , kina feeling dina haka yan mata ,daga narikeki sai dauya shikenan kuma ,sai ki Sa aranki
Ai nagaya miki banda lpy , Amman kinki yarda , shinai kuma ,jiya kika dinga murkukusun ke namiji kikesoko ,, Salma futa tai tana shara hawaye ,cikin xuciyarta kwa haka nai uncle bakai 'karya ba Amman ko feeling dinka xai kwashe ni uncle baxan kai kaina gurinkaba ,tai hanyar cikin Abu mai sauki ta daura , tea tana saukewa kowa ta sauya kwai guda uku ta dawo falo ,tana ci ,
Aliyu ya futo daga dakinsa kinsan mai Salma ko kallansa bataiba ,ta cigaba da Shan tea dinta ,nasan kina jina ,kafin infuto daga wanka ki hadawa baby abinci , saura minti uku ta tashi , kamar da dutser ya ke magana , Salma tacigaba da shan tea dinga,
Ta kai lomar karshe daga ita ta koshi ,saijitai anyanko glass ,ankwada mata kafin tai yun korin kare kanta ,an'kara maka mata ,ihu ta kurma Inda ta yanje jiki ta fadi sumammiya, Aliyu yana cikin wanka sai ji yay ihun salma ,ruwa kurin ya kwara ya kwaso aguje ,jallabiya kurin ya iya sawa ,ya futo ,yana futowa dai dai lokacin ,sadig ya shigo da gudu ,sadig ya 'karasa gurin salma inda jini nai kawai yake xuba , ,aliyu cikin kidima ya koma daki yadauko damin dauko kayan aiki ,sadig na tsugunnai , sai jiyay shima anrutsamar ,abin glass a Ka shima ,jini yace sallama alaikum Amman haka safiya yay karfin halin kwallawa aliyu kira ,Aliyu a guje ya futo,yaga jini na xubawa bayan sadig ,sadig yace karka tanbayeni meye kama Salma mukaita asibiti inmuk a tsaya anan wannan mahaukaciyar sai ta kashemu ,aliyu ya kama Salma yasaka ta amota ,aliyu yace ,baxa Ka iya tuka motarnanba ,muje inkaiku sadig yace ,kallifa yarda kake sai lokacin aliyu ya tuna ashefa daga wanka ya futo. Kuma iya jallabiya ce kurin ajikinsa, yay sauri kuma Wa cikin gida dan suturta kansa, yana saka kaya ,ya futo , ta baya ya shanmaceta ya Dan karamata allurar bacci, ya barta anan tana ta shure ,kai tsaye asibiti ya wuce, Dan lokacin da yajema har anma Salma dinki Dan ba'karamin rauni tajiba , shikuma sadig wanke gun kawai akai
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page40
Salma kuka tasawa sadig ya maida ita gida ,Wallahi sadig baxan iyaba katai makamin ,Sadig yace share hawayenki ,yanxu kowa ,suka futu ,Aliyu ya dubi Sadig, yace angama ko kallan shi baiba suka xa gaye shi suka ,futa ,
Har mota yabisu Amman babu wanda yamar magana, ala dule ,Aliyu ya koma ciki domin dauko kayanshi shima yabisa, abaya ,yana futowa sukai kicibus da talatu, a gurguje suka gaisa talatu tace yallabai naga kamar sauri kake Aliyu yace haka nai, daman wannan makamin da nake gaya maka tu ina xuwa naci saa ya xau garin Amman gobe xai tafi , inyatafi kuma sai wata shekarar , aliyu yace maxa muje talatu, yama manta da wani batun Salma,
Gidansa sukaje suka daukota ,sannan suka dau hanya ,
Kai tsaye ,gidansu Aliyu sadig ya wuce ,suka cikwa sa a Alhaji yana nan ,hankali Alhaji yay mutukar tashi yarda yaga wawan dinkinda akaiwa Salma, ransa inyay dubu ya baci Hjy kam kuka tai taye ,daman nagaya maka baba ba kalau yakeba kaki yarda ace mutum da hankalinsa ya rasa wacce yakeso ara yuwarsa sai mahaukaciya ,hakanma bai ishekaba sai Ka daukota kakawo gidanka Allah nai ya San kwanan ta nawa agidan ,xai xo yasanman yarinya amana agurinmu Ashe yaronnan , bai rike amanaba , tai ta lallamin Salma, sannan tace kiye xaman ki anan xai ganai kuransa dani yake xance
Alhaji kan Dan bakin ciki kasa cewa komai yayi yanxukam yafara yarda da Aliyu bashi da hankali Dan babu mai cikekken hankali daxaiye irin abinda ya ye
,....,................sunye tafiya sosai su Aliyu kauyen sosai nai saida suka shafai a Wa uku suna tafiya sannan suka 'karasa garin aliyu ba 'karamin jigata yayiba ,
Gidan limamin garin suka sauka,,bayan sunyi sallah, aliyu yaga yawa limam abinda yakawusu , nan liman da kansa yay musu iso ,gurin !Malam sa ido ,
Ya karbesu hannu bibbiyu inda yace Aida basu xo ,yauba da baxa su samaishiba sai wata shekarar, ,Aliyu yayi mutukar jin dadi ,
Malam sa ido ya dubi ta sannan ,yacewa aliyu matsanan aliyu yay saurin matsawa ,ya dai bu ruwan tubutu, ya watsa mata ,ya 'kara watsa mata ,sai jin wani ihu suke ,ihu iuh Malam sa idu ,yace banasan ihunnan magana nakeso, tai shuru Malam saidu yabawa aliyu ruwan magani ,yace ungu yimata alula, da sauri Aliyu ya kar'ba ,yamata alula, Dan Allah karka kasheni ,Ka tsaya Malam yace kasan Allah kenan, yacigaba da karatun kur a ni , katsaya katsaya ,Malam yacigaba da karatunsa ,saida yafara jin wani irin murya alamun taji jiki,,sannan ya tsaya, inajin Ka can yafara magana ,nima turuni akai jikinta,,waye Hjy magajiya ,Dan Allah kar Ka kasheni , mlm yace Ku kunawa nai ajikinsa ninai kadainai Amman nidinma kamar mutum dubunai akanta aikinda mutum dubu xasuyi nixan iya shiyasa aka turoni jikinta in hauka katata, xaka futa ko baxa Ka futaba xan futa , Amman da sharadin baxa Ka 'kara dawuwaba , baxan dawuba ,yanxu xan koma jikin wacce ta turoni dama anyi yarje jeniya , nan tai ta antishawa taye yafi sau goma can kuma shiru
Aliyu ya cika da mamaki , sosai, Malam ya dubi aliyu ya bashi rubuta ajarka tana Sha indai xataci abinci sannan yabashi wani wannan inxata kwanta tai alula ta kwanta
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻✍
💅🏻by khdy💅🏻
Page41
Aliyu yay taiwa Malam godiya, minti goma ta farka da salati abakinta ,ta juya ta 'kara juyawa, ta dinga kallon kowa a dakin ,Malam ya dubi baita yace kice alhamdulillah, akwa sai ji sukai tace Alhamdulillah, firgit aliyu ,xai tashi Malam yace dawo ,Ka xauna sannan ya dawo ya xauna ........... Malam yabata wani Abu a Kofi yace ta shanye ba musu tashanye Amman cikin ranta tana aiyana suwaye wa'yan nan din, Malam yace ya kike jin jikinki nan ma tace da sauki
Bakya jin komai tace bata ji, aliyu ya cika da mamaki marar iyawa ,wasu kam Allah yamusu baiwa, sannan ya juyo gurin aliyu yace katabbatar inxata kwanta tana alula sannan ta Sha fai jikinta da ruwan rubutun sannan, inxata kwanta ma taye adduar kwanciya ,aliyu yay ta godiya, Malam yace nasallamaiku Amman tunda yake dare yayi kai mukwana anan sukuma sushiga ciki sukwanta ,
Alhaji tum iya saran dawowar ,aliyu Amman bashi ba labarinsa ,ya aika gidan maigadin yace tunda ya futa bai dawoba ,yaje da kansa nan ma baya nan sannan, yaje har office dinsa nan!ma bayanan wayyo yinsa gaba daya basa tafiya ,tun yana shirin inta xo xai ha'du dashi gashi har ya sauko naimansa yake afu jajan .....Hjy da Salma sum d'aga hankali su ,shikenan Dan nawa guda ,daya shinai akesan arabanida shi ,Salma kan ba uhm ba uhm uhm ,Ashe duk abinda uncle yamata rahamace agurimta akan rashin ganinsa da bataiyeba yau, Ashe fada take baxa ta iya rabuwa da uncle ba ,
Washegari ,sas safai suka tashi domin shima Malam din yaudim xai wuce aliyu ya 'karamar godiya sosai sannan yabashi naira dubu Dari , itakam sai binkowa take da kallo, aliyu ya dubi talatu yace ta xagayau ta Shiga mutar ,sannan ya dubi ,ta yace baby Shiga mutafi ,ba musu ,tana aiyana aranta Wa yan nan Wanda irin mutanai nai ,ina xasukaini , Amman, tai shuru har suka dau hanya ,
Aliyu ya juyo yace yasunan ki asmau taji yo nace , asmau, Aliyu yace nice name, aliyu yace nayi mamakin yarda baki tanbayemu , musu wayeba , asmau, tai murmushi har kuma tunta suka lutsa, tace nasan daga gani nasan wani Abu yafaru dani sannan kuntaimakamin , sannan kamar naye a xarbabi' in natanbayeku kudin suwaye , aliyu yace gaskiya, nai suna na aliyu yau kimanin wata shida muna tare da ke bakida hankali kina faman ciwo , asmau😭😭😭😭😭sosai , sannan tafara tunu rayuwarta , aliyu yadinga lallashinta kiye hkr, husna ,da sauri 'dago idanta masu mutukar kyau , ta mai maiya husna, sai a xahar sannan suka shigo garin kano sai sannan Aliyu ya tunu da katan laifin da ya kunduma ,
Hjy fa yarda taga dare haka taga rana ko abincin kirki itada Salma babu Wanda ya iya ci alhj nai keta faman basu baki akan insha Allah xai baiyana , sadig kwa duk inda yasan xai samu aliyu yaje Amman shiru , shi kansa hankalin sa ya tashi karfa yabi mahaukaciya nan
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍page42
💅🏻by khdy💍
Ya Allah kayewa rayuwar mu albarka, karabamu da sharrin shedan Allah kasa mufi karfin xuciyarmu , wayanda sukeda aure Allah Ka dauwamarsu cikin kwanciyar hankali, ya Allah yan matanda aure Allah Ka aurar dasu , cikin addinin musuluncinka 👏👏👏
Aliyu saida suka tsaya a super market, ya suyi wasu kyawawan dugayan riguna kala biyar da takalma ko wacce , da kalar kayan , sannan, ya dubi talatu maituran, yace su tafi da baby husna shikuma xai je gida ,saida yakaisu sannan, kuma ya nufu gida ,gabansa na, tsananin faduwa
......,................... Suna isa talatu tasanya asmau, taiyi wanka bayan taye wanka yasanya ,wata pic din duguwar Riga , tai salluli ,asmau tajuyo ta kalli talatu, tace Dan Allah inasan kiban duk kanin labarin abinda ya faru dani ,da kuma waye wannan di n keta 'dawainiya dani ,
Talatu, tace dabanda shima da tuni haryanxu kina cikin rashin hankali gaskiya kigodewa docter Aliyu yay mutukar 'kokari akanki asmau, tace haka nai mama Amman kema xan gode miki Allah yasaka da alkhairi,
Aliyu kam ta maxa yay Amman xuciyarsa tana cikin tashin hankali Dan baisan Wanda irin hukunci Alhaji xai yanke akansaba , yana Shiga ,kwa ya ci sa a , Alhaji bayanan cikin falon ya Shiga , ya kwa isAliyuHjy a falo , da sauri ,Hjy tace baba ,aikwa Salma na ki cin tanajin Hjy ta ambaci baba kwa ta xuro da gudu yana ,tsaye, kamar soja ,Hjy tace babanah xauna mana ,Aliyu anan yafa ra Dan jin dama dama ,yakwa samu guri ya xauna ,Hjy tace kai kwa baba ina kashiga munata xulumi , akan karkaje kabi mahaukaciya, Aliyu, yace Hjy kenan ,yaxan yi inbita , a baba yarinyar nan dole Wallahi tsoranta nake,jifa yarda tayewa Salma rauni Allah ma ya rufa asiri, abin yaxau da sauki, aliyu kam yama manta da ,wata salma arauwarsa , Hjy ta ce kaje kayi wanka ga abinci nan ,Alhaji Ka yanxu xan kira ,
Aliyu kam farin cikin kamar ammar albishir da gidan aljanna ,yau babynsa ta samu sauki ,yana gama wanka alula yay sallah da ake binsa sannan, yay ta nafil fili ,yana mai godiya ga Allah, ya dadai yana addu o e
Hjy kam waya ta dauka ta kira Alhaji lokacin suna tare da sadig take cemar Aliyu ya dawo ,Alhaji cikin fargabayace dagan sa ko kawu shi ake😀hjy tace aa,dakansaman Alhaji to ganinan xuwa ,yana kashewa Alhaji yacewa Sadig, abokinka ya dawu,,
Yana cin abinci hjy na gefansa,Salma kam daki ta koma ,domin intana yawan kallon uncle, tabbas, San sa xai iya hallakata ,saita tsinci kansata da addu a, ya Allah, kasa uncle yasuni koda Rabin sanda na kemarne Dan harga Allah tana mutukar ,kaunar uncle, arayuwarta ,hausawa sunce xuciya tanasan mai kyauta ta mata ,Amman uncle, baita ba kyautata mataba Amman, kullum sansa 'karuwa yakeyi,a xuciyarta,
Alhaji, da Sadig, suka shigo, ya iske ,aliyu a falo ,da hanxaria,aliyu ya saukwa,d'aga kan kujera, ya gaida Alhaji, baya bu ba fallasa, ya amsa Sadig, yabawa aliyu hannu suka gaisa ,
Ahj😚😚😚😚😚😚ya hadai girar samada kasa yace Wa aliyu da ga ina kake, ,wato baba kaxama Dan kanka kenan ,wannan shegiyar mahaukaciya, ta rusawa Salma kai ,Amman mai makon kabiyu su gida shinai gaba dayama aka naimaika aka rasa ,anya baba kanayiwa kan Ka adalci ,a rayuwarka ,Bansan ban isa dakaiba da ban baka ,yarinya nanba ,kai ko kunya bakaji,Dan,ruwan yarinyar nan yarike yar uwarka ,da daraja ,shinai kai baxa Ka iya rikemar ita cikin mutumci ba ,
Aliyu ya rike,hannun Alhaji Dan girman Allah Alhaji Kaye hkr Wallahi yanxu haka ma komai ya xu karshe ,bxa Ka kara kamani da rashin kin jin maganarkaba Kaye hkr, anan Saudi yasa baki Alhaji, kamana afuwa baxa musakeba insha Allah ,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💍
💅🏻page44💅🏻💅🏻💅🏻
Ya Allah kasa mufi karfin xuciya mu ,Ka karemu da hassada,da 'kyashi ,ya Allah wayanda sukeda aure Allah kadauwamarsu cikin kwanciyar hankali, Wa yanda basu da aure Allah Ka kawu musu nagari👏👏
Wasa farin girki
Asmau shinai cikek ken sunana, mahaifina kuwa sunan sa Malam babu ,da mahaifiyata inna safiya ,babanah bufulataninai, usul uwa da uwaba , auran hadin gida ,aka musu shida mahaifiyata , basu jin Hausa kwata kwata, lokacin da aka daura musu aure ,bappansu ,yabasu shanayi guda uku, sannan ya uwarcesu da suye gaba dama haka al adarsu ta ke in Ka a bada aurenki , xa a baku shanaye ,sannan ace kutafi kiwo anan fa xakuyeata yawu gari gari ,har sai Ka ninka shanayan da aka baka, sannan kadawo ,gida aga irin kashin arxikin matarka ,inkuma Baku tsinana komaiba tofa ,xa a sanya Ka saki matarka a aura maka wata ,ita kwa wannan babu Wanda xai aureta ,sabida tanada 'kashin arxiki ,
Lokacinda babanmu suka tafi ,suka dinga yada xangu gari gari ,suyanki jeji ,suyi Dan kewayen gun wanka da madafi da gun kwanciyar, su wannan al,adar tana ciwa babanah tuwo a karya haka dai sunata faman wahala da shanayennan ,shinkuma babanah yana mutukar kaunar,innata ko gurin kiwo baya barinta tana xuwa shiyake,xuwa da kansa ,
Wata ,ranar labara ,ranar anyi ruwansama gari yayi dadi shi yasaka garin yay dadin bacci sosai, a wannan dare baraye suka shigo wannan guri suka yashe ,wayan nan shanayen ,gariyana wayewa ,hankali su babanah, yatashi, shiba satar ce ya damaisuba illah inta koma gida to dolenai ya saki ,innata shikuma,gaskiya yana Santa sosai, ita kanta innar tashiga cikin tashin hankali, bare kuma baban nawa ,
Suna xaunai a haka har lokacinda wowar su yayi ,haka babanah yayi ta maxa suka koma can asalin iyayansu ,sunga tashin hankali alokacin ,kuma yan uwansa sunmar umarnin da yayi maxa ya saketa wannan ba matar xama bace ,kashin arxiki nai da ita
Sukai sukai babanah ya saketa Amman yaki, a nan ran baffansa ya baci yace inhar baxai saketaba to shima yaxama dole yabarmusu ,gida Dan kashin arzikin matarsa xai iya shafar,su daman abinda yasa Ka suke yin haka abaka shanu ,dan aga wacce irice matarka ,suma can iyayanta ,suka ce saiya saketa itama ta nuna musu tana sanxama da mijinta ,aikwa garin yadauka abinka da karamin gari , nanfa rigima tsananin yangidansu baba na da innata, abin har yay tsamari inda mai unguwa yace inhar babanah bai saki innartaba,,to dolenai subar garin kuma karsu 'kara,dawowa,,
Innata lokacin xatai gaddama Dan batasan rabuwa. Da yan uwanta ,nan babanah yayta lallashinta ,akan sutafi watarana dakansu xasu huce , haka suka ,futo daga garin ana musu ihu ana jifansu haka inna taita daman kuka kamar mai Baba na shikam sai aikin lallashinta yake
Haka sukadinga ,aikin yawo gari gari, har Allah yakawosu ,garin gombe acikin kauyen gomben suke inda babanah yake,yake futowa , daga kauyen yashigo cikin gari , Dan samuwa innata abinda ,xa aci
Haka kullum kullum yake kuma alhamdulillah yana samun Dan abinda xa a ci wata rana babana ya futo, d'aga cikin kauyanda yake, ya tsaya wani bakin super market, yana jiran Wanda Allah xai kawu yamu ,,dako, yana nan tsaye, wata jibgegiyar mota ta tsaya nan tashiga ciki ,bata wani dadiba mutumin ya futo annan baba ya fiskanci wasu mutanai suna binsa, shiama babanah saiya bisu,subasu San babanah yana binsuba ,shima nacikin motar basu San anabinsaba ,kawai saijin motarsa yay taya tana sacewa,da sauri direba ya sauka shima Alhajinda yake ,cikin motar suna sauka kwa suka xagayesu ,wai suba
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page43
Ya Allah kaya faimana kashiryardamu cikin shiriya, irinta addinin musulimci ameen
Anan, Alhaji yaytamusu nasiha mai ratsa jiki , aliyu da sadig, suka futa atare, aliyu yace Dan Allah muje inga yarana, yau kwana, uku kenan bangansu, sadig yay dariya, yace ai sukan suntafi,ganin gida ,aliyu yace kai haba Sadig yace Wallahi,
Nan aliyu ya yanka kwana,Sadig, yace INA kuma muka nufa ,aliyu yace aikaikan kafiye tanbaya sadig, cikin dariya😀yace nasani,ko xaka kaini,inda xa a 'kara fasamin kai, aliyu ya kwashe da dariya ai kaidin,nai matsoracinai, sadig yace bawani matsoraci, sanin kankanai ,ba a sha ria ,da mahaukaci, Aliyu ya jin jina kai yace haka nai abokinah ,
Dai dai lokacinda, suka tsaya a wani gida ,sadig ya juyo, ya kalli Aliyu yace nan din ina nai , kai kan da kwashe kwashe nai da kai, xa kafutunai ko sai Ka cika motar da suruntunka ,Aliyu yace nihar banasan yaranah su iyo surutunka ,sadig yace in basu iyo surutunaba ,sa iyo jaji bai jajibai ai ,kai tsaye suka Shiga gidan talatu ,
Sukai sallama talatu ta futo , aa,yallabai kainai ,'Ku 'karasu man suka Shiga ta shinfida musu tabarma awaje sannan ta 'kara gaishesu ,Aliyu yace xuwa nai na 'karamiki godiya sosai Allah ya xaka da 'alkhairi ,talatu tace haba yallabai babu komai Wallahi tunda dai Allah yabata lpy ai alhamdulillah, Aliyu ya Xarau dubu Dari biyu ya bawa talatu, talatu kam kuka sosai 😭😭😭ta ringaye kamar mai, tarasa bakin magana,sadig ya cika da mamaki sosai ,
Sai sannan, asmau tafuto d'aga daki duka tanajin abinda yake gudana ,har kasa tagaida su aliyu ,sannan ta tunga yiwa Aliyu godiya, sosai ,Aliyu yace karki damu, ba komai yanxu mukam su muke muji ,ke yar Wanda garice da asalinki
Aliyu ya juyo ya kalli sadig yace ,baka ganaitaba ko ,sadig yace gaskiya kan aliyu yace wannan yarinyar ce wacce tai rashin lpy ma a na dai baby ,sadig yace ,lace mai fasamana mota ,aliyu yace eee,,sadig yacika da mamaki ,ikon Allah, a she aliyu tai mako xaki muka dunga hanaka , abin kirki muka dinga maka kallon kai ma mahaukaci, maka ki fahimtarka , aliyu yace haka nai sadig, Amman komai ya wuce, aliyu yace ki tashi muje dukanmu gurin su Alhaji, sai ki bamu labarinki , suka fita su aliyu , talatu da asmau, suke kin tsawa,
Sadig yace shege mutumina a she kaga abinda Ka hango, kaga yarinya Dan Allah kamar yar turawa ,yarinya danya sharar,aliyu suka tafa baka da dama mutumina, dai dai lokacin da su asmau suka futo ,rigar daxuce Amman wannan karan ,ta yana kanta da gyalen rigar ,gashinta ,ya futo yanata reto ta baya , ya ilahi ,wannan halinta da kyau take,
Suka dau hanya, sai gidansu aliyu , maigadi ya bude musu get suka Shiga,har falon suka Shiga bakowa a falon , Aliyu ya kwallawa, rakiya kira da sauri ta futo, ranka ya dadai , gani Aliyu yace haduwa abaki abinci , to tace ta koma domin hadumusu ,shi kuma ya haura sama gurin hjy tana falon sama , tana xaunai tana kallo itada Salma, Aliyu yace hjy barka da hutawa ,hjy tacebarka ,kan baba nan ,Aliyu yace kinada baki hjy ,hjy tace baki kuma baba da ga ina hjy muje dai kagani,
Suna saukowa hjy ta samu guru ta xauna duka suka ,sauko suka gaida hjy ,hjy tace ya ankawu muku abinci Amman bakwaci, asmau murmushi tai,talatu kan tace ai hjy ,kafin my futo munci abinci hjy tace ta Amman ko leman nai kusha man,hjy ta dubi aliyu
Tace baba banganaisubafa , aliyu yay murmushi, yace ai hjy baki sansuba , ,tace kamim bayani man ,sai inganai, ,Aliyu yace wannan ya nuna talatu, yace itace maituran din asibitinmu ,wannan kuma ,ya nuna asmau, sunanta asmau, itace wannan yarinyar wacce batada lpy, hjy tace wacce yarinyar, sadig yace hjy wannan wacce take ciwon hauka, ai bashi ri hjy ta tashi ,ai nan kuma kuka kawu min ita nima ta rauna na ni kamar yarda ta rauna na na Salma ,aliyu yace haba Hjy ki kwantar da hankali ki babu abinda ,xata miki yanxu ta warke babu abinda xatamiki ,
Naki in kwantarda hankali na ,,sadig dai yaga hjy da gaske take ,yace Hjy Dan Allah ki xauna nai,miki baya ni dan Allah sannan suka ,shawu kanta ta xauna , itakam asmau kuka take sosai , yarda mutanai suna gudunta, sabida ita mahaukaci yace , Allah nai yasan irin abinda tai lokacin tana cikin hauka ,kowa gudunta yake ,sai docter Aliyu nai kadai, yatai maketa, Allah sarki taya xata manta ,docter, Aliyu a rayuwarta,
Nan aliyu yakira, Alhaji ,shima yace yana harabar ,gidanma,yanxu ya dawo, Alhaji yashigu gidan cikin falon 'kasa ya samaisu ,shima duka suka gaishesu ,nan Alhaji yake cewa maike faruwanai babanah,
Aliyu yaywa Alhaji nsa bayani kamaryarda yayiwa ,hjy bayani ,yay shiru zuwancan yace Allah nai yasan irin kadan da kasamu babanah ,Allah nai yasan irin ladan dala samu ,munata hanaka ,Ashe kai taimako kakesu kayi ,ya kallo asmau yace sannu yarinya ,kinga rayuwa, rayuwar hauka ,Amman mun godewa Allah daya warkardake ,asmau nan taji Dan tsohon yay mutukar, birgeta ,Ahj, yace munada bukatar Musan d'aga ina kika futo ,kibamu tarihin rayuwarki, Amman kafin kibara bamu lbr, naga lokacin sallah axa har yayi abari,
Kowa yayi sallah, aci abinci sannan tabamu labari,su aliyu sukai mike, da Alhaji sukai masallaci, hjy ta kwallawa Salma kira ,wacce bama tasan mai ke faruwaba ,tana can tana kallon wani film na Hausa maisuna gidan kitso, da sauri ,ta sauko na am hjy ,gani,hjy tace kikai ,bakin nan dakinki suye,sallah,
💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻💅🏻falo yay shiru ,baka jin mutsun komai sai shish shikar kukan asmau, Wanda kukan yasaka idanta suka kumbura,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻💅🏻
Page45
Godiya ta musamman ga hajjajoh Allah yasa Ka da alkhairi😃😃😃😃😃👍👍
Su motar da ,duk kudin hannun su, alhj ya mikawa wani daga ciki,su mukullum mutur ya 'karba suna shirin karbar kudin babanah ya futo, faga inda ya boya ,yace kubasu mukullum mutur, daya gaciki ,har xaiyi gardama,sai ogan nasu yamar nuni yabayar,
***************************************
Babanah yanuna musu hanya yace kuyi nan aikwa ba shiri suka dau hanya,daya daga cikin su yace haba oga yaxa ai munsamu dama akan wannan xa kasa mubatar abinda muka karba , dayan ma yace gaskiya oga kabata mana bajan Amman ai hausawa sunce sarkin yawa yafi sarkin karfi, ogan yace Amman kubaku da hankali, Aida ganin wannan kasan ba haka ya xaunaba baka ganin bafulataninai, sannan kuma kasan fulani basa,xama,,kudai Allah ya rufa mana asiri,
Alhaji ya kalli babanah, yay ta mar godiya ,tareda cewa yasunansa nan babanah yace, sunansa babu,nan Alhaji, ya tanbayeshi aikin mai yake babanah yace bashida aikinyi ,Alhaji yace xaka iya gado,da sauri babanah yace,mai xai hakana ,anan babanah, yace Amman fa yana da iyali,Alhaji yace wannan ba matsala bace a kwai gurin ajiyeku agidana,no suna na alhj Ibrahim,
Tunda ga lokacin babanah yake gadi , a gidan Alhaji Ibrahim, Alhaji Ibrahim, mutumin kirkinai sosai ,matansa biyu ,hjy amina ,sai hjy hafsa, hjy amina, bata taba haihuwaba ,itace uwar gida , sai hjy hafsa, itace, amarya inda takeba yaya uku , baban Santa faruk, sai kamal , sai Aisha, tundaga yaye dayake kunika tai tsakanin ,faruk da kamal alhj Ibrahim yadauki faruk yabawa hjy amina, shi Hjy amina mutuniyar kirkice sosai shiyasa ma Alhaji Ibrahim yake mutukar Santa , faruk gaba daya, agurin Hjy amina ya girma har tarbiyar ,domin hjy Amina tana mutukar kaunar talaka,sabanin hjy hafsa, batasan talaka, indai kai mijinka ba kusa banai to hjy fa baxaitai kawance da kaiba,
Innata tana xaunai ,agidan Alhaji Ibrahim Ind can bayan gidan akabawa babanah taxauna tareda iyalinsa dakin biyu sai toilet, a ciki sai kicin ,innata tana jin dadin xama agidan domin inta gama aikinta saita tafi sa shan hjy amina, ta tayata aiki ,a anan ,xata xauna suta hira ,babu ruwanta da matar mai gadice ita ,saba'nin hjy hafsa da ko innata ta gaisheta bata Amsawa,saima masifa da takeyi Alhaji Ibrahim da kwashe kwashe yake,baisan suba Amman ya ibusu yakawu su gidansa,waishi mai tausaye, ana cikin haka faruk yagama secondary dinshi ana yasamu damar tafiya ,ijib ,karatu, faruk, sun mutukar, sabawa da innata sosai yana Santa ,kwata kwatma ba halinsu daya da mahaifiyarsaba ,
Hjy hafsa, nada kawa maisuna hjy sa a,hjy saa mijinta ko shan shan Dan kasuwa nai,tanada Kudi sosai, yayanta duka mata ,tanada ramlat, sai Ummi, sai bilkisu, Mijin Alhaji barau, yana da kirki Amman matarsace dai sai a hankali, dam kwata kwata bata San kishiya ,ya gwanda yin aure yafi sau uku Amman tana sawa anafasawa Dan tace da kishiyar gida gwanda ta waje,jininsu yay mutukar, haduwa da Hajiya,hafsa, tamkar yan uwa insuka Shiga daki,Hjy hafsa, bata dau komaiba akan rikonda hjy amina takeyiwa ,Farouk, ba sabida hjy amina ba mai futunabace,ahiyasama hjy hafsa takejin kanta tamkar batada kishiyaa, anan hjy sa a tai ta xugata ,akan ai hjy amina tagama kobata haihuwaba ai Yakama baban da,Hjy hafsa takan yi dariya tace anbanda abinki,hjy saa kamashi fa kawai tai,ba haifarsa taiba ,hjy sa a tace nasani shiyasa !ma nake gayamiki, nono nai kawai hjy amina bata bawa faruk ba,Amman duk abinda uwa takeyewa danta hjy amina yayewa faruk,sannan baisan goyo guba banai,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page 46
😃😃
Allah yasaka Da alkhairi hajjajoh
Inxaki Kama danki,kikama inba hakaba kina gani Wallahi, sai danki yafi karfinki,tun hjy hafsa bata yarda hartaxo,tana yarda, Dan tagama gayamata iyacefa da gidan,inda faruk alokacin ya daga birnin ijib
Allah yasaka da alkhairi hajjajoh😃😃😃
Faruk, kyakkyawanai,sosai dogunai tanada Dan jiki ,Amman ba sosaiba farinai kamar bature, Dan dayawama abokansa bature soke cemar,yana da kirki sosai ,
***********************acikin hakanai innata ta haifaini,dayawa mutanai sunacewa kamar aljana,tsabar kyauna,ranar suna,mahaifina yasamin suna asmau, basuna naceba haka kuren yakesan sunan,innata, haifata kawai tai,Amman duk hidomumin,gidan hjy amina ce take min ,iyakacena da innata, mono,tana banima Hjy xata aika a batani,natasu cikin jindadi tamkar yar masu Kudi, Dan kayan da nakesawa,lokacinda naisa yaye,Hjy dakanta ta yayeni,tundaga lokacin na kuma gurin hjy ina jin dadi sosai agurinta,duk inda xataje tufa,tareda ni ,xata kayan wasa haka xata kashe kudinta,tasiyamin,komin tsadar kaya,
Tunda farouk yatafi daman a 'kaida sai ya gama xai dawo yanxu haka saura shekara biyu ya dawo,dama shekara biyar xaiyi,yanxu yaye uku saura biyu, inada shekara uku hjy amina, tasani a makarantar, mai tsadar gaske, kuma Alhaji Ibrahim, nai yake biya ,deriba yakaini ya daukoni,tamkar yar cikin su, ******************************************tunda ga kaina innata bata,'kara haihuwaba, kuma bata damuba tunda dai tasan komai na Allah, nai,sannan baba na yace kobayan rai sa karta sake ta karbeni,daga hannun hjy amina, saidai in ita taba,yardani gurin innata,
**************************************shekararta, biyar,Amman inka ganni a wannan lokacin sai kai mutukar,mamaki,sabida wayo, na da ko'karina a makarantar, bantaba daukar nabiyuba shiyasa hjy,amina, take kara kaunata ,takance husna Ashe bana asarar kudin makarantar,, daya Wa wasu suce min no buxuwace ,ko baturia,ko balarabiya, wai tsabar kyauna,gashina kwa andadai da dainamin kitsi,ko anyema kafin a gama ya tsefai,dakansa,Dan kawayena ma sun sha su shammaceni sucire,Dan kwalina,sai Dan suga gashina,
********************** hjy hafsa tasaka karan tsana akaina,yarda taga wai nafi masu ,gidanma, komai da komai,Dan dai babu yarda xatainai Amman da tuni ta sa munbar gidan,dayake Alhaji Ibrahim, tsayayyenai,akan gidansa ,dole,ta kyaleni,Amman fa tana gasani,Dan haka kawai xata aika,inje part, dinta,innaje goge wannan, share wannan, dauke wannan, har wankin kayansu yaya kamal nakeye,wai Maye,aikina agidan,ko kuma sai ankusa tashinmu daga makarantar, sai ta aiki deriba,guri mai nisa,haka xanta xama,inajira,in naga lokacin natafiya,haka,xan tahau akasa tunda ga makarantar har gida xan dawo Amman ban ta'ba gayawa hjy ba,
Acikin haka yaya,faruk yadawo, tundaya yadawo ,shikenan komai na rayuwar ta yakoma gurinsa yana mutukar sona ,Dan saika rasa shida hjy waya fisona, shi kansa Alhaji yana mutukar ko kari ,a kaina Amman hakan baisanya na manta nidin wacecevba,*****sannan kullum, innata, daman min Wa a xi , kan nidin bakowa bace a wannan gidan face ,yar mai gadin gidance ,nima kuma banta ba jina ni wataceba acikin gidan,
Ya faruk, da kansa yasa mumin wata ,,makarantar Islamic, shidinma direba nai yake kaini,makarantar baka cika shekara biyu sai kai sauka,duk term, dubu Dari,Amman da kansa yake biya,anan fa hjy,ta hura wutar sai an cirireni da ga islamiyarnan,shikenan komai,irin na yan gida xa amin nidin koma ba watabace,agidanba
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page, 46
Nan Alhaji Ibrahim, yace bashi yasaniba kuma baxa a cireniba,anan ta kira faruk tace masa yafutadaga harkata karya ,kara kullani,nan fa hankali ya faruk yatashi,yace haba momy mai yarinyar nan ya tsare miki, da kika dauki karantsana,kika daura mata,******************momy kisanifa duk Wanda yataimaki na kasa da shi to fa shima Allah xai taimakeshi,arxikifa na Allah nai shiyake bayarwa yayin da ya su sannan ya hana lokacin, dayaso,Allahu Akbar,ubana Wa axi nakiraka kamin ko umarni,
Ya faruk bai daina kullaniba sannan bai daina kula daniba,Amman baxai ta'ba minba agaban momynsaba ,wasa wasa ,saida hjy hafsa tasa direba, yadaina daukoni ,haka nake xowa indawo a kasa ,innata ta hanaini,da infadawa hjy amina ,haka nima bantaba,gaya mataba,
Sai ya Farouk, nai yaganai deriba, baya daukata dakansa ya samu deriba, yamar magana saiyacewa ya faruk ranka ya dadai,bayin kainaba banai nima Umar ni aka bani nima Dan bayarda xan yinai, ya faruk ya jinjina kai ,tunda ga ranar ya faruk yake kaini makarantar da kansa in an tashi yaje ya daukoni
Haka rayuwar mu ta ciga da wakana ,ina da shekara goma ,kyau na ya Dada futowa ,kowa ya ganni sai yace kai,saida hjy amina tasamumim maganin baki,a wannan lokacin Kuma ya faruk ya fara,aiki awata koti,dayake low ya karanta,fata ta ta murje nayi kyau sosai kamar balarabiya, tamkar yar gidan wani hamshakin mai arxiki,basu nan yargidan maigadibace,
Lokacin da naga ma pramary,hjy tasu nayi day Amman, ya faruk ya ki yarda ,sabida wai in huta daga takurar momy,shinai yasamumin,Queen amina, duk tsadar makarantar haka,ya faruk yake biya,Amman makarantar tanada kyau sosai ,a kwai karatu,ina js1 ,naji banasan tafiya inbar hjyta sabida munshaku,banji wani rashin jin dadin rabuwa,da innata sosaiba akan hjy,sabida kullum muna tare,baccinai kawai yake rabamu,wanisanma baccin a dakinta nake kwana gaskiya kafin kasamu mutum kamar hjy ,amina xa atuna,
In anye Hutu kwa duk aikinda ya faruk yake,saiya barshi yaxo ya dauken,inkuma xa a kuma nai shiyake mayarni,*****************
Tsabar kawancen hjy,Sa a da momy haryasa ramlat,ta dawo,gidan xuwanta gidan wani 'Karin a xabace a gurina,in lokacin na xo Hutu,Dan akwai lokacin ina gurin hjy ,momy ta aiko inxau,bayarda xanyi hjy ma saida ta ganai Amman batace komaiba,ina xuwa momy ,tace share mata Palo xanye ,nace to bayarda xanyi ,na dauko tsintsiya,ina sharewa,anty ramla,tana duguwar kujera tana chat,abin tsautsaye,na xo kar kadai,kan kujerun bansaniba Ashe ta a jiye,lemon ta akan kujera,aikwa gaba daya ya kuye,akan jikinta,kut Dan ubanki,shegiya,ta tunda dukana kamar dama jira take ,Dan abinda na mata baikai dukan da xataminba ,dai dai lokacinda ya faruk, ya shigo da hanxarinsa,ya janyonina, fada jikinsa,bai yiwata wataba ya kwada mata mari,xai kara !mata momy ma ta sauke masa nata Marin,kai mahaukacin INA nai,da xaka fifita Dan gida da bare,intai laifi Dan ubanta baxa a hukuntataba,faruk akan wayan nan mutanan Wallahi, ranka xai baci,banxa sakarai ,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page 47
Na gaisheki hajjajoh da maman afnan,maman ihsan maman zaid Allah
rayasu cikin addinin musulinci
Ashe wai anty ramla ce take San ya faruk ,ita kuma ganin yarda yake min shiyasa ta dau karan tsana ta axamin,Sam banajin dadin xaman gidan yanxu tunda ralma, tadawu gidan daxama,sai yaxama xaman makarantar, yafinmin dadi,ina *******ss1
Yanxu ,hutunda naxo,anan nakusa in fuskanci,wannan rashin hankali da yasaman,ranar labara,ina falon hjy ,ina kallon wani film din Hausa ,hjy lokacin, ta tafi wankin kai,ya faruk ya shigu,ya samu ,guri ya xauna,kanwata, Dan haka yake cemin,hjy batanan nan ya faruk, batanan nagaisheshe,sannan yace inkawu mar abinci,naje ,na xubumar,abincin yanaci yana xuba santi nikan inata faman 😃😃😃kai yaya duk santin nai,Dan Allah kanwata waye yayi wannan danda Dan abinci***†************************************nace yaya nice yakaryar da wuya ,kai kanwata ,nace Allah katanbaye hjy ma yay murmushi, bama saina tanbaye kowaba nasan kanwata bata karya ,nai dariya nace kai yaya waye a duniyarnan baya 'karya ,sai ya nunani da Dan yatsansa kanwata bata karya sai dai tafada ba daidai, na dinga dariya,a ashedai kanwartaka tana fada badai daiba
Sannan naga ya kafeni da kyawawan idansa ya kalleni,yace kanwata,a kwai abinda yake damuna Amman, nakasa fada ,inajin tsoron kar infada bansaniba sannan kuma innabarshi acikin xuciyarta xai iya xamaimin matsala,da sauri nace yaya meye wannan, yace kanwata ,Wallahi sanwata nake narasa yarda xanye ingayamata ,
Haba yayana har akwai macenda xakai fargabar,tunkararka ,yay dariya akwai husna ,insa Santa ,sosai ,nace no yaya aikeni ingayamata kowacce saita so yayana barrister guda ,ya faruk yace inna gaya miki xaki,je yaya duk abinda ya shafaika ya shafaini,gayamin wacece inje in roketa taso yayanah,yanada halin kirki mutumin kirkinai, irinsu basu da yawa
Ya faruk yace husna ba watabace illah asmau husna ,nace a she ma maisuna nace ai ko darajar sunanmu daya yaya xata suka ,danni bankawo da ni yakeba Dan hausawa sunce kwarya ta bi kwarya ,yay murmushi husna dake nake ,inasanki inasnki Wallahi tun kina shekarar biyar aduniya nake sanki,xambur na mike,ina Jan baya ina girgixa kai aaaa,yaya banda ni ,nifa baiwace agurinku,bankai matsayinba Kaye hakuri kajanye ,ya matsu inda nake,ya rikemin hannu yace kallini,nan husna ba ruwanso da wannan kekika min al'kawari, duk inda husna take xaki lallabata tasoni saigashima kece husna ,pls asmau, Dan Allah karki axabtarni da kin karbar soyayyata,a gurinki karki hangu dacewa ko rashin dacewa ,kisoni Dan Allah, badan nidin nataba miki komai a duniyaba, pla kanwata kitaimaka,
Nayi mutukar, raxana da ganin guyoyin ya faruk akasa kuma da lilina,cikin muryar,mai rauni nace nayarda dasauri ya dago ,dagaske,kina sona ,na dagamar kai,
Tun d'aga ranar, wani saban tattali yakemin ko yaya nace wai xai tanbayeni meye,soyayya muke nida ya faruk kamar !mai ,lokacin koma warmu makarantar yayi da kansa mukaje super market naiyo siyayya innace ya isa sai yaya ya kara karawa,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khdy💅🏻
Page48
Lokacinda, na kuma makaranta, sai yaya faruk, ya tumkari,Alhaji, da xancen yayi,mutukar, farin cikin sosai,yacewa ya faruk tamkar kashiga xuciyarta,abinda nakeso kenan,kuma insha Allah yau,ba sai gobe ba ,xan sanarda mahaifin yarinyar,lokacinda Alhaji, ya tunkari babanah,wannan, maganar,haba alhj aibaikamata,Ka tanbayeniba,ai asmau, yarkace ko wani xa a iya bawa asmau shi ,bare faruk, Alhaji yaji dadi,sosai*******************hjy amina kamar tafi kowa San wannan, abun taji dadi, tana kuma adduar Allah ya nuna mana Allah yasa muna da Nisan kwana,
Ramla kuka agaban momynta, kedallacen,meye xaki damu kanki,da yasoki da karyasoki uwa daya ,uba daya,dolensa ya aureki,tunda munkama,uwarsa,ramla ta kalli mahaifiyarta,uhm momy baxa kiganaiba,hjy hafsa baxa ta iyaba ,sabida Alhaji Ibrahim, tsayayyeni akan gidansa,sannan, naga alamar kamar wannan shegiyar yarinyar,yakeso,,maikama da aljanu,haba ,haba saikace mahaukaci ,da xai aure,asmau mutanan da ba a San asalin yan inaba nai uhh momy ina baki kina kin karba Amman xakice nagayamiki,momyn tai shiru, can tace shikenan, xan samu hjy hafsa
A haba sai kace almara,ni jinina ,ya rasa wacce xai aura,sai yar maigadin gidansu, haba haba hjy sa a ke!ma kinsan gangannai,hjy Sa a tace shikenan Amman ki gwada,kiga,******************momy da kanta ta kira faruk, take tanbayarsa,faruk maihadinga da asmau, faruk, yay kamar baxai gayamataba,ka
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: Sai yaga gwara ya fadamata gaskiya bawani boye boye,nan ya farouk, ya gayawa momynsa niyakeso kuma ma ya sanarwa Alhajinsu,baikarasaba,ta wankeshi da wawan mari,ta tashi tana hakki,kamarwanda tai gudun fanfalaki,ni ni xaka wukakanta
Sokake amin dariya yarda naci burin bikin,nan naka,Amman karasa wacce xaka aura sai yar masu gadin gidanku,wallahi Kaye, kadan saidai Ka xaba koni ko su,Dan naga alama kai basu na kakeba,nan fa hankali ya faruk, yatashi,sosai Dan gaskiya yana tsananin San husna arayuwarsa,,
Tunda ga ranan momy tasa bure a gidannan ta tashi hankali kowa agidan, lallai farouk, baxai aureniba ,shikuma Alhaji Ibrahim ya ce yaga Wanda xai sa afasa auren,kuma yama fasa sai nayi,candy, in andaura auren sai in karasa acen gidannawa,
Nan fa hankali hjy sa a ya tashi,sosai sabida tanasan ramla ta aure,ya faruka sabida ko bakomai yarta tai auren kece raini,,nanfa sukadinga kulle kulle akan alhj Ibrahim, Amman duk a banxa ,sabida ,shi mutum nai mai mutukar,rikon addini,nan fa duniya tai musu xafi,karshe ma hjy sa a tasa ayewa,hjy hafsa, asirin da xataji itafa inba ramla ce ta aure faruk ba hankali ta baxai ta'ba kwanciyaba,ai kwa haka akai,sabida gaba da ya hjy hafsa ta hana kan ta kwanciyar hankali, jitai inhar faruk bai aure ramla,ba xata iya rasa ranta,
Wata ,uku ,alhj ya yanke na bikinmu sabida gaba daya abin ya xu da tashin hankali, ranar da na dawo, anan naji komai nan naje nasamu babanah ina kuka nace mar Dan Allah yayi hkr afasa auren nan,wallahi ninasan faruk yafi karfina ,nan babanah yay ta lallashina ,inda yacema ,ya gayawa Alhaji Ibrahim, ko bayan ransa kar a karya al'kawari aurena da ya faruk har saidai inshinai yace baya so sannan, indai na bijirai bai yafiminba,nan fa na shiga tashin hankali, inna tunkare innata da wannan maganar,bata bani goyan baya innajema Nada maita saita tashi,tabar min guri sabida,waini yar farice,
Ina tsoron momy sosai sabida nasanta bata da dadi ,rannan inaxaunai ya faruk,ya shigo sa shin hjy amina, a fujajan kamar anjehohi,har hjy tana cewa lpy Farouk, yay yake ya dubi baini yace husna ,karki yarda momy tabaki abinci ko lemo,ki karba kici ,intabaki,ki karba Amman karkici,inkinkarba ki tuno kixubar
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page49
Kinjiko,jikina na rawa ,nace to,ya futa ,Amman fa hankali na yay mutukar tashi Dan kuka nasawa ,hjy amina ina rokanta Dan Allah karya yarda ai auren na wallahi hjy tsoro nake karsoyimin,illa nan hjy ranta ya bacci,nan tai tamin fada akan,daman wani isa yayiwa wani abinda Allah baiyiba ,ki kwantar da hankali ki asmau babu abinda hjy hafsa da hjy sa a xasumiki,kedai ki dage da addua,
Kowa yaki ya fahimcen akan xancen auren nan ,Dan nasha saka ya farouk, a gaba INA mar kuka akan Dan Allah ya rabi da ni,am kamar kara tunxarashi nake,,ranarda muka kuma makaranta, lokacin,Ahj yace baxan komaiba soyake ya ga anyi auren,sai nakoma,nan ma nai kuka sosai Dan inasan makaranta ,lokacin bai fai saura wata daya biki naba,
Nan hankali hjy hafsa yatashi,sosai,Dan gani take kamar kashinai,ace,Dan ta yarasa wacce xai aura inba,yar maigadin gidanba,tasha tsinaiwa babu da safiya,Sinai ummul abaisi,sunai silar,komai, ranar talata,ina xaunai, yar aikin gidan ,momy ta aiki wai inxau,nai mutukar tsorata,kamar ba itaba haka ta karban ,harda bani gurin xama,a haka na xauna,a dadda dire,na gaisheta,ta kallan, a su asmau, bakya xuwa kina gaida surukarki,uhm kawai nace,ta aiki yar aikin ta tace ta kawumin,abin tabawa,nan nai saurin cewa nakoshi,aa haba xaki ciman,a Ka kawumin farfesun nama,fal flate,ta ajiyemin akusa dani,tai tai inci nace mata na koshi,ko kadannai,nan ma nace mata momy nakoshi,a xafafe tacemin niba momyn kibace,inda momynkice ai xakici,,
Nikan axuciyata,nace ikon Allah nida cikina,nan nai saurin barin sa shanta,Dan gani nake kamar xata iya shakeni in mutum,ina futa momy takira hjy sa a, hello hjy sa a cikin dauki tace taci ko,hjy hafsa, tace inafa taci,,kamar ya bataciba,wallahi bata Ciba,naye naye shegiyar yarinyarnan taci taki,kamar tasan na xuba mata magani,
Hjy saa,tace rabu da ita Dan ubanta ,intasan wata ai bata,San wataba,tunda haka nai,yau xanje gurin 'kawata hjy magaji,daman Dan tausayinta nakeji,Amman tunda yanxu,haka nai banni da ita,nan hjy hafsa tai ta godiya kamar,mai,Dan gani take hjy sa a, tai maka mata takeyi,,
Babanah alokacin yace yanasan kafin bikinnan yanasan yaje yagaya Wa Dan ginsu,Dan yasan xuwa yanxu sun huce,Alhaji Ibrahim, yace haba ,Malam babu,idan dai Dan bikin su ,asmau, nai,wallahi nixan xamaiwa asmau, uba ,babana,ya ce nasani babu abinda xance maka alhj saidai ince maka Allah saka da alkhairi, babu inda xancemaka,sai dai ince ngd,kuma nasan koba kowa,nasan xaka ,xamaiwa asmau uwa da uba,yace ina ,San dai kawai inga Dan Gina,ina yawan mafarkinsu,kobandawu da wuriba in lokacin bikin yayi,alhj Kaye bikin Ka,
Nan Alhaji Ibrahim, yay Wa mahaifina al'kawari, xai yi yarda yace ,nan ya mar shatara da arxiki,ya faruk, har tasha yakai babanah,!Alhaji yabawa hjy amina Kudi ta hadumin kayan lefi,,a kwati shida ,da kaya masu mutukar, kyan gaske,
Duk abinda ake babu abinda ya birgeni Dan sai tsorata ni ake a waya,kar insake inyarda a yi aurannan in ba haka ba duk abinda yasaman,Nina jawa kaina,na tsorata,Amman ban gayawa kowa ba,na cire sim card,dina na ajiye,, Dan kona fada baxa su ganaiba
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
PagePage50
A na gobe dauren aure,,momy gaba daya,ta gama tashin hankali ta,sabida inhar tabare faruk, ya aure,asmau, to kwa taci baya sosai,,hjy Sa a, tai takira,akan tayi sauri ,hjy Sa a take,shedamata,ta kusan karasu gidan,wani garin sukaje mai Dan karan nisa,ita da kawarta hjy magaji,sai gurin shabiyun dare,suka dawo,
Dan haka basu samu damar ,xuwa gidanba sai washegari,sas safai,sai gasu,lokacin ina kwance ,akan gadon hjy niba bacci nakeba Amman dai gaba daya,jikinta,yay mutukar sanyi,narasa mai yake min dadi,arayuwata,hjy tashigo nikwa lpyarki,kowa,asmau kitashi,kiye wanka kinsan shadaya,xa a daura aureko,naye naye,kiye kunshi kinki,salon ma kinki,haka ake wannan wacce irin amaryace,nan saiga ya Farouk nan ya shigo,yasha kyau sosai,ya sha fararan kaya sunyi mutukar, karbarsa,hjy tace yauwa ai gwanda da kashi go kai kasa ta yi wankan ,nan hjy tafita tana mita,ya xauna abakin gadon ya kamuni gaba daya ya rungumani,ajikinsa,ya ringa radamin haba kanwata, kitashi kiye wanka,kinga in anjima abokaina xasuxo,nan hawaye, naji sun xubumin dasauri ya dagoni,kanwata kukanmaiye,kike ya nuna kansa yace ninai ko ,ya dungure kansa yace aini banaji,kiye hkr maxa tashi in rakaki,kiye wanka,har bakin toilet din yarakani,na juyo,nace yaya Ka koma,ya Dan kallan xan koma,
Inata wanka na ,shi kuma ya faruk ya futo min da kayan da xansaka,ya ajiye min bakin gado,ya futa,a she duk abinda mukeye akan idan momynsa,yana futa tashigo,dakin,ta faishemin kayanah,da turare,tana ciki. Sa Wa na futo,da dariyarta tace amarya amarya,ni naxu,tumda kinki kixo,ta mike tace amarya kinsha kamshe,kawai tai ta faisamin turare,ajiki na ,ta futa,
Jina nai gabadaya ,kaina yana juyawa narasayarda xanye,kayanma da Kyar na iya sa Wa naji gaba daya na tsani gidan kamar ansakaminshi,akaina,na futo ta falo,bakowa nabi ta kofar baya,na bar gidan shikenan sai yanxu nasan inda kaina yake,
Babu Wanda bai tausayawa asmau ba ,acikin labarinta nan Alhaji, yace hakiki,kinsha wahala,asmau, sosai,Amman kiye hkr duk Wanda ya cuci wani kansa ya cuta kuma insha Allah xan rikeki,amana, xan mi'kaki ga iyayanki,inkingama,shan maganin ki,kin kara samun sauki,
Asmau tai tayiwa Alhaji godiya,sannan ta yiwa hjy nan ma tace bakomai,Allah daiya kara miki lpy,
Lokacin alhj, yace ya Aliyu, ya tafi da Salma, Dan babu yarda xaiye nai,Dan da anbarshi da abinda yake dakinsa,haka ya dauketa babu Wanda yace Wa Dan uwansa kala,harsuka karasa gida,daki ya ji wanka yay yayi sallah, ya hau kan gado,sai tunanin rayuwar,asmau ya dawumar,yanxu ya xai yi da San dayakewa asmau, gashi da al'kawari wani akanta,ya juya ya rungumai fulo, yay ta sakawa da kwancewa, har barawo ya saceshi,
Asmau kwa tana gidansu Aliyu, sannan hjy ta kula da ita sosai wajan shan magani,sosai da babu abinda xata cewa yan uwan ya aliyu sai Allah yasaka da alkairi,,Dan tana yaba kirkinsu,arayuwarta,a dai dai lokacin nai,asiya ta dawo d'aga makaranta, Dan sa an ninai,tunda asiya taga asmau shikenan jininsu ya hadu sosai,kamar yan biyu,Dan yanxu asiya tana ss3 yanxu, daki daya suke kwana komai tare anan ya Aliyu yasaka asmau, islamiyarsu asiya,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page51
Salma kwata kwata tarasa yarda xatai arayuwarta ,da San ya Aliyu, kuma kullum sansa 'karuwa yakeyi,
Ranar talata,suka shiyar Dan raka asmau, gidansu,Amman fa xuciyar aliyu tamkar ta fashe,takeji, Dan baxai iya bawa kowa husna ba,saidai koshi ko Farouk, har kofar gida asmau tai musu kwatance saiga su kowa har kofar gidan ,
Lokacin da suka je sabon mai gadinai,nan yaki yabar asmau tashiga ,Dan yace mai gidan ya hana mutanai ,shigamar gida ,asmau tace to Ka kira,shi ko kakira hjy amina, maigadi yace saidai inkira ,shi Amman ko bakowar waye bata shigamar ,gida,nan maigadi yakira,alhj a waya, can alhj yace suwaye,nan maigadin yace wasu mutanai nai,Amman wata tace sunan ta asmau, Ahj yace asmau asmau, maxa shigarda su ganinan,xuwa nan maigadin ya bude musu, get suka sanya hancin moyarsu,suka yi parking, dai dai inda ake parking din motoci,
Bai dau wani lokacinda,saigashi cikin tsananin farin ciki,nan da kansa ya bude musu bab ban falon sa,suka Shiga gaba daya,anan Alhajinsu ya aliyu yaga ashema alhj Ibrahim din da ake fada abokinsani tare sukai makaranta, asmau kwa da asiya ,suna manne,waya yadauka alhj Ibrahim, ya kira hjy,amina sannan yasanya yan aikin hjy hafsa, su daukota Dan saidai a kwantar a tayar,mamaki nai ya kama hjy amina, kika da taga asmau, asmau kwa tana ganina hjy amina ta tafi da gudu ta rungumeta, asmau sai kuka,ana haka kuma saiga Hjy hafsa ankin kimuta,ita ma an ajiyeta,a falon sannan, ya aika deriba,ya dau ko Malam babu,a nan nai mamaki n,to Ina su baba suka koma ba Wanda xangayawa,haka nai shiru,inga ta inda xasu futo,
Falo ya ciki makil da mutanai babana,da inna hjy amina da hjy hafsa, sannan ya faruk,an danye,hayani sannan Alhaji Ibrahim ya ce ayi shiru,falon yay tsit,baka jin motsin komai,Ahj yay sallama sannan ya bude taro da addua,yanuna hjy hafsa, yace kinga ikon Allah ko hafsa ga wacce bakyaso ta rayu ,ga wacce bakyaso,ta xauna lpy gata agabanki,
A kullum abinda nake gaya miki,arayuwa shinai karka xalinci wani da Ka xalinci wani gwara,shi mutum ya xalinciki,yau wacce irin ranace ,kika gani gashi asmau, da lpy ke bakida ita ,
Nan.babanah, ya CE ai alhj duk abinda yawuce ya wuce ,kuma Dan Adam axijinai,Dan haka xancen tune tunema bai tasoba,aye hkr afiskanci Wa yanda suka kawu ta,nan da baba da alhjnsu aliyu,suka kara gaisawa,sannan baban su ya aliyu,ya nuna ya aliyu yace wannan, danai gareni,kuma shinai yay sanadin muka San asmau Dan haka shixai Baku labari,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page53
Dan Allah kigafarcen kinji ,asmau ta kama hannun hjy hafsa tace ,naya dai miki momy ,Hjy hafsa sai kuka,,yan xu haka ,hjy Sa a ita tana nan cikin rashin lpy tawama da sauki,akan ta ta
Sai sannan Babanah yace ,duk duniya ai buba, Wanda ba a Wa laifi ,kowa yeshi,Dan haka Dan girman Allah a rufai xancen haka,mu fuskanci abinda ke gabanmu,ya kalli,alhjnsu ya aliyu ya yimar godiya sosai tareda aliyu,shima yamar godiya, sosai
Sannan yace yana San yau a daura auren Farouk da ni,,nan danan,alhj Ibrahim, yace aa,babu Wanda yadace na aura sai aliyu tsakanin Farouk da aliyu ,ba a San Wanda yay suman xaunai,ba alhj Ibrahim, yace nidai inhar ka yarda sannan kasha cemin ,asmau yatace ,inhar da gaske 'yarta wace to inasan,kabarni amatsayin uba inbawa 'yata xabina,,babanah ya ja shima alhj Ibrahim ya ja,haka akatashi,taran babu wani tsayayyan magana,gashi kuma yau su hjy xasu koma,
Alhj Ibrahim yaga yawa alhj bashir,xai kira shi,ko yaushe Dan shifa yagama magana,hjy amina sun hada musu shatara ta arxiki ,inda innata ma ba a barta a bayaba,saida ta cika musu langa da man shanu,sukai ta godiya ,lokacinda xasu tafi,Aliyu suka keb'aida asmau, asmau ta kalli idanshi,yay masifar ja,cikin sauri tace ya aliyu,baka da lpy,ya reke hannu ta gam,kanwata,pls Dan Allah karki yarda arabamu,duk da na karaya nasan da wuya insamaiki,tunda ga Wanda aka miki,al'kawari, dashi nacika da mamaki,kamar ya aliyu Amman kuka,yake sosai ,ya kasa tafiya ,yayi,jikina yay mutukar, yin sanyi,ina jin tausayin yaya Aliyu ,saida ya sadig yaxo,ya tafi dashi nikaina saida hawaye ya xubumin,Dan harga Allah inasan ya aliyu kowacce mace xatai fatan ya aliyu ya xama mijinta,
Tunda suka dau hanya ,babu abinda aliyu yakeyi,inba aikin kuka ba,nan hjy tai taimar fada,haka babanah da girman ka,ka xauna kana kuka ,Kaye hakuri man kaida ba saurayiba kanada matarka,sai daf da mangariba, suka shigo garin kano,suna sauka gida ya wuce ,shima sadig gida ya wuce,sukuma su alhj suka Shiga gida asiya ba 'karamin missing din asmau taiba,
Yana Shiga ,gida kan kujera ya kwanta,shikadai yasan mai yake ji arayuwarsa dama haka so yake wadan da soke,soyay ya haka sukeji,ya ilahi,har sallar,isha yana,kwance da kyar,ya iya lallabawa ya Shiga daki ,yay sallar ,sannan ya kwanta,Sam yama manta da wata Salma arayuwarsa,
Washegari,Salma taga alamar kamar da mutum tana lekawa,dakin uncle, taganshi,yana kwara amai,da sauri ta karasa ,ta hau kan gadon ta kamuahi,jikinta uncle ajikin natama aman yake 'kara kwara mata ,saida tabarshi yagama aman ajikinta ,sannan ta ,tashi,ta cire kayan jikinta tasauya wani ta dauko ruwa da towel ta goge masa jikin sa sannan ta taimaka masa ya cire kayansa Dan ya 'batasu,sannan ta sauya xanin gadon ta sa wani ta wanke,ta kama hannun uncle ta maida shi falo ta hada mar tea mai kaure,fur yakici,tai tai Amman yaki,tai rau rau da ido,tace !mar Dan Allah uncle kasha tea din nan Dan Allah, pls uncle, sai dayaga ta damu,sannan yasamu,ya dansha ya kwanta a doguwar kujera, yinin ranar nan gaba daya,Salma jitai gabadaya,bata jin dadi itama jitai daman ciwon uncle, yadawu jikinta ,batasan ko kadan taji wani Abu yana damun Uncle din ta
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅
Page52
Nan aliyu yabasu labarin komai tun farkon haduwarsu da asmau, har kawu yanxu,babu wanda bai tausayawa asmau ba,nan hjy hafsa, ta kalli asmau tana xubar da hawaye, kiya faimi,asmau na xalinceki,Amman bake na xalintaba,kaina na xakinta,ke da na ki Farouk ya aura saigashi,wacce nakeso ya haura,taxamumin masifa a rauywata,kinga bana iya tafiya ko wannan duk sharrin hjy sa a, nai ita da yarta ,sun xugani,akan kar in yarda inbare,ki aure,Farouk,
Alhj Ibrahim, ya ce lokacinda ,nashigo gida ,inata naimanki,Amman sama da kasa,anrasaki,nan hankali na ya tashi babu inda banje naimankiba Amman bansamaikiba,ga yan dauren aure,sun taru,nan hjy amina, tace kawai indaura aure in anganki,shikenan nace bata to Amman tabare,in kara dubawa koxa,a dace,tunda nasan dai baki da kowa anan garin,ina futa,lokacinda akasa time din aurenku yayi bake,ba labrin ki,nima Dana futa bandawoba,aikwa sai hjy hafsa tace injini ,a daura auran Amman da Farouk, da ramla,tunda amarya,ta ba'ta,**
***************************************,
Nan kwa aka daura auren ramla da,Farouk, mai makon da asmau, ina shigowa gidan naga ana kokarin fitada faruk xuwa asibiti, ban bisuba nashigo naga aika aikar,abinda hafsa,taimin nara sa mai xanmata inhuce,haushina,Amman tundaga lokacin na fahimce ,su suka kulla wannan kullalliyar,ban gayawa kowaba nabar abin araina,
Na dinga bada cikiya ta gidan radio, television, magazine Amman shiru bake,ba labari har naira million 3nasa Ka Amman komai kamarki,to tashin hankali da ya,kar mahaifinki,ya dawo,Bansan mai xan cemarba,
Kusan satin faruk guda a asibiti, banta'ba xuwaba uwarsace ke xaryarta itada kawayenta,nacire,sha a Nina d'aga kan yayan hafsa,saida hjy amina, ta matsamin sannan naje,na dubashi,kuma aranar a ka sallamaishi,
Duk inda xani da faruk, muke juwa,naimanki,shima ya Shiga tashin hankali Dan ko abinci baya ci ,'karshema,axumi yay rin'kaye,Allah ya baiyanaki,banyi!mar xancen amaryarsaba shima kuma baimin,xancen ba,
************rana tsaka mukaga,Malam buba,ya dawo,kunyarsa ce ta kamani,mutuka,Amman bayarda xanye haka na gayamasa,dayake mutumin kirkinai, bainuna min damuwarsaba ,Amman nasan a xuciyar,sa,dole nai ya damu,,nan yake shedamar,ya daidaita da yan uwansa ,yanxuma xuwa yaye,ya tafida,matarsa ,Dan baffansama Allah yamar rasuwa,nan natayashi murnar,dai daitawarsa da danginsa,nan na hanashi komawa nace ya bari ya,jira ko Allah yasa aganki,yaye na am,da abinda nacemar,anan kuma ya shawarceni da ya taho da Kudi, masu yawa,yana so ya sai gida ,na kalleshi nace nagi mai kace daman naye al'kawarin bayan dauren aure xan baka gida ,ka kuma sannan inbaka jari,kadingaye,nace masa yanxuma baxan fasaba,
Allah ba alxalinmin bawansabanai,sai dai bawa ya xalinci kansa,gashinan kin gani,wacce kikeso gashi itace solar shigarki,wannan rashin lpy,sakamakon kin Janata wataya Wa,da xuwa mata gida ,yasanya bokan naku ya shanye miki jiki,dafarko naye xatan rashin lpy ce babu asibiti. Da bamu jeba,har ingila Dubai Amman duk abanxa ,saida asirinsu ya Toni,wacce ta haukataki,gashi yanxu ta haukace ,hjy sa a ita yau lpy gobe rashin lpy,
Hjy hafsa ta juyo,tace Wallahi😭😭harga Allah Bansan hauka ta ta xa aiba sunce mindi ,xatabar gidan kwata kwata taji garinma ya futa da ga kanta inyaso kina tafiya sai a daura aureda ramla, Ashe na hauka suka miki,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💍
💅🏻by khady💅🏻
Page54
Sis hajjajoh Allah yabaku sa a da duk Wanda yarubuta jarabawar,jam
Can kwa gombe ,tashin hankali, akeyi,sosai,Dan alhj Ibrahim, ya kafai akan Sam baxai yiwa,asmau auren da bata soba ,babanah da kansa yakira no yace inhar nacewa alhj Ibrahim banasan faruk bai yafaiminba duniya da lahira ko ya mutu banda wani miji inba shiba,
Shima kansa ya faruk tarowa yay daxama ,kullum yana like dani,nikan gabadaya son ya aliyu nai yake dawainiya dani,Ashe da basan ya faruk, naiba yanxunai nasan soyayya,,Amman nashiga tsaka mai wuya babu Wanda yake karamin baya inba alhj ba to babana yacemin,inhar nasake nace banasan faruk bani bashi,
Narame,San yaaliyu nai kawai yake dawainiya dani,nikadai nasan maike damuna,Amman Sam sunki fahimta ta,
Ina xaunai,nikadai a harabar,gidan ina shan iska ,a xahire,kamar iskar nakesha Amman ni gaba daya tunanin ya koma,ga ya aliyu mutumin da yasoni baisan wacce niba ina cikin lalurar da kowa gujarka yakeyi Amman shi alokacinda mutanai suke guduna alokacin yake sona ya kwa xan manta San ya aliyu a cikin xuciyarta,sai jinai ana goge min hawaye Wanda banmasan lokacin da suka xububa,ya faruk ya jawu kujera ya xauna ya hada hannayansa duka biyun ya tallafi kuncinsa
Ya kallan da manyan idansa,husna tunda ma can bakyasona,waccen lokacin kincemin su momy kike tsoro,to Amman, yanxu ta sauko tana sanki,Amman yanxunma kuka kike kuma nasan kukan ,bakyasona nai,sai maiyasa bakyasona husna, bankai kisoniba ,nai saurin girgixa kai to meye,inba rashin soba,gayamin,ba wai ina kukan banasanka bani ya faruk babu macen da xata samaika amatsayin mace tace maka batasanka,Amman kasan halin xuciya Wallahi bayin kainabanai jinai kawai anwaye gari ina kaunar ya aliyu
Yay saurin d'aga min hannu😳✋yace min ya isa haka yasa haka husan nasan bakya sona Amman ni ina sanki,kuma xancigaba da sanki,har karshen rayuwata,ya tashi ya futa ,da gudu natashi,nashiga sa shan hjy amina, dakinda yake bawa shima Shiga na kwanta na dadai ina kuka ,
Salma tayi tayi ,uncle yaje asibiti ya ki tace a kira doctar sadig nan ma yaki,tace mar yash magani nan ma yaki Tara sayarda xatai da uncle arayuwarta, shikam xuciyarsa tana gombe jikinsanai kawai a kano,baima kara tabbatarwa yanasan ,babyba saidayaga taye nisa dashi,yana aiyana inhar bai aure taba yasan mutuwa kawai xaiye,
Da daddare xaxxabi yace ganinan xuwa yadinga rawar,sanyi,gaf gaf Salma Tara sa yarda xataida shi,gashi lokacin dare yayi,sosai,sai rokunta,yake yi,akan taya faimar yasan mutuwa xaiye,tana kuaka ta kankamaishi uncle baxa ka mutuba,saidai mu mutu tare,ita kanta bata yi xatan uncle xaikai asuba ba,Dan yarda jikinsa ya rikece bata ta'ba ganin uncle cikin irin wannan jinyarba,
Asubar farko,Salma ta buda gida takira mai gadi yaxu ya kama mata uncle,xata kaishi asibiti, da taimakonta Dana maigadi ta Santa uncle a mota ,dakanta take direbin din motar
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page 55
Likitoci ,suka rufi akan docter Aliyu, ita kan sai kaiwa take takai takawu takasama kiran waya gida ,wayarma ta barta a,gida
Asmau tana kwance ta tasa kanta ,a cinyar Hjy amina, rufe idanta tai Dan kwata kwata,batasan magana,gaba daya jitai gaba daya komai ya isheta,ya faruk, yay sallama, ya shigo ran nan nasa a bace,hjy ta kalleshi,lpy farko ya ja dugan numfahi,yace gaskiya hjy magani,da abinda yarinyar nan takeminba,nagaji,nagaji,ganin anacemata imran gwanta mata ,tana da ciki shiya sa take yin komai,gwanda in saketa inta haihu ta kawomin Dana
Hjy tace saunawa xangayamaka,faruk, mata hkr ake dasu,Kaye hkr ,aiyanxu ba lokacinda xakai ta tashin hankali banai baka ga mahaifiyarka halin da take cikiba ,gashi hkrinka da,yasanya Allah ya dubaika ya dawo maka da mata tagariba,
Nikan mamaki nai ya kamani Dan gaba daya,na ma manta da wani batun yanada,mata wai harda ciki to ammunition shida baya Santa maiya kaishi,har da ciki,
Hjy yar gidantaki bacci takeyi,hjy tayi xatan bacci nakeyi,tace bacci take yi,nikam idona biyu,nayi haka nai Dan karya daman,
Tunda ,na dawo bamje gidan su babana ba ,inasan xuwa Amman babana yace kar in yarda, yaganni a gidan sai randa aka daura min aure,sannan xanje inyi musu sallama,gashi inasan komawa makaranta Amman babu Wanda ya gayamin baya,
Sun shawu,kan matsala aliyu sukaimar allura,da Karin ruwa ,saida taga yasamu sauki sannan, ta koma gida tai sallah, tai wanka ta dafamar tea da wainar,kwai,sannan ta koma asibiti, saida taje sannan takira,hjy a waya tasheda mata suna asibiti, lokacin ya farka ta taimakamar yay brush, sannan, tabashi tea din a hankali yana sha,
Hjy ta sanya,deriba,ya kawota asibiti, lokacin da taxau,jikin da sauki ,Salma ta gaisheta, hjy takalleta,tace Salma saikace kedince marar lpy,Salma yake kawai taye,anan, hjy ta tanbaye maike damun baba,Salma tace since dai yana yawan sa damuwa aransa,hjy yasan maike damun Dan nata,Amman ba dadi tafada agaban Salma kamar cin fuskanai,Dan Salma tana kokari,sosai,
A ranar yace a sallamaishi,ya gaji,nan abokan aikinsa suka dinga yimasa tsiya haba ,docter kana sani Amman kana takewa,nan dai cikin wasa da dariya ,sukai,ta bashi shawar ware,akan ya rage tunani,
Faruk yaje yasamu Malam babu shifa yana ganin take taken ahjnsa baxai bashi auren asmau ,nan ya tashi hankali sa ,yay ta lallahinsa ,Kaye hkr nifa namaka al'kawari, xan baka auren asmau da hannuna,xanje insamu alhj da kaina ,kaidai kayeta sha a min gabanka ,
Itakam asmau yake kawai take Dan gaba daya ,jitai dama bata warkeba sai kuma tai saurin astagafurilla,Dan ita kadai tasan ya take ji akan San ya aliyu anya kwa inhar tarasa ya aliyu xataci gaba da rayuwa kamar kowa ,gaskiya yanajin kamar,xata iya mutuwa,
Lokacinda aka sallamaishi cewa yay takaishi gida,Salma batai musuba,suka wuce gidan hjy,part,dinshi ya koma yace ita kuma ta kuma dakin asiya,Salma kan tai kuka ta godaiwa Allah, itakam tana ganin rayuwa kala kala
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💍
Page56
Lokacin da babana, ya tunkari,alhj dawannan xancen ,sai yace Amman saita tanbaye ni Dan haka ,ranar jummaa xai tanbaye ni duk abinda nace, ranar asabar sai a daura aure,Amman saida alhj ya kara jandadawa babana, akan aliyu yafi can canta da ta aureshi,**********************
Babu yarda hjy bataiba a kan aliyu ya koma gidansa Amman fafur yaki,shidai Dan Allah abarshi,anan,shima alhjnsa yace a kyaleshi aga gudun ruwansa,can gun aikima ya rubuta yadau Hutu,kuma yaci sa a lokacin karshen shekara nai,babu inda yake xuwa kullum yana gida,
Salma batai gigin xuwa dakin sa da daddare,ba sabida tum lokacin, da hjy tace wannan Wanda irin abunai,yaxa ai kaida matarka ,kuna gida daya Amman wani na daura wani kano,hjy tace Sam bata yarda ba ,lokacinda Salma yafara xuwa dakin uncle baya cikin takin tana kyuta ta xatan yana,toilet yana wanka, Dan taji motsin xuba ruwa,yana futowa yana goge jikinsa,Salma kan tana mutukar, feeling din uncle kawai dauriya take Dan babu yarda xatainai
Yaxau tagabanta,ya hure mata ido,yace kallofa lpy,salma gaba daya kunya ta kamata,sabida yakamata tana kallonsa,ya dau doguwar,rigar sa yasanya,sannan ya samu guri ya xauna,ya kallota yace yaya dai
Salma idanta ya kawu ruwa ,tace uncle Dan Allah innamaka laifi kaya faimin,aliyu yace lpy,laifin mai xakimin,shinai abinda ya kawuki,ta girgixa kai,tace hjy ce tace indawo nan indinga kwana ,wani kallo ya watsomin yace hjy kodai jarabarki,Salma saunawa xangaya miki bani da lpy Amman kinki ki kyaleni inkingaji da xama dani kigayamin inkuma jikina dama kika aura,
Tunda lokacin Salma bata kara koda wasa ta gwammace in hjy ta hau sama itakuma ta kuma dakin asiya ta kwanta ,itafa ba dutsi bace ya ilahi ya Allah Allah ka kawumin sauki cikin rayuwarda nake ciki,
Tana futa ya sanya dan mukullin dakinsa ya rufai ,yabi bayanta da harara kamar tana gani,yace gwanda inrufai tun ba a min fadaiba Dan yarinyar nan jarababbiyace ,Amman duk jarabarki haka xa ki gaji kikama gabanki, yay kwanciyar sa
Ta daina Shiga safgarsa kwata kwata,in yana guri to xatai 'kokarin barin gurin,
Alhj Ibrahim da babanah,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawri💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page57
Suka sani a tsakiya,alhj ya dubaini,yace ya'ta ki gayamin tsakanin faruk da aliyu kigayamin wakike so acikin su,sannan karkiye LA a kari,da Farouk da nanai Nina baki dama ki xa'ba,Nina ga ci naga tashi
Domin babana yamin kashedi,akan karna yarda,kuda wasa,in nunawa alhj Ibrahim banasan wannan aure,babu yarda xanyi Amman xuciyarta tana mutukar kaunar docter Aliyu bashir,na dago,idona wayanda suka gaji da kuka ,nace mar nafisan na aure ya Farouk, Amman yanda kasan inbar duniya haka naji,
Washe gari alhjnsu yace daurin aurenmu,a daran da xaxxabi na kwana,ajikinah,sai lallabani kowa yake wannan karan harda mahaifiyarsa wato momy,duk da dai batada lpy Amman hakan bai hana sawa akawuta gurinaba,shima uban gayyar sai wani nan da nan yake dani nikan kawai yake nake
Aliyu yatashi gabadaya bayajin dadi ,waya yadauka,yakira sadig ,kana ina sadig yace ina gida dayake week end nai,aliyu yace Dan Allah inba abinda kakeyi,karakani gurin baby man,sadig yace bada muwa, shima yafara shiri cikin Skye blue din shanda Amman aiki shima irin kalar shandar,komai Skye blue, yasaka yay masifar kyua tamkar wani basaraken ,ya futo falo hjy tace wannan kwalliyarfa sai ina sunake inje inga jikin asmau, naihjy tai dariya tace Allah ya dawo dakai lafiya ameen yace yasakai yafuta ,xuciyarsa na tsananin murnar ganin sweet baby,
Gaba daya ramla ta tashi hankalinta ga tsohon ciki yauko gobe,Amman hakan bai da maitaba ita dai burinta ,taga ya faruk baiye wannan aurenba,ga wacce take daure mata gindin momy sunkaita,sun daura mata kunya Dan suna ganin kamar xata xamaimusu cikas a xaman aurenta ,gashi momyn natama,ita ba cikakkiyar lpy ce da itaba,
Yau kamar mai hankali gobe marar hankali, haka take ga kawar momynta hjy magajiya ta haukace ,tarasa tudun dafawa daman ita batasan ko inaba a guraran karbar magani tana xaunai xa a bata,
Karfai goma na safai,mai fulawa tana xanawa asmau a hannayanta,hjy amina ce tasanya aka daukota Dan taga take taken asmau kenan wannan karan ma haka xata xauna,salonkwa tunjiya sukai,itada hjy dakanta takaita,
Ana gamawa wanka tai tasanya wani Riga da siket na atanfa sunye mutukar, yimata kyau saidai fuskar tace kawai,tai rama,tana kiciniyar daura daukwali ta sunga jiyo mutanai da marok'a sai roko suketa lasifikar,asmau hannunta ta sanya ta to she kunnanta,sai kuka dauren dankwalinda bata daura da kantabakenan,
Shabiyu suka shigo garin saida suka Shiga wani super market suka danyi soyayya sannan suka Shiga gidan tundaga naisa kofar gidan xike yake da mutanai,makil dansuma d'aga naisa suka danyi parking din motarsa sabida motocin jama a aliyu ya juyo yana kallan sadig ,sai a kai sa a shima sadig din aliyu yake kallo da tuhumar maiye haka,
Ango faruk kafin ya futo d'aga gidansa saida sukai kare jini bure jini,yasanya kayan dauren aure,tasanya almakashi ta yan yankasu ran faruk yay mutukar baci Dan daikawai taci darajar juna biyundake jikinta
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page58
Shiyasa ma yake kyaleta Amman daba Dan darajar cikin ba Wallahi yau ba sai gobe ba sai ta barmin gidana,nan ya cire kayan da ta batamar,ya sanya Wa yana mutuwa,yaga gaba daya ta I bai mukulllayan gidan na motar,
Sai kiran deriban gidansu,yayi yaxo yadaukeshi,ya,tura mata aniyarta,Amman yasa aransa bayan ta haihu xai saketa ya bawa husna yaran **************************************
Sadig ya kalli,aliyu yace ina xan sani,muda muka shigo,tare,da kai aliyu kan karfin hali kawai yay,Dan babu yarda xaiye haka suka karasa,har get din gidan dayake a can suka,yi parking, din motar, su,kowa Shiga yake yana futa,suma,suka Shiga har cikin gidan,nan suka fahimce, cewa dauren aure xa ai yarda sukaga kowa da manyan kaya ,ga maroka sai kai kawu suke,Kansan har juya wa yake,sai da sadig ya rikeshi haba aliyu Kaye man a hankali, man
Asmau kamar ance ta d'aga labule,tana d'aga Wa ta hango,ya aliyu ,sadig rike dashi nan hankali ta yay masifar, tashi ,domin tasan irin sanda ya aliyu yakea. Mata,*********
Munxo muci arxiki mubar arxiki,munxo dauren auren yan gata,abamu domin Allah, ango kasha kamshi,na ramla angon asmau, sai kirari, akewa faruk tunkafin motarsa tayi,parking, suna bunsa har,ya tsaya ,yadinga Rabon Kudi Dan shi kansama baisan adadin kudin da ya,rababa,
Karaf a kunnan ,Aliyu amarya asmau, yanke jike yay ya fada,sai aman jini yake yi,sadig kan hankali sa yay mutukar tashi,yarasa yarda xaiyi,da gudu ya karasa gurin alhj Ibrahim, ya rir rikeshi yana nunamar aliyu da hannu Dan baxai iya maganaba,shima da sauri yay kan aliyu Ahj Ibrahim ganin yarda jini ke futa ta bakinsa,baiye wata wata ba,ya kinki mai shi, yasaka a bayan motar yau dakansa yake,Yukawa sadig nai abayan motar rikeda aliyah,
Likitoci da gag gawa suka yau kan aliyu ,dakyar suka samu damar tsayard jinin dake futa ta bakinsa,sannan sukace sai anmar Karin jini,aka gwada na sadig yay daidai,suka dibi Leda biyu ,aka sakamar Amman haryanxu baisan inda kansa yajeba,,
Lokacin da alhj Ibrahim yaga anshawu kan matsalar,sai yabar sadig a asibiti sai ya koma gida ,sabida mutanan da aka Tara,wannan karan babu Wanda ya mar shishshigin adaura aure kafin yadawo,yana xuwa yace adaura nan kwa mai daurin auren ya daura auren asmau da aliyu akan sadaki dubu dari ,sai kowa ya cika da mamaki,Farouk kan summa yay inda akai cikin gida dashi,nan fa kowa da abinda yakecewa,wasu suce ya dace wash kuma suce bai dace yaxa ai ya fifita bare da Danka,
Shikam, Malam babu kunyace ta kamashi tayarda ya dadai yanawa faruk al'kawari, Amman ace karu na biyu ma bai samu asmau ba,nan ya je gurin alhj Ibrahim, yasamaishi,tunkafin yayi magana alhj Ibrahim yace naye laifiko,da sauri babana yace ko daya ,alhj Amman gani nai gida baikoshiba baxa a bawa jejiba,
Sannan ina da hujjojina nayarda,nawa Aliyu, auren asmau Wanda har ninaxama walinsa,na biya sadaki da hannuna,aliyu yafi can canta ya aure asmau, dalilina kwa bayin haka shinai, ya sota lokacinbata da lpy tana ciwon hauka ,shikuma alokacin, yana kan tashin gayunsa da kudin sa kuma Dan gata,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
✍✍✍✍✍
💅🏻by khdy💅
Page 60
Ta kantarda kanta jikin gadon aliyu,ta na ajiyar xuciya,
Sadig nai ya futa ya kira docter yacire mar,likita yabada tabbacin insha Allah, nanda minti goma xai tashi,asmau kan idanta nakan agogon dake manne ajikin kyaykyawan hannun,ya aliyu,
Haba alhj banji dadiba kasan faruk Allah bai nufaishi da mata tagareba am ya Allah yakawumar asmau sannan ka hana kabawa bare ita,shikuma ya rasa,alhj Ibrahim, yay murmushi manya yace har kullum !mata basa girma,
Saida yay minti talatin sannan ya farka ,asmau a kunne take radawa ya Aliyu, ya aliyu Kaye salati,cikin ikon Allah sai bakinsa yake fadin salatin,xambur ya mike ya kama hannun asmau, baby da gaske kena ke gani,
Asmau kan batai wani yin kurin kwace kantaba saima kara shigewa jikinsa take,daman mafarki nake ,naganki wai andaura miki aure,,baby ya kamu hannunta yace pls kanwata kicemin mafarki nake,
Sadig kan baice komaiba,futa yay yakira deriban da ya kawuta ya tanbaye shi,wayace su xu nan waya gaya musu,suna nan,direban yace alhjnsu nai yace aka wuta gurin mijinta,Sadig yacika da mamaki,yace ban number din Ahj,
Bugu biyu,ya dauka yamai bayanin sadig,nai Ahj yace naganaika,nan yarasa maixai cemar,alhj, ya ka tse shirun yace asmau taxo ko Sadig yace ee,ni nace akawu ta gurin mijinta nan ma Sadig aka Dada sa shi cikin duhu,,alhj yace da Aliyu aka daura yanxu ba da Farouk ba ,shikam Dan tsana nin murna,baima San mai Ahj yaci gaba dacewaba***†************************************
Da gudu ya Shiga dakin ya rungumai,aliyu UA kalli aliyu yace tashi jinya ka warke,yau an daura auran ka da asmau, ai ba shire ya tashi ya jijjiga ,sadig yace gayamin gaskiya,Sadig Dan uwana,baka min irin wannan wasa sadig ,shima cikin dariya ,yace Dan uwana banna maka wannan wasan,da gaske nake,maka ai aliyu sungumar,sadig yay yana juyashi ,a cikin tsaki yar falon ,tamkar, ba marar lpynba,nan da nan yay sujjada ya gode Wa Allah, hakan ma bai ishe shiba sai da yashiga toilet, din dakin ya dauro,alula ya dinga sallah yana godiya Wa Allah,
Asmau kan rasa inda xata sa kanta taye,domin gani tajeyi kamar !mafarkin da tasaba yinai,Amman inhar hakan takasance gani take tamkar tafi kowa morewa,aduniya ,har sallar isha suna tare
Sai sannan asmau tai tuna nin tafiya gida,aliyu ya mare rece haka babynah ,kingafa banda lpy fa Amman haka xakitafi kibarni,ba haka banai,ya aliyu su alhj nakeji,ya jawuta jikinsa yace babynah ba Ahj nai ya sa aka kawuki gurin mijinkiba,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Ya Allah Wa yanda sukeda aure Allah kadauwamarsu cikin kwanciyar hankali, wayanda. Basuda aure Allah ka aurar dasu cikin addinin islama,.👏👏
Sannan da hankalinsa,ita kuma bata da hankali, gashi kuma yana cikin tashin hankali, har yana iya aman jini,kodan muceto ransa nabashi asmau,**************************
Sai da yadau lokacin mai tsaho,sannan ya farka ,Amman da surutai,basubani auran asmau bako,ya kankame hannun sadig yana kuka kayafaimin,abokina ,na xan iya mutuwa ko yaushe nai,kacewa hjy ta yafaimin,kamim al'kawari, in matarka ta kara haihuwa in mace ce kasa mata ,asmau, daman ina da ta kwara ,agidan ka, surutu dai bakai ba Hindi,saida yakira docter sannan ya mar allurar bacci,
Asmau kan batasan meke faruwaba tasan andaura mata aure,Amman gabadaya tunanin ta,ta hango,ya Aliyu Amman har yanxu bata kara ganinsaba,duk yawan mutanan gidan haka ta dunga ratsasu ta na wucewa,ita dai burinta taga ya aliyu kosayi sallama,
Faruk, sha shan hjy hafsa, aka kaishi da yake part din hjy amina cike yake da mutanai Dan hjy hafsa haka tace itada bata da lpy Wanda irin taro xatai,kuma ma ai 'yaya natanai ,ita yar kalloce,suka yay ya famar ruwa ya tashi,Amman cikin kaduwa ,kuka yakeyi wai wai,,alhj mainamaka bakasan bani auren asmau kabawa wani bare,Hjy hafsa, kan ita ma kuka tasaka ba laifin alhj banai gun farko laifinanai,kayi hkr faruk banxa maimaka uwa tagariba ,kaya faimin nayi aiki da San xuciya, ta ta xugar shedan na xaba maka mata ,bata gariba,😭😭😭😭irinsu hjy sa a ai irin masifa ce baxa barka ka hutaba ,banganai hakanba saida suka Shiga jikina,suka xuceni sannan naganaisu
Alhj Ibrahim, ya aika akira masa asmau, ya kalleta tayi wani irin wuje ga wujiga da ita shikansa ya fahimce ta tafisan aliyu,yace asmau kidauki mayafinki,xakije gurin mijinki yana gadan asibiti, baxa ta iya masa musuba Amman da xata iya datace yabarta taji abinda yake damunta ,dadi nai ya isheshi,shiyasa har yaje asibiti, ita da xa akaita Allah nai yasan irin ruwan da xat
a sha ,
Hijabi kawai tasaka ,ta dauko takalmi maikamar silifas tasanya alhj Ibrahim, yasanya direba yakaita sannan yamar bayan dakinsa aka kwantar da shi,
Har suka 'karasa asibiti asmau na kuka ,domin yau ta fiddaran xata aure ya aliyu,tunda gashi an daura auren ta da ya faruk, har alhj na cewa yaje asibiti gurin mijinta,sai da yakira sunanta sannan yace ki futo,munxu, sannan ta xuru kafafunwa xuwa 'kasa ta sauka daga cikin motar,tana biye dashi har suka Shiga dakin ,da aka kwantarda da ya Aliyu,, direban juyawa yayi ,itakuma taki 'kara sawa jikin gadon Amman xuciyarta tana aiyanamata,wannan ba ya faruk banai,duk da dai fuskarsa juyata yayi gefansa kawai ake kallo,
Yakusa minti2o Amman bata karasa ba saida taji motsin bude kofar aka shigo ya sadig taga ya shigo,da sauri ya kalleta yace asmau mai yakawuki nan alhalin ke matar aurece,asmau kan sai kuka ,ya sadig kar kacemin wannan yaya Aliyu nai Dan Allah, sadig yay yake yace shinai man maiyasamaishi,har akasa mar abin tai makon numfashi,gaida lpy,sadig, yace asmau banda time din baki wannan amsoshin pls na rokekibkitafi gida ke matar aure ce kitafi,asmau ta kwashe da dariya tamkar dai mahaukaci, saicen kuma ta tsuke fuska tace ya Sadig nikake cewa intafi inaganin halinda yake ciki ,Dana cika muguwar butulu bari ingaya maka raina ransa ga ya aliyu 😭😭😭😭😭😭😭da gudu ta karasa baban gadan ya aliyu katashi karka mutu Wallahi insanka ,kai kadai nakeso arayuwarta,kamashi tana jijjigashi dakyar sadig ya 'banbareta daga jikinsa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page 61
Asmau tace duk da haka ya aliyu hjy fa batasan na xu nan ba,baby musu xakiye da mijinki,nifa mijinkinai yanxu Nafi kowa ,kusanci dake,pls xu nan yawa re mata hannunsa,xu kishiga kin kwanta,a kirjin mijinki,
Sadig yana futowa da ga masa llaci domin yin sallah isha, ya kira aliyu a waya yace mar xa shi hotel, ya kwana aliyu ya kwashe da dariya ,haba Dan uwana,kaxo muka na man,sadig tsaki yayi,ya kashe wayarsa ya dau mota ya fita domin kama hotel,
Asmau kan tana naiman ta raina kanta agurin ya Aliyu, domin ya damaita da Dan ta'ba ta bai,ta rike hannunsa ya aliyu,Dan Allah ka kira ya Sadig yaxu ya kwana,nikuma inkuma gida,bay bari ta karasa ba, ya sanya bakinsa cikin bakinta yarink'a tso tsa kamar yasamu alawa,tun tana yun kurin kwace Wa,har tagaji,domin 'karfin badayaba,saida ya gaji Dan kansa ,sannan ya saketa ya na maida numfahi, ya janyita kirjinsa ya kwantar da ita ,ya xamai Dan kwalin dake kanta gashinda ya sha gyara sosai,yana shafawa,a hankali, cikin rada rada yace babynah,wallahi ban ta'ba felling din kowacce maceba arayuwarta saike ,da kalau,nake ayau basai gobeba,xan nuna miki irin sanda nake,miki,
Hannunsa na cikin rigarta,Dan a takure,take,yana !mata abinda ba a ta,'ba yimataba bayarda xatai haka ta barshi Amman Allah Allah take gari yawaye,
Sadig kan yana xuwa yasa aka kawu masa abinci yana ci yay wanka,ya sanya jallabiya,ya haukan gado ya jawu wayarsa,ya kira Queen, suka raba dare suna soyayyarsu
Asuba tanayi,aliyu ya xamai jikinsa a hankali, domin bayasan yatashi ta,ya Shiga toilet yay alula,ya gaba batarda sallar asuba, ya dadai yana kara godiyawa Allah, daya mallakamar asmau,***********************
Ya karasa bakin gadon idanta a rufai yake bacci take cikin kwanciyar hankali, yana ganin yarda numfahinta yake,futa a hankali, ya dauketa cak firgit ta tashi taganta ,a hannun ya aliyu kamar ya dauki baby,taita xax xamaiwa,itafa sa sauketa,ina sai daya sadata da cikin toilet, din ta juyo,ya kafuta ya Dan harareta yace in futa nida mata ta,komai nixan miki,tai rau rau kwala hartafara xaryar xuwa ya Dan dungure mata kai yace sha'gwa 'babbiya,yana futa ya Sanya mata sallayar da hijabin,
Hjy amina kan bayarda tasoba Amman duk yarda allurar ya tsara ba yarda xakai daman cen Allah yay ba matarsa bace,matar aliyunce Allah yabasu xaman lpy,
Tana idarda sallah tajuyo ta tsugunna,tace ya aliyu ina kwana,yaki amsawa ,taxatama jinai baiba hartake 'kara fada ya aliyu ina kwana ,tasau daga inda yake yace haka ake gaida miji ,nikan banasan wannan gaisuwa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page 62
Good ta musamman ga hajjajoh da maman afnan, maman ihsan Allah yabar kauna Allah yara yasu cikin addinin islama👏
Sadig ya kirashi,yafi sau biyar ,bai sagaba,kai ya yanke shawarar ya xu kawai,
Nikan kullum inxaki gaishe dani,kinga yarda xakidingamin ,ya rungumeta, ajikinsa ya kama lefanta na kasa ya rinka tsotsa,tunta na motso motso,har ta hkr,ta kyaleshi,yana kokarin xuge mata xif,yaji alamar,budewar kofa ,da sauri ya saketa,
Sadig yaturo,kofa ,ya shigo,ya harari,aliyu ,inata kiran wayarka Amman,baka daukaba,aliyu yace baxan daukaba ,banxa Dan bakin ciki,Sadig, ya kwashe da dariya sorry,abokinah, mantawa nai ,a shefa kai sabun Shiga nai,aliyu yace o hu dai kace ma komai,sadig, yace yakamata mufara haramar komawa,kasan gobe Monday, aliyu yace OK
Kai tsaye gidan alhj Ibrahim, sukafara xuwa asmau kan kuka yasanya Wa Aliyu, ita kunya takeji intajema maixatacewa ,su hjy,aliyu yace kice gurin mijinki,kikaje,asmau ta Dan harareshi,,au hara ratama kike ,ai mantawa nai Dana miki abinda ,xaki nuna musu daga inda kike,asmau kan futa tai Dan ya Aliyu, tsoro yafara bata,
Sun Shiga falon Ahj, sun mar godiya sosai ,nan yace bakomai ai mahaifinka mutumin kirkinai,babu abinda baxan iyayiwa Dan gidan alhj bashir ba,kuje,gida gibe xa a kawu maka matarka,banasan komai,daga gareka,
*******************************
Ba bu yarda Aliyu su hadu da asmau ba Amman taki ,sai hakura yay suka dau hanya,yana fadin xaki xau hannu nai,yar beauty nan,
Asmau taringa raka'bai,raka,'bai,Shiga part din hjy Dan matsifar, kunyar hjyntake,takwayi sa a bakowa afalon har tashiga,dakinta ,saida ta kwanta ,sannan taji dadi sannan, duk abubuwan dasuka faru,tsakaninta da ya aliyu yake dawo mata,tai murmushi, tare dace miss u ,ya Aliyu,
A kan idan hjy amina, asmau tashigo,abin dariya yabata yarda taga batasan aga shiguwarta,
Suna isa suka xarce gidansu,aliyu,a nan suka yada xango,lokacinda suka je Basira matar Sadig, tana gidan ,yan biyunta sunyi wayo,sosai,Aliyu da sadig,,aliyu ya kalleta yace ke mai miji,daga jin munxo harkin rigamu ,xuwa,Basira tai dariya, tace ai naxata baxa kadawuba,saidai abarka,a can aliyu yay dariya yace Wallahi da kwa antai makamin,
Ya kalli,salma,yace salamatu,bamagana,abin yay matsifar bawa Salma mamaki yau kuma ,harda wasa wai salamatu,lallai uncle yana cikin farin ciki,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page63
Tai murmushi, uncle sannu da dawowa,yace saida na roka ,
Hjy tafito,yan tafiya kun dawo kenan,Aliyu ya gaida Hjy shima sadig suka gaidata,ya jikin nata ,sadig yace jikam alhamdulillah, Allah ya kara sauki,sakace ameen,
Sadig aliyu hjy,Ahj, suna babban falo ,alhj ya dubi, Aliyu yace duk naji mai yafaru acan najinjinwa karamcin alhj Ibrahim, Allah yasa kamar da alkhairi, sannan inasan kaxama mai adalci arayuwarka,yanxu da da badayabanai,,nauyi ya 'kara hawa kanka,babanah Allah yamaka albarka,😀😀😀
Duk wannan bidiri da akeyi Salma batasaniba,kawai dai hjy tace tashirya kayanta yauxata koma gidan mijinta,babu yarda xatai Amman tafijin dadin xa manta agidan sabida suna shira da hjy ko asiya ,duk da ma yanxu bawani shiri sukeyi sosaiba,duk da hakan yafi xaman kadaici,
Sai wajan biyar na yamma 'yan kawu amarya,suka dura gidan hjy,suka wutu da amarya,Salma suna uwar daki ita da anty abuja,tana cinyarta tana mata kuka,anty nagaji,nagaji nikadai nasan irin halinda nake ciki,da uncle, uncle, ko magana ma in namar sai yaga dama yake amsawa ,bare hira
Nan anty taita kwantar mata da hankali, Salma tace Wallahi anty nayi danasanin sanin uncle arauwata ,yana wahalardani anty ina laifin maisanka,anty Dan nace inasan uncle, shiyasa yake wahalardani,anty uncle baxai soniba,tunda ya aure,wacce yakeso,da bai kulaniba ma sai yanxu,anty ,koda narabuda uncle, nasan baxan iya rayuwaba,
Anty kicewa uncle yaso ni koda Rabin Rabin sanda nake marnai,,sai ta fashe da kuka😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭anty ce tasanya hannunta ,ta tushewa Salma baki ya isa haka kiye shiru ,uncle nakinai xai soki Nina gaya miki,ki kara hakuri,xakiye dariya wata rana ,ungu wannan kishanye kexakifara xuwa gidan daga baya sai a kaimar amaryar,
Salma tai yake ,anty wannan maganin babu abinda xai min kina sha ,sabida uncle baxai kulaniba innasha ma nixan tafama da ciwon Mara,anty karki ye haka kukaimar amaryarsa ,niface uncle bayaso,kar kusan ya ya kara tsana ta,kukaimar,asmau itace farin cikinsa,no kuma shinai farin cikina,
Anty taji tausayinta Salma sosai Amman tasan abinyi,xatai maganin sa tunda shi ba adalibanai,☝☝
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawri💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page64
Aliyu kan yadamu Sadig akan dauko amarya, sadig yace kabare dai dare yayi,aliyu ya gwalalo idansa😳dare darefa kace sadig, yace Dan ma bance maka sai gobe ba ,Aliyu yay dariya yace ai bama wannan xancen ,
A lokacin yan kawu ,amarya suka juya,asmau kan tana dakin hjy,ita da asiya,anty duk ta kwashe ,xaman aliyu da Salma, ranta yay mutukar baci,tace rabuda shi inya San wata baisan wataba,
Sai karfai,Tara,na dare, sannan suka shigo gidan sadig da aliyu,aliyu yay mutukar kyau ,hjy kan bata nuna komai a kan fuskartaba,suka gaisheta ta amsa,sai aka rasa Wanda xai yi magana,tsakanin aliyin da Sadig saidasukaga hjyn batada niyar magana,sannan sadig, ya Dan Sosa keya hjy daman munxo daukar amarya
Sai sannan hjy tace anxu inda nakeso Ku yanxu har kunada bakin da xakuxo kuce inba Ku amarya,ba kunya baba kafita daga idona inrufai,Wallahi inhar kasake,fushina ya sauka akanka,baxa ka ji dadiba,yarinyar dutser ce ,kasata agaba kana kallo,
Aliyu kan guminai yake yankomar,Dan babban huranda xa a mar shinai,a hana shi daukar asmau, ai baigama tunaniba yaji hjy na yanke mummunan hukunci,wai baxata bada asmau ba ,saitaga xaman salma agidan,Dan itace uwargida,ga wacce ta dadai bata xama uwar gidaba ,kaga kuwa baxan baka wannan ba,
Saukowa yay kasa hjy kitaimaken Dan Allah, karkimin wannan, horan Wallahi, xanyi adalci a tsa kaninsu,hjy tace daga baya kenan,ta kwallawa Salma kira da sauri ta futo kinajina kidauko kayanki kibi mijinki,kamar ta kurma ihu Dan xaman nan ya fimata,sabida tafi yawan ganinsa a gidan Hjy, Amman in a gida nai,saitai,kwana da kwana ki,bata ganshiba,yanxu kuma da akace taxau sutafi wani irin mugun kallo yake mata kallon xakisaninai,
Da kyar ya isa gida ,Dan gaba daya bayajin dadin jikinsa da xuciyarsa,gaba daya yagama bajat,din yau xai yiwa kanwarsa soyayyar da ba a tabawa Wa ta arayuwarta ba, Dan dai hjy mahaifiyarsace Amman da babu wacce ta isa Tara bashida kanwarsa a wannan dare
Salma kan da sauri da wuce daki,Amman kuma tana tausayawa kanta, sabida San masuwani take,ita kanta tasan darajar iyayansa takeci,uncle baka San irin sanda nake makaba,shiyasa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari✍
💅🏻by khdy💅🏻
Page65
Hjy da kanta taje dakin asiya, ta samaisu suna hira ,hjy ta cewa asmau kiye hkr,xanyiwani,gyare gyare xanyi ,kinji yata,asiya ta kwashe da dariya,Wallahi hjy harnaji dadi Allah yasa ya aliyu ya barmana ita,
Aliyu kan wanka yay abinci bai bukatarsa,daga shi sai gajeran wando,da singlet, ya fada kan makeken gado,ya jawu fulo ya ungumai,yauce rana ta farko dayaji,yana bukatar mace a kusa dashi,ya kasa jurewa Wa ya yadauka domin kiran asiya ta hada shida asmau, Dan ita haryanxu batada waya,saida yakera kusan sau bakwai,Amman bata daukaba sai a na bakwai dinnai,ta shigo,dakin lokacin asmau na kwance bacci yafara daukarta Dan yagani
Da sauri asiya ta dauka,hello yaya ,ya da ka mata tsawa ,gidan uban Wa kika kai wayar Dan iskanci,ina kira kinajina,tai kasa da murya cikin ladabi,tace ya kayi hkr,bana kusada wayar,naji ina asmau ta juyo,taga yarda baccin yake mata dadi tace ya bacci take ee,tashita kibata wayar,
Asiya kan tabawa ,asmau wayar tai komawarta falo Dan asiya nasan kallo Dan sai ta kai,sha biyu,tana kallo,asmau kan ta kara wayar a kan kunnanta,muryarta can kasa,tace hello,har cikin jikinsa yaji muryarta wani sabon felling, ya tasaumar,ya kara kankamai fulo,kanwata bacci ma kike ke baruwankima ko,asmau ta kara narkarda muryarta,a a ba haka banai,shima ya ce yayanai kanwata,yarda tai maganar shima, haka yayi,asmau tace Amman kasan fa banda waya,shikuma yace to baga wayar asiya ba, kinsan mai kanwata,sonake injiki,ajiki ,kefa asmau kan shiru tai Dan batasan maixataceba,ya katsemata shirun kanwata, bakya jina,inbarki kiyi baccinki ko,asmau tace aa yaya aliyu,nifa ba bacci xanyiba,Amman ina magana kina min shiru,Sam tace to ya maixancema,yay kwafa xakisan maixakicemin yarinya xakixo hannu,da ankawu minke yau dakinsan maixakimin,sun dadai suna kalaman soyayya, Dan ma duk Rabin Aliyu nai ke gidansa da rawarsa Dan xancanda yake mata,ya girmi kakarta,kamar ba ya aliyu ba,
Washe gari,sas safai Salma ta tashi tai girkinta mai kyau,tai kalliya cikin Riga da siket,na wani yadi,sun mata kyau sosai,dakin uncle, tashiga kaitsaye,lokacin ya futo daga wanka,yana goge ruwan jikinsa,da sauri Salma tace domin tai makamar,tsawa ya daka mata ke maiye hakan kuma,sakm kan rasa maixatace tai,itama nasan ranta banai umarnin antyn abuja nai,tai rau da ido xatai kuka,Aliyu cikin matsifa,yace sai anmiki magana kiwani,ce xakima mutanai kuka,futamin daga daki,tunda na hadu dake nake ,faman wahala ,
Yana gama shirinsa ,cikin kananun kaya sunyi mutukar, yimar kyau sosai,yana futowa,ya iske Salma a falo ,ta kalleshi uncle abinci ya hadu,da abincin ki nakeci,dama bana cin abincin ki,bare ni yanxu inada mata,yay fucewarsa,kwanciya tai,tana shan Ku kanta,sai yanxu naganu,abinda mutanai suke su naga nai,nikuma nakasa ganaiwa,sai yanxu ta tuno da Dan uwanta,masoyanta,Amman fur takishi tace sai uncle😭😭😭😭😭itakan batasan maixataiwa uncle yasu ta'ba,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page66
Shikan yana gama shirinsa gidan Hjy, yayiwa tsinke,domin ganin sahibarsa,ya kwaci sa a,suna break fast, itada asiya,hjy kuma na samanta,asiya ce tafara,ya ina kwana,ya Amsa atakaice,sannan, asmau ta gaida shi,ganin asiya agunnai yasa ya amsa,
Ya kalli,asiya ina hjy,tace mar tana sama,jeki kira min ita to,kawai tace ta ,tashi,tana tafiya,ya jawu babynsa jikinsa ita kuma tana sinnakai,cikin kirjinsa,ba nace bana San irin wannan gaisuwarba,ya Amman kasan nan fa gidan hjy,nai,gidan hjyn ita ta rikemin mataba,tana jin motsin saukowa tai maxa ta xamai kanta da ga jikin uncle,
Rana Ku na tafiya ,rayuwa tana fiya wata taxo Wa wasu da dadi,wasu babu dadi,kamar Salma da aliyu,Salma kan ta saduda da ganin itafa baxatai,farin cikiba rayuwar ta, shikuma inda Aliyu rayuwar taimar,xafi tayarda hjy ta hanashi matarsa,Wanda a ya'n kwanakinnan da kyar yake sabun bacci,yana shan magani am kamar 'kara mar ciwon Mara akemar,Amman Sam hjy taki tafashimce shi,tabashi matarsa ya gaya Wa alhj Ahj yace ,tsakaninsa da mahaifiyarsa yasan harda hadin bakin Ahj,********************************
Da ga office, ya wuce gida kai tsaye,lokacin salma na falo,'yar wata rigace iya kacinta guwa,gaba daya kirjinta a waje,ita kanta batai tuna min dawuwarsa yanxuba sabida in yatashi,da ga office, kai tsaye gidan Hjy yake wucewa,Aliyu kan shagala yay da kallanta,iya arayuwarsa yanasan mace mai xikar kirji,babynsa kan,bata da shi yan kanana nai,
Yana aiyanawa aransa daman wannan baby ce kedashi dayaji dadin rayuwarsa,Salma kan sai faman aikin sannu daxuwa takemar,shi kwan gaba daya ya tafi,ya sha a fa,saida ta fada da karfi,uncle lpy ,yay burin kwunya,kexan tan baya lpy,said kace wata karuwa ,kiwani,sawa mutanai ya'rwannan rigar dakuma da abokina mukaxo ya xakiyi,
Mamakinai ya kamata,daman uncle na kinshinta ,har yana tuna nin kar wani yaxo yaganai masa mata,,ya buga tsaki,yashiga dakinsa Amman fa gaba 'daya kasa komai yay ,babu abinda ya iya cirewa ajikinsa ya fada kan gado,Salma kawai yake hanguwa yarda kirjinta suke a cike fam,ya 'kara juyawa,wata xuciyar tace kawai ka kirata bata kiba matarkaceba,kuma nasan baxata maka musuba,wata xuciya kuma ta hanaishi akan karya kuskura ya fara,shifa na kanwarsanai,kuma shixai fara bawa budurcinsa😜😜
Asmau kan murna CE ta cikata ,yarda Ahj yamaida ta makaranta, domin kara sa secondary, dinta,kamar mai ranar take jinta tayiwa Ahj godiya,ba a dadi,yay murmushi, asmau kemafa 'yatace kamar asiya Dan haka nidai fatana kidage da karatu,kiyi abinda yakaiki,kuma kisani kefa matar aurece,kinjiko,.***********************
Shikam aliyu ma baisan da wannan xanceba saida yaje gidan hjy take gaya masa,nan hankali sa yay masifar tashi,hjy Amman ya kamata kafin anaimawa asmau makaranta, a sanarmin tunda ni mijintanai,sannan nifa baxan hanata makaranta ba,in a ka kaita sai indinga kaita da kaina,baba bamuyi dai daiba ko,kayi hakuri,tunda mu bamu da iko akan abinda kake da iko akansa bara Ahjn ya dawo, aliyu yace hjy baki fahimce niba nai,kafita da ga idona narufai,baba kar Ku ma in'kara jin wannan xancen komawar,asmau a bakinki aimu ba mahaukata banai,munsan dai dai,in lokacin yayi ,xamu maida maka da matar ka,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
68
Salma,tace uncle daman xuwa nai maka ya jiki ,ta mike saida safai,tamkar yace Dan Allah dawo,saidai ya daure,yace Salma, xoki Dan matsamin kafata,batai musuba ta dawo,tarike masa kafa,tana matsawa gamaida mar tafiyar tsutsa akafarsa,har tsakiyar kansa yakejin tafiyar,tsutsar,baxai iya jurewaba,ya rungumuta gabadaya ta fa'da kansa,ya rungumeta sosai yadinga kissing dinta ta ko ina,ya gigice abinda bai ta'bayiba arayuwarsa,
Hannunsa rawa yadinga yi,yana cire mata 'yar rigar dake jikinta,daga ita sai pant,Dan bra ma hannunsa kasa cirewa yayi,yadinga ra'damata pls taimakamin inceri,daga taimakon Salma yacire mata bra,din ya kama kirjinta,yana tsotsa, tamkar wani sabon jariri,
Ya kidimai ya gigi ce gaba 'daya yana ko Karin ciremata pant kawai yaga always,, kuka sosai ya kama yi kamar karamin yaro,Salma kan tai danasani,domin shaf ta manta bata sallah,rigin ginai,yay a kan gado ita kanta Salma, taji ba dadi bare kuma uban gayyar,
Da kyar ya iya,ta shi ya suturta jikinsa ya dauko,maganin sa na kwantarda feeling, ya sha sannan ya hada da maganin bacci,ya kwanta akan Capet,din dakin ,
Asmau kan ta yarda ya Aliyu fushi yake da ita ,kuma indai xai mata adalci,ai ba laifintabanai itama fa umarni aka bata,sannan su hjy tamkar iyayaenai a gareta,Amman yau tasaka a ranta insha Allah, xata kirashi a waya,tunda ta dau number dinshi a wayar asiya,
Ita kanta Salma tayi kuka ba wai tausayawa kanta takeba illah yarda taga uncle da yar yay bacci,Dan ciwon Mara yay ta fama dashi,Dan baima samu sallar asuba ba sai karfai bakwai,ya tashi,yay wanka yay sallah, yakira sadig yace baijin dadi ,yamar fatan samun sauki,ya kwanta Dan kwata kwata baima San ganin Salma a rayuwar sa,
Saida aka kira kusan sau goma,saida aka damaishi har yadauka xai kaahe sai kawai wata xuciyar tace masa,ya dauka, muryar ,asmau CE ta ratsa masa dudan kunne,hello,ya Aliyu ,ya tan muskuta,kanwata,asmau tasama Aliyu kuka wiwi,daman ya Aliyu xaka iya fushi dani,harda su hjy haba ya aliyweDan Allah kayi hkr kaifa babbanai pls Dan Allah, aliyu ya ja dugun numfashi,yace kanwata xanxo gobe banda lpy nai,nan da nan asmau ta gigice ya aliyu maiyasa maika ,yace yi hkr,kanwata,ba wani ciwo banai maganin a jikinki,yake,asmau, tace ya aliyu maganin ajikina yake,fa kace ,e kawai dai kimin al'kawari, innaxo xakiban,asmau tace haba ya aliyu har akwai abinda xaixama wata warakarka aduniya ,kuma inada damar yimaka in hanaka ina tunanin banyiwa kaina adalciba,aliyu yay masifar jin dadi San kanwarsa
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawri💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page67
Fushi sosai aliyu yaywa gidan hjy ,itakan hjy abin dariya yabata,yaran yanxu basuda ta ido,Aliyu ,kire kire,yake nunawa a bashi matarsa ,*************************
Wallahi inkina gayamin wannan xancen Salma, hau shinai yake kamani kamar ba maceba mai asmau xata nuna miki ,farin fatarnai,sai 'Dan abinda ba a rasaba,,Salma tai murmushi, baxaki ganai banai,Basira koya ya xan gaya miki,baxa ki fahimtaba,yau asmau ko yata take kobata kaini komai ba,itafa Santa yake,ni kwafa nice nakesansa,kinga kwa baxa ki hadaba,barema tafini,komai da komai Basira, ta ce duk da haka tashi xaki ki kwatarwa kanki 'yanci xan baki wasu dabaru,ko dadynai ba uncle saiyaxu hannu suka kwashe da dariya,Basira tace Allah ai maigidannakinai,saishi,uhm kema kenan barenai,
Asmau tafara xuwa makaranta sunsata ss2 jeki kadawo take,deriba yakaita sannan yaje yadaukota,tana mutukar jin dad in makaranta, sosai, makarantar ta 'yayan wane da wanece haka alhj yasanyata,
Asmau yau kusan satin uncle uku kenan rabanta da taganshi ,daurewa kawai takeyi,Amman fa tana jin jiki,ranar Ahj ya kawu mata waya mai mutukar kyau itada asiya, ita asiya sauyamata akai,iri dayace saidai kalar ba iri daya ba,gaskiya babu abinda xatacewa su Ahj saidai Allah yasa ka musu da alkhairi,*****************************************
Aliyu kan baccinsa rabi da rabinai,Dan abinma 'karuwa yake yara yarda xaiyi,a daddafai yadawu gida,ya kwanta akan kujera abinda yabawa Salma mamaki Dan uncle bai xaman falo, kai gaskiya ba kalauba,ta sa maishi,uncle lpy ,yace mata ta hada masa ruwan Lipton, kartasa sugar,da sauri,Salma ta hada mar,ta taimaka ya shnyi,sannan ya 'karasa dakinsa,ya kwanta,Salma kan wanka, ta she'ka tasanya wasu fitunannun kayan bacci masu matsifar kyau babu abinda a ba gani,tamkar tsirara kake,ta faishe turare masu masifar kamshi,ta xari Dan mayafi,ta nufi dakin uncle, da xummar yimar ya jiki, yana idar da sallar isha yay wanka, ya sanya kayan baccinsa ya hau gado,ya rungumai folo,yana tuna kanwarsa ,yayi missing dinta sosai ,
Salma ta turo kofar ta shigo,shikuma mamakiani ya kaama shi domin yasan babu Wanda yake shigomar daki iwar haka,sai yaga Salma ce numfahinsa kusan daukewa yay,sai ya 'kasa cemata futa ko yamata tsawa ,ita kuma ganin uncle din bai gwaletaba,shiya bata damar,'karasuwa,ta xauna abakin gado uncle ya jikin da saukinma saida ya tattaru sannan ya iya fada,shikuma ya kasa yimata wulakanci,sabida yana San wani abunai ajikinsa,
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page69
Na k'ara ratsashi,ya ce kanwata insha Allah, xanxo yace yauwa ya aliyu ,sukai sallama ,shinaima ya Dan samu dama dama,
Sauri tai tasanya uniform, dinta ta dau littattafanta,taje taiwa hjy sallama,tai makaranta,
Salma kan tasan dole uncle, yaji xafinta,domin wani irin kallo yake mata lokacin da takaimar break fast, wani irin kallo nai kamar na tsana, ita kanta tasan bata kyautawa uncle dinba,
Sai 11 ya futa, kai tsaye gida ya wuce ,hjy kan bata nuna mar komaiba ,tai murmushi, yace babanah ka huce kenan aliyu ya gaidata yace hjy kenan ba fushi naida kuba,wani aiki naje nayi,a taraba,Hjy tace fushin kaidamu man baba aibaka ta'ba tafiya baka sanarmanaba,nan dai yayta bawa hjyn hkr,tace bakomai babanah,ya tanbaye, hjy asiya tace aitakuma makaranta, xaman candy suke ai,ya kasa tanbayar asmau, sai hjynce tace asmau kuma ta tafi makaranta, yace ai Bansan,wacce makaranta ba ,hjy tace Aida baka tsaya ka tanbayaba,sabida kana cikin fushi,😀haba hjy Allah, tace ya su Salma lpy kurin yace mata
Babanah har kullum ina maka fadan katsaya Kaye adalci ,a rayuwar ka da matayanka,kullum burina ingan ka cikin kwanciyar hankali, baba duk cikin matanka,babu wacce nafiso duk kaninsu insa sansu,ina su kaima kaxama adali,mai adalci arayuwarka da matanka,ba wai narike maka matarka da wani muna faba,aaaa said an kagyara gidan ka,kagani bansaniba Salma bata ta'ba gayamin ba sai antynku ta abuja,ta gayamin
Baka Shiga sufgarta gaba daya,harta auratayya,baka tsoron hakkinta yakamaka,shiyasa narikemaka matarka kaje ka gyara gidanka,saika xo Ka dauki matarka,kaji tsoron Allah katuna xaka mutu xa a muku hisabi,babu ruwan Allah da wai Dan baka Santa shiyasa kake xalintarta,Allah yamaka albarka,
Aliyu kan jikin sa yay sanyi ,tabbas yasan yana xàlintar Salma Amman ba laifinsabanai,xuciyarsa ce take San wata daban am xai gyara insha Allah, nan yaywa hjy sallama, ya futa,
Ya aiyana aransa xai yi adalci,kodan la hirarsa,Amman ya kudura aransa baxai 'kara nuna xalamarsa,akan sama ba,xai tsaya akan 'yar kanwarsa Amman duk wani kyautatawa xaimata
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari 💅🏻✍
💅🏻by khady💅🏻
Page70
Wa shegari,da wuri ,yaje gidan Dan su hadu da alhj shima, dai alhj saida yamar,yay ta bashi hakuri,yana Shiga cikin gidan daman a harabar,gidan suka hadu,xai futa,shikuma tashiga Dan su gaisa da hjy,
Wannan xuwan sassafan fa ,aliyu yay dariya hjy wannan nai sassafan ,a kwai tea agidan nan kowa,,hjy tace mantawa kai aibama rasa ruwan xafi a gidannan,asmau tafito,cikin shirin ta,na makarantar, har 'kasa ta gaida aliyu,sannan tace ma hjy xata tafi,hjy tace to yanxu yaxa ai,Aliyu yace hjy kamarya,deriban nai yay tafiya,shinai nace ko xata hau adai daita,sahu
Aliyu😳hjy matar aurece ,hjy tace to kuma matan auren nai nawa nai sake hawa ,a dai daita nidinnan ma uwarka ina hawa,ko Dan kainai mai mata,Sam tace hjy kyale yayannan kullum inyaxo,sai yayi tsokana,Aliyu ya mike Allah baxaki hau komaiba muje in ajeyiki,aliyu yacewahjy yanxu xan dawo,anan xanyi break, hjy ta mike,tace aa,babanah, amana nabaka,ka kaita makaranta, karka wuce da ita ko ina nasan halinka,Aliyu ya rin'ka dariya wai amana,
Sun dau hanyar makaranta, ya juyo,ya hade rai kamar baita'ba dariya ba,wato shinai,da banxuba wani katonai xaikaiki,ko,asmau ta marairaice tace kai yaya ya janyuta da hannu daya,dayan kuma yana tuki,kinsan irin sanda nake miki babynah, allura ina tsananin kishinkifa,ya 'kara wata kwanar asmau tace ya,munbar fa ,kwanar,makarantar fa,
Baice komaiba hannunsa daya yariketa tayankuma ya ciki gaba da tokinsa,saida sukai,tafiyar minti29 sannan, taga yay Larkin a kofar gida wani makeken gidanai ,babba maigadin gidan ya rusuna ya gaida ya aliyu,shikuma kai tsaye yashiga gidan,ina biye dashi,abaya,Amman xuwaciyata,tana aiyana min Ina nainan,
Dan mukullum ya dauko a aljihun wandonsa,ya bude ya Shiga ,na tsaya ya leko yakika tsaya daga,nan tace nikan ya aliyu inka gama kafuto mutafi,ya dallomata wani kallo,ba musu tashiga,Amman fa a tsorace take
Mamakinai ya kama asmau ganin katon pic din ta tai mutukar, kyau da na ya aliyu shikuma da kayan aiki,yaga ta shagala da kallon pic din yaxagayo,ta bayanta,ya rufaimata ido,babynah kinga gidan ki,Wanda nake mafarki muyi rayuwa tare,ya rike Ku gun ta,babynah, wannan Dan Ku gun nake San ya haifamin baby dayawa masu kama dake,asmau tace ya mutafi karna makara,yay dariya yaxa gayo,aiyau babu xuwa makaranta, yau anan xakiyi karatunki,nixan koya miki,nasan saikin fi ganaiwa,ko kanwata,yaukan bakaratuba ko candy, xaiyi,xan iya koyamiki,😳😳😳😳😳😳😳😳
[7/16, 00:59] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page71
Asmau ta gwalalo ido haba ,ya aliyu yace yarinyar xancen kikeso,ya cire,mata,hijabin jikinta,ya sungumaita yay bed room, da ita,sai kan gado ya mata masauki,asmau kan tai masifar, tsorata, hannu tasanya duka biyun tana rukon sa da yakyaleta,
Sam yamaki kulata,ya cire mata,rigarya,bra ma tasanya,hannayanta ta rufai,kirjinta ,kuka sosai takeyi,ya kwashe, da dariya gun yanxu,har kinfara kuka ki ajiye hawayenki,yarinya,tukunnama,saida yagama tsoratar daita sannan, dungure mata kai,matso raciya,kawai,
Ya Shiga toilet, yay wanka asmau rintsa ido tai Dan bata ta'ba ganin 'katun najiba,ya dagata sama ya cafai,sannan, ya 'daga mata rigar ta kanwata kina jin yunwa ko bakyaji,Dan Bansan nafara ta'baki bakici abin ciba,gaba daya ya aliyu ya sauyamata gaba 'daya,kamar bashiba ,asmau a yanka kamar mai ra'da Dan Allah ya aliyu kasanya kayanka,muta fi,ya kwa jawuta yayta mannamata kiss ta ko ina,kirjinta bawasu masu girma banai kana nunai,yay ta juyashi San ransa,, bakinsa yasanya yake tsotsar kirjinta,sosai dayan hannun kuma yana dayan kirjinta,
A hankali ya xamai part dindake jikinta ,ai sai a sannan, asmau ta'kara tsorata,shikam baima San tanayiba,saiji tai yana addua kwanciya da iyali,wani gigitaccen 'kara tasanya ,Dan wani xafi nai,ya shigeta Wanda bata ta'ba jinsaba,ya manta ba uwar mata yasamu ba ,ya manta kanwarsa ce yakwa xage karfin sa ,baima San ta sumaba,saida yakoma normal, sannan ya ga a she ta suma ,da sauri ya suturce jikinsa,daman yasan wannan lokacin shiyasama ya tanadu magunguna, sungumarta yayi,sai toilet, ya sanyata acikin komin wanka,tai wata sanyay. Yar ajiyar xuciya, da kyar ta iya bude idanta,ai tana ganin ya aliyu ta rintse idan ta,saida yamata ruwa uku duka naxafi,sannan ya xuba mata ruwan wankan tsarki,yace tai jiya ba musu,tayi,ya nan nadauta kamar wata jaririya,ya shinfidarta,a kan Capet din dakin
Domin kan gadon ya ,baci,da jini,shima yashiga yay wanka,ya futo ya Santa kayansa,sannan yacire xanin gadon ya sauya wani,ya futa asmau duk abinda yakeyi,tana Amman baxata iya maganaba,sabida tsananin radadin dake damunta,
Tea ya hada mata mai kaure,ya tasau ya dagata duk da xafin datake ji hakan bai hanata kare kirjinta da hannunta,ya sanya mata rigar,uniform, sannan ya tsareta saita sha tea 😭😭😭kuka tasanya masa Dan Allah, ya yi hakuri, aliyu yace ok abinda namiki bai ishe kiba bara na dad'a daman bai isheniba ,tausayamiki kurin nayi,aikwa,taga yana kokarin aikatawa,tuni ta dauki kafin tana sha badan dadi ba,Amman ba yarda ,xatai shikansa yasan ya balain wahala r da kanwarsa,gaskiya baxai 'kara rangwantawa kowaba,ya ballo magunguna, ya bata,nanma saida lalla'ba sannan tasha
Daman harda magani bacci yasanya mata,nan da nan tai bacci,ya kwa dauketa cak,ya daura akan gado,ya Dan Lully 'baita,ya Dan ragemata sanyin AC din ya wanke xanin gadon ,sannan, ya koma falo yana cikin tsananin farin ciki,sosai,Amman in har haka nai ya dadai yana xaluntar kansa,a yanda yake jin kansa baiki,ya 'karaba,Dan dai kanwarsa yakeji,sabida a hakan ma ya jimata rauni,Amman tabbas baxai iya hakuri,ba yanxu,ya ji yaga yarda abin yake,
Baccinta take hankalinta kwance,baccin gajiya domintasha wahala, sosai gurin ya Aliyu,
Sai guraran karfai,biyu asmau ta tashi,kasa tashi tai,hawaye nai,yake kwaranya a kan fuskarsa,tana San tashi Amman takasa tashi,ko ina ciwo yake mata,jikinsa nai yabashi,ai kwa yana xuwa ya isketa tana kuka, da sauri ya hau kan gadon kanwata,yaganai,jikin nai,'dagamar,kai kurin tai,ta run tser ido wasu sababbun hawaye, suka 'kara xubuwa ya ya lpy r kura,daman asmau akwai rakai,harshansa ya Santa yake sudai hawaye nda yake gan garumata,ya kamata ya tayar da ita,ya rungumeta, pls kanwata ,yaya nai ko kiye hkr baxai 'karaba,na wahala r dake ,sorry kinji soul mate,ya dinga jijjigata tamkar,karamar yarinyar dakesan bacci, baxan 'karaba,asmau kan ita kadai tasan maitakeji,ga wani,a xababban ciwon Mara datakeji,ko lokacin da ta period, bata jin wannan, irin ciwon marar
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page72
Godiya ta musamman ga hajjajoh Allah yasa ka da alkhairi, maman ihsan maman afnan sis safiya,ngd Allah, yasaka da alkhairi,
Ta 'dago idanta ,yaya mutafi gida ,ya karyar da !murya haba,soul mate,kibare man muga,yanayin jikinkiman,bata 'kara magana ba ta kwantarda kanta ajikinsa hawaye, suka,gangaru,mata,nanda nan aliyu,'kara gigicewa ,yace mata inmuka,tafi gidan,shikenan ta daga itanta,
Aliyu saida,ya taimakamata ta sanya uniform, dinta sannan ya sa'bata a kafada, ya futo,falo ya dauki,Jakarta ,ya futa har gurin motarsa,ya kaita yasanya ta, shikuma ya xagaya ,gurin tukin ya tayarda motar,yay gidan Hjy, da ita,asmau tana ganin,maigadin ya wangale,kofar gidan shikuma ya Aliyu ya danna hancin motarsa ciki,sai kuka,Aliyu yace ya salam yanxu soul mate,yakike son nayi kinji yarda nakejin kukan ki har cikin jiki kiye hkr, kinji ya xuba mata magunguna,acikin jaka,yace kullum tana shan biyu safai biyu dare,****
************************************sannan yace indaukeki ko xaki iya ai tuni,asmau ta tashi Amman fa saida ta koma Dan gaba daya ,jitai kamar xata mutu,ta koma,baiyi wata wata ba ya safai ta,yay falon hjy da ita suka ci sa,a ba kowa a falon ,har 'dakin ya kaita,ya kwantar da ita akan gado,ya jamata bargo, sabida rawar sanyin da takeyi ,**†*********""aliyu tamkar xaiyi kuka ,Dan shikansa yasan asmau ta yi 'kankanta, da xai gage kwanjinsa ,
Ya aiyana ,daman tana gidan sa ,da shixai kula da soul mate dinshi,yamata ,wanka ,yabata abinci abaki,ya goyeta,
Aliyu kan da yafuto,baisan kowa yaganshi aikwa ,yana futowa,sukai karu da hjy,nan da nan yay alamar marar gaskiya, hjy ta kalleshi ,babanah, lpy nake ta kiran wayarsa,baka dauka ba kuma tana Shiga ,
Tun karfai biyu ,ake tashin su asmau, daga makaranta, naga har uku bata dawuba,shiru shiru, na kira ka bansamaikaba ,nakira sadig shinasamu,nace yaje makarantar yadauko min ita ,dayaje yaga bakowa,nan hankali na yay masifar tashi,lpy ai nan aliyu yafara kamai kamai,,ai ina kaita makarantar, ta makara ,shinai na kaita ,gidan, anty hafsa,
Saida natashi,da ga aiki naje nadauko ta,hjy tace tana ina yanxun tana daki da xaxxabi, ta dawo,hjy bata kawu komaiba,tai maxa tai hanyar dakin shikuma hakan yabashi,damar, guduwa,
Hjy ta tura kofar dakin,ta iske asmau lallibaida bargo,da sauri,ta yayi bargon ta ,ta'ba jikinta tajita,xafi,sosai,lpy asmau asmau kan sai kuka rufai idanta tai Dan batasan su hada ido, da hjy,sabida kunyarta takeji,ita kan hjy sai aikin sannu takemata kinsha maganin,asmau kai kurin ta ,'daga,hjy tace bari mug xuwa anjima inbai sau'kaba sai baba yaxo ya miki allura,asmau kan ana ambatar,baba aliyu kenan saida gabanta ya fadi
Shikam baitaba'samun kansa cikin tsananin farin cikiba irin yau,wa'ka yasanya ta Hausa ,ta Umar m Sharif,yana mutukar, kaunar wak'ar,,har ya isa,gida,ita yake,bi salma, kan tana falo ta xuba uban tagumi,abin duniya yamata yawa,tayi kuka ta godiwaAllah, aliyu ya shigo,, da sauri,ta tashi yana gani tasanya ,hannu ta ta goge,hawayenda ya futomata,ta ce uncle sannu da xuwa ,Aliyu kan yana jin mutukar, dadi, hakan nai ya jawo yace mata yauwa salma,ya gida ,abin yay mutukar, bata ,mamaki,hakan yabata damar,cemar uncle, harxai Shiga dakinsa,sai ya tsaya ,ta 'karasu,ta tsugunna takama,,bakin rigar sa,uncle Dan Allah kayi hkr, wallahi, baxan 'karaba😭😭😭😭😭😭😭sai kuka Aliyu, yauce ranarda salma ta ta'ba bashi tausayinta,'dagata yay yace ya wuce salma, nima inasan duk abinda namiki,kuyi hkr, salma da sauri tace bakomai uncle, ya 'Dan shafi fuskar ta bara naje nayi wanka,ki hadamin abin ci,da sauri,salm,ta nufi kicin Amman xuciyar ta cike da wani irin. Farin cikin da daban da xuciyar ta tayi,irin wani farin cikin run kafin ta hadu da uncle
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page73
Shaf shaf ta dafamar indomi ta sanya kifi aciki,sabidaimar ,falo ,ta xauna tana jiransa ,singlet ya sanya da kajeran wando,ya futo,har kingama,tace mar uncle nagama,okya karfa yafara ci a kasan Capet,*******************************
Asmau har mangariba, tana kwanci saida hjy taje ,tasamaita,asmau jikin nai ko,ta kamuta,ta tayar,muje kiyi alula kiyi sallah, inyasu inkira baba imma allura ce bakyaso sai ya rubuta miki wani maganin,asmau ta tashi da,kyar sannan ta xuro,kafafunta,,hjy,ta riketa,har toilet, ta rkata,sannan ta dawo,
Tana sallah Amman hawaye, nabin kuma tunta,ta idar Wa,hjy tashigo,ta ce ta koma falo kwanciyar tayi yawa,da kyar take ta kawa,sai ta cije,baki hjy,cikin sauri tacewa asmau, duk xaxxabin nai,yasaki kasa tafiya,asmau kan sai kuka,hjy tace tanbayarki,nake asmau tace faduwa nai, hjy tace aini baban ba haka yace munba,cayace xaxxabi kikeyi,asmau kan shiru tai
Hjy ta cewa asmau wannan dingishin bana xaxxabi banai,kigayamin gaskiya da yatafi kaiki,makaranta, ina ya kaiki,asmau batasan yace Wa hjy sunje gidan anty hafsa ba ,ita kuma da tatashi,saitace mata ,gidan ya sadig,hjy kwa tai ta salati,ka haifi da yafika wayo,wato ni baba xaiyiwa haka kai wannan rashin kunya dayawa take,
Hjy nan taganai,abinda ya faru, ta kuma cika da mamaki,hjy ta hadawa ,asmau ruwan xafi,ta sanya tashiga,tana kuka tana komai,
Bayan sallar, isah gida ya dawo,ya kwanta adoguwar kujera,yana San xuwa gidan hjy Amman yana tsora,sabida yasan maiyayi,ya kuma kira wayar soul mate, sai goma bata daukaba,yana San sanin mai ya samaita,ya duba pic dinta a cikin wayarsa yamata kiss,yace Allah sarki my soul mate, yau yayanki,yabaki,wahala,ko kamar itace a gabansa,ya shafi face dinta tacikin wayar,yace Allah ya miki albarka, soul mate,
Salm wanka tai,ta san ya kayan bacci,tasha fai,jikin ta da,wasu Dan yun turare,masu rai da motsi,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻khady
Page 74
Ko ina a jikinta motsi,yake,a guje tai falo ta fada kan uncle, aliyu da hanxari,ya tashi,salma lpy,cikin rawar baki,tace uhm uhm kimin magana man ,sai nuna min kofa kike,salma tace uncle bera Allah, kukan bera naji **************************************
Aliyu ya 'kara kan kamaita, jiya ke kamar soul mate dinshice Dan haryanxu da guntun kishirwa ya radamata a kunne ,salma, ba buwani bera xumuji mugata'kara kan 'kamaishi Allah uncle yana ciki,,to yanxu yakikeso ayi,salma, tace shinai uncle bansaniba,ya mike itama xumbur ta mike ya Shiga ,dakin nata yay duban duniya Amman baiga beraba,ita kwa tana bayan sa ,kinga dai na duba ko ina Amman banganshi,Salma tai rau rau da ido,
Aliyu yace, bance kimin kukaba, muje, dakina,ki kwan kafin gobe sai a saba ko ina ,salma tana gaba shikuma yana binta a baya yana dariya, yace yarinya sai tsoro,ta kwanta akan gadon uncle, shikuma ,ya jawu computer, sa yana duba wani Abu,Salma kan ba bacci take ba taimar kamar tai bacci, aliyu yana gamawa wayarsa ya dauka ya kira asmau har yanxu bata daukaba,sai yay dabarar,turamata test,kamar haka,haba soul mate, kaina bisa kaina Dan Allah kiyi hkr, kidau wayar wallahi baxan iya bacci ba,
Lokacin asmau na kwance duk kiranda uncle yake tana ji, tsoransa take sosai,test din daya turo,shinai yasata tace inya,'kara kira xata dauka tunda ya hadata da Allah,, aliyu saida yadau munti , biyar,sannan, ya 'kara kira,ta dauka muryarta a dashe,cikin sauri,aliyu yace hello soul mate, jikin nai,pls sorry,baxan 'kara baki kuka ba kinji,kanwata,asmau tace yaya saida safai,aliyu cikin marerecewa yace kinga ji da jin muryatako,asmau tai shiru,,kimin magana man babynah,ko inxo yanxu,asmau jitai wani 'karamin 'karfi ya xiyarceta,tace aaa,Allah nawarke,yard ta fada sai abin yabawa Aliyu dariya,Dan tai balain tsorata,dashi,sun dadai,sosai suna waya,Dan ma duka hirar aliyu nai yake,yinta
Suna gama,wayar yaji wani sanyi,yana ratsashi, ta ko ina shikansa yana mamakin Wanda irin so yakewa,wannan yarinyar,, kwanciya,yay salma duk abinda suke tanaji,kuka,tai sosai,itakan mata tarako,
Aliyu ya sanya hannu ya jawu,Salma ya rungumeta, ya hau kissing,dinta ya ce kai badai har kinyi bacci, salma ta wayince nayiman uncle, dama mata tana bacci, mijinta baiyiwa,Salma kan mamaki nai ya kamata,aibata tsinke da lamarinba,sai jitai,uncle yacire mata yar guntuwar rigar bacci, gaba daya ya gama gigita ta ta ko ina ,********asuba tagari salma
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy💅🏻
Page75
Washegari,asmau da Dan dama tasu,taje makarantar ma hjy ce ta hanata,tace ta bari,ta'kara samun sauki,
Salma kan na kan gadon uncle, shikuma yana sallah yana 'kara godewa Allah daya bashi mata,nagari,Wa 'yanda suka tsare mutuncinsu,ya kuma shiwa salma, albarka,sosai, sannan ya taimaka mata wajan gyara kanta Dan ma tana da dauriya ba kamar soul mate ba,
Salma kan ta ji yau taxama mace ,a she ada cutuwar kanta take,sai son uncle!ma dayake ratsata ta ko ina,uncle ya cancanci kowarce mace tasushi,salma kan ta godewa Allah sannu ta godewa aminiyarta,Basira da ta bata wannan shawarar beran,
Aliyu yana futa office, ya nufa,kowa yaga docter aliyu yasan yana cikin, matsanan cin farin ciki,sadig,nai ya turo,kofar office dinsa,ya shigo, ya samu daya daga cikin kujerun office din yaxauna,sadig yace shikenan kuma kabuya,daga samun amarya,
Aliyu yace to,Dan sa ido,mai kuma nayi,sadig yay dariya yace da ga daukar yarinya, xuwa makaranta, shikenan, sai hotel, aliyu yace to Dan jin 'kwakwaf,baxan gaya maka inda naxama babban mutumba,sadig yace aikwa hjy tana can tana jiranka,aliyu yay dariya yace hjy kenan daman nasan xata naiman ,wai nida matata,aimin iya ka,ai in ba ai wasa ba,saidai suga ciki ajikinta,makarantar xanta binta,😜😜sadig ya ce Allah mutumina,
Salma, magunguna da uncle yabata tasha ,su suka bata 'karfin guwar tashi,Amman xuciyar ta cikin farin ciki take takira Basira a waya take shida mata,sannu tace tabata magunguna, Basira, ta kwashe fa dariya, a hjy Salma, Salma tace Allah kishiyace fa dani,ba gwanda intaahi tsayeba,in ta 'kamar sa yana Santa nikuma basai,innuna mata nafitaba,kedai 'kawata aikomin direban ki,yanxu, gwanda insha,kafin dare....
Aliyu, yana yin break a office makarantar su asmau ya wuce daya je,sai ya samu lbrn bata xuba yau,hankali sa ya tashi,ko dai ciwan nai,kai tsaya motarsa ya juya xuwa gida komai hjy xatamar Tamar inhar xaiga soul mate, maigadi ya budemar kofar,ya shigarda motarsa,ya Shiga falon,hjy yafara karu fa ita ,saida gabansa ya fadi
Kamar ya koma Dan dai ba dama ,ya 'karasu yace hjy INA kwana daban kwana ba ka ganni,,ya tsugunna hjy Dan Allah kiye hkr inhar namiki,laifi,ta gallamar harara,tanbayata ma kake inkamin laifi bakasan kaminba,ko baba,
Aliyu dai sunkuyarda kansa yay ,hjy kiyi hkr ,hkr mai xaka bam,tunda kayi sanranka,,kaxama uban kanka,min reke maka mata,shinai xakace xa Ku gani,daga xangar ka kaita makarantar, saikai wani gunda ita,ko to ta yi kai,ko ba mai kaita ,gwanda inrufa kaina inje inkaita,tunda kai tsiya kakeji,shikam mamakin hjy yake,sai kace Wanda yadau matar wani,a ke mar Dan biki,
Asmau ta futo,daga kicin da cup,din tea a hannunta,aikwa tana ganin ya Aliyu batasan ta saki cup din tea dinba
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page 76
Hjy tace tafi abin ki babu abinda xai miki ai gidan Ku yaxau ,shikam aliyu alhamdulillah ko yanxu Dan daman,ita yaxu yaga lpy ta
Salma tace,haba da kanki Basira tace inba xuwa nai dakainaba bayanin baxai yuyuba,Salma tace ai uncle din nai sai jaruma,Basira, tace aikece jarumar tamu,
Yana gidan har mangariba hjy tayi kora da hali Amman fur Aliyu yaki tafiya,inya dauko,xan ce uhm kawai xatace,har mangariba, yana gidan,sai kaje ana sallah, Aliyu yace yanxu kuwa Hjy ta, ta ballamar harara,,katashi ,,ai yanxu nadaina wasa,akan lamarin yarinyar nan tunda naga kai camgum nai ,tashi xakai katafi saida safai ,aliyu yatashi ya futa yace saida safai, Allah kaimu tace,
Shikam baiji xai iya tafiya ,bai ji soul mate ajikinsaba ,yana sallah, gidan yadawo Dan yasan hjy bata saukowa saitai sallar isha, ,kai tsaye, dakinsu ya nufa ta idar da sallar kenan taga ya,Aliyu ,ai 'kamai Wa taita rutse ido pls yaya pls Dan Allah na daina
Aliyu ya,',karasa ya hadata,da jikinsa ya rungumeta, asmau kan jikinta sai karkarwa yakeyi cak yay gado da ita aikwa sai kuka ,yana tunani. Karta hadamar jama a sanya bakinsa yayi a bakin ta sannan yasamu tai shiru,Amman hakan ma saida tai ta turje turje,ya sassauta mata rokon soul mate wai maininai hakan, yayankinaifa,asmau kan hawaye nai yake ambaliya,
Aliyu saida yagama luguiguceta San ransa sannan, yace mata xankira ki ,kinga nakyaleki,yanxu Allah nakira ki baki daukaba gobe innaxau,sai namiki abinda bakyaso,
Ya futa ,har ya Shiga motarsa bawanda ya gansa,yay gkike cikeda kewar yar babynsa,yana isa Salma ta tareshi da fa ra a tai kwalliya, tayi kyau sosai,aliyu yarda yakeji yafisan abarshi ya huta Amman ganin yarda salma tayi dole yasa shima ya tareta,ya mata yajiki,ta Dan ya mutsa fuska jiki da sauki,uncle, a naga alama Dan yauma a ahirye kike tace kai uncle,
Ya Dan jamata kunci Allah naga alamar yauma naga kinshirya
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
💅🏻khdy
Page77
Asmau kam gaba daya ya aliyu tsoro yake bata ,mutukar, gaske,daman ta yi sallah, kwanciya tai can kwa sai ga kira,hannunta har rawa yake akan xata dauka,domin yana ta kashedin inhar bata daukaba ,******************
Daga can Aliyu ya dauka xuciyar sa wasai,soul mate,ba kiyi bacci ba,asmau ta rintse idanta, banyiba a hankali ta,fada,kin ganninan ,kewarki ta ishan ,kefa ,kina kewata ,asmau cikin xuciyar, ta,tace bana nai manka,Amman afili,saita ce uhm
Aliyu yace nifa wannan uhm din nai banaso,kimin magana,ba uhm,ba asmau tace ya bacci aliyu yace baxa kiyiba saikin gayamin abinda xaisani,bacci mai dadi,asmau tace to ya mai xance,kexa ki kirkiro,
Asmau tai rau da ido tamkar yana gabanta,tace Allah ya aliyu Bansan maixanceba,ok shikenan kijira yeni gobe ya kashe wayarsa,asmau kan gaba daya jikinta rawa yake, Dan tun dayace xai xo gobe,shikenan hankali ta yatashi,
Test,ta turamar,pls ya aliyu kayi hkr
Yana karanta Wa yay murmushi, yanasan soul mate kamar ransa,shima replay ya tura mata,kamar haka
Uhm uhm ba dai kinfisan na xau gobeba xanxo ,ya turamata yana dariya,sannan ya aiyana ,daman yana nan yaga irin tsorewar da xatai sakon yana shigumata ,ita ta maida mar,
Ya aliyu I luv u i miss u,Amman Dan Allah kar kaxo gobe,
Ya Dade yana dariya sannan ya'kara karantawa,ya aiyana aransa yana jin Santa har 'kashin xuciyarsa, ya tura mata,
Shikenan soul mate, baxan xuba Amman kafin intashi,daga bacci,inga test dinki,by mijin ki,
Yatura !mata,ya murgina ya hasko,ina ma kanwarsa na nan da ya lallashi ta,ta yi bacci, mai dadi,Salma, ta shigo,tai shigar bacci hannu sa ya,bude ita kuma tashiga ya ,rufai ya rungumeta, yana jin tamkar soul mate dinsace asuba tagari,Salma,
Washegari, sauri sauri,take Dan bata San makara,hjy tace asmau ki sha tea man asmau tana sa,safa, tace hjy,Bansan namakara,hjy tace duk da haka aikya karya ko haka a daddafai,ta xauna tasha tea saida ta kammala,ta suri Jakarta taiwa hjy ta tafi,hjyn taimata,adawo lpy,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻page78
Saida taje makarantar sannan ta tunada yarda sukai,da ya Aliyu ta gumi ta xafga Dan duk !male dinda yamusu,lesson, bata fahimtaba,sai wata 'kawarta Xainab, Xainab yar masu kudice sosai,kyakyawace ,haka
Kurin Xainab, takesan asmau sabida tunda asmau taxo,makarantar batada 'kawa ko daya,Xainab dinma ita take shishshigemata,a hankali irin nacin da ta yakeyi shiya har asmau ta sauko,suke mutumci
Xainab ta,dafa asmau asmau lpy ko baki da lpy nai,asmau tai murmushi, tace maikikaga,Xainab tace yana yinki,gaba daya yasauya,jiya kuma baki xu makaranta ba maiyasa,asmau yace banji n dadi,Xainab tace aiya,sannu
Har aka tashi asmau hankali ta ba ajikinta yakeba sauri take taje ta turawa ya aliyu test din da yasata,Dan gaba daya ta shafa a,gashi kuma ba a xuwa da waya makaranta, ta na xuwa ko uniform bata cireba,ta aikamar da test,
Ya aliyu kayi hkr, banturo maka ba makara nayi lokacin xuwa makaranta, barka da har haka,
Yana office yaji,sako ya shigo,harxai share sai kuma ya fasa ,yaduba saiyaga kanwarsace ,ya karanta,sai ya ce bari,ya karasa cike wasu takaddu,sai yamata reply,ita kuma taxata fushi yay nan kwa hankali ta yay masifar tashi,saita 'kara tura !mar
Ya Aliyu na turomaka sakon hkr Dan Allah kayi hkr,karkace xakaxo,pls😭
Dai dai da lokacin yagama ya koma kankujerar da ke office din ya karanta
Ya tura mata shima yana dariya,
Uhm uhm bawaninan bayan yau kin manta da mijinki,Aida ina hanya ma,
Asmau kan tsorewa tai ta tura mar
Dan Allah karkaxo bammanta dakaiba,a miss u,
Aliyu kan dariya harda rike ciki sadig yashigo kaikuma kaida Wa Aliyu yace wallahi nida babyce tunda na Dan koya mata hankali shinai take tsorona bama tasun naje gidan hjy,
Sadig yace kaji namijin duniya,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page79
Allah saka da alkhairi sis hajjajoh, maman afnan maman ihsan, sis safiya ,Allah saka da alkhairi, ngd sosai
Salma kan San uncle, gaba yake ashema da ba sansa take ba irin yanxu,tana tuna nin taya xata mallakeshi,ita kadai a ranta,harma gidan gaba daya ,inhar da tabar uncle yanxu kan babu wacce ta isa tabar mata,*********
Yau kusan sati kenan aliyu baije gidan hjy,ba Amman kullum suna waya da asmau, hjymma yana kiranta awaya suna gaisawa,
Salma kan ta na jinkan ta wani,iri sosai, ga xaxxabin,dare datake fama da ishi,tana daurewa in uncle yana nan Dan bata San tai missing din soyayyar uncles, yauma kamar kullum, yana kan gado,yana waya da asmau, tana mar kukan shagwaba,yabarta gobe ba makarantar, taje gidansu,Xainab,
Aliyu yace soul mate bawai,xan hana kibanai kinsafa ke matar aurece ban nasan kina futa ana kalleminke,asmau ta marairaice ,Dan Allah ya aliyu,Aliyu yace kin tanbaye Hjy asmau tace nagayamata haka tace in tan bayeka,aliyu yace OK goben naxu in dauke ki inkaiki,aikwa asmau tace aaaa,kabarshi a kwai mota,a gidan hjy, aliyu yace ok shikenan tunda ba a San rakiya ta adawo lpy,asmau dadi kamar mai,
Salma ta turo,kofar dakin uncle tashigo,Wanda tunda suka fara wayar tana jinsu,ranta yay masifar bace akan yarda uncle yake nan da nan da kyar kankannuwar yarinya,yarinyarma mahaukaciya xatai maganinsu,daga shi har ita wallahi, Amman saita boye bacin ran ta shigo,
Shikuma ya mika mata,hannu ta shige jikinta ya ce yayanai,salamatu,Salma tace ba komai,uncle yace uhm salamatu,banyardaba gayamin yadan ta'ba jikinta yaji,xafi yace xaxxabi kikeyi,Salma ta 'daga kai ayya sorry gobe sai induba ki,sannu, Salma kan ta 'kara shegiya jikinsa,
Ya duba ta yamata gwaje gwaje agida ya auni fitsarinta,nan yaganai tanada shigar ciki ,wai murna cikin aliyu kamar mai,rasa inda xaisa kansa yayi,Ashe dama Salma uwar yayansa ce Amman, yake wahalar da ita ,nan tausayinta Yakama shi,
Wani Sabon tattali yake mata kamar kwai,komai ya hanata,yinsa a gidan yacewa Basira ta samumar yar aiki,domin Aliyu Allah ya duramar jarabar San 'yaya,gashi kuma xa a haifamar,
Asmau tai wanka tasanya bakar doguwar Riga ta yanai kanta da mayafin,rigar bata sanya komai afuskataba,Dan bata kwalliya,sak balarabiya, ta futo tai kyau sosai, lokacin da ta futo,ita kanta,saida tayaba da kyan asmau, ta kalleta karkikai dare kinji,yata asmau tace to hjy,tana futa deriba ya dauketa takira Xainab tamata kwatance,har gidan ya ajiyeta,,tace yadawo uku yaxu yadau keta,
Xainab tai mutukar jin dadi ganin asmau tace wallahi sis naxatama baxaki xoba asmau tai dariya ai tunda nace miki,xanxau xanxo,suka Shiga har falo momynsu,Xainab din tana da mutukar, kirki sosai,ta karbaita hannu bibbiyu, gaskiya, ita kanta asmau tayaba kyan gidansu,Xainab Dan ba kananan masu kudibanai,falo suka xauna anata,faman hira Xainab itace 'yata hudu a gidansu,yayanta mata biyu sunyi aure,sai ya fu at,sai ya Khalil, sai Xainab, sai autarsu nasim,
Aliyu kan yana tashi gida ya wuce ,domin yanxu baya nisa,tsakaninsa,da Salma, Dan cikin jikinta saidaya tabbatar bata bukatar komai yay wanka ya Santa 'kananun kaya ,ya futa
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page 81
Shikuma ya wuce gidan sadig,
Haka rayuwa taringa tafiya ,inda Salma take renun cikinta uban gayya kan yana girmama lamarin Salma sosai tunda tana dauke da babynsa,
Dan wannan cikin babu Wanda baisan dashiba,hjy anty abuja, kowama itakwa sai kara shagwaggwabaiwa take,Dan uncle yana mutukar ririta ta,ta aiyana wannan da ita dayace Wanda irin so xai mata tace wannan mahaukaciya kinmin cikas, Amman bakomai xaki ganai ,
Asmau karatunta yana tafiya yarda ya kamata,Dan tana mutukar maida hankali, sosai,shiyasa ma kwawancinsu ,yaxu daya da Xainab Dan Xainab ma akwai kokare,sosai,
Haka Aliyu yake ma asmau ko futa xatai makaranta, saiya bita abaya yacewa direban ya bashi ita ,shikuma ya kaita gidan sa,tayi kamar minti talatin,sannan yakaita ,sai uku Malam Nura yakamata tana makara,kuma yama ta gargadin kar ta 'kara
Xainab, ma tace gaskiya, asmau kidaina makara,sabida sai ankusa xinye xaki shigo,yau kusan satin ki,raman da kiji lesson fin English, kigayamin maike faru maiyake saki makara,asmau kan kuka tasanya mata kuka wiwi,
Xainab ta kufala,ina miki magana kina min kuka asmau inbaxa ki gayamin ba shikenan daxu kafin kixo,saida Malam din English, yaxo naimanki,yakuma bada sallahu,inkinxu kije office dinsa,asmau ta rike hannu Xainab kiye hkr, kawata
Bawai banyard dakebanai yasa baxan gaya mikiba,aa,ba haka banai,kawai dai, wannan rayuwa ta yashafa sannan insha Allah, baxan kara makaraba,dayake Xainab maisaukin kaice saitace shikenan yar uwata ,Amman Dan haka kidaina makara,sannan ina miki addua duk abinda ya damaiki Allah ya yayi miki shi,asmau tai murmushi tace ameen,
Cikin jikin Salma ya girma sosai Dan dakyar take iya takawa,duk iya kokarin ta na daukewa uncle lalurarsa Amman ta kasa,shikuma baxai iya hkr ba Dan yasaba da mace,
Shinai yake bin asmau, Sam asmau takiyarda da hakan kafin taje makaranta, sai yabarshi,akan in antausau sai yaje ya dauket a yakaita sabon gidansa,in yagama yakira deriba, yaxo daukar sa,Dan babu yarda asmau xatainai Amman tana kokowa agurin asmau, shikansa yana jinjinawa asmau yarda yake gamsuwa da ita
Shikansa yasan soul mate special ce ,har kullum Santa da kaunar ta yana 'kara ratsashi,ya kalleta yay dariya yace sai wani hadare kikeyi,inbai ishekiba sai inda damiki,asmau taimar hararar wasa ,ya kwa biyuta aguje,ta ruga suka dinga xaga gidan tana pls yaya sorry,yakwa kamata ,ya matseta sosai saida tai :kara nadaina yaya ,
Aliyu yace bakin xancere,yakwa sanya bakinsa ,cikin bakinta yayta juya San ransa,yasanya hannunsa cikin rigar uniform dinta,yake dantaba kan kirjinta yace soul mate maiyasa kike sanya bra,Dan Allah a ina kike samun daidai ke,asmau ta xumbura baki,
Ta kwace ya bita yana dariya sorry kanwata, mantawa nai kefa big mmace ya kwantarda kansa aruwan cikinta ya ce Dan Allah soul mate kina sona ina ganin kamar nikadai nake haukan sanki,
Asmau ita ma ta kwanto,jikinta ina sanka yaya ina yaya tamkar raina Nafi sanka da kaina ,yamata wani wawan riko,
Sai uku darabi,ya kyaleta yasanya direba ya maida ita ,hjy ta tare su,lpy asmau ta sheko kar yarda ita kanta batasan ta iyaba tace gusulu nai a hanyar,ta Shiga dakinta ta fada kan gado,San yayanta yana bin ila hirin jikinta daman yaya nikadai ya mallaka,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page80
Yana futa wayarsa ya dauka ya kira,direban gidan hjy, yacemar yamar kwatancen inda yakai asmau, ya kwatantamar,
Yana xuwa,ya faka motarsa ya futo,ya kira maigadi yace yaje ya kiramasa bakuwar,da taxo,ya kwa Shiga ya samaisu sunata hira asmau tana jin mutukar dadi,hira domin a gidan hjy ba kowa ,sai dai tai shiru,ita kadai,
Mai gadin tashigo, da sallamarsa,ya gaida su Xainab, sannan yace wai bakowarda taxo,taxo anakiranta,asmau ta gwalalo ido nikuma waye wannan yace nima dai abinda bansaniba kenan,Xainab ta xari mayafinta,muje muga tacewa maigadin************************************
Xainab taje da xummar taga Wanda ishanhannai,saitaga yay masifar yimata kwarjinai,ta 'karasa ta gaida shi,aliyu yace kardai kicemin ta tafi,Xainab tace tana nan kice mata yayanta aliyu yana jiranta taxo,mutafi,nan Xainab taganai yayanta nai,Dan har Dan kama sukai,saidai shi baikaita haskeba,
Xainab tace tunyanxu,tace min yinai xatai Aliyu yace tafasa yinin yimin maga na da ita ,Xainab ta koma ,kitashi ya Aliyu nai ya xau daukar ki,ai saida numfashinta ya dauke na wucen gadi,xumbur ta tashi,tace kince masa ina nan zainab, tace ee,asmau tace wayyo,
Xainab tace lpy sis naga gaba daya kin birkice asmau batasan sanarwa Cain tanada aure,saita wayince tace laifi namar shinai ya biyu ni nan dam acan hjy baxa ta bare ya !in komaiba,sai sannan Xainab tai dariya,muje kiyiwa ,momy sallama ita kan gaba daya ta futa haiyacenta,
Saida tai dana sanin xuwan ta gidannan tana xaman xamanta a gida ta futo,momy tabawa asmau kayan kwalliya, mai kyau turarika masu mutukar kamshi,har bakin motar tara kata ,taima ya aliyu godiya gamaida cewa yaushe xata dawo tunda yanxu bata dadaiba,
Aliyu yace xankawuta nan kusa ,tai daga masu hannu,shikuma ya dau hanya,asmau ta aiyana da kinsan !ai xaimin sis davaki yarda ki bashi niba,taga yana kokarin daukar wata hanya,a gigice tace ya aliyu Dan kafin ta 'karasa ya daga mata hannu kar in'kara jin bakin ki,to kai tace ya ce kikama bakinki,asmau kan hannunta yana kan bakinta jikinta sai rawa yake,shikansa yay masifar jin tausayinta,
Da xai iya daya kyaleta,Amman baxai iyaba,mai gadin ya bude musu,kafar get din yasan ya hancin motarsa,ya ajiyeta gurin Adana motoci,ya dauketa cak,yay falo da ita,ta kalmi yafara ,cire mata sannan ya cire mayafinda ta yanai kanta da shi,gashinta ya yasha gyara sai sheki yake ta tumkeshi,ta baya Amman hakan ma saida yay reto ta baya,
Ya Dan kalleta yace ,shinai,kika futa a haka bakisan ke matar aure bace ,asmau tai sauri tace nadena,aliyu ya girgixa kansa,saina hukuntaki,kinga gaba baxa ki 'kara ba,ya sureta sai bed room, ya wullata kan gado,shikuma ,ya bita,hawaye harsun fara anbaliya,aliyu yace kinga kin kuka xakimin ,sai inmiki irin na rannan asmau tai saurin girgixa kai,nadaina saida aliyu yakusa darawa,Amman ya maxe, kiyi shiru a hankali xanbiki ,kinji soul mate, ta rintse idanta tana jiran mutuwarta,
Saida ya shafai a Wa biyu,sannan ya sauraramata,shifa shaf mantawa yake da wata asmau yarinyace ,Amman yana mamakin,yarda yake iya dadaiwa shida asmau sabanin Salma, asmau kan taji jiki,Amman bakamar rannanba ,aliyu kan jiyake kamar numfashin da dake kamar yana wahala da ita,dama xai iya karba ya yimata ,baccinta take fuskar ta tai fiyau ,tayi kyau sosai saiyaga in asmau tana, bacci tamkar tafi kyau yashafamata,fuska I luv u soul mate,
Sai hudu, ta tashi lokacin yayi wanka yay sallar La a sar,ya ce soul mate kitashi,kiye wanka kiye sallah, ko inxua in miki,tai xumbur,ta mike,ta Shiga toilet, tana futowa ya tareta ya ,kar'bai abinda take goge jikinta da shi,ya fara goge mata jikinta,
Sai gura ran biyar sannan Aliyu yabar asmau Dan ya samaita da Dan tabai tabai,ta ayyana saikace baida mata,aliyu kiran deriba hjy yay yamar kwatancen gidan ya kwa xo,yadauko,asmau, ya maida ta gida,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page83
Anty hafsa tace gaskiya anty kece bakida gaskiya,aidaman ke bakya ganin kaifinsa shiyasa wallahi har gaban Ahj, anty hafsa dayake bamai fada mace tace shikenan ai,
Haka akai ,taran suna rayukan ,jama a a 'bace shima kansa aliyu baya jin dadi Dan gaba daya ,anty tagama 'batamatar rai yau,gaba 'daya, bayan mangariba, su anty sukai, gida ita kuma itada yan uwanta inda anty ta taita mata fada ,
Akanki a ka saba sa sunan kishiya, kuyi hkr wata rana sai labari,
Hjy kan shiru tai lokacin a na tsaramata ,Dan gaba daya rasa maixatace,tai,Ahj ya kalli antyn abuja yace hjy baki kyautaba ,bai kamata ki mare shiba kinyi kuskure,sabida baba yana miki biyayya sosai,
Kafin yasa sunan nan saida yagayamin ,na yarda sabida 'yarsace sunan dayake so kenan kuma naga kowa sunan da yake su yake sawa dansa,kuyi hkr kubarshi yasaka sunan da yakeso asmau kan ai basunan banxa banai Dan Allah kar in'kara jin wannan, xancen,
Bashiya Shiga gidaba sai shabiyun dare Salma kasa bacci,tai domin batasan ya yanayin da yake cikiba, kai tsaye dakin yashiga ya kwanta,Dan kwata kwata baimasan ganin Salma Amman dai ,yanasan ganin little husna kewarta yake sosai,
Wa shegari,tashi tai tai wanka, tashirya, asmau ta nufi dakinsa,yana gyara kwalar rigassa ta shigo,ta kwantarda asmau akan gado,ta tsugunna ta gaida shi ya amsa adakilai,Dan Allah kayi hkr na hakura Allah ya rayata ,aliyu da sauri, ya rungumeta
Da gaske Salma ta 'daga masa kai kema kin fahinceni ,ko ya dauki little husna ya na mata wasa yace taci abinci, Salma tai murmushi ai uncle wannan yarinyar tafiye ci kullum shan nono,yay dariya kibata tasha sosai,
Asmau kan kwata kwata batajin dadin xaman gidan tunxuwan anty. Abuja, sai 'kyara da hantara,danma hjy namata magana, bai xoba yace sai anty ta tafi xaizo,Dan fushi yaje da ita sai dai yakira a waya su sha hirarsu,
Ranar yakira ta yace tajirashi ,xaixo daukarta yagayawa deriba kamar yarda suke,asmau tace Allah yaya nikan banaso,shima ya kwai kwayi maganar ta yace Allah soul mate ni ina so,ya kashe wayarsa yana dariya
Asmau ana tashi suka futo,tareda Xainab, Xainab tace daman nasan inhar ya fu at nai xaixo yadaukeni,nasan saita 'batamin lokacin asmau tai dariya, ke wallahi rashin hkr nai dake,Xainab tai mata hararar,wasa,aike dankinsan dawuri ake xuwa daukarki,shiyasa
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page82
Nanar ,talata, Salma ta tashi,da ciwon Mara ,sosai tana ta dad daurewa Amman takasa,Aliyu yace salamatu in ciwo kikeji,xo in dubaki,yakwantarda da ita ya hau dubata,saiyaga,haihuwace ,nan danan yadauko kayan aikin haihuwa ,tai masifar shan wahala,sosai
Shikansa ya tausayamata mutukar, uncle kaya faimin mutuwa xanyi,ya kamu hannunta, baxa ki mutuba matata ,xaki haifarmin baby mai kyau tun safai sai karfai biyu ta haihu,
Ta haifi baby girl mai mutukar kama da uncle, sak ,Aliyu yadau waya kowa yadauka saiya gayamar hjy su anty abuja anty hafsa, Sadig rasa inda xaisa kansa yayi,
Asmau ta dawo daga ,makaranta, hjy tace kena ke ta jira kixo ki xauna a gidan sabida xanje gidan baba ,asmau cike dama mamaki,tace gidan yaya aliyu kuma Dan ita tunda taxau gidan nan bata tabajin ,hjy tace xata gidan ya aliyu ba****************************************
Saida hjy taje ta fatat takeshi,ya futa yayo,gidan hjyn ya iske kanwarsa, suka kule daki,suna shan soyyayarsu,asmau tana kirjinta aliyu,shikuma sai faman shan shanata yake ta ko ina ya sanya hannu sa,akan matarsa
Soul mate yaushe xaki Haifa min baby maikamarki,asmau ta girgixa kai Allah ya ya. Haihuwa akwai,wahala, ya kankamaita,kinfiye ragwanta meye abin wahala, yanxuma xan sa babynah, kedai kuyi addua, ya Riga kissing dinta ta ko ina ,
Salma kan gida ya ciki makil,da mutanai Dan dagacen ma danginta mota guda sukai,antynta ma ta huce daga fishin da take da ita tace aure nufinai na Allah, ya Ahmad ma Mijin anty abuja, siyayya yaywa maijego,da jaririya,
Anty sai nan da nan takeyi da jaririyar hjy kan ta ga ikon Allah komai na,baba nai har danyatsun babyn,
Sadig ma ba a barshi a baya ba,domin shima shiyasai komai,kamar ragunan suna ,da raguna,kayan jarirai,da na maijegi,shidai Aliyu kam Dan kallo nai,Dan babu abinda xaicewa sadig sai godiya ,Allah kabamu abokai nagari,
Alhjnsu Aliyu ma ba a barshi abayaba ma,gaskiya babyn yasamu kaya sosai ,uban babynma yayi sosai,
Ranar suna maijego,tasha kyau ta gaji da kyau itada baby su antyn abuja anty hafsa, da dai mutanan arxiki,basirama anan ta kwana,sai jin maro 'ka suna cewa Allah ya raya asmau, Salma sai taji,kamar batajiba sai antyn abuja, tace mainakeji nai,
Salma kan kunnanta ya'kara juyomata ,Allah ya raya ya asmau, Salma kan kuka tasanya wiwi,wallahi uncle baya sona yarasa sunan da xaisamin sai sunan kishiya ,kishiyarma mahaukaciya, yar macikolai,wayyo na shi ga uku,
Anty ta riketa kiye shiru Salma wallahi bai isaba ya yi kadan ,Salma tace anty Dan Allah mainayewa uncle da baya sona ,duk sunan duniya,ga sunan hjy nan ga mahaifiyata ,wacce ta rasu ga ki Amman yara sa sunan da xaisanyamin sai asmau,
Anty waya ta dauka,ta kirashi,lokacin suna tare da asmau, sunje shopping, lokacin hjy bata nan shinai yaje ya kaita siyayyar kayan kwalliya, hello anty cikin masifa tace kana,docter Aliyu yace lpy anty kaidai kaxo,
Ya juya ya kalli asmau, Wanda gaba daya ma hankali ta bayakan wayarda yake daman lokacin suna cikin motar nai,aliyu yace kanwata rakani,gida anty nakira na,asmau ta girgixa kai maida ni gida yaya inyaso kadawo,yace maiyasa tace bakomai, ya 'daga kafa da,yace shikenan, muje inkaiki,yar amana,
Yana Shiga ta wanke shida mari xata 'kara anty hafsa tarike ta banni hafsa sakarni,anty hafsa tace haba anty maikamataba fa,Aliyu kan mamaki nai yakamashi,Dan shi a iya arayuwarsa ba a ta'ba marinsaba sai yau,
Amman dayake gidansu gidan tarbiyanai Dole Wanda yafika ya fika,ya kalleta idanshinyay jajir,yace anty ko xan San mai nayi,antyn abuja, tace sabida kai Dan kankanai ,baka da iyaye sai yar mahaukata ,tsintatciya mahaukaciya, ita xaka mayewa gurbin yarda kahaifa gudan jininka kasanya mata asmau duk sunan duniya,
Aliyu ya kalli anty yace Dana San wannan shinai dalilin kiran da ban wahalar da kainaba,'ya tawace ninai ubanta kuma sunan da nara'da mata kenan yajuya yafuta,anty kan hannu ta 'daura aka wai aliyu ya xageta
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page 84
Asmau tai dariya yanxum kinga natafi nabarkj ai sainaga tafiyarki,suna ta xulayar junansu,can sai Xainab ta hango motar, ya fu at,la asmau kinga yaya yaxau daukata,
Dan Allah xumuje Ku gaisa yayana nai,asmau tace aa Xainab kuje wata rana ma gaisa Xainab ta 'bata rai shikenan asmau ni intarawar kafa innaga wani Dan uwanki,Amman ni inkika ga nawa saiki na basarwa,
Asmau tace muje Dan Allah ke wallahi kinfiye !imita,Xainab tana dariya naji koma maiye kice, suka 'karasa,
Asmau ta 'Dan russuna yaya ina wuni,ya kalleta yace lpy lau ya makaranta, asmau tace lpy lau,Xainab ta bude gaba tashiga ,ya fu at yace to kishigoman mura Gemini hanya asmau tace ta gode,sukai sukai fur taki,Xainab tace ai yaya tunda tace maka aaa
***********************************************
Tufa baxa taba,ta ce haka kika maida ni,ko Xainab ,xaiyi tace ai halin nasani,tamu sallama ta koma ,kusada inda ya aliyu inyaxo,xaiyi saurin ganinta,
Tana waigawa ta hangoshi,da sauri ta 'karasa ya kasani inata jira,ka bude tashiga gaba, asmau taganshi,ya hade girar sama da ta 'kasa,tace yaya wani Abu namaka ,ya katseta a xafafe, tanbayata ma kike ,
Inganki keda wani 'kato kina mar dariya Amman tsabar ki rai nani,kike tanbayata ,mekikaimin asmau ta marai rece xatamar bayani ya katseta ,Bansan wani bayanin ki,ya fige muta yay gaba
Kai tsaye gida yamai fa ita dai dai kofar gidan ya sauka ,yace mata futarmun daga mota asmau cilak tadauki school bag dinta tashiga cikin gida shikuma ya taka mota kamar maishirin barin 'kasar
************ fu at ya kalli Xainab yace xee wannan'kawarkice Xainab tace asmau, fu at yace sunanta kenan,Xainab tace ee kai Xainab na dadai banga kyakkyawa irin taba
Xainab tai dariya ya ya bakai kadai kake ganin kyan asmau ba ,muta nai da dama ,
Anata min mita niki aure to dai yau naga matar aure,Xainab ta kurma ihu,wayyo big bros Amman fa da kai yanka, danma tana boye kyanta naima Amman fa xaka sha wahala, Dan taurin kainai da asmau,
Fu at yace xan jure xeee kedai kina min kanfain ,tace insha Allah, har suka Shiga gida xancen asmau suke ,
Gida ya wuce lokacin yana Shiga ya tatda ,little na kuka,dasauri yashiga dakin Salma, ya tat da ita salma na dakin tana wanka yadauketa yasanyata a kafada,yana jij jigata,a hankali, tasanya hannunta a baki,tana tsotsa,
Salma ta futo tana goge jikinta ,da murnarta ta tareshi uncle sannu da dawowa ,hannu yasanya yacemata dagata wato Dan raina ya'baci shinai kikabarmi. Ita tana kuka,wannan ai xalincinnai,tsabar ana barta tana kuka gashinan ta kuye shan hannu, salma tace uncle Allah wannan little din naka rigimammiyace kofa sallah banyiba
Ta hanani yi ga banyi wankaba,
Ya mika mata ita yace bata abincin ta inta koshi ki kawbajn ita dakina,salma ta kar baita,shi!kuma ya tafi dakinsa,yana duba wayarsa saida yaga miss call,biyar da test,
Duka na soul mate dinsa nai,
Daman xaka iya fushida kanwarka ,akan laifin dabata aikataba,
Dan Allah kaye hkr baxan 'karaba wallahi, yayan Xainab nai muka gaisa Dan Allah karkai fushi dani,
Nakira ka nakira Amman shiru baj
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page85,
Aliyu yay dariya ya cire kayan yashiga wanka,yana futowa ya ga Salma takawumar little ya sanya kayan bacci, ya dauketa ya rungumeta ajikinsa ,yana jin kaunar ta har jikinsa,*****************************
Fu at fa yadage sosai akan asmau, Dan washe gari,ma da kansa yakai xee makaranta, Dan yaga asmau, Amman lokacin da yaje bata xuba, asmau kan lokacin da ta 'karasu,makaranta har aka tashi bata fahimce mai a ka koyar mata,ba sabida yayanta yana mata fushi tayi test tayi wayar duk abanxa,
Xainab tace wai Dan Allah'kawata maike damunki,asmau ta kirkiro,murmushi, tace bakomai,Xainab tace badai bakomai ba saidai kice Xainab baxan gaya mikiba,can asmau ta hango motar ya aliyu ko Xainab bataiwa sallamaba,ta isha gurinsa gaba ta bude tashi ga,kuka tasamar sosai,
Rasa inda xaisanya ransa yayi,ya tsani kukan soul mate, a arayuwarsa,jawuta jikinsa yay yana bubbuga bayanta pls soul mate asmau kan babu alamar xata tsaya da kukan da takeyi,
Motar yaja sukai gaba, sai gidan sha 'katawarsu,nan Aliyu ya wanke kansa gurin asmau, saiga ta dariya harda, shewa kamar baita bace mai kukan ,Aliyu wayarsa ya dauko yakira deriba yaxo,yadauki asmau,
Ya 'kara kankamaita Allah inajin dama mudauwama a haka wai maiyasa asmau bakya gundura ta kullum daukin ki nake,a rayuwata, ya 'kara jawuta yace gayamin sirrin asmau tana dariya nimafa yaya bansaniba ya'kwa jata xuwa kirjinsa OK baki saniba to bara na tanbaye, jikin naki,asmau kan tasan halin yayanta, baya gajiya,ta daga hannunta tana rokansa da ya daga ta tasani xata gayamar,yana 'dagata kowa ta xura aguje tai falo ,shima yabita saida suka gama xaga falon Dan Kansu suka gaje suka bage a Capet,
Saimaida numfashi suke,aliyu yace yarinya nan gudu kamar mota ,asmau tai dariya Allah yaya nafika gudu,aliyu yace kinfini tsalle dai tace to a gwada man ,yace bari gobe xamu gwada,
Direba ya dauketa ya maida ta har gida ,sallah korin tai ,taci abinci, ta dauko wayarta taga kiran yaya har sau biyu,'daki ta koma ta kwanta akan gado takirashi,bugu daya ya dauka,ya soul mate kinje lpy asmau tai 'kasa da murya munje lpy,aliyu yace ba wani abun asmau tace uhm kifada!min asmau kamar tace sai kewarka Amman badama sabida tana mutukar kunyar yayan nata,aliyu yace naga alama har yanxu da kunya a tsakanin mu nifa wannan kunyar tana xutata gaskiya, kuma xancireta Dan INA 'kwaruwa ,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page
Fu at yana kwance akan gadon sa,ya raya yar da xaiyi,wayarsa ya dauka ,ya danna number asmau Wanda yay seven da beauty, ya kira yafisau goma ba ai Peking ba ,yasan daman baxa a dauka ba,sai yamata test,
Lokacin asmau suna tare da asiya asiya tace waini bakiranki takeba,asmau tace kiranai Amman baxan daukaba asiya tace maiyasa,asmau tace ban daukar bakowa number, asiya tace kema kina cikin wayanda sukeda wannan da bi ar wai inbaka San number ba baxa ka daukaba,
Sau dayawa wasu suna barin damarsu, wata dama xata iya samun su,Amman sai suki Amfani da ita ,sannan ai ta haka nai wani ya naimi number ki yana San Ku gaisa kekuma bakida ita kuma yakira kinki kidauka,Allah wannan ba 'dabi,a bace,mai kyau ba**********************************
Su asmau sungama jarabawar su lpy ,inda suka cika da farin ciki,Amman suna mutukar kewar juna barinma asmau da Xainab ai tsiya ai dadi,suntafi suna kewar juna inda suke addua Allah yabasu sakamakon mai kyau,
Sati guda da gama warsu,hjy ta aika gombe inda tai raban gayyata akai biki sosai hjy amina taxo,wannan karan harda innarta murna gurin asmau harda kuka ,Hjy main, tai dariya haryanxu asmau baxaki girma ba ko tumeye na kukan asmau tace murna ganinku nake rabuna da Ku shekara biyu fa,
Sabon gida nai mai dankaran kyau part hudu nai part din Salma saina asmau saina aliyu daya part din kuma na yaranai,gaskiya gidan yayi,hjy amina saida ta 'kara gyara asmau sosai sabida wancen lokacin kawuta ba ai wani ,gyaraba,****************************************
Haka ta banga ran innata ta ajiye kunya inda tabata wasu magunguna Wanda nasunai na can haka ,tun sun anan suka tusata saida tafara amfanidashi,kwana sukai suna hira inda inhar ke tabata lbr garinsu ,asmau kan tana !mutukar San taje garin,su
Ita ma Salma, su anty abuja taxo wannan karan harda hafsy kawar ta taji dadin ganin hafsy, sosai Amman har yanxu batai aureba anty abuja gidan hjy ta ,tafi inda salma da hafsy, suka kwana suna hira,cikin hirartasunai ma Salma take mata korafin akan asmau, hafsa tace anxo gurin da Dade inasan yimiki wannan maganar Dan kinga Inda ba a tare kukeba yanxu kuma tare kuma sokema Yakama ta ki kwatowa kan ki hakki
Salma tace haka nai hafsa Amman taya ya,kinsan dai yana mugunsata ,duk wani kissa da xanyi baxai soni kamar taba, hafsa tai dariya ,ai salma kinyi missing din makaranta, kinsan Allah da 'kafarta sai asmau tabar gidan nan
Salma ta kankamaita Allah sarki aminiyata hafsy tace kedai tsaya muga muga kamin ludayin kowa ,a gidannan sannan karki yarda kinanu kina kinta ko kishinta kidannai xuciyar ki kinunamar kinfisa Santa
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page86
Fu at yakasa samun nutsuwa a xuciyarsa,Santa yake da gaskiya, duk yabi yadamu ya hana kansa sukuni,gaba daya,ita kanta Xainab ta yarda yayanta yanasan asmau danshi Sam harkar yanmata bata damaiahiba,*************************************
Little girma take tana 'kara kyau watanta biyu Amman inkaganta saikai xatan,'yar wata huduce,tsakanin salma da faruk, saika rasa waya fi Santa Dan aliyu yakan 'bata lokacin sa wajen yimata wasa kafin yafuta office,
Suna shirin xa na jarabawar Shiga aji shida ,asmau inda kuma asiya tadawo sunyi candy, sai gidan yanxu yake yiwa asmau dadi Dan akwai yar hira,komai tare suke,tamkar yan biyu,kamar kullum an musu break sun futo Xainab da asmau, suna xaunai Xainab tacewa asmau wai maiyasa in namiki xancen ya fu at kike basarwa nai ,ko bai miki banai asmau banjin dadin abin da kike masa wallahi,
Dan uwana nanai inma bakyasansa aiba haka xaki nuna marba kamata yay,ki nunamar ta ruwan sanyi bata,wannan sigarga karkisu kiga halin da yaje shi,ga akanki maiyasa baxa ki tausayamasaba,asmau taja dogun numfashi, ta kalli Xainab
Kiyi hkr, Xainab kawaida bansan 'batawa yayana rai nai Dan yasamin dukar kar inkula kowa karatu xanyi,Xainab tace nayarda da xancen ki karatu xakiyi,Amman ai soyayya bata hana karatu asmau tace sokike in tsallake umarninsa,Xainab tace ba haka nake nufiba,
Asmau tace to yakike nufi,Xainab tace xanbawa ya fu at hkr yayi hkr Amman kema Dan Allah kina tsayawa kuna gaisawa,asmau tace uhm kawai Dan xancen yafara futa daga kanta,
Lokacin da Xainab ta tunkari fu at da xancen ya hkrbda asmau tashi yay a gigice ya kalli yar uwar sa yace bakida hankali, har kina tunanin in hkr da ita ba wannan xance Xainab tace to yaya inbakai hkr ba ya xakai babu yarda banyi da asmau ba Amman fa fur tanuna itafa bata da ra ayin soyayya, ya kake son mumata
Salma kan komai yana tafiya mata yarda takeso uncle yana bata time dinsa sosai ha yarda yakesan little, abin gwanin dadi matsalarta 'daya asmau Dan sautari,in suna kwance da uncle ya dinga sunbatu soul mate, abin yana mutukar bata mata rai Amman xatai maganin abin ,
Haka rayuwa tacigaba ,gashi su asmau sunshiga aji shida, komai yana tafiya daidai,inda alhj yace yakamata a bashi matarsa,hjy tace nayi tunanin haka Amman da anbari inta kammala sai a kara wani bikin akaita gidan mijinta ayanxu inta koma baxata ji dadin makaranta ba,
Asmau tana game, a wayar ta taji shigowar message, yashigo ta share, ta cigaba da game dinta ,sai 'karar wani ya 'kara shigowa,asmau tace duk jarabarku mtn baxan bar game din nanba sai an cuneni,ta cigaba da game dinta,
Da tagama ma sai bata duba ba,sabida mtn sundamaita da message,
Antashesu daga makarantar, suna bakin gate,sai ga ya fu at,ya 'karasu asmau bata rai tai,shikuma yace ranki ya Dade,ya dai asmau tace ina wuni kawai,ta cewa xee sai tomorrow, tai tafiyar ta inda deriba xaiji dadin ganinta,Dan yaya yayi tafiya,
Dan Allah yaya kadaina kula asmau banajin dadin yarda take maka ,sannan 'kawatace kaga intana cigabada yimaka baxan ji dadiba sabida kai Dan uwana nai,kai kuma kawancen mu xai samu rauni nida ita,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari 💅🏻
Page 88
Da kuka suka rabu asmau da hjy da inna hjy tamata fada sosai ,a kan ta xauna da abokinyar xaman ta lpy ,
Aliyu kan jiyake yafi kowa morewa,a wannan ranar bayan sallah isha ya dawo gidan,a falon Salma ya sauka sannan ya kira,kowa awaya Salma tariga xuwa saiga asmau ta gaida aliyu sannan ta gaisar da Salma
Fuska asake ta amsa,yay gyaran !murya, sannan yay addua kowa ya shafa ,ya ce nasan kunsan dalilin dayasanya na taraku,anan Salma kece babba ,kekuma asmau kece 'karama,Dan haka babba yaja girman sa 'karami ma yaja girman sa Dan Allah kuxauna lpy tayarda nima hankali na xai kwanta,
Yace ya kuka tsara kwana,Salma Salma tace nikan anawa ganin munayin kwana bibbiyu,sannan ba kowa saiyay girkinsaba kawai inkanada girke to kai xakai abinci, aliyu ya juyo gurin asmau yace soul mate kinji,ya kikace asmau tace yayi,sannan aliyu yace ubangiji Allah yamuku albarka ya bani ikon saukewa kowa nauyin da yarataya akaina,,********************************
Aliyu ya juyo,gurin Salma yace salamatu yau kwanar waye Salma tai dariya ,gamaida kissa tace haba ai kai angonai munbaka sati biyu,aliyu ya ce gaskiya najinjina miki,ya kalli asmau yace soul mate kiyewa antynki godiya,asmau kan murmushi kurin tai,
Soyayya ce take gudana tsakanin asmau da aliyu wacce baitaba xatan xai samu irin taba Sannan asmau, tana da baiwar da bakowarce mace ce take da itaba,inya na tare da asmau bai iya tunawa da kowa irin matan nan nai Wanda ake kirada ruba,
Asmau kayan boll ta sanya,shima aliyu da yake yau week end nai,filin wasa sukai sai tsalle tsallensu suke,sunyi boll sunyi basketball duk aliyu nai yake cin yiwa akwa tasanya masa daru shikuma ya kwanta yana mata dariya, ta haye ruwan cikin sa,
Tana sukuwa akai ,dai dai lokacin da Salma ta tashi tai wanka,taiwa little husna wanka ,kamar ance 'daga labule ta hango asmau akan ruwan cikin uncle, wasu hawaye suka gangarumata ,ta 'kara ganin inda uncle ya sureta ya jefa ta cikin komin wankan dayake kusa da,gun basketball,
Yana jefata ,shima ya fada ciki,suka dinga link'aya aciki gashin asmau ya baje tamkar wata yar ba India, kayanma dayake jikinta irin nasunai,Salma kam xamaiwa tai ta runtsa idanta ,ta kuka,
Sai da suka gaji dad kansu sannan ya nadauta yay part dinsa saida ya 'kara mata wani sabon wanka sannan ya xura mata doguwar Riga,shima yay wanka yasan ya jallabiya yajasu sallah,
Soyayya suke inkagansu abin shaa wa, sai uku asmau take wanka, da fai takansanyawa yayanta ,Jean da yar Riga ,in xai dawo kuma ,tasanya mar siket,iya cinya sai,yar Riga mai kamar,bra ,da daddare kowa kayan bacci nai duk wannan tsarin yayanta,nai
Gaba daya ya sabar mata da ,jikinsa,kullum tana jikinsa,inhar yana gida inkwa ya futa aiki ta Tamar test, tayi Missing din jikinsa,Aliyu yana mutukar jin dadi,yard asmau take kula dashi ,tamkar wata mai shekaru,
Sati biyun da Salma tabayar ya cika aliyu kan tamkar xaiyi kuka, rand xai koma yashigo dakin asmau yafi sau biyar, gani yake kamar ta damu,sai aikin lallahinta yake da bata hkr,iya gaya mata irin yawan missing dinsa xaiyi nata,
Ya dinga yimata wasu abubuwa,Wanda ita kadai tasan ma a narsu,da kyar asmau tasanya Aliyu ya futa ,tasanya Dan mukulli a dakinta,ta kuma ta kwanta junta tai tamkar akan taburma take bakan gadoba,tai juyi,ya Aliyu ya sabar mata da jikinsa,kullum akan kirjinsa take kwana batai auniba saiji tai wasu siraran hawaye suka xubu mata
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page 89
Aliyu kan lokacin da yaje part din Salma taiwa little wanka tasanyata a kan Dan karamin gadonta,itama tana shirya taran uncle Wanda tasha kewar soyayyar sa,******
Saida ya tsaya akan gadon little husna yamata addua sosai sannan ya kwanta rufai da ciki shikadai yasan maiyakeji,baijin dadin kowa inba asmau soul mate, dinshi ba,
Salma kan tace nashiga uku kardai yarinyar nan ta karyamin bajat dina,ta hau kan gadon tai magana dai dai kunnan sa uncle lpy,aliyu yana jinta yay kamar bacci yake Salma ta ganai uncle idanshi biyu saita kyaleshi ta kwanta abayans tana kuka shikuma babu abinda ya tsana,sama da kukan mace,
Kukan mace yana tayar mar da hankali, ya juyo,ya rungumeta Salma wai meye haka nai sukike kitashi little tana bacci mai namiki,ya ringa yimata abinda yasan tanaso, haka har yamantar da ita kishin da ke damunta,
Haka rayuwar gidan aliyu yake tafiya, inka gamsu baxakace sunan wani Abu waishi kishiba,,Amman kowa yana part dinta saidai in ran girkinkinai,sannan xa aje part dinki,aci abinci, kusan kullum little husna na gurin asmau, tana mutukar kaunar yarinyar domin kamarsu daya da ya aliyu,
Sam abinda asmau yake damunta shinai in yaya yana nan tamkar Salma taxa goyeta Amman daga xa rar bayanan taringa rashin mutumci,Dan idan yaya yana nan dakanta xata kawu mata little,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page86
Fu at yakasa samun nutsuwa a xuciyarsa,Santa yake da gaskiya, duk yabi yadamu ya hana kansa sukuni,gaba daya,ita kanta Xainab ta yarda yayanta yanasan asmau danshi Sam harkar yanmata bata damaiahiba,*************************************
Little girma take tana 'kara kyau watanta biyu Amman inkaganta saikai xatan,'yar wata huduce,tsakanin salma da faruk, saika rasa waya fi Santa Dan aliyu yakan 'bata lokacin sa wajen yimata wasa kafin yafuta office,
Suna shirin xa na jarabawar Shiga aji shida ,asmau inda kuma asiya tadawo sunyi candy, sai gidan yanxu yake yiwa asmau dadi Dan akwai yar hira,komai tare suke,tamkar yan biyu,kamar kullum an musu break sun futo Xainab da asmau, suna xaunai Xainab tacewa asmau wai maiyasa in namiki xancen ya fu at kike basarwa nai ,ko bai miki banai asmau banjin dadin abin da kike masa wallahi,
Dan uwana nanai inma bakyasansa aiba haka xaki nuna marba kamata yay,ki nunamar ta ruwan sanyi bata,wannan sigarga karkisu kiga halin da yaje shi,ga akanki maiyasa baxa ki tausayamasaba,asmau taja dogun numfashi, ta kalli Xainab
Kiyi hkr, Xainab kawaida bansan 'batawa yayana rai nai Dan yasamin dukar kar inkula kowa karatu xanyi,Xainab tace nayarda da xancen ki karatu xakiyi,Amman ai soyayya bata hana karatu asmau tace sokike in tsallake umarninsa,Xainab tace ba haka nake nufiba,
Asmau tace to yakike nufi,Xainab tace xanbawa ya fu at hkr yayi hkr Amman kema Dan Allah kina tsayawa kuna gaisawa,asmau tace uhm kawai Dan xancen yafara futa daga kanta,
Lokacin da Xainab ta tunkari fu at da xancen ya hkrbda asmau tashi yay a gigice ya kalli yar uwar sa yace bakida hankali, har kina tunanin in hkr da ita ba wannan xance Xainab tace to yaya inbakai hkr ba ya xakai babu yarda banyi da asmau ba Amman fa fur tanuna itafa bata da ra ayin soyayya, ya kake son mumata
Salma kan komai yana tafiya mata yarda takeso uncle yana bata time dinsa sosai ha yarda yakesan little, abin gwanin dadi matsalarta 'daya asmau Dan sautari,in suna kwance da uncle ya dinga sunbatu soul mate, abin yana mutukar bata mata rai Amman xatai maganin abin ,
Haka rayuwa tacigaba ,gashi su asmau sunshiga aji shida, komai yana tafiya daidai,inda alhj yace yakamata a bashi matarsa,hjy tace nayi tunanin haka Amman da anbari inta kammala sai a kara wani bikin akaita gidan mijinta ayanxu inta koma baxata ji dadin makaranta ba,
Asmau tana game, a wayar ta taji shigowar message, yashigo ta share, ta cigaba da game dinta ,sai 'karar wani ya 'kara shigowa,asmau tace duk jarabarku mtn baxan bar game din nanba sai an cuneni,ta cigaba da game dinta,
Da tagama ma sai bata duba ba,sabida mtn sundamaita da message,
Antashesu daga makarantar, suna bakin gate,sai ga ya fu at,ya 'karasu asmau bata rai tai,shikuma yace ranki ya Dade,ya dai asmau tace ina wuni kawai,ta cewa xee sai tomorrow, tai tafiyar ta inda deriba xaiji dadin ganinta,Dan yaya yayi tafiya,
Dan Allah yaya kadaina kula asmau banajin dadin yarda take maka ,sannan 'kawatace kaga intana cigabada yimaka baxan ji dadiba sabida kai Dan uwana nai,kai kuma kawancen mu xai samu rauni nida ita,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page
Fu at yana kwance akan gadon sa,ya raya yar da xaiyi,wayarsa ya dauka ,ya danna number asmau Wanda yay seven da beauty, ya kira yafisau goma ba ai Peking ba ,yasan daman baxa a dauka ba,sai yamata test,
Lokacin asmau suna tare da asiya asiya tace waini bakiranki takeba,asmau tace kiranai Amman baxan daukaba asiya tace maiyasa,asmau tace ban daukar bakowa number, asiya tace kema kina cikin wayanda sukeda wannan da bi ar wai inbaka San number ba baxa ka daukaba,
Sau dayawa wasu suna barin damarsu, wata dama xata iya samun su,Amman sai suki Amfani da ita ,sannan ai ta haka nai wani ya naimi number ki yana San Ku gaisa kekuma bakida ita kuma yakira kinki kidauka,Allah wannan ba 'dabi,a bace,mai kyau ba**********************************
Su asmau sungama jarabawar su lpy ,inda suka cika da farin ciki,Amman suna mutukar kewar juna barinma asmau da Xainab ai tsiya ai dadi,suntafi suna kewar juna inda suke addua Allah yabasu sakamakon mai kyau,
Sati guda da gama warsu,hjy ta aika gombe inda tai raban gayyata akai biki sosai hjy amina taxo,wannan karan harda innarta murna gurin asmau harda kuka ,Hjy main, tai dariya haryanxu asmau baxaki girma ba ko tumeye na kukan asmau tace murna ganinku nake rabuna da Ku shekara biyu fa,
Sabon gida nai mai dankaran kyau part hudu nai part din Salma saina asmau saina aliyu daya part din kuma na yaranai,gaskiya gidan yayi,hjy amina saida ta 'kara gyara asmau sosai sabida wancen lokacin kawuta ba ai wani ,gyaraba,****************************************
Haka ta banga ran innata ta ajiye kunya inda tabata wasu magunguna Wanda nasunai na can haka ,tun sun anan suka tusata saida tafara amfanidashi,kwana sukai suna hira inda inhar ke tabata lbr garinsu ,asmau kan tana !mutukar San taje garin,su
Ita ma Salma, su anty abuja taxo wannan karan harda hafsy kawar ta taji dadin ganin hafsy, sosai Amman har yanxu batai aureba anty abuja gidan hjy ta ,tafi inda salma da hafsy, suka kwana suna hira,cikin hirartasunai ma Salma take mata korafin akan asmau, hafsa tace anxo gurin da Dade inasan yimiki wannan maganar Dan kinga Inda ba a tare kukeba yanxu kuma tare kuma sokema Yakama ta ki kwatowa kan ki hakki
Salma tace haka nai hafsa Amman taya ya,kinsan dai yana mugunsata ,duk wani kissa da xanyi baxai soni kamar taba, hafsa tai dariya ,ai salma kinyi missing din makaranta, kinsan Allah da 'kafarta sai asmau tabar gidan nan
Salma ta kankamaita Allah sarki aminiyata hafsy tace kedai tsaya muga muga kamin ludayin kowa ,a gidannan sannan karki yarda kinanu kina kinta ko kishinta kidannai xuciyar ki kinunamar kinfisa Santa
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari 💅🏻
Page 88
Da kuka suka rabu asmau da hjy da inna hjy tamata fada sosai ,a kan ta xauna da abokinyar xaman ta lpy ,
Aliyu kan jiyake yafi kowa morewa,a wannan ranar bayan sallah isha ya dawo gidan,a falon Salma ya sauka sannan ya kira,kowa awaya Salma tariga xuwa saiga asmau ta gaida aliyu sannan ta gaisar da Salma
Fuska asake ta amsa,yay gyaran !murya, sannan yay addua kowa ya shafa ,ya ce nasan kunsan dalilin dayasanya na taraku,anan Salma kece babba ,kekuma asmau kece 'karama,Dan haka babba yaja girman sa 'karami ma yaja girman sa Dan Allah kuxauna lpy tayarda nima hankali na xai kwanta,
Yace ya kuka tsara kwana,Salma Salma tace nikan anawa ganin munayin kwana bibbiyu,sannan ba kowa saiyay girkinsaba kawai inkanada girke to kai xakai abinci, aliyu ya juyo gurin asmau yace soul mate kinji,ya kikace asmau tace yayi,sannan aliyu yace ubangiji Allah yamuku albarka ya bani ikon saukewa kowa nauyin da yarataya akaina,,********************************
Aliyu ya juyo,gurin Salma yace salamatu yau kwanar waye Salma tai dariya ,gamaida kissa tace haba ai kai angonai munbaka sati biyu,aliyu ya ce gaskiya najinjina miki,ya kalli asmau yace soul mate kiyewa antynki godiya,asmau kan murmushi kurin tai,
Soyayya ce take gudana tsakanin asmau da aliyu wacce baitaba xatan xai samu irin taba Sannan asmau, tana da baiwar da bakowarce mace ce take da itaba,inya na tare da asmau bai iya tunawa da kowa irin matan nan nai Wanda ake kirada ruba,
Asmau kayan boll ta sanya,shima aliyu da yake yau week end nai,filin wasa sukai sai tsalle tsallensu suke,sunyi boll sunyi basketball duk aliyu nai yake cin yiwa akwa tasanya masa daru shikuma ya kwanta yana mata dariya, ta haye ruwan cikin sa,
Tana sukuwa akai ,dai dai lokacin da Salma ta tashi tai wanka,taiwa little husna wanka ,kamar ance 'daga labule ta hango asmau akan ruwan cikin uncle, wasu hawaye suka gangarumata ,ta 'kara ganin inda uncle ya sureta ya jefa ta cikin komin wankan dayake kusa da,gun basketball,
Yana jefata ,shima ya fada ciki,suka dinga link'aya aciki gashin asmau ya baje tamkar wata yar ba India, kayanma dayake jikinta irin nasunai,Salma kam xamaiwa tai ta runtsa idanta ,ta kuka,
Sai da suka gaji dad kansu sannan ya nadauta yay part dinsa saida ya 'kara mata wani sabon wanka sannan ya xura mata doguwar Riga,shima yay wanka yasan ya jallabiya yajasu sallah,
Soyayya suke inkagansu abin shaa wa, sai uku asmau take wanka, da fai takansanyawa yayanta ,Jean da yar Riga ,in xai dawo kuma ,tasanya mar siket,iya cinya sai,yar Riga mai kamar,bra ,da daddare kowa kayan bacci nai duk wannan tsarin yayanta,nai
Gaba daya ya sabar mata da ,jikinsa,kullum tana jikinsa,inhar yana gida inkwa ya futa aiki ta Tamar test, tayi Missing din jikinsa,Aliyu yana mutukar jin dadi,yard asmau take kula dashi ,tamkar wata mai shekaru,
Sati biyun da Salma tabayar ya cika aliyu kan tamkar xaiyi kuka, rand xai koma yashigo dakin asmau yafi sau biyar, gani yake kamar ta damu,sai aikin lallahinta yake da bata hkr,iya gaya mata irin yawan missing dinsa xaiyi nata,
Ya dinga yimata wasu abubuwa,Wanda ita kadai tasan ma a narsu,da kyar asmau tasanya Aliyu ya futa ,tasanya Dan mukulli a dakinta,ta kuma ta kwanta junta tai tamkar akan taburma take bakan gadoba,tai juyi,ya Aliyu ya sabar mata da jikinsa,kullum akan kirjinsa take kwana batai auniba saiji tai wasu siraran hawaye suka xubu mata
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page 89
Aliyu kan lokacin da yaje part din Salma taiwa little wanka tasanyata a kan Dan karamin gadonta,itama tana shirya taran uncle Wanda tasha kewar soyayyar sa,******
Saida ya tsaya akan gadon little husna yamata addua sosai sannan ya kwanta rufai da ciki shikadai yasan maiyakeji,baijin dadin kowa inba asmau soul mate, dinshi ba,
Salma kan tace nashiga uku kardai yarinyar nan ta karyamin bajat dina,ta hau kan gadon tai magana dai dai kunnan sa uncle lpy,aliyu yana jinta yay kamar bacci yake Salma ta ganai uncle idanshi biyu saita kyaleshi ta kwanta abayans tana kuka shikuma babu abinda ya tsana,sama da kukan mace,
Kukan mace yana tayar mar da hankali, ya juyo,ya rungumeta Salma wai meye haka nai sukike kitashi little tana bacci mai namiki,ya ringa yimata abinda yasan tanaso, haka har yamantar da ita kishin da ke damunta,
Haka rayuwar gidan aliyu yake tafiya, inka gamsu baxakace sunan wani Abu waishi kishiba,,Amman kowa yana part dinta saidai in ran girkinkinai,sannan xa aje part dinki,aci abinci, kusan kullum little husna na gurin asmau, tana mutukar kaunar yarinyar domin kamarsu daya da ya aliyu,
Sam abinda asmau yake damunta shinai in yaya yana nan tamkar Salma taxa goyeta Amman daga xa rar bayanan taringa rashin mutumci,Dan idan yaya yana nan dakanta xata kawu mata little,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page90
Amman da xarar ya futa xata xo har part dinta ta karfai ta
Asmau tarasa ganai kan Salma kwata kwata ,babu abinda yake fata mata rai samada mahaukaciya, inhar ya aliyu yayanan to kanwata take cemata daga xarar yasanya 'kafa yabar gidan to sunanta mahaukaciya,
Asmau batai 'kokarin gayawa kowaba sabida ta dauka akan lokaci nai wata ran baxa taiba,kuma ita batasan kai 'kara koda takaima yarda Salma take mata acikin motanai duk Wanda tagayawa ba lallai ya yarda ba,
Kamar kullum yau ranar girkin Salma nai,asmau tana part dinta ,tana aikin game a waya,sai jin kira tai a wayar ta,kamar baxa ta dauka ba sai wata xuciyar tace ta dauka,tai sallama,daga can banga ran kuma ,akace amincin Allah ya tabbata,a gareki,
Asmau kam mamakinai ya kamata,tace waye daga can bangaren,kuma,yace wani masoyinkinai ,asmau tace au xu illah ta kashe wayarta ,tacigaba da game dinta,
Shikam fu at wani sanyi nai ya ratsashi sakamakon jin muryar asmau ya turamata test,
Ya kamata ki sausauta min haka husna kikanai inasanki,
Husna bantaba sanwata 'ya mace arayuwarta inba kefa,ya kamata kibani hadinkai yaxama na muyi rayuwarmu cikin farin ciki,
Ya tura mata,ya kwanta yana tunanin meye aibinsa a rayuwar da asmau, bata sansa shikam sai yasan yarda yayi asmau ta soshi,
Tana cikin game ya aliyu ya shigo,wayar ta jefar ta tafi da gudu,ta rungumeta ya 'daga ta sama ya cafke,ya direta baby nah ya kike,asmau ta shagwabai,bayan yau baka naimeni dayaba,
Aliyu ya 'kara kankamaita, sorry soul mate yau aiki nai yamin yawa San nan,kuma munshiga meeting, asmau ta kama hannu sa tashi muje inrakaka,gurin anty nah tama wanka ,naga kagaji,ya makale kafada yace aa,nike xakimin asmau ta gwalalo ido xatai magana ya sureta yay part dinsa da ita ,toilet ya Shiga da ita ,
Ya Tara ruwa ya sanyata a ciki asmau ta ce haba yaya xaka 'batamin kalliyata shima kayansa ya cire suka dinga murxa juna
Asmau tun tana jin kunyar yaya Aliyu yanxu kam ta tsike ,itama nunamasa take soyayya,
Tare suka shirya, hakan ma saida asmau tai da gaske akan yaufa ba ran girkintabanai fa sannan ya aliyu ya hakura ya kaleta ,Amman ba Dan ya suba
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page 91
Bayan ya gama shiryawa part din Salma ya nufa ,hannu bib biyu ta 'karbaishi Aliyu ya fada a xuciyar yana 'daya daga cikin halaiyar Salma dayake burgeshi,kwata kwata ba ruwanta koda yaje part din asmau in rangirkintanai,
A falon Salma aliyu nai hannu sa rike da little husna gefansa asmau ce dayan gefan kowa Salma ce,salma tace uncle ka kawu little kaci abinci baxa ta barka kasakeba,aliyu yay murmushi yace salamatu dakinsan yarda bakasan little daba kice haka ba,
Inasan ta sabida maisonanta,Salma kam jitai wani Abu ya taho ya tukare mata kirji,shikansa Aliyu sai dayafada ya tuna yayi ba daidaiba Amman bayard xai yi magana xarar bunice,
Tariga ta fito kuma baxa ta kuma ba,Salma kam yake tai,tace lallai uncle kanaji da maisonan ,shikam baice komaiba ,Amman cikin xuciya Salma kam ta aiyana cewa kinkusa kiraina kanki,
Asmau duk abinda ake hankali ta yanaga wayarta tana game Aliyu ya shnmaceta ya kwace wayar saina kwace wayar kullum ke bakida aikinyi sai game,asmau ta shagwagwabai tace Dan Allah yaya kabani wayata,
Aliyu yace kigafa kinbar test baki bodeba asmau tace kila yan mtn nai,Aliyu yace ai kamata yay kina budewa sai kiyi ringa gogewa yashiga ,ciki da niyar ya goge,saiyaga ba test din mtn banai,
Sai yace kinga ko soul mate, ba mtn banai yashiga ciki wayar yana bude test, saiyaga kamar haka
Beauty yakamata kisausautamin haka xuciya ta tana dakon soyayyar ki,pls husna ki aminci min ,
Beauty ki cigaba da daukar wayata sabida jin muryarki,tana mutukar sanyani farin ciki, I luv u,
Ai aliyu bai'kara cigabada karantawaba sai jin Aliyu yay ya makureta waye wannan kuke soyayya, waye shi asmau waye kigayamin ,gayamin gaba daya idanta asmau ya fur futo sabida, tsabar shaka, da Aliyu yamata,
Salma kam farin ciki tamkar ta mutu,saida tai adduar Allah yasa wannan rokon dayamata ta mutu,Amman sabida makirce saita rike hannunsa haba uncle Dan Allah cikata maita maka ,Aliyu kam ji yay kanshi yana juyawa ,gaba daya
Salma kam da'kyar ta ban bare hannunsa samun kasan Capet yay yaxauna ya dafai kanshi da duka hannayansa ,asmau wace batasan maitaiba ,jikinta sai rawa yake,
Da kyar asmau ta kuma daki domin rikonda Aliyu yamata wuyantama ciwo yake,
Can kuma falo dakyar tashawo kansa ta kaishi daki,Salma na faman bashi baki,shikam xuciya sa ce bakikkirin yake jinta,
Asmau kam gado ta fada gaba daya jikinta yay masifar, sanyi domin batasan Wanda laifin ta aikatawa ya aliyu ba
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻
Page92
Kowama da xaxxabi ya kwana a gidan,and kam jitai numfashi nta har sama sama yake yi,
Shikam aliyu rasa maiyake mar dadi yake,Salma ce ta kwana a gunsa,yana aiyanawa shin dagaske nai soyayya soke da auransa ko ko batasan shiba,
Salma tai sallama yashiga dakin uncle hannunta dauke da faranti,ta dire a gaban uncle, Salma tacere,hannunsa daga ta gumin da yayi uncle ga abinci girgixa mata kai yayi alamar ya koshi,
Salma tace haba uncle yakamata kaci abinci inyaso saikaje katanbaye ta Amman bakasa Abu a gabanta ba,xumbur kamar ta tunamar yatashi ya futa ,itama ta bishi
Dakin asmau ya Shiga tana kwance akan gado,yauce ranar da aliyu yacewa asmau ke asmau, asmau kam tanajin shigowar yayan hantar cikinta ce ta kada ko yazu 'jarasata nai Dan wannan wawan rikon da yamata kamar xai hanlakata ,
Asmau ta tashi idanta gaba daya ya kumbura Dan kuka ga xaxxabi, Wanda ta kwana dashi,ta dago idanta ta kalli,ya Aliyu shima kusan idan nasa yaya ja sosai ,
Aliyu ya 'karasa har bakin gadon ya daga habar asmau yace inasan intanbayeki Amman inasan kifada min gaskiya in na kamaki da rashin gaskiya xaki mutukar mamakina,
Asmau kam gaba daya tsoron aliyu nai yashigeta inda kuma Salma tana labe a bakin kofar Salma tana jin komai,
Aliyu yace waya ke kiran ki waya ,asmau tai xuru xuru,ya daka mata tsawa kigayamin wayake kiramki awaya har yake tura miki test, uban waye haryake miki kalaman soyayya,
Asmau kam girgixa kai tai tana kuka tace nikan yaya Aliyu Bansan kowaba ya ce karki rainamin hankali man ya dauko wayarta dake aljihunsa ya nunamata baki San wannan mai number dinga
Asmau ta girgixa kai wallahi bansanshiba ,aliyu xuciyar sace ta harxuka har saida yabata mari kyakkywa Wanda ita kuma asmau saida jinta ya dauke nawucin gadi,
Aliyu yace Dan kinrainamin hankali gashinan akalaman sa yace miki,kina daukar wayarsa sabida muryarki a kwai dadi,Amman xaki raina ni kice baki San wayeba,
Ya mi'ka mata wayar asmau ta karba,baki ganai mai wannan number dinba saida asmau ta nitso,sosai sannan ta tuna mai kiran ta ,tana kin dauka ko ya turo mata test,ta goge
Asmau ta Sara mai xata cewa ya aliyu sai ta girgixa kai tace ita batasanshiba yana dai kiranta a waya ,tanakin dauka sai ran nan ta dauka sai tacemar ita matar aure ce,shinai kuama bayarda ba yake turo mata test
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page
93
Tana gogewa ,iya abinda tasani kenan aliyu yace maiyasa tun lokacin baki gayamin ba,asmau ta ce bakomai,
Yaja dogon numfashi yace ban in dauki number din koma waye xaici uban sa,
Salma kam ba haka tasoba taso uncle ya saki asmau Amman xata ganai bata da wayo,tana jin sawun tafiyar ya aliyu Salma ta kuma sha Shanta,ta sauri,asmau kam koma watai ta kwanta ,tana addua Allah ya kareta da duk mai nai manta da sharri,
Aliyu yay kiran duniya sanki daukar wayar ,karshe ma aka kashe wayar gaba daya ,
Ranar wuni yay yana tuna nin waye wannan mai bi biyar matarsa ,Amman itama dole yasanya ido akanta,ya koma gida ya karfai wayarta ,ya karya sim din wayarma ya tattakata,
Yau kusan sati uku kenan da abinda ya faru, Aliyu kam bin kece yakeyi sosai ,inda kuma ya juya Wa asmau baya akan in irin wannan ta 'kara baruwa,lallai ta sanarmar,in ta gaisheshi yana amsawa Amman yacin abin cinta sannan baya kwana a dakinta ,wannan shiya fiyewa Salma dadi rashin kwanta a dakinta,
Sai dai yakwana a dakinsa in ranar girkintace ,inko ya koma dakin Sam karkiso kiga xumudi a gurin Aliyu, sabida kwana biyu ba mace daurewa yake kurin shikuma baxai bawa Salma kwanan asmau ba,
Asmau kam komai ya kunce mata kwata kwata ya aliyu yariga ya sabar mata ,yanxu kuma ya janyi,rasa yarda xatai take inxata kwanta, bacci ,ta bashi hkr ,shiyace maitamasa bin kece yake akanta ,taje sai yagama ,
Ita kadai take xama tai kuka babu Wanda xata gayawa ,gashi bata da waya ,bare takira asiya ,gashi itama asiya tunda akai candy tabar gidan hjy ta koma abuja wai gidan ba dadi ban anan,
Asmau tashirya ,cikin Riga da siket,ta atamfa batai wani kwalliya ba Amman fa ta ganai sosai ,part din Salma, ta isketa tana waya asmau ta xauna Dan yagama wayar ai ganin asmau saita dau dogon hira ,
Asmau ta hango little tana Dan takawa a hankali, wato tafiyar bata nunaba,ta tashi taje daukarta ,sai jin tsawa tai ke karki yarda kidaukarmin ya ,sokike ki sanya mata hauka yar mahaukata,Salma ta tashi tace wannan yaxama na karshe karki 'kara daukar min 'ya
Asmau tace kiyi hkr insha Allah baxan 'kara daukarta ba Amman inaso,kisani hauka da kike yawan kirana da shi kexakiga hauka Amman baniba ,nikan nagama nawa haukan saura naki,
Asmau tai ficewarta Salma kam tajinjinawa yarinyar nan daman bata da kunya ,Amman inkinsa wata baki San wataba,
Yau ranar girkin Salma nai,tagama hada komai ta jerewa uncle ,abin cinsa ,ta mike tace bara nakira asmau, aliyu yace bara na aiki little ,little jiki ki kira anty ,daya ke haka suke mata ,intaje baxata iyacewa kaxoba ,saidai taitamaka gwarancinta To kai kuma ta hankannai xaka ganai saika daukota kufuto,
Salma tai dariya tace ai baxa tajeba,Aliyu yace sabida mai ,Salma tai murmushi irin na kiss nan,'daxunnan ma tagama dukanta,aliyu ya xabura Wa aka daka Salma, tace little man,Aliyu yace waye
Salma tace asmau man aliyu kam ya Dade yana fadar asmau, irin baiyardaba Dan yarda soul mate take San little, Salma ta kangwabar da kai tace shi yasa ban ta'ba tunanin gaya maka ba
Sabida ba lallai kayardaba ,inhar kafita tofa asmau baxa dau little ba har sai kadawo,saikaga tana daukarta,kasan yaro da ta a di, tana Shiga part dinta ,saide kaji kukan little,
[7/16, 11:09] Hajara Hajjo W3: 💅🏻al'kawari💅🏻94
Aliyu ya nufi part din asmau ,Dan yamata masifa ,yana xuwa ya isketa tana 'kudindinai a bargo tana rawar sanyi ,aliyu kan jiyay tausayinta yakamashi,da sauri ya isa kan gadon,ya yaye bargon da yarufu da dashi,
Ya 'dagata soul mate mai yasa maiki,asmau ta 'kara kan gwabewa hawaye na xurara mata, aliyu yace haba soul mate yakamata kifa 'damin abinda yake damunki Amman kin tsaya kina min kuka,
Asmau baxa ta iya magana ba hannu sa ta kamu ta dura akan dokin wuyanta,nan kwa yaji wani xafi,da sauri ya xire hannu sa ya tashi ya dauko magani da kansa yabata sabida yasan halinta bata San magani
Sannan ya dauko ruwa mai sanyi,da towel yana goge mata jikinta da shi,a hankali, xaxxabi ya dinga sauka ,itakam sai ajiyar xuciya takeyi,
Aliyu yace haba soul mate maiyasa bakida lpy Amman baxa kigayamin ba,asmau kam shiru taimar sabida naga fushi yake mata,
Aliyu duk sai yaji komai ya wuce agunsa saima wani soyayyar tace take 'kara shigara,nan yayta nanda nand da ita sannan yamata gwaje yace inyaje asibiti gobe xai duba,
Nan yayta nanda nan da ita ,sabida ganin bata da lpy,itakam salma,tanacen part dinta dadi ya kamata ,tana ganin cimmarta ta cika ,jira,take taji duka uncle yana dukan asmau Amman taji shiru sai abin yay mutukar, bata mata rai,
Da yake a dakin asmau yake wannan karan bai tafi dakinsaba sai ya kwanta adakinta yamata faman lalla'bata
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Washegari bada wuri ya futaba ,hakan yay mutukar 'batawa salma rai haka ta soba ,ta sau ya cigaba da mushi da ita Amman muje xuwa wai ansaci xanin mahaukaciya,
Yana xuwa office, saida ya gama duk wani aiyika na office sannan ya gwada fitsarin asmau gwaje daya yaganai tana da shigar ciki har wata uku,
Dan tsananin murna bai bari tashin sa daga of ba ya tafi gida ,a hanya saida ya tsaya ya saimata ,lemo kankana abarba tufa,sannan ya shiga gidan salma kam mamakinta nai ya kasa buyewa,saida ta tanbaye shi lpy uncle
Kadawo da wuri haka,cikin tsantsar farin ciki yace lpy lau salamatu wani abin farin ciki nai ya samaimu,Salma kam ta xata wani abunai cikin fara a tace inaji dadyn little,
Yace albishirinki,Salma cikin xakuwa tace goro,yace an kusayiwa little 'kanwa,salma tace banganai ba ,Tamar dani aliyu yace to soul mate Dinah tana dauke da ciki wata uku,
Sai da numfashi nta yabdauke dakyar yasamu yadawo,Amman kasan kana ganin fuskar ta kasan batai wani farin ciki ba shidai,ya sungumi kayan sa yay part din asmau,
Salma kam gwajaf,tai akan kujera tareda kirin innalillahi Wa inna ilaihim rajiun,nashiga uku ni Salma shikenan ,ta jawo little jikinta ta kankamaita tace shikenan little duk wani soyayyar da mahaifinki yake miki ya tashi,ita kam bama tasan mai takeba,wasanta taketa yi ajikinta,
Jumbur Salma ta mike tai dakinta wayarta tadauko,ta kira hafsa, bugu uku hafsy ta dauka,hafsy tace matar docter ya a kayinai,Salma kam kuka tasan yawa hafsa ,hafsa tace lpy,
Sakm tace infa lpy ,hafsy na shiga uku shikenan, hafsy tace wai ina tanbaye rki kina wani surutai lpy,Salma tace ba lpy hafsa, asmau ciki nai da ita
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻✍✍✍✍✍al'kawari💅🏻💅🏻
Page 95
Hafsa ta buga uban tsaki to sai mai,Salma tace ,baxa ki ganaiba,hafsy, hafsa ta katseta ganarda ni,Salma tace abinda yasa uncle kenanda nan da mu sabida asmau batada ciki Amman yanxu yasamu
Kinga rawar kafar dayake yi,kowa tamkar baitaba haihuwaba ,ada kafin samun ciki ta inhar ya shigo tafa dole naifa,saiya dauketa,yamata wasa ya 'bata lokacin sa akanta,sannan dole sai yashigo mata da sweet ko ice cream, kodai wani Abu
Amman yau kodaukarta bai yiba bare abinda yasaba bata,hafsy kayanda yashigo dashi part din asmau yay dashi hafsa ki taimakamin,
Hafsy, tace duk ai laifin kinai tun yaushe nace !miki,mu kawar da ita ,Salma tace aa hafsa aa,nafisan kawai uncle ya saketa ya koreta ya daina santa,hafsy tace shikenan yarda kikace haka xa ai,kiban wanidan lokacin Salma tamkar bukatarta tabiya tarimga godiya,
Aliyu kam yana isa,ya tatda,asmau hartai wanka ,ya kwa karasa kusada ita yace sannu Dan gaba daya tausayinta yakeji,ga babynsa daya ke jikinta ,
Ya kalleta soul mate kinsan mai asmau ta for kai tace aaa,yace albishirinki asmau tace goro,aliyu ya girgixa kafada yace aaa,Bansan goro,hakan dayayi sai yabawa asmau dariya tamkar yaro,kamarsa da little ta'kara futowa,
Tace to maikakeso ,aliyu yace insan kike baxa ki ta'ba daina sona ba har abada ,asmau tai murmushi tace ya aliyu kenan duk duniya ,babu Wanda nakeso sama da kai ,ta kamu hannunsa Dan Allah ya aliyu karka daina sona ,innama laifi kadaina fushi dani ,kaji
Aliyu kam yace bana fatan akwai ranar da xata xo da xandaina sanki soul mate babu,ni nakinai kekadai ,ya Allah yamiki albarka yaraba ki da abinda ke ciki ki, lpy yasa ya iyo kamar soul mate ,asmau ta girgixa kai yace yanai ta sunna kanta wai ita kunya ,yace
Saikin fada yanai ,nace ya iyo kamar ki kin girgixa kai,asmau a hankali tace nafisan mai kamar ka ya aliyu ,shikuma yace soul mate kenan har kullum bani da wani buri arayuwarta shinai inganki da gudan jini n,saigashi yau Allah ya 'karban addua ta
Asmau tace ya aliyu daman kanasan in haihu aliyu yay dariya inaso ban Queen, asmau tace Amman ai baka ta'ba gayaminba aliyu yace maiye amfanin gaya maki,nasan bake xaki bawa kankiba,Allah nai xai baki, kuma kullum innai sallah nakanyi addua Allah yabawa soul mate Dinah,ciki gashi kuma Allah ya karba,
Tundaga ranar wani sabon tattali ya 'karo itama Salma ba a barta a baya ba,sabida yarda take Wa asmau in aliyu yana nan yana mutukar ,jin dadi sannan tace ta daukewa asmau girki,
Asmau kam tana huruwa da yunwa Dan sai
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari✍✍✍✍💅🏻💅🏻💅🏻
Page96
Wajajan 'karfai biyu sannan xata daura Dan uncle baya dawowa sai karfai uku,
Ga cikin mai Dan banxan cinai ,gaba daya asmau ta ramai ta kodai ,shikam sa aliyu yana mamakin ramar asmau yakuma rasa maike damunta,
Inda take samun dam sauki sauki,kullum, sai ya aliyu ya shigo mata da Dan abin tabawa,ga ta tsani,kamshen turaran wuta,tunda Salma ta fuskanta kullum sai biyar take kunna turaran wuta,
Asmau kam tanaji ta ringa ,amai kenan gaba daya ta futa haiyacinta ,gaba daya asmau ta tsani xaman gidan tayi tayi aliyu ya maidata gida ya ki,yace hakan yana nufin ya gaxa nai ,
Karshe dai asmau saita gaya Wa aliyu halin da take ciki,nan kwa yaya ta mata fada ,haba soul mate, matar nan tana iya yinta akan ki ta dauke ki tamkar kanwarta,wacce kishiyarce xataiwa kishiyarta irin wannan, gaskiya bana so karna 'kara jin irin wannan daga bakin ki ,kir kixama irin mutanan nan ma wayanda basu San alkhairi ba ,
Salma tana yi iya yinta Dan Allah soul mate kar in 'kara jin irin wannan daga bakinki,
Asmau kam rasa yarda xatai tayi ,gaba daya komai ya kun cemata ,Salma kam tasamu yarda takeso, Dan aliyu yay mutukar yarda fa ita akan yard take kula da asmau,
Haka rayuwa taciga ba da tafiya ,gaba daya asmau yaxama abin tausayi,ga bawaya bare ta fadawa wani ko xata ji dadi,Wanda take saran samun sauki agunsa ita ma uwar makirci,ta kanai nayeshi,yarda take nuna mar kamar tafishi Santa,
Ranar wata laraba,asmau ta tashi da masifar,sha awar,kunu,part din Salma ta je ta isketa tana hakince akan kujera,tai sallama da kyar ta asma ,little na yawanta ko ina,gudu kwa sosai,asmau ta gaisheta, sannan tace daman anty Salma kunu nakeso Dan Allah ko xan samu
Salma ta mike ta xuba shewa lallai yarinyar nan wuyanki yay kwari ,har ki dubi kwayar idona kice min kina son kunu,uban kinai ya ajiyeni da xan dinga miki bauta ,ko Nina miki cikin shegiya ,Dan gin mahaukata,
Shegen uban naki ,maigadi,
Har ni Salma yar gata gaba da baya ,Amman ki dubi tsabar idona kicemin in miki kunu,asmau kam jitai gaba daya shan Kuban ya futa daga kanta ,babu abinda ya fi kona mata rai sai Dan gin mahaukata, ta juyo ta kalli Salma tace haryanxu bakida taushedi,hauka kuma xaki gani akan ki,
Salma ta bita ,tana aniyarki ta biki ,ta ina xangaji hauka alhalin kaf danginmu ba mahaukaci,asmau kam dakinta ta koma,ta kifa kanta tsakanin cinyoyinta,tana kuka,
Daman haka kishiya take kishiyar ma nakira,ta hana asamu yar aiki,tace aikin ma nawa yake,meye amfaninta agidan ai asmau kanwata tace ,gashi abincin ma sai mijinta ya kusa dawowa sannan xata daura,
Salma kam asmau tana futa ta kwashe da dariya shegiyar ,dani kike xancen tukun nama ,baki ga komaiba ,a makircina,wannan kyan naki,saita bar jikinki,
Har aliyu ya dawo Salma kam bata daura girkiba ,taci kuka ta koshe idanta ya kumbura,aliyu kam daya dawo ,ya gaji bai Shiga part din kowaba,part dinsa ya shiga ya watsa ruwa yasanya kaya marasa nauyi,yay
Part din Salma, ya isketa,tana kwance tana ganinsa ,ta mike tana wayin cewa ,wai Dan karya gata kuka,aliyu kam yaga hawaye yana xuba afuskar ,ta da sauri yace lpy salamatu mai ya faru,Salma ta ka'karu murmushin muna furci,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻✍✍al'kawari💅🏻💅🏻💅🏻
Page97
Tace uncle sannu da dawowa,aliyu yace ba wannan natan bayekiba lpy naganki kina kuka,Salma tace bakomai uncle, aliyu ya kwa hau ya ina tanbayarki kina cemin bakomai,
Salma kam hawaye nai ya gangaruta,tace uncle Dan Allah kasamu,yar aiki agidan nan ,aliyu yace to xan samu Amman saikin gaya min dalilin,dayasan yaki kike kuka,
Salma tace gaskiya uncle da banyi biyar gaya maka ba domin. Duk abinda mutum yay Dan kansa 'daxo bayan futarka asmau ta shigo tagama xagina aliyu yace xagi kuma maikikai mata,
Salma tace nima bansaniba ,kawai dai tashigo tace min wai ni muna fukace na hanata girki to duk munafurcina,kafisanta dani,kuma nida nahai fi mace ma ita da xata haifi namiji,
Wai karna 'kara mata girki ranar girkinta inbar mata kayanta,shinai naga bai kamata abar mata girkinba itada bata da lpy shinai nace gwanda a dauko mata yar aiki,tunda nice mata San ina mata girkin,hawaye suka gangaru mata ,
Tausayinta yay masifar kama aliyu yace kiyi hkr salamatu ,nasan kin yi kokari sosai akan lamarin asmau,, sannan xancen yan aiki babu yar aikin da xan dauko ita xatai kayanta tunda bata tausayinkanta,mutumin daba ya tausayin kansa,taya xanji tausayinsa,
Ya dauki little wacce tasha wasan ta tai bacci,yace little taci abinci kowa Salma tace taci,abinci, na bata kefa nima naci da tacemin karna 'kara girkawa lokacin girkinta shinai,na girkama na ,nida little,
Aliyu yace xan samu,Salma tace a kwai yar kadan,xubumin Salma tamkar tayi yaya Dan murna, ta xubumar abinci, tace uncle da kake Wa asmau ma kuci tare,aliyu kam ko kallon ta bai yiba yacigaba da cin abincinsa,
Ya dauki little yay dakin Salma da ita,ya kwantar da ita akan gadonta,yama ta addua, sannan ya futo,yamata sai da safai
Kai tsaye part dinsa ya nufa,Amman sai yakasa yin komai,yana San xuwa ya ga soul mate dinshi Amman yana San yanuna mata tayi kuskure ,
Itakam yunwace taci tacinye ta cikinta har wani 'koge yake gashi baxata iya tashi ta je ta dau abinci taba ,gashi ya aliyu mai kawu mata shima bataga gashi goba,haka taita juyi dan cikinta kuwa,yana kiran xaici abin ci,
Aliyu kam kasa daurewa ya yi saida yaje dakin asmau, ya isketa tana ta murkususu,da sauri ya 'karasa ya tareta ,asmau lpy ,ita kam sai nunamar cikinta takeyi,gaba daya hankali sa yatashi,yace mai nainai,tace mar cikin ta nai yake murdawa,
Ya kalleta yace baki ci abin ciba bai bari yaji mai xata ceba yay kicin tea ya hada mata mai rai da motsi,ya daga ta yasanya ta ajikinsa yaringa bata a hankali, kar ta shanye ya gogemata jikinta ,ya Dan kwantar da ita shikuma ya dau kayan yay kicin dasu,
Dan ya mayar,kafin ya dawo hartai bacci ya gyara mata kwanciyar yamata addua, sannan shima ya kwanta ,
Duk abinda ya faru tsakanin asmau da aliyu Salma kam akan idanta akai ,kwana tai tana kuka tana aiyanawa duk duniya babu abinda ta tsana a duniya sama da asmau,
Washegari da kansa ,ya shiga ya dafa mata tea da kwai ya ringa bata a hankali har saida ta koshe sannan yashiga yay wanka yay shirin office, ya kalli asmau yace soul mate, xo shikuma ya futa ita ma ta rufa mar baya har part din Salma,
Suka je,,yace ta xauna shikuma yashiga uwar dakinta,tana kwance akan gado little NATA wasanta ,tana ganinsa taringa dariya tana mi'ka hannu saiya dauketa ya dauketa ya cafai ,morning my little, kintashi lpy itakam sai gwaranci take mar
Shikam bai ganai abinda ta fada,ya juya kallon sa ga Salma yace ganai salamatu ,Salma tai murmushi, tace uncle ina kwana yace baxan Amsaba tunda ,yauma saida kikai kuka Salma kam azuciyar ta tace kaji dashi munafiki,dani kike xancen ,ka kusa rasata ma gaba daya ,
Amman afili saitai dariya ,aa uncle ba kuka naiba ,Idan nai tunjiya danai kukan bai bajeba,yace kisaman a falonki,ya futa little a hannu sa,ya xauna,
Ba dadaiwa Salma ta futo tana futowa sukai ido biyu da asmau, Salma ta kalli ,asmau kanwata ya jikin naki,kiga yarda babyn uncle yake wahalar dake duk kin ramai,ta juyo kan aliyu tace Allah uncle yaranka yana bawa kanwata ,wahala
Ita kam tunda uwarta ta haifaita bata ta'ba gamuwa da makira,irin Salma ba,shi kum aliyu yay gyaran murya yar da saida kowa,UA dawo daga tunaninda ya tafi,
Ya kalli asmau yace wannan meting di. Sabida ya xanyi ,asmau ta dago da manyar idanta masu kama da ruwan gwal,masu 'kara mata kyau ,Salma kam a xuciya ta haka tace shegiyar maiya,mai gwala gwan ido,
Aliyu yace naji duk abinda kikai Amman kinsan inkin kyauta kinsani inma baki kyutaba kinsani,Salma ai ba sa ar kibace da xaki xo har part dinta kina xaginta tai maka miki fa tai wacce kishiyar ce xatai miki haka tadaukeki taimar kanwata,
Dan haka tunda hutum da ta naima miki bakyaso to daga yau kina girki ki da kanji,sannan babu wata yar aiki da xa a daukomin agida ,sannan kibata hakuri,
Asmau kan yarasa mai tace itafa gaba dayama bata San mai tayiba,Amman saita ce anty Salma kiyi hkr, Salma kam tace haba kanwata bakomai keda kanwatace banta'ba dau karki matsayin kishiya ba ,
Aliyu kam ya dau jakarsa ta aiki,yay ducewarasa little namar kuka. Xata bishi,ya dawo ya dauketasuka futa ,office din tare
Salma kam tana tashin motar aliyu maigadi yabudemar,ya futa ta juyo kan asmau, maxa a futa tunkafin,in sabuta Dan ciki ki,wallahi asmau yarda natsani,mutuwa ta haka na tsani inganki ,
Asmau tashi tai tace anty Salma Allah ya ciki wata rana duk abinda kike asirinki xai tuni kuma muna nan dake xaki gamu da daidai ke
Haka asmau take daurewa take girki,cikin ikon Allah kuma sai take saukin jikin ta,
Ranar talata aliyu yana office, yaji karar wayarsa, yana cike wani form shinai madalilin ma abinda yasan ya baidauki wayarsa,
Saida aka dada munti goma sannan aka 'kara kiransa lokacin yagama ,da sallama,ya dauka daga can bangaren,kuma akace ina fatan da
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page 98
Aliyu nake magana ,aliyu ya 'kara gyaxama i dashi kake magana ,daga can bangaran kuma yace haka nake fata aliyu yace ,waye mutumin yace daina sauri,xaka sanni,
Nine uban cikin dake jikin matarka,aliyu kam tsabar firgicewa baisan wayar hannunsa ta subuce,what ya dau wayar ,Amman har an kashe ,ya kira kuma akashe,yayta kira yayta kira Amman shiru akashe,take,aliyu kam jiyay komai ya kwance mar office dinshi ya rufai,Dan baisan adamaishi,
Har lokacin tashi yay aliyu kam yana kan doguwar kujerar office dinshi ya yi rub da ciki,ya kwance ya warware ,shikadai wata xuciya Sam taki yarda wata kuma tana nuna mar yayi binkice Dan inyay La,a kari da test test din daya ga a wayar soul mate,
Haka ya daddafa ya futo daga office, xuwa gida ,ya futo kenan sukai kicibus da Sadig, sadig yace a ai nayi xatan kafita tun 'daxo naxo naga office din naka arufai,aliyu yace kaima kasan baxan futaba batare da naje namaka sallamaba
Sadig ya ce yanaganka ,a haka kobaka da lpy nai,aliyu yace aaa,kalau nake sadig yace OK xuwanai xanmaka sallama xanje Kaduna dauki su yan biyu da maman su,yau aliyu yace wai harsunyi sati uku,
Aliyu yace kai bamu yi sati uku da xuwa kaisu kadunaba ,sadig yay dariya yace satinsu biyu ,gidan nai babu dadi shiyasa nace sushirya ,nagaji da xama nikadai aliyu yace Dan Allah kabarsu man su 'karasa insuka dawo maixasumaka,sadig yace
Gwanda sudawo din dai sun maidani gwauro, suka gangaru har bakin motar su aliyu yashiga tashi inda sadig ya shima yashiga tashi,a tare suka futa ,
Asmau kam jikinta yay sauki sosai inda cikin jikinta yay masifar yimata kyau kana ganinta kaga mai ciki ta 'kara fari,sosai,
Dayake yau girkin salma nai yana shigowa kai tsaye ,part dinshi yashiga yay wanka yasanya ,kana nan Kaya suka 'kara futomar da kyansa da kwarjininsa ,ya futo sak aliyunsa,kanciya yay kan gadonsa,
Yana aiyana gaskiya soul mate dinshi baxa ta aikata wanna abunba sannan kuma ,yasan shinai namijinda ya fara saninta 'ya mace yay jiyi to ma yaga babu inda soul mate take xuwa ,wata xuciyar tace Ka futar da komai daga xuciyarka,karka sanya xargi cikin iyalinka,
Gashi kuma masu juna biyu basusan tashin hankali,ya bar abin aransa sannan yay alkawarin baxai gayawa kowaba,,
Salma kam ana can ansheka kwalliayar Tatar miji,little ma tamata kwalliya,taji shigowar uncle Amman had yanxu baishigo Sa shan taba ,hannu tarikewa little, suka nufu part din aliyu
Tana kan kwasawa ,yamata ixini ta bude ,dagudu little ta 'karasa gurin aliyu ,yaware mata hannu tashiga ya rungumaita ,salma ta xauna bakin gado,sannu daxuwa dadyn little, aliyu ya jiyu yauwa ,maman little ya gida ,salma tai fari da ido ,gida yana nan yarda kabarshi ya office aliyu yace lpy lau,
Salma tace abinci fa yana jiranka ,aliyu ya sa'ba little a kafada ya sanya daya hannun ya tada salma,suka rankayo part din salma,inda tabaje musu,abincin tana shirin xuba musu aliyu yace kai banga soul mate ba xuba ina xuwa,
Salma kam tamkar xata bar duniya haka taji,,shikam gogan har ya isa part dinta,tana falonta ,ta mimmike kafafunta ,tana hutawa,tana ganinsa tai yin ,'kurin tashi da sauri,ya tare ta aaa,soul mate bana hana ki tashi da sauri ba,
Asmau ta shagwabe ,fuska kai Yaya aliyu,tarar kafa xanyi ,aliyu yace aa,na hutarki xannaxuwa har jikinki inyaso saikiyi min oyoyo,aliyu yace kinci abinci kowa ,asmau tace naci ,aliyu yace banyarda ba ,ya 'daga rigarta ya shafa mararta yasanya kunnansa ,akan cikinsa hello yaronah ,kana lpy ,baban Ka yadawo,yaxo yadoba lpyrka,
Asmau kam saurin tureshi tayi naki wayan ,shikan lpyarsa 'kalau,aliyu ya harare ta yace haka yace miki ,inma lpyarsa kalau Amman ai shima yana San gaisawa da baban sako,asmau tasan inda ya dosa,saita ce Allah ya aliyu ,katsi kaje ,kamanta nai yaufa kana part din anty salma, nai
Aliyu yace nasani,Amman ko a part din dai wana ke,baxa a hana ni gaisawada babynah bako,asmau ta Mike a hankali,ta kamo hannunsa,ta ce.tashi muje imraka Ka,aliyu ya kwace hannunsa yay hanyar futa daga part din asmau ,ya ce nikika korako,
Yarinya namiki yaji,sai gobe keda kiganni,ya futa ,saida ya futa sannan yatuna fa Ashe fa abinci xaici,shikam yarasa Wanda irin so yakewa soul,mate, dinshi Wanda inhar yana kusa da ita ,baya tuna kowa ,bari wani cin abinci,
Salma kam taci kukan ta ta koshe tarasa maixatayiwa asmau ta huce ,wait yar dokar. Daje ,yar kauye yar Riga ,yar talakawa ,yar masu gadi,tafita matsayi a gurin miji,itada ta tasu cikin jin dadi ,Kudi,batasan talauciba ,wacce maxa suke ribibinta wai ita take buran ci,
Aliyu kam yasan ya tabka laifi saiya dauro,belt,din bada hkr,inda ya barta anan take ta abinci nan taxuba ,agabanta gefanta little ce tai bacci,aliyu yace sorry salma, salma yace bakomai,uncle, had kullum ina aiyana Wa araina cewa ,ni ninace inasanka ,itakuma kai kace kana Santa kagakwa baxan hada kaina da itaba ,hawaye suka gangaru mata,aliyu yay mutukar jin tausayinta,ya rungumaita yace karna 'kara jin kince kekika ce kina sona salamatu insanki insanki,
Salma kam tunda take bata ta'ba jin wanna kalma daga bakin aliyu ba ,kan'kamaishi tai da gaske ,uncle tashi ya 'kara rungumaita dagaske ,salamatu
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
Page99
A haka aliyu saida ya mantarda salma duk wani shakku aranta ,
Yace kuma su shirya xaikaisu gidan Hjy,
Suna futowa salma kam 'kokari take tashiga gaba ,ita kanta,asmau abin dariya,yabata tashiga gaba aliyu kam yasu asmau ce agaba Amman saiya,rabu da ita ,yashiga gurin tukin,ya dauki little yamaida ta baya gurin asmau, yace maxa taya antynki soul mate xama kinga ita kadaice abaya,
Salma kam tamkar ta shake uncle haka taji,sabida ,ita yarda ta tsani asmau bata tsani mutuwartaba,shiyasa bata kaunar,kwata kwata,abinda xaisanya wata nata ya ra'bi asmau ba bare 'yarta da take mutukar so da kauna,
Hjy kam rasa inda xata su su tai,dadi ya isheta ba iyalan baba ,sunxo,little tana cinyarta ,tana sai yau kika ga damar xuwa gidan nawa,ko,asmau tai murmushi,tace ai Hjy,kullum,saita ce Hjy,Hjy akawuta gurin ki
Hjy tai dariya tace kunji iyayan 'yaya da karya,ko,gaba daya aka kwashe da dariya,aliyu ya xari mukullun motarsa ,dai futa Hjy tace ina xuwa kuma,
Aliyu yay dariya yace Hjy 'kanwa xan dadawa soul mate, ya futa yana dariya,
Sukuma sukai xaman su gurin Hjy,duk inda Hjy tasanya kafa little nabiye da ita, Hjy tace Wa asmau aikam bakida kirki ,kusan kullum 'kawarki,Xainab, saita kirani,a wayata Ashe bakice mata kina da aureba,
Asmau tai dariya ,tace Allah sarki xee,Hjy ina wayarki,inkirata ,Hjy ta mi'ka mata wayar ita kuma ta dunga duba numbubin wayar hjyn sabida ,kafin tai waya dawayar hjy suke waya
Bugu biyu ,Xainab ta dauka ,tai sallama Xainab tace Hjy ina wuni,asmau ta kwashe da dariya, banxa nice asmau, Xainab ta daka tsalle, 'yar iska Wallahi bakida kirki ,asmau tace sorry sis,bawani inda ni sis dince Aida ba amin haka ba,
Asmau tace yi hkr,'kawata ina gidan Hjy,Dan Allah kixo,Xainab tace ayya kinga duka anfuta da motocin gidan,asmau tace shkenan bara ba tanbaya xanxo,
Asmau ta ce Hjy xanje,gidan su Xainab, Amman bara nakira,Yaya ,Hjy tace kije direba ya kaiki,Amman karki dadai asmau tace to Hjy yayanfa,Hjy yace bakomai,aina sani xangaya mar,sabida yarinyar nan tanada kirki Xainab,din,
Direba har gidan su,Xainab yakaita daman yasan gidan,Xainab tamkar tai Yaya,Dan murna ganin asmau saidai ganinta datai da ciki sai abin yay mutukar bata mamaki,
Saida takasa shanye mamakinta ,tace,asmau daman kinyi aure
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page100
Asmau tai dariya Xainab kenan ainidaman run muna makarata,da mijinah ,Xainab ta gwalalo ido tace ,sai da gaske ,asmau tace Allah kowa,Xainab tace lallai asmau kinada xurfin ciki ,gaskiya, haba shiyasa kwata kwata bakya bawa kowa fuska inyace yana sanki,.............................................
Xainab tace Amman dai kawata ,ko baki gayawa kowa ba aini kya gayamin tunda nikan ai ba iya kawa nadaukekiva,yar uwa nadaukeki,asmau tace haka nai Xainab nima ,yar uwa nadaukeki,Amman kiye hkr
Xainab tai dariya ai kam hakuri dolenai,tunda gashi nakusa xama mama ,asmau tai dariya tace gaskiya kam,shiyasa kika dinga wahalarda min da Yaya Aida kinfadamin tun farko,
Asmau ta duba agogon dake daure a tsintsiyar hannunta,tana lokaci ya ja,ta Mike ta dau Jakarta ,Xainab tace mekenan asmau tace tafiya xanyi,Xainab tace kyabari momy ta dawo ai,ko,asmau tace ki gaishe ta Xainab, Hjy tace kar mu Dade,
Amman xan dawo ,Xainab tai mata hararer wasa,tace lallaikam kamar gaske saidai no inxo,bakyaba,kuma banasamunki,a waya asmau tace banda waya yanxu,inkinason kixo gidanah ,kije gidan Hjy xata saka akawo ki,
Suna futowa harabar gidan,saiga Hjy ,tadawo,had 'kasa asmau ta gaida ,momynsu Xainab, momyn ta hangamai baki,taf yaushe raban inganki,asmau kina duniyar nan,asmau kam kokari take ta buye ,cikin jikinta Dan batasan momyn tasan tayi aure,
Xainab tace kingantanan ko momy asmau batada xumunci,momyn tai dariya amata uxiri,,Xainab tace aikam momy batasan laifin asmau,! Momyn tace badai tafiyaba asmau tace i momy,ai xandawo,
Har motar suka rakata,direba,ya jata yanufi gidan Hjy,
Isa deriba yace Hjy nagafa kamar wanna binmu yake,asmau ta gwalalo ido binmu kuma,yace i,asmau tace anya,har ya wuce,tace Dan Allah malam isa ,tsaya musaye ,agwalima,
Isa deriba ya ja,burki ya tsaya, yace Hjy na nawa,asmau ta xuge jaka ta Xarau dubu daya tace mar ta dari biyar,isa ya futa siyowa,
Asmau kam sai jitai ana kwankwasa glass din motar ta,ta xata isa nai,ta xuge saitaga wani,tace lpy malam ,Wanda ke tsaye ajikin motar yace ,lpy man 'yan mata,asmau tace auxubillahi,
Kaga Dan Allah, malam katafi kaban guri,ni, matar aure ce,yay dariya yace nima Mijin aure nai,
Ya bude ,kofar ,kinga Dan Allah futo miyi magana ,asmau ranta ya 'baci kai banasan iskan ce fa,ta futo,tana huce shikuma hakan ya bashi damar rungumaita, baxato ba tsanmani,saijin mutum tai ya rungumaita,
Haba baby kina yawa,kunada abo kuna mana ,yawa,asmau kam gigicewa tai,tarasa mai xataimar,sai kurin ta she'kamar,mari ta 'karamar,nan isa ya'karaso lpy Hjy mai ya hadaki dasu,asmau cikin kuka yace nima Bansan suba ,kawai suka xo guna
Saurayin ya rike,kunci nikika Mara ,wallahi saikinyi danasani Marin dakikai min,yan mata,yajuya ya shiga motar,
Asmau kam harsuka kusan isa gida tana aikin kuka ,shikam isa,deriba sai aikin bata hkr yake,asmau kam tasha mamaki,to waye wanna a ina yasanta itadai batasanshiba sannan tunda suka futo basu tsaya a ko inaba,
Bare yace ,sun tsaya nai yaganta,
Asmau tace Dan Allah kar isa ya fadiwa kowa abinda ya faru,yace insha Allah, sabida lokacinda xai tsallako,daga siyan agwalima,saidai lokacin mutumin ya rungumaita, sannan xata bar abin aranta ,baxa tagayawa kowaba sabida yasan halin Yaya Aliyu
Suna,xuwa kwai aliyu yadawo,nan ta tatdashi yana fadan waye yasata tafita Hjy tace nice dai mai shishhsigin nan Nina bata ixini,Amman kayi hkr,
Aliyu yace ba haka banai Hjy kiye hkr,ya dau little wacce tai bacci yay Wa Hjy saida safai ,suma sukai mata saida safai,gaba 'daya asmau, jikinta yayi sanyi sabida irin kallon da aliyu yake mata ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
Page101
Asmau baya yashiga ,little din ,bai baiwa asmau ba salma yabawa,ya shiga maxaunin deriba yaja motar,yay gida tamkar xai kifar dasu,salma cikin kiss uncle, kayi hkr,
Aliyu yajuyo afusace yace mata da akai mai,sai salma ta ja bakin ta,tatsuke,harsuka 'karasa gida bawanda ya'karayiwa magana
Kai tsaye ,babban falo ya nufa kuma yace yanasan ganinsu gaba daya,asmau kam tun kan taji Wanda hukancin xa a yanke mata ,take kuka sabida tarasa waya ke mata irin wanna,
Aliyu kam fuskarsa tamkar baita'ba dariya ya kalli asmau yace wato Dan kin rainani,kin maidani Dan iska,sabida kina da daurin gindi agurin Hjy shiyasa ina ajiyeki,kika sanya 'kafa kema ki kai nakiye,waishin asmau yaushe kika xama haka ,
Mai yasa lokacin,da nakaiku bakice min xaki,wani agunba,sannan nasanya doka,akanki,Amman, kika tsallake,sabida baxa ki iyaba, asmau Wanda taci kuka ta koshe tace ,Dan Allah Yaya Kaye hkr,
Ya katseta hkr hkr !mai xanyi maganinki,maiyasa ita salma bata je ko inaba sabida ita tana jin magana ta ko,
Kwata ,kwata aliyu ya futa da ga harkarta,ko gaishe shi tai baxai amsaba,fushi yake da ita sosai ,
Sabida ana yawan kiransa da number, Dan washe garin ranar aka kirashi,akace ,masa aliyu ,kenan nace maka nine uban cikin matarka ka ki yarda ko,
Ita data San cikin nawanai ai tana bibiyata,sabida jiya ma ,mun hadu,da ita,ni saurayinta nai tun tana makaranta,tana xaunai dakainai kawai Dan taimakon da kamata nai,shiyasa tama Ka hallacci,Amman xuciyar asmau ni takeso,
Sannan karka Sha wahalar,naimana da kaina xan baiyana,in 'kar 'bi Dana,ya kashe,wayar aliyu kam baiyi wani gun kurin kiran saba,sabida ko ya kira baxai samuba,sabida,kullum da sabon layi ake kira,
Aliyu kam mutuwar xaunai,yayi,kwata kwata Kansa ya kunce ,in banda addua babu abinda yake maimaitawa,azuciyarsa ,
Xuciyarsa tana gaf da yarda da abinda mutumin nan yake fadi,
Koda yadawo gida kansa nai yake masifar ciwo,sosai da kyar yayi sallah isha ya kwanta,yana kwanciya xaxxabi,ya rufaita,
Dayake ranar girkin asmau nai,duk da cikin ta ya girma kusan watansa takwas kenan ya girma sosai dakyar take iya taka 'kabarta,ga kafafuwan ta sun kunbura,Amman haka take daurewa in ran girkinta ya ,
Xo tashiga kicin domin girkawa,yauma haka akai tashirya cikin doguwar Riga,dayake duk yanxu dogayan rigona take sanyawa,sabida girman cikinta,
Ta tura kofar dakin aliyu ta iskeshi,yana kwance ya kudin dina,da sauri ta 'karasa gurinsa tace lpy Yaya,aliyu yana jinta ,baisan ganinta yafisan yanisanta da ita ko xai daina jin abinda yake ji ,acikin xuciyarsa,
Asmau kan tai juyin duniya,Amman yaki yayi magana haka ta hkr ta tafi tana kuka,yana jin kukanta tamkar, xubuwar garwashi cikin xuciyarsa,baisan kukan soul mate aruwarsa,
Kwata kwata,Amman maiyasa soul mate bakya sona ,dalilin da yasanya kike sona sabida na tai maka mike maiyasa maiyasa bakya sona soul mate, sai kuka ,tamkar wani little,😜😜
Salma kam duk abinda ake yi akan idanta dadi ya kamata ganin haryanxu ,uncle nai kula asmau, kwata kwata,
Washe garima bai iya xuwa office ba,salmace kemar,komai,asmau kam itama saita janyi kanta daga xuwa inda yake ,sabida,yarda yake mata agaban matarsa ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Alkawari💅🏻💅🏻💅🏻
Page 103
Salma tace ina xan sani,aliyu ya ajiye cokalindake hannunsa kamar ya ina xakisani,alhalin kuna gida daya sannan kuma Kace da girke,me kike da alhakin bata
Salma kam takai makura ,tana jin aranta wanna soyayya da ,aliyu yakeyewa asmau wacce iri ce ,lallai aikinku yana kyau ,asmau ,
Aliyu yace dake nakefa ,salma tace nikan bangantaba ,sannan inkuma banixankaimata har dakintaba ,to,aliyu yace OK haka kikace salma tace ee,wallahi nagaji hkr yakare,
Sai Kace uwata ,abinci ma sai nakai mata daki,ina wallahi baxai sabuba,aliyu ya ture flet,din gaban shi,ya tashi yay hanyar ,futa ma gaba daya,
Salma kam mamaki nai yakamata ,wanna Wanda irin masifar so nai yana fushi da ita Amman har tanbaya yake taci abinci, wayarta ta dau ta kira,hafsy ,bugu biyu ta dauka ,yayenai kawata
Salma tace ,komai xai faru ya faru,kituroshi yau daman adakina yau yake,shegiya tsinan niya,haba Wanda irin jara banai,wanna ace komai xata mar baxai ita fushi da itaba,koyaye tofa yana bibiyar ,lpyarta,,hafsy tai dariya tace shikenan, kawata yau din nan xanshare miki hawayenki
Salma cikin tsananin far in ciki tace dakwa duk duniya babu kamarki,hafsy tace Amman nima xakimin wani akfarma gida daya,salma tai dariya ai hafsy tsaka Nina dake babu wani alfarma,fadi ,kawai hafsy tai dariya kwantarda hankali ki xangaya miki Amman mugama wanna rigimar,tikunna
Asmau yunwa tagama cinyeta Dan cikinta har,wani karxarta take,da kyar ta ita tahuwa xuwa kicin salma nata babban falon Wanda dole inxa Ka shega kicin saika bita babban falon,salma naganin asmau ta sheke da dariya ,tace waya gaya miki barno,gabas take, ko angaya miki yunwa kanwar uwarkice,asmau kam kota kanta bata biba tashige kicin
Ba komai a cikin kicin a haka ta daddafa ta dafa indomie ta futo, ta shige salma salma ta bita da harara,tace yaunai ,dai gobe kinbar gidan nan har abada ,asmau kam banxa taida ita
Tai shegiyarta daki,salma ta buga uban tsaki shegiya maiya ,saika ce aljana,yaudai xanga kar shen soyayya,ta kwashe da dariya,Allah Allah take dare yayi ,ta janyo little xuwa jikinta wani far in ciki yanai yake ratsata ,shikenan sunxama ita kadai daga ita sai yarta,sai yayan da xata Haifa mar,
Takuma San dawuya ya 'kara aure ,.
Saida aliyu ya futa sannan ya tuna,fa maigadi yabashi sako Kuma bai duba ba,
Hafsy taiwa salma waya gashinan bakon tasan yarda xaiye ya shigo gidan ,salma ta futa tacewa maigadi yaje yasuyimata ,katin waya ,maigadi yace Hjy kuma abar gun bakowa ,salma tace ina nan har kadawo,yakarba ya futa,
Hakan yabata damar shigowa da mutumin, dakin saukar baki ,ta saukeshi,tace ya xauna anan xatamar,waya inkomai yaxama daidai ,sannan tajamar kunne akan yabi komai ahankali,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Alkawari💅🏻💅🏻
Page 102
Saida yay kusan sati sannan yafara xuwa office, sannan yay masifar sama ta ido,sosai,sabida shigaba daya xarginta yake,sosai sabida ,ada baya yarda da abinda duk wani ya kira shi ya gaya mar Amman abin tanbaya anan taya ya yasan asmau tafita ,wanna abin shi yake mutukar bashi mamaki,sosai,
Yaje company mtn shima layikan da ake amfanida shi,Wanda ake,siyansa nai da rigester,aliyu kam gaba daya baida kanciyar hankali,
Salma kam rasa inda xata sanya hafsa tai,Dan murna hafsy,tace yakike ganin aikin salma ta kwashe da dariya aiki yana tafiya yarda yakamata 'kawata,hafsy tace saura kiris ,asmau ta bar gidan nan ,salma kam jitai tamkar ammata busha wa da aljanna,
Salma tace nawa nai kudin aikinsu,hafsy tace ,kudin aikinsu da tsada ,salma Dan Wanda yayi na karshen nan yafikiwanne tsada ,da hatsari,xa abashi million 1 salma tace badamowa,xanyiwa Yaya Ahmad waya ince mar yaban jari,inya turimin xantura miki,
Hafsy tace yayi kawata ,salma cikin dariya tace Allah aminiyata ,aiko xanrasa komai nawa wallahi in har xandaina ganin asmau tonifa burina ya cika,
Hafsy tace aikam yanxu nai tana gaf da futa Dan saura aiki biyu ya rage mana,
Asmau kam babu abinda take sai aikin kuka yanxu shinai Sa na arta ,gaba daya duniya tamata xafi ,daman ya aliyu xai iyamata fushi irin wanna, ta bashi hkr Amman duk aban xa,yana daina damuwa da damuwarta kwata kwata,rabanta dataganshi harta manta ga kafafunta sunkun bura
Ta rame ,gaba daya ,kamar ba asmau ba,
Salma kam tamkar,mai Dan tsananin far in ciki,ita daman burinta baiki ace mata asmau ta mutuba,shinai yafi mata komai dadi aduniya,har Dan dan da ta Haifa,
Yana yanko kwana yay hon maigadi yataho,aguje ya wangalemar makeken get din shikuma ya sanyo,hanxin motarsa,yay parking inda yasaba ajiye motocinsa,maigadi ya 'karasa yay mar sannu da dawowa,sannan ya xura hannunsa cikin aljihu,yace ranka ya Dade wani yabada sallahu,abaka,
Aliyu ya ciki da mamaki yace wani,kuma,maigadi yace ee,,ranka ya Dade aliyu yasanya hannu ya karba ambulan nai,ya jiya ya 'kara juyawa,yace shikenan, ya shiga kai tsaye part dinsa ya shiga,yay wanka ,ya foto,falonsa na part dinshi, sabida akwai wani aiki da xaiyi a computer,
Salma kam tana jin motsinsa wani farin ciki ya xiyarceta,ta cewa little Dady yadawo,little da gudo,ta yanka tai part din aliyu hannunsa yasanya ya rungumaita, ya rada mata I luv u little,
Ya kike itakam shiru tai ta mayarsa kanta jikinsa,yarinya tana da sanyi sosai bata da futinar yara,bata fiye surutuba,
Saidai tadauko miskikancin babanta,
Aliyu, ya cigaba da aiki a computer,little naji kinsa,saida ta dauki,minti arba in sannan tashigo,part din aliyu taci uban kwalli,tamkar mai shirin futa party,
Kamshin jikin ta ya doki hancin aliyu ya juyo,y atsura mata ,ido,salma kam wani irin yauki take mar ta 'karasa kusa dashi barka da dawowa baban Dady little, aliyu yaja doguwar ajiyar xuciya ,yace yauwa ammin little,
Ya gida salma tace lpy lau tai fari da ido uncle abinci Ka yana jiranka,aliyu yace abani minti 3 nakusa karasawa,salma tace gaskiya,aaa,uncle Kazan bana San ganinka cikin jinyunwa ya juyo Allah yar aljanna,
Yana kammalawa ya,kashe computer ya dauki little Wanda tai bacci sukai part din salma dayake yau itace da girki,yana kai cokali,daya, ya kalleta yace ,asmau yauko ta futo, salma tana jin ya ambaci asmau ta hade rai ,axuciyarta tace maye kenan,
Shidai baida wani xance inva asmau, ,basaiji tai yakara Dan 'karamata tanbaya taci abin ciki kowa
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari 💅🏻
Page 104
Asmau kam yau ta shirya tarar Yaya aliyu tasanya aranta ,ko Wanda irin Abu xaimata xata jure,inhar xai hkr,
Aliyu kam duk wanna fushin da yake da asmau daurewa yakeyi shiyasan mai yakeji,aransa baya iya jure Wa shiyasa kullum, sai ya raba dare sannan xaije dajinta yaganta tanata baccinta,yasha babynsa Wanda yake tsananin so,Amman anasan Samar shakku aransa,
Yana dawowa,kai tsaye,part din shi yanufa yama salma waya ,saida safai basai taxuba Dan har yanxu haushin taya ke ji,
Salma bayan sun gama waya tai murmushi tace wanna kuma kayi kadan ,doctor aliyu ta sheka wankanta tashirya cikin wasu tsula tsulan kayan bacci Wanda kana ganin komai najikinta,da dauki little tai dakin aliyu,
Yana futowa da ga wanka yana goge jikimsa salma tsura mar ido tai ,ta aiyana aranta tayi missing din kirjin uncle yaushe raban da ta kwanta ajikinsa,kwata kwata yanxu baisaurara ta a shinfida,batasan daliliba intai magana taimar korafi,yace baijin dadi nai,
Ta Sha gala da kallonsa harya sanya jallabiya,bata saniba sai jin karar bude kofar tai alamar xai futa xumbur,salma ta mike ,ta 'karasa gunsa ta tsugunna idonta na xubda hawaye,kayi hkr mijina karkace min fushi kake dani,Dan Allah,
Nasan nayi laifi ,Amman karka kamani da laifin hakan kasan ,nima macece dole akwai kishi axuciyata ,sanka da kishinka su suka jawomin Amman kayi hkr,
In Sha Allah baxan 'karaba ,rungumaita yay ajiki sa,,yana 'kara mata girma azuxiyarsa,
Salma ta xamai jikinta daga jikin Sa,nasan uncle baka ci abinci ba bara na dafa muku Dan wani Abu ,kaida soul mate, aliyu yay dariya aukema soul mate din xakice ,salma tai dariya ba dole naba tunda oga ya fada no din banxa ,ta futa tana dariya ,
Aliyu ya maida hankali Sa gurin wasa da little, wacce ke bacci,'kokarin tashinta yake wai basu gaisaba,tai bacci,
Salma kam tana futa wayar ta dauka ta turamar test komaifa ya yi daidaikashigo nanda minti goma,sannan ta shiga kicin ta daura indomie ta dafa Wa aliyu ruwan tea
Tana gamawa ta kaimar saida ya ci sannan taita shilatar Sa
Harsaida ta tabbatar yanxu yana can sannan tace mar uncle kaxo muje mukai mata abin cin ya girgixa kansa nayarda dake matata jekikaimar dadi ya kamata ta futa saida ta tabbatar ta isa part din asmau ta kuma wani urban ihu
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari 💅🏻105,
Rige rigen futowa suke tsakanin su domin ihun da salma tai ba kadan banai aliyu yana futowa ,daidai lokacin ,yqga gikmawar futawar mutum daga bangaran asmau hannunsa rike da rigassa ,cikin sauri yay hanyar waje,aliyu kam yay mutukar mamaki yarda yaga kofar sha shan asmau abude sannan ba a bude ta ,
Dan mukullin ,kowa yana gurinsa ,sai ma yara Sa mai xaiyi,sai ihun salma yaji tanace Wa pls uncle xai gudu ,a tanbayeshi gurin Wa yaxo,sai sannan, aliyu yasan mai xaiyi,da hanxari ya bishi,ina shikam harya ware,
Aliyu da kyar ya iya dawuwa cikin falon,Dan dama ya kama shi baxai iya mai komai ba,sabida gaba daya jinsa yayi tamkar mutum mutumi,addu a yakeyi ,ina ma mafarki yake ,yi
Salma kam batai aunai ba sai ganin hawaye taga ni akan fuskar ,aliyu ta rarrafa ta kamu hannunsa haba uncle haba uncle kaifa namiji nai baikamata ,kaxauna kana kuka ba katashi muje gurin ta katan bayeta waye ya futo daga dakinta,aliyu tamkar wani yaro ko wawa haka ya bita har tsakiyar dakin asmau,
Asmau tana tsakiyar gado,tana murkususu sabida axabar cikin mara,aliyu kam kwata kwata jiyay nai kaunar ganinta ma kwata kwata ,salma kam naganin asmau nata faman murkususu sannan daga ganin yard take yi kasan nai huwace ,
Salma tai kamta xata tai maka mata saijin muryar aliyu tai cikin kak kausar marya ,dagata inhar kika tabata salma abakin aurenki,salma kam xumbura tai ta sauko daga kan gado,ta durkusa haba uncle haba uncle,baka ganin halinda take ciki,
Aliyu yay murmushin mai ciwo, ya Nuna asmau da hannu yace salma wanna xaki taimaka Wa,haba salma kitai maki wayanda suka San ciwon Kansu ,ba wannan ba,
Asmau na daina damuwa akan ki,tunda na hadu dake nake wahala baxan iyaba nagaji, ke kuma irin naki sakayyar kenan ,asmau Wanda ciwo yay masifar cin karfinta,
Amman hakan vai hana ta tambayar saba ya aliyu mai yafaru,aliyu ya kara murtike fuskarsa,wanna shinai mafi girman kuskuaran da xakiyi asmau, karki raina min wayo,na daina yarda dake,ke munafukace ,maci amana ma ha inciyace,nayi Dana sanin saninki arayuta nayi danasanin fifita so yay yar ki da ta kowa,kin cuceni ,babu wani mataki da xan dauka akan ki saidai ince miki Allah yasa tsakani na dake,yau basai gobe ba kibar min gidanah Bansan ganinki,Bansan kara ganin koda mai kamar kinaima aduniya,Wanda kika gayyato yaxu ya miki abinda ,yasanya haihuwar ki ta kusa sai kije gurinsa ki haifu xan uban Dan naki Dan iskanki wallahi kinci darajar aure Amman da saina sadaki da hukuma,Amman muje xuwa tunda ai halinkinai xaki kara,na baki minti talatin kibarmin gidana ,asmau I hate u ,yau basai gobe ba xan sauyawa yarin yata suna ,daga sunan ki xuwa wani domin mai kyaky kyawan hali ake sanyawa sunan Sa bakeba fasika maxina ceya,
Ya ilahi ya rahimu ya allah ,babu abinda asmau take cewa sai wanna kakmar
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Alkawari by khady
Page 106💅🏻💅🏻💅🏻
Kalmar datake ta ambatowa wannan Wanda irin balai nai yake tunkaroni,asmau ta daga hannayanta sama ta na kuka ,gamai da cewa ya Allah Wanda yake naimana da sharri ya ubangiji Allah kashiga tsakanina dashi ,Allah, kainai gatana
Aliyu kam daki yakoma yarasa maiyake mar dadi aduniya ,ya hana kansa da guwa ,ya tallafi hannayansa duka biyun,xuciyarsa na aiyana mar ,gaskiya yayi binkice karya yanke hukuncin da ba haka banai,tunda aibai gansuba ,amusulincima saika kama mutum ido da ido sannan xaka kamashi da laifi,
Salma ta turo kofar tashigo,batai xatan xata ga uncle a xaunaiba tayi tinanin yatafi,gayawa su Hjy,salma tace yana ganka anan uncle aliyu ya shaki numfashi,ya faisar,
Salma bamuda hujjarda xamu kama asmau da wanna laifin xina sabida bamu gansu tarmida tabaryaba ,kuma ma ko a musulince ma ,saika kama sannan ma sai she du uku sannan hukunci ya tabbatar Amman yanxu bamuda wata hujjarda xamu kamatada wanna laifi,
Salma tace kwal ubancan ,axuciyarta wanna nai kuma baka isaba aliyu bashir,kudinah baxai tafi abanxaba,duk wanna abun dayake ,maye nai,kinga kokari yake ya kareta ,aikwa wanna nai nai isaba,
Afili kowa kuka tasanya wiwi ,wallahi wallahi tafiya xata yaxa ai ana shigowa da gardi ,gida Amman tsabar soyayya ,idonka yarufai,Wallahi aliyu wanna karan dolenai inbarka ,baxan xauna da maxina ciyaba,
Aliyu ya daka mata tsawa waya hanaki tafiya hanya abude take ,kutafi sai mai Amman koxaki tafi kibar min yarinyata ,salma ta buga kafa wanna kuma baka isa ,Dan baxan bar yata ahannun maxina ciyaba ,
Aliyu yay kanta xai daketa ita kuma tai kanga do tana naiman hanyar tsira,tana kokuwar guduwa ,ta rikitoda doruwar gado,gaba daya ta rikito,duk abincikin ya futo,komai ya tar watse,saiga hotona sun futo,
Da sauri salma ta sanya hannuta ta daga hotona saitaga asmau ce rungumaida wani ,salma tafashe da kuka , ashema Kazan tana bin maxa gashi kana tayata rufai mata asiri,harda kai ,
Aliyu ya fisge hotonan dake hannun salma, yana dubawa ,saida numfashin sa yakusa daukewa gaba daya Dan baisan ma da hotonanba,yasandai shekaran jiya ,maigadi yabashi sako ,wai wani yace abashi,sako shikuma vai duba ba,sai kurin yasanya ,cikin doruwar gado,sai yanxu
Salma ta kara xaxxage hotunan duk asmau ce Amman ba a ganin Wanda ya rungumaita, aliyu kam xuciyarsa tamkar ta buga ,Dan yanxu ko ya yarda ko karya yarda ,xargin da yake Wa asmau ya tabbata ,sabida ajikin sakon saida aka rubuta ,nayi nayi Ka yarda kaki yarda ,to Amman wanna sakon inya iskeka na tabbatar xaka yarda,
Aliyu kuka yaxauna yana yi tamkar wani xau tacce,haba asmau haba asmau mai namiki meye laifina ,Dan nace ina sanki,sakayyar soyay yarda xaki min kenan ,
Xumbur ya mike yay dakin asmau wacce haryanxu tana inda ya barta ,ya tsugunna agaban ta ,ya kama hannuwanta yace asmau komai xakiyi ina sanki ina kaunarki daxoma bacin rainai yasanya nace miki na tsanaiki,kowanda Dan Adam da jarabawar da Allah yakemar ni nayarda da kaddara maikyau da marar kyau, asmau mai yasa baki sanar da ni kina da Wanda kikeso,maiyasa bakice tausayinah kikeji shiyasa,kika karbi tayin soyayyata ,maiyasa ba kya sona kika ce kina sona alhalin basuna kikeba kawai Dan na taimaka mikinai,
Sai kuka ,ita kanta asmau tarasa a wacce duniya take ,kuka kan harta gaji dashi ,saidai kukan xuci kurin take,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari
Page 107
By khady
Sai jin anbanko kofa sukai, Hjy kam da kuka tashigo,nashiga uku ni amina wacce irin rana ce wanna, nashiga uku,axuria ta ina baba baka isaba ,wallahi,
Salma na bayan Hjy inda antyn abuja,na kusa da Hjy,sai asiya sai anty hafsa,dukansu salma ce ta gayyatoso Amman su antyn abuja xuwansu kenan dayake jirgin dare suka samu,
Hafsa tace kiyi shiru Hjy,kai aliyu muje falo dukanmu alhj nakiran mu,hantar cikin aliyu ce ta kada ,shikenan yanxu xancen nan harda Alhaji,
Falon yay shiru baka jin motsin kowa sai kukan asmau, antyn abuja ta daka mata tsawa ke dalla muna fuka rufaimana baki my bamuyi kukaba sai ke,muda kika cuta Wallahi asmau kin cika butulu muguwa axxalima macuciya,annamimiya aliyu yace ya isa haka anty Hjy axafafai tace saika Sa suka ubanta baxatai shiru ba,
Wallahi dabadan dakaina nahai huba da sai ince canjamin kai a kai Wa Wa kawai wanna din har matar aurece ,sai anan Ahj yace ya isa haka ,ya kalli salma yace kigaya min gaskiyar magana bana San karya acikin xancen ki
Salma ta gyara xama inda taita rantabo masa bayani kala kala da wayarda ake Wa asmau da kwace wayar da aliyu yay mata ,da test din da ake Wa aliyu,da ganin namiji datai ya futo daga dakin asmau, da hotonan da suka gani ,
Alhj ya ja numfashi ya kalli aliyu yace haka nai baba aliyu Wanda gumi yaga ma jikashi,yace haka nai alhj Amman akwai Dan gyare gyare,acikin maganarta ,Hjy ta katse shi da cewa aixance ya kare kenan tunda Ka amsa ai maganar gyare gyare ya wuce ,
Salma ta mikawa alhj hotonan alhj ya karba ya gani,ya girgixa kai ,Hjy tace inhar kayarda ni mahaifiyarkace kasha nono na kasa ki asmau bashi ba ma alhj saida maganar ta raxanashi ya kalli Hjy yace wanna ba girma banai sannan kama tayay
Ayi binkice ba a yanke mata hukunciba ,Hjy tace au kana bin bayan ta nai inyi binkice fa kace alhj binkicen mai xanyi ,alhj yace bawai ina bin bayan ta banai ko bana in bayan ta aaa,ina nuna miki afuwa yafiya ,sannan binkice acikin Abu,amina kiyi binkice kafin kiyanke hukunci,
Hjy sai kuka shikenan ni baxan yankewa Dana hukunciba kenan alhj ya girgixa kai ba haka banai Aminah kiyankewa Dan ki hukunci Amman kisani xakiyi Dana sani,
Hjy tace Wanda Dana sanin xanyi alhalin basharri namataba kama ta akai ,asiy ta rikewa alhj kafa ,tana kuka Dan Allah alhj karka bare Hjy ta sanya a saki asmau, alhj ya Sha fa kan asiya kiyi shiru asiya kibarta tayi yarda takeso da danta
Inatakam babu alaman risina ajikin Hjy domin ta lashi ta kubin yau basai gobe ba sai asmau ta bar gidan na ta juyo kallan ta ga aliyu ina jiranka baba ,Wallahi xan tsinai maka ,asmau cikin sauri ta dago idon ta ta kalli aliyu tace Yaya mai make jira dabaxa Ka bi Umar nin mahai fiyarkaba ,haba Yaya kasakeni Dan Allah,
Tsunuwar ta masiface a gareka Dan Allah Yaya sakeni,aliyu yay karbin halincewa asmau ba a sanrai naba ,nasake ki saki daya ,salma tamkar tayi mai Dan tsananin farin ciki burinta kenan aduniya Amman ba haka tasoba taso saki uku nai Amman bakomai wanna dinma tasamu,
Sai jin Hjy tai tana cewa vai minba kara mata ,aliyu yace asmau na kara miki daya ,salma tace biyu kenan fa ,Dan Allah kabarshi haka ,karka kara ta kalli Ahj tace alhj kasa baki alhj yace kyaleta salma tayi dubu ma in anayi
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari 💍💍
💅🏻💅🏻by khady💅🏻💍💍
Sis sfiya maman afnan maman Ihsan sis hasena Allah yasaka da alkhairi, ngd Allah yasaka da alkhairi
Ta ummuka kema ba a barki a bayaba ngd Allah yasaka da alkhairi,
Page109
Asmau kam tana futa ,daga gidan batai wata wata ba sai tasha ,a hakan ma ,da kyar ta ke daga kafarta ,tana xuwa kawai axuciyarta, ta aiyana mata ta tafi mahaifar iyayanta ,sabida inna ta gaya mata ,komai gamai da labarin su,Amman matsalar dayace bata iya fula tanciba ,
...................,........... Salma waya ta dauko,ta kira hafsa ,da murna ta ke gaya mata albishirinki ,daga can banga ran goro salma cikin dariya tace yaudai buri na ya cika hafsa ta sheke da dariya tace yayi yayi kawata ,kina wuta salma tace ana anabina da fetir😀
Can gidan Hjy kowa su antyn abuja sunacan suna xuga Hjy ai Hjy daman duka ,uku kika CE yamata kinga kowa shikenan sunrabu har abada ,Hjy yanxumma sun rabu har karshen rayuwarsa,Dan cikinta kowa saidai tanaima mar ubansa ,
Asiya wanda tasha kuka ta koshi gaba daya ta tsani salma gaba daya ,ta kalli Hjy tace Hjy xato xini fifa koda ya kasance gaskyakeciki,Hjy duk abinda kaiwa Dan wani kaima xa aima naka,muma fa Yaya nai kuma mata wataran gidan wani xamuje ba kyatuna nin,wata ran Allah ya jarabce wani acikin yayanki,
Sai jin wani wawan mari tai ,Wanda antyn abuja ta sakarmata ,mukike jawuwa jafa,i a cikin xuria ,Hjy kam Wanda gaba daya ranta y
a gamabaci,antynsu da damata shegiyar yarinya ,nan fa suka rubur bude ta da duka ,saida suka mata lilis,
...... ......... ............asmau si jin kawai bakinta ya furta ,can garin iya yanta ,suka CE mata saidai in anje liman asauketa ,saiya hau mortar garin Amman daga kano xuwa liman dinma dubo goma nai,asmau tace Allah ya sauke ta lpy inda taiwa KANO nai nai ta barta har abada
....... ....... Amman har abada baxa ta manta karancin yan KANO ba inda ta bar wani babban masoyanta,Wanda inka dauke iyayanta babu mai sonta sama da ya aliyu hawaye ya gangarumata ,yasanya hijabinta ta goge,Allah kasakamin ya Allah kamin sakaiya cikin gaggawa,
Ta shafa babyn dake cikinta inda take tausaya masa tayarda xai tashi ,babu uba,mutanai suna mar kallon shegeni alhalin da ubansa,
Ta tuno ya aliyu Wanda yake tsananin son babynda yake cikinta ,Allah sarki ya aliyu ,
.... ....... ......... .. .. Koda antyn abuja ,da taxo tafiya asiya kin binta tai ita kadai ta tafi ,Amman taji rashin dadi Dan tun xuwan asiay antyn babu abinda takeyi,komai ita take duk da yan aiki,Ammbatxaifaraanaana shigar mata bed room ,asiay ce keta gara wa
Sadig kai tsaye gidan Hjy yanufa ,ya kwaci Sa a ita kadaice ,bayan sun gaisa sai yay shiru ya shafai kusan minti,goma bai yi magana ba Dan yarasa da ga ina xaifara
Saida taga shirun tai yawa sannan Hjy tace Ka kasa gayamin abinda xakace ko ,sadig sabida bakuda ,abincewa ,sadig yace Hjy nibansan komaiba naje gurin aliyu saina aikeshi cikin tashin hankali Dana tanbaya, shi saiyace min kawai kincemar ya saki asmau
Hjy ta hangamai baki,dayake nidin bani da hankali kawai insan ya yasaki matarsa ,baisan ya gaya maka shimai San mata ,Wallahi tunda wanna yarinyar ,suka hadu da baba bai kara kwanciayar hankali, ba wanna kwa wacce irin masiface,
Asmau tana mua mula da wasu maxan awaje xumbur ,sadig ya mike a raxanai ,Hjy tai murmushi, xauna ,yabi umarnin Hjy ya xauna ,nan Hjy taita rafka masa bayani dalla dalla har ,hotonan dasuka dauka ,
Sadig yacika da mamaki yace inko haka nai Hjy wanna yarinyar tacika butulu daman hausawa sunce tsintatciyar mage bata mage,Hjy tace aikai dayake kana da hankali shida baida hankali, ai bai ganaiba ,Wallahi kaji na rantse ko baba xai muto,Wallahi baxai maida taba aure dai sungama gaba daya,sai dai in mutowa ,xai yi saidai ya mutu, Allah ya jikansa ,
Sadig haka ya futa jikinsa yay balain sanyi,kai tsaye gidansa ya nufa dan baxai iya komai ba ,yana xuwa ya iske yan biyu afalo suda maman su,da gudo suka karasu suka mar,sannu da xuwa ,itama Basira tamar daki ya shiga ta aiyana akwai abinda yake da min jikinta ,sabida inya dawo saiyabawa yaransa lokacin su kowa yaji matsalar Sa,
Barinma hasan wato aliyu Dan yana tsananin sansa wani Sa inma aboki yake cemar ,koyacemar good friend yana tsananin sansa
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻by khady💍
Page110
Godiya ta musamman ga hajjajo Allah ya saka da alkairi ,ngd sosai, da duk makaranta littafin alkawari 😀✋
Ta Ummuka ngd kema uwaga husna 😜
Gaba daya aliyu baijin dadi xaxxabi nai mai tsananin ya kama shi,sai rawar sanyi yake,salma ta turo dakin Sa, da sauri ta karasa jikin gadon Sa,ta yaye mar abin da ya lilliba da shi ,uncle lpy,mai yafaru,aliyu kam ba magana sai rawar sanyi,da yake fama dashi,.......... ......
Wayarsa ta dauka ta kira sadig ta shedamar aliyu baida lafiya daman ya San hakan xata kasance ,Dan run daxu yake jiran kiran wayar ,OK kurin yace ya kashe wayarsa
Ita kuma samun gu ri tai taxauna ta rafka uban ta gumi sai shinai ta leko ta koma,Dan ta dau burin arayuwarta yau saita yiwa aliyu soyayya da xai manta da wata asmau a ratuwarsa,sai dai kash baida lafiya,
Ko minti goma bainyiba ya baiyana agidan,kai tsaye part din aliyu ya nufa,ya yayemar bargon ya ta fa jikinsa ya ji xafi sosai, yace kagani ko aliyu abanxa xaka sanya damuwa arayuwar Ka ,
Ka hakura da yarinyar nan tun haduwa da ita kake fuskantar matsala wannan Wanda irin soyayayar kake mata Ka sani inhar kakashe kanka kai kai asara ba ita ba Dan kana rayima tayi mu a mula da m!axa bare baka Raye kayi Wa kan Ka fada,
Aliyu kam rintse ido yayi maganganun sadig sunfimar ciwo sama da xaxxabinda yake damunsa,sadig yay yay aliyu yaga yamar abinda yake damunsa Amman fafur ya ki,karshe ma bacci ya nuna musu yana yi ,
Sadig shima ransa ya baci yay tafiyarsa salma kam rasa inda xatai tai,sai yanxu kuma take tunanin anya kowa batai kuskureba ,haba salma muje xuwa inji khady,
Asmau kam tsabar tafiya kafa funta sun kumbura ,har gabannin mangariba basu karasa liman ba ,ta gaji ga bayan ta yarda yake mata matsifar mata ciwo acikin mortar tasamu wata mata ,ba wata babbabace inata kuma inda asmau xata nan xata
Run shigowar asmau take kula da ita ,sannan yana yin yarda asmau takeyi alamunai na hai huwa sai ,tausayin asmau ya kamata ,daman itace akusa da ita ta dafa asmau Wanda axaba tasanya ,cije laibai,
Tace sannu yarinya Wanda matar hausarta bata futa sosai, asmau ta daga kai ,ai munkusa isa liman inji matar ,asmau kam dauriya kurin take,
... .................................. ..
Narasa banai maka baban yan biyu sai maike faruwa nai ,kaki kagayamin kuma nasan kana cikin damuwa yakamata kagayamin damuwar Ka in xan iya magani inmaka magani in baxan iyaba in maka addua
Nina kana sani acikin,xulumi,haba honey sadig ya kamuta gaba daya ta fada jikinsa ya ringa Sha fa bayanta babu komai maman aliyu da sadig ki kwantar da hankali ki,
Basira ta kara gyara xama a kirjin sadig ,taya Yaya xan kwantar da hankali na Abban aliyu
Alhalin kana cikin damuwa, Kazan hakan baxai yiyuba , Dan Allah na rokeka kagayamin damuwarka,
. ...............,...............................,................
Suna shiga garin liman ana kiraye kiarayen sallah mangariba,matar nan maisuna jummai ita ta taima kawa asmau ta kamuta suka karasa rugarsu,da jummai ta tan bayeta Wanda rigar xata sai tace rugar hardo,ai sai jummai tace aito rugarmu daya,Wanda San sani ,asmau tace gidan malam iro fari ,
Jummai ta xabura aradu ,kanin Baffa nanai
......... ......Queen duniya tana mutukar bana tsoro muta nan ciki sun lalace ,Basira tace kaga ya min man sai jamin rai kake yashafa kirjinta to maman yan biyu, kinga su yan biyu sun shan yimin nono ko,Basira ta bige hannunsa tace bawa nnan xancen muje ba ,yay dariya uhm su Basira manta ,ta rausayarda kai tace su baban yan biyu, kana na
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady 💅🏻💍💍💍
Page 108
Godiya ta musamman ga makaranta littafin alkawari, ngd Allah yasaka da alkhairi😀😀😀
Ta Ummuka ngd kema 😀
Hjy kam ko ajikinta Dan bataji ta aikata ba dai daiba ,sabida wanna kaxantar baxa ta cigaba da xama mata agidaba ,
.............….......................…......................
Asmau kam jitai gaba daya duniyar ta sauyamata ,jitake xata ita mutuwa ma gaba daya ,tuna ninta nai kawu mata xuwa yolaba ,Dan baxata ita xuwa ta gaya musu wanna bakin labarinba ,Jakarta kurin ta iya dauka , ta futa,gaba daya garin kano yamata xafi,tana aiyanawa ma aranta ta barshi kenan har abada ,
...….............................Hjy da xugarta suka kama gabansu,inda saida taiwa aliyu tas akan inhar yayi Wa salma wanni Abu na cin fuska konwalakanci nononta dayasha bata yafaiba ta sanya kanta ta futa ,aliyu kam gaba dayama gani yake wanna kamar ba hjynsaba ,hjynsa tana sansa bata San bacin ransa,Amman ita take furtawa inhar ya sabawa salma nononda yasha bata ya faiba ,
...................salma kam tun xuwanta duniya ta manta yaushe raban tada farin ciki irin wanna, jinta take tamkar ,wata sabuwa ,kamar ba itaba ,da man xata ga wanna ranar,farin ciki tamkar, ammata bushara da gidan aljanna,
Aliyu kam ciya yayi,a gida ya ayyana aransa saida farin ciki har abada ,ya dauki hotunan asmau ya bajeshi akan gado,yana duba ba,ya rungume,hoton haba asmau haba soul mate maiyasa xakimin haka mena miki, kuka yake wiwi tamkar karamin yaro,
Sadig kiran aliyu yake,Amman bai same Shiva kai tsaye gidan shi ya nufa sabida yasan yatashi daga aiki,sadig din naima yake aikin dare, kai tsaye yashiga cikin gidan ,abin yabashi mamaki sosai ,baiga kowa acikin falon ba, bakowa sai karar A C,kakeji,
Ya samu kujera ,ya xauna ya shafai minti goma baiji motsin kowaba sai yay part din aliyu ya kwankwasa ,shiru sai yay shahada ba a San ransaba ya tura ya shiga ,ya iske aliyu na kance akan gado yay rubda ciki ,sadig ya karasa ,ya xauna bakin gado ,ya kalli aliyu yace nasan ba lpy jikinah yaban ,
Mai ke faru Wa aliyu ,aliyu ya rasa mai xai cewa sadig sabida baxai iya gayawa wani abinda asmau taimarba ,kamar sirrinsa nai,sadig yace nakaranci Ka kanason Ka buye min abinda yake damunka nine fa Dan uwanka ,Wanda mutanai suke mana kallon tamkar ciki daya muka futo,aliyu daman akwai abinda xa Ka iya buyemin arayuwarka
Aliyu ya girgixa kai hakanai Dan uwana munkasance tamkar wasu yan biyu kayarda dani babu abinda yake damuna ,bace yau Hjy ta yanke min umarnin in saki asmau, sadig saida ya kusa suna sabida almara kamar al a jabi,saki ,aliyu ya daga kai yace saki sadig mai taiwa Hjy,aliyu ya girgixa kai bakomai,sadig ya girgixa kai aa,ba dai ba komai nasan halin uwata macece mai hkr da kawaici,saninkankanai Hjy tana mutukar San abinda kakeso,tana girma ma lamarinka ,gaskiya baxan yarda akan babu komai,
Aliyu yay murmushin Wanda hausawa sukace yafi kuka ciwo,sadig dakasan Hjy nasona bayan xuba yanxu bata sona tafifita bare akaina,sadig yace saki nawa kai mata ,aliyu ya rausayar da kai yace saki biyu ,sadigbya gwalalo ido biyu ,aliyu yace biyu ai Hjy ita asan aranta ma uku xan mata ,sadig ya ja dugon numfashi,yace yanxu ina asmau aliyu ya rintse ido yace Bansan inda takeba ,sadig yace bata yaje gidan Hjy ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khdy
Page 111
Masoyanah nagode kware da gaske Allah yasaka da alkhairi, nagode nagode
Sis hajjajo Allah yasaka da alkhairi ,
Sadig yace aliyu ya saki asmau ,ai Basira bama tasan lokacin da ta sauka daga jikin sadig ba ido ta gwalalo, nashiga uku ni Basira ,ai tunda akasaki asmau ,Wallahi kowama yafara hada kayansa,sadig baisan lokacin da yayi dariya ba,
Ya kamuta ,kamar ya kowama ya hada kayansa ,Basira Wanda hawaye ya xubu mata ,tace duk irin soyayyar da doctor yakewa asmau har xai iya sakinta,sadig yay murmushi, Basira kenan baki tsaya kinji dalilin sakinba sai ko 'karima kike kili 'kamar laifi,
Basira itakam tagama tsorewa inhar a kwai ranar da aliyu xai iya sakin asmau, to kam itama tanasa ran saki ,sabida bata isa ta hada irin sanda aliyu yakewa asmau, ba,
Sadig yace to kama ta yayi,Basira tace da mai,sadig yace dawani,Basira girgixa kai kurin takeyi,wanna xancen baxai yiyoba,haba haba baban yan biyu,Wallahi banyarda ba,sadig cikin fada ,sabida tare kike kwana da ita shiyasa har kike rantsewa da Allah akan baxa ta aikataba wacce hujjar ce dake wacce xata ,nuna miki baxa ta iyaba,
Basira ta ce ko banda hujja ,nasan asmau baxa ta iya ba yarinyace yaushema tasan aure da harxa ta budewar ido haka ,sadig ya gallamata harara ,saikiye Hjy ce xata miki 'karyar kenan ,Basira kam Jan bakinta tai kurin batai maganaba Amman fa
Gaba daya jikinta yay matsifar sanyi sabida ,gaba daya mamaki nai ya kamata ,asmau da babu inda take xowa har mita nake mata akan bata futa saidai tai dariya tace ,ba laifinta banai laifin Yaya nai,ta ce bata raba dayan biyu wanna aikin salma nai
Dan sunta 'ba hira da ita akan kishiya tace babu abinda baxa tai ba akan kishiya ,Amman yanxu ko ta fada babu Wanda xai yarda karshe ma ta kama kanta Amman tana yiwa asmau adduar Allah ya tuna duk mai sharri acikin lamarinta,
Ta girgixa kai tace Allah ya rufa asiri, sadig yace ya fi miki,sabida ba a yarda Dan kuturo sai ya shekara goma. Da ya tsa,shima dayake irin kunai bai yarda ba ,abin bakin ciki kuma yaga fa,futar mutumin Amman sai rokon Hjy yake akan abarshi yaci gaba da xama da ita ,shidin baida tunani,Basira shiru kurin tai bata kara magana ba,
.... . .......................................
Salma xaunai a bababan fali duniya yamata dadi,babu abinda yake damunta ,sabida yanxu ita dayace a gaban mijinta matsalar dayace rashin lpy r uncle shima bata dauka da xafi ba tasan radadin rabuwa da maiyanau,shiyasa tasan xai daina inyaga uwar bari,
Wayarta tai 'kara ta sanya hannu ta dauka ,data ga mai jiranta saida annurin fuskarta ya sauya,ta dauka a xafafe Dan Allah malam kadai na kirana kullum, baka San ni matar aurebace shikenan kullum ta raya maka sai kakirani,
Naga kudin naka sauranai innace ma baxan bayarba ta xauna kar Ka raina min wayo man,danbu, ya daga mata tsawa ke karamar yar iska ,Nafi karfinki daga ke har wacce ta hada mu,
Salma ta sheke da dariya ,lallai danbu,to Wallahi, kakiyayeni ,Ka futa daga idona in rufai inba haka ba sai ranka yay masifar baci
Dan bu y kwashe da dariya, yace dakata xaki ban ko baxaki banba,salma tace tunda baka da mutunci baxan bayarba Wanda na baka ma ya isa haka ,aiki nai kayi fakat ya isa haka kuma ta kashe wayarta
Dan bu ransa yay masifar, baci sosai ,Amman ya aiyana aransa xai koya mata hankali xata San ba a takashe a xauna lpy ,manyanki ma biyayya suke min bare ke,
Salma kam hakan da tai ,ta yinai Dan Dan bu y tsorata da ita, hhhhhh,batasan Dan bu yafi karfinta,muje xowa kubiyoni
Ina muku fatan alkhairi makaranta littafin alkawari, ngd sosai ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻💅🏻by khady💍
Page 112
Sis hajjajo Allah yasaka da alkhairi, Allah yabaki lpy,
Bayan sun sauka ,da jummaiya taga asmau baxata iya xuwa har rugarsu a kasaba,sai ta ga illu,xai wuce da amalanke,jummaiya ta rokeshi,da yashiga dasu cikin rigar,
.........................................................
Asiya kullum burinta ta ganar da Hjy Amman taki ta fahimta,itakam akullum tsunuwa ce take shiga tsakanin ta da asmau ta cutarda ita,
Aliyu kam jiki da sauki,Amman ba jikin xuciyarsa ba,Dan shikadai yasan mai yakeji,arayuwarsa,gaba daya ma,haka kurin inta rayamar,saiya shiga dakin asmau ya kwanta akan gadonta yay ta juyi,ya dauki kayanta yayta shan shanawa yana tuni irin rayuwarda sukai da ita ,
Hafsy takira salma akan tana hanya gata nan xuwa ,fa cikin satin nan salma kam ta kuduri aniyar itama xatai maganin hafsy din Dan ta maidata banki tanajin batada Kudi xatai mata waya ,
................................................... Allah yabarmu da masoyanmu,
Ilu yana saukesu ta kama ,asmau wacce tasha jijjiga a cikin ama lanke,Dan tun bama tasan taba,
Jummaiya tace bara mushiga ciki ko inyasi,sai inkin huta sai kifadi ina kikesan xuwa asmau kam daga kai kurin take sai yanxu take Dana sani,domin da gombe kurin tashige warta sai yafiye mata ,
Har ciki suka shiga gidanai irin na fulani,Amman fa tsarin gidan ya burge asmau, jummaiya da sauri tashiga ,daki ta dauko,tabarma asmau ta xauna,ta kawu mata ruwa mai sanyi,aranda
Inna wuro ta futo,tana ganin bakowa ta shiga daki da gayawa,jauro,da sauri ya futo,
Baffa ya kalli jummaiya, yace jummaiya, an imoye,keda Wa,
Jummaiya tace Baffa min kwado min kauri in mota,mun hadu da ita amota kuma bata San kuwaba,
Mu unda tat ta oya hata sai dil li doy mi imako,
Baffa yace Allah sarki,wuro moye o taifata
Gidan Wa take naima,
Jummaiya tace Wa Baffa hami 'yamamu minana
Jummaiya tace bara na tanbayeta,
Jummaiya ta juyo ta kalli asmau tace baiwar Allah gidan wakike nai ma a rigar iro fari,
................. .................................
Dan bu kwana yay yana tunanin abinda xaiyiwa salma yasanya ta bakin ciki da baxa ta taba iya mantawa dashiba ,xata San waye danbu,Dan sai yanuna mata kalarsa, na Dan ta adda,
Salma kam ta samu yarda takeso ta xauna ita daya a gidan ta,sabida haka ta ji tamkar ansauke mata wani dutser a cikin xuciyarta,awai abinda yake damunta shinai,
Kwata kwata uncle ya rage walwala ,inkaga dariyarsa to da little nai,Dan yanxuma tare da little yake kwana ,in salma tai magana Amman dai uncle baikamata mu kwana da little agado daya ba,yanxu fa little ba yarinya bace yarinya da aka Sanya amakaranta ,
Aliyu ya gallamata harara,kigaya min inda akace haramun nai kwanciya da babynka,salma tace bawai nace maka haramun banai aa koda iyaye suna sun su fahimci juna da daddare ,kaga bai kamata ace Dan Ka yana cikin dakinba,
Aliyu yay murmushi, yace salma kenan ke yanxu har akwai macen da xan kara kwanciya da ita ai narufai,Wallahi, Dan haka ki sauraramin banda lokacin wani kwan iya da mace waike inbanda abinki basai kana da kwanciya hankali ake komaiba ,kintaba ganin kana tashin hankali, kuma Ka na abin farin ciki,
Salma kam bata San sanda bakinta ya furta na shiga uku,ba aliyu yajuya mata baya yace inkika sanyawa kankiba xaki shiga goma ma,
Ya lillubai little yamata addu a yay kwanciya RSA yabar salma da kwancewa da warwarewa ,da sake aliyu Wallahi baka isaba ,kayi kadan inda nadauka yanxu baxan dauka ba,adama Bansan ciwon kainaba nai shiyasa ,
Sai salma ta ce tafasa yewa hafsy bure sai sauran burukanta sungama ,cika,yanxu jiranta take taxo,komai mainai nai xata yi koda shiga malamai nai xatai inhar uncle xai xama NATA ita daya ,aduniya koxatai yawu tsorara ,saitayi,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻alkawri 💅🏻💍
💅🏻by khady 💅🏻💍
Page 113
Ngd sosai Allah yasaka da alkhairi masoyanah Allah yasaka da alkhairi, ngd ndg ngd
Sis hajjajo, Allah yabaki lpy,
Salma kam dawuri tashirya little sabida baban ta baisan ta na maka ra ,
Aliyu saida yakai little school sannan ya wuce office,...................
Asmau ta ce nashiga uku ni asmau, wayannan mutanan kaddai basujin Hausa,saida jummaiya tace baiwar Allah gidan Wa like naima asmau tace rigar iro fan fari ,jummaiya tace ai baiwar Allah ayanxu ma kina rigar iro Dan fari,
Sannan ma kina gidan Sa,asmau sauki tai tamkar an mata busha ra da gidan aljanna, asmau tace Wa jummaiya ai guronsa naxo,
Sai jitai wanna mutumin da duk xuwansa yake fulatanci Dan batai tunanin yanajin hausaba ,saijitai yace mata ,daga ina abin yay mutukar bata mamaki Dan batai xatan yanajin hausaba ,
Asmau tace daga gombe ,yay shiru yace gombe asmau ta daga kai,yace tashi muje gurin Wanda kike naima yayananai ,asmau Wanda dakyar ta iya tashi saida inna wuro ta tai maka mata
Ta kalli Mijin nata tace wanna yarinyarfa haihuwa xatai,da sauri yace haba dai tace aradu,yace mukarasa da ita can gurin shi tukun na
Sadig ya banko kofar office din aliyu ,aliyu axuciye ya dago yaga waye mai shigowa yana ganin sadig nai ya sankuyar da kansa ya cigaba da aikin gabansa
Sadig yace daka min magana da kar kamin duk daya Amman kasani baxan bi karyaba Dan inasan farin ciki Ka
Aliyu xakai Dana sanin abinda kake yi akan asmau Wallahi kasa aranka baxan daina gaya maka asmau bata sanka sabida da tana sanka da baxa ta ci amanar Kaba
Aliyu ya buga benci ya isa haka sadig katsaya a iya matsayinka karka wuce goma da iri uku ,intaci amanar ta sai mai amanar wataci badai tawa taciba
Inaga ba ruwanka acikin xancen ,aliyu yanuna mar hanya futa mindaga office dina sadig yay murmushi yace xan futa kuma baxan kara dawowa ba har saida kanka Ka nai maini,
Yasanya kai yay futarsa aliyu yay tsaki ya jima aikin ya futa mar kwata kwata ,ya duba agogo yaga time din tashi daga makaranta little yayi ,sai kurin ya rufai office dinshi ya tafi makaranta, little,
...............................................................
Hafsy xaunai a makeken falon salma gabanta an Sha kamata ,da kayan ciye ciye,salma na kusa da ita ,hafsy ta aiyana aranta daman ita tasamu wanna gida da mai gidan da kwa ta more arayuwarta
Salma ta bubbuga mata ,kujera lpy hafsy kike irin wanna tunanin ,salma tace ai ina tunanin mu matan aure nai kawai suke da damuwa
Hafsy tai dariya lallai salma Dan kinyi aure nai shiya sa
Kike tunanin Ku kadainai masu matsala ke bari ingaya miki munfiku matsala sabida akullum rayuwar mace ana Santa agidan mijinta anhar ta kai munxali,
Salma ta tabai baki ,bubar wanna maganar ,hafsy anyi ba aiba fa hafsy tace kamar ya ,tace shifa yanxu babu ruwansa da kowa magana ma bata damaishiba bare kwanciyar aure hafsy ki tai makamin
Dan Allah afutar mar da wanna shegiyar matar aransa maiya yar daji yar masu gadi ,hafsy tai dariya tace duk ita daya kawata,salma tai dariya Allah hafsy ina mutukar kaunar uncle arayuwata
Hafsy tace inhar kinasan aiki yayi kayi kyau irin wanna saikin saki hannu ,salma tace indai wanna nai ba matsala,
Hafsy ta ce kinsan fa sai an hada da,malamai salma tai dariya tace jiki nayarda hafsy
Nan tabawa hafsy naira dubu hamsi tafara kafin agama aikin
............................................
Asiya ta kalli Hjy tace Hjy kinsan mai yake damuna Hjy ta girgixa kai tace aaa auta ta asiya tace Allah Hjy kusan kullum sainai mafarki da asmau, Hjy ta gwalalo ido mafarki kamar ya
Kodai maiyace ,asiay tai suroro,haba Hjy mai ya kuma Hjy ciki. Fada tace maiya man shi maye yana da kama nai kijimin da yarinya ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻💅🏻by khady💅🏻
Page 115
Ngd sosai masoyana Allah barmu tare
Sis hajjajo Allah yabaki lpy👏👏
Aliyu yay murmushi kurin ya sun kuyarda kansa,,Ahj yace kayi hkr kaji babanah ,sannan dalilin kiranka shinai asmau fa bataje gidaba ,sabida jiya alhj yakira ni yace anakiranta ba a samunta
Sannan kaima in an kiraba ba Ka dauka ,kaga kenan bata jeba saida hantar cikin aliyu ta kada ,a firgice ,yace alhj asmau bataje gombe ba Ahj ya jinjina kai wanna haka yake
Innalillahi aliyu ya tashi ,Ahj ya ce kwantarda hankali Ka Aliyu gomben xamuje ,yau din nan aliyu ya kalli Ahj yace alhj kace in kwantar da hankali na alhalin ba a San inda asmau take ba
Yay ta girgixa kai baxan iya kwantar da hankali na ba alhalin ban San inda asmau take ba ya kwantar da kansa a jikin Ahj kuka yake tamkar kara min yaro
Alhj ya xanyi da iyayanta ya xanyi da cikin da ke jikinta ,Ahj yakamata inyiwa asmau adalci koda hakan nai in mika ta gaban wayanda suka bani auranta
Ahj yay ta lallashinsa yana buga mar baya pls my son kayi shiru insha Allah xata baiyana kaidai je Ka shiryu kaxo mutafi xama bai kama ce muba ,
Da sauri aliyu yacewa Ahj ,Ahj babu wani shiru da xanyi naidai alhj mutafi haka ,yay murmushi yace shikenan jirani a falon kasa,aliyu kam jiyake tamkar xuciyarsa xata futo kasa Dan axabar rada din ta takemar,
Ya kalli salma yace inkin gama da gidan Hjy ki dauki little Ku koma gida ,kafin tai magana Hjy tace kaidin ina xaka da baxa Ka kaisu ba
Kafin aliyu yay magana saiji sukai alhj yace ,xamu gombe xumbur Hjy ta mike ,gombe kuma ahjy yace basai na maimaita mikiba tunda har mai maitawa kikai ,wanna nai kuma baxai yiyuba ,Ahj bashir yace agunkiba mudai insha Allah xamuje
Sabida bani nahaifaishiba ,Ahj yace kedin da kika haifaishin baki isa ki hanamu futaba ,Hjy tace sabida Allah yarinyar da aka kama da cin amana ita akeson ta dawo mundun asmau ta dawo to Wallahi saidai baba yanaimi wata uwar Amman badainiba
Ahj yay dariya ,yace har kullum duk girman mace bata girma ,kefa uwace ke karewar uwama ke kakace kinsan xafin haihuwa Amman kina Abu kamar kara mar yarinya ,
Kina shawara da 'yayan cikin ki ya kalli aliyu yace muje baba ,aliyu ya sanya kansa yay fucewarsa,
Hjy kam jitai ranta yay masifar baci ,Dan yarda Ahj yake mata aban aliyu wato yana bashi daurin gindin dawoda asmau
Salma kam kuka wiwi ta sanya ita tashiga uku,Hjy ta dinga lallashinta ki kwantar da hankali ki salma mundin ina Raye Wallahi asmau bata isa ta dawoba ,
Hafsy xaunai agaban wani boka ,nan ta xaiyenai masa bukatunta ,tana San ta mallake xuciyar aliyu ya aureta ,boka ya kwashe da dariya yace yayi shi uma maicin amana ,
Hafsy tace yakai annamimi shedani,na dadai da kamuwa da sansa ,boka ya kwashe da wata mahau kaciyar dariya ,angama 'batacciya
Ya bata garin magani yace wanna kitabbatar da kin bashi a abinci yaci wanna kuma fulon da yake kwanciya nan da kwana goma kidawo,
Hafsy ta xuge jaka ta bashi dubu hamsi tai ta rugamar ashar yana dariya har ta bar bukkar Sa,
Suna futa aliyu ya shiga gaba Dan tukawa alhj ya dafashi yace yaronah baxa Ka iya tuki a halin da kake cikiba koma gefai xan tuka mana
Babu yarda Hjy batai ba akan asiya ta ni salma ta ki ,haka ta baro gidan ita daya gaba daya hankali nta baya jikinta
Asmau kam ta jinjinawa wayan nan mutanan musu mutukar mutunci Dan Baffa jaurama saida yace ayanka kaji guda uku ,
Sai da Baffa jauro yabawa jummaiya Kudi sannan taje liman dansuyo kayan jariri ,asmau kam tai kuka ta godewa Allah babu Wanda take tausayawa sama da wanna jariri Wanda baisan komai ba
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻💍
💅🏻💅🏻by khady💅🏻💅🏻💍
Page 114
Ngd Allah yasaka da alkhairi makaranta littafin alkawari
Sis hajjajo Allah yabaki lpy
Ta Ummuka ngd Allah yasaka da alkhairi,
Har ban garan iro fari aka kai asmau Amman koshiga batai ba bayan ta. Ya kamai ta durkushe takasa tafiya,
Nan hankali yan gidan ya tashi su jummaiya suka ahigarda ita uwar daka ,
Nan danan Wanda jummaiya tace cemar Baffa yay rubutu ya Sa abata ,tana Sha ko minti goma bataiba Allah ya sauke ta lpy ta haifi kyay kyawan Santa mai kamar aliyu San tamkar kaki yaye ya ajiye ,
Nan da nan kadaura ruwan wanka aka mata wanka akaiwa jaririn wanka sai nadai shi akai da xani domin babu kayan da xa asamar
Asmau tayi kuka sosai sabida tasan yau da babyn nan yana kusa da dadyn shi Allah nai yasan mai xaimar Amman yau sabida makircin makiya gashinan tsirara ,
Ta yabawa wayan nan muta nai masu tsananin kirki sosai basu santaba bata musu bayanun kantaba Amman suka tai maka mata
.................. .. .
Hafsy jitai tamkar ta yi rawa Dan dadi sabida ta samu damar Isar da sakon ta itama tai dariya Wanda ita kadai tasan ma a narta ,
Little na dawowa daga makaranta, dayake alhamis ce yasan ya salma ta mata wanka xasu gidan Hjy salma cikin sauri tace uncle Nina xanje ,OK kurin yace ya shiga dan shima ya kintsa
Da gudu little ta shiga gidan Hjy ana parking ,Hjy ta tare ta da oyoyo ta rungumaita, ta hau cinya aliyu da salma suka karasu,
Suka gaida Hjy ,baki a washe ta amsamusu ta kalli aliyu tace haba baba ko kaifa ai yanxu Ka sauya kaidan Allah hakan bai fi maka ba ,shidai yake kurin yake Amman a xuciyarsa haka yace Hjy bakinsan maike damun baba ba da dakan ki xaki dawo min. Da asmau Dan ita ce xabin raina
Salma tacewa Hjy asiay kowa tana nan Hjy tace tana nan tana daki ai bata da aiki sai kwanciya ,salma tace ai gidan mu ma bata xuwa Hjy ta kwabe baki ,maiyarta bata nan ai baxa ta je mukuba,
Aliyu ya mike tsam yace Hjy alhj yana sama tace sabida an taba kanwar uwarkaba ,
Aliyu yace ki daya Hjy Ahj nai yamin yawa yace inxu kai kurin ta daga mar
Shikuma ya hau saman ta juyo tace kanku akeji daga kai har alhj ,ra takalli asmau tace inadai babu matsaka salma tace babu komai Wallahi Hjy inhar akwai to kigaya min run wuri inyiwa tufka da wuri
Salma tai dariya tace Allah Hjy babu komai,yauwa yanxu naji bayani kima Allah yamiki albarka Dan kina hakuri da halaiyar baba salma murmushi kurin tai,
Little kowa ta bungire agurin ta na bacci
Abinta salma nata hira da Hjy ,
Asiya tana jin shigowarsu Amman taki futa sabida haushinsu take ji ,gaba daya daga matar har Mijin tana ganin ai saki a hannun ya aliyu yake da taki ai Hjy babu yar da xatai dashi
Ya durkusa har kasa ya gaida Ahj ahjy ya dubi aliyu yaganshi gaba daya ya rame
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari 💅🏻💍💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 117
Ngd ngd masoyana Allah yasaka da alkhairi
Sis hajjajo Allah yabaki lpy👏👏
Da safai jummaiya ta iske asmau tana karyawa ,asmau ta gaisheta jummaiya tai dariya asmau inkin gama Baffa iro yana kiran ki,
Saida asmau ta gama jummaiya ta dauki yaron sannan sukai wani sha shan Wanda asmau bama tasan da shiba ,
Bangaran yayi mutukar tsaruwa saida abin yay mutukar bawa asmau mamaki sosai tamkar ba rugaba ,yana xaunai Dan tsohon fari nai sosai gaskiya ya amsa sunan sa ido Dan fari ,
Asmau ta tsuguna tai gaisuwa yana xaunai akan daya daga cikin kujerun falon Wanda falon yasha kayan alfarma ,ya kalli asmau yace baiwar Allah tun xuwan ki kince kina naiman iro Dan fari ,
Lpy ninai iro Dan fari yarinya lpy ,asmau tai kasa da kanta tunda take bata taba ganin kyaykyawan tsoho bufulataniba ,
Yana xaunai kaman ninsa da baban ta tagani a kan fuskar wanna Dan tsohon ,
Asmau tace ni daga gombe nake kuma ni yace daga babu Dan Ka
Iro Dan fari yay saurin xare glass din idonshi ya kalleta yace ba shakka ina ganinki jikinta yabani kedin jininace ya asmau tai dariya haka kurin Dan tsohon ya shiga aranta
Ya kwallawa larai ,kira da sauri ta futo ,lpy malam ,malam yace kalli yarinyar nan kiga inna larai tace ,inbanda abinka yau nafara ganin asmau yaufa kwanan bakwai, kenan ,
Yay dariya yace haka nai kedai kamar Wa tai miki inna larai tace tana min kama da babu Baffa ya kwashe da dariya to diyar sace nan inna larai ta rangwada guda tace
Haba buri yay kama da mutum tunda naga yarinyar nan naji ina mutukar kaunar yarinyar nan ,nan da nan Baffa iro ya sanya a taramar ya'yansa suxu ga jikarsa taxu ,
Ya kalli asmau yace kinxu cikin dangin ki yarinya ki sake ninai mahaifin babanki wanna kuma inna larai itace mahaifiyar baban ki
Asmau dadi ya kamata ,nan da nan falon ya cika Yaya da jikoki inda ake ta mata baya ninta ,jummaiya kuwa babanta da Baffa iro uwa daya uba daya
Nan ma akwai habu Wanda suke cemar kawu Habu,shima danai ga Baffa fari, Amman shi ba a nan yake da xama ba yana kasar wake shida iyalinsa ,yanxumma xuwa yay xai koma
Nan Baffa fari ya nuna Wa ,asmau Habu kinga wanna shinai kanin mahaifinki ba ya xaunawa anan garin yana kasashan turawa
Kamar yarda kika samu labarin far garin nan kusan dukan mu yan uwanai mukan hada Yaya aure sai kutafi wani fari Dan rayuwa abaku sha naye,
In ansamu albarka shikenan sai Kudi gaba da auranku in kuma karayar arxiki ta samaika saika saketa Ka aure wani ,itama ta aure wani sai kowa yane mu abokiyar arxikin Sa
Lokacin auran babanki shima anbashi shanaye dayatafi karayar arxiki ya samaishi daman dokar muce sai fa ta saki matarsa ya auri wata Amman dayake babanki mai taurin kainai fafur yaki shinai mukuma muna koresu,
Shikuma Habu shima ya nuna yanasan auran kanwar mahaifiyarki salma ,saida nanuna aaa sabida naga abinda ya faru da auran yan gidan nan dai dayake akwai rabu nayarda
Sukai aure shima a Kaba shi shanu shida ya tafi,run tafiyar Habu bai dawuba sai da ya shafai shikara uku sannan ya dawo da muna ta tunanun koshima yasamu karayar arxikin nai yaki dawuwa Dan kar ace ya saketa
Sai kwatsam ya dawo da ya dawo sainaga canji sosai agurinsa na taibayeshi ,sai yake bani labarin siyarda shanaye yake shinai fa aka hadashi da wani bature ,yake siyan shanayan agurinsa karshema ya tun tubaishi da ya na kawu mar har garinsu inyasu saiya na bada kudin jirgi,
Shinai yaxu ya naimi shawarata yana gani,
Nan naimar fatan alkhairi sabida nayarda da yayana sannan kullum ina cikin samusu akbarka nake nasan in Allah yayarda
Allah xai kare minsu a duk inda suke
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💍💍
💅🏻💅🏻by khady💅🏻
Page 116
Yau muna mur na maman afnan xata dawo online💃🏻💃🏻💃🏻😃😃
Sis hajjajo Allah yaba ki lapiya 👏👏👏
Sai yamma sannan suka sauka ,kai tsaye gidan suka nufa ,Ahj nsu aliyu yakira ,Ahj ibarahim awaya ,sun 'karaso yace sushiga ciki shima gashinan xuwa
Salma tana isa gida wayarta ta dauka ta kira hafsy ,bugu daya hafsy ta dauka ,hello ,salma cikin xakuwa tace kina ina hafsy tace lpy kawata salma ta ya mutse fuska inafa kedai kina ina ,yanxuma haka INA hanyar xuwa gidan ki,
A falon baki aka sauke su aliyu inda aka cika musu gabansu da kayan mutsa baki ,can kuma faruk yashigo sai alhj ,suka kara gaisawa kowa yana hararar kowa ,tsakanin aliyu da faruk ,
Inda alhj nsu aliyu ya kalli Ahj Ibrahim yace mar wato Ahj muna tafai da wata magana marar dadi Amman saidai agafarcemu
Alhj Ibrahim yace subhanallahi Ahj su aliyu ya gyara xama yace jiya kakirani kace min kuna nai man asmau bakwa samunta ,shima aliyun bakwa samun Sa
Alhj Ibrahim ya daga kai yace kware kuwa ,Dan a kullum sai munkirata bana samunta Dan ita uwar goyanta tana yawan mafarkinta cikin wani hali gashi tana kiran wayarta kullum ace mata akashe
Shinai fa hankali ta ya tashi Dan dabakuxoba da muma gobe muna hanya ,
Aliyu gomi nai ya ketumar
Shikenan soul mate maiyasa baki tafi gombe ba kinsan baki da cikekkiyar lpy, mai yasa ,
Alhjnsu aliyu ya ja numfashi ,alhj Ibrahim yace lpy Ahj yace inafa lapiya ,ai yau kusan sati kenan raban mu da asmau sabida sun samu sabani da shi Dan har yace ta tafi gida
Ahj Ibrahim yace sabani kuma Amman nayi mamaki aliyu har akwai sabanin da xaku samu kaida asmau da harxakace ta tafi gida ai ni xaka kira Ka gayawa
Inyasu saimu dau mataki ai tana da manya itama ko aliyu kam jikinsa yay masifar sanyi ,
Sai lokacin faruk ya sanya baki to Ku yanxu yakukeso mu muku
Dan kunsan baxa mu yarda ba sai dai kunai mumana asmau Wallahi kasan baxa Ka iya riketaba Ka date saida Ka aure ta ,saida alhj Ibrahim ya tsawatar Wa faruk sannan yay shiru Amman fa xuciyarsa tamkar ta fashe
Alhj Ibrahim ya kalli Ahjnsu aliyu yace kana jinah yanxu bana San agayawa mutanan gidan nan Dan hankali su xai tashi ,mudage da addua da kuma cikiya ko Allah yasa adace
Amman kai aliyu xan maka gyara sabida kaima Dana nai Dan daba Dahakaba saimunsaka kafar wando daya dakai
Ai hannun karba hannun mayarwa intamaka laifi aiba korata xakaiba saika daukota kakawuta gida in kanasan amata fada nai sai amata inkuma kana San rabuwa da ita saika sauwake mata kaga kenan kamayarda ita gaban magabatanta
Amman yanxu kabarta ita daya ,yanxu ba a San inda take ba ga ciki gashi yau sati gida kenan kaga ba Musan inda takeba araye ki amace
Faruk yace ai Wallahi munbaka nan da sati biyu Ka dawo da ita inba haka ba saina yi shari a dakai Wallahi
Shima aliyu yace inhar baka fudda hannunka Sha a min matata ba sainayi Shari a dakai saida iyayan suka tsawatar sannan kowannai yashiga tai tayinsa ,
Alhj Ibrahim yace kuyanxu har abin kace nace nai kuda bakusan a Wanda irin baki takeba ,wanna ai sakarcinai ,
Nan alhj nsu aliyu yaytaiwa Ahj Ibrahim godiya Dan baixaci abin xai yi sas sauciba shimaku ma alhj Ibrahim baxai iya ciwa Dan gidan Ahj bashir mutunciba shiyasa Amman da wanine Allah nai yasan yarda xaiyi da wanna bawan Allah,
Asmau kam yau kwanan ta biyu da haihuwa babu abinda xatacewa Wa su jummaiya saidai Allah yasaka musu da alkhairi Dan tana mamaki daman akwai mutanai masu mutukar kirki irin wayan nan mutanan
Sun wada ta ta da kayan sawa itada danta babu abinda yake bawa and mamaki irin cimarsu kamar ba a kauyeba ,da suturunsu ,tamkar abirni
Hafsy sai LA asar sannan ta isa gidan salma salma bata bari hafsy ta xaunaba ta tare ta da ina fatan kinje hafsy ta kwashe da dariya 😃😃😃😃😃😃😃😃😃😃
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻💅🏻by khady💅🏻💅🏻
Page 118
Maman Ihsan, maman afnan, sis salma sis haseena sis amina,sis Aisha, da duk makaranta littafin alkawari, ngd Allah yasaka da alkhairi,
Sis hajjajo Allah yabaki lpy👏👏👏
Nan na bar shi ya dunga tafiya yana xuwa anan yabar salma mace mai mutukar hkr da sanin ya kamata,
Habu Allah yamar nasibi, nan da nan, ya ringa samu karshe ma. Ya koma da iyalansa can sabida yasamu wata sana xaina kaimusu fata suna siya ,
Amman duk shekara yana xuwa kuma duk nauyin gidan nan Habu shike dauka ,wanna duka anjanyita tundaga kan baban Ku,
Yanxu muna San babu yadawo Amman ba dama yace shiyafisan can babu yarda Habu baiyiba Amman yakiyarda ,
Kinji tarishinmu kema munasan muji naki,Dan mu baice ya aurar da yarsaba ,
Asmau Wanda hawaye ya gangaru mata ,nan ta fada musu labarinta tundaga farko harkarshe, sun tausayamata sosai barinma dasukaji har hauka tai ,
Nan ran kawu Habu ya baci yace baxai yarda ba nan Baffa fari yace aaa Habu Bansan rigima ai in mutum ya bata maka ,sai kayi hkr kayi hkr ,tun da ya sakeki ai magana ta kare
Babu saura xaki ci gaba da xama anan gidan har muga abinda Allah xaiyi ,
Kawu Habu yace nikuma Baffa anawa ganin mai xai haka intafida asmau can ko nan Baffa yay na am ya kuma samasa albarka
Aican dinma gida nai tunda kanwar mahaifiyar tace,
Hafsy tace naje man ,kawata ta dauki kalli n maganin nan tabawa salma tace gashinan ta tabbatar yasanya mar a abinci Sannan wanna tasaka mar a kar kashin fulansa na barci,
Yace aiki tamkar yankan wuka ,salma ta Sa shewa alhamdulilahi kawata shiyasa nakesanki Wallahi, hafsy tace kedai kiyi abinda yasanyaki salma tace ai yanxuma
Sadig yay ta kiran aliyu Amman baisamai Shiva karshe sai yaje,gidansa nan ma bainan ,sai yay gidan Hjy, nan ma baiyanan
Saiya tura mar test kamar haka ,haba abokina bai kamata da ga Dan wanna maganan sai kai xuciyaba kayi hkr ,
Aliyu yana karantawa sai kurin yay dariya yasan har abada baxa su iya fushi da junaba ,shima ya yatura mar shikenan abokina ina hanya ,
Kawu Habu ya tanbaye asmau a ina ta tsaya amakaranta , nan asmau ta gayamar itafa iya secondary nai da ita yace ina result din tace bata karbo ba nan
Taimar kwatancen makaranta nan kawu Habu yace xaije ya karbo,
Faruk kam yashiga tashin hankali sabida ,gani yake shikenan kamar yasamu asmau nai burinsa xai cika Dan haryanxu akwai San asmau a cikin xuciyarsa,
Alhj Ibrahim shima ya dukufa da naiman asmau inda yabayar da sanarwa agidan redio television, yan jarida duk Wanda ya ga nta akwai kyauta mai tsoka ,Wanda xa a bayar
Sai mangariba suka isa ,suka tsaya a masallaci sukai sallah, sannan suka 'karasa gida ,aliyu anan suka ci abinci shida alhjnsa sannan ya tafi,
Saida yafara xuwa gidan redio television da yan jarida ,sannan ya nufi gidan Sadig ya kwaci Sa a ya samaishi agida
Nan suka tattauna suka fahimci muna nan komai ya wuce atsakaninsu da man shedan nai,
Sai goman dare sannan, aliyu ya isa gidan kai tsaye dakin Sa ya nufa wanka yay kurin yasanya kayan bacci ya kwanta ,
Salma kamtunshigowar aliyu tana jinsa shiru shiru bai shigoba ,sai ita ta hakura ta bai shi part dinshi ,ta kalle shi sannu da xuwa yauwa kurin yace sannan yace ina little tace tayi bacci ,
Abinci fa yace nakoshi salma jitai tamkar ya gunduma mata guduma a ka ta mai maita Ka koshi yace ee
Sai ta juya ta koma daki ,ranta tamkar gawaye takejinsa ,little da take ta sharar baccinta bama tasan maike faruwa ba
Was he gari da wur wuri ta shirya little shima uban gayyar yay wanka yay fes sai ya kara mata kyau sosai sai ya futo sai doctor aliyunsa
Ta rausayarda kai tace uncle abincifa ,aliyu yace kinga yau muna da meeting sauri name sai dai in min futo in naga akwai sarari xankira ki sai ki aikimin
Xabar takaici uhm kawai tace yadauki little saida suka biya ta gidan Hjy sannan shi kuma ya kaita school shi kuma ya tafi office Dan halartar meeting,
Salma kam ja gwaf tai akan kujera sai shikenan ita kullum tana cikin bakin cikin da namiji ta dauki wayar ta ta kira hafsy shiru ta kara kiranta nan ma shiru ,sai ana uku sannan ta dauka tana magagin bacci
Salma tace sai Dan Allah ina kika shiga sai faman kiranki ake Amman kinaji hafsy tace shikenan ni baxan hutaba salma tace kinga ni bawan nan ba
Hafsy tace inajinki kina INA hafsy tace ina abuja man tace anya Ka ta tashi hafsy tace mai yafaru
Salma tace meye bai faru ba hafsy tace inajinki
Kwata kwata fa aliyu baici abin cinnanba fa ai hafsy batasan lokacin da ta wantsulo ba gaba daya ,daga kan gadon
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻💅🏻by khady💅🏻💅🏻💅🏻
Page119
Sis hajjajo Allah yabaki lpy 👏👏👏
Ya Allah Ka hadamu da masoyanmu ya Allah wayanda suke da aure Allah kabasu kwanciya hankali! Ai dorewa ya Allah yan matan da basu da aure ya Allah kabasu miki nagari👏👏👏👏👏👏👏👏
Har kano kawu Habu yasu ya karbawa asmau result dinta ,anyi Sa a kuwa yayi kyau sosai ,
Ranar sunan yaro yaci sunan mahaifinsa ,wato aliyu ranar Ammata kara sosai Dan Baffa jauro saniya yasa aka yanka
Akai biki sosai tamkar Wanda dama agidan ta ke ko agabansu ta girma
Nan inna larai tai ta tsuma ta tana gyarata sai haihuwa r farice gaskiya asmau tasha bata sosai Amman dad dare tayi kuka sosai sabida ta tunu da aliyu Wanda yake tsananin San abinda yake cikinta ,
Da aliyu yana nan Allah naiyasan irin farin ciki daxai ,yi kenan
Ta rungumai hanif Wanda yake tsananin kama da babansa sai tausayin yaran ya kama ta
.......................................................
Hafsy tace wanna Wanda irin xancen banxa nai salma tace to yaxanyi nayi nayi Amman yakici tamkar yasan naxuba mar
Hafsy ta ja tsaki kekam Wallahi bakiyeba salma ,salma tace wai ke hafsy da kiketa fadan nan ya kike sonayi sokike inna damaishi ya ganai ko ko sukike in Dan naishi inmar dura,
Hafsy tace ni Vance ba Amman fa salma kamar kinyi sakaci salma tace bawani sakaci hafsy Amman yau insha Allah sai yaci
Sai sannan hafsy taki wani Sabin farin ciki ya xuyarceta da tana murnar ta kusa xama matar aure Amman yanxu axu a karya mata bajat,
Salma tace shikenan hafsy xan kira ki hafsy tace shikenan salma ta kashe wayarta tana mai tsananin farin ciki
Asmau ta xama yar gida babu Wanda xaice mata bakowace Dan suna xama da kakarta inna larai sosai suyi hira sannan tana xuwa gidan su innarta itama tana xama
Hanif kowa bata ganinsa sai inxai sha nono,yana gurin Baffa fari ko inna wuro ko dai hannun yara
Tai fari tai kyau sosai sai yar ramar da tai sabida tunanin rabin ranta wato aliyu bashir
Jibi xasu bar kasar Dan kawu Habu yaje ya musu vixar tafiya ,
Asmau murnar ta daya xata koma makaranta shinai kawai dadinta ,Amman batasan rabuwa da wanna mutumin kirki Dan tsoho mai ran karfai wato Baffa iro Dan fari,
Babu abinda xatacewa family n Dan fari sai godiya ,Allah yasaka musu da alkhairi😃😃😃😃😃😃
Aliyu yana futowa da ga meeting office din sadig ya wuce anan ya ci abin ci yana manta dawani xance n abinci saidayaga kiran salma sannan ya tuna yace mata shikam ya ci abinci sai dai ta bayar
Salma tamkar tai hauka wanna Wanda irin asara aliyu yake sata nai sai abinci ta xubar to waxata bawa abinci yasha magani
Sun gama shirye shiryen komai na tafiya ,asmau kam jitake tamkar karta tafi Amman bayar da xatai haka sukai sallama da kowa da kowa saida Dan tsoho yay kuka
Sai liman acan xasu hau jirgi ,karfai ba kwai da rabi na dare jirginsu xai tashi
Lokacin tashin yana yi yaje ya dauko little ya kaita gida xai futa salma ta tsareshi Amman dai yakamata kaci abin ci aliyu ya kafaita da ido wai ni yaro nai da xa a daman da inch abinci ,
Salma tai dariya aa uncle Bansan kana cin abincin kowa sai nawa uhm salamatu manya kawumin babban
falo da murna ta nufi kicin
Jirginsu asmau ya tashi itada kawu Habu da haneef ✈✈✈✈✈✈✈✈su asmau sun tashi Ina muku fatan alkhairi asmau keda haneef Allah yabaki abinda kikaje naima
✋✋✋✋✋✋✋
Little najikin babanta sai xuba mar surutu take na makaranta abin har mamaki take akan little baka ganin walwalar ta sai dadynta yana kusa
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 120
Allah yabaki lpy sis hajjajo 👏👏👏👏
Ngd masoyana Allah yasaka Ku da alkhairi
Salma na mamakinta yarda bata mata walwala tamkar ba ita bace ta haifai taba ,Amman inhar aliyu yana gidan nan tamkar mai Dan farin ciki, Dan ko home work nai ta gwammace ,sai Dady ya dawo shi xai mata
Salma sai da aliyu ya futa masallaci sannan taje ta sanya mar laya a 'kasan pillow dinshi ,wanna rana ta xuwa da salma tamkar an mata busha ra da gidan aljannah haka take jin kanta
Tsakar dare su asmau suka sauka ,saiga asmau ta xama yar kauye Dan bata ta'ba futa ko inaba iyakarta nageria,
Babu Wanda yay bacci sabida sun San da xuwan sa basusan da asmau xai tahoba duk da haka asmau taga tarba mai kyau agurin wanna baiwar Allah mai suna salma,
Da farin ciki ta tafi asmau ta karbi haneef dayake hannunsa sannunku,ki xauna man sai lokacin asmau ta xauna ta gaidar da matar haka kowa yay ta gaidar da asmau
Hjy salma ta kalli kawu Habu tace baban Yesra Amman dai wanna kallan sani nake mata yay dariya yace anya
Hjy salma tai dariya Allah narasa inda nasan fuskar ta kawu Habu, yace ai wanna kam baki ta'ba ganin ta ba
Hjy salma tai shiru tace ikon Allah Amman wanna yarinya suna tsananin kama da Yaya ,kawu Habu ya kwashe da dariya a to kya dawo hanya ma
Hjy salma tace Dan Allah ganar da ni ,sai lokacin kawu Habu yace wanna yarinyar jikar family n Dan fari nai, Hjy salma tace ai bama saika fadaba sabida
Ga kamar nan Amman yar waye acikin sai yace yar gidan yaya babu ce ,xumbur ta mike yau mafarki nake ko idona biyu yau ga jinana gana Yaya
Kawu Habu yay dariya yace xauna man ta 'karasa kusada asmau ta rike mata hannu kidin diyar tace asmau ta daga kai
Tace ikon Allah tana ina yanxu rabuna da ita tun ran auranta ,asmau tace ai tana gombe Hjy salma tace ikon Allah, sannu
Nan kawu Habu yace ya isa haka aje a kwanta gobe a hadu ,
Nan Hjy ta kai asmau har daki ta gyara mata gado ta nuna mata toilet ,sannan ta futa Amman xuciyar ta na tsananin farin ciki,
Kwata kwata salma batai wani yun kurin bin uncle dakiba sabida tasan tunda yaci abin cin da magani yasha lemo da magani sannan ya kwanta akan laya dakansa xai nai maita
Hankali ta kwance ta kwashe bacci mai dadi,
Shikam aliyu rasa inda xaisanya Kansas yay yayta juyi akan gado, dakyar bacci ya kwashe shi,ta
Washe gari sas Sa fai ya futa Dan baigayawa kowaba ,yayta gararanba agari har saida akai sallah axahar sannan ya hakura ya koma gida ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari 💅🏻💅🏻
💅🏻by khady💅🏻💅🏻
Godiya ta musamman ga masoyana Allah yabaki da alkhairi ngd sosai
Sis hajjajo Allah yabaki lpy,
Nan hankali salma yay masifar tashi ,ta numawa hafsy hannu futa futamain da ga gida hafsy ta kwashe da dariya😃
Dai na nunamin hannu salma ,xan futa kamar yarda kika umarceni Amman kema kisani nima xan nunamiki hannu kibar min gida
Salma Wanda kuka ya tukare mata tace naji futa maciya amana shigiya karuwa ,salma koma daki da gudu ta fada kan gado ,tana rusar kaku
Gaba daya kwaa kwalwarta ta tushe gaba daya shikenan ta shiga uku ,daman haka mutanai suke Dan Adam ,
Asmau kam yanxu babu abinda yake damunta sai kewar yayanta tasan yanxu baya cikin walwala, sai innarta da Hjy amina su suke fado mata
Amman tana jin dadin gidan nan sosai ,Dan sai ta saje da 'yan gidan Dan suna farare nai sosai ,ga haneef Wanda yake 'kara girma sosai kyansa na 'kara futowa ,madara da Pam pams kullum sai Dady ya shigomar dashi
Banda kayan sawa,dayake suyomar,
Ga ya yasir shima ya na tsananin San haneef sosai Dan kusan kullum agurinsa yake kwana,Dan har mami fada take akan yarda abar,mata danta yanajin dumin ta Amman Ku dauki shi kwaita wahalar mata shi
Shima aibyanasan yanajin duminta kodan kunsamu yaran baida kuka,asmau tai dariya haba mami ai bakomai
Ya yasir yayi dariya yace mami nasan fa Dan ba a baki shinai shiyasa kiketa fada
Sai sannan tai dariya to kiyi min gori masu da su xee suka Sa dariya ,kai mami kema fa kina San haneef fa
Dady ya kawu mata admission Wanda yasu subata doctor Amman basu samuba sabida sun gama iba sai 'yan law
Shinai fa yay musu komai xasu fara xuwa , nanda sati biyu ,
Salma tarasa Wanda xata tunkara da matsalar ta waxa ta gayawa wanna abin kunya ,
Aliyu kam shikam baima San abinda yake damunsaba Dan wata soyayya ce wacce baitaba yin irin ta'ba Dan ko asmau da aketa yayatarwa yana sonta baisan ta tamkar wanna sabowar halintar da ya gani
Ya kuduri niyar ko ana ruwa ana iska saiya aureta babu mai hanashi
Har gida ya kaita amotarsa inda tai ta mar,kalamai da fari da ido kamar mai shikuma gogan baka yarasa yarda xaiyi
Dan da kyar ta lallabashi ya koma gida har dare yayi har sha biyu na dare
Salma Wanda kuka tai ya ishe ta ta rungumaita little tasan bata da wani gaya yanxu Dan hafsy shu uma ce tafi karfinta
Tun yanxu salma tafara dana sani,wayyi asmau ,kina ina kidawo in warware wanna kullum danayi miki,tai ta
Sumbatu,ita daya ,aliyu daya dawo kai tsaye daki yayi ya kwanta sukai ta waya shida hafsy har uku na dare
Salma kam kwana tai batai bacci ba yarda taga dare haka taga rana tai xuru xuru rana daya ma kenan
Ai gaba daya ta tsurata da lamarin ta sare gaba daya Dan hafsy hatsabibiyace ta sani
Wa she gari ko ta kamsu baiyiba aliyu yay fuce warsa da ko little dinma ,bai yiwa xance makaranta ba yay fucewar Sa,
Har ta kwas salma taga lokacin tafiya makaranta har ya wuce ta kira shi yaki dagawa karshe sai ita takai little din makaranta
Tun a hanya tai ta kuka har ta dawo tun yanxu ma kenan bare in tashigo iya jiyama kenan bare sunyi aure tasan hafsy farin sani
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻💅🏻by khady💅🏻
Page121
Allah yabaki lpy sis hajjajo👏👏👏
Nan kam abin duniya yay Wa salma yawa tu lpy tayi xatan xataga chanji Amman saitaga shiru kuma
Nan takira hafsy ,awaya bugu daya ta dauka ina kusa da gidan kifa ta kashe ta kai ta kawu ta kai ta kawu tarasa abinda yake mata dadi arayuwar ta
Minti uku ta shigo,gidan lpy 'kawata salma tace inafa lpy kinga yau ko ta kaima bai yiba ke bani ba ma ta little ma bai yiwa
Shida yana sallah asuba xai shigo dakin gurin little yace inshirya ta Amman yau banga n shiba
Hafsy tace kuma kinyi yarda boka yace salma ta gyara kai tace Wallahi nayi hafsy tace bara dai muga xuwan Sa
Salma tace shikenan ai Amman wanna lamari da ban mamaki yake,
Kamar anji hushi hajaran majaran ,yana kai ido ga hafsy yay saurin karasawa ,burinta tamkar xai rungumaita haba haba maiyasa xaki wahalar dani kinsan ina sanki
Yau tun safai na futa nai manki ina sanki kinji ki amsamin kinji
Salma kam galala tai da baki maiyake shirin faruwa da ita nai kardai hafsy amanar ta xataci 🖕
Washe gari sai sha biyu yan gidan suka tashi ,da kanta Hjy salma btaiwa haneef wanka su Yesra da xee suka xo suka gaidar da asmau suka dunguma suka nufi gurin cin abinci,
Hjy salma ta dubi xee ,tace xee lpy yayanku bai futoba xee wacce shekaranta xasuyi kusan Sa a da asmau tace ai mami tun sabai ya futa shida Dady ,
OK kurin tace bayan sun kammala cin abinci sai suka koma falo xee da Yesra sukai shirin tafiya islamiya ko ince mai koya musu yaxo har gida ,
Da hanif suka futa babu yarda mami bataiba Amman saida suka futa dashi sabida yaran yana da shiga rai ga tsananin kyau Allah yabashi har yafi iyayan NASA kyau tamkar Dan turawa yaran haka yake
Bayan futarsu xee mami ta dubi asmau tace naji duk abinda ya faru dake agun babanku haka kika hadu da rayuwa asmau kite hkr wataranah saikinyu dariya
Yanxuma baban Ku ya tafi nai ma miki makaranta asmau tarasa irin gidiyar da xatai Wa wayan nan mutanan arayuwar ta ,
Hjy salma tace wato ni ko babanki in mukai miki Abu har sai kin gode mana kenan nifa da mahaifiyar ki da ni uwa daya uba daya muke ki daukeni tamkar ita daman itace ai ko 😃asmau tai dariya tace hakanai mami ngd
Salma tace banga naiba fa hafsy ,hafsy ta rausayarda kai tace xaki ganai tukanna ai daman na gaya miki xanyi aikin da xai sanya ask tabar gidan nan Amman nima xakimin wata alfarma to wanna itace alfarmar
Kiye hkr mu xauna daman tun xuwanah gidan nan naga yarda yake nai aha a war INA ma gida nanai ban'kara San gidan nan ba sai Dana ga mijinki,naji yayimin
Nan nake tayarda nake son na shigo,ke kindauka duk abinda nakeyi inayinsa nai sabida kai ,
Sai gurin La a sar suka dawu,shida yasir ,su Xainab da gudu suka shigo ,lokacin da mami da asmau suna ,falo sunata shira mami cikin fada wai Ku Dan Allah yaushe xaku girma
Ee kullum Ku kenan acikin guje guje ,yusra ta ce mami ya yasir nai suka dawo shida Dady shinai fa mukai musu sannu daxuwa
Mamin ta ja tsaki ,sai kace wayanda sukai wata uwar tafiya ,
Sai sannan dadyn yasanya baki aaa,Hjy yara sung a babansu dole nai suyi murna gaba daya suka day shewa sai Dady Wallahi,
Mami ta bata fuska ,ni kuma baxai Nina kenan nan ma aka kwashe da dariya dadyn yace ai kekinji tsiyata dake kenan ki shi nai yake ,sai sannan yasir din yasanya baki
Aaa,mami nima nace sai mami nan dai sukai ta abin dariyarsu,gaskiya asmau gidan yana tsana nin birgeta ,sai taki inama itama haka ta tasau agaban iyayanta
,yayan mamin uku ya yasir shinai nafarko sai xee Wanda akwai ta xara mai nisa a tsakani n su sai,auta yusra ,
Dady ba Dan boko ba Amman yana tsananin San boko dan yanxu haka yasir ya gama digree dinsa ya daura masters shima ya gama
Sai xee wacce ta kusa kwammalawa sai auta yusara Wanda wanna shikarar xata shiga
Sai asmau Wanda yanxu haka je makaranta da xai sanyata itama
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻💍
Page 124
Salma ta ce na ganai Amman bawan Allah asmau aliyu 'yatace Dan haka kabani ita ,maigadi yace Hjy sai dai kiyi hkr gaskiya baxa mu baki itaba har sai maixawa daukarta yaxo,
Salma ta laika ta hangu little kwance,akan gadon maigadi, Dan wuya tai bacci,salma yace innalillahi Wa inna ilaihim rajiun,
Tai ta mai maitawa ,ta kira wayar aliyu say biyar san ya dauka,wai dan Allah mai xan miki,salma Wanda kukanta ya kasa buyiwa
Ta fashe da kuka haba uncle ,Dan Allah kaxo makaranta su little maigadi ya hana ta sai Wanda yake xuwa daukar ta yaxo
Aliyu ya ja ajiyar xuciya yace to nigani nai wata yar tafita sai dai inna dawo ya kashe wayarsa,
Salma sai kuka wiwi tai ta rukar maigadi Amman fafur yace shifa bai santaba baxai day 'ya yabata ba ,
Haka salma tai ta xama har bayan la a sar tana jiran xuwan aliyu ,little ta tashi da kuka wiwi dadynta dadynta,salma ta laika little
Little naganin salma tai ta kukan Dady dadynta dadynta salma tace nicefa momy naxo daukarki
Little ta daga kafada tace itafa dadynta ,salma ta hada uban ta gumi har sai da akai sallar mangariba sannan ya iso,
Suka gaisa da maigadi maigadi, yace yauwa kaga gwanda da kaxo Dan baxan bada yarinya haka kurinva aliyu ya kada kafada yace haka nai
Amman daga tau yanuna salma yace ita xata naxuwa daukarta ,xata kawu maka hutanta maigadi yace shike nan ranka ya dadai,
Aliyu ya juyo ya kalli salma sai ki tafi kuma, salma ta kalleshi tace wanna shinai laifi Dan nace inasanka sai kuka da gudu ta karasa motarta tasanya mata key ,da sauri ya isa yasan ya mata little a mota,
Y shiga motarsa,sai gidan sadig ,daman sunyi waya ya samaishi agida,
Saida suka gaisa da basira sannan tabasu guri aliyu ya kalli sadig ,ina muku tsaya sadig yace na gaya Wa Hjy gaskiya Hjy batai na am da wanna yarinyabar,sabida da barko ta ki yarda Hjy saida naita lalla bata sannan ta yarda
Amman da sharadin sai nayi binkince ,binkican ma sai nayi tsakani da Allah kada inci ,amanarta ,naiwa Hjy alkawarim hakan kuma kasan Hjy uwace a gareni
Gaskiya duk binkicen da nai ,aliyu hafsa bata da da a bata da tarbiya ,Dan haka gwanda Ka rabu da ita,
Aliyu ya mike a fusace bakada hankali sadig ,gaskiya inrabu da hafsy ina ina ,wallahi koda uwar da ta haifainice baxata hanani aurantaba ,
Sadig ya ciki da mamaki yace aliyu kasan maikake cewa kuwa ,aliyu yay dariya wasa kake kenan ,xa Ka Sha mamaki,
Salma tana xuwa gida ,taiwa little wanka ta hada mata tea tasha ta barta afalo,tai dakin aliyu kan fulan Sa,tai Dan ta dauke layar da tasanya mar
Ta naimi laya sama da kasa ta rasa ,tai ta kuka tana sumbatu,
Gaba daya salma ta xabge ita kadai tasan maiya ke damunta tai Dana sani ,yafi sai Dari,
Shikan aliyu ahjnsa ya tunkara da xance kawai haka yace Allah ya taimaka,
Hjy kam tai tsalle ta dure wallahi bai isaba ,shikam yay ta Sha a nin gaban Sa,
Yaje Dan gin baban Sa ya bayar aka tura daya ke hafsan ta gunduri iyayanta ,ranar da bikin sati Bihar suka Sa
Shika gogan ko ajinsa sai wani dauki da yakeyi tamkar bai ta'ba aureba,Dan wata irin soyayya take Wa hafsa da baita'ba yiwa wata aduniya ba
Kuka Hjy tai ta yi da antyn abuja ,ta gaya mata irin halin hafsa ,dayake itama yar abujan , tai ta fada ,da alhajinma yaxo shima
Ta sanya mar kuka yanxu harda kai xa Ka yarda aliyu ya auri ,tsinanniyar yarinya ,Ahj yace a har kullum kina yiwa mutanai kyaykyawan xato kiyi hkr kibarshi ya aureta
Aliyu kawata kawata yaki yaje gidan Hjy wayarsa ma datake da layainsa kashe Wa yay suka yi fada da sadig sosai sadig yace karya 'kara nai mansa aliyu yayarda akan hakan
Salma ta kira sadig ta gayamar halin da take ciki, sadig yay ta bata hkr ,akan tayi hkr wata ran sai labari,
Yace ta dakatar da xuwa makaranta su little, dayake shima su sadig da aliyu acan suke yaje har makaranta ya gaya musu ya kai hutan little yace mai daukar yayansa xaina hada Wa da ita
Shinaifa salma ta samu lpy
Asmau karatu yayi nisa sosai inda ta maida hankali ,haneef kwa har ta yayishi Amman bai isa yayiba sabida yana shan madara sosai kuma bashida rigima,
Dan yanxu inkaga asmau baxaka ta'ba xatan tanada aureba bare haihuwa Dady yabada Kudi masu yawa yace tasuyo kayan yan gayo,su Xainab su rakata sabida yanxu tashiga university ,kar arainamar 'ya
Sukaita dariya ,haneef kam tamkar Dan laraba Wa farinshi ya Dada da duwa ,ga sumarsa ta kwanta yaran yana da kyau sosai
Saika rasa waye yafisan haneef agidannan tsakanin mami da Dady da ya yasir Iowa gwada mar kauna yake
Dady yasanya yasir ya koya musu mota asmau da yusra, kai Dan fari family,
Salma na kwance,saiji sukai ana rangwada gwada ankawu,amarya ,da kyar numfashinta ya dawo,
Ta naimi hankalinta ta rasa ,kawata kawata taji xuciyarta taxo wuya ,ta kwantarda little tai waje ,ta dakatarda yan kawo Wa amarya ,yace babu shegiyar matarda xata shiga mata gida nanfa akadinga rigima wasu suna cewa su ci uban ta kawayan hafsy din yan duniyarta ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💍
💅🏻by khady💅🏻
Page123
Gaba daya aliyu ya futa daga hayyacinsa,sabida koyaje candinma gurin hafsy din abin ciki magani lemo magani komai magani take sanyawa aciki
Shikam gaba daya ya fura daga haiyacinsa Dan yarda yakejin San hafsy baijin ko Hjy inta hana shi auranta xai iya hkr
Asmau tana jin dadin gidan sosai sabida mami tana janta ajiki ga su xee ma kullum suna tare ,haneef kam gaba daya ma ya koma hannun mamin komai ita take mar inkaganshi gurin asmau to nono xaisha
Tai fari tai kyau sai rama wanna ramar kam ta tunanin yayanta nai ,
Ranar litinin suka fara xuwa makaranta ,itada yusra Dady yace yasir ya fara kaisu kafin ya sama mamusu direba
Wanna ranar asmau jitai tamkar anmata bushara da gidan aljanaa ,tana jin aranta daman wanna ranar xata xo taganta tana cigaba da karatunta
Gaskiya babu abinda xata cewa Dan fari family said godiya ,ya yasir tana saukeso kowa yay department dinshi ,asmau barrister
Ita kuma yusra ,xata karanci biology geography,
Da lokacin tashin su little yayi salma tana xatan xata ga little amman shiru ,har kusan away daya da tashinsu ,ta kira aliyu ,
Said da takira yafi sau goma sannan ya dauka
A xafafai yace wait Dan Allah meye salma cikin rawar murya alamin xatai kuka yace daman uncle, little fa haryanxu bata dawoba
Ya daka mata tsawa ,bata dawoba to meye amfanin direba agida ,KO sai bawan naki ya dawo sannan xai dauko miki yar taki,
Salma ta cika da mamaki taga dakansa ya hana direba ya kaita makaranta ,said shi haka inxa a daukota ta gama haka ma shixai daukota ,ko Wanda irin aiki yakeyi,
In salma tai magana yace shibai yarda da tukin kowaba inba ,shiba inhar akan 'yarsa nai saidai tai dariya ,
Amman yau shiyake fada da bakinsa maiye amfanin direba agidan ,tai jagwab akan kujera tace ta Allah nashiga uku no salma na daibo ruwan dafa kaina hafsa hafsa masiface saikuka
Tai xumbur ta Mike ta dau Dan mukullum mot a ta ta tafi makaranta su little cikin minti 'kalilan taje makaranta r saka makon gudun da tasha ,
Bakowa sai mai gadi,salma ko rufai motar ta bataiba ta samu maigadi tace mar ina little ,maigadi yace wacece little ,
Sai sannan ta tuni tace asmau aliyu ,maigadi yace tana nan mai daukarta bai xoba ,salma tace eee,yayi tafiya shiyasa
Mai gadi yace maiyasa bai sanar ba ,salma tace wallahi tafiyar gag gawa ce ta samaishi shiyasa
Mai gadi yace kinga dokar makaranta nan baxa mu Bada yarova har sai Wanda yaxo yay Sa hannun shixai naxuwa daukarta ,shiyasa wasu suke xuwa mutum biyu suyi Sa hannu da hotonsu in ansamu irin wanna kiga sai a turo wani ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻💅🏻by khady💅🏻
Page125
Ngd masoyana Allah yasaka da alkhairi,
Sis hajjajoh Allah yabaki lpy👏
Sai Dan ginta suba Susan komaiba sukace baxa ai haka , su kyaleta ,
Y yasir ya kalli asmau yace kanwata sai me bakya gajiya da karatu asmau tai dariya😃tace ya yasir kenan inbanyi karatuba mai xanyi
Yace haka nai kanwata asmau tace kuma ma munfara test shiyasa ,yace ok Allah ya taimaka barrister, asmau tai dariya kai ya ya harda tsokana yace ba tsokana banai kanwata ,
Ina miki fatan kixama babbar barrister,asmau tai dariya tace Allah yasa yasir yace Allah ma yasa insha Allah u
Yasir yace ina mamakin kyan haneef asmau tace yaxa ai kai mamakin kyan haneef alhalin shi ya futo daga gun kyawawa, Xainab dince baya ko yusra ko Yaya yasir ,yasir yay dariya
Kin fiye tsokana kanwata,da gaske nake tanbayar ki nasan ke kyakykyawace Amman haneef, yafiki kyau ,asmau dariya tai ,
Baban shi yafishi kyau , yasir ya jinjinah kai ya Mike ,hannunsa dauke da haneef yace my mun futa kiyi karatu lpy
Salma babu irin tujarar da bataiba da kyar aka shiguda amarya Amman fa tayi musu barna Dan gin hafsa sukace a kyaleta Amman su kawayenta basu suba Dan tashiga hancinsu
Ango tun kafin 'yan kaiwa amarya su tafi ya shigo,amaryarsa tayi kiransa sai cikinta tana mata ciwo ,haka ya ratso cikin 'yan kawo amarya ya Shiva d'akinta tai dai dai akan gado
Aliyu, ya 'karasa kan gadon yace my luv maiyasa maiki hafsy ta yatsina fuska tace 'kalau nake,kawai dai inasan intanbayeka nai, yace ya akai tace ,wai bakin nan nufinka su kwana anan komai
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Yace iman yanxu my luv inakikeson so kwana hafsy ta bata fuska kamarya kowacce amarya tanasan daran farkonta araya mata Amman ni sai ace wani Abu,
Aliyu gaba daya ya gigice to yanxu ya kikesan amusu hafsy ta rausayarda kai yace gaskiya mijinah Ka kaisu wani gidan ,mukuma muyi kwanan mu,aliyu yay shiru sabida daman gidanai kuma Hjy batasan auran sai,
Sadig shima dalilin auran basa shiru sai ya tuno da tsohon gidansa ,ya kira direba yabashi Dan mukulli ya kaisu,
Dan gin hafsa basu yi mamakiba sabida sunsan xata aikata fin haka ma indai ita ce kadan daga rashin mutumcinta
Fur ta hana aliyu futa shi kuma ya kasa futa sabida wanna karan hafsy baxuwa tai Turin makamai ,tasamu manta uwa ,
Ta kwanta akan cinyarsa ,my luv tace wallahi ina tsananin Sha a warka ta kara kan kamaishi,aliyu kam abin yayi mutukar daure mar kai,
Amman baida ikon yayi magana sai jinta yay ta sanya han nunta cikin wandon shi,kamar antsikareshi ya tashi xumbur,ya kalle ta yace lafiyarki,
Hafsy ta kafaishi da ido,sai yay sauri ya sauke idonshi sabida anbata sihiri ta ido ,Dan ko kallansa tai sai ya gigice ,
Ta matsa kusa dashi taringa kissing dinshi tamkar xata cinyishi ,tun aliyu na Dari Dari harya mika wuya buri ya hau
Kwana sukai ana Abu daya ,itakam bata gajiba shikam gogan ,yayi lis ,Shiva yanxu gaba daya hafsa tsoro take bashi tamkar namiji haka take
Aliyu babu yarda xai haka yake binta tamkar jela,
Salma kwana tai tana kuka sabida ,Allah nai yasan abinda hafsy taiwa aliyu awannan dare na sir kulle,
Ni na cuci kaina ,Nina cuceka uncle nasan hakkinkama da na asmau baxai barni inju dadiba ,tai ta subbatunta har bacci 'na'barawo ya saceta
Little gaba daya yanxu aliyu tsoro yake bata Dan tunwata ran da ya dawo ta bishi har part din hafsy ,ya dauketa ya daura akan cinya yana mata wasa tana futowa ta hade fuska aliyu yace lpy my luv, hafsy ta gallamar harara shikenan inkana tare da miji ta murdewa little kunne ya wanna 'har an iya turota muna funci
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻126
Sis hajjajoh ya jikinki Allah ya 'karu sauki
Masoya na ngd maman Ihsan maman Afnan ,maman ihman ,sis safiya sis hafsa sis hasina maman naseem sis sis sis ngd Allah ya saka da alkhairi,
Karki 'kara xuwarmin falo,ta sauke little daga jikin aliyu ta korata ,aliyu baida ikon hana Wa ta 'karasa ta xauna ta rungumaishi,ta rung
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: Trace yaufa nayi missindinka ta rinka sha fashi ,ta ko ina ,
Little tundaga ranar tadaina bin aliyu inxaiyi part dinshi,
Karatun su asmau ya kam kama ,inkaga asmau baxa Ka ganaitaba Ashe daman kyanta a buye yake yanxukam taxama big girl, sosai yar gayu,
Dan ana ji da asmau a makaranta sabida tana da kokari sosai ,haneef kam yama daina shan nono ya koma gurin mami gaba daya Dan wata ranma har asmau kiwa yake mata
Safisan mami ko ya yasir ,ko Dady Dan yafi sabawa dasu sukam su asmau suna makaranta sabida basa xamab gida ,
Baxaka taba ganin asmau kace mata wai ta ta'ba aureba bare kace tanada da ,
Hafsy na xaunai a babban falo ta daura daya kan daya ,tana girgixawa ,ta turo Dan kwalli gaban goshe, salma ta shigo ,gidan ta kalli hafsy
Yarda ta barar raje a falonta ,salma ranta a bace ta 'karasa ta tunkude Dan kwalinda hafsy ta turo gaban goshi,
Hafsy ta tashi a fusace uban waye yasa ki tauremin salma tace ubankinai,hafsy tace
Bura uba nikika xaga salma tace anxageki mai xakiye
Hafsy ta kwashe da dariya tace babu abinda xanyi ,mai xaman rashin xuciya ,sannan ta daure fuska xakiga abinda xanyi
Salma ta daka tsaki banxa ,wacce babu abinda tasanya a gaba sai mugun hali hafsy tai dariya tace wai kurace xata cewa kare maye
******************** gaba daya aliyu ya kuma wani iri baida walwala kamar da ,yaramai sosai kamar ba angoba gashi shi baigayawa kowa abinda yake damunsaba
Ko da katanbayeshi sai yace maka babu komai ,koda yace office ma babu abinda yakeyi ,shikansa baisan abinda yake damunsaba ,
Sadig ya turo office din doctor aliyu ya shigo ya xauna akan kujera ,har ya shigo har ya xauna aliyu baima San ya shigoba ,
Sai da yabugamar benci sannan ya dawu dashi hayyacinsa,
Mamaki fal xuciyar aliyu baiyi tunanin xaiga sadig nan kusaba sabida yaga irin rabuwar da sukai,da shi sadig yay dariya daina mamaki Dan uwana ,kasan baxan ta'ba fushi dakaiba nida kai tamkar hassan nai da usaini ,nai
Aliyu yay dariya yace haka nai Dan uwana nima ina naiman afuwarka akan abinda nai maka sadig yace bakomai ,Allah ya wuce mana ga .*****************
Wasa wasa karatunsu asmau yayi nisa yanxu suna level, 3 karatu yayi xafi su asmau baxama kullum kaganta da littafinta a hannunta,gaskiya tana maida kai sosai ,
Haneef kon shekararsa uku yanxu babu inda baiyaxuwa yawu ko ina ,ya iya mami Dady ya yasir,sai anty asmau, duk ya iya fadar sunan 'yan gidan
Dady yana !mutukar kaunar haneef sosai ,yakan 'bata lokacinsa akansa suta wasa da Dady Dan haneef inhar yaga baiga Dady kwana biyu ba yayta rigima ,Dady Dady,
Shiyasa duk inda dadyn xaije baiya Nisan tafiya Dan haneef,
Kwata kwata ,gidan aliyu ya lalace ,babu xaman lpy ,idan kuma aliyu yashigo angaya mar saiya dau laifi ya daura Wa salma,
Wataranma har dukanta yake salma gaba daya salma ta ramai babu abinda ke xuciyarta shinai xata fasa kwai kowama yaji halinda ake ciki
Rabanda aliyu ya kwana ,a dakin salma harta manta tun tana damuwa harta hakura sabida duk nacinta ,akwai wacce ta fita naci,dan aliyu har fargabar dare yake Dan anta Abu daya kenan ,
Hafsy bata gajiya ,bare ya wai wai yi wata salma, da wani rayuwar aure ,
Shikamsa yana mamakin kansa ,shikadai ma yakan ware kansa yayta kuka kama shima baisan maiyake sanyashi kukanba ,
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻💅🏻by khady💅🏻
Page 128
Gaba daya aliyu baida sukuni Dan inka ganshi sai Ka tausayamar Dan bakamar aliyunba ,yaxama shiru shiru ,sosai
Sadig yay juyin duniya yagayamar abinda yake damunsa Amman yaki gayamar ,koda yayi niyar fadawa wani saiyaji harshansa yamar nauyi ,sai ya kasa fada
Sai dai shikadai yayta kuka ,ga hakkin Hjy dake dawai niya dashi ,
Saida salma ta lissafa yau kwana biyu kenan hafsy na girki Dan haka itama yay ta dau aniyar tarbar miji ,
Tai girke girke ta ,ta shike wanka ta dawo falo ta xauna ,
Aliyu yana shigowa ,salma ta tareshi ta karbi jakar hannunsa ta kaimar daki ta bishi ,dakin
Salma ta ce uncle wanka xakafara ko abinci xaka fara ci,aliyu ya girgixa kai yace bata nai wanka tukun na
Ya shirya cikin ,jallabiya ruwan madara yay kyau sosai ,ya futo falon ya nufi gurin cin abinci yaga wayan ya ,kwallawa salma kira ,ta xau da sauri
Gani uncle ya kalle ta yace ina abincin salma ta ware ido tace anan nabarshi fa aliyu ya bata fuska yace kamarya fulas yana da kafa nai
Salma fa nan tai ta rantsa rantsar cewa nan ta ajeyi abinci,bata kaishi ko inaba shikuma aliyua ya dage akan to abinci yana da kafa nai
Hafsy ta futo tana yauki my luv maike faruw a nai aliyu jiki na 'bari yace wai daga xuwana ta tareni naxata ma bakya nan tace ga abinci kuma naxo guncin abincin banga komaiba
Hafsy tai murmushi tace tabbas tayi abinci kuma yajere maka ,Amman no na dauka nakaiwa Karen gidan nan ,abincin
Aliyu yace kare tace tabbas kare ,aliyu ,Dan babu girken !macen da xakaci mundun inan
Salma kam iya wuya ta kawu nan ranta yay matsifar 'baci nan bata San likacinda ta wawari gilas din Kofi ta kwada mata batai wata wata ba ta kara daukar wani ta maka fata
Kuma akai Sa a duka yana sauka yarda ya kamata kankace wanna jini ya wanke Wa hafsy fuska aliyu ya gigice ,ya kama salma ya kaimata nushi baisamaita ako inaba sai a hanci nan da nan jini ita ma ya wanke mata jiki
Sai tai lu xata fadi,sai suma nan fa hankali Sa yay masifar tashi, itakam hafsy kiratake kakaini asibiti,aliyu
Daukarta yay calak sai mota ya 'kara komawa ya dauko salma ita ma yay asibiti dasu ,yay kwa Sa a sadig yana dutin dare ,ya karbesu da sauri salma yafara
Kokarin ,cetun ranta sabida ,tafi bukatar taimakon gaggawa ,
Saida yay wajan munti talatin akan salma har alurar bacci yamata sannan yadawu kan hafsy danshi sadig Dan babu yarda xaiyinai
Amman da babu yarda xaiyi yaduba hafsy Dan ya tsanaita baima San ganinta Dan komai aliyu ya koma iatace sila,
Ya sanyawa hafsy fulasta ,yamata allurar kashe xafin ciwo ,yatafi yabarta ya iske aliyu ya hada kansa da hanntagumi sadig tausayinsa ya kamasi ya dauke ,hannunda yay tagumi
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 127
Little na dawowa daga school, ta nufi Sa shan mamanta ta duba dakin salma bata gantaba tayo falonta bata nan sai tai babban falo nan ma bata nan,
Sai kurin tai Sha shan hafsy ,lokacin hafsy na xaunai kan cinyar aliyu ,tana mar abinda ta saba ,tana shigowa tana ganin hafsy ta tsorata ta ringa raba ido,Dan naiman tsira Dan tana matsifar tsoranta
Hafsy ta daka mata tsawa ,xunan da sauri little ta 'kara hafsy ta murde mata kunne Dan uwarki, waya turoki shegiya muna fuka tun kina kankanuwarki kin iya munafurci
Little kam tamkar ta sau futsari,Dan axabar ,rikemata kunnen da tai
Kinji little ta daga kai alamar ee,sai hawaye suka gan garumata ta tunkudata ,tashi kibarmin falo mai sunan mahaukaciya
Aikam little da gudu tai waje tana kuka ,aliyu kam duk abinda akai Wa little, ya bata mar rai Dan babu yarda xaiyinai ,
Hafsy ta kwanta ajikinsa my kaga wanna yarinyar tun tana kankanuwarta har anfara turota Sa ido, aliyu kam yake kurin yayi,
Ta 'kara rungumaishi ta kashe ido yakamata fa my luv mushiga ciki ko,aliyu ya Dan bata fuska ,muntashiga cikin kenan ,hafsy tace
To ai kai din nai bana wasaba ,Dan Allah tashimushiga ,ina kewarka ,aliyu kam ya turje aa,bara na huta tunkun😜
Little dakin salma ta shiga tana shiga taga ta sami salma ta fada jikin salma sai kuka salma cikin gigita tace lpy ,asmau
Little ,tai lamu a jikinta ,tana ajiyar xuciya salma tai tai tagaya mata Amman little taki,
A haka tai bacci,a jikin salma ,nan da nan salma tausayin little ya kamata Dan ko uniform ma bata cireba,ga bata ci abinciba
Ta suwarta kenan daga makaranta,
Nan ran salma ya 'baci ,ta kwantar da little akan gado tasan wanna tsinan niyar ce ta daketa
Tamike tace nagaji hafsy wallahi nagaji baki isaba wallahi,
Tai falon hafsy lokacin aliyu ya samu ya gudu tana kan kujera tana taje gashinta salma ta bunko kofa tashigo
Hafsy batai wani yunkurin tasan waye ba salma ta shigo har gaban hafsy ta nunata da Dan yatsa wanna yaxama nakarshe tsakaninki da yarinyarata
Kinsan ni nasanki karta San karce ,hafsy ta aheke da dariya ,nasanki dai Amman bakisan Nina ,salma tace kinsan nafi karfinki,sabida baki isa kimin asiriba ,hafsy tai dariya aibana fatan in miki asiri bakisan
Yin asiri yana gusarwa mutum hankaliba ,aini Bansan hankalinki ya gushe nafisan duk abinda xanyi idanki yana kai kinga sai xuciyarki ta buga
Salma tace ai kam har abada baki isa kiga wanna ranaba ,saura kiris komai naki ya lalace
Hafsy yace kice shirinmu,yana tafiya dai dai nidake ,muje xuwa sakarya futamin daga falo
Asmau xaunai cikin kujeran shakatawa tana tunanu rayuwarta ,babu abinda yake tuna mata it in xamanta da yayanta
Sai darinta na farko ,sai kuka kukanda ita kanta batasan kukan mai take ba Dan harga Allah haryanxu tana San yayanta kuka babu namijinda take so irinsa
Ta hango da tana tare dashi Allah nai yasan irin gatan da haneef xaisha
Saijin tafi tai ta bayanta ta dagu idanta ta suka koma ja ta kalleshi
Yasir ya bata fuska maiye haka kuma ,asmau tai rau rau da ido alamar saban kuka cats 'kara yasir ya bata fuska ba kuka nakesoba
Tambayarki nai mai nainai ta girgixa kai alamar bakomai yasir ya karyar da kai banyarda ba asmau nasan maiyake damunki kina tuna abban haneef ko
Asmau tai saurin girgixa kai ya kafaita da ido ,asmau karki waha larda kanki akan kicemin bashi kike tunaniba
Shinai yake saki kuka ,Amman kisani ,kicere abban haneef aranki Dan kedashi aure ya 'kare har abada ,
Salma kam ta dauki damarar kwatar hakkinta Dan tagaji da xaman buranci ,dan itama mutumce mai San kulawa
[7/16, 11:10] Hajara Hajjo W3: 💅🏻💅🏻alkawari
By kady
Page 129
Mai yasa kullum bakajin abinda ake fada maka haba aliyu kaifa maigayawa wani nai amman gaba daya kamaida kanka wani iri
Aliyu yace Nima bansan maike damunaba ,kawai anaji ajikina banida lpy nai kurin sadig yace to naji maiyasa mai su naga lokaci daya duk sunsamu,rauni aliyu yace sunyi fada nai
Sadig yace ,fada kuma agidanka ake fada ,aliyu yace uhm sadig aibaxa kasanmaike damunaba saika je bai 'karasa ba hafsy ta shigo har office din ai aliyu yana ganinta jikinsa yay ta rawa taki cigaba da xancen
Sadig ya daure fuska ya kalle ta me lpiyarki kowa ,xakishigo min office babu sallama wama yabaki ixinin shigowa
Hafsy ta ce ba gurinka naxuba ta juyo ta kalli aliyu Malam gunka naxo inyabarka uban nak a saika tashi mutafi Dan naga wanna yafima alhaj bashir wato mahaifin aliyu ,
Sadig yatashi a xafafai yace ke duk iskanciki kitsaya akan aliyu banda iyayansa sabida ba sa an ninkiba nai hafsy ta sheke da dariya tace
Sannu fa saikace ubanka ,sadig a xafafai ya dau hannu da xummar xai mareta aliyu ya rike mar hannu ya 'bata fuska kaiwa wawan inanai xaka mari matar aure ,ubanka ta xaga ko ubana
Sannan wanna yaxama na karshe da xaka saka hannunda xummar ,marinta
Hafsy tace maiyasa Ka hana shi da kabari ya Marin wallahi,saina jawumaka balain da baxaka ta'ba futaba
Ta kalli aliyu my luv xumutafi aliyu ya bita xugai xugai abaya itakuma da uwar fukasta a fuska
Sadig kan jiyay hawaye na kwararo mar tausayin aliyu ya kamashi duk Wanda yasan aliyu da dayanxu
Xai ganai ba haka a Ka barahiba ya kwadau alkawarin xai naimamar waraka insha allah indai ya xama aboki na gari ,
Sai goman dare sannan salma ta farka bakinta ya kumbura sosai ,dayake sadig yamata allurar rage xugi sai bataji xuginba ya dan ragu bakamar daba
Sadig dakansa ya kaita gida abakin get ya ajiyeta yayta bata hakuri ,
Little wannada tai kuka ta gaji sai mai gadinai ya dauketa har komawar salma tana gurin mai gadin ta karbaita Tamar godiya Dan haryanxu uniform nai ajikin ta ta rungumai little ajikinta tana tausayamata
Hafsy kam tsanar docter sadig ce fal xuciyarta tana tunanin abinda xatai ta rabashi da aliyu Dan tasan wataran xai barke mata laya ,
Dansu Hjy bata jinta Dan tun kawu ta bata ta'ba xuwa ba yan uwansa ma babu Wanda yaxo dan Hjy ce ta hana kowa xuwa sannan tace ta sallamar matashi ya sauya uwa badai itaba
Shikuma yaji ya gani ,
Salma intakira Antyn Abuja saidai ta bata hakuri ,Dan Hjy ta basu dokar kar Wanda ya naimaishi ko yaje gidansa ,gaskiya salma na cikin tashin hankali ,
Asmau tana karatunta cikin kwanciyar hankali ,sosai ,Dady tasanya ankoyama Wa kowa ,mota itada yusra anbashi kowa daya yanxu asmau dakanta take kai kanta makaranta ,
Babu abinda xatacewa Wa 'yan nan bayin allaha sai godiya ya Allah ya kara hada kanmu tsakaninmu da 'yan uwan mu kabamu kaunar juna ameen
Suka jikin motocin gidansu Dady number mutar sai anrubuta Dan fari family haka ma motar asmau Dan fari family💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 135
Danbu yakira hafsy a waya yake gaya mata sun kona motar hafsy ta fashe da dariya aikin Ku yana kyau danbu
Shima ya kwashe da dariya ,sannan ya Sha mur yace yanxu haka little na hannun na hafsy tace aini Vance Ka kama taba danbu yace aidaman nagayama mata ba a
Ta 'ba danbu akwana lpy daga kaina baxata 'kara wani irin abinda taiminba ,hafsy tai dariya tace da kyua dambu
Asmau na xaunai akan fara ran kujeru ,tana karanta jarida ,yasir ya dawu ,shida haneef daga sahad da gudu yasir ya taho gurin asmau ,
Ya dafaita hankalinta yana ga jarida saida ya dafata sannan ta juyo taganshi ta waremar hannunta ,ta rungumaishe daga ina yaran mami haneef yace munje sahad
Nida uncle ,dai dai lokacin da ya yasir ya 'karasu shima ya ja kujera ya xauna yana kallan asmau inya kalli ta sai ya kalli haneef yay dariya
Asamau tace wato Yaya abin yar sankaice shinai kadau iya yaran Ka kukaje sahad yasir yay murmushi ,yace tuba nake shikam ai haneef harya yayi cikin gida
Yasir ya rausayarda kai yace asmau babu Wanda xai kaiganki yace kin 'ba aure barema ace kintaba haihuwa asmau tai dariya haba dai Yaya
Yace Allah kowa kanwata ,yasir yace maiyasa asmau kikewa abokinah wula kanci meye laifin maisanka
Shinai bab ban abokinah sannan babanshi shinai ambassador na nan ,ki taimaka asmau
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page136
Mansur yana sanki baki yarda ya haukace akan ki ba na gayamar kintaba aure Amman hakan baisanya kin futa daga xuciyarsaba ,haba kanwata kitaimaka mar kikarbi tayin soyayyarsa man
Yasir ya gyara xama yace tunfarkon xuwanki gidan nan xuciyarta take dakon sanki ,bana San naganki da wani ko kadan
Nayi niyar inbaya na soyayyata agaraiki ,lokacin da kika gama makaranta ,sai kuma lokacin da kuka gama ,lokacin abokina ya baiyana yana sanki
Asmau farin ciki nai ya kama ta da ba yaya yasir nai yace yana santaba Dan konata sansa bata is a ta baiyanawa iyayansaba Wanda suka dauki san duniya suka dauramata ita da danta
Amman axuciyar ta sai tace ai wanann shiyafi komai sauki,Amman afili sai tace mar bakomai Yaya yasir yasir cikin farin ciki yace
Shikenan kanwata daman nasan baxaki bani kunyaba ,ba asmau tai dariya Amman cikin xuciyarta batajin xata iya sadaukar da rayuwarta ga wani da namijj inba doctor aliyu ba
Salma kam jiki ya rijice tunda akace ba a ga little ba ,yanxu haka tana gadon asibiti inda mai xaman jinyarta yan sanda nai
Aliyu kam ba a cewa komai Dan xuciyarsa ,ta samu ciwo ,shima kullum sai likita yaxo har gida ya dubashi,
Dan yana jin jiki ,Hjy tai kuka tai kuka intaga yarda jikinsa yake rikicewa ,kullum xancensa shikenan babu aboki babu soul mate babu little sai yayta sumbatu shi kadai
Da abokin alhj yaxo sai yace bai kamata ana bashi na asibiti kurinba ana hada masa Dana ,gargajiya anamar rubutu yana Sha
Dady yace gobe dukanku kushirya xamu jai nageri ,gaba daya aka dau ihu
Dan murna haneef yaga su anty xee suna ihu shima yafara ihu ,Dady ya kwashe da dariya ,yacewa mami kalli fa fan gidanki kamar yasan wata nageri
Mami tai dariya tace gani yay su xee sunayu shiyasa ,shima yi
✈✈✈✈✈✈✈✈✈✈
Girgi ya kwaso iyalan habu Dan fari kam gidan babu Wanda aka bari hatta yan aikin gidan
Asmau jinta take tamkar antsundumata a aljannah ,likacinda suka sauka ,Dady yace bayau xasu je liman ba sai sun dauka agidan Yaya babu
Wato baban asmau kenan ,wai ga inna ga mami ,mami kuka wiwi Dan rabanta da inna tun auranta nan aiketa aisawa ,baba yace maxa inje gidan Hjy amina
Na kwashe su xee da yusra kuka tafi ,Hjy tai farin ciki da ganinan alhj ma haka Wanda daman sunsan ina londan tunxuwan babana liman baffa Dan fari yake gayamar
Hjy amina tace mutan londan ,Ashe kingama makaranta asmau tace ee hjy ,hjy tace nai mutukar yi miki murna allha yasanya alkhairi, asmau tace ameen hjyta
Washe gari da sas safai muku futo ,danxuwa liman Amman sai min biya ta Kano ,tunda Dady ya ambaci sunan gaba daya hankali asmau yafar jikinta
,harsuka isa Kano komai yayta dawowa asmau kamar yau ta barta tana mai bakin ciki ,
Gidan abokin Dady suka sauka nan ake ta gaisawa matargidan mai kirki,
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 137
Nagode masoyanah Allah yasaka da alkhairi Allah yakuma bani ikon cigaba da rubutu muku Nagode
Sis hajjajo sannu da kokari 😃
A nan suka ci abinci ,nan suka futa da Dady shiru shiru basu dawoba har biyar na yamma ,
Sai bayan mangariba sanna suka dawo ,Dady ya aika dukan mu mu xo Falon da aka saukeshi ,ya kalli mami yace yaufa mu xamu shige jirgi xamu shiga
Ya kalli asmau yace ke kuma xan barki anan ,gobe xanje inkarbu miki wasu takaddu a Abuja shedar kingama makaranta keyanxu barrister ce
Mami tace wani Abu nai ya faru ,Dady ya girgixa kai yace ko daya kinsan yarda muke da mudam ,to shinai yake gayamin Dan wansa ya shiga masifar mace
Yanxu hak a,ma yana rufai a gun yan sanda jibi xasu shiga koto shinai niku saina wakilta asmau taxama wacce xata kareshi
Asmau tamkar xata kurma ihu dam babu yarda xatai nai umarnin Dady nai babu yarda xatai ,Amman ita gaba daya Allah Allah take subar garinma Dan ya isheta
Tana xancen xuci saiji tai Dady yanacewa anan xata xauna har a kare Shari ar ,to kwai tace Amman fa badan ta soba
Tana jitana gani suka tafi suka barta asmau tayi tayi yusra ko xee su tayata Amman suka ki wai su nasan suje su Sha nono nai
Haka asmau ta xauna ita daya Dan matar ma tana da kirki koya taga asmau tai shiru xata hau tanbayarta mai nainai ko wani Abu takeso
Sai asmau tai dariya tace ba komai ,
Abokin Dady daya dawo daga kaisu Dady fili njirgi ,saiyacewa asmau ta huta gobe inyaso sai taje gurin Wanda xata kare
Dan taji bayanansa ,
Hafsy kam duniyarta takeci da tsinke Dan tasamu yarda takeso ,ta kwashe Kudi sosai Dan har ATM din aliyu yana hannunta
Dan ko yanxu kasuwa ta watse Dan koli yaci riba ,Dan yanxu irin motocinda hafsy take hawa baxa kace tana da wani mijinyaciba ,
Ita yanxu burinta taga karshen sadig da salma shinai kurin burinta ta xauna da aliyu shikadai
Washe gari asmau ta shirya cikin doguwar Riga ,ta yanai kanta da mafayinta ,tai kyau sosai kamar yarinyar turawa matarma sai koda kyan asmau take
Tana xuwa suka gaisa da yan sanda sannan ta Nuna musu tana San magana da sadig ,nan suka Sa Ka aka futo dashi
Sadig yasan asmau farin sani tun tana mahaukaciyarta baxai taba mantawa da itaba ita ma Asamaun ta ganaishi kotaya Yaya baxata manta duk mutuminda ya shafi yayanta ba ,
Sadig mamaki nai fal xuciyarsa ,ahidai baffansa yace xai turo barrister daxata kareshi ya futo baiga kowaba
Sai asmau asmau tace Ka xauna man ya sadig kana mamaki nai ko ance kaxo xaku gaba da barrister Ka saikaxo kagan ni
Sadig kunya ta rufaishi yace aaa asmau ba haka banai ,ya xauna asmau ta dauko id card dinta tace ni sunana asmau babu Dan fari nice lauyar da xan kareka
Sadig gani yake tamkar a mafarki yake baigama tsinke lamarinba sai dayaji tace inasan sanin suna nanka
Yace sunana sadig Ahmad nan ya kwashe komai ya gaya mata ,asmau taji dai dai dayarda akaimata ,
Batace komaiba ta rubuta abubuwa sannan tace xata je ta dawo ,Dan tanasan ta gana da wacce da ake xarginsa da ita
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen2⃣)
WHATSAPP NO:
+2349030159301
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page136
Mansur yana sanki baki yarda ya haukace akan ki ba na gayamar kintaba aure Amman hakan baisanya kin futa daga xuciyarsaba ,haba kanwata kitaimaka mar kikarbi tayin soyayyarsa man
Yasir ya gyara xama yace tunfarkon xuwanki gidan nan xuciyarta take dakon sanki ,bana San naganki da wani ko kadan
Nayi niyar inbaya na soyayyata agaraiki ,lokacin da kika gama makaranta ,sai kuma lokacin da kuka gama ,lokacin abokina ya baiyana yana sanki
Asmau farin ciki nai ya kama ta da ba yaya yasir nai yace yana santaba Dan konata sansa bata is a ta baiyanawa iyayansaba Wanda suka dauki san duniya suka dauramata ita da danta
Amman axuciyar ta sai tace ai wanann shiyafi komai sauki,Amman afili sai tace mar bakomai Yaya yasir yasir cikin farin ciki yace
Shikenan kanwata daman nasan baxaki bani kunyaba ,ba asmau tai dariya Amman cikin xuciyarta batajin xata iya sadaukar da rayuwarta ga wani da namijj inba doctor aliyu ba
Salma kam jiki ya rijice tunda akace ba a ga little ba ,yanxu haka tana gadon asibiti inda mai xaman jinyarta yan sanda nai
Aliyu kam ba a cewa komai Dan xuciyarsa ,ta samu ciwo ,shima kullum sai likita yaxo har gida ya dubashi,
Dan yana jin jiki ,Hjy tai kuka tai kuka intaga yarda jikinsa yake rikicewa ,kullum xancensa shikenan babu aboki babu soul mate babu little sai yayta sumbatu shi kadai
Da abokin alhj yaxo sai yace bai kamata ana bashi na asibiti kurinba ana hada masa Dana ,gargajiya anamar rubutu yana Sha
Dady yace gobe dukanku kushirya xamu jai nageri ,gaba daya aka dau ihu
Dan murna haneef yaga su anty xee suna ihu shima yafara ihu ,Dady ya kwashe da dariya ,yacewa mami kalli fa fan gidanki kamar yasan wata nageri
Mami tai dariya tace gani yay su xee sunayu shiyasa ,shima yi
✈✈✈✈✈✈✈✈✈✈
Girgi ya kwaso iyalan habu Dan fari kam gidan babu Wanda aka bari hatta yan aikin gidan
Asmau jinta take tamkar antsundumata a aljannah ,likacinda suka sauka ,Dady yace bayau xasu je liman ba sai sun dauka agidan Yaya babu
Wato baban asmau kenan ,wai ga inna ga mami ,mami kuka wiwi Dan rabanta da inna tun auranta nan aiketa aisawa ,baba yace maxa inje gidan Hjy amina
Na kwashe su xee da yusra kuka tafi ,Hjy tai farin ciki da ganinan alhj ma haka Wanda daman sunsan ina londan tunxuwan babana liman baffa Dan fari yake gayamar
Hjy amina tace mutan londan ,Ashe kingama makaranta asmau tace ee hjy ,hjy tace nai mutukar yi miki murna allha yasanya alkhairi, asmau tace ameen hjyta
Washe gari da sas safai muku futo ,danxuwa liman Amman sai min biya ta Kano ,tunda Dady ya ambaci sunan gaba daya hankali asmau yafar jikinta
,harsuka isa Kano komai yayta dawowa asmau kamar yau ta barta tana mai bakin ciki ,
Gidan abokin Dady suka sauka nan ake ta gaisawa matargidan mai kirki,
💅🏻alkawari💅🏻💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 135
Danbu yakira hafsy a waya yake gaya mata sun kona motar hafsy ta fashe da dariya aikin Ku yana kyau danbu
Shima ya kwashe da dariya ,sannan ya Sha mur yace yanxu haka little na hannun na hafsy tace aini Vance Ka kama taba danbu yace aidaman nagayama mata ba a
Ta 'ba danbu akwana lpy daga kaina baxata 'kara wani irin abinda taiminba ,hafsy tai dariya tace da kyua dambu
Asmau na xaunai akan fara ran kujeru ,tana karanta jarida ,yasir ya dawu ,shida haneef daga sahad da gudu yasir ya taho gurin asmau ,
Ya dafaita hankalinta yana ga jarida saida ya dafata sannan ta juyo taganshi ta waremar hannunta ,ta rungumaishe daga ina yaran mami haneef yace munje sahad
Nida uncle ,dai dai lokacin da ya yasir ya 'karasu shima ya ja kujera ya xauna yana kallan asmau inya kalli ta sai ya kalli haneef yay dariya
Asamau tace wato Yaya abin yar sankaice shinai kadau iya yaran Ka kukaje sahad yasir yay murmushi ,yace tuba nake shikam ai haneef harya yayi cikin gida
Yasir ya rausayarda kai yace asmau babu Wanda xai kaiganki yace kin 'ba aure barema ace kintaba haihuwa asmau tai dariya haba dai Yaya
Yace Allah kowa kanwata ,yasir yace maiyasa asmau kikewa abokinah wula kanci meye laifin maisanka
Shinai bab ban abokinah sannan babanshi shinai ambassador na nan ,ki taimaka asmau
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 137
Nagode masoyanah Allah yasaka da alkhairi Allah yakuma bani ikon cigaba da rubutu muku Nagode
Sis hajjajo sannu da kokari 😃
A nan suka ci abinci ,nan suka futa da Dady shiru shiru basu dawoba har biyar na yamma ,
Sai bayan mangariba sanna suka dawo ,Dady ya aika dukan mu mu xo Falon da aka saukeshi ,ya kalli mami yace yaufa mu xamu shige jirgi xamu shiga
Ya kalli asmau yace ke kuma xan barki anan ,gobe xanje inkarbu miki wasu takaddu a Abuja shedar kingama makaranta keyanxu barrister ce
Mami tace wani Abu nai ya faru ,Dady ya girgixa kai yace ko daya kinsan yarda muke da mudam ,to shinai yake gayamin Dan wansa ya shiga masifar mace
Yanxu hak a,ma yana rufai a gun yan sanda jibi xasu shiga koto shinai niku saina wakilta asmau taxama wacce xata kareshi
Asmau tamkar xata kurma ihu dam babu yarda xatai nai umarnin Dady nai babu yarda xatai ,Amman ita gaba daya Allah Allah take subar garinma Dan ya isheta
Tana xancen xuci saiji tai Dady yanacewa anan xata xauna har a kare Shari ar ,to kwai tace Amman fa badan ta soba
Tana jitana gani suka tafi suka barta asmau tayi tayi yusra ko xee su tayata Amman suka ki wai su nasan suje su Sha nono nai
Haka asmau ta xauna ita daya Dan matar ma tana da kirki koya taga asmau tai shiru xata hau tanbayarta mai nainai ko wani Abu takeso
Sai asmau tai dariya tace ba komai ,
Abokin Dady daya dawo daga kaisu Dady fili njirgi ,saiyacewa asmau ta huta gobe inyaso sai taje gurin Wanda xata kare
Dan taji bayanansa ,
Hafsy kam duniyarta takeci da tsinke Dan tasamu yarda takeso ,ta kwashe Kudi sosai Dan har ATM din aliyu yana hannunta
Dan ko yanxu kasuwa ta watse Dan koli yaci riba ,Dan yanxu irin motocinda hafsy take hawa baxa kace tana da wani mijinyaciba ,
Ita yanxu burinta taga karshen sadig da salma shinai kurin burinta ta xauna da aliyu shikadai
Washe gari asmau ta shirya cikin doguwar Riga ,ta yanai kanta da mafayinta ,tai kyau sosai kamar yarinyar turawa matarma sai koda kyan asmau take
Tana xuwa suka gaisa da yan sanda sannan ta Nuna musu tana San magana da sadig ,nan suka Sa Ka aka futo dashi
Sadig yasan asmau farin sani tun tana mahaukaciyarta baxai taba mantawa da itaba ita ma Asamaun ta ganaishi kotaya Yaya baxata manta duk mutuminda ya shafi yayanta ba ,
Sadig mamaki nai fal xuciyarsa ,ahidai baffansa yace xai turo barrister daxata kareshi ya futo baiga kowaba
Sai asmau asmau tace Ka xauna man ya sadig kana mamaki nai ko ance kaxo xaku gaba da barrister Ka saikaxo kagan ni
Sadig kunya ta rufaishi yace aaa asmau ba haka banai ,ya xauna asmau ta dauko id card dinta tace ni sunana asmau babu Dan fari nice lauyar da xan kareka
Sadig gani yake tamkar a mafarki yake baigama tsinke lamarinba sai dayaji tace inasan sanin suna nanka
Yace sunana sadig Ahmad nan ya kwashe komai ya gaya mata ,asmau taji dai dai dayarda akaimata ,
Batace komaiba ta rubuta abubuwa sannan tace xata je ta dawo ,Dan tanasan ta gana da wacce da ake xarginsa da ita
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady
Page138
Tunda asmau ta futo daga gurin gaba daya hankalinta ya tashi ,wanna waye yakesan ,ganin bayan yayanta
Sai bin matan Sa yakeyi tayi imanin sadig baxai ta'ba cin amanar yayantaba ,
Taje gida ta huta Dan kwa kwalwarta saida tayi chaji ganin mutumin da xata kare ,
Hafsy ta kalli hajy tana tauna cingam ,tace gobe naifa xa a shiga kotu Hjy tace Allah yakaimu yan nan nikam Wannnan ma yadaina damuna sama da 'batan yarinyar nan
Ranar talata ,Sha biyu ga wata ,su sadig suka shiga kotu,kuton ta cika tai makil sai da aka saurari 'kara uku sannan aka xo kan su sadig,
Alkali yace yana San ganin lauyoyin da suke kare Wa ,barrister barau ya mike ,yace sunanan barrister barau ,nine maikare aliyu bashir, ya xauna
Asmau ta mike ,tace sunanna barrister asmau babu Dan fari nice mai kare ,sadig itama ta xauna
Aliyu kam ,xuciyarsa kasa yarda tai da abinda ya kalla daman xuciyarsa tana masa gixau da asmau yauma Tamar gixau
Yaga asmau a kotu,kutun ma ,barrister yay dariya yasan wanna wasanai ,asiya kam gaba daya jitai xuciya ta tayi wani tsananin far in ciki duk da itama tayi mamakin ganin ,asmau a matsayin barrister,
Barrister barau ya mike yace yana San kotu tabashi dama domin tambayar ,Wanda ake 'kara alkali yace anbaka dama
Ya matsa inda aka tsare Wanda yay laifi a kotu ,ya kalli sadig yace Malam sadig maiye matsayin aliyu agurin Ka
Sadig yace aminina nai ,barrister barau yace ,ya nanu mar salma yace wanna kuma fa sadig yace ,matar abokinace ,
Barrister barau yace kodai kace daduran kace ,asmau ta mike tace ,ya maigirma kaika kai da damar yanke hukunce bawani ba ,yana dauramar ,laifi gaba daya alkali yace akiyaye tace na gode ya maigirma
Barrister barau ya kalli ,sadig yace ,ranar litinin maiyakaika ,gidan aliyu ,kuma kace amininka nai ,sadig yace matarsa ce ta kirani
Barrister barau yace wace matar ,sadig yace hafsa ,tace maka mai sadig yace takira ni tace min inxau gida ba lafiya ,
Shinai ta tahu barrister barau yace gida ba lpy ai abin sai yabamu mamaki tunda kace gidan abokin kanai ,sannan ya xa ai matarsa ta kira Ka bata kira mijintaba tace maka ba lapiya
Maiyasa baxa ta kira mijintaba ,barrister barau ya kalli alkali yace ya maigirma mai sharia tabbacin sadig baida gaskiya
Yace matarsa ce ta kirashi ,kuma lokacinda yaxo gidan ba a mota yaxauba ,kuma inma haka nai ,ankirashi ai gurin aikinsu daya da aliyu maiyasa bai kirashi
Yagaya masa ba ,saiya xagu jiki ya taho gidansa
Yace Nagode yamai girma ya xauna ,barrister asmau ta mike ,ta isa gurin sadig tace Malam sadig ya sunan matar da ta kiraka ,sadig yace hafsa ,asmau ta kalli alkali tace ya maigirma inasan ganin hafsy,
Alkali yace anbaki dama ,hafsy ta Mike ta is a inda. Ake tsaya Wa ,asmau ta kalleta tace ,Malam hafsa ,wanna maiye alakarsa daku
Hafya Wanda take cika take batsewa ,Dan kwata ,kwata batai tunanin
💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 139
Xa a kirata ba ,asmau tace kinji ,abinda abokin !mijinki yace ,kekika ,kirashi,hafsy tace ni aaa niban kirashi ba nida bama magana dashi kwata kwata inama xan samu number dinsa ,
Kuma babu abinda ya faru ,agidanmu ,asmau tace ,to taya ya kikasan mutum yashigo gidan haryashi dakin ,kishiyarki alhalin kowa part din Sa daban
Nan hafsy ta fara inda inda ,asmau ,tace k
Wanna ya nuna da wata a 'kasa kenan nan, asmau ta koma gurin salma tace ,yasunan ki salma Wanda kwalla ta xubu mata ,tace sunana salma, asmau tace ,mai hadinki da wanna ta na Nuna sadig salma tace abokin miji nanai
Maiya kawushi gidan Ku har aka ganku daki daya salma😭😭 Wanda fuskarta ta jike da hawaye, tace ni bansani na futo daga wanka kenan kawai sainaga
Yashigo a fujajan aguje ya kallen yace akace min bakida lpy kafin inbashi amsa saijin mutanai nayi, Ana ihu wai anka mamu salma ta 'kara fashewa da kuka
Nan alkali yay rubuce rubucensa ,alkali xaiyi magana sai a kaga ,salma ta 'daga hannu xata magana, alkali ya gyara xama ya nuna salma da biran hannunsa yace muna jinkimai kikesan fada
Salma ta nuna hafsy tace wannan da kuke ganinta muna fukace annamimiyace shedaniyace sai kuka alkali yace muna jinki ,
Salma tace wanna 'kawata ce da ita muka kulla komai 'karshe ta ci amana ta
Ai hafsy najin salma tana magana nan ta 'kara matsa layarta Dan randa xasu shiga koton takarbu layarda inta murxa salma baxata ,ta'ba magana ba
Nan taita murxawa ,Amman INA salma,nan taita bada labari ,tundaga farko abinda suka kullawa asmau har auren aliyu da hafsy tayi
Nan kotu tadau salati ,nan fa kotu ta hargixe inda hafsy gumi yaringa keto mata ,batai tunanin haka ba ,nan hafsy muryarta ta ring a rawa
Alkali yana ganinta yasa n marar gaskiya, ceyasanya yan sandan wajan kamata itama akasanya ta a bayan kanta indaya daga karaxu ashirin ga wata
Dan anada bukatar danbu ,nan kotu ta tashi
💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady 💅🏻
Page 141
Sis hajjajo ngd sosai ,da
Mutanan nijar ngd Allah yasaka muku da alkhairi ,maman Ihsan maman iman maman Afnan sis sis ngd sosai
Gaba daya salma ta koma abin tausayi ,sai washe gari suka koma Abuja itada anty ,Dan gaba daya kunyar yan gidan take
Bata dau komaiba agidanta sai pic din little kurin ,Wanda suka dauka da ita da aliyu da little din sunyi kyau sosai ,
Aliyu kam yana jin San haneef aransa kamar mai ,Dan komai nashi irin na asmau nai ,idonta nai ya dauko da farinta ,
Mangariba tana yi suka shigo hajy tace wato kun 'bata kaidashi tun daxo alhj yake naiman Sa aliyu yace Wa Hjy ni Hjy ta harareshi tace kaikuma haneef dai
Asiay ta mika mar hannu xunan ya kwaje ,asiaya tace aiko Ka ki xuwa gurin kowa baxaka ki xuwa guna ba
Hjy tace sabida kekika haifaishi asiya tace aaa,
Sabida ni kawar mahaifiyarsace ,
Kwana uku da tafiyar asmau aliyu da sadig suka shirya xasuje nan asiay ma tace tanasan xuwa suka shirya har ita ,
Amman sunbar haneef agurin alhj Dan yana ki dashi sosai ,
Sai La a sar suka isa ,kai tsaye babban gida suka nufa inda suka gaisa da Baffa Dan fari nan sukaita gaisawa da mutanai ,
Aka kaisu gurin saukar baki aka cika musu gaba da kaji soyayyu da nono ,!ai kyau
Asiya tabi Wanda xai kaita gurin asmau ,tana xaunai dukansu a falon sabida insunxo a Dady yayi gininsa Amman ba nisa tsakaninsu ,yusra fa xee yasir duka suna falo
Su asiya suka shigo asmau da gudu ta rungumai ,asiya tana mata Oyo ,ta xauna sannunki da hanya asiya tace sannumu dai Dan su Yaya suna can
Su yusra suka dau ihu xamuga wanna soul mate dinda kowa yaxo kiki kulashi ,mami tace Allah yakawu lokacinda xaku girma
Nan asiya ta gaidasu ,nan ma aka cika mata gaban ta da kayan ciye ciye,
Saida suka gaisa da kowa sannan suka 'karasu gidan dadyn aliyu yace afadawa mami xai shigo yagaidar da ita ,
Aliyu da sadig suka shiga suka gaisa ,da mami sannu aka kaisu falon Dady yusra da xee su suka kai musu kayan musa baki
Nan suka dawo lokacin asmau tana shiryawa ,sukace shegiya dole ki nace haka aliyu ya hadu gaskiya yanxu nadaina mamakin haneef wajan kyau Dan ga inda ya dauko kyan
Itadai batace musu komaiba ,tasanya rika da siket nawani Jan les dinkin daidai jikinta ta daura daurin dankwali,gashinta ta daureshi Amman duk da haka ,saida gashinta ya futo
Tasanya takalmin ta ja shima ,tasan ya jan Maya fi gaskiya tai kyau sosai ta faisa jikinta da wani dadda'dan turare ,
Ta futa ta baya tashiga falon aliyu kam saida yay namijin gaske sannan numfashinsa ya dawo jikinsa ,Dan baitaba ganin maikyau sama da matarsaba
Asmau ta 'karasa ta xauna acikin kujerin dakin tai murmushi tace sadig yaya sadig sannunku da xuwa sadig yay dariya yauwa barrister, asmau tai dariya tace haba dai
Sadig yace Allah kuwa ,ya gida munsamaiku lpy ,asmau tace lpy lau asmau tace ya bakuci komaiba ,sadig yace kai ai tun a wancen gidan muka cika cikinmu,
Ya tashi yace bara na Baku guri ,yana futa aliyu ya sauko daga inda yake ,ya durkusa kusada asmau ya daga hannunsa sama yace ya Allah Nagode maka dakaban wanna baiwar taka ,ya tankwashe kafarsa
Yace soul mate kinga yarda kika koma ,soul mate ,wallahi inasan ki INA kaunarki baxan daina sankiba harsai randa nadaina numfashi ,ina adduar Allah yasa kixama matata a gidan aljanna
Nan dai yayta gaya mata irin missing dinda yayi tana ,Dan da kyar sadig yasanya suka dau hanya ,Amman baisoba yasu su kwana sadig ya harareshi yace sabida kai gauronai
Inkai basiran ina ,asiya ma tasu ta kwana Dan harsun saba da su yusra ,bashi kuma soyayya ta 'barke tsakanin yasir da asiya Dan harsunyi musayar number,
Nan suka tafi da kaji da nono ,kamardai karsu rabu Dan San junansu
Suka dau hanya sadig nai yake tukin ,aliyu yace Wa sadig gaskiya ,garin nan yamin sosai ana saura kwana hudu daurin aure mu xanxo
Sadig yafashe da dariya yace sannu xumudi
💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻💅🏻
Page138
Allah yasaka da alkhairi masoyana ngd kware da gaske Allah saka da alkhairi,
Sis hajjojo godiya marar adade
Ina mutanan nigar maman iman ina godiya ,da masoyana na nijar Nagode 😄😄
Tun a kotun Hjy ke kuka Dan yau kam taji kunya ,yau ga salma tana fadar abinda suka aikatawa asmau, shikam gogan baisan mai ake ciki ba, shidai yaga ansa my luv a bayan kanta
Nan ya nunawa Hjy ,Hjy hafsan ba da yake yanxu sunsan baida lpy sai sukace mar tanbayarta xa ai yacewa Hjy Amman yau xasu dawo da itako
Daga Mar kai kurin tai Dan tana mutukar tausayawa aliyu mutuka,suna xuwa gida alhj yakalli Hjy yace kinga abinda nake gaya mikiko ,to kisani xato xunubi kodayakasan CE gaskiya
Nan yadauki aliyu ya kaishi gurin wani bab ban malami makarancin alkur ani maigirma,,abokin alhjn nai tun suna yarda
Suna gaisawa ,nan Malam saidu ya kalli aliyu yace alhj yaran nan baida lpy ,alhj yace haka nai shinai ma dalilin daya sanya mukaxo nan alhjn ya xaiyanaimar komai Malam saidu ya jinjina al a Marin
Sannan yace yabar aliyu anan insha Allah, xai samu sauki indai suhirinai nan alhj yaytaiwa Malam godiya yatafi yabar aliyu agurin
Asmau kam batai mamaki ba tasan wanna makircin xaiyi yo indai salma ce Amman taji dadi sosai da a Ka wanketa. ,taxuwa gida
Taga miss call din Dady daman shi take shirin kira
Ta danna wayarta ,tana kira bugu daya yadauka ta gaidashi ya amsa ,cikin xolaya Dady yace barrister yaya shariar asmau tai dariya ,nan tabashi labarin yarda
Akai nan Dady yace to aiya xama dole muma muxo sabida baxamuyarda ba 'batamiki suna datai ,kixaman ki a nan ,har lokacin shigar yayi muma muna hanya ,
Nan aka baxa naiman danbu ,yan sanda ,sun rasa shi kwata kwata saida ,suka ritsa hafsy suka samata kan bindiga suka bata wayarta sukace maxa takira danbu a waya ta tanbayeshi yana ina
Nan hafsy jiki na 'bari ta danna number danbu bugu uku yadauka ,yace keya inta naiman layinki bana samunki maiya faru Dan sanda ya nuna mata bindiga yanuna mata kartayi abinda xai ganai
Hafsy tace wayata na kashe ,nan danbu ya kwashe da dariya ,xakiman tunda kinsamu yarda kikeso hafsy tace kana ina danbu yace ina gidana ,
Wanne yama ta bayanin inda yake ,yace ya akainai macuciya ko kinsamu min wani aiki Wanda xanyi Dan sanda ya kwace wayar
Nan aka tura 'yansanda Dan kamu danbu ,yana xaunai ya ishishire yana bankawa cikinsa hayaki
Suka shigo suka kamashi ,abin yabawa danbu mamaki Dan dak duniya babu Wanda yasan da wanna gidan sai hafsy to Amman ya akai yansanda sukasan da wanna gidan
Aliyu yana karbar magani yarda takamata jiki yana sauki Dan kullum sai an saukemar alkur ani sannan kullum sai yayi karatun alkurani ,yana jin sauki sosai
Danbu kam baki ya kumbura fuska tayi fata fata Dan sun tanbayeshi ta ruwan sanyi Amman bai basu amsaba da suka rufar masa da duka ta ko ina saiga danbu yana bayani dalla dalla ,
Duk abinda ya faru har little dinma da take gunsa ya amsa tana gunsa amman tsautsayi ya fadamata Allah yamata rasuwa,
Su Dady sunxo dasu mami canma innar asmau yaxo itada Hjy amina harda ya faruk ma ,kuto makil ,wanna karan harda aliyu shima yaxo cikin kwanciyar hankalinsa
Yaji sauki ,sosai yaxu ma,normal, babu sihiri ajikinsa saida su Hjy suka bashi labarin duk abinda ya faru ,shikam baima San ya aure wata hafsa ba
Alkali ya kalli danbu yace ya maimaita bayanninsa agaban kowa nan yayta rantabu bayani dalla dalla ,sannan yace shiba hafsa bace tasanya ya dauki little ba daman yadau alwashin abinda taimar
Wallahi saiya rama shinai ya rama ,kuma abin yaxaumar da tsautsayi yaxo harbin wani shiga goce itakuma yasamaita
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by Kady 💅🏻
Page 140
Nagode sosai masoyana Allah yasaka muku da alkhairi, sis hajjajo sannu da kokari
Godiya ta musamman ga mutanan nijar Allah yasaka da alkhairi, ngd sosai ,
Salma kam suma taringayi a cikin kotun aliyu ma saida ya suma ,inda kutun ta dau hayaniya Hjy kuka take ,
Sosai ,salma kam sai asibiti akai da ita aliyu nai akaci Sa a ya farfado agurin ,yashiga tashin hankali yayi kuka ya kara sabida yanasan asmau sosai
Nan alkali yayankewa danbu ,daurin raida rai ,sannan xasu tafi da shi yabasu gawar little din itama hafsy daurin shekara ashirin agidan maxa da tarar dubu Dari bakwai na sharrin da akaiwa ,su sadig da salma
Dady yasu ya shigar da salma ,'kaxafinda akaiwa asmau Amman ganinda yaga tashi yasanya ya 'kyaleta Dan tana cikin wani hali
Asmau kam taji mutuwar little mutuka ,nan da yan sanda da danbu suka tafi Dan yakaisu su dau gawar little aliyu kam kasa kara ganin yay Dan har tafara duyi
Allah nai yasan randa ta mutu ,yay kuka ya kara ,saida alhjnsa ya rikeshi ,ya kwanta a kafadar alhjnsu yana kuka
Har aka binne little salma bata farfadoba ,inda aliyu ya makawa hafsy saki uku da Allah ya isa itama salma uku yamata ,
Asmau kam ana futowa suka haduda asiay dasu Hjy sakaita gaisawa inda alhjnsu aliyu yace ,sutafi gidansa gaba daya
Falo ya cika makil ,aliyu da sadig salma asmau Hjy asiay Antyn Abuja, da dadynsu asmau ,duka dai nan akaita maida yarda akai
Itama asmau tabada labarin yard akai nan hjynsu aliyu taita bata hakuri rashin binkicena da ba aiba ,nan salma ta durkusa har 'kasa tana kuka ta baida asmau hakuri
Kiye hkr asmau na xalinceki kinga ba kena xalintaba kaina na xalinta kinga dana yi hkr mun xauna lpy da inanan ina tare da little sai kuka
Allah ya jikanki little ,asmau ta kama hannun salma anty salma Wallahi bantaba rikekiba na yafai miki
Nima kiyafan ,salma tace babu abinda kikaimin asmau sai dai ince miki Allah yasaka da alkhairi, ngd
Ta juya gurin aliyu tace uncle kayafan ,Dan Allah Dan ko baka saken ba dakaina xan naima ,gwanda Ka saken kaji dadin rayuwar aure Dan na hana Ka jin dadi
Kawai Dan kishinmu na mata ,aliyu Wanda yake jin duk duniya babu Wanda ya tsana sama da salma sabida yana ganin itace tai mar sanadin komai ,
Nan dai aka yafaiwa salma kuwa ma ya tausayawa salma sabida little ,
Dadynsu yusra shima yay gyaran murya yace duk Wanda yay laifi ya naimi ayafaimar yakamata aya faimar ,Allah ya yafaimana gaba daya nan kowa yace ameen
Sannan yace Wa aliyu duk munji komai abinda ya samaika ,saidai mimaka adduar Allah ya kare gaba sannan kadage da addua ,
Kadaina sakaci da ita ,lokacinda Ka saki asmau tanada ciki ya Nina ,haneef yace to kaga Dan data Haifa
Ainan akadinga rige rigen daukarsa tsakanin Hjy dasu asiya abin yay mutukar bawa aliyu mamaki yanxu wanna din Dan shinai
Dan yana ganin yaran yaxata Dan turawa nai ,nan fa murna tadawo sabowa ,haneef baisaba dasu ba nan yay alamar xaiyi kuka saida mami taimar magana da fula tanci sannan yayarda ya xauna acinyar Hjy
Nanda nan yaran ya shiga rankowa na gidan Dady yace gashinan yaran kanai aliyu sunansa aliyu ana cemar haneef ,aliyu saida yay sujjada yana kuka yana godewa Allah
Salma a nan ta,'kara raina kanta da kuma nadama ,tairashin little ,
Nan alhjnsu aliyu yace yana naimawa auran dansa akaru na biyu ,nan Dady yace ai asmau yarkuce kuma nasan itama tana sanshi sosai ,Dan haka baxan ki tayan Kaba duk dadai akwai wani Dan gidan ambassador
Yana Santa ,Amman bakomai ,nanda sati biyu ,sai a maida musu auransu ,Amman saidai a kauyanmu ,nan akaita mur na
Sai la a sar su Ka kama hanya suka tafi ,murna gurin asmau kamarmai ,Dan yanxu take jinta mace ,
Nan Dady yace abar haneef yay sati biyu inyaso ,insunje daurin aure ,sai su karbaishi Dan Dady yace wanna yaran nasanai akai dariya ,gaba daya
Aliyu da sadig suka rakasu sannan suka raka su innar asmau suda su alhjn da Hjy amina ,nan haneef ya makalai Wa aliyu taki xuwa gurin kowa kana mika hannun xaka daukeshi sai ya kwanta ajikinsa
💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page142
Nagode masoyana Allah yasaka da alkhairi Allah yabar kauna ,
Salma yanxu nutsuwa ta xaumata inda itama yan uwanta suka hada meeting akan ta ,akaita mata fada ,ya Abbas dinda taki yadawo yace shida haryanxu yana Santa
Batai musu ba ta amince ,
Asmau tana komawa gida yasir ya tareta da xan cen yana San asiya asmau tai dariya tacedaka mure ,mami tana xaunai a gurin tace nikaina na yaba da nutsuwarta
Xanyi Wa Dady Ku magana yasir yay tsalle yace yes mami ,
Asmau tace yaya bakajin kinga mami tace gayamar dai yadauki folon kujera ya jefaita da shi tashiga daki a guje
Tana xuwa ta fada kan gado San yaya aliyu yana dawomata sabo ,anya xata iya San wani aduniya inba yayantaba ,ta jawo wayarta Tamar test
Ya hanya Allah uakaimun Ku gida lpy abban haneef ,aliyu yana karantawa
Yay !murmushi dadi ya kamashi shima ya rubutamata da insha Allah maman haneef ,Allah yamiki albarka ,uwar 'yayana
Yatura mata ,suka dinga test har saida ya isa sannan yace mata sun shigo sannan hankali ta ya kwanta
Itama asiya tana bayan muta suna xuga chat itada yay yasir sadig kam bawan Allah tuki kurin yakeyi
Ya Allah kabamu abokin nagari ameen,
Saida ya kaisu gida sannan ya shige gidansa ,su Hjy da any da haneef suna falo Hjy tace ai naxata kwaana xakuyi ,aliyu yace haba dai gobe inada meeting a asibiti kuma da wuri shiyasa
Asiya kam da wuri ta shiga dakinta taiwa su Hjy saida safai Dan yaya yasir yana bukatar suyi waya aliyu kam saida yay wasa da haneef sosai sannan ya shiga part dinsa ya kira soul mate dinshi suka Sha waya
Ranar asabar ,dubban mutanai manta sarakuna ,suka halacci daurin aure asmau babu Dan fari da aliyu bashir ,
Anyi biki iya biki asmau kam tasan yanxu ita yar gatace ,inda anan aka tsayarda maganar auran asiya da yasir nanda wata uku
Washe gari aka kawu asmau ,gidan aliyu Amman fa sabo nai Dan alhj nai ya ginawa aliyu gida shi da sadig iri daya komai da komai ,ga gida ga gida hanta kalar fantin gidan iri daya nai ,saida ya fara kiran sadig yace ya xa'ba sannan ya bawa aliyu
Gaskiya gidan kam yayi ,nan aka kawu asmau inda 'yan kawu amarya suka juya a ranar wanna fadar dadyce asmau tai kuka suda su yusra xee harda !mami
Dansuma washe gari xasu tafi London sunyafi da haneef ,alhjn kam baiji dadi ba
Amarya kam gabanta sai faduwa yake Dan tasan halin yayanta mutuka , babu Wanda ya rakoshi Dan yace da kansa ma xai siye bakinsa ,
Tana kudin dinai cikin liyafa ,yashigo yana Cuba kamshi yasha manyan kayamsa farare
Ya ajiye kaxar da ya shigonda ita yaxauna a bikin gado ya jawo asmau ta fada jikinsa ,ya rada mata haba soul mate ni nefa yayanki
Dan Allah budemin fuskar ki inganta ,kinji babyn yayanta asmau kam luf tai ajikinsa
💅🏻💅🏻alkawari💅🏻
💅🏻by khady💅🏻
Page 143
Shima ya 'kara kankamaita ajikinsa ,yana jinsanta a xuciyarsa ya rada mata soul mate, ban ta'ba rungumar mace ,naji sanyi a rayuwata inba kaiba
Ko ina yayi missing dinki soul mate ,ya yayi mata mayafin ya kama hannunta yace muje ,Kuyi alula ,sukai sallah
Sannan ya dauko musu kur a ni sukai karatu sosai ,sannan yayta musu addua ,
Aliyu kam ,rasa inda xaisanya kansa yay ,asmau kam kuka take mar sosai ,Dan Allah ya kyaleta Amman shikam bai! Ma San tanayiba ,
Sai dan kansa sannan ya kyaleta ,bayan sunyi sallah asuba ,yana rungumai da ita ya kalleta ,yace soul mate rakinki yayi yawa fa
Asmau ta sanya hannuta ta buge kirjinsa ta turo baki ai yaya Allah indai kainai kowaye sai yay kuka ,
Yay dariya yace aa,kanwata ,bawani gashima yarona ya biyoki haneef shima akwai raki
Ya rumgumaita yace wai soul mate lokacin da xaki haifi haneef ,tiyata akaimiki ko haihuwa kikai
Asmau tace aaa haihuwa nai maikaga aliyu ya girgixa kai yace soul mate irinku basu da yawa
Rayuwarsu sukai cikin jin dadi da kwanciyar hankali babu abinda ya damaisu ,soyayyarsu suke ,kamar ba gobe ,
Bikin asiya yana gaba tuwa inda kuma asmau cikinai da ita wai karkusu kuga tarai raya kamar ,
Xai maidata ciki Dan kauna Dan asmau,jitake yanxu ,tai ciki Dan cikin haneef ,ba ai komaiba Dan wanka ,komai shiyaje Dan saida ya dau,hutun aiki ,Dan cikin soul mate,
Wanki. Bra da pant duka shiyake yi ,yankan farce ,girki ya dauke mata komai saidai buransa Allah yasauketa lpy
Salma biki yaxo babu yarda asmau bataiba ya barya yaki Dan har Hjy ta gayawa saiya fake da wai cikinta waxai kula da ita
Salma ta tare a gidan Abbas ,suma suna tasu soyayya Amman fa Wanda take so haryanxu uncle nai Allah sarki aliyu bashir
Cikin asmau wata bakwai dai dai lokacin kuma ,bikin asiya inda gaba daya asmau ta koma gidan Hjy Dan hidimar biki aliyu kam sunturi yake sosai
Saida Hjy tai kansa Sannan ya rage xuwa ,biki kam yayi sosai suma su yusra sunxo inda aka kai amarya liman daga nan suka tashi burnin londan
Amar ya tasha ,kuka kamar kar a rabu ,inda asmau ta koma gidan ta aliyu kam saida ya fanshe duka ,yana futowa daga wanka ,tana kwance yace yakamata kitashi
Kiyi wankan ko asmau ta xumburo baki ,aliyubyay dariya yace au sai yay kanta ta tashi da gudu shima yafita ta daga hannunta tana yaya babynka babynka fa pls ,
Shima yana baka hakuri ya 'karasa ya kama kunnan ta yace soul mate kina min gangancifa da baby na ta rike hannu da yarike mata kunne tace na dainafa ,yaya
Sannan ya taimaka mata tai wanka ,
Ranar litinin ta haifi kyaykyawar babynta !amaikama da asmau ranar suna yatambayi Hjy tace mar yasan asmau ko dam little
Ransuna baby taci sunan asmau suke ce mata little ,
Su asiya sunxo salma ma taxo da kantan cikinta ,
Su yusra ma sunxo harda mami da haneef ,gaskiya asmau yar gatace
Suna cikin kwanciyar hankali suna kula da babynsu su cikin dadi da soyayya aliyu yayi kiba yaya kyua sosai
Ba a dadaiba Antyn Abuja tayi waya take gadin salma ta hauhu ransuna taci sunan asmau ,sai lokacin aliyu ya sauki harya bar ta itama tabisu Hjy tace Amman aranar ta dawo Dan yace yarinyarsa baisan abinda xai ta 'ba ta
Inda asmau tanaimi tayi aiki ,nan aliyu ya tareta da tanbayar Dan mai kikesan yin aiki soul mate asmau tana kwance jikin aliyu inda baby little na gefansu tana bacci tace yaya abinda yasa nakesan inyi aiki sabida
Intaimakawa marayu da masu rashin hankali Irina kamanta nidin da mahaukaci yace aliyu ya ya kan kamata yace soul mate burinki mai kyau nai
Bansan kina futa kina sha n wahala ga baby little xaku Sha wahala Dan haka duk wata xan na baki dubu Dari biyu saiki nayin taimakon
Asmau ta kan kamaishi tareda sumbatarsa Allah yamaka sakaiya da gidan aljanna abban little yace ameen maman haneef
Alhamdulillah Allah nagodema ka daka banin i kon,kammala wannan littafi maisuna alkawari abinda nai ba daidaiba Allah kayafan ngd Wa Allah 👏
Masoyana Nagode sosai Allah yasaka da alkhairi ,da duk Wanda yake cikin group din masoyana littafin alkawari sai watan masha Allah alhamdulillah
0 Comments