👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul hudah
Wanan labari kagagen labari ne banyi shi Dan cin zarafin kowa ba
Ban Yarda wani ko wata ta juya min labari ba ta ko wace tsiga
Please a Fara daga farko bana son sai nayi nisa mu takura juna,duk group din da ba a comment zan daina posting
Gabad'aya wanan littafin sadaukarwa ce ga ya'ta *Rahmat* (Nazeera)Allah ya albarkaci rayuwarki ya rayaki ya kare ki daga sharrin makiya (Amin)
🅿1⃣-2️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim..
Yau ma Kamar kullum Suna fitowa ya taso da sauri yayi ta binsu,ummi sai matsifa takeyi tace" nazeera ke Kika Saba me toh gashidai sai binmu yake nidai wanan abin ya fara isata a ce mahaukaci yayi ta bibiyar mu,gaskiya ni na kusan daina tafiya dake wallahi"sai fad'a take kamar me magana da kanwarta bazaka tab'a tunanin yayarta bace nazeera
Itadai wacce aka Kira da Nazeera batayi magana ba saima juyawa da tayi ta kalleshi
Kallonshi nayi da kyau sai na gan wando shadda ne jikinshi milk colour ya Sha datti sai wani Jan t-shirt da wuyar ya yage,miyau ne ke siyaya a bakin shi infact he is the real definition of an inbecile,kallonta yake Yana murmushi bakinshi a gefe
Nazeera ta sakarme murmushi tace"ka koma gida sauri Nike zanje makaranta na makara"
Make kafada yayi alamun ah'ah,kafin Nazeera tayi magana ummi tace"nidai na tafi sai ki tsaya kiyi ta shashanci da wanan mahaukacin dama Abba zai bi shawarata ne da ya had'aki aure Dashi tunda kin rasa mashishini,Haka za a Kare ba saurayin kwarai sai kame-kame"
Dukda maganarta ya d'an sosawa Nazeera rai be hanata murmushi ba cikin sanyi irin nata tace"please ummi ki tafi ba sai kin jirani ba"
A fusace ummi daje sanye cikin uniform din government day tace"ai dama ko Baki ce ba tafiyata zanyi in badan abba da ya nace muyi ta tafiya tare ba ni me zai kaini tafiya da Mai bakin jini irinki salon a shafa min bakin jini"
Nazeera ta kalleta kawai sai tayi murmushi ta Mika mata d'ari biyun da Abba ya Basu tace"gashi je malam idi yayi Mana canji ki kawo min d'ari"
Fisgewa ummi tayi ta ja saki ta tafi sai gata ta dawo ta wurgawa Nazeera hamsin ta ja saki ta wuce nazeera ta bita da kallo
Mayar da kallonta tayi kanshi tace"boy kayi hakuri in naje na dawo zamuyi hira sosai,wallahi Ina da test"
Juya mata baya yayi alamun fushi ta dawo gabanshi tace"boy please da wuri Zan dawo inshaallah dama akwai Wanda Mukayi dashi zai zo zance in na dawo Zan baka labari"tana Gama magana ta juya zata wuce sai ta gan Yana binta
Juyawa tayi ta kalleshi tace"boy yanzu baka jin magana nace in na dawo zamuyi magana"
Da k'yar ya bude bakin shi dake zubar miyau abin kyama yace"yun-yun-yunwa Ni----nike ji"
Hamsin hanunta ta bashi tace"gashi je wajen malam idi ka siya biscuit in na dawo yau zan dafa maka taliya"
Dariya yayi cikin irin maganar su ta inbecile yana Susa Suman kanshi ga fuskar nan baki "yak" so iritating yace"toh sai kin dawo"
Da sauri ta Karasa bakin hanya ta shige keke napep Yana ganin shigan ta ya kalli naira hamsin Yana Susa kai kawai sai yayi murmushi ya karasa shagon malam idi Yana fidda yawun kazanta
Tana kaiwa school ta tarar har an shige an Fara test ga lecturer ya kulle kofa,wani fad'iwar gaba ta ji domin dama ita da lecturer sai a hankali niman dalili yake yayi failing dinta,cikin karfin hali ta tura kofar ta shiga gabanta na fadiwa
Malam Ali na Jin an bude kofa ya juyo,wani Dadi ya ji ganin itace,a zahiri ko had'e rai yayi ya duba wrist watch dinshi sanan ya mayar da kallonshi kanta kafin yayi magana tace"iam very sorry sir wallahi wani uzuri ne ya rike ni kayi hakuri ka Bari in rubuta Koda five minute ne ya rage"
Wani kallo yayi mata yace"before the count of 3 kin bar ajin Nan"dukawa zatayi ya daka mata wani tsawa yace"na ce ki fita"
Jiki na rawa ta fita ta samu wuri ta zauna takaici ya dibeta kawai sai ta fashe da kuka ita tasan tsayawa da tayi da boy ne yasa ta makara yanzu ya zatayi?she can't afford to fail his course
Haka tana ji tana gani aka fara fitowa d'aya bayan d'aya har aka gama Bata motsa daga inda take zaune ba
Yana fitowa da papers din a hanunshi ba tare da ya kalleta ba yace
Maman Nur
Coming soon sai na gan comment zan cigaba
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿3️⃣-4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Bin shi da kallo Nazeera tayi Tana goge hawaye,sai ga serah ta fito a aji karasawa tayi cikin damuwa tace"nazy ya Kika makara ne yau gashi kinyi missing test Kuma ke kanki kin San ba Imani ne dashi ba tun 6:30 fa Nike makaranta Nan dan bana son in shiga hanunshi "
Kuka Nazeera ta fashe dashi tace"serah bazaki gane ba, the thought of failing course dinshi kadai yana sa zuciyata bugawa wallahi bana son in samu carryover balle a course dinshi sanin kankine typewriter yafi ko wani course a department din Nan kawo marking saboda credit unit din and in nayi failing point dina zaiyi low,I really work hard for this course jiya banyi banci ba"
Serah tace"but meya tsayar dake har Kika makara haka,Koda yike nasan bazai wuci wanan Mahaukanci ne yasa Kika makar......"
Katseta Nazeera tayi ta mike tace"serah bafa mahaukaci bane please ki daina ce me mahaukaci Lalura ce"
Serah ta tabe baki tace"iam not in the mood da zanyi argument dake yanzu dai kije office din malam Ali ki rokeshi nasan zai Baki test d'inki"
Kallonta nazeera tayi tana goge hawayenta tace"kin san fa halinshi mutumin banza ne kin San inda Muka Kare last time wallahi har ban so mu sake kebewa"
Serah tace"kije kiji ko zai hakura ki roke shi kin san ko ya yafe Miki,karki Bari kiyi carrying over din course din Nan"
Nazeera tace"muje ki rakani"
Serah tace"toh but a waje zan jiraki"
Suna zuwa gaban office din malam Ali Babu inda nazeera batayi da ita ba su shiga tare ta ki"
Nazeera ta shiga gabanta na fad'awa tana shiga ta ganshi zaune yana making
Sungunawa tayi har kasa d'an nesa dashi tace"sir ka dubi girman Allah ka bani nawa test din ni ko anan zan rubuta please"
Murmushi yayi ya dawo da glass dinshi saman hanci ya mike ya karasa inda take da sauri ta matsa baya tana rarrafawa
Dafa kafadarta yayi yace"no baby ni ba dodo bane meyasa kike guduna?"d'agata yayi Yana kallon kwayar idonta yace"baby meyasa kike wahalal da kanki kin San fa abinda Nike so ko anan ma ai sai muyi and I assure you zakiyi passing course dina infact Babu me failing dinki a makaranta Nan daga department din nan har education,gse,duk Zan tsaya Miki only in Zaki bani kanki kin San fa na dade Ina sha'awarki tun 100level Nike bibiyar ki"
Kuka ne ya kubcewa nazeera ta fara rokonshi Amma sai ya rungumeta yana shafa Mata baya
Da sauri ta janye jikinta zatayi magana ya jawota ya had'e bakin su sosai nazeera ke kokuwar kwatan kanta Amma ta kasa kuka take sosai
Ganin ya fara d'aga Mata riga ta tureshi da karfin tsiya tana wani irin kuka jikinta na rawa da gudu ta bar office din
Tana fita ko ta kan serah Bata bi ba ta bar makaranta serah na kiranta bata kula ta ba ta shige napep
Tunda ta shige keke kuka take kamar ranta zai fita ba a tab'a Yi Mata abinda ya tsaya Mata a rai irin yau ba
Tun daga nisa ta hango boy Yana wasa da wasu yara suna me Waka
Tsaki tayi domin wani haushin shi take ji Yana ganin ta ya fara gudu Kamar zai Fadi ya
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Godiya Mai tarin yawa masoyana nagode da kaunar ku
Ummina har naji kunya da kikayi magana d'azu,shiyasa nace Bari I d'an kokarta inyi typing yau,wanan page din naki ne ummina hajiya *Aisha D'an goguwa* Ina Miki fatan alkhari
🅿5⃣-6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yana zuwa gabanta ya fara kokarin karb'an Jakarta kamar kullum ba tare da ta kalleshi ba tace"barshi kawai tafi kaje kayi wasan ka"
Buga Kafa ya farayi alamun dai be Yarda ba"
Tace"je kayi Wasa please"
Kama hanunta yayi yasa a hammata ya danne
Janyewa tayi,ya je da niyyar zai kamo ta daka me wani mugun tsawa da ya firgita shi
Tace"nace bana so Dole ne daga yau karka Kara zuwa inda Nike in ba haka ba wallahi zan mugun sab'a maka haka kullum kakeyi gashi kasa na makara nayi missing test"
Kallonta yake da mamaki yana kokarin yin magana abin ya gagara
Tsaki tayi ta shige gida
Tana shiga umma ta kalleta da mamaki ganin yau ta dawo da wuri
Mama na ganinta ta kwashe da dariya tace"Ashe dai shiyasa na gan duhu me bakin jini ta shigo gida hasken ya d'auke
Lami tace"hmmm ni kullum Cikin sa Ido Nike ko zan ji anyi sallama da ita amma shiru kullum dai cikin cewa ake lokaci ne ko yaushe lokacin zai zo oho?"
Mama ta kwashe da dariya tace"kila sai mun mutu"
Maryam ta fito tace"akwai Wanda ya Kai ku bakin jini tunda har kuka Kare a gidan nan,ai karuwanci daban farin jini daban ya'yan ku da kullum iskanci ake dasu a lunguna ko kun d'au bamu San komai bane kyale ku muke"
Mama ta mike tace"ke ban san rashin kunya karki nimi ki gaya min magana"
Maryam zatayi magana umma ta daka mata tsawa dama tuni nazeera ta shige d'anki ta zauna tayi tagumi
Umma ta kamo hanun Maryam Suka shige
Kallonta umma tayi tace"meya same ki na ganki a sanyaye?"
Murmushi yake tayi tace"ba komai"
Umma tace"ko kin samu matsala ne a makaranta?"
Tace"ah'ah"
Umma tace"toh Allah ya kyauta,ga wanan je shagon malam idi ki amso min Maggi in na aiki Maryam tsayawa zatayi tana fad'a dasu"
Amsar kudin tayi tasa hijab ta fita,tana fitowa ta gan boy a kofar gidansu yayi tagumi suna had'a ido tayi saurin daukewa taje ta siyo Maggi tana juyowa ta gan ya takure wuri d'aya sai ya bata tausayi ta koma shago ta amshi bashin taliya ta shige gida
Tana shiga ta hura abacha ta fara jajjagen kayan Miya
Da misalin 12:03 ta fito da kulan abinci karami ta ganshi a inda ta barshi d'azu
Yana ganin tana tunkaroshi ya mike da sauri ya karasa ya rungumeta gam
Tsayawa tayi na d'an lokaci Kamar me nazari domin wani kamshi ne ya bugi hancinta Mai dadi
Da k'yar ta janye jikinta tana kallon kwayar idonshi shima nata yake kallo
Murmushi tayi ta Kama kasar hijabinta tana goge me miyau tace"boy nace ka daina zubar da miyau nan bana son kazanta"ta Kare magana da share me baki
Cikin damuwa yace"me---meeeee nayi Miki d'azu"Wanda in ba kasa kunin ka ba bazaka ji me yake Fadi ba"
Zama tayi a dakali ta bude kula tace"zauna Mana?"
Zama yayi ta Mika me kula tace"iam sorry boy please forgive me raina ne ya b'ace shiyasa"
Taliyar ya Kai baki sai yaji wani uban yaji kwata-kwata taliyar beyi me ba
Murmushi tayi ganin Yana juyawa tace"ci mana boy"
Murmushin yake yayi ya Kai baki ji yake Kamar ya dawo dashi"rufe kulan yayi yace"sai kin fad'an min abinda ya faru dake"yayi maganar inda imbecile keyi
Kuka ta fashe dashi tace"boy nayi missing test dina,kuma wanan d'an iskan lecturer ya...ya"kuka ne ya ci karfin shi da yasa hankalin shi tashi
Besan lokacin da yace"me yayi Miki ba?"
Kallonshi tayi tana kuka tana goge hawayenta tuni idanunshi suka sauya kala
A fusace yace"me yayi miki?"yayi magana cikin d'aga murya
Kallonshi tayi tace"boy"sai yayi saurin komawa inda yake magana yace"mmmme yayi Miki?"
Tace"he kiss me,can you imagine that bastard kiss me "labarin komai ta bashi tace"nasan ba lalle ka fahimceni ba tunda bakayi makarnta but bana son inyi failing course din"ta Kare magana da bude sabon kuka"
Dafa ta yayi Amma beyi magana ba,murmushi yake tayi tace"sorry Ina damun ka da matsalata,Bari in baka wani good news,hmmm saurayin dana had'u dashi jiya a hanyar islamiya yace"yau zai zo zance da karfe 8:30 iam so happy today ka gan nima zanyi aure in huta da gorin yan gidanmu boy kowa cewa yake Ina da bakin jini kuma gaskiya ne har yanzu ban samu Mai Sona bane tsakani da Allah Amma ai ba laifina bane ko boy duk samarin da Nike had'uwa dasu yan iska ne Amma sai ayi ta cewa Ina da bakin jini,Allah yasa wanan yayi serious"kallonshi tayi ganin yayi shiru yasa ta cewa"but boy bazaka min abinda kayi last time ba ko?infact ka nuna baka Sanni ba nasan Zaka so Nima inyi aure ko?"
girgiza mata Kai yayi ta mike tace"yauwa my boy bari inje inyi Shirin islamiya"Bata jira amsarshi ba ta shige cikin gida tana shiga mama ta kwashe da dariya tace"ko dai mahaukaci za a aura tunda masu hankali gudunki suke"
Itadai Batayi magana ba ta shige ciki
Umma ta kalleta fuska d'aure tace"ke miye had'in ki da wanan mahaukacin?"
Tace"lah umma bafa mahaukaci bane?"
Umma tace"koma menene ki fita harkar shi,Kuma ki fito da miji domin Abba ku ya fara takura ni kema kanki kin San Babu wata ya' a gidan Nan da tayi shekarun ki ba ayi mata aure ba asalima da an gama jss3 yake aurar da ya'yanshi "
Nazeera tace"Kai umma in Kuna fadin shekarun nan sai a d'au ko nayi arba'in dudu fa shekaruna ashirine fa"
Umma tace"nidai ba ruwana na gaji da kare ki dama dan kiyi karatune kuma ba laifi yanzu Zaki iya karasawa a gidan miji In akwai Wanda kike so sai kiyi magana"
D'aukar jaka tayi tace"umma sai mun dawo dama tuni Maryam ta fita tana fad'awa mama magana"
_____________
Saukowa take akan stairs cikin takun kasaita kallo d'aya zaka mata kasan naira ta zauna,kyawun gidan kawai ya Isa yasa mutum natsuwa domin naira yayi kuka
Zama tayi ta kira kande Mai aikinta ,da gudu ta zo ta duka
Hajiya turai ta kalleta tace"zuwa anjima zanyi Baki daga kano please ki fad'awa masu girki su girka Mana tuwon shinkafa miyan egusi sanan suyi white rice kad'an da Miya"
Kande tace"toh hajiya"
Salim ne ya sauko daga part dinshi yana zuwa ya kwanta jikinta tace"Kai nidai wata rana zaka karyani wallahi"
Yace"Kai mummy nifa bani da wani nauyi"
Tace"salim kunyi waya da nazir kuwa?"
Yace
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿7⃣-8⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Yace"mummy Nima fa tun last week rabon da muyi magana"
Mummy ta d'auki wayarta tana latsawa tace"I don't know what this boy is upto a kwanakin nan daga nayi me maganar aure shikenan,Amma muje zuwa"
Salim yayi murmushi yace"kunfi kusa daya dawo yanzu Zaki manta ni"
Tace"Kuma fa ko gidansu hanan Dana tura shi be je ba"
Salim ya tashi ya zauna yace"mummy kema kin san Yaya nazir ba zai tab'a Yarda da arrange marriage ba why are you stressing yourself?"
Tace"what do you expect me to do?ya ki yin aure dole inyi wani abu akai"Kai waya tayi kunni tace"number shi be shiga "
Salim yace"mummy please chill duk inda yake nasan kina ranshi kila aikin ne ya rike shi kin San ai he is always busy"
Tace"Allah yasa dai lafiya domin nazeer baya kwana biyu be Kirani ba"
______________
Da misalin karfe 6:pm nazeera ce da Maryam suna dawowa islamiya Maryam sai surutu take tace"wallahi anty ke kike musu shiru shiyasa suke rainaki"
Nazeera cikin sanyi muryarta tace"Maryam miye amfanin tashin hankali bayan kin san Abba ba goyon bayan mu zaiyi ba saima jawowa umma magana da zamuyi,please ki daina biye su"
Maryam ta tabe baki tace"sai dai in Basu shiga harkata ba wallahi yan rainin hankali kawai"
Suna kaiwa gida nazeera ta tube hijabi ta kwashi wanke-wanke ta Kai inda suke wankewa,ummi ce ta fito da kwano a hanun tana zuwa tayi wurgi dashi har ya sami nazeera a Kafa
Kallonta nazeera tayi sai ta girgiza kai ummi tace"toh miye ko kina da abinyi ne,ai tunda kin ki aure dole kiyiwa kanne ki bauta"
Nazeera Bata kulata ba saima cigaba da tayi da aikinta,ji kake passs Maryam ta d'auke ummi da mari tace"kina hauka ne ko giya Kika Sha ko Kuma kanki hayaki yake anty nazeera kike fad'awa magana?
Ummi ta Kai hannu zata rama Maryam ta Kama hanun ta ture ta sai gata cikin robar omo har ya fashe kuka ta fashe dashi ta taso ta tunkari Maryam gadan-gadan tuni dambe ya b'arke tsakaninsu,nazeera ta fara kokarin rabasu amma Ina Maryam tawa ummi jina-jina
Mama ce ta fito jin kukan ummi tana fitowa ta Kama Maryam ta fara duka,nazeera ta rasa me zatayi kawai sai ta fashe da kuka
Umma ta zo da gudu jin kukan nazeera sai ta gan mama na bugun Maryam ranta ne yayi mugun b'aci ta jawo mama ta wurgata gefe ta Fadi kasa
Ta Nuna ta da yatsa tace"duk randa Kika Kara dukan min yara wallahi sai na baki mamaki"
Mama ta mike ta Kama hanun ummi ta shige d'akinta ranta na tafarfasa jira kawai take Abba ya dawo
Nazeera ta kalli maryam tace"kin gan abinda Kika jawo ko in Abba ya dawo mun shiga uku"
Umma ta Kama kunnin Maryam ta jata d'anki
Nazeera ta koma ta cigaba da aikinta
Da misalin 7:40 nazeera na zaune saman dadduma bayan ta gama sallah ta ji muryar Abba na zazzage matsifa
Gabanta ne ya Fadi sai ta ji yace"Ina Rahmatun take?"
Tashi tayi ta
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿9⃣-1⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Ta kwashe dadduma ta nade sanan ta fita,tace"abba gani"
Yace"biyo ni falo"
Binshi tayi harda su umma
Cike falonshi yake da yara kowa na gidan na ciki
Kallon nazeera yayi yace"ke meya had'aki da ummita"
Nazeera ta fad'a me
Kallon Maryam yayi yace"kefa me tayi Miki Kika Yi mata wanan dukar harda ciwo"
Maryam tayi shiru ta share shi a fusace yace ba dake nike ba?"
Maryam ta turo Baki tana gunguni kasa-kasa kafin tace"toh Abba ai itace ta zage yaya nazeera tana ta fad'a Mata magana harda ce Mata me bakin jini"
Dakuwa yayi Mata yace"karya tayi?inda a ce ta Kama kanta da yanzu tana gidan miji Ina zasu ganta har su rainata kanneta biyar duk suna gidan miji,nidai gaskiya ya'yan Rabi Basu da farin jini,sun zauna sai ci min abinci suke gashi tayi tsada suyi aure Mana in huta"
Mama ta karbe zancen da cewa"wallahi daga uwarsu ne nidai alhaji ka ja musu kunnin Kar shegiyar da ta Kara tab'a min ya'ya in ba haka ba za ayi karamin yaki a gidan Nan nidai nayi shiru ne d'azu in ba haka ba da a gadon asibiti zaka dawo ka same su"
Lami tayi wani murmushi tace"kenan dama taki aure ne dan tayi ta haddasa Mana fitina a gidan"
Ummi ta fashe da kuka tace"Abba tun safe take ta tsokana ta harda Marina tayi akan wanan mahaukacin"
Abba yace"sati biyu na baki kacal ki fidda miji in ba haka Zan had'aki da wanan mahaukacin da Kika nacewa"
Nazeera tace"Abba har yanzu Babu Wanda Nike dashi Dan Allah Abba a Kara min lokaci"
A fusace yace"toh ba anan gidan ba domin kece ta farko da Kika Fara karya min doka ni yarana a shekaru Sha biyar Nike musu aure dan haka in Karin lokacin kike bukata toh saidai ki nimi gidan wani uban,ki fito da miji domin dasu ummi za a had'a aurenku da mardiya"
Umma dai bata ce komai ba sai ma tashi da tayi tace"alhaji Saida safe"wani haushine ya cika Maryam ganin umma bata kwatar musu yanci
Lami tayi wani irin gud'a tace"alhaji ni da zaka bi nawa da an had'ata da wanan mahaukacin na lura tana sonshi,shima haka"
Mikewa Abba yayi yace"Bari dai a Bata lokaci"fita yayi ya bar musu falon
Nazeera ta mike jiki ba kwari domin dariya suke mata,ji tayi anyi sallama yaron yace" ana sallama da nazeera "
Kallon juna mama da lami sukayi lami tayi gud'a tace"yau dai an Kafa tarihi"
Maryam ta hararesu tace"je ka ce tana zuwa"suna fita mama ta kalli lami tace"sallama da nazeera toh akwai matsala?"
Lami tace"baki ji inda gabana ya fadi bane Amma Dana tuna maganar boka sai na ji hankalina ya kwanta ai cewa yayi bakin jinin da yasa Mata bana Wasa bane duk saurayin da zaizo gunta guduwa zaiyi"
Mama tace"hakane fa,nidai na tsane Yariyar Nan tunda boka yace"tafi duk yaran gidan Nan taurari naji tsananta"
Lami tace"Niko tsanar uwarta ne ya Koma kanta ku duba fa ki wata uku banyi da auren alhaji ba ya auro uwarta in baki manta ba ba karamin wulakanta mu yayi ta Mana ba ai ban tab'a mancewa,Kuma Baki ganinta kamar aljana duk tafi ya'yan gidan Nan kyau ni gaskiya bazan ma Bari Rabi ta gan Abu me kyau ba da yarda Allah yaran duk kwantai zasu Yi muna Nan"
Mama tace"ke koni ai wallahi babban burina in gan ta auri wanan mahaukacin nidai kawai so Nike in gan Rabi ta tozarta a idon duniya tunda har a sanadinta alhaji yayi min saki biyu muna Nan inda har Ina Raye toh nazeera da Maryam bazasu tab'a ganin dai-dai ba"
Lami tace"ke ummi je ki Sa Mana Ido akansu"
Mikewa tayi tace"toh"
Su Maryam ko Komawa sukayi d'akin ummasu suka tarar da Yaya Ahmad zaune Yana cin abinci
Maryam tace"Yaya ka gan Abba ko?sai yayi ta zagin mu Kuma umma bazatayi magana ba
Yayi murmushi yace"ai kece me jawo maganan da Baki tankata ba da hakan be faru ba dole hakuri zamuyi da Abba tunda babu adalci a lamarin shi ku dai ku dage kuyi karatu"
Tace"toh"
Nazeera ta zauna gaban madubi ta shafa farar hoda da man baki sai perfume da ta fesa domin dama tayi wanka"
Tace"umma yanzu Zan dawo"
Tace"ki dawo da wuri"
Tace"toh"
Yaya Ahmad yace"Allah yasa ku dai-daita kema ki huta da kanana maganganu"
Tayi murmushi tana fitowa ta gan boy zaune a inda ya Saba zama kallo d'aya tayi me ta d'auke Kai
Wani murmushi yayi ya tabe baki karasawa tayi gaban motar Habib ta jingina
Sauke glass yayi yace"shigo mana"
Tace"no fito mu zauna a Nan "
Murmushi habib yayi ya bude motar ya fito ya zauna a dakalin kofar gidan,itama Zama tayi cikin Jin kunya tace ina yini"
Yace"lafiya Lau ya gida?"
Yace"lafiya Lau"
Shiru ne ya d'an biyo baya na d'an lokaci kafin Habib yace"ba sai na b'ata lokaci ba domin ni straight forward person ne ni bada Wasa na zo ba aure Nike so da gaggawa"
Nazeera zatayi magana kawai ta gan mutum a kanta kamar an jeho shi kafin tayi wani abu boy ya
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Masu bukatar karanta paid novel dina Kamar su
Nida mijina 200
Kauna ce 200
Mai Mata biyu 200
Nida Yaya hydar 200
So makaho ne 200
Habib Mr neat 200
Mu kawaye ne 300
Yarima annur 300
Ni'imatu 300 Mai bukata yayi min magana ta wanan number 09090112846
🅿1⃣1⃣-1⃣2️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Boy ya zauna a cinyarta ya rungumeta wani Kara ta saki domin taji zafi shiko Habib ya d'an ja baya da mamaki Yake kallonsu
Nazeera ta tureshi cikin rudewa tace"innalillahi wa Inna ilahir rajiun"
Mikewa Habib yayi rai b'ace yace"dama Ashe baki da kamun kai?haka halinki yake tirr da budurwa da Bata da kamun Kai"
Nazeera ta mike bayan ta tura boy gaban Habib taje tace"Habib dan Allah kayi hakuri please wallahi ba haka Nike ba ka duba shi da kyau bashi da lafiya fa,karka hukunta ni akan laifin da ban aikata ba, please ka kalleshi kawai Ina tausayinshi ne Amma Babu komai tsakanina dashi please,boy ka fad'a me Mana "
Kallonshi Habib yayi sai ya gan ya hade rai
Nazeera zatayi magana boy ya karaso ya rungumeta gam ya fara Mata kiss,tuni jikinta ya fara karkarwa,Habib na ganin haka yayi tsaki ya shige mota ya ja ya bar wajen
Boy na ganin ya wuce ya sake nazeera ya fara tafi Yana dariya
Wani kallon tayi me,kawai sai ta zauna ta fashe da kukan takaici tana cewa"boy ka kasheni wallahi, ka cuce ni Wai meyasa ma na yarda mukayi irin wanan shakuwar?meyasa Nike tausaya maka?a gaskiya yau kayi min abinda bazan tab'a yafe maka ba, boy you keep chasing away my suitors this is the fifth time wallahi bazan yafe maka ba daga yau bani ba kai sanda na roke ka pretend as if you don't know but no you disgrace and make a fool out of me in front of him now tell yaushe zai yarda ya aure ni bayan abinda kayi min?"
Wani kallon yake Mata da ta rasa gane kanshi hakan ya Kara b'ata Mata rai ta Kama hanunshi ta dinga janshi har inda ya Saba zama ta kalleshi tace"as from today karka Kara nuna ka sanni tunda kayi San ranka, na yau ma is worst you kiss me why me na tab'a maka a rayuwa da baka son inyi aure kullum Cikin yi min gori ake ka San komai but instead of you to help me shine kake tarwatsa ni,I didn't expect this from you Ina tausayin ka kullum Ina kyautata maka Amma abinda zaka saka min dashi kenan?"kuka ne ya ci karfinta harda sheshsheka
Kallonta yake Kamar tv ko a jikinshi wallahi sai ma d'aga Mata hanci da yakeyi ga hura Mata hanci
Kuka tayi me isarta kafin ta Kara dunkulewa ta had'e Kai da guiwa
Ji tayi yace"inaaa Jin yunnn....wa"
A fusace ta mike tace"toh Ina ruwana Nice mahaifiyarka in kana Jin yunwa toh kaje gidan ku Mana ka ci abinci xaka wani zo ka takurani daga yau in ka Kara nunawa ka sanni wallahi sai nayi Shari'a da Kai mugu kawai shiyasa ake ce maka mahaukaci toh in ba mahaukaci ba waye zaiyi abinda kayi toh yunwa ta kashe ka mugu me bakin Hali inda fuskar ka take baki haka zuciyarka take,mugu kawai"
Kura Mata Ido yayi Yana kallonta domin yau ne ya gan fushinta ya Sha kure ta Amma sai ta ki kulashi,kenan tafi son Habib din kenan?"
A fusace tace"daina kallona me bakin Hali kawai"tana Gama magana ta juya ta shige gida ya bita da kallo
Murmushi yayi sai ga wata bakar mota tintec glass ta zo ta wuce bin motar yayi da kallo kafin ya bi bayan alhaji muktari
___________
Duk abinda akayi a idon ummi daga farko har karshe komawa tayi ta bawa su mama labari suna ta dariya
Mama tace"shima ya tafi kenan inshaallah bazai dawo ba"
Nazeera na komawa ta kwanta duk inda maryam ta so ta Bata labarin abinda ya faru tsakanin su da habib abin gagara yayi saima kwantawa da tayi ta cigaba da kukanta kasa-kasa daga Nan bacci me nauyi ya d'auketa
Da misalin 10:30pm nazeer ne ya shigo falon a sace har zai shige part dinshi yaji mummy tace
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Ummi ce dole in baki page comment dinki na sani nishad'i nagode da kauna
🅿1⃣3️⃣-1⃣4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"daga ina?"juyawa yayi sai ya ganta jingine jikin kofa murmushi yayi Yana Susa Kai yace"mum bakiyi bacci ba"
Tace"ina kuwa tunda na auri yaro irinka ai bani da bacci"
Murmushi yayi ya karasa ya rungumeta yace"mum please Iam sorry wallahi naje wani aiki ne"
Tace"nafa Fara gajiya da wanan aikin naka I mean most you work?ga abbanka da business empire but kafi son kana wanan aikin na Fara gajiya fa eheee"
Yace"yi hakuri mummyna it my passion tun Ina yaro"
Tace"ya maganar gidansu hanan din'
Ya juya yace"mum it late zamuyi magana gobe"Shigewa yayi part dinshi ta bishi da kallo
Yana shiga ya Kira Salim a waya yace"please in bakayi bacci ba ka sameni a part dina"
Salim da kallo yakeyi yace"ok"
Bayan minti biyar sai ga Salim ya shiga falon sai dai ba kowa ya tura kofar bedroom din sai ya ji karar ruwa a toilet komawa yayi falon ya zauna Yana jiranshi
Yafi minti ashirin zaune kafin nazeer ya fito cikin jallabiya,Salim ya mike ya rungumeshi yace"munyi kewarka Yaya"
Nazeer yayi murmushi yace"Nima haka,Salim Ina son ka min bincike akan wani lecturer ne Mai suna a college of education,school of vocational some thing malam Ali ka dai Yi bincike daga yanzu zuwa gobe"
Salim yayi murmushi yace"wani ya tab'o ka kenan ko?"
Yace"ka dai kayi abinda nace"
Salim yace",ok Mai sauki ne Ina da aboki lecturer a department din Bari in kirashi in be Yi bacci ba zai fà d'a mana"
Dialling number yayi bugu biyu ya d'auka
Salim yace"ya dai baka kwanta ba?"
Jamil yace"no abokina Ina kallo ne kasan gwaro sai a slow"
Salim yace"please Ina son bayani ne akan wani lecturer malam Ali"wayar a speaker yake
Jamil yace"Kar dai ya tab'o na kusa daku domin mugun d'an iskane yana b'ata yaran mutane d'an iska ne"fad'a musu komai da suke son ji yayi sanan sukayi sallama
Nazeer yace"gobe zaka rakani makaranta"
Yace"ok"
Washe gari Koda nazeera ta tashi fuskarta a kumbure,umma sai tambayar abinda ya same ta tace"ba komai"
Shiryawa tayi ta tafi makaranta ko da serah ta ganta kallo d'aya tayi Mata ta gane akwai matsala
Tace"meya same ki?"
Kuka ta fashe dashi tace"serah boy ya cuceni,ya Kori Habib jiya,serah shikenan ni bazanyi aure ba kullum da samari sun zo sai su gudu ko wanne da dalilin dayasa yake guduwa na gaji gaskiya ga Abba ya matsamin "
Serah tace"miye yayi this time around?"labarin komai ta Bata
Serah ta kyakyale da dariya tace"oh Ashe mahaukaci yasan kiss Amma bakiyi amai ba kin San wanan miyau Dole tayi wari,ba ke sarkin tausayi ba kad'an Kika gani"
Nazeera ta zauna a gaban ajinsu tayi tagumi serah tace"tashi muje cafeteria jare in ma be dawo ba toh ki d'auka dama can ba mijinki bane,nazeera karki damu komai na duniya lokacine you are still young ni ban San meyasa kike damuwa ba,in Habib na sonki zai dawo yanzu dai kiyi me text message ki ce ya zo yau ya Baki dama na karshe na tabbata zai zo ki rage damuwa Dan Allah bana son wanan desperation din sai ka ce wata wowo you are beautifull dear Zaki Sami mijin aure in lokaci yayi"
Nazeera tace"wallahi serah iam not desperate but my family are not understanding na gaji da halayensu gaskiya umma ta Bata ce komai ba but nasan deep down abin na damunta"
Serah tace"don't worried muje cafeteria mu ci abinci yau na zo da kudi"
Nazeera ta mike tace"Wai baza ayi lecture bane Kuma?"
Serah tace"ya maidashi 4-6"
Nazeera tace"ki ce yau akwai zaman jira har 6:pm gaskiya be kyauta ba"suna tafiya suna hira wasu had'adun motoci uku ne Suka shigo bakake wulik sai kyali sukeyi su nazeera Dake tafiya motar ya zo Kamar zai kwashesu nazeera ta je guduwa ta Fadi a jikin notice board
Serah ta kyakyale da dariya ta Mika Mata hannun ta taimaka Mata ta tashi tana mata sannu
Nazeera ta hade rai ta ji haushin dariyar da aka Mata
Nazeer ya kalli driver yace"baka gani ne ko kana Shan giya ne?"
Driver yace"sorry sir"
Nazeer yace"fita ka Bata hakuri"
Fitowa yayi cikin polo me shegen kyau da tsada sai bakin jeans karasowa yayi inda suke yace"sorry Yan Mata a dinga kula please "
Driver yace"kiyi hakuri dan Allah ban lura bane"
Class rep dinsu ne ya karaso inda suke yace"lah nazeer Abdallah da muke gani a tv ne yau a makaranta mu"
Serah ta zaro Ido tace"it's a lie karka ce min famous nazeer Abdallah the son of alhaji Abdallah Mai Riga bereau the change"
Class rep yace"ga zahiri kin ganni'
Tsaki nazeera tayi tace"Wai mun fasa zuwa cafeteria ne ban San wulakanci"
Murmushi yayi aka bishi da kallo Yan matan wurin suka ji Kamar dasu ne nazeera da yayiwa magana"
Suna zuwa cafeteria Suka zauna a happy resturant suka Fadi abinda suke so
Nazeera na cin white rice da aka kawo musu tace" na turawa habib text din be min reply ba har yanzu"
Tsaki serah tayi tace"ke Bari zancen wani Habib ga nazeer ke Baki lura da kallon da yake ta Miki bane wallahi na gan soyyayarki a kwayar idonshi"
Nazeera tace"are you ok?seriously I think something is wrong with you daga ganin mutum"
Serah zatayi magana sai ga spicy ladies sun shigo
Nazeera ta natsu jikinta na rawa domin tun a 100level take tsoron su kasancewa sun gagari kowa a makarantan ana tsoronsu
Serah tayi kamar Bata gansu ba
Feedy tace"ke je ki anso Mana abinci"
Nazeera ta tashi da wuri zata je,serah ta rike ta tace"ba inda zata je"
Feedy ta kalli su feena sanan tayi murmushi tace"keee kin San da Wanda kike magana kuwa ko kin manta spicy ladies ne"
Serah tace"Babu wani mantuwa is high time a taka muku birki haba kun addabe mutane"
Feena tace"yanzu tunda kin tare Mata ke Zaki je ki amso Mana abincin "
Serah tace"bazan je ba wallahi"
Feedy tace"kenan ko me akayi Mata Zaki tare Mata kenan"
Feena ta taso dama Haka kawai ta tsane nazeera tace"ok yanzu Zan mareta sai ki tare Mata"ta d'aga hanun zata kaiwa nazeera Mari serah ta Kama hanun tace"
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Godiya Mai tarin yawa masoyana
🅿1⃣5⃣-1⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Hanunta serah ta rike tace" kin San wa kike Shirin duka kuwa?matar manya kenan bana son ki jawowa kanki bala'i,wanan dakike budurwa ce ga Nazeeru Abdallah Mai Riga Wanda akafi sani da bereau de change wallahi kina tab'a ta Zaki Sha mamaki"
Feena ta dawo da hanunta kasa a hankali itako nazeera jikinta rawa yake ruky ta jawo feedy gefe tace"in harda gaske sukeyi is better mu Zama kawaye so that mu karayin suna mu taki uban kowa "
Feedy tace"don't tell me you believe that lie"
Ruky tace"let give them benefits of doubt zai iya Zama gaskiya kuma in Suka shiga group dinmu zai zamo babba advantage "
Feedy tace"ok but in nayi found out karya takeyi wallahi sai sun bar makaranta Nan"
Kiran feena sukayi suka bar resturant din,suna barin wurin nazeera ta ja serah tace"wanan wani irin karya ne meyasa zaki musu karya meyasa kike niman saka mu a matsifa nifa ba ruwana why????"
Serah tace"iam sorry ban San lokacin da ya fito a bakina ba I wanted teaching them a lesson and Wanan hanya ne kadai ya zo min"
Nazeera tace"nidai ba ruwana wallahi da kin bari na anso Musu abincin da haka Bata faru ba,yanzu ga abin da Kika jawo only God knows what will happend next "
Serah tace"Babu abinda zai faru karki damu"abincin da nazeera bata ci ba kenan tayi ta Wasa dashi serah ta d'auke ta had'a da nata tace"bazan siya abinci inyi asara ba"
_________________
Malam Ali na zaune a office ya gan an bude kofa kallonsu yayi da mamaki Zama nazeer yayi yace"Ina fatan ka gane ni"
Jikina rawa malam Ali yace"eh,Allah yasa lafiya"
Yace"miye tsakanin ka da Rahmat Kabir?"
Malam Ali ya fara in Ina jikinshi na rawa yace"ba bb... koma...."
Katseshi nazeer yayi da cewa"zuwa nayi in maka warning akan in ka karawa Rahmat kallon banza balle har ka kara aikata abinda kayi a baya wallahi sai kayi nadama"
Zaiyi magana ya katseshi da cewa you are very stupid in ka sabayi da wasu Mata kana wucewa free this time around sai kasan kayi da budurwata"
Zaro Ido malam Ali yayi ya duka har kasa yace"ranka dade kayi hakuri wallahi bata tab'a fad'a min Kuna da alaka ba, dani na Isa?"
Nazeer yayi me wani kallo ji yake Kamar ya shake shi in ya tuna yayi kissing dinta ya so dealing dinshi Amma Baya son Salim ya ji anihin abinda ya faru balle yasan yayi kissing dinta Hakan yasa ya bar zancen kiss
Malam Ali yace"ai yanzu Zan Bata marking ko Batayi exams ba tayi passing"
Nazeer ya d'aga me hanun yace"ni bance ban son zakewa dayawa wallahi ko da Wasa in ka Kara kallon Rahma sai na kwakule idon nan d'an iska kawai yanzu ka Bata test dinta Kuma abinda tayi scoring shi zaka rubuta bana son Kari"
Malam Ali yace"ai ba sai ta rubuta Zan Bata marking"
Nazeer yace"no a Bata test din ta rubuta "
Yace"toh"sosai ya ja me kunnin tare da tabbatar me duk randa ya ji labari yayiwa wata irin haka sai yasa an koreshi a aiki"
Malam Ali yasan Hakan karamin aikine a gunshi domin suna da connection rokonshi yayi sanan suka bar office din da Salim
Suna fitowa ya hango su nazeera na shigowa department,nazeera na magana da class rep ko me yace Mata oho sai ta dukeshi a kafada duk Suka kyakyale da dariya,sai ga Musa course mate dinta ya karaso toh dama suna Wasa cikin d'aga murya yace"sweetheart ke Nike nima in kaiki cafeteria yau Zan kula dake"
Nazeera tayi murmushi tace"no thanks mu Bari zuwa gobe bana Jin yunwa"
Yace"oh shirt,gaskiya banji Dadi ba"
Tace"I promise gobe inshaallah zamu je"
Duk abinda suke Yana kallonsu harya karaso serah ta hango spicy ladies zaune wani murmushi tayi tace"nazeera muje kiyi assignment din
Tafiya sukeyi suna Shiga department din shi Yana fita suna kaiwa kusa da juna serah ta mugun ture nazeera kawai jinta tayi jikin mutum,wani wawan ajiyar zuciya serah ta sauke domin batayi missing target ba
Rungumeta yayi d'aga Ido tayi ta kalli hanunta dake kirjinshi sai ta kalli fuskarshi had'a Ido Sukayi sai ta ji wani mugun fad'iwar gaba Amma sun ki sakin juna
Serah tayi gyra murya ganin kallon juna sukeyi da sauri nazeera ta janye jikinta tace"so sorry wall...."
Katseta yayi yace"dama na lura tunda na shigo makarantan nan kike Niman in kula ki as in kina tallah kanki how cheap"
Cikin b'acin rai nazeera tace"escuse me,me ka d'auki kanka ne Kai ko kunya baka ji ba daka furta Wanan maganan ka kalleni da kyau nayi maka Kama da wacce ke seeking attention?in kana tunanin duk inda kaje sai Mata sun kalleka toh bana cikin sakarkarun Mata,so take your arrongance to someone else not me"
Yace"oh really it obvious you are desperate looking for who to toast you,I know your type,Dan haka I will not fall to your cheap tricks you think I will toast you by hugging me you lied"
Nazeera ta rasa ya zatayi ta buga Kafa ta kalli serah tace"kin gan abinda Kika jawo ko?"barin wurin tayi
Serah ta kalleshi tace"sir nazeer Idanunka sun bayyana sirrin dake zuciyarka thou ka Fadi magana abinda bashi ba I don't know why Nike ji a jikina kana son nazeera tunda na ganka"
Yace"oh ta turo ki ne kiyi toasting Dina ko?"
Serah tayi murmushi tace"karka manta wanan ranan domin kawata xata Rama"
Zaiyi magana ya hango nazeera gaban h o d office tsaye da wasu maza su biyu serah ta lura duk hankalinshi ya karkata wajen murmushi tayi ta rungume hanun domin tasan Abdul sai yayi hugging nazeera it has always been his attitude tun a year 1"
Aiko sai gashi ya rungume nazeera tana tureshi zatayi magana text ya shigo wayarta ta karanta wani murmushi tayi ta rugo da gudu tace"serah Habib yayi replying Dina yace"zai zo makaranta anjima ya bani second chance iam so happy today"idonsu ne ya had'u da nazeer ta murgud'a me baki
Serah ta gan kwayar idonshi ya canja fisgo hanun nazeera yayi ta saki Kara zaiyi magana sai Kuma ya fasa ya tureta serah ta tarota a fusace ya koma mota dama tuni Salim sun wuce serah tace"sir ka Sha maganin ciyon zuciya kafin ta buga'
Komawa sukayi Suka zauna sai ga feedy ta zo tace"
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Ina masoyana masu nuna min kauna ta hanya patronizing littatfaina zuwa ga masu coplaining in bude permanent group da za ayi ta biya monthly dan wanan wahalal da sukeyi in nayi paid book,toh Ina son in sanar musu cewa na kawo wani sari,Zan bude group me suna *MAMAN NOORUL HUDAH HOME of novels* Wanda shigar shi dubu d'aya ne kacal duk wacce tayi register zata karanta paid book Dina guda hud'u kafin a sake sabon registration, kun gan anan ma kun samu discount din 200 kenan Kuma karku manta in nayi free baya cikin lissafi wanda ya biya daga next book da zanyi za a fara lissafi da fatan Hakan yayi muku
Karku manta wanan shine contact dina ga Mai niman Karin bayani sai ku tuntubeni ta wanan number 09090112846 but yin haka ba dole bane Wanda beda karfi zai iya cigaba da biyan regular as usual domin har yanzu tsarin na nan
Nagode da kaunar ku
🅿1⃣7⃣-1⃣8⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Ta ajiye musu card na invitation a tebu nazeera ta kalleta
Feedy tace"wanan invitation na S U G award night da za ayi next week ne muna son kuyi Mana inviting nazeer domin mun fad'awa president shine guest of honour,Ina fatan dai ba Wasa kukayi da hankalinmu ba"
Nazeera zatayi magana serah ta katseta da cewa"and in muka sa ya zo me zakiyi Mana in return?"
Tace"komiye"
Serah ta mike ta koma kan desk tace"zai zo but only on one condition"
Feena tace"miye condition din?"
Serah tayi murmushi tana kallon kumbanta tace"you guys will apologize to Rahmat in public kuma zaku bi command "
Feena ta kalli feedy Ruky tace"what?"
Dariya serah tayi tace"you heard me right ku je kuyi tunani"
Ruky tace"bamu Yarda ba wallahi"
Serah tace"ok sai ku koma ki ce musu guest din bazai zo ba"
Feedy tace"in be zo ba Kuma bafa me zamuyi muku???"
Nazeera tace"please kuyi hakuri wallahi k......"
Serah tace"Babu wani kunya Dan Allah ai party ne ke meyasa kin fiya jin kunya"nazeera ta rasa me zata ce ganin ta juya zancen
Serah tace"ko miye ma kuyi"
Feedy tace"mun amince,ruky tace"feedy no karki yarda su bada wani condition ba wanan ba"
Feedy tace"let take the risk"
Serah tace'kuje in kunyi tunanin sai ku dawo"
Feedy tace"mun ma amince"
Ruky ta jata suka fita,suna barin wurin nazeera tace"serah why do you always invite troble miye na karya yanzu kin sani a problem ni nasan in be zo ba makarantan nan gagaran mu zaiyi,kin San spicy ladies dinan basu da Imani kin manta inda suka Zane rabi'u?"
Serah ta d'aga Mata hanun tace"let me think bawai kiyi ta interupting brain Dina ba,yanzu dai ya zamuyi ya zo?'
A fusace nazeera tace"ni kike tambaya ke dama da kikayi karya Baki San ya za ayi ba you better think, domin Ina son in Gama makaranta lafiya serah nidai kullum sani a magana kike d'azu haka Kika sa wanan d'an ji da Kai ya zageni"
Serah tayi tsaki tace"Kai kin fiya matsifa Bari inyi tunanin domin Tara muka shiga ba uku ba "
Nazeera tace"toh meyasa Baku ce musu saurayinki bane Kika laka min"
Serah zatayi magana sai ga malam Ali ya shigo harya zazzage ya d'an fad'a mikewa nazeera tayi tace"sir"
Ba tare da ya kalleta ba yace"Rahmat kiyi hakuri da abubuwan da suka faru a baya ki Kuma bashi hakuri wallahi na tuba karki bari a koreni a aiki Ina da family ga yara please"
Da mamaki nazeera ta kalleshi tace"sir meya faru ni ban San meke faruwa ba
Beyi magana ba ya Bata question yace"ki amsa tambayoyin ki Aiko class rep dinku dashi"
Tace"nagode sir"
Serah tayi shiru ta bishi da kallo,a ranta tace"sir nazeer ya zo school dinmu yau and suddenly malam Ali Ali is a change man,meke faruwa what the connection?my suspicious was right toh Amma waye ya fad'a me abinda ya faru tsakanin malam Ali da nazeera something is fishy,I will find out"
Kallon nazeera tayi tace"nazy akwai wanda Kika fad'awa abinda malam Ali yayi miki ne?"
Tace"ah'ah ke kadai ne sai boy"
Tace"boy kawai Kika fad'awa are you sure?"
Tace"yes kema kin sani daga ke sai shine kawai friends dina meyasa kika tambaya?"
Tace"no iam just surprised nayi mamakin canji malam Ali ne"
Nazeera tace"Nima haka nayi mamaki kila Allah ne ya tab'i zuciyarshi ko Kuma shiriya ce ta zo me"
Serah tace"toh meyasa boy ke korar miki samari ko sknki yake?"
Nazeera tace"Kai kin fiya surutu Ina fa rubuta test ne"
Serah tace"Dan Allah amsa min wanan tambayar Zaki iya auren boy"
Ba tare da ta kalleta ba tace"me zai hana shi ba mutum bane,barin rubutun tayi ta kalleta tace"serah ke kawata ce tun muna yara bana b'oye Miki komai serah Zan iya auren boy domin shi mutum ne kamar mu,serah ban San meyasa ba Nike Jin boy har cikin Raina in bazaki manta ba tun randa na fara ganin shi kin tuna ai muna tare ranan na Fara tausayinshi ina Jin boy har cikin zuciyata in boy na cikin damuwa bana iya bacci,saboda tausayi har mafalki nikeyi in ko aka Kira boy mahaukaci Raina tafarfasa yake,boy ya Zama b'angaren na jikina da bazan iya rayuwa Babu shi ba"
Serah tace"in kin Yi aure fa?'
Tace"ba zai hanani Yi me alkhari ba"
Serah tace"toh me zai hana ki aureshi?"
Nazeera tace"wanan ba decision dina bane ni kadai in na auri boy ai Zan tozarta ummana a idon kishiyoyinta,and serah dana ce Zan iya aurenshi bawai Ina nufin sonshi Nike ba what I mean is in Allah ya kaddara shine mijina dole Zan amsheshi hanun biyu domin ko ba komai Zan samu Ladar jinya,yanzu Haka ma boy na Raina Amma so Nike in bashi horo saboda karya Kara min abinda yayi min
Serah ta sauke ajiyar zuciya Amma lamarin nazeera na d'aure Mata Kai
BÃ yan ta gama ta bawa class rep sanan Suka tafi gado nasko hall domin lecture general course edu 311 awa d'aya sukayi Suka fito suna fitowa ta Kira Habib ya zo makarantan
Bayanin tsakaninta da boy tayi me serah tasa musu Baki
Yace"but ki daina barin Yana Miki irin Haka tunda ba hankaline dashi ba Kar wata Rana yayi Miki fyade
Tace"wallahi be tab'a min ba sai jiya "
Serah a ranta tace"Wanda beda hankali yasan ya Kori saurayi ai sai na zakulo gaskiya wallahi"
Habib yace" wuce Zan tafi sai na zo da yamma sai mu San abinda za ayi Dan bana son in rasa ki"ya Kare magana da dariya,sun dade suna Hira har lokacin lecture dinsu yayi suka sallameshi
Wacece nazeera❓❓
Group da basa comment zan daina muku posting
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Gaskiya Ina godiya da adduo'in ki
🅿1⃣9⃣-2️⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Rahamat Kabir shine cikeken sunanta Amma a gida ana kiranta nazeera kasancewar sunan mahaifiyar abbansu gareta haifafiyar garin Minna ce Niger state
Malam Kabir shine mahaifinta da mahaifiyarta Rabi
Malam Kabir ya kasance Mai Mata uku salamatu itace na farko watoh mama kenan sai lami sai Rabi itace ta uku watoh umma su nazeera
Malam Kabir ba wani Mai karfin bane messanger ne a wani company amma ba laifi akwai rufin asiri yaranshi goma Sha Tara domin lami tana da yara bakwai maza uku Mata biyu sai mama me takwas mata biyar maza biyu umma yaranta hud'u Mata biyu maza biyu Yaya Ahmad ne babba sai nazeera sai Maryam da autansu amir
A lokacin da malam Kabir be auro umma ba kwata-kwata mama da lami basa shiri kullum Cikin tashin hankali suke da dambe gidan ba zaman lafiya gasu da kazantar bala'i Hakan yasa ya auro umma sai ya Sami kwanciyar hankali umma ta kasance me hakuri da juriya ga safta da sanin ya kamata sai dai suna ganin ya auro umma Suka had'a kansu sai Suka Fara muzguna Mata Amma Bata damu ba itadai mijinta ne a gabanta yayin da lami ta d'auki Karan tsana tasa Mata haushin ta take ji a cewarta ko wata biyu batayi ba aka aurota ko amarcin Bata ci ba kasancewar ita lamin a bazawara ya aurota sosai ta tsane umma
A kwana a tashi sai umma ta haifi ya Ahmad a lokacin Abba ya share su mama domin kwata-kwata baya samun kwanciyar hankali a tare dasu, kun San an ce zuciya na son Mai kyautata mata,yafi samun kwanciyar hankali tattare da umma ga safta ga girki ko be kawo ba zata rufa me asiri
Ahmed na kaiwa shekara hud'u umma ta haiho nazeera,Abba yayi murnan haihuwar nazeera kamar ba a tab'a me haihuwa ba domin ya d'auki son duniya ya d'aura Mata a fili nunawa yake komai yace"mamana ce ita"ai Hakan sai ya bakantawa su lami Rai mama ta sameta tace"kefa Zama Bata ganmu ba in ba Haka ba kiri-kiri zamu Zama Yan kallo a gidan Nan
Lami tace"ai in ta Sun San wata basu San Wata ba wallahi bazan zauna in barsu suyi ta musguna Mana ba tashi tsaye zamuyi,tun daga wanan lokacin Suka Fara shiga da fice na ganin bayan umma da yaranta sai dai umma akwai addu'a,
Wata Rana da safe umma na zaune tana wanke-wanke nazeera Yar shekara biyu tana Wasa tsakar gida umma Bata Lura ba Ashe ta shige d'akin mama,kawai Jin ihunta tayi,da gudu ta shiga d'akin ta gan nazeera kwance Ido a sama kukan ma yaki fitowa
Wani kallo umma ta Mata bà yan ta d'auki yar'ta tace"me kikayi Mata?"
Mama tasa hanun a kugu tace"b'arna tayi min shiyasa nikuma na tureta na had'e ta da bango eheee"
Ganin nazeera na zazzare Ido yasa umma Bata tsaya jan zance ba ta kaita asibiti Nan Dr ke fad'a Mata ta mugun buguwa ne akai"ran umma ya mugun b'ace ta zauna a kujera tana karkad'a kafa jikinta har rawa yake har aka bawa nazeera taimako gaggawa
Abba na dawowa ya tarar Bata nan ya tambayi su lami kowa ya share shi
Sai misalin karfe 9:pm umma ta dawo d'aukan abinda zasuyi amfani dashi a asibiti Yana ganinta yace"Rabi meya faru ne tun d'azu na dawo Baki gida ga Ahmad na ta kuka"
Tace"alhaji takarda na zaka bani bazan iya Zama da Kai ba na gaji wallahi in na cigaba da Zama wata rana za a kashe min yara"
Yace"miye ya faru?"labarin komai ta bashi tace"wallahi ba yau aka fara irin Hakan ba kwanaki har ruwan zafi aka zubawa Ahmad a jiki dan dai kawai ban son fitina ne Nike sharewa Amma na gaji"
Ranshi ne yayi mugun b'aci ya shige ciki Ashe saki biyu yayiwa mama
Wanan shine dalilin da ya Kara hura wutan tsanan a zuciyar mama har take Jin duk duniya babu wacce ta tsana kamar nazeera,lami ma ba a magana,Nan fa suka Fara shige da fice har suka raba umma da Abba ya canzawa umma sosai,a cikin wanan Hali su nazeera Suka taso
Sanan abinda ya Kara sa abba ba yayin nazeera shine auren da takiyi taki fidda miji tayi aure shi Kuma a sarin shi kina Gama jssce zai Miki aure
Sai dai ita umma tana son ya'yanta suyi karatu duk gidan yaranta ne masu ilimi domin Yaya Ahmad degree ne dashi yanzu baya ma Zama gidan Yana aikin a wani company ya Kama haya shi yake sponsoring sauran kanneshi ya kawo abinci Dan tuni umma ta daina had'a girki dasu mama dama Abba baya shiga lamarinta balle ya kwana d'ankin ta itako ko a jikinta saidai itama rashin mijin nazeeran na damunta domin shiru har yanzu Babu tsayayye
Wata rana da yamma misalin karfe 4:30 nazeera da serah suna dawowa daga makaranta Suka biyo ta anguwansu nazeera suna cikin tafiya kawai ,su ka gan an biyo wani mahaukaci da gudu cikin sa'a Mai water melon ya kamashi ya Ciro bulala zai zaneshi,har sun wuce sai nazzeea ta dawo tace"serah wanan da aka biyo Kamar mahaukaci ko?"
Serah tace"eh kila b'arna yayi shiyasa za a hukuntashi
Mai water melon ya d'aga hanun zai kaime bulala nazeera ta Kama bulalan ta jawo shi bayanta tace"haba malam Musa ba girman ka bane ai wanan abin a tausayawa ne Amma Dan rashin Imani zaka dake shi,a ganina kome yayi maka zaka duba laluranshi ka me uzuri amma zaka zaneshi why"
Malam Musa yace"wallahi wanan da kike gani d'an iskane ya addabe mutane anguwa shekaran jiya har gidan alhaji muktar ya Shiga har falo kin San Dai baya son a shiga gidan shi toh wanan shiga yake,ki Bari a Zane shi zai natsu,kifar min da tray water melon yayi"
Nazeera tace"ah'ah ka fad'a min nawa ne kudin"
Yace"d'ari biyar"
Nazeera tace"bani dashi Amma kayi hakuri gobe Zan baka"
Malam Musa yace"wallahi ban yarda ba ki Bari in Zane shi in huce takaici"
Text book dinta ta Ciro ta mikawa malam Musa tace"wanan dubu biyu ake saidawa ka rike gobe in na kawo sai ka bani"da k'yar ya amsa
Serah tace"meyasa kika bada text book din da muke amfanin dashi?Kuma da zakiyi father Christmas ai sai ki bada abin ki ba nawa ba"sosai serah tayi ta matsifa har tayi fushi ta wuce
Nazzeea ta kalleshi sai miyau yake zubdawa tace"kaima kayi ta Jin magana ka gan yanzu da an Zane ka
Rungumeta yayi gam Wanda da k'yar ta kwace kanta jikinta ya fara rawa malam idi da a gabanshi akayi komai yace"ba an fad'a Miki kin ki yarda ba yanzu ga zahiri"da zata wuce ya bita har cikin gidansu da k'yar umma ta koreshi
Tun daga wanan ranan shakuwa ya shiga tsakaninshi da nazeera domin kullum sai ta kaime abinci ta tambayeshi Ina ne gidansu sai ya nuna Mata wani uncompleted building tace"toh miye sunan ka?"
Yayi shiru Yana kallonta tace"it ok in bazaka fad'a min ba zanyi ta Kiran ka boy"
A hankali boy ya Fara Zama man🤣domin baya son ganin an zo kofar gidansu nimanta sai yasan hanyar da zai bi ya Koresu
Su ko su mama a haukansu suna ganin boka ne ke aiki
Nazzera fara ce Sol tana da d'an kib'a kyakyawa ce ajin farko Bata da kawa da ta wuce serah tun suna yara
Serah kyakyawa ce ajin farko saidai ita ba Fara b'ace chocolate ce tana da matsifa ga niman rigima
Wanan kenan
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿2️⃣1⃣-2️⃣2️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Nazeer ko koda ya bar makaranta ranshi b'ace jigina Kai yayi a mota ya lumshe Ido Babu abinda yake haskowa sai lokacin da wani yayi hugging nazeera kwafa yayi a fili yace"zancen makaranta ma rushe shi za ayi dama abinda take a makaranta kenan "
Driver yace"oga kana magana ne?"
A fusace yace"Yi aikin ka"
A ranshi sai cewa yake habib,Habib meyasa kake da naci ne haka?"Niko nace kamu na zagin Koko cikin ku biyu waye a nace
Sai 6:pm su nazeera Suka bar makaranta Keke napep Suka shiga serah sai surutu take Mata ta share ta
Serah aka fara saukewa sai ita gaba dasu serah kad'an
Tana fitowa ta biya kudin sanan ta fara takawa tun daga nisa ta gan Babu boy a inda yake Zama tace"da safe ma ban ganshi ba toh Ina ya tafi ne?'
Da damuwa ta Shiga gida ta gaida umma ta d'auki abinci ta fara ci ko cokali uku batayi ba sai ta ajiye taje ta d'auko karamin kula ta fara juyewa sai ga umma ta shigo
Tace"badai abinci dana girka Zaki kaime ba"
Tace"umma wallahi bazan iya cin abinci ba in be ci ba nasan be ci komai ba umma Lada fa zamu samu"
Umma tace"nazeera Ina son ki fad'a min miye had'in ki da wanan mahaukanci?"
Tace"umma tausayinshi nike Dan Allah kiyi hakuri Kuma fa Lada zamu samu"
Umma tayi Mata kallon cikin Ido tace"toh in ma sonshi kike ki cire wanan a zuciyar domin bazan bari ya'ta ta auri mahaukaci ba"
Tace" wallahi umma ba sonshi Nike ba"
Umma tace"kin ji nace kina sonshi ne? nidai zuciyata na fad'a Miki"
Zama tayi na d'an lokaci sai Kuma ta tashi tasa hijab ta fita
Umma ta bita da kallo tace"ikon Allah"
Yana fita ta zauna a dakalin kofar gidansu tayi tagumi domin Babu alaman boy sanda ta gaji dan Kanta ta koma ciki ta kwanta jiki ba kwari
Da misalin karfe 8:pm Habib ya zo kofar gidan fitowa tayi tana zuba kamshin tularen cotton club gaisawa sukayi yace"ya makaranta"
Tace"alhamdullilah"
Yace"yau dai ai Dole in shiga in gaida Abba ko?"
Tace"toh Bari in Shiga in musu magana
Tana shiga ta tarar da Abba zaune falonshi tace"Abba Wai za a gaishe ka"
Yace"toh,toh Yi ki shigo dashi"
Lami dake sawa Abba abinci tana Jin haka gabanta ya fadi
Komawa tayi ta fad'awa Habib Suka shigo tare
Har kasa ya duka ya gaida abba ya amsa yace"toh toh da niyyar aure ka zo ko domin ni bana son ayi ta zancen lungu"
Habib yayi murmushi dama baba so Nike a bani izinin turo magabatana bana son auren Nan ya wuce watan gobe"
Ji sukayi passs lami ta saki Kofi ruwa tace"aure fa ka ce?"
Yace"kwarai kuwa umma"
Tace"toh Allah ya Sanya alkhari" fita tayi Abba ya bita da kallo"
Abba ya kalleshi yace"ai fad'iwa ya zo dai-dai da Zama dama ko kanneta zasuyi aure ka gan sai a had'a da naku saboda a samu sauki kasan abinci yayi tsada yanzu sai ana lissafi"
Habib yace"babu komai dana koma zanyi magana da abbana inshaallah zuwa jibi zasu zo"
Abba yace"toh ba damuwa"
Suna fitowa suka zauna saman dakali sai dai fa duk hiran da Habibi ke Mata sama sama take jinshi domin sai kallon inda boy ke Zama take
Habib ya kalli wurin yace"lafiya daiko"
Murmushi tayi tace"lafiya"Bata dade ba ta sallameshi Wai ta na Jin bacci
Bude mota yayi ya Bata leda,sanan sukayi sallama ta shige ciki
A kofar d'akinsu ta zauna ta bude ledar ta gan kaza ne sai ta saka a hijabi ta fita ta zaga ko Ina Babu boy"hankalinta ya mugun tashi kila fushi yayi da tayi me fad'a
Tana dawowa ta mikawa Maryam ledar ta kwanta tana juye'juye
Lami ko d'akin mama ta shiga tace"salamatu akwai matsala fa,za a turo niman auren nazeera"
Dirowa mama tayi a gado tace"ke Dan Allah karki sa jinina ya hau"
Lami tace"da kunnina na ji ba fad'amin akayi ba saurayin ya zo har falon alhaji Baki ganshi ba me kudi"
Ummi ta karbe zancen tace"ai mutumin jiya ne saima kun gan motar shi"
Mama tace"Kai Ina bazata faru ba wallahi gobe kiyi sammako zamu haura sauni"
Lami tace" ai ya Zama Dole yau ko bacci bazan iya ba wallahi"
Mama tace"ke koni?"
Nazeera ko bacci kin d'aukarta yayi ta mike tasa hijab ta Kuma fitowa Amma Bata ganshi yau duk sai ta ji wani iri"dawowa tayi ta kwanta
________''''shiko nazeer suna zaune falo ya kwanta a 3seater ya aza kanshi a cinyarta
Tace"sweetheart ya maganan Hanan din ya kamata ka leka for my sake nafa yiwa mahaufiyar yariyar nan magana Kuma sai su ji shiru"
Tashi yayi ya zauna yace"mummy nifa bani da lokacin wanan yariyar da bata da hankali ki kwantar da hankalin ki na samu Mata soon in nayi nasara a aikin da nikeyi za a tura gidansu"
Mummy tace"gaskiya nayi farin ciki Yar waye ne a kasar Nan,nasan ma Yar masu kudi ne domin kasan bazan tab'a Bari ka auri talaka ba"
Takalminshi yasa yace"yaushe Abba zai dawo?"
Tace"next month"
Haurawa yayi ta bishi da kallo
Washe garin da asuba nazeera ta fito Amma Bata ganshi ba ta koma ciki,sai 10 ta shirya zata je makaranta Amma Bata ganshi ba taje shagon malam idi tace"malam idi ko ka gan boy?"
Yace"ai rabona dashi tun shekaran jiya daa zo da daddare yayi ta kuka Yana Kiran sunan ki sai na gan yayi hanya titi"
Salati nazeera tayi idonta ya canja kala ta bar wurin Kamar zararriya tace"boy please Ina ka shiga iam sorry"
Koda takai school kasa gane kanta serah tayi Habib ya zo ya kaisu cafeteria Taki cin abinci Wai bata Jin yunwa shi kanshi Habib ya shiga damuwa
A Haka har akayi kwana uku cikin kwana ukun Nan Habib ya turo magabatarsa ansa bikin nan da sati uku domin sun zo da zafin su
Mama da lami ko basa bacci inda suke ganin Rana Haka suke ganin dare duk da boka yace
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿2️⃣3️⃣-2️⃣4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Boka yace"ba zata auri Habib ba su kwantar da hankalinsu"
Mama tace"nifa so Nike ta auri wanan mahaukacin in gan ya zasuyi so Nike zuciyar Rabi ta buga"
Boka ya tabbatar musu cewa"mahaukanci zata aura"a haka suka bar magana kan cewa boka zai musu aiki nazeera ta auri mahaukaci
Lami tace"Allah yasa muyi nasara domin na gan sai shiri ake fa"
Mama tace"mu dai yanzu sai dai mu zuba ido in Allah yasa munyi nasara toh in Kuma bamuyi nasara ba toh sai dai mu nimi wani bokan mu hanata Zama lafiya a gidan Miki"
Lami tace"haka ne kam"
Nazeera ko sosai hankalinta ya tashi na rashin ganin boy Bata iya bacci balle ta ci abincin kirki,yau da wuri ta fito dama suna da lecture din safe kallon gidansu boy tayi sai kawai ta karasa tayi sallama ciki ta shiga,sai ta gan wata Mata zaune tana hura wutan ice a falon gidan domin uncompleted ne
Karasawa tayi ta duka har kasa tace"Ina kwana mama"da fara'a matar ta amsa Mata tace"lafiya Lau ya'ta
Shiru ne ya d'an biyo baya domin kunya take ji ta tambeye matar boy"
Matar tace"ya'ta lafiya dai ko?"
Nazeera tace"mama dama boy nike nima"
Mama tace"boy ai ni rabona da ganinshi kwana biyar kenan ni na ma d'au ya tare a gidan ku ne"
Cikin tashin hankali nazeera ta zaro Ido tace"kina nufin baki san inda yake ba Kuma Baki nime shi ba?"
Mama tayi murmushi tace"karki damu zai dawo Kila ranshi ne ya b'ace domin in yayi fushi b'acewa yakeyi shiyasa a lokacin da Nike Zama da kishiyoyina suke kiranshi aljani kin San akanshi Muka rabu da mahaifinshi sai suyi ta ceme aljani shiko mahaifin yace"duk zuriyarsu ba yaro irinshi ni na haifame aljani,wallahi boy ya Sha wuya sosai domin duk duniya ba me sonshi shiyasa da an d'an nuna me kulawa kad'an sai ya nacewa mutum ni tsoro na ma dai Allah yasa Kar wata Rana ki tafi ki barshi nasan kashe kanshi zaiyi"
Nazeera ta fashe da kuka tace"Allah ya isan me ai ba shi yayi kanshi haka ba da za ayi ta ceme aljani shegu kawai"
Mama ta jawota ta rungume tace"karki damu boy zai dawo Nan da sati biyu nasan ya gama fushin"
Nazeera ta janye jikinta tace'sati biyu fa Kika ce"
Mama ta mike ta d'auki hijabi tace"eh karki damu nidai yanzu Bari in tafi aiki kin San a gidan alhaji muktar nike aikatau"
Nazeera ta mike Kamar Wanda kwai ya fashe Mata a ciki ta fita
Makaranta ta tafi ta samu empty class ta zauna tayi tagumi kowa ya tafi thearter A general course ita taki zuwa a haka serah ta dawo ta same ta
Serah tana cin doughnut da kunun aya tace"kashe kanki zakiyi dan kawai Baki gan boy ba
Nazeera dama kiris take jira ta fashe da kuka tace'serah duk fad'a da mukeyi da boy be tab'a min haka ba,serah ni kadai nasan halin da nike ciki"
Serah ta tab'e baki tace"nazeera son boy kike ko?"
Nazeera tace"ah'ah ba soyyaya bace tausayine"
Serah ta kalli wayarta dake ringing tace"Habib na Kiran ki"
Tsaki nazeera tayi ta kalli wayar Amma Bata d'auka
Serah tace"ashhsha"
Suna zaune sai ga spicy ladies sun zo feedy tace"Ina fatan dai Baku manta ba"
Serah ta furzar da kunun ayan bakinta domin har ga Allah ta manta
Ruky tace"zuwa mukayi mu tuna muku da zancen party "suna wucewa nazeera ta Kara sautin kukanta dama niman dalili take tace"kin gani ko kin jawo Mana matsifa"
Serah tace
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿2️⃣5⃣-2️⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Serah tace"let me think"waya serah ta d'auka ta kira wani d'an anguwansu da yake aiki news line
Tace"hello dauda na Samo maka wani news"
Yace"ne me fa"
Tace"Ina wanan kawata din Nan nazeera,toh budurwa nazeer Abdallah ne soyyaya me karfi ne tsakaninsu in gaya maka Yana mutuwar sonta Kuma na gan ko wani rana leadership na baka page d'aya shine nace bari in maka magana ko zakayi publishing"
Yace"wani nazeer"
Tace"kaifa wani lokaci kwarkwar ne nazeer Abdallah Mana"
Ya zaro Ido yace"bereau de change kike nufi"
Tayi murmushi tace"ai nasan zakayi mamaki wallahi k'awata yake so"
Yace"ok had'a ni da ita sai in Mata interview ko ta watsaap ne sai ta turo min hoton ta gobe zanyi publishing a news paper Allah yasa ba karya kike ba".
Tace"tunda na Saba maka karya"tana yanke wayar
Nazeera da ta sake baki tana kallonta tace"Allah yasa wanan matsifa da Kika b'aro mana yayi consuming dinki ke kadai"
Serah tace"wanan ne hanyar da zamu bi dan ya zo award night din karki damu bazai Miki komai ba,yanzu nasan shi zai nime mu"
Nazeera tace"toh ke me zai hana ki ce kene budurwarshi bana son matsala kin gan mun kusa Fara exams
Serah tace"kin fiya tsoro"
Wayarta ta d'auka Suka fara interview
Aiko washe gari aka buga jarida a headlines din aka rubuta
*Soyyaya ce Mai karfi tsakanina da nazeeer Abdallah* in ji nazeera sai aka sa hoton da serah ta tura musu
Nazeer dake bacci a falon mummy tun dawowarshi daga massalaci ji yayi an Wasa me papers a fuska ya tashi a firgice
Mummy tace"what the meaning of this nonsense?"
D'auka yayi Yana dubawa sai ya zaro Ido
Mummy tace"nazeer ni zaka tozarta? a idon duniya miye had'i ka da Yar talaka
Zaiyi magana sai ga Hanan ta shigo tace"mummy kin gan news paper yau kuwa wata tawa nazeer Dina sharri"
Ba tare da ya kallesu ba ya koma ya kwanta yace"ba sharri bane budurwa na ne ita zan aura"
Hanan tace"what? Mummy kin ji ko?"
Mummy tace"saidai in ban Raye"
Murmushi yayi ya mike yace"ki daina Fadin haka mummy domin rabo na kissa"Yana fadin haka yayi Mata kiss a kumatu ya Kara gaba
Yana zuwa d'anki ya kwanta Yana tunanin meke faruwa ne?"
Habib ko Yana ganin news paper yaje gidansu nazeera ya kirata a waya nazeera dake bacci ta mike ta wanke fuska ta fita
Tana zuwa ya Mika Mata news paper yace"explain this"
Kallo tayi ta zaro Ido tace"wallahi karya ne serah ce ta had'a wanan rud'un"labarin komai ta bashi ya sauke ajiyar zuciya yace" kin San kuwa kullum da Ido d'aya Nike bacci saboda Ina ji a jikina kamar za a rabani da ke"
Tayi murmushi tace"karka damu ni taka ce"
Suna cikin magana sai nazeera ta hango boy ya fito cikin gidansu ai bata San lokacin da ta
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Please in ana tambayar daga farko ku taimaka kuyi ta turawa masu daga farkon Nan su suke hanani typing,na Fara gajiya gaskiya
🅿2️⃣7⃣-2️⃣8⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Da gudu ta karasa ta rungumeshi sai dariya takeyi tace"my boy Ina ka shiga ne?"
Tab'e fuska yayi ya d'an turata ya koma cikin gidansu
Habib ya sake baki Yana kallonsu,juyawa tayi ta kalleshi tace"sai munyi waya Habib" Bata jira me zai ce ba ta shige gidansu boy
Shigewa mota yayi yasa kanshi a steering mota a ranshi tunani yake meke faruwa ne haka,d'ago kai yayi da idanunshi suka canja kala yace"bazan Bari wanan lunatic yayi defeating Dina ba me nazeera tawa ce ni kadai"
Har zai ja mota ya ji an buga glass Bude motar yayi Yana kallon ummi dake me murmushi
Yace"lafiya dai ko?"
Tace"ni kanwar nazeera ce,zuwa nayi in baka shawara akan ka rabu da nazeera dan ba matan aure bace bata da kamun Kai,bata kwana a gida ka gan wanan mahaukacin kowa yasan iskaci suke tare kowa ya sani a anguwan nan,Ina son ka ne yasa zan fad'a maka gaskiya,bana son a cuce ka a had'aka da bazawara a matsayin budurwa"
Habib yayi Mata wani kallo kafin yace"in kina Sona toh hanya Zaki nuna min da zanbi Dan nazeera ta Soni Kuma Ina son ki sani bazan tab'a yarda da magananki ba Dan inda ke mutumiyar kirki ce zaki rufawa Yar uwarki asiri'
Tsaki tayi ta fita ta tura kofar bam
Rai b'ace ya ja motar ya bar anguwan"
Tana Shiga ta gan boy zaune a bencin gidan Dama mama ta tafi aiki
Zama tayi kusa dashi ta Kama hanunshi tana murzawa tace"nayi farin cikin ganinka,Ya na gan kayi shiru my boy I have a lot to tell you,a lot has happened "
Kallonta yayi suna had'a Ido ya d'auke kai,murmushi tayi tace"boy nasan fushi kake Dani Dan girman Allah kayi hakuri Hakan bazata Kara faruwa ba,nasan na fad'a maka bakaken maganganun Amma kayi hakuri Raina ne ya b'ace yanzu komai yayi dai-dai boy an kawo kudin aurena Nan da sati biyu za a Mana aure da Habib"
Kallonta yayi da sauri zuciyarshi na bugun tara-tara yace"d....da da gaske?"
Ta Kara had'e hanunsu tace"boy kasan Babu abinda nake b'oye maka ko?boy a da babu abinda Nike so kamar in mijin aure,bani da wani buri kamar in gan nayi aure Amma tunda Habib ya turo na rasa meyasa Nike Jin Kamar in ce na fasa amma Maryam tace"shaid'an ne"
Ajiyar zuciya ya sauke sai ta kwanta a kafadarshi ta fashe da kuka tace"boy karka Kara min abinda kayi karka Kara tafiya ka barni zuciyata bazai d'auka ba Dan girman Allah"
Shiru yayi Wanda da zata Lura dashi da zata gan canji tattare dashi
D'aga fuskarta yayi Yana Mata kallon cikin Ido sai ta sauke nata tana Wasa da yatsunta
Cikin irin maganarshi yace"in kikayi aure wa zai kula Dani?"
Tace"ai bazan tab'a mantawa da Kai ba boy Kaine rayuw....ah'ah Ina nufin zanyi ta Aiko Maka da abubuwa"
Zaiyi magana wayarta tayi Kara ta d'aga serah ce"
Serah tace"nazeera kiyi sauri ki zo school ga spicy girls sun takurani"
A fusace nazeera tace"then deal with them ke Kika jawo sai ki San hanyar da Zaki bi ki warware matsalan"tana Gama magana ta yanke wayar
Yace" mi....yeee ya faru"
Tace"boy na Fara gajiya da serah,serah sai jawo min magana take"labarin komai ta bashi tace"wallahi saima ka gan nazeer din d'an rainin hankali ga girman Kai nifa na tsaneshi"
Ya mike da sauri ya juya Mata baya yace"sabo...da me?"
Tace"dogon baki gareshi,ga idonshi Kamar na mage,farin nashi ma tayi yawa tunda yafini haske,ga rainin wayau "
tagumi Yayu yana karkad'a kafa tace"yauwa boy ranan Nan Ina ta niman ka,Habib ya kawo min kaza Mai dadi Ina ta niman ka mu ci Ashe tafiya kayi ka barni na kasa cin abinci na kasa bacci haba my boy"
Shidai beyi magana ba tayi ta zuba me surutu Babu abinda ta b'oye me sanan ta sallameshi tace"zanje inyi Shirin makaranta"
Ya girgiza Mata Kai,kasar hijabinta ta kama ta goge me miyau tace yanzu ma na gan miyau da sauki sai na dawo"
Tana barin wajen taje ta shirya ta d'auki jaka sai makaranta yau tana cikin farin ciki
Tana Isa school ta tarar da serah tayi tagumi"
Serah na ganin nazeera tace"nazeera ya zamuyi gobe ne fa"
Nazeera tace"Babu inda za ayi sai dai mu jira goben su Zane mu Kuma ki shirya d'aukar wulakancinsu"
Serah tace"na d'au da news paper ya fito zai nime mu ya ji dalilin dayasa mukayi karya,ki gan sai mu roke shi ya zo ko?Amma shiru _
Nazeera ta zauna tace"muje mu roki spicy ladies din tun yau mu fad'a musu Babu wani nazeer din da zai zo"
Serah tace"ki Bari goben Zan San karya da Zan musu "
Nazeera tace"
Nidai ba ruwana,yauwa serah boy ya dawo"
A fusace serah tace"ba boy ba bornboy,ni Dan Allah ki rabani da zancen mahaukaci"
Nazeera ta share ta ta shige aji"
Sai 2:30 suka Gama lectures yau nazeera ko jiran serah batayi ba tayi wucewarta a dole tana fushi Kiran boy da serah tayi da mahaukaci"
Tana dawowa gida ta duba wayarta sai ta gan text din Habib Kamar Haka: nagode da wulakanci"jikinta ne yayi sanyi sai ta tura me da IAM sorry ganin ba reply sai ta
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Ina godiya da kaunar ku,Allah ya biya Mana bukata Baki d'aya
🅿2️⃣9⃣-3️⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Kiranshi tayi tace"Dan girman Allah kayi hakuri,wallahi ban San sanda na aikata hakan ba please kayi hakuri"
Yace"ba komai Amma gaskiya wanan shakuwar da kuka tayi yawa ki rage wasu abubuwa nasan kina tausayinshi ne but na rasa meyasa na kasa samun sukuni Kuma meyasa yake fushi in ya ganki dani,nifa ban gane ba"
Tace"lah Haka yake ba kowa yake sakewa ba"
Yace"please just be carefully zuwa anjima in na zo zamu fita zamu wajen tela a gwada ki,kayan dinner mu za a d'inka*
Tace"ok ba damuwa sai ka zo"
Da misalin karfe 8:pm sai ga Habib ya zo kofar gidan kiranta yayi ta fito yau harda kwaliya tayi
Koda ta fito ta tarar da boy zaune kofar gidansu yayi tagumi,fad'iwan gaba ta ji domin Bata son ta b'atawa Habib rai,kau da Kai tayi sanan ta karasa ta bude motar,ai boy na ganin ta bude mota ya tashi da sauri,shifa gaskiya be yarda da hiran mota ba
Zama tayi Suka gaisa da Habib sai yaba kyaunta yake tana murmushi
Ji Sukayi anyiwa motar mugun bugun daya firgita su,Habib ya kalleshi rai b'ace ya bude motar ya fito ya wani irin hankad'eshi yayi ya fad'i,da sauri nazeera ta zaga ta d'agashi Rai b'ace tace"how dear you habib?akan me zaka tureshi har yayi wanan irin fad'iwar Kai baka da tausayine ko baka San be da lafiya ba,kana nufin motar ka yafi mutum?"
Boy ya b'oye bayanta ya rungumeta hanunshi ya zaga a waiste dinta yanawa Habib gwalo"
Nazeera tace"indai har kana Sona toh zaka so boy in ba Haka ba ka turo a maida maka kudinka bazan iya Zama da Mara Imani ba"
Habib yayi shiru Yana kallon boy da keme wani irin dariya da besan fassarashi ba
Nazeera ta juya tana fuskantarshi kasan hijabinta ta kama ta goge me miyau
Rungumeta yayi gam da k'yar ta raba jikinta da nashi
Miyau ya Tara ya wasawa Habib a jiki sanan ya kyakyale da dariya
Nazeera ta shafa kanshi tace"boy je ka jirani in je in dawo, yanzu zamu dawo"
Ji yayi gabanshi ya fad'i yace"in.ina zaaaki?"
Tace"gun tela zamu za a gwadani ne"
Kallon Habib tayi tace"zamu je ne ko in koma in kwanta"
Habib yace"toh muje"
Zagawa tayi ta shiga ranta a had'e
Jan motar yayi yace"nazeera kiyi hakuri in na b'ata Miki rai amma gaskiya kina bashi muhimmanci dayawa ni Baki considering Dina"
Tace"that because yana da Lalura ne"
Habib ya girgiza kai kawai
Boy na ganin sun tafi ya koma gida da gudu
Suna zuwa tela ya gwada ta,Habib yace"mu biya blue Mart in Miki shopping"
Tace"no kaini gida kawai"
Gida ya dawo da ita duk inda ya so suyi hira kin yarda tayi tace"bacci take ji"
Haka ta fito ya ja mota ya bar anguwan
Kallon inda boy ke Zama tayi ta gan baya Nan tace"Allah yasa ba fushi yayi ba Bari in shiga in ajiye sakon nan in fito"
Har zata shiga gida ta ji ance nazeera
Juyawa tayi ta gan wani had'aden mota,zaro Ido tayi ganin ko waye ne da har zata gudu ta ji yace"kina Kara taku d'aya a prison Zaki kwana"dawowa tayi Kamar zatayi kuka tace"Dan girman Allah kayi hakuri wallahi ba laifina bane ser ..."
Katseta yayi da cewa"shiga motar
Tace"kayi hakuri wallahi bazan sake ba zan je newsline din da kaina in fad'a musu Kary......"
Tsawa ya daka Mata dama ranshi a b'ace yake da sauri ta bude ta Shiga driver ya ja motar kuka take sosai kamar ranta zai fita shiko kwantar da Kai yayi jikin kujera ya lumshe Ido
Wani babban gida aka Kaita driver na parking ya
Ayi manaji bacci nikeji da k'yar nayi wanan
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿3️⃣1⃣-3️⃣2️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Ya bude motar ya fita ya zaga ya bude Mata yace"fito"
Fitowa tayi kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki"ba tare da ya kalleta ba yace"biyo ni"
Binshi tayi a baya Suka shiga had'aden building din nazeera na ganin had'aden gida tafashe da kuka tace"shikenan yau Zan mutu la'ilah a ilalahu Mohammada Rasululahi,yau za a b'alle min Kai na shiga uku ni Rahma"
Wani kallon yayi Mata sai ta had'iye kukanta,Zama yayi ya kunna tv ya shareta a tsaye
Ganin beda niyyar Yi mata magana yasa ta zubewa kasa ta rarrafa gabanshi tace"dan girman Allah ka rufamin asiri ka maidani gidanmu za ayi ta Nima na"
Tashi yayi ya fara rage kayan jikinshi Yana cire wando nazeera ta fashe da kuka tace"dan Allah ka daina irin wanan karuwanci zaka koyamin iskanci"
Besan sanda dariya ya sub'uce me ba sanda ya dara sanan ya had'e rai ya cire wando ya rage shi da boxers
Komawa yayi ya zauna sanan ya Kira driver ya Ciro me leda a booth bayan minti ashirin sai ga driver ya dawo da leda zuwa yayi ya amsa ledar
Wurga Mata yayi yace"zauna ki cinyeshi yanzu"
Tace"bana Jin yunw...."
Tsawa ya daka Mata da sauri tace"toh Zan ci "budewa tayi ta gan manyan kazane guda uku"kallonshi tayi tace'wallahi ko d'aya bazan cinye ba"
Yace"sai kin cinyeshi ba kin iya kwad'ayin ba,in kin ga kaza jikinki yayi ta rawa"
Nazeera ta fashe da wani irin kuka tace"ni ba me kwad'ayin bace sharri zaka min,"
Yace"sai fa kin cinye Zan kaiki gida"
Nazeera tayi zaman dirshen a kasa ta fara ci tana kuka shiko kallon yake Yana satar kallonta ko rabin d'aya batayi ba ta fashe da kuka tana cewa,wayyo ummana serah kin had'ani da fitina na shiga uku"da farkon daya ji ihun ya firgita sai Kuma ya tsareta da Ido Yana kallonta
Yace"in kin gama dramar ki je kicin ki dama min kunu semo"da sauri ta kalleshi tace"kunun semo? gaskiya bazan had'a maka saboda boy kadai Nike had'awa ko wani dare Kuma tunda yau ka hanashi Sha kaima bazaka Sha ba wallahi"
Yace"Allah ko"
Murgud'a me baki tayi tace"fes mugu kawai"
Yace"ok ki shirya Zama anan na dindin kilama da cikina Zaki tafi
Zaro Ido tayi tace"Ina ne kicin din"
Yace"ki Nima da kanki"
Tace"Dan girman Allah kayi hakuri ka nuna min"
Tashi yayi ya kaita ya nuna Mata kayan abincin ya dawo falon kunna gas tayi ta d'auki semo komai na kicin din sabo ne damawa tayi tasa me madara sanan ta kaime
Amsa yayi ya fara Sha Yana lashe baki ta Kura me Ido sai ya wani ja kunnun inda boy keyi in ya koshi
Tace"ka daina yin haka"
Yace"saboda me?"
Tace"boy ne kadai ke haka"
Zaiyi magana wayarta tayi Kara ta duba Habib ne
Tana d'agawa yace"nazeera nagode da wulakanta ni da kikeyi cemin kikayi kina jin bacci ashe fita zakiyi da wani dan kawai kin gan Ina sonki kike wulakanta ni"
Zatayi magana ya yanke,nazeer ya saci kallonta dialling number ta karayi tace"Habib is not what you think wallahi ka kwantar da hankalinka ni Tak....."
Fisge wayar nazeer yayi ya Kai kunni yace"Kai har yanzu baka gane nazeera Bata sonka ba Wasa fa da hankalinka take nazeera budurwa ta ce Kuma muna tare yanzu Ina ka gani a news paper me Kuma kake jira"
Habib yace"karya kakeyi ko Bata Sona ni Ina sonta Kuma zan aureta in koya Mata inda zata Soni,Ina son nazeera tsakani da Allah Koda karuwace zan aureta"
A fusace yace"goodluck,nayi challenging dinka ka auri nazeera Amma Ina tabbatar maka ni Zan aure nazeera kai ka Kai kudi aure Amma ni Zan auri nazeera mu zuba mu gani"
Yana gama magana ya tarwatsa wayar
Ya kalli nazeera da jajayen idonshi yace"kin gan abinda Kika jawo ko? In ba wawanci ba kina son mutum ki pake da tausayinshi kike ji wallahi nazeera in na rasa ki toh saidai ki Zama matar mutum biyu"
Nazeera da Bata gane me yake nufi ba tace"Allah sarki Habib dina Ashe haka kake Sona Nima zanyi kokarin in gan na so ka"
Shakota nazeer yayi yace"a gabana kike cewa "Habib d'inki"
Da karfin tsiya ta tureshi ta fara tari tace"Wai ni miye had'ina da Kai ka maidani gidanmu please boy na jirana Kuma hankalin ummana zai tashi "
Yace"bazan maida ki ba sai kin fad'amin matsayin wanan boy a gunki,wanan mahaukacin Mar...."
Wanka me Mari tayi tace"iskancinka ya tsaya a guna karka Kara zagin boy a gabana a guna ya fika hankali tunda boy bazaiyi min abinda kayi min ba"
Kawai ji tayi ya
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿3️⃣3️⃣-3️⃣4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Ya had'e bakinsu musu-musu kwace kanta take ta kasa sanda ya gaji dan kanshi ya saketa yana kallon kwayar idonta yace"har yanzu baki gane ba nazeera?"
Tace"me Zan gane? Allah ya Isa tsakanina da Kai mugu kawai azzulumi Mai latse ya'yan mutane"
Murmushi yayi ya koma ya kwanta Yana b'oye jikinshi trying so hard to control his feelings
Da k'yar yace"Ina jin ki fad'a min dalilin dayasa kikayi karyar ni saurayi ki ne har aka buga a jarida
Cikin kuka tace"wallahi bani bace serah ce kayi hakuri Dan girman Allah"
Yace"no ai cika Miki burin ki zanyi in maida zancen gaskiya"
Hankalin nazeera be tashi ba sai da ta gan Sha biyu dare ta buga tace"shikenan ummata tana can tana nimana"
Aiko hakane umma batayi bacci ba sun zaga anguwan Amma ba labarin nazeera Yaya Ahmad ma ya zo gidan amma Basu fad'awa kowa ba Yaya Ahmad ya amshi number Habib hanun Maryam ya Kira Habib yace"basa tare sun dade da rabuwa,umma tayi ta kuka,Kara zaga anguwan sukayi suka duba gidansu boy Babu kowa ciki
Bacci ne ya d'auke nazeer,nazeera taje kofa tana kokarin budewa Amma yaki bud'uwa gajiya tayi ta dawo ta zauna a 3seater ta fara gyangyad'in can sai ta d'auki wayarshi zata Danna power ta ji ya kwace
Yace"me zakiyi da wayata?"
Tace"Zan Kira Maryam ne bana son su Shiga damuwa"
Tsaki yayi ya gyra kwanciya,komawa tayi ta zauna ta cigaba da kuka a haka bacci ya d'auketa
Washe gari ta tashi duk idanu sun kumbura niman toilet ta farayi ta haura sama sai ta gan wani d'aki Bata San sanda tace"wow ba ya bala'in had'uwa toleit ta Shiga ta d'auro alwala ta fito ta tada sallah asuba
Koda ya dawo ya gan bata falo zaro Ido yayi ya haura da sauri ya ganta zaune a dadduma kallonshi tayi sai ya ji mugun tausayinta
Ya karaso yace"zeera meyasa kike ta kuka Haka Baki gan idanunki ba"
Had'e Kai tayi da guiwa tace"nidai ka maidani gida please"
Rungumeta yayi sai ta fashe da kuka ta cusa kanta cikin kirjinshi ya d'ago fuskarta yace"Yi hakuri Zan maidaki kinji"
Tace"toh,nasan su umma sun shiga damuwa Kuma boy zaiyi ta Nima na"
Yace"meyasa kike ce Masa boy"
Tace"bansan sunansa ba"
Yayi murmushi yace"ai sunan ku d'aya"
Ta harareshi yace"ki daina ce mishi boy tunda bake Kika haifesa ba,Kuma da munyi aure shima Zan me aure kin gan sai ya samu Wanda zata cigaba da kula dashi"
Mikewa nazeera tayi tasa hanun a kugu tace"shi yace maka Yana bukatar Mata ka ji min iyayi Kuma Ina son ka sani ni bana sonka Habib Nike so"
Buga centre table glass yayi ya tarwatse jini ya fara zuba a hanunshi ya manneta da bango yace"in Kika Kara Kira min sunan wani Kato a gidana sai na farfasa Miki baki"ta mugun tsorata da yanayin shi kawai sai ta fashe da kuka
Barin gidan yayi gaba d'aya Yana fita ta had'e Kai da guiwa ta cigaba da kukanta
Shiru be dawo ba har 2:pm saukowa tayi domin yunwa take ji kicin ta Shiga ta dafa indomie guda biyu ta soya kwai domin akwai komai na bukata ta dawo falo ta zauna ta ci tana gamawa taje tayi sallah
Shiko office yaje be dawo ba sai 6:30 domin aikin ya taru me
Yana dawowa ya ganta zaune tana kallon zee world tana kallo age is just a number
Ba tare da ya kalleta ba yace"ki tashi kije kiyi wanka yanzu make up artist zata zo ta Miki kwaliya zamu je award night din"
Tace"wallahi Babu inda zani ka maidani gida ehheee"
Yace"ok sai kiyi ta Zama har mahadi ya bayyana in baki bi instruction Dina ba ance Miki Zan maidaki gidane"
Tashi tayi tace"Ina ne bayin?"
Hararanta yayi Yana yarfa hanunshi da akasawa bandage yace"d'azu da kikayi wanka ni na nuna Miki"
Da mamaki ta kalleshi tace"waye ya fad'a maka nayi wanka?"
Yace"gida na ne Nan nasan duk wani motsi na ciki"
Wanka taje tayi tana fitowa ta ganshi zaune da wata budurwar da zatayi Mata makeup d'anki suka je aka fara Mata makeup gown da ya dawo dashi ta saka wow zo ku gan inda nazeera ta canja kamar ba ita ba
Tana fitowa ta gan an shigo da serah
Serah ta kalleshi tace"miye Kuma Haka zaka Sa a Sato ni?"
Nazeera tace"serah kin gan abinda Kika jawo ko"
Serah ta kalli stairs tace"nazeera me ya kawo ki nifa daga fitowa Zan siyi kulikuli shago aka saceni"
Nazeera tace"tun jiya fa Nike Nan nasan boy na Nan Yana Nima na"
Serah tayi tsaki tace"ah'ah ba boy ba bornboy"kazan da nazeera ta Bari jiya serah ta d'auke tana ci ta kalleshi shima ya shirya Yana gyra necktie tace"oga nazeer kidnap me again inda irin wanan dadin ake ci nazeera shine kike kuka?ah laillai"
Tace"kicin zaku nuna min zanyi warming "
Yayi murmushi yace"Bari matar gidan ta Kai ki"
Hararanshi tayi,serah tace"Dan Allah nuna min wurin please"da hanun ya nuna Mata ta shige ai serah na ganin indomie ta dafa ta zuba kazar ta fito tace"oga nazeer in ma baka Kara kidnapping Dina ba zanyi kidnapping kaina in kawo kaina"
Shidai murmushi yake,Salim ya shigo shima ya shirya yayi bala'in kyau domin tun jiya nazeer ya fad'a me zai rakashi award night"
Tsaki yayi ganin inda serah ke loman indomie ya d'auke Kai
Hararanshi tayi itama ta ja nata
Nazeer yace"kefa ake jira"
Serah tace"oh Nima make up din za a min?".
Yace"ga kayanki please kiyi sauri bana son mu makara ni mutum ne me respecting time
Cikin kankanin lokaci serah ta shirya sai murmushi take har tana hango irin cin mutunci da zatawa spicy ladies
Mota d'aya Suka shiga da Salim ita Kuma nazeera da nazeeru🤣🤣🤣
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿3️⃣5⃣-3️⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tunda suka Shiga mota Salim ke latsa waya,serah ko sai hararanshi takeyi ta tsane mutum me girman kai
Wayarta ne yayi Kara saurayinta ne David
D'agawa tayi tace"honey ya kake ya jin dadin haba baby baka Kirani ba tun safe "
Ko me yace"oho "sai ta kyakyale da dariya harda kwantawa jiki Salim a fusace ya tura ta ya take Mata Kafa
Cire wayar tayi a kunnin tace"I swear to God in ka Kara takani sai na wanka maka Mari ka ji yaro da rainin"
Bata jira me zai ce ba ta mayar da wayar kunni David yace"dake da waye kinyi wani sabon saurayi ne?serah don't forget our promise"
Serah ta kyakyale da dariya tace"kwantar da hankalin ka dear wani d'an yaro ne muke tare dashi beside shi Muslim ne Kuma kasan inda nike son church wedding sai fa anmin wanan wakan here comes the pride"
A fusace Salim yace"dan allah malama rufe Mana Baki in bakiyi shiru ba wallahi Zan sa driver ya fitar dake waje ki taho a goyin"
Tace"toh ai nayi shiru"itafa bazata tafi a goyin a rainata ba"
Nazeera ko suna shiga mota nazeer ya jawo ta jikinshi domin ya gan duk a takure take yace"zeera miye damuwa please bana son ganin ki a haka"
Kallonshi tayi tace"nasan boy be ci komai ba tun safe, please ka maidani gida badan halina ba
Kallon kwayar idonta yayi yace"zeera kina son boy ne?"
Tace"nidai tausayinshi nike kawai"
Ya girgiza kai yace"wanan abin da Nike gani a kwayar idonki zazzafan so ne ki je gida ki natsu kiyi tunani Zaki gane Hakan you don't have time"
Tace"why are you so interested a relationship dina da boy hope you are not planing of hurting him"
Yace"no I just want you to realize your feeling for boy that all"
Suna kaiwa serah ta fito sai ga rukky na zirga-zirga a waje su take Nima
Serah tayi saurin sakala hanunta cikin na Salim Gam cikin Isa tace'ke rukkaya zo ki gyra min takalmi"
Rukky na ganin nazeer hanji cikinta Suka kad'a ga nazeera tayi wani irin kyau da tayi
S u G president ya zo yayi musu barka da zuwa sai flash light ke haskasu na camera ga Yan jaridu Dan tunda aka ce nazeer zai zo mutane sukayi picking interest
Suna Shiga ciki kujera aka basu serah tayi kamar Bata San Yan ajin su ba,sai feeling takeyi
Ta kalli feedy ta Mika Mata kudi tace"je waje ki siyo min chewing gum"
Feedy ta amsa serah ta kalli ruky tace"goge min takalmi daga waje har yayi Kura"
Ruky ta duka,feena tace"sanda nace karmu yarda gashi yanzu mun Zama bayi
Babu b'ata lokaci aka fara program sai 11:30 aka gama
Suna komawa mota nazeera tace"Amma gida zaka maidani ko?"
Yace"shiga Mana ki gani"
Shiga tayi nazeer yace"Salim please ku sauke serah kofar gidansu make sure ka gan shigarta gida kafin ku bar wajen dare yayi"
Badan ya so ba yace"toh "
Kofar gidansu nazeera akayi parking tana fitowa ta ji mumunan fad'iwar gaba domin umma ce zaune a kofar gida tana kuka da police guda biyu Yaya Ahmad na lallashinta
Maryam na cewa"inshaallah zata bayyana"
Habib shima yayi tagumi,mama sai cewa take alhaji karka damu Babu wani b'acewa da tayi yariya dai karuwancin ta tafi "
Lami ta kalli Habib tace"damu Muka fad'a sai a ce munyi karya yanzu Ka gani da idonka
Tsawa Abba ya daka musu sukayi shiru dai-dai karasowan nazeera
Kafin umma ta karasa ta rungumeta Abba ya rigata yace"Ina Kika shiga tun jiya ake niman ki'
Nazeera ta rasa me zata ce,tayi shiru tana kallon nazeer
Yace"Abba dan girman Allah kuyi hakuri grogram ne akayi a makaranta su shine akayi inviting dina shin......"
Abba ya katseshi da cewa"naziru ne,ya abbanka?"
Nazeer yace"lafiya Lau"
Yace"baka gane ni ba ai a wanan company da Salim yake aiki Nike ai nine massager na dade ai Ina aiki da ku"
Nazeer ya duka har kasa ya gaidashi yace"Dan Allah kuyi hakuri laifina ne"
Umma ta wankawa nazeera Mari tace"Dan kin Raina mu Zakiyi tafiyar ki baki sanar da kowa ba
Nazeer zaiyi magana umma ta d'aga me hannu tace" ba da Kai Nike ba da ya'ta Nike kana tunanin dan kana da kudi zaka d'auke min ya'ne in kai kafin karfin mu ita Bata fi karfin mu ba"
Abba yace"ki kyaleta dan Allah ni inada guarantee a tarbiyar nazeera da dai ummi ce"
Mama tayi gud'a tace"ga gaskiya a fili Amma ka b'oyeta alhaji dan ka gan me kudi"
Nazeer ko hakuri ya bawa umma Amma Bata kulashi ba ta ja yar'ta ciki tana dukanta
Nazeer ya sallamesu kowa ya shige ciki
Har zai shiga mota ya ji an ja me riga ya juya Habib ne
Habib yace"stay away from my fiancee in ba Haka ba Zan baka mamaki"
Murmushi gefen baki yayi ya shige mota
Suna shiga ciki umma ta rufe nazeera da duka ihu take tana niman taimako su mama ko sun Kafa chamber suna maganganu
Abba da kanshi ya shiga d'ankin bayan shekaru da dama ya kwato nazeera ya tafi da ita d'akinshi
Hakan da yayi ya bawa su mama mugun mamaki Suka shige d'akin lami
Lami tace"salamatu akwai matsala fa kamar fa asirin da mukayiwa alhaji ya karye Baki gan inda yake abubuwa tun safe"
Mama tace"aini tunda asuba nasan akwai matsala yanzu dai akwai wani malami da laure ta Nuna min Nan zamu je ayi Mana aiki Mai kankat ban yarda da wanan bokar ba kawai kin gan tunda iyayen Musa saurayin mardiya ya turo Wai a d'aga bikin kawai mu juyawa habibun Kai ranan bikin yace ya fasa auren shi mardiya yake so kin gan sai ayi da mardiya ko' ita Kuma mu sa malamin yasa abbanta ya d'aura Mata aure da wanan mahaukacin"
Dariya lami ta kyakyale dashi tace"Hakan tayi wallahi bani mu Sha"Suka Sha hanun
A d'akin Abba nazeera ta kwana yayi ta lallashinta shiko nazeer da damuwa ya kwana
Washe gari
Maman bur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿3️⃣7⃣-3️⃣8⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Washe gari bà yan tayi sallah asuba ta koma tayi ta rokon umma da k'yar ta yafe Mata Yaya Ahmad ya sallamesu domin be koma gidanshi ba a daren
Fita tayi taje gidansu boy ta ganshi zaune Yana karkad'a Kafa
Zama tayi tace"boy please ka min afuwa saceni wanan mutumin yayi"labarin komai ta bashi ta Kare magana da fashewa da kuka tace"gashi yasa umma ta min duka jikina tsami"
Ya jawota ya rungume yace"nn...azeera ki kina sooona?"
Kallonshi tayi sai ta kwanta kirjinshi tayi shiru tace"boy waye ya baka wanan tularen irin na d'an iskan Nan"ita fa ko kadai Bata tab'a kawowa shine nazeer ba
Ya d'ago hanun zai janyeta sai ta gan ciwo Amma ba bandage
Tace"meya same ka?"
Kafin yayi magana mama ta fito tace"wallahi jiyan nan yayi ta hauka Wai kin tafi kin barshi shine ya jiwa kanshi wanan ciwon,harda cewa da kinyi aure zai kashe kanki
tace"no my boy karka Kara yin Haka please dai-dai inda d'an iskan Nan yaji ciwo kenan jiya but Kamar nashi a hagune ko ba dama ba Ina gan hagune ma"
Fisge hanunshi yayi ya mike ya shiga d'anki,ganin Kamar ta nason ta tuna
Mama tace"wallahi aiki Nike zamuyi bakuwa Yar kanwa baban shi da yike suna shiri sosai"
Tace"Allah sarki"
Tashi tayi ta koma gida tana komawa ta kwanta bacci ya d'auketa
Su ko su mama dama tsanmako sukayi zuwa gidan malamin su Suka fad'a mishi bukatarsu
Sanda suka ajiye dubu ashirin ya yarda zaiyi musu aiki dama sun tattaro kudinsu Suka ajiye me ya tabbatar musu nazeera zata auri mahaukaci Kuma kanwarta ce zata auri Habib,kafin su wuce yace" su rubuta sunayen kanne nazeera saboda za ayi aiki akai'
Lami ta ansa ta rubuta me domin ta d'an iya rubutu
Tace"wanan mardiya ita ake so ya aura karka manta yace"toh"
Suna fita ya duba sunan abin mamaki sai na gan yayi marking wani suna daban domin ya mance
Zaro Ido nayi nace Ashe da sauran kallo
Da farin ciki Suka dawo ya Basu maganin da zasu zubawa Abba a abinci da safe ranan d'aurin auren,sanan Suka dawo
Maryam ce ta tashe nazeera dake bacci kasancewar yau Sunday tace"ga serah ta zo"
Tashi tayi ta fito serah tace"you dey enjoy woh"
Tace"fito please zuwa nayi muyi maganar anko tun safe Habib ya kirani akan wani shiri zamuyi?*
Nazeera tace"miye amfanin ki da sai kin tambayeni "
Serah tace"shawara zamuyi ai"
Nazeera tace"toh kuyi da Maryam Bari in je in siyawa boy biscuit Ina zuwa"
Serah ta mike tace"muje tare"
A tare suka fita Yana zaune kofar gidan yayi tagumi ya rasa hanyar da zai b'ullowa wanan al-amari baya samun bacci inda ya kamata
Karasawa sukayi serah ta dinga kallonshi daga sama har kasa ga ciwon hanunshi Kuma ta gan nazeer da ciwo jiya
Kafarshi ta kurawa Ido sai ya b'oye kasar kujera,domin kafar shi fari ne Sol fuska ne baki
Serah tace"Sannu boy"
Ya b'oye fuska bayan nazeera,nazeera tayi murmushi tace"kawata ce fa"
Serah ta Kura me Ido nazeera tace"Bari in siyo me biscuit"
Tana tafiya serah tace"ban tab'a ganin wawuya irin nazeera ba wallahi"
Kallonta yayi yace"kkkiii dai'na ce Mata wawuya" Dan Allah"ya Kare da fidda miyau
Serah ta kyakyale da dariya tace"karka Yi wanan dramar Dani ko in tona maka asiri yanzu "
Zaiyi magana sai ga nazeera ta dawo
Serah tace"Wai yunwa yake ji"
Nazeera tace"ok please ki zauna dashi Bari in je in dafa me indomie"
Tace"toh"nazeera na wucewa ya duba hagu ya duba dama sai kawai ya Kama hanun serah ya jata cikin gidansu
Fisge hanunta tayi tace"why are you doing this?"
Yace"saboda Ina son nazeera,serah nasan kin gane nine nazeer but please keep it between us har saina gama abinda ya kawo ni iam not sopposed to tell you this but aikine ya kawo ni Nan anguwan har na had'u da nazeera which in 3days Zan gama inshaallah mun Sami all the evidence we need against alhaji mukhtar dake saffarar miyagun kwayoyi da Kuma fashi da mamaki ni secret agent ne as in insider (SSS) duk Wanda Kika gani kusa da colleague Dina ne harda friend Dina Musa me water melon my plans was dana Gama Zan nimi auren nazeera sai gashi Habib ya rigani nayi iya kokarina in koreshi Kamar inda nayiwa sauran samarin but yaki hakura serah please help me bansan ya zanyi ba iam in mess"
Serah tace"sai dai ka hakura domin tun farko kayi kuskure da ka zo a nazeer ai just to secure your love"
Yace"ban tab'a tunanin zai Zama Haka ba and in na bayyana Mata kaina yanzu she won't except me domin ta tsane ni shiyasa Dole sai anyi auren"
Serah tace"have faith in har nazeera matar ka ce toh ranan auren sai ka gan Allah yayi ikonsa"
Yace"still I have to do something please"
Tace"yanzu ni ban San ya za ayi ba gaskiya,abinda na sani shine ba karamin so nazeera keyiwa boy ba
Yace"karki fad'a Mata please I still have to test her"
Serah tace"ok then"
Nazeera na Gama dafa indomie ta dawo rike da kula ta Mika me'
Kallonshi serah tayi tace"boy boy toh goge me miyau
Toh"
Nazeera ta goge me,serah tace"boy boy,"
A fusace nazeera tace"Wai miye kike ta wani boy boy ban son sharri fa"
Tace"na gan gradually boy ya Fara Zama man ne"
Serah tace"muje ki rakani please har gida ma Zaki bini abokin Habib yace"zai zo kin gan sai ayi magana gabad'aya'ta Kare da satar kallon nazeer ta gan ya hade rai tayi murmushi tace"boy Kayi ta Shan maganin ciwon zuciya shima Yana taimakawa
Ya harareta
Har gidansu serah suka je suka tarar da mummy da daddy sun je church ko da Suka dawo sunyi farin cikin ganin nazeera Suka Mata tarba Mai kyau ba laifi mahaifin serah mr Joseph Yana da rufin asiri Nan sukayi komai sanan nazeera ta koma gida
Washe gari da asuba nazeera ta tafi makaranta kasancewar Monday ne
Serah ta bawa spicy girls jakarsu ga aike da take musu kamar yaranta
Shima dai boy da asuba ya tafi gida kasancewar tun jiya abbanshi ya kirashi ya dawo
Yana zuwa abbanshi ya wurga me news paper yace"what is the meaning of this?"
Yace"Abba matar da Zan aurane fa"
Abbanshi yace"me ake jira kasan bana son wanan media ayi ta buga jarida har a zo a lakawa mutum sharri dama saboda zancen auren ku na dawo domin na gaji da jira"
Mummy tace"haba alhaji karka fad'a min zaka yarda ya auri wanan yariyar"
Yace"me zai hana dabba ce?"
Tace"no ba Haka Nike nufi ba as in low class ce"
Yayi tsaki yace"ke Kika San wanan nidai a wurina duk d'aya muke a wurin Allah"
Kallon Salim yayi yace"Kai Kuma Ina ka dosa?"
Yace"Abba nifa ko budurwa bani dashi"
Abba yace"alhamdullilah"
Yana gama magana ya mike yace"zai tafi companies dinshi ya duba inda komai ke tafiya"
Yana fita nazeer ya mike mummy tace"sweet heart zo mana"
Yace"yanzu Zan dawo Ina da aiki"domin yasan me zata ce
Salim yayi tagumi yace"me Abba ke nufi da al'hamdullilah?"
Mummy tace"kaima kasan halinshi ai'
Abban na zuwa babban kamfaninshi manager shi Mr Joseph ya tarbe shi sun ji dadin ganin juna domin sun dade Basu had'u ba kasancewar Abba baya zama
Bayan sun gaisa Mr Joseph ya rakashi har office Suka Fara maganan aiki bà yan sun gama
Abba ya kalleshi yace"toh lokaci yayi da zaka cika min al'kawarina
Mr Joseph yace"wani alkawari sir"
Yace"kenan har ka manta?bari in tuna maka,Ina ya'ta?"
Mr Joseph ya zaro Ido yace"tana gida"
Abba yace"toh lokaci yayi"
Mr Joseph yace"but all this while na d'au Wasa kakeyi ai"
Abba yace"ban tab'a d'aukar magana da Wasa ba"
Mr Joseph yace"sir duk inda ka ce ayi haka za ayi she is also your daughter na bar komai hanun ka kayi komai a side dinka domin kasan we are christian in aka ce a gunmu za ayi zai jawo magana nidai anytime you feel like nasan bazaka cuceni ba for thirty years Ina maka aiki you have been good to me,so bazan iya ce maka no ba"
Yace"kaima dan kana da alkawari ne yasa Nike sonka"
Mikewa Abba yayi yace"ok tunda ka bar komai a guna nikuma Zan baka mamaki Bari in leka d'ayan company zamuyi waya but za a iya d'auran auren any moment domin Zan koma Dubai so Ina son ayi kafin in tafi
Yace"ok sir'
Abba na fita Mr joseph yace"ikon Allah Ashe da gaske yake no wonder duk wata sai ya turo kudin kula da ita"
Abba ko wani company shi yaje Yana zuwa shima Nan an tarbeshi
Abban nazeera ya je office dinshi Suka gaisa sanan ya bawa Abba katin auren ya'yanshi,alhaji yace"inshaallah Zan hallaci d'aurin auren"
Abba yace"toh nagode"kyauta yayi me Sanan ya fita
BÃ yan kwana uku nazeer da team dinsu sunyi nasarar Kama alhaji muktar Amma Basu suka ba daga headquarters aka turu aka kamashi har yanzu ba a San su su waye ba
Bayan sati d'aya duk inda mummy tayi ta canzawa nazeer ra'ayi abin gagara yayi saima ramewa da yayi tayi tunani ya dame shi
A yau dai tun safe ake Shirin zuwa dinner su nazeera da Habib domin gobe d'aurin auren
Toh my people daga gobe ne fa,ga dai nazeera Mai ango biyu,ga Maryam da mardiya ga Kuma habib,ga Salim da serah toh ko me zai faru🤔🤔🤔🤔🤪🤪nidai nasan gobe kowa zai San matsayinsa
Maman Nur
Sai next week Zan cigaba da posting Ina da uzuri🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Kai Ashe haka mahaukaci keda fans jiya na gan ruwan kauna harda Kira a waya ai dole nema inyi typing nagode Allah ya saka da alkhari
🅿3️⃣9⃣_4️⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tun safe serah ke gidan saidai duk jikinta a sanyaye,nazeera ko ta Zama restless sai ma zazzab'i dake niman rike ta
Serah ta jata gefe tace"nazeera Ina fad'a Miki kije ki sami abbanki a bawa Habib hakuri tunda kin gane boy kike so lokacin na wucewa in Kika Bari aka aura Miki Habib Zaki rayu ne cikin bakin ciki please"
Nazeera ta fashe da kuka tace"serah ya zanyi wallahi ban gane so bane sai yanzu dan Allah ki taimakeni"
Serah tace"kefa Zaki taimaki kanki"
Zatayi magana sai ga Maryam ta Zo tace"umma Wai ki Zo"
D'aki ta shiga umma ta Mika mata maganin da ta had'a da Madara tace"shanye shi tas"dama ta Saba domin tunda aka sa bikinsu umma ke bata magunguna daban daban ita Yama Fara isarta
Shanyewa tayi ta ajiye cup,serah tace"Habib ya turo muje saloon,sai muje ko"
Hijab tasa sanan Suka fito suna fitowa nazee ta hango boy da bakuwarsu da ta zo had'e rai tayi zuciyarta na tafarfasa taje da sauri ta Kama hanunshi ta janyeshi gefe
A fusace tace"so nawa Zan fad'a maka ka daina kula wanan Yariyar eh?"
Murmushi yake yayi domin shi kadai yasan halin da yake ciki ga nazeera taki magana
Wallahi na Kara ganinka,ka zauna da wanan sadiyar sai na b'ata ma Rai"
Sadiya tace"d'an uwanane fa?"
Nazee tace"and so"serah dai ta rungume Hanun tana kallonsu
Ta shafa fuskarshi tace"boy ka rame me ke damun ka?"
Ba tare da yayi magana ba ya shige ya barta tsaye sadiya ma ta bita"
Nazee ta bishi da kallo tace"serah meke damun boy duk ya canja sai ramewa yakeyi "
Serah tace"ba dole ba tunda yasan aure zakiyi ki barshi"
Mota Suka Shiga aka kaisu saloon harda Maryam
Nanfa aka fara Yi musu gyran gashi nezeera aka farawa desighn ya bala'in yin kyau sai Maryam
Nazeera tace"serah ki Bari ayi Miki Mana"
Serah tace"no bana so zanje church"
Nazeera tace"please"da k'yar serah ta yarda aka mata desighn sai kusan karfe 5:pm Suka bar saloon din Maryam tace"anty wallahi tun jiya gabana ke fad'iwa yanzu Kuma zazzab'i ke niman rufeni"
Nazeera tace"kiyi ta addu'a"
Sanda Suka biya wajen tela Suka amsa d'inki sanan Suka tafi gida
Tunda suka dawo ake ta shiri nazeera tayi wanka ta fito tayi sallah magrib ta zauna d'aga gown d'in dinner tayi zata sa wayarta yayi haske ta duba Habib ne murmushi yake tayi ta ajiye bata d'auka ba duk serah na kallonta kafin ta mike ta fita
Tana dawowa tace"nazeera Habib Wai ya Kira number ki Baki d'auga ba yace"ki fito Yana waje"
Nazeera tace"Amma yasan bamu da lokaci ga me make up ta zo ni ban Son wanan nacin nashi wallahi"
Serah ta kwace rigar hanunta tace"maza je ki dawo wulakanci Babu kyau
Babba hijabi tasa a saman d'aurin kirjinta data fito wanka dashi ta fita
Mota ta hango daga nisa sai ta d'anyi Jim sai Kuma ta karasa
Tana zuwa ta buga glass din motar sanan Wanda ke ciki ya bude"
Yace"hajiya oga ne ya aikoni Yana bakin titi yace in d'auko ki Zai baki sako
Tace"wani oga?"
Yace"Habib"
Tace"ok bari inje in sa Kaya"
Yace"canji da za ayi liki zai baki please Yana motar friend dinshi ne'.
Shiga tayi,ya ja motar suna kaiwa titi tace"Ina Kuma zaka kaini?"
.be tanka ta ba ta fara buga motar tana kuka
Wanan gidan da nazeer ya kaita ranan ya kaita
Nazeer na Jin karar mota ya fito kuka ta fashe dashi tace"dan girman Allah ku maidani gida yau dinner na please
D'aukarta yayi a kadad'a tana ihu Yana kaita ciki ya ajiyeta
Kuka take sosai yace"ki ciren hijabin ki Sha iska "
Tace"Allah ya Isa tsakani na da Kai ka takura min rayuwa ka maidani gida please wallahi ummata zata shiga damuwa ka maidani nayiwa ummana alkawari Zan auri Habib ka bari in cika Mata burinta"
A ranshi yace"I see shiyasa Baki fito da soyyaya boy ba"
A fili yace"Babu inda Zaki nazeera"
Kokuwa Suka farayi Yana son cire Mata hijabi da k'yar ya cire mata hijab dama ba Kaya jikinta lumshe Ido yayi yace"zeera meyasa kike d'aurin kirji nonuwanki zasu zube fa"
Tsaki tayi tace"d'an iska kawai"
Yace"yanzu Zaki gan iskanci jawota yayi ya manneta jikinshi ya had'e bakinsu wuri guda ya fara kissing nata passionately kuka ta fashe dashi tace"kayi hakuri dan allah"
Hanun ya Kai kirjinta tuni yayi loosing control nazy ta gan in batayi da gaske ba zai cuceta da karfi ta turashi ya fad'i kasa dama jikin ya mutu ta gyra zaninta ta wanka me Mari tace"kana haukane?"
Beyi magana ba ya mike ya haura sama itako ta fashe da kuka
Gida ko an duba sama da kasa ba nazeera serah tace"itama bata ganta ba ga Habib nata Kira Wai ana jiransu"
Mama tace"bansan me ke damun Yariyar Nan ba"
Serah tace"mama ba lokaci Kuma an tara jama'a me zai hana Maryam ta shirya taje dinner"
Maryam dake kwance ta rufe jiki har Kai Wai fever take ji tace"nifa bani da lafiya"
Umma tace"rufa Mana asiri zakiyi kin gan makiya jira suke ayi Mana dariya, Amma nida nazeera ne wallahi a gidan Nan"
A gurguje Maryam ta tashi aka shiryata tayi matsifar kyau ga lallin Nan sai d'auka Ido yake abinka da farar mace
Suna fitowa Suka gan motar Habib
Yana ganin Maryam yace"Ina nazeera ?"
Maryam ta rasa me zata ce me sai kawai tace"Bata da lafiya shine umma tace"tunda an tara jama'a in zo a madadinta"
Yasan karya take kawai sai yayi shiru amma yau ta b'ata me rai
Babban hall aka kaisu dama mutane ba sanin amarya sukayi ba
Wajen ba da cake Maryam ta bashi a baki,shiko sanda yasa a bakinshi sanan ya Kama fuskarta ya fara kissing sai tafi akeyi jikinta ko rawa yake
Bayan an Gama serah ta roki abokin Habib ya kaita gida a cewarta dramar Nan ya isheta haka ko akayi
11:30 motar su Habib ya paka a kofar gidansu Maryam Habib ya Kama hanun Maryam tayi saurin janyewa suna had'a Ido ta sauke nata murmushi yayi yace"ki Sha magani na ji jikinki da zafi"
Da sauri ta fita ta shige ciki har zasu juya sai gashi an dawo da nazeera
Yayi ta kallonta zata karasa yace"driver muje kawai"driver ya ja motar a sittin shi ya rasa dalilin dayasa yau ya ji duk baya yin nazeeran"
Nazeera ta kalli boy dake nisa da ita domin nazeer ya rigata barin gidan shiyasa ma yace"driver ya dawo da ita"
Karasawa tayi da gudu ta rungumwshi tace"boy Kai Nike so amma umma bazata yarda ba,wallahi Ina sonka boy"
Had'e bakinsu yayi ya fara kissing nata bata hanashi ba abinda nazeera Bata sani ba video yake sun dade a Haka sanan ta janye jikinta tace"ni bana son Habib Kai Nike so"
Murmushi yayi ya share Mata hawaye yace"je ki kwanta"
Tana shiga ta gan umma ta had'e rai jama'an dake d'akin ne suka hanata cin ubanta"
A wanan daren su mama Basu runtsa ba,ba asan dame gobe zai zo ba
Nazeera ma Bata runtsa ba,boy ma haka
Maryam ko da zazzab'i Mai karfi ta kwana,serah ko barcinta tayi cikin kwanciyar hankali
Mummy ma barcinta tayi Salim harda minshari
Washe gari yau ta kama d'aurin aure Kuma yau jumma'a
Da misalin 6:30am
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿4️⃣1⃣-4️⃣2️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Washe gari da asuba Habib yayi tsanmanko zuwa gidansu nazeera ya nimi ganin Abba
Abba yayi mamakin ganinshi yace"lafiya ko ai d'aurin auren sai an sauko massalaci "
Yace"gaskiya Abba na fasa auren nazeera"
Abba yace"me"
Habib yace"Ina ta hakuri da ita Amma jiya ta kaini bango a ce za ayi dinner ta tashi taje gidan sauri,samarinta biyu da nazeer da wanan mahaukacin Bari ma in Nuna maka videon da aka turo min jiya wani a anguwan nan ya turo min"
Ya nunawa abba,Abba yayi shiru be ma Gama kallo ba yace"kenan mahaukacin take so ko?"
Yace"gashi ta fad'a nidai Abba in Babu damuwa a bani Maryam nazeera tafi karfina"
Abba zaiyi magana sai ga lami ta shigo ta bawa Abba kunu da ta zuba maganin malam a ciki da shike baba beda juriyar yunwa Kuma dama kunun yake jira
Karb'a yayi ya fara Sha,Habib dai na kallonshi kin wucewa tayi Abba ya shanye shi tas yace"ka je kawai za a had'a ka da kanwarta ka mayi kokari wallahi"
Yayi me godiya,lami tace"alhaji meke faruwa ne"
yace"ai yariyar nan ne ashe Wai mahaukacin nan take so"
Tace"toh me zai hana a had'a su tunda ita tace"tana so"
Yace"ai Hakan za ayi shi Habib din zai auri kanwarta ita Kuma da mahaukanci su karata can ba ruwana 'tunda Abba ya Sha wanan kunun ya gan babu auren daya dace a d'aurashi Kamar na nazeera da mahaukaci
Tashi yayi yaje gidan ya doka musu sallama mama ta fito boy dama tun zuwanshi da safen Nan a benci ya zauna
Yace"please miye sunanshi?"
Mama tace"lafiya?"
Yace"ai aure za a d'aura Masa da nazeera tace"shi take so kafin yayi Mata ciki a lungu gomma a d'aura auren saima kin gan videon ba dadin gani Ashe mahaukaci yasan soyyaya?"
Tace"alhamdullilah,sunanshi nazeeru Abdallah "
Yace"toh toh sai anjima ku turo walihi"
Tace"alhaji gidan mu fa da nisa kafin su taho ai lokaci zai tafi"
Yace"ok Zan San inda za ayi "
Yana wucewa nazeer ya tashi ya rungumeta yace"the plan actually worked,nagode Esther kin taimaki ni sosai gob bless you will never forget you favours towards me"
Tace"yanzu sir nazeer aure zakayi bada sanin iyayenka ba"
Yace"hmmmm daga baya Zan musu bayani in Abba yasan hanyar da nabi na aureta wallahi zai rusa zancen auren Nan Amma kin gan in aka d'aura sai inyi me bayani"
Tace"Allah ya Sanya albarka"
Lami ko komawa tayi ta rungume mama tace"wallahi malamin ya iya aiki yanzu haka da mardiya za a d'aura auren ita Kuma da mahaukaci anjima zamu tasa Rabi gaba a gidan nan
Da misalin 2:30 cike gidan yake da maza an zo d'aurin aure boy na zaune a mahaukacinshi yayi tagumi
Alhaji ne ya fito tare da Mr Joseph a mota Habib ko ya Sha ado cikin babban Riga
Babu b'ata lokaci aka d'aura auren
Habib
~Da~
Maryam akan sadaki naira dubu hamsin
Abba yayi ta niman waliyan sani saurayin ummi shiru
Sai ya zo gaban alhaji dake kusa da boy be ganeshi ba yace"so Nike ka tsayawa mijin nazeera in babu damuwa Yan uwanshi na daga nisa ne"
Alhaji yace"toh"wani murmushi boy yayi ganin komai ya zo da sauki
Cikin kankanin lokaci aka d'aura auren
Naziru
~Da~
Rahma akan sadaki naira dubu ashirin Wanda mamanshi ta bada
BÃ yan an kammala mutane na Shirin tashi Alhaji ya kalli Joseph yace"let use this opportunity
Daddy yayi shiru ya rasa me zaice Amma shi kanshi Yana tunanin daru da za ayi da serah Kuma yasan yanzu Haka ta na cikin gidan,beso abin ya zo a Haka ba
A fili yace"ok"
Babu b'ata lokaci aka d'aura auren
Serah
~Da~
Salim akan sadaki naira dubu d'ari
Abba ya roki jama'a da su dakata domin saura auren ummi ..Kiran waliyan yayi Nan Suka fad'a me sun fasa saboda wasu dalilai
Abba ya Kira sani da da kanshi sani yace"ai na fasa ciki fa gareta"
Abba yace"ciki fa?"
Yace"kwarai kuwa je ka bincika Allah yasa na gane kafin a d'aura auren
Abba ya sallami jama'a bà yan an raba takeaway na abinci
Ya Ahmad ko tunda ya ji Wai Maryam ta auri Habib ya Shiga rud'ani hankalinshi be tashi ba sanda ya ji mutane na cewa"mahaukaci aka d'aurawa nazeera aure
Da sauri ya Karasa wajen Abba yace"Abba da gaske nazeera ka aurawa mahaukaci Abba ya rike Kai hawaye kawai yakeyi yace"ban San ya Haka ta faru ba"
A fusace yaya Ahmad yace"baka sani ba fa ka ce dama irin tsanan da kayiwa nazeera kenan haba Abba wallahi ban tab'a zaton Haka daga gare ka ba"
Gida ya Shiga Yana kuka kamar yaro duk Baki ne a gidan umma ta fito gabanta na fad'iwa tace'lafiya Ahmad"
Yace"umma da wanan mahaukaci aka d'aurawa nazeera aure
Umma dake cikin atamfa tayi kyau ta saki kwano hanunta ,mama dake jinsu tayi wani gud'a,nazeera ko wani murmushi ne ya sub'uce mata
Umma ta fashe da kuka tace"wallahi be Isa ba dan ya gan Ina shiru wallahi sai an warware auren Nan
Ko mayafi babu ta fita mama ta bita lami tayi ta murmushi tace"mardiya an Zama amaryar Habib muje waje mu Sha kallo kafin mu dawo mu amshi lefen mu"
Serah itama ta fito Amma bata gan abbanta domin ana Gama d'aurin auren ya tafi Domin yiwa maman serah bayani
Wurin Abba dake tsaye da alhaji tayi straight tace"alhaji Allah ya Isa tsakanina da kai,wallahi kasan inda zakayi a warware auren Nan in ba Haka ba sai nayi shari'a da Kai Kuma kayi gaggawan bani takarda na"
Yace"Rabi kiyi hakuri magana da muke kenan wallahi bansan ya Haka ta faru ba"
Tace"Babu wani zancen hakuri tsakanina da Kai macuci kawai"
Alhaji yace"a gaskiya Kabir baka kyauta ba ya za ayi ka aurawa yar'ka mahaukaci haba sai ka ce Mara gata"
Ahmad yace"umma bafa iya wanan ba Maryam fa Habib aka aurawa"
Su mama Suka suka ce me?"
Shidai nazeer yayi folding hanun Yana kallon ikon Allah
Lami tace"Maryam ko mardiya"
Ahmad yace"Maryam"
Hanun tasa akai,mama ko tayi murmushi tace"ita burinta ya cika tunda dai nazeera ta auri mahaukaci
Lami tace"toh ni miye ribana?"duk wanan rigima a waje akeyinshi yan anguwa sun taru ana kallo
Mardiya tace"Ashe fasa auren ummi akayi "
Mama tace"an fasa?"
Mardiya tace"haka naji ana fad'i
Ai mama ta karasa tace"alhaji miye dalilin fasa auren ummi da akayi?"
Abba zaiyi magana sai ya hango ummi jawota yayi yace"zo Nan Dan uwarki ubanwa yayi Miki ciki"
Kowa yace"ciki?"
Wanka Mata Mari yayi yace"zakiyi magana ko saina kashe ki"
Kuka ta fashe dashi tace"bokan mama ne yayi min ciki"
Umma ta kalleta tace"ciki fa?"
Mama tace"dama Dan uwarki ciki gareki da na tambaye ki Kika ce zazzabin ciwon sauro,toh ubanwa yayi Miki ciki?"
Tace"ranan Nan ne da Muka je wurin malamin Nan da kuka je akan yasa Habib ya fasa auren nazeera Kuma ayiwa Abba asiri da zai aurawa nazeera mahaukaci sai Habib ya auri mardiya,toh da Muka dawo sai na gan be dace a ce mardiya ce zata auri Habib ba tunda gani Kuma yafi sani kudi shine na koma ni kadai akan a juya abin zuwa kaina shine ya nimi yayi lalata dani nikuma na yarda"
Salati kawai ke tashi a wurin umma ta zube kasa tace"miye ya'yana Suka muku?Allah ya Isa tsakanina daku"
Mama ta rufe ummi da duka tace"kin cuceni"
Lami tace"shegiya Mai Baki Hali watoh bakin ciki Kika Mana dama nasan gadon uwarki Kika ci da bakin hali shegu kawai"
Wankawa Mata Mari mama tayi tuni dambe ya b'arke tsakaninsu "
Abba ya kalli umma yace"wallahi Rabi ba laifina bane kinji da kunni ki wallahi Ina son nazeera kamar inda Nike son sauran ya'yana"
Habib ya Shiga mota yace"Allah ya kyauta"shidai yasan beyi asara ba
Abba yace"toh a lallashe shi mahaukanci ko zai saketa Mana"
.ai Nazeeru rungume Abba yayi yace"ni nidai a a b...ani matata"
Alhaji yace"ka saketa sai mu siya maka biscuit da yawa"
Boy ya rungume alhaji yace"Abba a bar zancen sakin nan nine fa nazeer d'inka "
Abba ya kalleshi da kyau Amma beyi mamaki ba domin yasan babu abinda nazeer bazaiyi ba da sunan aiki"
Shigewa mota yayi yace"Allah ya kyauta Amma zuciyarshi fes domin ya ji dadi badan komai ba sai Dan su mama su gan ishara
Mama ko dambe suke sunyiwa juna jina jina Babu Wanda ya rabasu
Abba ya Kama hanun umma da Suka shige bayan ya ajiyewa su mama kashedin Karsu shigo mishi gida
Suna shiga yayi ta bawa mama hakuri
Mama tace"nidai ya sakar min yata Abba yace"inshaallah yanzu zamuje mu rokeshi
Nazeera na Jin Haka ta fito tace"nidai shi Nike so umma kiyi hakuri'umma ta d'auki kwanu kusa da ita ta halba Mata
Da gudu ta bar gidan tana zuwa ta Kama hanun boy tace"muje zasu rabani da Kai"a guje suka bar anguwan umma na binsu Amma sun tare napep
Maryam dai na kwance zazzab'i ya rufeta
Serah da farin ciki ta bar gidan
Umma tayi ta kuka kamar ranta zai fita mama nayi lami nayi domin duk wani abu nata ta saidashi akan mardiya ta auri Habib
Serah na komawa gida a hanya ta siyi kulikuli domin tana son kuli-kuli tana kaiwa gida ta tarar sunyi bakuwa an kawo Mata tsarabar kulikuli Mai kyau har mudu d'aya godiya ta Mata ta zauna tana ci mummyn ta nata kallonta ta tada inda zatayi tayi break-ing Mata news din kafin a zo d'aukarta
Su nazeer ko suna shiga cikin gari tace"a saukesu aljihunshi tasa hanun ta Ciro d'ari biyu data bashi jiya ta biya me keke
Tace"yanzu Ina zamu?"
Ya rungumeta yace"oho"
Ta Sami wuri ta zauna yace"Ina zuwa zan siyo biscuit"
Tace"ga wani shago can Zan jira ka anan
Yana zuwa ya amshi wayar me shago ya Kira Salim ya fad'a musu inda za a sameshi
Bayan ya Gama ya dawo da biscuit yana ci
Suna zaune wani mota ya paka
Mutane biyu Suka fito d'ayan ya d'aga Riga ta gan bindiga ta rufe baki
Yace"ki bimu ko mu bindige wanan mahaukaci
Ta fashe da kuka tace"kuyi hakuri tsawa suka daka Mata tayi sauri ta Shiga tana kuka tana cewa"kuyi hakuri mijina ne"
Tafiya da ita sukayi Suka bar nazeer yayi ta dariya
Wani motar ya shiga ya tafi gida a mahaukacinshi
Yana shiga gida mummy ta gan mahaukaci a falonta
Ai sai ta
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Nagode da soyyayaku,kowa cewa yake mahaukaci yafi duk littatfaina dadi🤣🤣🤣🤣I laugh in Spanish ni dama haka ake cewa'ko wani littafi nayi sai a ce yafi na baya,kun san in abu na lokacinsa🤣🤣🤣lokacin mahaukacine yanzu dole ya shana🤪but honestly dole in godewa Allah da ya bani wanan baiwar,dole in godewa ni'imarsa domin duk littafin da nayi ko free ko paid Ina ganin ruwan kauna,nagodewa Allah daya bani wanan baiwar,littafai na 27 ko 28 kenan dana Nike rubutawa gaskiya nagodewa allah,Kuma na godewa fans din most expecially masu patronizing books dina Wanda duk rintsi ana tare dan Haka wanan page din na ku ne my paid fans group,ina godiya sosai
My VIPs godiya nike,da maza masu patronizing duk littafin da nayi godiya nike Allah ya rufa Mana asiri ya mayar Muku da dubu abinda kuke biya,godiya nike
*Dedicated to my paid fans groups I love you guys alot,tanks for patronizing my books God bless you*😘😘😘😘😘
🅿4️⃣3️⃣-4️⃣4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Mummy na ganinshi ta juya tace"wayyo Allah mahaukaci ku taimake ni taya ma ya shigo gidan Nan "
.dariya ya kyakyale dashi ya fara tunkaranta mummy na son ta gudu ta zame ta Fadi kasa
Shiko ya rungumeta wani ihu ta sake daya girgiza gidan Salim da Abba Suka sauko
Salim ya dinga kokarin rabasu Amma gam ya riketa
Tace"Dan Allah ku taimake karya cijeni"
Abba yayi folding Hanun yana dariya a fusace tace"alhaji mahaukaci zai kasheni kana dariya"
Sai a sanan Abba yace",Kai nazeer saketa"
Saketa yayi,ta mike tana nishi
Mummy tace"dan Allah ku fitar da mahaukacin Nan please"
Abba ya karaso yace"d'an naki Zaki kora?"
Cire fuskar da yake sawa yayi ya kyalkyale da wani mugun dariya yace"kema mummy kenan balle mutane waje"
Takalmi ta cire ta fara kaime duka Yana kaucewa Yana dariya
Abba yace"Kai Nike jira dama ka dawo kafin inyi breaking news "
Zama sukayi mummy har yanzu Bata dawo dai-dai ba ga kafarta da ya buge Salim yaje ya d'ibo Mata ruwa ta Sha tace"ka ji yaro ya kada mamansa"
Abba yace"Ina Jin ka miye nufin wanan dramar da na gani a wajen d'aura aure?and meyasa kayi aure baka sanar da mu ba"
Mummy tace"aure fa ka ce alhaji,toh waye ya aura,Allah yasa ba wanan matsiyac......"
Katseta yayi da cewa"mummy in ke da kike mahaifiyata kin koreni a wanan yanayi,Hakan ya Isa yasa ki gane ba karamin so nazeera ke min ba,umma a wanan yanayin aka turani aiki har na had'u da nazeera"labarin komai ya basu ya Kare da cewa"mummy a kullum cewa kikeyi talakawa zasu auremu ne dan kudin mu wallahi mummy ban tab'a tunanin akwai so tsakani da Allah ba"mummy nazeera ta Nuna min so saboda ni tana kwanaa da yunwa,domin wata rana abincinta take bani,mummy ta Sha duka a kaina kina ganin hanan zata so ni a wanan yanayin da kema kike guduna?"
Zatayi magana sai suka ji hayaniya a waje Salim ya leka window ya gan Hanan ce ke dukan me bawa flower ruwa dan kawai mistakely ya watsa mata ruwa"
Salim ya juya yace"Hanan ce"
Nazeer yace yauwa mummy bari ki gan zahiri"
Maida mask dinshi yayi sai mummy ta tashi ta shige kicin da Abba
Salim ya gimtse dariyar shi,Hanan ta shigo da matsifa tana ganin boy ta koma da baya da sauri kadan ya rage ta fad'in tace"mahaukaci a falo Kuma,please ku fitar dashi"
Da shike boy ya fita iskanci sai ya mike ya zo zai rungumeta ai wani tureshi tayi ya fadi tace"ka dubeni nafi karfinnka Zan tattake ka yanzu Nan"ta kalli Salim tace"ku fitar da mahaukacin nan, ku miye na wani ajiye mahaukaci a falo"
Salim yace"tausayin shi muke ke Baki da human feelings ne"
Tace"wani human feelings waye yace maka ana tausayin talaka ko irinsu Yan iskane"
Yace"kenan in Kika auri Yaya nazeer irin wanan lalurar ya sameshi ya Zaki dashi kinsan Suma ba haka aka haifesu ba daga sama abin ya samesu"
Tace"Allah ya min tsari ko talaucewa yayi bama hauka ba sai ya rabu dani me za ayi da talaka balle mahaukaci?"
Salim yace"I see"
Mummy ta fito tace"ai gomma da Allah ya Nuna min wanan ranan da a ce bà yan ya aureki ne na gane halinki da takaici ya kasheni"kallonshi tayi tace"son je yanzu Ina matar naka take"
Da mamaki Hanan ta kalleshi tace"son?"
Cire mask din yayi Yana dariya,mummy tace"d'ana Allah ya bashi mata ta gari Mai tausayi da sanin ya kamata dan haka je ki nimi wani"
Hanan tace"sai me?ni dama ban tab'a sonshi ba kawai dama so Nike in aureshi dan in fi kawayena"tana gama magana ta bar gidan
Abba yace"kin gani ko turai,na Sha fad'a Miki kwanciya hankali a aure shine aure bawai kudi ba"
Tace"alhaji ai na gane gaskiya yanzu ai sai mu shirya d'auko ya'ta Bari in Kira Yan uwana a sanar da dangi"
Abba yace"amare biyu fa za a d'auko"
Mummy ta kalleshi da mamaki tace"da na waye Kuma"
Yace"Salim"
Salim ya mike yace"ni Kuma?"
Abba yace"na aura maka serah domin alkawari ne tun tana yariya na maka kamu"
Mummy tace"serah fa ka ce,ba musulma b'ace?"
Yace"eh"labarin komai ya bata
Salim yace"gaskiya Abba ni bana sonta yariyar nan fa bata da kunya Kuma sai a wani had'a mu
Mummy tace"wayyo dadi kasheni,yau Ina cikin farin ciki nidai ba abinda ya dameni aje a kawo min yarana"
Abba yace"but ai ya kamata muje gidan su nazeera muyi musu bayani ko"
Salim ya mike ya haura sama ji yake kamar yayi ta kurma ihu
Yana zuwa d'anki ya kwanta
Mummy tace"yanzu ita nazeeran fa?"
Yace"tana gidana bari in Kira a d'aukota"
Mummy tace"ko za a mayar da ita gidansu for now sai a d'auko ta a mutunce"
Ya had'e rai yace"umma Dan Baki San irin wahalan Dana Sha bane kike cewa a maidata gaskiya ban yarda ba"
Mummy tace"Ashe baka da kunya,sati biyu fa zatayi anan kan ku tare Nima akwai Shirin da zamuyi Bari in Kira anty zainab in sanar da ita"
Kira driver yayi ya d'auko nazeera Yana Jin karar mota ya leka waje yayi sauri ya mayar da mask yace"mummy Bari ki gan drama "Shan pills din dake sashi zubda miyau yayi ya zauna a kujera
Nazeera na shigowa ta
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Wanan paging naki ne ummina ke kadai,thank you very much for the birthday gift in advance nagode sosai Allah ya biya,nagode ummina Allah ya Kara girma,(Hajiya Aisha d'anguguwa)
My fans ku tayani murna in 2days time +1 my birthday is 5th oct,iam so happy💃💃💃💃💃💃
🅿4️⃣5⃣-4️⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Nazeera na ganinshi ta ruga da gudu ta rungumeshi tace"boy kana lafiya kullum sai wanan nazeerun ya saceni Kuma na fad'a me Kai Nike so"
Kallon mummy tayi tace"dan girman Allah hajiya ki Bari mu bar gidan nan nasan shima Satoshi akayi"ta Kare magana da goge me miyau da kasan mayafinta
Mummy ta sake baki tana kallon ikon Allah ta Kama hanunta tace"muje ciki oh ya'ta karki damu Zaki gane komai soon"
Suna shiga ciki ya kyalkyale da dariya ya haura part dinshi yayi wanka Suka fita da Abba gidansu nazeera sukayi straight
Suna zuwa Suka gan mota a pake anzo d'aukan Maryam
Aikawa sukayi aka musu sallama da Abba ya fito yayi basu izini Shiga
Ai suna Shiga Suka tarar ana drama da Maryam domin shafawa idonta toka tayi tace"ita Bata son Habib anyi lallashi har Yaya Ahmad yayi fushi ya samo bulala"
Nazeer yace"ku barta zata je"
Jan ta gefe yayi yace"Maryam ki dubi girman Allah ki Bari a kaiki d'ankin mijinki"
Cikin kuka tace"nidai bana sonshi sanadiyar shi fa aka d'aurawa anty nazeera aure da mahaukaci da a ce be ce ya fasa ba da yanzu Hakan Bata faru ba"
Yar dariya yayi yace"nine fa mijin nazeera sunana nazeeru Abdallah basaja nayi a matsayin mahaukaci Amma ba mahaukaci bane"bayanin komai yayi mata
Kawai sai ya gan murmushi ya sub'uce mata tace"da kaje gida please ka had'ani da anty nazeera muyi waya
Yace"toh"
Kawai ganinta akayi ta dawo tana murna ta yafa galle ana ta mamakin meya fad'a Mata haka ta yarda cikin sauki
Umma ta ja ta d'anki ta Mata nasiha Mai shiga jiki tace"ki girmama mijinki ladabi da biyyaya Maryam bana son a kawo karar ki domin nasan halinki"
Kukan rabuwa da iyaye tayi balle ita da bata shirya ba ga zazab'i Babu b'ata lokaci aka tafi da ita
Alhaji yace"a Kira kowa na gidan,aiko harda su mama dake zaune a kofar gida aka kira falon ya cika
Alhaji yayi gyran murya yace"da farko dai Zan Fara baku hakuri akan inda komai ya kasance Amma Ina son mu d'aukeshi a matsayin kaddara Kuma ya zamto izina ga masu mugun Hali"
Nazeer da bakinshi yayi bayani daga farko har karshe ya Kare da cewa"har yanzu nazeera bata san gaskiya ba domin na rasa ta inda Zan b'ullo Mata"
Abba yace"alhamdullilah Allah nagode ma"
Mama ko fashewa da kuka tayi Abba yace"Wai tun yanzu ai kukan na gaba tunda yar'ki na da cikin bokan ku,Kuma mahafin sani ya Kira zasu zo su amshi lefensu ku tattara me komai nashi ku maida me,ita Kuma a kaiwa boka ita"
Mama ta zube kasa tace"kaicona"
Lami tasa hanun Akai tana kuka duk ta sayar da abinda take dashi a Dole yar'ta mardiya zata auri me kudi
Abba yace"bazan sake ku ba,Zan barku dan kuyi ta ganin cigaban ya'yan na"
Alhaji ya kalli mummy yace"kiyi hakuri dan Allah nasan ba ayi muku adalci ba,
Rasa me zata ce tayi ta sauke ajiyar zuciya tace"Allah ya Sanya alkhairi"
Aiko nazeer yaji dadin addu'ar ta yayi murmushi ya dukar da Kai
Yaya Ahmad yace"Allah ya Sanya alkhairi ya mike umma tabi bayanshi
Sanan Abba ya raka su alhaji bayan sun tabbatar zasu yi komai na al'ada da an had'a lefe za a kawo su gani
Yace"ba damuwa"
Gida suka koma suka tarar har anty zee ta zo kanwar mummy sai planing sukeyi
Mummy tace"Bari in Kirata ku gaisa"
Saukowa tayi rike da hanun nazeera,nazeera na ganin hoton nazeer a falon gabanta ya fad'in tace"but me boy ya zo Yi a gidan"
Karasawa tayi mummy tace"ga Antyn ku kanwata ce"
Nazeera ta duka ta gaidata,anty zainab tace"mashaallah gaskiya nazeeru ya iya zab'e"
Tunda aka ce nazeeru ta fara tunanin trying to connect boy da nazeeru Amma ta kasa
Shigowar su Abba ne yasata mikewa tace"Ina yini?"
Abba yace"lafiya Lau daughter ya gajiya"
Mummy tace"sweetheart je ka Mata bayanin ko zata ci abinci tun d'azu Taki sakin jiki"
Kama hanunta yayi tana janyewa ya kaita part dinshi
Ajiyar zuciya ya sauke yace"nazeera please ki saurareni Kuma Ina son ki min kyakyawar fahimta na b'oye Miki ne dan in Gama aikina cikin aminci but I never wish to hurt you"
Bayanin komai yayi mata yace"I love you my zeera please ki fahimceni
Ai nazeera ja da baya tayi ta tace"you mean all this while you been fooling me?me nayi maka wallahi sai ka sakeni nidai bana sonka Kuma bazan yafe maka ba"
Karasawa yayi ya jawota jikinshi yace"nazeera kiyiwa Allah kiyi hakuri wallahi banyi hakan da wata manufa na roke ki dan girman Allah ki rufamin asiri"ai duk inda ya so nazeera ta saurareshi abin gagara yayi,ya d'auki abin Wasa Amma ya wuce duk inda yaje tunani idonshi ya canja kala domin kuka take tsakani da Allah ita a barta ta wuce"
Mummy ta shigo ta ganshi zaune ya rike kai
Ta jawo nazeera jikinta tace"meya faru ya'ta"cikin kuka nazeera tace"karya yayi min"
Mummy ta Kai me suka a kafada tace"meyasa kayi Mata karya?"
Yace"mummy ai na roketa ko?"
Mummy ta d'aga nazeera tace"muje oh"
Binta nazeera tayi ta kaita d'ankinta ta lallasheta har bacci ya d'auketa
Da misalin 8:pm nazeera na saman sallaya ya shigo ya Mika Mata waya yace"serah ce"
Amsa tayi ba tare da ta kalleshi ba ta Kai kunni
Kuka ta fashe dashi tace"serah harda kema aka cuceni"
Serah tace"toh ai duk boy ne ko"
Nazeera tace"you are not a good friend at all kin b'oye min,kema Allah yasa ayi Miki irin abinda akayi min"
Serah tace"hmmn aini ba Wanda zaiyi min aure ban sani ba ai Muslim wedding ne ake d'aurawa Babu amarya kamar inda akayiwa Maryam nayi mamaki ba kawai sai a ce mutum yayi aure be shirya ba lallai ma"
Nazeera tayi tsaki ta yanke wayar ta Mika me tace"ka maidani gida fa Dan wallahi bazan zauna da Kai ba"
Ya tab'e baki ya fita ba tare daya ce komai ba
Washe gari da misalin karfe 6:pm serah ce zaune tasa kuli-kuli a gaba tana ci mummynta ta zo ta zauna domin tun jiya take son ta fad'a Mata Amma ta kasa daddynta ma rasa inda zaiyi ya fad'a mata yayi
Gashi yanzu an Kira za a zo a d'auketa
Mummy ta bata sabon shadda Riga da zani tace"je ki saka Zaki rakani anguwa"
Babu musu taje tasa ta dawo ta zauna tana cin kuli-kulinta
Mummy tace"kina cin abin Nan dayawa Bata saki zawo*
Tace"no je ki shirya mummy muje"
Mummy ta mike ta shiga ciki domin ta rasa ya zata fad'a Mata
Serah na zaune taji sallama ta mike taje ta bude kofar falon
Wasu Mata ta gani da motarci kusan guda biyar sai drivers
Kallonsu tayi tace"
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Nagode da addu'oin ku,maman Nur na mugun yinku
🅿4️⃣7⃣-4️⃣8⃣
Tace"wa kuke Nima?"
Anty zee tayi murmushi tace"please Nan ne gidansu serah"
Sanda ta kallesu sama da kasa tace"eh lafiya?"
Suka ce amarya Muka zo d'auka"
Serah tace"babu amarya a Nan ku tambaya a cikin anguwa"tana gama magana ta koma ta zauna
Sai suka Kara bugawa sai ga mummy ta fito tace"serah su waye ne"
Serah tace"Wai amarya suka zo d'auka nace ba anan bane sunki wucewa"
Mummy taje ta bude kofa tace"bismillah "
Shiga sukayi ta Basu malt tace"kuyi hakuri babu komai a gidan yanayin inda auren ya zo ne ba shiri"
Serah tace"waye yayi aure?"
Mummy ta koma inda take zaune serah dai nacin kuki-kulin ta mummy ta jawota jikinta tace"this people are here for you sun zo d'aukar ki ne,jiya aka d'aura Miki aure da d'an alhaji"
Serah ta rage tauna kulin bakinta
Tace"ban gane ba"
Mummy ta Mata bayanin komai tace"please kiyi hakuri"
Serah ta mike tace"so mum dake za a had'a baki a kashe ni,ikon Allah "
Mummy tace"sorry my baby ki bisu you are now a married woman"
Serah tace"just like that,mummy ban yarda da wanan auren ba,ni za awa aure Kamar akuya mummy ki ce min Wasa kikeyi"
Anty zee ta mike zata je ta Kama hanunta serah ta ruga da gudu ta b'oye bayan kujera tace"wayyo ku taimake ashe dama bada iyayena nike Zama ba gashi an zo kasheni da had'i bakinsu"
Abudai kamar Wasa har aka share minti talatin serah Taki Bari a tafi da ita sai ma zagaye falon da sukeyi da anty zainab gajiya tayi ta zauna
Mummy ta Kira daddy tace"please ka dawo ka wani gudu toh ga serah na ta addabe jama'a
Bayan minti talatin sai ga daddy serah na ganinshi tace"so daddy this is how wicked you are"
Ya karasa kusa da ita yace"baby please accept this marriage God will bless you"
Cikin kuka serah da ba d'an kwali a kanta tace"daddy why"
Yace"ki bisu Zan zo har gida inyi Miki bayani komai"
Serah ta janye jikinta ta fita da gudu ya bita kafin ta Kai gate yace"maigadi ya kulle kofa
Su anty Salma Suma Suka fito suna kallon ikon Allah serah na ganin me gadi ya tare kofa ta dawo da gudu ta bi bayan gida dama akwai wani drum kusa da katanga ta Haye katanga
Anty zee tace"ikon allah"kasa dira tayi ta waje domin tayi tsayi
Wayar anty zee tayi Kara ta d'auka
Mummy tace"har yanzu shiru"
Anty zee tace'hmmm ga dai surukar ki bisa katanga"labarin komai ta bata mummy tace"ikon Allah yaran Nan sun shiga Raina da a ce wasu ne da da gudu zasu biyo ku tunda da me kudi aka had'asu
Daddy yace"serah come down before I loose my temper"
Kin saukowa tayi daddy ya basu hakuri yace"suyi hakuri su tafi zai kawo ta da kanshi,Suka sallame su
Sanda serah ta gan wucewarsu ta sauko tana haki tace"daddy why ?"
Ya jawota shiga ciki,mumy tayi ta shafa sumanta da ya Sha gyra daddy ya mike ya shiga ciki sai gashi ya fito da juice ya bata yace'drink this you will fell better"
Serah tace"no I don't trust you bazan Sha ba*ta cigaba da kukanta
Ajiyewa yayi yace"ok dama na gan kamar kina bukata ne shiyasa na kawo Miki"
BÃ yan minti biyu ta d'auka ta shanye domin makogoranta ya bushe
Daddy ya rungumeta yace"iam sorry my daughter"ta fashe da kuka daga nan kuma bacci ya d'auketa
Mummy tace"yanzu ya za ayi?"
Yace"kaita zanyi"
Zatayi magana Suka ji sallama daddy yaje ya bude alhaji ne
Daddy yace"yanzu Nike Shirin kawota"..
Alhaji yace"Ina take?"
Yace"sanda fa nasa Mata sleeping pills"
Alhaji yace ai da ba ayi haka ba an Mata laifi Kuma a hanata kuka da kun bari an bi abin a hankali "
Mummy ta girgiza kai tace"alhaji serah ta wuce duk inda kake tunani "
Daddy yace"Bari in d'aukota in sata a mota"
Sai a sanan jikin mummy yayi sanyi ta shige d'anki tana hawaye rabuwa da yar'ta
Daddy ya Kai serah mota ya dafa kanta yayi Mata addu'a shima dai ya ji ba Dadi beso a ce a haka za a kaita ba"
Yana ji Yana gani Abba ya bar gidan
Suna kaiwa gida ya Kira Salim ya fito waje
Yace'd'auko matar ka a bà yan mota"
Ya bude motar ya gan serah na bacci yace"gaskiya Abba bazan iya d'aukarta ba"
Abba yace"ok Bari in Kira Mai gadi"
Salim na Jin haka ya d'auketa zuwa ciki
Yan uwan mummy ne zaune a falon suna hira
Mummy tace"ya haka?'
Alhaji yace"maganin bacci Suka bata"
Anty zee tace"ai wanan Yariyar sai haka Nima fa nayi wanan tunanin gaskiya sunyi dabara"
Salim yace"toh Ina Zan ajiyeta?"
Abba ya harareshi yace"d'akin ka Mana "
Mummy tace"no kaita d'akina ta huta"
Tsaki yayi Yana zuwa yayi wurgi da ita ta gyra kwanciya
Nazeera na fitowa daga wanka ta gan serah kwance da mamaki ta zaro Ido"
Karasawa tayi tana cewa"serah serah"
Sai taji an rungumeta ta baya d'aure fuska tayi tace"miye Kuma haka"
Juyota yayi suna fuskarta juna yace"zeera har yanzu fushin ne?*
Gyra towel dinta tayi tace
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🅿4️⃣9⃣-5⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Tace"bana son haka fa"
Yace"but ni Ina so baby please kiyi hakuri Mana na tuba"
Janye jikinta tayi taje gaban madubi ta zauna tana shafa cream din mummy"
Ya biyota a fusace tace"Wai miye,ka nace min Kamar kaska bana son takura please"
Jikinshi ne yayi sanyi ita kanta sanda ta ji wani iri data me ihu
Yace"ga friend d'inki matar Salim ce jiya tare aka d'aura Mana aure"tashi tayi tace"ban fahimta ba"
Labarin komai ya bata yace'sai yau ta sani"
Ai nazeera sai ta kyalkyale da dariya harda rike ciki"
Tsayawa yayi Yana kallonta,nazeera tace"yanzu maganin bacci aka Bata kenan yace"eh"dariya nazeera keyi a ranshi yace"Bari in Yi using opportunity Nan in rage zafi"
Rungumeta yayi gam ta dinga dariya tace"can't wait in gan serah ta farka"Habib ya fara kokarin Zame Mata towel ta janye jikinta tana hararanshi ya Susa Kai ya bar d'akin tana jiyo su da mummy tana me fad'a tayi sauri ta Haye gado ta rufe da bargo
Washe gari da asuba nazeera na zaune saman sallaya ta ji motsin serah
Juyawa tayi ta gan serah na kallon wuri
Dariya nazeera ta kyalkyale dashi tace"my serah welcome "
A gigice serah tace"Ina ne nan"
Nazeera ta mike tana nad'e dadduma tace"gidan mijinki dear,ba kin iya ba we are all in this mess together"
Serah ta fashe da kuka tace"iyayena sunyi betraying Dina nazeera and you are laughing instead of you to console me"
Nazeera tace"Nima ai dariya Kika min kin manta kika ce bani da brain ne shiyasa ban gane gaskiya da wuri ba,kema toh gashi naki ya zo,ba kin ce ayi ta kidnapping dinki ba aiko gashi anyi na din-dindin"
Serah ta had'e Kai da guiwa tana kuka tace"ko mijin ban sani ba shine a wani ce nayi aure ni yaushe nayi auren,ai ban ce yes I do ba?"
Nazeera sai taji tausayinta ta fara lallashinta tayi ta kuka mummy ta shigo itama ta fara lallashinta tace"don't worried my daughter Salim will take care of you"
Serah ta maimaita sunan a ranta kawai sai ta fashe da kuka tace"wanan d'an yaron za a auramin
A ranan aka fara musu gyaran jiki serah dai zazzab'i ya rufeta shiko Salim din barin gidan yayi gabad'aya mummy tasa ana ta had'a musu lefe
BÃ yan kwana uku nazeera ta damu na rashin ganin nazeer da batayi ba
Yau suna zaune falo serah na kwance a 3seater abin duniya ya isheta har rama tayi gashi babu waya a hanunta
Nazeera ko ta saki jikinta ta Saba da mummy gyra ko ya d'auki jiki sai sheki take saidai desighn dinta daya Fara kod'ewa
Nazeer ne yayi sallama tare da Amira ta rike me hanun gam
Tunda suka shigo nazeera ke kallon hanunsu Dake cikin na juna
Ta kalli nazeer yayi murmushi ya karasa Yama mummy kiss a kumatu
Tace"welcome back sweethert"
Mummy tace"amira Sannu da zuwa ya hanya?"
Tace"alhamdullilah Ina amaren mu"
Mummy tace"gasu "
Amira ta karasa tayi hugging nazeera tace"wow you are beautiful"
Nazeera tayi yake"
Serah ta juya tana kallonsu Amira tace"wow double wow matar salim kyakyawa ce"
Nazeer yace"zanje in huta mummy"
Mummy tace"ok son"
Yana wucewa nazeera ta bishi da kallo kamar zatayi kuka ganin ko kulata baiyi ba
Mummy data lura dasu tace"nazeera Kaime abinci kin ji"
Kamar jira take ta had'a a tray ta wuce dashi
Da sallama ta tura kofar falon lumshe Ido tayi jin kamshi d'anki komai safsaf
Baya falo ta tsaya kallon wuri sai gashi ya fito d'aure da towel ya had'e rai yace"lafiya ko?"
Kallonshi tayi sai ta gan ba fuska tace"mummy ce tace in kawo maka abinci"
Yace"ok tunda kin ajiye sai ki tafi ko"
Tsayawa tayi ta rasa me zata ce
yace"tafi Mana "
Tafiya ta farayi kamar Wanda kwai ya fashewa a ciki tana kaiwa kofa sai ta tsaya ta juyo tana kallonshi
Ta gan waya yake latsawa sai kawai ta fashe da kuka ta zo da gudu ta rungumeshi tace"miye nayi maka da zaka min irin wanan hukunci,meyasa zakayi tafiya baka fad'a min ba Kuma sai ka dawo da budurwa"
Yace"saboda kin fad'a min zuciyarki kin ce bazaki tab'a Sona ba in maidaki gida toh ki shirya anjima Zan maidaki gida,kuma kin ce na fiya naci kamar kaska"
Nazeera ta fashe da kuka tace"dama nasan karya kake min bazaka tab'a Sona ba,taya ma me kudi zai so talaka in Banda haukana amma Babu komai ka maidani gidan Amma ka sani saidai gawana zaka maida domin da raina bazan yarda ka maidani da sunan rabuwa ba"
Rungumeta yayi yace"da gaske kike nazeeran nazeeru"
Zatayi magana ya hade bakinsu Nan fa ya Fara nuna Mata irin nashi kalar soyyaya bata hanashi ba saima mayar me da martani da take Hakan ya bala'in haukatashi ya d'auketa ya kaita gado
Nazeera na ganin abin ya fara fin karfinta ta fara me kuka Ina nazeeru yayi nisa
Mummy ce ta buga kofa tace"nazeera ana jiranki fa"
Da sauri ya koma gefe ya rufe jikinshi da bargo Yana maida numfashi
Itama gyra jikinta ta farayi tana kokarin dai-daita natsuwarta
Mummy tace"nazeera Baki jini bane?"
Nazeera tace" mummy gani nan zuwa"
Fita tayi shiko ya kasa motsi,tana saukowa ta Sami wuri ta zauna Taki Bari su had'a da mummy"
Mummy tayi murmushi tace"nasan kin tsaya jiranshi ne ya fito wanka ko?"
Nazeera ta sauke ajiyar zuciya tace"eh mummy"mummy tayi murmushi tace"kije wancan d'ankin mai gyran jikin tana jiranki
Tace" toh"
Tana haurawa mummy ta kallli serah tace" ko Zaki je ciki kafin a gama Mata Kar a barki ke kad'aj a falo ni zanje in gyra d'akin alhaji
Tace" no Ina Nan mummy"
Mummy na shigewa ciki sai ga Salim ya shigo Yana cin wani Abu a leda
Har ya haura sai Kuma ya dawo ya kalli serah Dake kwance ta juyawa falon baya
Murmushi yayi ya ajiye ledar kulinshi ya
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Gaskiya teema dimple bani da bakin gode miki,kina nuna min kauna,Ina jinjina miki a matsayinki na writer Kuma kike min comment ba tare da kinyi tunanin Zan Raina ki ba gaskiya nagode Allah ya bar kauna ya biya bukata,wanan paging naki ne sai inda Kika Yi dashi in kin gan dama ki Hana kowa karantawa🤣🤣🤣
🅿5⃣1⃣-5⃣2️⃣
Murmushi yayi ya d'auketa ya wurgata kasa a firgice ta saki Kara domin ta buge
Ya kyalkyale da dariya wani ihu tayi daga kasar da take tace"wayyo na mutu"
Mummy ta sauko daga sama tace"lafiya?"
Serah tace"Dan Allah ku raba auren Nan zai kasheni Ina bacci ya zo ya d'auke ni ya wurga kasa mummy please ki taimakeni ki maidani gidan mu"
Mummy ta taimaka Mata ta tashi serah na ganin ta tashi ta Kai me naushi a baya a zafafe ya Kai hanun zai Kai Mata duka ta b'oye bà yan mummy
Mummy tace"Kai miye Haka?"
Yace"wallahi mummy sai na karya yariyar nan ta Raina ni"
Mummy tace"oya zo ka karyata tunda Kai bakin Hali gare ka"
Abba dake tsaye tun d'azu a kofa yace"duk na gan abinda ya faru karyata zakayi ko?Toh daga yau zaku tare d'anki d'aya in kun gan Dama ku kashe kanku"
Serah ta d'auki ledar kulin ta b'alla tana hararanshi
Haurawa Salim yayi,Abba yace"turai Wai miye yaran nan keyi har yanzu a gidan Nan?"
Mummy tace"ai jira kawai muke ayi reception din Dan kawai a San sunyi aure shikenan ai sai kowa ya tafi da matar shi su karata
Yace"ok a hanzarta toh"
Tun daga wanan ranan serah ta koma d'akin kullum sai sunyi fad'a abin ya ishe mummy
Yau tun safe event planner din ta kawo Mai hoto za a musu pre wedding pics sosai akayi musu kwaliya nazeera tayi mugun kyau harda serah
Su nazeera ba kunya ta zage ana different styles,nazeer Kamar zai had'iyeta
Su Salim ko da aka had'asu serah tace"sam ita bazata rungume Salim ba sanda aka Kira mummy shima yace"ba zai yarda ba in ita bazata rungumeshi ta Bari sanda nazeer ya daka me tsawa ya yarda yayi inda ake so suyi
Sai kusan 2:pm aka gama domin canza Kaya suke tayi
Suna shiga suka gan su anty Salma na zuba lefen a akwatuna tace"yanzu gidansu nazeera zamu Fara kaiwa daga Nan sai gidan su serah mu sanarwa iyayenta zuwan mu
Anty zee tace"ku zo ku gan Kaya Mana"da gudu nazeera ta shige ciki serah ko Zama tayi tana duba kayan tana d'agawa wanda beyi Mata ba tace"beyi ba
Tace"ban gan jeans trouser ba ni bana sa native sai on Sunday "
Salim yace"toh hajiya Mara kunya ai yanzu ba da bane"
Ta kalli mummy tace"kin gan ya fara ko kin ji xa kunniki yake cemin Mara kunya ko mummy in nayi magana za a gan nawa"
Yace"karya nayi?kina da kunyar Nan ga dai me kunya ta gudu ciki ke kin zo kin wani zauna kinyi bake bake"
Serah ta d'auki sabon takalmi ta halba me aiko ya sameshi a Baki jini ya fara zuba
Yace"lahlala ni Kika fasawa baki?wallahi sai na Rama kin ji na ratse miki ko?"
Serah ta mike da sauri takoma bà yan mummy Aiko zuwa yayi ya jawota ya Kai Mata naushi a Baki ta saki wani ihu"
Mummy tace"Kai Kai Kai nidai na gan matsifa Dan Allah sati yayi ku yafi in huta zaku kasheni tun kwana na be Kare ba"
Anty zee tace"please ka dinga ragawa yariyar nan"
Abba ya sauko yace"wallahi wanan ya Zama na karshe da zaka Kara dukan yariyar nan "haurawa Salim yayi serah ta fashe da kuka mummy tace ki daina kulashi please"
Gidansu nazeera aka fara zuwa,a lokacin da aka bude akwatinan sanda lami ta had'iye wani miyau mama ko sai hmmn hmmm take cewa"umma ta aika aka Kira makota kowa ya yaba Kuma ansan nazeera tayi goshi
Mama ko karshenta kasa tsayuwa tayi a wajen ta koma ciki ta fashe da kuka
Lami dai tayi laushi ta dinga cewa Allah ya Sanya alkhari na gan ishara Allah ka yafe min"
D'akin umma ko dama an Kafa Mata sabon gadon da akayiwa nazeera domin nazeer Babu abinda beyiwa Maryam ba jiya ma aka Kai kayanta kayan kicin komak a wadace
Mama ta Ciro dubu goma da Yaya Ahmad ya Bata ta had'a Dana abba ya Kama dubu ashirin sanan ta Mika musu tace"suyi hakuri ba yawa ga tukuici"sun yaba da halin mama Suka tambayeta ko su ajiye lefen a nunawa dangi tace"ah'ah a wuce dashi inta tare za a zo gani"
Godiya sukayiwa lami ta rakasu sanan sukayi gidansu serah Nan ma tarba Suka samu sun ji Dadi inda mummyta ke nuna musu kauna ko kad'an Bata kyamatansu dama ta Kira Yan uwanta Nan Suka Fara Yaba Kaya
Mummy tayi murmushi tace"na gan babu al'qur'ani da hijabs da Kuma dadduma"
Anty zee tayi mamakin maganarta tace"toh ai har yanzu tana serah ta shiyasa Muka gan no need"
Mummy tace"but ai tunda shi Yana sallah ba waiste bane ko shi zaiyi amfani dashi Kuma nasan akwai lokacin dashi kanshi zai so tayi using hijabs dan koni in Zan fita sai na rufe jiki balle ita da mijinta Muslim ne please a saka Mata hijabin da daddumar da Kuma al'qur'ani"
Anty zee tace"toh inshaallah mu ajiye kayan ko Zaku nunawa mutane"
Mummy tace"no ku tafi dashi ai dangin zasu zo ganin gida daga Nan zasu gani"
Haka suka bar gidan da yaba karamcin mummy
B'angaren Maryam ko
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Godiya ga dukkan masoyana na rasa kalman da zanyi amfani dashi wajen gode muku Amma Ina rokon Allah ya bar mu tare na ji dadin inda kuka nuna min kauna Allah ya biya
🅿5⃣3️⃣-5⃣4️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
*B'angaren Maryam ko wani irin ji da ita Habib keyi sai ka d'au ita ya fara so tun bata kulashi harta Fara sakin jiki*
Zaune take tana latsa waya ya shigo da sauri ta mike Yana mata sannu da zuwa
Bude Mata hanun yayi yace"my Maryam kullum Ina fad'a Miki kiyi hugging dina in na dawo"
Cikin jin kunya tame hug yace"yauwa ko ke fa"
D'ago fuskarta tayi tana murmushi
Ai sai ya cafke bakinta ya fara Bata hot romance nanfa komai ya canja
Bayan minti talatin,Maryam ne kwance lullube da bargo tana kuka shiko sai aikin lallashi yake
D'aukarta yayi ya kaita bayi ya gasata ya fito da ita a ranan shi yayi girki da ta juya sai yace"Yaya dai"
Niko nace Allah Kara dakkon kauna🤣
Da misalin karfe 8:30pm serah ce zaune da nazeera suna hiran makaranta
Serah tace"class rep fa ya Kira Wai gobe malam rabi'u zai bada test by 8:pm,na ma gode mummy ta aiko min da waya da test din Nan ya wuce mu"
Nazeera tace"sai mu fad'awa mummy ko"
Mummy na saukowa ta zauna tana kallo
Serah tace"mummy gobe zamu school gobe muna da test Kuma munyi missing abubuwa attendance ga assignment gobe zamuyi wasu Wanda ya wuce mu Kuma sun wuce mu but zamu Kai 6:pm domin muna da lectures 4:6pm
Mummy tace"aini ba ruwana ku sanarwa mazanje ku"
Serah tace"Kai,kai,nifa wanan dalilin yasa bana son aure haba Wai a ce mutum zaiyi Abu sai ya nimi izini"
Mummy tace"ki sanar dashi bana son gobe ki fita ki dawo kuyi ta rigima ya isheni Haka"
Serah ta tabe baki tace"toh"
Nazeera ta mike tace"Bari inje in fad'a mishi tunda da asuba yaje fita"
Mummy ta mike tace"ok sai da safen ku"ta tafi part dinta
A hankali nazeera ta tura kofar falon ta shiga
Yana Jin kamshinta ya lumshe Ido
Zaune yake cikin boxer da vest sai laptop da yake latsawa
Cikin Jin kunya tace"Sannu da aiki"
Ya d'aga Kai ya kalleta yace"ya dai amarya me gudun angonta"
Murmushi tayi tace"dama mummy ce tace"in sanar maka gobe muna da test zamu je school"
Kallonta yayi ya gan tana Wasa da yatsunta ya maida kallonsa kan laptop yace"wani makaranta wai dama kina makaranta ne?"
Da mamaki ta kalleshi tace"ban gane ba"
Tashi yayi yace"Nima ai zancen naki ne ban gane ba"
Zatayi magana ya karasa ya jawota jikinshi yace"dear I don't have time for argument"
Janye jikinta tayi ya Kara jawota yace"ya kike guduna ne yanzu,boy ne fa,your boy da kike hugging a public"
Tace"but maganan school din gob...."
Had'e bakinsu yayi ya d'auketa ya kaita ciki nan fa ya dinga yin son ranshi duk inda ta so ya saurareta zancen makaranta kin yarda yayi
Serah ko tana falo Salim ya shigo Yana waya Yana ganinta yayi tsaki itama tayi tsaki
Haurawa yayi ta bishi ta gan Yana cire agogon hanun
Tabe baki tayi ta kwanta bakin gado har ya shigo toilet yayi wanka ya fito
Tace"toh nidai gobe zanje makaranta Ina da test atoh tunda sai an fad'a maka za a ga dai-dai"
Yana goge suman kanshi yace"bazaki je ba"
Tace"toh Abba zamun gani inda kafarka zani ku ji min raini"
Bude drawer shi yayi yace"kan uba waye ya cinye min kuli?"
Serah ta gyra kwanciya ta share shi jawota yayi yace"Ina kulin dana ajiye anan?"
Ta fisge kanta tace"wani kuli ni ban gan kuli ba"
Yace"Baki gan kuli ba?"
Tace"eh ban gani ba"matse Mata baki yayi yace" sai kin dawo min da kulina wallahi"
Cikin azaba tayi ihu,shaketa yayi yace"sai kin Yi Aman kullin Nan wallahi"da k'yar ta kwace kanta ta d'auki wani kwalba coke ta fasa dresding mirrow
Ya bita da gudu ta Haye gado Abba ya shigo da mummy da gudu ta karasa ta b'oye bà yan mummy
Mummy tace"Wai meke faruwa ne?"
Yace"ku fad'a Mata ta fidda min kuli na"
Mummy tace"Ina kullinshi?"
Serah ta gyra rigarta tace"mummy nidai fa so d'aya na kalli kulin ban sake ganinshi ba ya b'ace "
Mummy tace"akan kulli zai iya ci Miki mutunci please fito me da kulinshi"
Tace"nafa cinye?"
Abba yace"Salim wanan shine na karshe da zanji hayaniya a wanan d'anki wallahi in na Kara ji daga wanan ranan Kai ba d'ana bane wallahi sai na Kore ka a gidan Nan"
Yace"Abba itace fa ke tsokanat..."
Abba yace"I don't care nidai duk randa naji kunyi hayaniya sai ka bar gidan nan,muje hajiya"mummy ta bi bayanshi suna kaiwa kofa Suka gan serah na binsu
Mummy tace"koma ki kwanta"
Tace"toh"
Tana zuwa ta kwanta yace"kema kinsan anan nike kwanciya ki matsa ciki"
Serah ta gyra kwanciya tace"yau Kai ka kwana a ciki"
A zafafe ya zo zai turata tace"oga har ka mance maganar Abba ihu d'aya yanzu za a Kore k, ka barmin d'ankin nan"
Kawai sai ya zaga ya kwanta,serah ta kyalkyale da dariya tace"oga Salim good night"
Washe gari da asuba ta tashi Yana bacci ta shirya ta fito
Nazeer ko ana Kiran sallah asuba ya shiga wanka ya fito yasa jallabiya ya tafi massalaci
Itama da sauri ta tashi ta d'aura towel ta shiga wanka ta watsa ruwa ta fito gaban mirrow ta tsaya tana tuna daren jiya tayi murmushi tasa wani jallabiyarshi Aiko yayi Mata kyau Domin dama shi tayi me guntu
Hijab tasa ta tada sallah ta zauna sai gashi ya dawo
Zama yayi ya jira harta Gama adduointa a tare suka shafa
Ta dukar da Kai tace"Ina kwana"
Yace"kinfi ni sanin inda na kwana,a birnin dadi,cant wait ki tare"
Ta rufe fuska tana murmushi yace"zo muyi bacci kin san jiya bamuyi ba"
Tace"ah"ah it already 6:30 zan shirya zuwa school"
Jawo ta yayi yace"dan Allah Bari zancen makaranta nan jare let sleep"
Nazeera ta fashe da kuka tace"nidai makaranta zani "
Yace"ban yarda ba Kuma ban Baki izini ba"
Barin d'ankin tayi tana kuka tana Sauka ta tarar da serah zaune tana jiranta
Serah tace"ya na gan baki shirya ba zamuyi latti "
Cikin kuka nazeera tace"ki tafi kawai ya hanani tafiya"
Serah tace"muje kawai jare,Nima ai cewa yayi Kar inje Amma bazan bi maganarshi ba wallahi tunda ba ubana bane
Nazeera tace"ah'ah be ce kije ba karki je"
Serah tace"sai na dawo "tayi wucewarta"
Da misalin karfe hud'u Salim ne ya sauko falo bayan ya dawo daga office ya gan ba serah
Kallon mummy yayi yace"Wai ina take?"
Mummy ta shareshi
Nazeera da ta Sha kuka har Ido sun kumbura Amma nazeer ya hanata zuwa makaranta har mummy tasa baki yaki
Tace"ai Bata dawo ba sai 6:pm"
Yace"Ina taje"
Nazeera tace"makaranta"
Yace"watoh ko da na hanata sanda taje?'fita yayi a fusace shi da kanshi ya ja mota
Aiko Yana shiga department dinsu ya gan serah zaune ana mata
Maman nur
Maman nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Dan Allah kuyi hakuri bazan iya amsa dukkan messages ba Wanda ban ansa nashi ba a min uzuri calls yayi yawa ga messages karku damu Ina lafiya walima naje
🅿5⃣5⃣-5⃣6⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Hango serah yayi zaune tare da class rep dinsu a kujera d'aya ruky na matse Mata kafafu sai command take Bata,dariya tayi tana nunawa class rep wani text book sai kansu yayi Kamar zai had'a
Ranshi ne ya mugun b'aci da sauri ya Fara karasawa dai-dai lokacin da serah ta Ciro kudi tana Aiken feedy a siyo Mata minerals"
Yana zuwa kawai ya fisgota a firgice serah ta kalleshi tace"miye haka?"
Idonshi ne ya canja kalar yace"1 more word from you wallahi I will beat you black and blue,serah Ina Kika ajiye aurena da Kika zo Nan look at the way you are dress,and kin zauna da maza dan baki da hankali"
Da sauri class rep ya mike yace"serah yaushe kikayi aure baki fad'a Mana ba,no invitation"
Yatmusa fuska tayi tace"Nima kaina babu Wanda yayi inviting dina ji Nike a bakin mutane nayi aure har yanzu ban tabbatar..."
Salim ya Kai hannu zai buge bakin ta kwace a zafafe ya jata ya kaita mota sanan suka tafi gida
A hanya ko sai ruwan matsifa yake saukewa yanayi tanayi har suka Kai gida
Janta yayi zuwa ciki Suka gan Abba zaune falo serah ta gaishe shi ya ansa cikin sakin fuska sanan ta bi bayan Salim
Tana tura kofa ta ganshi zaune bakin gado
Ajiye Jakarta tayi ta fara cire takalminta tana gamawa ta shige toilet tayi wanka ta fito d'aure da gutun towel
Yana ganin ta fito ya mike yace"ubanwa yace ki fita bayan na hanaki"
Share shi tayi ta d'auki cream ya fisge ya kawota yace"bazakiyi magana ba"
Tace"in baka sakeni ba wallahi zanyi ihu Kuma kasan Abba na gida korarka zaiyi "
Yace"toh kiyi ihun Mana tsoronki Nike ji"
Serah ta gyra murya tana son tayi ihun sai taji ya had'e bakinsu Yana Mata wani irin kiss tuni yayi loosing control ya sauke towel din jikinta Nan fa labarin ya canza domin duk iya kokarin serah na ganin be samu abinda yake so ba abin gara yayi
Bayan minti 35 kwance suke ya jawota jikinshi Amma kuka serah take sosai domin ta Sha wuya fuska duk ya kumbura
Yace"sorry serah Salim, please forgive me"
Cikin kuka serah tace"Kai mugu ne Ina ta rokon ka nidai gaskiya a maidani gida bana son auren haka kawai ana ta koyawa mutum iskanci,ranan ma ai na Kama ka kana Sha min....'
Katseta yayi da cewa"toh Zan fad'awa abba sai ya maidaki ni Kuma sai a kawo min wata matar"
Sit kakeji serah tayi,yayi murmushi ya shige toilet ya had'a Mata ruwa ya fito ya d'auketa a toilet ma sanda yayi son ranshi "
Suna fitowa yayi Mata kiss a goshi yace"serah Salim Bari in je massalaci Kar sallah ta wuceni"
Nazeera ko da yamma da nazeer ya dawo mummy tace"ta Kai me abinci"d'auka tayi ta kaime yana ganin fuskarta yace"subhannallah miye sameki haka"
Tace"ba komai "
Yayi murmushi yace"in ma zancen makaranta ne kiyi hakuri domin kin Gama makaranta kenan "
Ta juya zata wuce ya jawo ta
Bayan 3days serah ta warware duk inda take so suyi fad'a da Salim dan ta huta da nacinshi kin yarda yayi saima kulawa da yake Bata na mussaman
Yau ta kama reception din bikinsu anyi inviting Yan uwan da abokan arziki
Kwaliya akayi musu cikin wani had'aden maroon gown me Kama da weeding gown
Serah tace"ko ba komai Zan rage zafi nasa wedding gown
Suma su nazeer suit ne Mai bala'in kyau da tsada
Nazeera ta shiga motar nazeer,serah ta Shiga motar Salim sai hall
Babban hall ne anyi decorating ya bala'in yin kyau Kuma cike yake da mutane
Tunda suka shigo ake ta d'aukarsu hoto ga Yan jarida har suka zauna a kujera
Nazeera ta ji dadin ganin Maryam da Habib cikin farin ciki ga Yaya Ahmad shima ya zo sai lami dasu mardiya ta ji dadi domin Bata sa Ran zuwansu ba
Yan uwan serah ko harda anko gaskiya sunyi kokari
Babu b'ata lokaci m'c ya fara jawabi bayan anyi welcoming mutane an bude taro da addu'a aka Kira Salim da serah su fito
Salim ya Kama hanun serah suka fita fili,hmmm ana sa kid'a serah ta zage tana rawa shima Salim ba Baya ba sosai suka taka sanda ya gan na serah ya fara yin yawa sai ya jawota jikinta yace"madam rawar nan tayi yawa fa"
Tace"aurena ne fa daga yau ya wuce kenan"
M'c yace"su koma su zauna
Nazeera da nazeer ne Suka fito stage
Aka sa musu wani cool music rungume nazeera yayi yana wani manmane mata wanan dai romance Zan kirashi ba rawa ba
BÃ yan sun Gama aka Kira Aslam mijin Abrar na littafin SO in Baku manta ba musician ne tunda aka Kira sunanshi mutane ke ihu sanda ya rungume nazeera yace"happy married life iam happy you find through love"
Yace"thank you sir"
Komawa stage yayi ya d'auki jitanshi ya Kira Abrar ta fito ta matsifar canjawa wa'ad sai tafi take ga cute yaransu zaune da ita
Nan suka Fara Waka cikin zazzakan muryarsu suna gamawa ya rungume Abrar
M'c yace"don't forget is not your wedding dont steal the show "duk sukayi dariya
Yanka cake akayi nazeera ta kaiwa nazeer yaki amsa ya Kau da fuska cikin Jin kunya tasa a baki sanan ta bashi ya ansa
Da ya Kai turn dinshi yasa a Baki yakai Mata kin sakinta yayi
Anty zee dake zaune tace"yaran Nan Basu da kunya
Serah ko da hanun ta baya Salim ya amsa da ya Kai turn d'inshi yasa a baki ya tauna ya Kai Mata sanda ta kalli mutane ta ansa
Ta Kai bakinta kunninshi tace"bana son kazanta fa dan wulakanci ka tsose zakin zaka bani abu salam"
Yayi murmushi,daga Nan kuma aka ci abinci akayi rabo aka rufe taro da addu'a
Serah na jikin mota tana ganawa da yan uwanta shima Salim na nisa da ita Yana magana da friends dinshi
Shiko nazeer na tare da Habib suna Hira harda dariya
Nazeera sai kallonsu take
Habib yace"nafa gan kyautan da kamin nagode sosai "
Yace"karka damu an Zama d'aya,Maryam ta rungume nazeera tace"anty kin ganki kuwa kinyi kyau"
Lami ta karaso da mardiya tace"nazeera ki yafe min na tuba"har zata duka nazeera ta d'agota ta rungumeta tace"mama lami ai gode muku zanyi in badan ku ba da yau ban tsinci kaina a inda nike ba dan Haka a bar maganan ki d'aukeshi a matsayin kaddara "
Lami tace"nagode"
Mardiya tace"Nima ki yafe min"
Nazeera ta shafa fuskarta
Maryam tace"anty ki tayamu godiya Yaya nazeer Yana Mana kokari wallahi saima kin gan irin kayan da ya min"
Tace"Niko ba abinda yake fad'a min"
Maryam tace"yafa bawa Yaya Ahmad aiki a company shi"
Nazeera ta kalleshi tace"toh Allah yasa albarka"
Suna tsaye Habib ya zo ya ja matarshi Suka wuce "
Nazeer yace"mama kuje wancan motar driver zai maida ku gida"
Tace"toh Allah ya Baku zaman lafiya"
Yace"Amin "
Nan fa aka watse Suna sukayi gida
Suna kaiwa gida ya d'auki nazeera jikinshi har rawa yake Suka shiga ciki gidan daya Saba kawota ne
A falo ya ajiyeta ya d'auko kaza da fresh milk ya Fara Bata tace"bana Jin yunwa"
Yace"Baki Isa ba sai kin cishi"
.da k'yar ta ci ya d'auketa suka haura tayi alwala sukayi sallah
Ya zare Mata zip tace"toh kaje ka kwanta Mana"
Yace"toh"
Toilet ta shiga ta tube harta Fara wanka taji an rungumeta ta baya ruwan shower na sauka jikinsu
Wani irin numfashi ta ja ta rungumeshi gam ya fara Mata wasu abubuwa da yasata mantawa da wani Abu kunya ta zage tana bashi kulawa
Shima tubewa yayi sukayi wanka sama sama ya d'aukota
Bayan lokaci Mai tsawo nazeera ce kwance tana rawar sanyi jikinta yayi zafi sai kuka takeyi yace"Sannu wallahi bansan ya akayi Haka ba I was carried away dan Allah kiyi hakuri my zeera "
Nazeera tace" ai nace kayi hakuri shine ka jimin ciwo gaskiya ni bazan Kara bari ka min irin haka ba"
Yayi Yar dariya yace"hakuri Zakiyi domin anjima Zan Kara"
Su Salim ko suna kaiwa had'ad'en gidansu serah ta zauna a falo ta aza kafafuwanta a saman center table tana cin kuli ko Ina ta Samu oho"
Salim da harya haura ya gan Bata biyo shi ba ya sauko yace"baby ya Kika zauna anan?"
Ba tare da ta kalleshi ba tace"saboda banjin bacci "
Ya kwace kulin hanunta yace"ajiye Dan Allah ga babban kulli Zan Baki"
Fisgewa tayi tace"barni da wanan kulin yafi min rufin asiri bazan iya d'auka wani Kato ba yanzu na gaji"
Yace"haba baby yau fa first night dinmu karki min Haka"
Tace"Wanda mukayi da last night ne malam je ka kwanta"
D'aukarta yayi be dire ta ko Ina ba sai toilet a wanan daren sanda serah ta gwammace da Bata zo duniya ba domin Salim ba sauki
As usual lallashinta yayi sanan ya tafi sallah asuba
Washe gari
Maman Nur
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
Nagode da kulawar ku,Wanda suka kirani ban samu na d'auka Ina niman afuwar ku yau nayi busy ne naje anguwa"kuyi hakuri ban samu nayi replying text dinku ba"
🅿5⃣7⃣_5⃣8⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Washe gari
Nazeera ta tashi da zazzabi nazeer ya Kira Dr aka sa Mata ruwa sosai hakalinshi ya tashi
Serah ko tana tashi ta shirya zata church salim na kwance Yana bude Ido ya gan ta gaban mirror
yace"serah,serah,wanan kwaliyar Haka Ina Zaki?"
Ba tare data juyo ba tace"fita zanyi miye na wani serah,serah kamar na ci maka bashi"
Ya mike yace"keko Kika ci min bashi"
Tace"nawa in biya ka?"
Yace"sadakina,gaskiya banji dadi ba da bana nan aka d'aura Mana aure haba serah you didn't even invite me"
Tace"did I even invite myself?"
Ya rungumarta yace"ke da zaki zauna muyi honeymoon,shine Zaki fita"
Tureshi tayi tace"oga zani church kafin inyi latti"
Ya rike Kai yace"okay wallahi na manta jirani in Wasa ruwa in kaiki so sorry my serah"
Ta tabe baki tana mamakin wanan rawar jiki da yake kullum a kanta lallai namiji akan mace zai iyayin komai
Jira tayi ya shirya cikin jeans da polo sanan Suka fita a gaban church dinsu ya paka tace"nagode"
Murmushi yayi yace"me Kika ce?"
Tace"thank you"
Ya rike kunni yace"say that again"
Tayi tsaki tace"sai na dawo"
Zaro Ido yayi yace"Ina ai Ina Nan Ina jiranki ko yamma zaku Kai Zan jiraki"
Ta d'au Wasa yake tana shigewa ya gyra parking ya kwantar da seat
Bayan awa uku sai gata ta fito tana gaisawa dasu mummy sun ji dadin ganinta daddy yace"ya gida Kuna dai lafiya ko?"
Tace"fine dad"
Yace"Allah ya bada zaman lafiya"
Tace"Amin"
Mummy tace"Ina shi Salim din?"
Zatayi magana ta hango motarshi da mamaki tace"gashi can a waje Ashe be wuce ba"
Mummy da daddy Suka kalli juna da mamaki suka ce shi ya kawo ki church?"
Tace"yes mum yace zai jirani"
Mummy tace"toh Yi sauri gaskiya ya dade anan"
Zuwa tayi ta buga me glass ya bude Mata motar tace"baka tafi gida ba"
Yace"Ina kuwa Zan tafi in bar serah Salim"
Tayi murmushi tace"gasu mummy can wai suna gaisuwa"
Yace"muje mana in gaidasu"
Suna zuwa ya duka cikin Jin kunya ya gaidasu Suka amsa sanan ya Kama hanun serah da farin ciki ya cika ta Suka bar wurin bata tab'a sanin Haka Salim keda saukin Kai ba sai yau,a hanya ya paka Suka siyi abin marmari sanan Suka tafi gida
Suna kaiwa gida tace"Bari in dafa maka ko d'an indomie ne kafin in sa girki nasan kana Jin yunwa"
Jawota jikinshi yayi yace"da gaske wiffy"
Ta cusa Kai cikin jikinshi yace"toh muje tare a tare sukayi girkin Suka fito Suka ci bayan sun Gama yace"muje kiyi min wanka"
Tayi murmushi ta b'oye fuska tace"b'ukeke da Kai za ayiwa wanka?"
Yayi murmushi yace"eh Mana"
A tare suka Shiga suka fito d'aure da towel sai cewa yake serah serah"
A fusace tace"Wai miye?"
Jawota yayi shikenan aka Shiga duniyar ma'aurata bayan sun jiyar da junansu dadi ya tashi ya shiga wanka itako bacci ne ya kwasheta
________________
B'angaren mama ko Abba da kanshi ya d'auki ummi ya kaita wajen malam ya baro ta a can ba karamin Dadi malam ya ji ba ya samu Yar yariyar da zai more rayuwa
Mama tayi kuka ta roki Abba ya hakura ya bar ummi a zubar da cikin yaki a cewarshi Babu shage a zuriyarsu ya Kuma ce duk Randa ta kawo me maganar ummi sai ta bar gidan
Mama tayi kuka sosai tayi nadamar abubuwan data aikata a baya
Bayan kwana biyu
Sosai nazeera ta samu sauki ta wassake dama nazeer ya d'auki hutu wani rayuwa suka bude na ban sha'awa boy ji yake kamar ya maidata ciki sosai suke more juna🤣🤣
Kwance take ya rufe ta da bargo yace"nazeera nidai Zan Kara Miki kudi ki kaiwa malaminki ya kara mallakeni "
Dariya ta kyakyale dashi tace"Allah ko"
Yace"wallahi aini kece size Dina wallahi"
Ta rungumeshi tace"Ashe dama boy man ne ban sani ba"
Kiss ya Kai Mata yace"Bari in nuna Miki girma na"
Dariya ta kyakyale dashi tace"Zan so in gan girmanka ta kashe me ido"da alamu dai itama nazeeran jarrababiya ce
Sanda Suka koma round 2 ya kaita toilet yayi Mata wanka sai dariyar sukeyi suna Wasa da ruwa
Suna fitowa yasa boxers da vest itama skin tight ne jikinta da vest Suka sauka
Kicin Suka je nazeera ta fara had'a abinci Yana Taya ta
Tace"ka ji serah ko leko mu"
Tab'e baki yayi yace"hmmm suna Nan yanzu sun rufe kansu jarababbu"
Nazeera tayi murmushi tace"
Please kuyi hakuri yau sai a slow naje walima ne shiyasa na gan messages dinku na gan Kira Kai gaskiya na gan kauna godiya nike
Maman nur
_
👄👄👄👄👄👄
*Mahaukaci*
💋💋💋💋💋💋
By maman noorul
Hudah
🔚🔚🔚🔚
🅿5⃣9⃣-6⃣0️⃣
Bismillahir Rahmanir Rahim
Nazeera tace"kun ji sa ido Kai Kuma me za a Kira ka"
Yace"salihi nifa boy ne ban San komai ba"
Tayi dariya tace"lallai kam boy,boy daya dade da Zama man"
Ya mike ya jawota jikinshi yace"nazeera I love you,I love you alot"
Ta kaime kiss a kumatu tace"ai ba sai na fad'a maka irin son da Nike maka bako?"
Yace'nidai nuna min toh"
Tace"ok
Rufe idonka,rufewa yayi ta kaime kiss tace"I love you my boy"
Yace"boy fa ya mo're wallahi"
Ta juya tana juya Miya tace"taliya zamuyi ko rice?'
Yace"maganar gaskiya nifa bana cin taliyan"juyawa tayi ta kalleshi
Yace"Wanda kike bani Ina dai ci ne but ba dadinshi Nike ji"
Tace"ok Bari muyi rice"
Yace"yauwa tawan"
Tace"baby gobe Monday zamu makaranta Kama aramin waya in Kira serah"
Nan take annurin fuskarshi ya d'auke
Tace"baby Ina magana kasan fa next week zamu Fara exams"
Ya Fara latsa waya kamar be jinta
Ta juya ta kalleshi tace"baka ji me nace bane?"
Yace"eh naji,ai mun Gama magana ko tun a gidan mummy
Ta fashe da kuka tace"Wai dama da gaske kake ne ya za ayi Ina final year ka ce in daina zuwa kenan wahala da nayi shekaru uku sun tafi a banza kenan har bashi ummana ta ci dan in Yi makaranta shine yanzu zaka wani hanani gaskiya ban yarda ba"
Ya mike yace"Allah ko?"ya bar kicin din
Kashe gas d'in tayi ta fita ta zo falo tana kuka
Bayan awa d'aya ya sauko yace"Baki Gama girkin bane?"
Ta share shi kicin ya shiga ya dudduba ya gan miyar a saman gas
Fitowa yayi ya koma sama yasa Kaya ya d'auki makullin mota ya bar gidan
Bayan minti talatin sai gashi ya dawo da take aways
Yace"ga abinci madam"
Tace"ban Jin yunwa?"
Ya koma inda take yace"kenan baby ban Isa in hanaki abu ki ji ba haba sweetheart makarantar Nan fa ko kin Gama ba Bari zanyi kiyi aiki ba toh miye amfaninshi please ki zauna kiyi ta kula dani ni Ina kishinki bazan bari ki je school ba ranan ma fa na gan wani yayi hugging d'inki"
Ta fashe da kuka ya jawota yana buga bayanta da k'yar da dadin Baki ta amince
Serah sai soyyaya ake bugawa,yanzu ma suna kwance a gado Salim yace"my serah Ina jin dadin inda kike bani kulawa as in a gado,kina kasheni gashi kin iya sarrafani"
Serah ta yatmusa fuska tace"waye ni Nike sarrafa ka bansan sharri nifa Ina d'an kula ka ne dan kawai banda abokin Hira a gidan nan Amma karka d'au sonka Nike"
Yace"ai nasan baki Sona shiyasa Nike son in auro me Sona "
Serah tace"da kuwa kasan wacece serah hmmm dana ci maka mutunci da bazaka tab'a mantawa ba"
Zaiyi magana wayarshi tayi Kara ya d'aga
Yace"hello baby"serah ta Kura me Ido
Suna had'a Ido ta harareshi yayi murmushi yace"Amira har zaku tafi kenan?"
Tace"eh"
Yace"ok ya yanke wayar"
Wani call ne ya shigo yace"ok Bari in duba"
Laptop ya d'auko ya fara dubawa sai ya gan hoton wata ya bude serah ta taso ta kwanta bayanshi tace"wacece?"
Yace"wata business partner dinmu ce tace ta turo min sako Ashe hoto ne ni na ma ce ko abinda ya shafi aiki ne"
Serah ta Kara kallon hoton ta ji gabanta ya fad'i
Tace"baby in roke ka wani alfarma?"
Yace"anything for you"
Tace"please ka yanke alaka da ita please"
Yace"why "
Tace"I don't like her"
Yace"but muna da business tare da ita ai"
Tace"please baby"
Yace"kiyi hakuri nan da week zamu Gama business da ita"
A fusace serah tace"nidai gaskiya ban yarda har nan da 1 week ba wanan sonka take wallahi "
Da mamaki ya kalleta ya jawota jikinshi yace"but ai ni naki ne ke kadai baby karki damu"
Tace"nidai kamin alkawari zaka daina Kulata"
Ya mike yace"banson rigima fa"
Ta kwanta tana kuka shiko ya shiga toilet
Yana fitowa dai-dai wayarta yayi Kara ta kalleshi sai ta katse Kara Kira akayi ta katse
A na ukun yace"pick that call kisa a speaker"
Tace"is not important"
Ya daka Mata tsawa yace"pick"
D'agawa tayi tasa a speaker David yace"serah meyasa Kikayi betraying dina?meyasa kika barni har yanzu Ina sonki please ki d'an samu Lokaci ki fito Zan tura miki address mu had'u nasan ni kike so har yanzu"
Serah ta kasa magana ta had'iye wani abu ganin idonshi ya canza kala"
Katse Kiran tayi tace"baby is not w....."
A fusace ya naushi mirror ta tarwatse hanunshi ya fara zubda jini ta tashi ta d'aura towel ta karasa jiki na rawa zata Kama hanun ya wani tureta ta Fadi a gado
Yace"in Kika zo kusa dani wallahi sai ki tsinci kanki a gadon asibiti"
Serah ta Kuma mikewa tace"but hanun ka na zubda jini"
Yace"Ina ruwanki?"
.serah ta Kara zuwa zata Kama hanun ya shaketa ta saki wani kara
Tace"zaka kasheni fa please ka sakeni"
.turata yayi ta fad'i
Ta kalleshi da mamaki tace"miye nayi maka ai bani na kirashi ba ko?"
Yace"kina Kara magana zan Miki dukar tsiya wallahi"
Tace"toh Yi hakuri"
Kama hanunta yayi ya fitar da ita daga d'ankin
Serah ta koma d'ankinta tana kuka
Shiko Kaya yasa ya fita a gidan baki d'aya
Serah nata kuka har jikinta yayi zafi zazzabi ya kamata
Be dawo ba sai dare ko daya dawo be ganta a falo ba be nime ta ba a haka Suka cigaba da Zama har tsawon kwana uku serah ta rame ga zazzabi da amai da yasa ta gaba
Yau Yana tashi da safe ya sauka ya zauna a falo"
Yana zaune ta fito Bata masan Yana gidan ba
Ta ganshi zaune Yana Shan tea tace"good morning"
Bata jira amsarshi ba ta shige kicin ya bita da kallo
Ruwa tasa ta had'a tea ta zauna a kasan tile tana Sha a hankali tana kuka
Tsayawa yayi jingine da kofa Yana kallonta"
Ta mike da sauri taje sink ta fara amai
Karasawa yayi ya riketa ganin zata fad'i yace"sorry me ke damun ki"
Janye jikinta tayi ta bar kicin din ya bita yana cewa"iam sorry sonki ne ya jawo Haka serah Ina kishinki ne please forgive me"
Bata kulashi ba ta kwanta yace"ki fad'a min meke damunki please"
Serah tace"ba komai and if you don't mind ka bar min d'anki ko ni in bar maka gidan"
Yace"serah kiyi hakuri ki bar maganar nan anjima zamuyi ta but bari in Kira dr"
Be jira cewarta ba ya Kira Dr ta zo gida ta duba ta sanan ta amshi fitsarinta ta Mata test tace"congrat your wife is pregnant"
Ya rungume serah"drip aka sa Mata sanan Dr ta mishi bayanin abinda ya kamata su sani ta sallameshi
Kwanciya yayi kusa da serah ya Mata kiss yace"kiyi hakuri please wallahi soyyayarki ce serah"
Cikin kuka serah tace"kasan irin halin dana shiga cikin kwanakin nan ka barni ni kadai ina kwanciya bayan kasan punishment ne hakan a gareni,Ashe dama baka yarda Dani ba baby"
Yace"iam sorry na tuba ki yafe min"
Tace"ya zanyi ko dole in hakura domin zuciyata bazata jure fushi da Kai ba"
Yace"thanks wiffy I love you"
Tace"I love you too"
Nazeera ne zaune tana latsa wayar da nazeer ya siyo Mata tace"Bari in Kira serah shiru"
Kira tayi serah ta d'aga tace"ya naji muryarki a Haka"
Serah tace"wallahi bani da lafiya ne laulayi yasa ni a gaba"
Nazeera tayi ihu tace"you mean you are pregnant?
Tace"yes baki gan inda na koma bane,Kuma yaki Bari in sanar da mummy sai yace"zata zo ta d'aukeni ga laulayi ga fitina aini na gan ta kaina wallahi"
Nazeera tayi murmushi tace"Allah ya raba lafiya na taya ki murna Zan leko ki yanzu in ya fita kimin flashing"
Serah tace"ba sai kin zaga ba ki bude wanan kofar Mana da ya had'a mu"
Nazeera tace"rayuwar aure kenan yanzu fa ga gida ga gida akwai kofar da Zanbi in shiga gidan ki Amma sai mufi wata ba mu gan juna ba"
Serah tace"ki min tuwo please"
Nazeera tace"toh"
Maryam ta kira tace"kema ya naji muryar ki a Haka"
Maryam tace"a asibiti muke bani da lafiya an bamu gado"
Tace"meke damun ki"
Tace"Wai ciki"
Nazeera tace"ok sai mun zo"
Kicin ta shiga tayiwa serah tuwo miyar kubewa sanan ta d'auka ta kaiwa serah,serah na ganin tuwo tayi zaman dirshen
Nazeera tace"mu dai shikenan mun Gama makaranta kenan"
Serah tace"share zancen makaranta nan nidai takaicina d'aya da banci kaniyar spicy girls ba"
Nazy tace"Kai serah kedai kin iya nacewa abu d'aya,nidai bari in tafi karya dawo bana Nan in Shiga uku"
Serah tace"ai Kam maza jeki karki b'ata me rai"
Har nazeera ta wuce ta dawo tace"serah in tambaye ki Mana"
Serah na cin tuwo tace"toh Ina ji"
Tace"toh ku da baku shiri da Salim ya akayi ya Miki ciki"
Serah ta bar tauna tuwon bakinta ta kalli nazeera tace"hmm ai a yourghut ya samin na Sha,kin San yafi saurin Shiga ,ka ji min Yar raini hankali ke kin Kama mijinki nine bazan rike nawa ba in barshi yayi ta gantalli ko"
Nazeera tace"Allah ya baki hakuri"
Ta raka nazeera da kallo,nazeera na fita Salim ya shigo ya ganta zaune ta Tara kayan kwalama a gaba yace"madam ya dai?"
Taimaka Mata yayi ta tashi ta me hug tace"welcome back honey"
Yace"ya gida?"
Tace"Gani Nan dai Ina ta gadi?"
Yace"Ina mun Gama Wanan magana my serah "
Tace"ai ban ce komai ko kaji nayi magana ai nasan na Kare Boko"
Yace"yauwa tawan Bari inyi wanka kan a Kira sallah"
Tace"muje in Taya ka"
Nazeera ko tana Shiga gida ta tarar har oga ya dawo Yana zaune a falo?"
Karasawa tayi tace"Dan Allah kayi hakuri na leka serah ne ta Kira bata jin dadi tace"inyi Mata tuwo shine na Kai Mata ta cikin gida ma na bi ban fita waje ba"
Ya shafa fuskarta yace"toh miye amfanin wayar in bazaki fad'a min Zaki fita ba"
Tace"Yi hakuri,dear serah na da ciki,Maryam ma nada ciki iam so happy for them"
Yace"really?and duk rana d'aya mukayi aure kenan ni bansa Miki wuta ba kenan gaskiya Dole in dage tashi muje"
Tace"abinci fa Kuma fa ya kamata muje mu duba su Maryam"
Yace"komai zai biyo baya ai"
D'aukarta yayi Suka Sha shaganlinshi yayi wanka ya tafi massalaci
Koda ya dawo harta shirya cikin dogon rigar atamfa da babban mayafin sai d'an hill da jaka batayi kwaliya ba Amma tayi kyau a gurguje shima ya shirya
Sanda Suka Fara zuwa gidan su Salim suka gan serah kwance jikinshi cikin dogan Riga
Salim ya mike ya rungume nazeer,nazeer yayi me congrat sanan suka ce zasu asibiti duba maryam"
Serah tace"baby me zai hana muje tare Nima gaskiya Ina son in fita"
Yace"ok Bari mu shirya minti goma"
Suna shiga ciki yace"baby ya kamata in muyi baki maza kiyi tasa d'ankwali ko hijab"
Tace"but bani da hijabs ai"
Yace"Zan siya Miki"
A tare suka je asibiti Salim da motarshi,Suma su nazeera a nasu
Suna zuwa Suka duba jikin Maryam mama ce zaune take jinyarta
Sunyi mamakin ganin mama nazeera tace"Ina ummi?"
Mama ta jata gefe tace"dama Ina son ganin ki Dan Allah kisa baki ko alhaji zai dawo da ummi"
Tace"Ina take"labarin komai ta Bata"
Nazeera tace"karki damu ummi zata dawo"
Mama ta Mata godiya tace"ki yafe min"
Nazeera tace"a bar wanan magana"
Basu dade ba Salim yace"mu zamu gidansu mummy sai mun dawo"
Nazeer yace"ok gidansu serah kenan ko"
Yace"eh Amma zamu biya mu gaida mummy mu"
Mummy da daddy sun ji dadin ganin serah
Mummy na ganinta tayi murmushi tace"ya jikin?"
Tace"da sauki"
Su nazeera ma direct gidansu sukayi Abba kamar ya Goya nazeera dan murna yace"mamana me Zaki ci"
Tace"ba komai abba"
Umma tace"toh ai ka Bari nima taji d'imi na ko?"
Yace"ka ji Rabi da wata magana dai"lami tace"ji mun alhaji da sonkai su mardiya Suka zauna kusa da ita sosai nazeera ta ji dadin ganinsu an Zama 1 big family
Nazeer dai sai murmushi yake
Nazeera ta roki Abba akan a dawo da ummi da k'yar ya amince za a dawo da ita
Lami ta kawowa nazeera taliyar manja
Ai da nazeera ta fara cin wanan taliyar sanda suka tsorata harda kari sai lashe hanun take tace"mama lami Dan Allah in akwai saura a zubamin a kula"
Umma sai murmushi take lami tace"toh ta zubo Mata tace"duk Randa Kika ji ci ki Kira Zan Aiko mardiya dashi"
Mardiya tace"anty Zan zo gobe gidanku"
Nazeera na lashe hanun tace"sai kin zo"
Abba ne yayi musu rakiya
Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya cikin farin ciki da kwanciya hankali gidan Abba yanzu alhamdullilah ana zaman lafiya,Abba yaje ya d'auko ummi inda tayi b'ari yanzu tayi laushi kamar ba ita ba ta natsu
Bayan wata 7 abubuwa da dama sun faru masu dadi da marasa Dadi dama haka rayuwar duniya ya gada
Serah ce zaune da nazeera a falon nazeera dukkanin su da tsohon ciki
Maryam ce ta shigo Habib ya sauketa Amma be shiga tunda yasan maigidan be nan
Serah da cikinta yafi na kowa tace"toh yanzu wa zaiyiwa wani abincin"
Maryam tace"ni zan iya kokartawa
Serah tace"da kin taimaka"
Maryam na Shiga ciki serah tace"please nazeera ki bar kwanciyar Nan ki d'aura min karatun Ina son Randa zai gane na musulunta yayi mamaki"
Nazeera tace"miye amfanin b'oye mishi?"
Tace"nazeera Ina son nayi surprising dinshi ne kin San kuwa every Sunday sai munyi fad'an banje church ba Kuma hakan ke Kara hura wutan kaunarshi a zuciyata,a zamana da Salim bai tab'a cusamin addininshi ba dukda nasan zai so a ce na musulunta Amma kyawawan halayenshi yasa naji sha'awar musulunci zamana da Salim na fuskanci menene addinin musulunci,ki duba fa shi ke kaini church ya jirani,Baya takurani akan in musulunta shiyasa Nima naji ya kamata in kyautata me shiyasa nayiwa daddy na magana yace"inyi abinda na gan zai sani farin ciki,ke Kuma Kika kaini na amshi musulunci"
Nazeera tace"but har yanzu baki zab'a suna ba ai"
Tace"shi Nike son yasa min"
Tace"ok but ki sanar dashi domin har karar ki ya kawo Wai baki zuwa church"
Maryam ce ta kawo musu taliya a babban tray duk Suka zauna suna ci
6:pm serah ta mike da katoto cikinta ta tafi ita Kuma sai mangrib Habib ya dawo ya d'auketa
Nazeer na dawowa ya ganta kwance Zama yayi ya ajiye abincin da mummy ta bashi ya fara matse Mata kafafu
Yace"ki daure anjima mu kaiwa serah nata"
Tace"toh"
Magrib nayi serah ta mike da k'yar domin Salim be dawo ba ta Shiga toilet ta d'auro alwala sanan ta samu wuri ta zauna tana sallah a Haka Salim ya dawo ya sameta
Da mamaki ya karasa ciki ya dinga kallonta Kuma komai tayi dai-dai
Tana idarwa ya karasa ya rungumeta yace"meyasa baki fad'a min ba?*
Tace"I wanted to surprised you"
Yace"thanks serah nagode sosai tun yaushe hakan ta faru domin nasan ya d'an dade"
Tace"tun lokacin dana daina zuwa church"
Yace"what is the name"
Tace"ai Kai zaka samin"
Yace"Noor"
Tace"wow what a nice name kasan kuwa shi ke Raina haske ko?"
Yace"yes my baby"
Rungumeta yayi
Jiranshi tayi yayi nashi sallah sanan tace"baby tun safe Marana ke ciwo wallahi"
Yace"sorry babies din ne ke wahalal dake"
Yace"ka yarda da maganar wanan Dr,in Allah ya ji addu'anka na haifi Yan biyu zaka gan drama wallahi "
Yayi murmushi yace"ai raino ne bazai gagara ba"
Bayan wata biyu serah ta haifi Yan biyu duk maza murna gun Salim ba a cewa komai saidai kash mummy ta d'auketa,haihuwar Noor da kwana uku Maryam ta haifi ya'mace kyakyawa
Ba karamin shagali akayi a sunan yaran Noor ba an kashe kudi sosai anyi rabo na ban mamaki itadai nazeera na kwance guri d'aya tashi da k'yar,sai dai itama tayi kokari domin set d'aya tayiwa Noor da babynta kaya
Da yamma aka watse Salim yayi ta niman hanyar da zai hana da Noor Amma ba fuska wajen mummy saidai shima ya kwaso kayanshi dashi za ayi wanka
Nazeera ma kin bin nazeer tayi hakan yasa shima ya tare gidan
Ranar sunan Maryam ba karamin kyauta nazeera tayiwa kanwartata ba ga abin rabo da tayi ko da taje a kwance take suna dawowa da daddare Allah ya sauketa lafiya namiji ta Haifa
Nazeer ya rasa inda zaisa kanshi dan dadi su mama Suka zo barka
Ranar sunanta Salim ya bawa Noor key din mota ta bawa nazeera Suka rungume juna Noor tace"don't worried we are friends forever,anyi shagali su mama ma sunyi kokarinsu saidai umma Bata zo ba
BÃ yan sunan d'an nazeera da yaci sunan Abba Kabir aka saka bikin mardiya da abokin nazeer a gidan dama Suka had'u za a had'a bikin Dana Yaya Ahmad
Wanka suke gidan mummy duk abin ya isheta domin Basu da kunya kiri-kiri ta Kama Salim Yana romancing Noor a d'ankinsu"
Nazeer Kuma nashi ba a magana daya dawo sai ya had'e rai yace"nazeera ta kaime amir toh in ta Shiga sai Allah duk da ba komai yake ba Yana dai rage zafi
Su Noor na kaiwa kwana talatin Salim ya nace Zai d'auke matarshi da gudu ta sallamesu ta bawa Noor sauran kayan gyran ta karasa a can
Aiko ba kunya ya kwashi Kayan ya d'au matashi suka Kara gaba a daren ranan hmmm ba a cewa komai
Sanda ya Gama bidirinshi Noor zatayi bacci yaran suka Fara kuka
Noor ta gyra kwanciya tace"oya d'aukeshi ba ka iya naci ba lallashesu Dan ni bazan ji da uba in ji da ya'ya ba kai kake ta addu'an Yan biyu Allah ya amsa"
Hamma yayi yace"dama Haka sukeyi?"
Tace"eh Mana ai bamu bacci tunda Kai kana part dinka ba sani zakayi ba"
Ya Fara jijjigasu Yara sunkiyin shiru
Yace"Kai baby shifa wanan ashraf din ya fiya rigima gadon ki yayi shikuma wanan Ashman d'in da ashraf ya fara sai ya wani b'are Baki ki taimaka ki Basu nono"
Tashi tayi tana mita yara kenan sai Hana mutum bacci ga shagen tsoso nidai na gaji"
Yana shafa sumanta yace"Yi hakuri baby kad'an zasu Sha
Hararanshi tayi ya d'auke Kai yana Susa Kai
BÃ yan shekaru biyu duk yaran sun girma
Nazeera ce zaune da Noor a gidanta
Nazeera tace"kin Gama had'a kayanki kuwa gobe zamu tafi saudin fa daga Nan naji yace"zamu tafi Dubai mu shakata"
Noor tace"eh na gama"
Asharaf ne ya zo da gudu ya haye jikin nazeera yace"mummy zan ci kuli"
Nazeera tace"rufan asiri kuli ai sai iyayenka"
Noor tace"duk fa sun cinye na abbansu in ya dawo yanzu zai d'au ni na cinye"
Shidai amir na jikin serah yayi shiru domin mugun miskiline
Da yamma suka Kai yaran gun mummy tare da Sallamarta ta musu fatan alkhari Amma ta tabbar musu Nan da kwana biyu zata kaisu wajen umma daga Nan kuma wajen mummy
Washe gari suka shirya driver ya kaisu airport,sanda na gan tashin jirginsu na taso
Toh jama'a saidai mu bisu da fatar alkhari ya Basu zuri'a d'ayyaba
Nan ba kawo karshen wanan littafin Mai suna mahaukaci inda nayi kuskure Allah ya yafe min,Allah ya rabamu da ciwon hassada
Godiya
Ina Mika godiyata zuwa ga masoyana nagode sosai Allah ya barmu tare,yau kun nuna min kauna na gan messages nagode Allah ya barmun tare
Mummyna na Saudi bazan manta dake Allah ya barmu tare Ina kunya fad'ar sunanki🤣
Ummina nagode da birthday gift Allah ya rufa asiri Amin(hajiya Aisha d'anguguwa🙈)kema kunya ki Nike Amma Ina son ki gane dake Nike
Mummyna na Abuja Ina godiya sosai,sai na zo Abuja inshaallah
Mummy nijar nagode sosai da kaunarki Allah Kara girma
Fans Dina na saudiya su anty aisha da sauransu Ina godiya
Ina fans Dina na Dubai kotono da sauransu Kuma Ina mugun yinku Allah ya biya
Anty shamsiya godiya Mai tarin yawa nagode da kaunarki a gareni gift yayi ba karya
Mardy bounce godiya nike
Ban manta ku ba Yan fikirar marubuta most expecially Atk and 80k Ina godiya
Ina Yan our writers groups Kuma Kuna Raina
Teema dimple godiya nike
Ina godiya ga dukkan groups din da Nike ciki harda Wanda bana ciki duk nagode indeed yau na gan ruwan kauna nagode sosai Allah ya barmu tare
My paid groups godiya nike Ina mugun yinku
My free groups Kuma Ina godiya Allah ya biya ya rufa Mana asiri
Godiya buhu buhu Allah ya bar zumunci sai mun had'u a paid novels Dina Mai suna *SAMHA* Amma saina huta dukda nasan bazaku barni ba but I need it
Littafin *Samha* d'ari ukune kacal ga Mai bukatar biyan regular in ko kana son register shiga maman nurul hudah homes of novels group dubu d'aya ne inda za ayi ta registration every 4 of my paid novels Amma wanan garab'asa na Wanda zasuyi bank transaction ne zallah ba Kati ba domin Nima Karin bayani ku tuntubeni a wanan number 0
0 Comments