KAMAL NEE cmplt

 *💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻



*Wannan labari Kirkiraran labarine ba wai ya faru a gaske bane, idan kinji ko kaji yayi dai-dai da naku arashine, banyi dan cin zarafin wani ko wata ba*




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 1️⃣*



.... *ALI ƊAN TSOHO*


Unguwace ta masu kudi a cikin garin maradi, wasu mahaukatan  gidaje ne guda biyu, suna kallon juna kai kana kallon gidajan kasan masu shi sunci sun tada kai da kudi,  ko cikin unguwar ma wannan ɓangaran ya fita daban, saboda wajan shiru babu hayaniya kowa na sabgar gabansa cikin gidajan su, sai kukan tsuntsaye da sansanyan kamshin frannai me dadi kakeji cikin hancin ka.

Ɗayan gidan me kallon gabas  na kutsa kai ciki, ina shiga na kara tabbatar da lallai akwai arziki, saboda yadda gidan ya tsaru babu karya, tamkar ba a ƙasar hausa ba, ko ina franni ne kore shar me haɗe da pink colour, duk sun kewaye cikin maƙareran gidan mai girman gaske, ga ma'aikata nan na kai komo, ɓangaran ajiye motoci na kalla na jinjina kai saboda a ƙalla motoci sunkai 20 kala-kala babu kalar da babu, wada naga me wanke motocin gidan ya cire mata riga yana gogewa ce ta tafi da imanina, saboda kyanta baƙa ce sudik kirar *range rover 2020* baƙin sai sheki yake, baki na riƙe ina so naga mamallakin motar ko nace wanda zai shiga motar nan, da sauri na kutsa kaina ciki kofar wani hamshaƙin parlo na tsaya ina karema kofar glass ɗin kallo ta yadda zan iya bude wannan kofar ta glass, wani ɗan madanin baƙi na gani jikin glass ɗin a manne, nayi saurin dannawa ai kuwa kofar glass ta bude haka ya nuna min cewar daga ciki ba a saka mata security ba.


Kai na danna cikin parlon sai da numfashina ya kusa ɗaukewa saboda Wani irin sanyi da wani carpet da ƙafata ta shige, da kuma sassanyan kamshin dadi da ya daki hancina...

Tunani na ya katse dai-dai lokacin da nayi tozali da wani hadaddan gay, a ƙalla zai kai kima nin 30 years sanye cikin Suit baƙake, wanda suka masa mahaukacin kyau, yana saukowa daga saman wani haɗadɗan bene, cikin kuzari da zafin nama yake taka matattakalar bene ɗin, hannunsa riƙe da wayoyi masu tsada guda biyu, yana kallon tsadaddan ɓaƙin agogon hannunsa na zallar fata, haka takalmin ƙafarsa baƙi ne shima na zallar fatane wanda ake masa adon zamani sai mahaukacin kudi, dan yana ra'ayin irinsa duk da ɗingisawar da yake, sai ka lura zaka gane yana ɗingisawa, ma'ana duk haduwarsa ƙafarsa ɗaya da rabi ce, amma yana ƙoƙarin take hakan dogo ne ƙaƙarfa me murɗadɗan jiki, ba fari bane tas haka zalika ba baƙi bane, wato chocolet colour ne yanayin sa tamkar ɗan ƙasar Ethiopia, yanada manyan idanu da gashin girar ido gazar-gazar, yanada dogon hanci me dan fadi kaɗan, bakinsa madedeci me ɗan fadi shi ba karami ba shi ba babba ba, lips dinsa ya ɗan sa Ja kaɗan, kyakyawar  fuskarsa kewaye take da saja ga wata yar ƙasummba gashi ma'abucin fara'a wanda hakan yay mugun ƙara ma kyakyawar fuskarsa kyau...


Yana dab da saukowa naji murya wata mata tana tafa hannuwa cikin muryata mai dadin sauraro, tana cewa"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Yanzu *Kamaludeen* saboda Allah saukowar ganganci kake , baka duba yanda kafarka take salon ka gangaro ka samu tashin hankali haba ɗa ɗaya tamkar da dubu..." Da gudun sa ya ƙaraso yana sakin murmushin da ya zame masa jiki, dan sam shi bayada tsuke fuska mutum ne mai faram-faram da jama'a. matsalarsa ɗaya tsani raini ƙo dede da kwayar zarra, baya zama waje ɗaya da mutumin da zai rainashi ko wanene.


Jikinta ya fada ya rungumeta cikin amon muryashi me daɗin sauraro yace"Oh my Umma nah ɗanki jarumine fa , good morning ummah..."Abbu ne ya katse masa magana, ta hanyar dora masa cup ɗin hadaddan tea a baki yana murmushi yace"Oya sha wlh baka fita haka ba dan naga kayi lati." baki Kamal ya turo yana lumshe tsumammun idanunsa ya kurbi tea ɗin kaɗan..

Dariyar wata matashiyar budurwa ce kyakywa me kyan diri tana kama da Kamal sosai sai de ita baƙa ce, itace ta katse su tana tafa hannuwa, itace ta dawo dasu daga duniyar lallashin Kamal da suke,

Ummah ta janye shi jikinta ta kamo hannunsa tana dariya tace"Samha kin fiye sa idanu wlh." Samha ta zumburo baki tana bubbuga ƙafa tace"Allah nima se an lallasheni zanyi breakfast." Kamal ya watsa mata wani shu'umin kallo na yarinya nasha gabanki, ya mata gwalo, baki ta turo gaba tana kallon Abbu zata fara kuka.

Abbu ya kama hannunta yace"Haba Samha nah Oya muje kiyi breakfast kema." ya faɗa yana janye da hannunta, suna biye dasu Kamal har kan wani makeken dining are.

Suna isa ummah ta zaunar dashi cikin dubara da Abbu suka samu yasha tea ɗin kadai Samha kuwa sai da taji ba guri, tana tsokanar Kamal baibi ta kanta ba ya miƙe saboda ya makara, ya rungume iyayansa yay masu kiss yayi masu sallama ya fita, a gaggauce.

Samha ma ciki ta shiga ta fara shirin tafiya school..


*Kamal* yana fitowa ma'aikatan gidan suka fara kwasar gaisuwa, ya rinƙa amsa masu cikin sakin fuska.

Kai tsaye gun motar da Garba ya goge masa ya nufa cikin takunsa na kasaitaccan namiji, Garba na biye dashi yana cewa"takawarka lafiya ƙasaitaccan namiji Jika ga Amadu jinin Ali zaki ɗa ɗaya tilo ga *Alhaji Abubakar kan giwa mai Nasara*, zanso naga wace mai sa'arce Allah zai kashe ya bata tauraron Miji abin nunama sa'a..." Kamal hannunsa ɗaya ya ɗaga masa alamar dakatar dashi, ɗayan  hannunsa ya tura cikin lallausar sumar kansa yana sakin murmushi yace"uhumm Garba Allah shiryeka , Oya buɗe min mota na wuce irin wannan koɗawa haka..."Wayarsa ta katse masa magana, sakamakon ringing ɗin da take, ya kalli screen ɗin wayar yaga sunan *Sageer* na yawo saman screen ɗin wayar, picking ɗin call ɗin yay ya kara a kunnensa.


Garba ya bude masa motar yana cewa"Yallaɓai ko dai na kirawo dire ba?" Kamal bai masa magana ya shige ya rufe motar yay mata key ya fizgeta da karfin gaske kamar zai tashi sama, ya nufi bakin tamƙameman get ɗin gidan yana horn.


Ya'u ya gaishe sa ya buɗe masa kofa a guje ya fice daga gidan.

Dirving yake sosai kamar ya tashi sama ransa ya ɓaci jin cewar yay lati har dalibansa sun fara shiga aji bai iso ba abinda ya tsana kenan a rayuwarsa.


*Maryam Abacha American University Of Niger*


Ciki Kamal ya danna hancin motarsa, iya haduwa University nan ta hadu ba karya kallo ɗaya zakai maya kasan ta haɗa ƴaƴan manya da kuma akasin hakan, babu ƴan ƙasar da babu cikin Makarantar nan ƙabila daban-daban.

Yana shiga ya nufi parking spece yay parking ya kwashi wayoyinsa da laptop ya fito ya rufe motarsa ko Office ɗinsa bai nufa ba ya nufi ajin da yake koyarwa yau direct ya shiga, dan ba wani jimawa zai ba 1 hours kawai ke gare shi..


Can ko cikin ajin da Kamal zai zo, class ɗin hayaniya ce ta ɓarke sai ihu da shewa kakeji, tamkar ba yan Jami'a ba sai kace wasu ƴan JSS 3  saboda Hatsabiɓiyar yarinyar nan dake ajinsu sam bata ganin ta girma.

*Mubina* matashiyar budurwa ce kyakyawa, tsaye take tana  kwatanta tafiyar *Kangiwa* sai ihu suke suna zugata,  farace sul ƴar siririya doguwa kyakyawa mai diraran jiki ga hips da boobs ƴar kimanin 20 years, masha Allah kyakywace sosai kallo ɗaya zaka mata kasan ta haɗa jini da larabawa, tanada doguwar fuska me ɗauke da dogon hanci da karamin baki, idanunta dara-dara farare tas lumsassu tamkar tana jin bacci, gashin idanunta gazar-gazar haka zalika girata me kyau, tanada gashi amma ba dogo ba sosai ya dai sauko kafadarta gashi da santsi, tana da dimples sharan kumcinta na dama wanda ko magana take sai ya loɓa duk inda kake neman kyakyawa  *Mubina* takai, saide ta cika siririya sam batada jiki ko misƙala zarratin, saide akwai kyan diri da surah idan ka kalli hips ɗinta da boobs ɗinta zakasha mamki, suna tsantsar kama da muny roy ƴar india tamkar an tsaga kara, banban cinsu da muny tafi ta fari kaɗan da gashi dan Mubina batada dogon gashi sosai ya dai sauka kafadarta kuma ba baƙi bane ba maroon colour ne.


Sanye take da wani tsadaddan material baƙi ɗinkin doguwar riga yayi mata kyau matuka, gashin kanta yasha kwalliya wasu irin ribbon ta ɗaure rabi rabin ta zubo shi saman fuskarta.

Ƙafarta sanye da wani hills mai mutikar tsini tasha kunshin jan lalle yayi mata mugun kyau, zakayi mamakin yadda take takunta cikin nutsuwa hankali kwance da wannan takalmin me uban tsini..


Juyowa tayi ta kalli sharan da Basma take zaune kusa da window, sai raraɓa idanu take.

Cikin daddadar muryata tace" Kunga tafiyar Kangiwa gurgu idan yana sauri.

" ta faɗa tana karkace ƙafa tana tafiyar Kamal sak wlh tamkar shine yake tafiyar, tako haɗe face babu wasa tamkar Kamal ɗin.

Haba ai sai ihu da shewa suna tafa mata sai zugata suke tana hura hanci ita ƴar iska.

Basma kuwa ranta ya ɓaci sosai kawai dan bata son Mubina ta kirta mata rashin mutunci ne yasa tai shiru, amma tayi alkawalin ko da ta hango Sir Kangiwa bazata faɗi ba yau sai yaci ubanta, ya koya mata hankali dan duk raharsa baya ɗaukan raini sam bai taɓa sanin Mubina na cin duduniyar saba a munafurce take, duk da yasan yarinyar tantiriyace bata gabansa tunda bata shiga sabgarsa ba.

Mubina tace da Basma" Kifa rinƙa duba hanya kar gurgu ya ritsoni wlh bazan taɓa yafe maki ba." ta faɗa tana dariyar mugunta.

Nazir yace "Haba Baby babbar yarinya kiyi kawai me ya isa yayi dake ai kina wuta wlh..." Ai bakinsa ne ya ƙame sakammakon hango Kamal da yayi yana dab da shigowa class ɗin.

Cikin sauri yace Baby ki ankare."  a mugun sauri Mubina ta kwasa  a guje saura kadan ta fadi na kusa d ita ya riƙeta, ta nufi gun Basma gurin zamanta ta zauna tai sauri ta yafa yalulun gyalanta tana maida numfashi, ta takarkare ta dirkama Basma duka a bayanta, tace"karamar ƴar iska , wlh yau da me rabani dake sai Allah." ta faɗi tana zabga mata harara.

Nan take kowa ya kama kansa suka nutsu kowa ya ƙoma mazauninsa, shiru kakejin class ɗin tayi.

 Basma ta kumshe dariyar duk taji zafin dukan, tana mamkin rashin kunyar Mubina ga tantiranci ga tsoro.


Kamal da sallama ɗauke a bakinsa ya shigo cikin class ɗin gabaki ɗaya suka miƙe suna gaishe sa"good morning sir" Hannu ya ɗaga masu kowa ya zauna ya nufi gurin zaman sa. Ya sunkuya zai zauna karaf a kunnesa yaji an karkace murya ance" Jirgar ɗan gurgu" da sauri ya ɗago yana zaro idanu cike da mugun mamaki, dan wannan shine karo na biyar a cikin ajin nan ana faɗi masa haka, sam sai yaji kamar kunnensa ne dan suna bashi girman sa, har tantiriyar yarinyar nan.

Ya kallesu cike da mamaki tabbas ya gano duk ranar da ya shigo ajinan sai yaji an faɗi wannna kalmar ta gurgu ƙasa-ƙasa sau ɗaya.

Baiyi magana ba, ya bisu da kallo wanda su kuma sun cika da tsoron cewar karfa yace a fito da wacce ta faɗa Mubina ta zame masu annoba dan tayi alkawalin duk wanda ya faɗa zata bashi mugun mamaki sharrin da zata kulla masa sai an korashi daga makarantar.

Ɗaya bayan ɗaya ya rinƙa bin daliban da kallo duk sun sadda kansu, gashi wasunsu basajin ko hausa ma.

Ya kalli ɓangaran su Mubina, Basma jikinta har rawa yake karaf suka haɗa idanu da Mubina Sai kif-kif take ta tsareshi da idanu babu wani ɗar da zai nuna itace ta faɗi, da sauri  tace "Wlh sir dole a ɗauki mataki nima naji a kan kunnena ance maka.....🙊"Ni kabani aikin ko jinnu ne sai an fito dashi , dan abun ba a cikin aji bane daga wajane..."Hannu ya ɗaga mata kansa ya ɗauke daga kallonta, saboda tsaf ya gano yarinyar ce, kuma daman sam tun shigowarsa makarantar bata masa ba sam batada tarbiyya da kamun kai amma Zaiyi bin cike ya tabbatar da cewar itace take cemasa gurgu abinda Allah ya halilcesa dashi, ba saya yayi ba, tabbas zai koya nata hankali. 


Bai sake magana ba kuma ya boye ɓacin ransa ya koya masu abinda ya kawosa ajin tsawon one hours.

Yana gamawa ya fita,

Direct Office ɗinsa ya nufa. 


Yana shiga hadaddan  office ɗinsa ya shiga toilet bai jima ba ya fito ya zauna saman lumtsumemiyar kujera  tana juyi dashi ga sanyin Ac kamshi na tashi,  ko ina laptop ya kunna ya shiga wani aiki yanayi yana duba agogo, yaga 12 tayi.

Knocking ɗin kofar akayi, tsaki yaja ya miƙe ya nufi kofar ya murza key ya buɗe, idanu hudu suka yi da wata matashiyar budurwa tsaye face ya haɗe yace lfy?" Cikin kisisina da malle tayi fari da idanu ta kara matsowa kusa dashi har sunajin numfashin juna, tace"Sir nazo ma da labarin wacce take faɗama sunan da bakaso ne..." Cikin fushi ya daka mata tsawa!! Ya matsa gefe yace"kiyi gagawar fiti tun ban canza maki kamanni ba bana son gulma natsani mace maras kamun kai, get out my Office." a tsorace ta fita jikinta na rawa.

Kamal ya dafe kansa yazo ya warci key ɗin motarsa ransa a mugun ɓace ya fito ya rufe kofar ya fito.

Anan farfajiyar makaranta jikin wasu bishiyoyi ya hango Mubina ita da yarinyar da ya kora yanzu, idanu ya zaro cike da mamki, Mubina tana magana tana dariya, tana riƙe da hannunta, kansa ya kauda ya nufi gun motarsa, yana maijin tsanar yarinyar a ransa, yana ciza lips ɗinsa.

 Yana zuwa ya buɗe motar ya shiga ya fizgeta da karfin Gaske, ya fice daga makarantar. Sageer da fitowarsa kenan daga aji ya hango Kamal ya fita, ya girgiza kai hayaniyar su Mubina ce tasa Sageer ya juyo ya kallesu ya saki murmushi yana faɗin "Baby Mubina kin haɗu ta ko ina Allah ya mallaka min ke. A matsayin uwar ƴaƴana." ya faɗa yana kallonta har yayi nisa kafin janye idanunsa daga kallonta gudun kar ta ganshi ta tsira masa rashin kunya dan so yake a sannu ya janyota jikinsa.


*KAMALUDEEN KAN GIWA MAI NASARA COMPANY*


Nan naga Kamal ya cinna hancin motarsa ciki, yana shiga ya nufi gun parking yay parking ya fito wayoyinsa hannunsa fuskara a sake ɗauke da asirtaccan murmushi, nan ma'aikata suka fara kwasar gaisuwa yana amasawa cikin sakin fuska ya saka kai ciki...✍🏻

Real ladingo Sweet baby ce💋



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Rahma Ummu Fareesa  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 2️⃣*



....Kai tsaye Kamal can ciki ya shiga gurin sarrafa kayan zamani iri-iri, masu kyau da  sauƙin kudi irinsu gadaja katifa carpet, harda atamfa less material, kai dole idan ka shigo wannan Company ya burge ka, saboda yadda ake bada oder kaya gari-gari ƙasa-ƙasa cikin rahusa, da kuma yan gari.

Kamal sosai yake jinjina ma ma'aikatan Kamfanin su, akwai aiki akan gaskiya.

 Ya ɗan jima kaɗan kafin yake fitowa yana ƙarema jama'a kallo, ya nufi Office ɗin manager.

Lokacin da Kamal ya shiga Office ɗin manager, yana fama da baƙi, yana ganinsa ya miƙe yace"Kangiwa barka da isowa bismillah." ya faɗa yana nuna masa gun zama.

Kamal yabi jama'ar ɗaya bayan ɗaya yana basu hannu sukayi masabaha, ya gyara tsayuwarsa ya zuba hannunsa cikin aljihu yace"Kaleed kaji da jama'a nazo  mu gaisa ne na shiga can ciki ma, ko sauran managers ɗin ban nema ba , bari na shiga Office ka faɗa masu akwai meeting karfe 4:30 pm insha Allahu , zan wuce." ya faɗa yana juyawa ya nufi kofar fita.

Manager ya bishi yana raka shi har kofar yana sanar masa irin baƙin da ke neman sa, murmushi yay ya kaɗa kai ya fice.


Yana fita yana nufi haɗadɗan Office ɗinsa, wanda ya gaji da haɗuwa an goge fes a gyare, se uban kamshi yake tashi yaba sakataransa damar bari masu nemansa, yana zama ba jimawa kuwa jama'a su fara shigowa nan ya fara harakar kasuwancin sa.


Misalin karfe biyu Kamal ya shigo gida, yanzu ma tsaye yake gaban tafkeken driseeng mirror ɗinsa yana fesa wani shegen turaransa me masifar kamshi, yana sanye da singileti fara da 3 querter Knocking ɗin kofar akayi baiyi magana ba, sai da aka sake yace"A bude meye ne wai jeki ga ninan Autar Abbu kawa." jin haka yasa Samha ta turo kofar ta shigo da sallama tana murmushi da sassarfa ta karaso ta rungumeshi ta baya tana dariya takai bakinta saitin kunnensa tace"Yaya Kamal nah gaskiya zanso naga matar yaya Kamal , gaskiya kayi kyau sosai." ta faɗi tana maƙalƙaleshi tana dariya.

Kamal ya juyo da iya suna fuskantar juna, ya ɗan tsuke fuska kaɗan yace"Samha bakya ji nace ki daina yawan shige min kin girma amma bakya ji ko? To waye yace miki zanyi sure yanzu?" ya faɗi ya kama karan hancinta yaja da ɗan karfi ta saki kara ta zumburo baki tace" Ni bazan iya ba Allah kuwa tinda banida yaya mace sai kai , to muje ka bani abunci kai nake jira." ta faɗi tana kaallonsa.

Kamal ya zabga mata harara yace "Baza abayar ba nima yanzu zani Ummah ta bani nazo na ɗan taɓa bacci.

Ya faɗi yana sakin hannunta ya zura hannunsa aljihu, ya nufi hanyar fita yana takunsa na kasaita me burgewa, sam bazaka ce gurguntaka bace sai kayi zaton sallon takunsa ne hakan.

Samha ta tabi bayan sa da kallo tana sakin murmushi tana  cewa"Allah Ya Kamal ka haɗu ba karya, ni zan zaboma mata." Baiyi magana ba ya buɗe kofar ya fice yana murmushi tana biye dashi...


Kwance take a saman makeken gadonta cikin wani haɗadɗan ɗaki wanda adon shi kome maroon colour ne, har kujerun har  carpet gado kome na ɗakin yayi ba karya, santala-santalan cinyoyinta duk waje gashin kanta ya rufe mata fuska, daga ita sai guntun wando iya cinya da vest manyan boobs ɗinta duk rabi a waje.

Kofar a ka turo aka shigo wata kyakyawar matace ƴar kimanin shekaru 45  waya manne a kunnenta tana cewa"Eh fa Mubina sarkin bacci wlh baccin take Ablah, kinga ka tasheta taima rigima anjima tana zuwa makaranta , bari da ta tashi zansa ta kira ki tunda muka dawo sabon gidanan yau kwana uku bata gajiya da bacci , da zaran ta dawo daga makaranta, sai kace itace tamana gyaran gidan..."Amrah ce ta shigo da gudu tana haƙi tana sanye da doguwar riga milk colour ta dan kamata kasancewar tana ƴar kiba kaɗan, kyakyawace fara mai kyan fasali dede misali, akwai hanci da idanu masu kyau da bakinta daidai ita gata da gashi dan tafi Mubina gashi, itako ta fita kyau da surah kawai dan Mubina bata da jikine, kallo ɗaya zaka mata kasan yayar Mubina ce sabida suna kama duk Mubina tafita kyau .Tana isowa ta warce wayar a hannun Mamu tana dariya ta kara wayar a kunnenta, cikin zazzaƙar muryata tace"Ablah dan Allah me yasa kuke nuna banbanci ni ba jikar ki bace"? Ta faɗi tana ficewa daga ɗakin.


Mamu tai murmushi ta girgiza kai ta isa bakin gadon taja lallausan bargo ta rufama Mubina ta kara mata gudun Ac ta fice...


Misalin karfe *6* pm daidai Mubina ce tsaye ita da Basma a   farfajiyar makarantar tana riƙe da jakata sai wata tsadaddar waya a hannunta tana latsawa fuskarta tam ba walwala, jama'a se fita suke, yanzu sanye take da riga da wando yan pakistan blue colour wandon ya dan buɗe kadan ta yane kanta da mayafin kayan, fuskarta ba kwaliya yanzu ba kamar da safe  ba, amma duk da haka tayi kyau matuƙa.

Basma tace"Wlh mun ɗin ƴan karya ne wai baza mu shiga motar makaranta ba gashi duk an watse an barmu , ke nayi zuciya mu fita mu hau adedeta sahu kawai." ta faɗa tana kama hannayan Mubina da sukasha Jan lalle, Mubina ta fizge hannunta tana zabgama Basma harara cikin zazzaƙar muryata  tace"Wlh ɓanson rainin ajawali fa uwar a daidaita zan hau..." Sageer ne ya katse mata tijarar da take ma Basma, ta hanyar parking da karfi gaban su, ya zuƙe glass ɗin motar yace Assalamu Alaikum ya ma'abuciyar kyawawa Baby Mubina and Basma taurarin university Maryam Abacha , y kk? Oya muje na ajiye ku bai kamata kuna tsaye ba kuna jiran direbobin gidan ku ba , gashi basu isoba." ya faɗa yana sakin murmushi ya zuba mata kyawawan idanunsa.

Da sauri Mubina ta ɗago da kanta ta kalli Sageer, dan duk zubar da yake bata ɗagoba tin bayan katse mata hanzarinta da yay, sai lokacin ta ɗago fuskarta  babu walwala a haɗe tam, ta kare masa kallo tace"No sir tnx bama buƙata , ke wuce muje muhau adaidaita da dai nahau motar gardi." ta faɗi tana fizgar hannun Basma suka fara tafiya.


Sageer ya dafe kansa yana furta"Oh my god yarinyar nan fa ta cika raini, shiyasa ban taɓa kwatanta mata magana , inba a ɗakin karatuba amma zan juri insha Allah dan banajin zan hakura wasa farin girki." ya faɗa yana fizgar motarsa ya nufi get.


Mubina suna isa get wata arniyar mota ta iso ta gidansu ɗaukarta, Basma cikin farin ciki tace"Alhmdllh ai ke zanbi ma ga Haladu direba yazo ɗaukarki..."Mubina ta katse Basma tace"Wlh tallahi bazan shiga ba nayi zuciya gobe zan fara fitowa da motata , muje mu shiga adaidaita kawai bana buƙatar wata magana." ta idar da maganar tana riƙe da hannun Basma suka fito.

Malam Haladu ya bisu yana horn, amma Mubina ko kallo gabansu ya sha yay parking ya fito da sauri yana cewa"Haba shalelen umpah da Mamu yi hakuri muje gida dan Allah." ya faɗa yana buɗe mata kofar motar.

A harzuƙe tace"Haladu ina ganin girmanka fa ban fiye ma babba irin me shekaeunka rashin ta ido ba , to bazan shiga ba wlh kaje kacema umpah da Mamu anki baza a shiga ba adaidaita zan shiga." tana faɗin haka ta sakai tai gaba.

Basma tace "Haladu kayi hakuri zamu shiga Adaidaita nima ba'azo ɗauka naba."malam Haladu yace"Baby akwai zuciya wlh munje kasuwa da hajiya da Amrah ne." Basma da gudu tabi Mubina tabar Haladu direba tsaye ya rabka tagumi dan yasan Alhaji sai ya masa fada.

Sageer yana kallon duk abinda yake faruwa yayi dariya sosai yanajin kara son yarinyar dan yana son mace ƴar rigima.

Suna isowa bakin titi yan adadaita iri-iri amma duk wanda Basma ta tsayar sai Mubina ta yamutsa fuska tace bai mata  ba, suna cikin haka dai har ta sami  wani niga harun wanda ya mata suka shiga, suna cikin tafiya ya kunna music ya kore sauti waƙar ado gwanja, ya wani karkace hula, Mubina ta kare masa kallo ta bushe da dariya tace "Malam niga rage sautin yayi yawa ka cika mana kunnuwa." sam harun niga baiji ba yana tukinsa, Mubina ta beƙa hannun ta tunkuɗe masa hularsa ta faɗi can waje gashi yana gudu kuma motoci bayansa da sauri ya juyo yace"Haba me kyau lafiya me namiki zaki tunkuɗe min fulata kinsan farashin hular nan ne?" ya faɗi yana kokarin juyawa ya ya koma baya.

Mubina tai saurin cewa "dakata malam muje ko nawa take zan biya karka koma ai an gama taketa haba niga." ta faɗi tana dariya.

Ai yana jin haka yaci gaba da tukinsa yana washe baki yace"Wow ƴar kyakywa me ruwan larabawa ko dai kin yaba ni ne? Kice kwananan zan faso gari yasin iyeee...." Bakinsa ne ya tsya cak sakammakon lafiyayyan marin da Mubina ta duko dab dashi ta kwasa masa ta koma gurin zamanta tana huci.

Basma tace "Haba Baby ki daina haka meye laifinsa anan kece kika bada kofa fa.."Duka Mubina ta kaima bakin Basma tana huci tace"zanci uwarki yasin ke banson munafurci fa , na tsani duk wani namiji da zai furta kallamar cewa wai na kyasa sa uwar me xanyi da wannan abun ,

 kina ga wannan kananun malaman sun fara kawomin harin wai na shiga mota daga baya ace ana sonka tofff , shine yasa na gudu, amma dan iskanci sai me adaidaita sahu yace wai nice ma na kyasa shi Allah ya isana mijina baya ƙasar  nan yasin wanke hannun ka taɓa ne..."Basma ta katseta ta hanyar cewa"Sbd Allah ina laifin  sir Sageer? Kuma kinada tabbacin cewar yana son naki? daga temako." Shiko mai adaidaita saboda haushin marin da ta masa yasa ya karya wata yar kwana yana huci, dan sai yaci uwa bazai yafe mata ba. Sam basu luraba saboda suna magana saida sukaji ya taka burki da karfi, suka ɗago suna kallonsa, Mubina tace "Uban me zamuyi anan da ka kawomu?" Niga ya fito yana zazaga wando yace"uwarki zanci gobe ko ance ki mari namiji baza ki maraba." ya faɗa yana sanya hannunsa ya damkota da karfin gaske ya fincikota waje, idanu ta zaro tana kokarin kwatar kanta tana cewa"Kai dan uwarka ka isa ka taɓa min jikina ka kwana lafiya..." bakinta ya rufe mata da hannunsa yana janta har ya cire mata mayafi ya wurgar ƙasa ya fara cire mata maɓallan rigarta ya nufi get ɗin gidan da ya kasance shi kadai a layin. Basma ta fashe da kuka ta fito ta cire takalmin kafarta ta bisu da gudu taga wannan ba mafita bace tayi hanyar titi da gudu tana kururuwa tana neman wanda zai kawoma Mubina ɗauki.


Cikin ikon Allah taga wata farar mota tana tafowa a guje ta ɗaga masa hannun.

Kamal da yake tukin sauri saboda kiran sallah magarib da aka fara dan yanzu fitowarsa meeting kenan, yaga Basma tana ɗaga masa hannun, ganin ya santa ya taka birki da sauri ya janye glass yana kallonta ko takalmi babu a ƙafarta tana kuka, cikin sanyinsa  yace"Ke lafiya"? A rikice!!  Cikin kuka tace"Sir ka temaka mana mai adaidaita zaima ƴar uwata  fayɗe..."ya katseta da cewa "Subahanallahi yayarki ko kanwarki? ah ina? Muje na gani maza shigo." ya faɗi yana bode mata  motar ta shiga jikinta na rawa ta nuna masa hanyar.


Can kuwa Niga daket ya saka Mubina cikin gidan suka ko kama kokowa, iya karfinta take kare jikinta sai mari yake zabga mata abinka ga farar fata fuskarta duk tayi Ja amma dan taurin rai ko kwalla babu idanunta, tako dage ko rigarta ya kasa cirewa, dubara ta fado masa ganin wandon ta irin mai sulbi ne,  kawai sai ya fara ja da karfi yako yi ƙasa Mubina ta gaji amma ganin zai mata tsirara yasa taji wani karfi yazo mata tace"Allah kaga zuciyana zan kare mutuncin kaina ne koda ya mutum ma wajan jahadin kaina ne na kasheshe shi, bismillah zanyi jahadi." tana faɗin haka tako yi ƙasa ta durmiya hannunta cikin wandonsa😄Bata tsaya bata lokaci ba ta damko uwar gaiyyar tare da ƴaƴan marenan sa duka biyu ta murɗe da karfin tsiya!!  kuma daidai lokacin yay nasara janye wandonta ya fadi saman kafafunta, sa'arta rigar me tsayice.

Harun Niga wani gigitaccan ihuu ya saki na azaba ya damƙe wuyanta yana faɗin"karki kasheni dan Allah." kunnensa ta kafama hakora tana cizawa iya karfinta tana matse masa ƴaƴan kayansa haɗe da hajiyar, tana rumtse idanu saboda wutsul-wutsul da suke.

 Niga ya rasa ta inda zai kwaci kansa.


Daidai lokacin Kamal da Basma suka shigo a guje jin ihun niga.

Kamal yace"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Ke kika ce za'a mata fyade ko zatayi fyade dai ko?" ya faɗi yana isa da gudu yana cewa"Ke sake shi karki kashesa mana, wannan wace irin macace haka." ya idasa gurin ya sanyan hannunsa duka biyu ya janyeta amma taki sai lokacin niga ya fara fita haiyacinsa daket Kamal ya ɓanɓareta niga kafin Kamal yake tarosa har yakai ƙasa sumamme, ya saketa ya nufi gun niga, Mubina jin an saketa tasa a ranta gun niga zaije a zuciyarta tace wlh yau naji kunya nice wandona a ƙasa sai riga iya guiwa ga wani kato yazo temakon kwarto to bari na jefi tsuntsu biyu da dutse ɗaya, bazan bari ka temaka masa ba gwara ya mutu kwarton banza wai ashe abun maza haka yake da tauri da taushi gasu kaya guda, ni baƙin cikina bansan wannan mutumin wane ƙazami bane har ya taɓamin jiki amma bazan buɗe idona ba bare na juyo na kallesa har baƙin cikin ya kasheni, amma kamshinsa akwai ɗan dadi ba laifi, haka zan gama iskancin sumar karya.... Daidai lokacin Basma ta iso ta sunkuya ta ja mata wandonta ta saki uɓan ihuuuuu, wanda yasa Kamal dawowa baya, tayi luuuuu idanunta suna lumshewa zata faɗi rubda ciki saman wani katon dutsi, Kamal yace "Subahanalllahi" yay saurin  tarota ta fado kirjinsa ya rungumeta gam yana ƙoƙarin leƙen fuskarta yaga wata yarinya ce wannan ɗiyar waye, anya ma tana hankali, sai yaga tana masa kama da maras kunyar yarinyar nan banbancin su ita bata saka manyan kaya haka. Mubina kuwa lafewa tayi kirjinsa tana shaƙuwa, Basma tana ganin Kamal na kokarin ɗago da Mubina yaga fuskarta idan ya gano Mubina ce bazai temaka mata ba da sauri ta nufo gun Kamal  tace"Sir a...............✍🏻

*Real ladingo sweet Baby ce💋*



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 3️⃣*



.....Ceci rayukan su da gaggawa idan Baby ta suma dadewa take bata farka ba , kaga yanzu da sauran numfashinta ,  bari na riƙeta ka samo ruwa a zuba masu ita da wannan mugun, kar ya wuce." ta faɗa tana kama Mubina, wacce take shaƙuwar iya shege ta wani mannewa jikin Kamal.

Da sauri Kamal ɗin ya ɓanɓareta jikinsa, yana faɗin "Ok riƙetan naje mota na ɗauko robar ruwa."Basma tace"Ok Sir mun gode" ta faɗi tana ƙoƙarin zama a ƙasa, ta zauna dirshin ta kifa kan Mubina a cinyarta ta boye kanta, itako sai shaƙuwa take.


Kamal da sauri yay waje Mubina tana jin fitarsa ta bushe da dariya, ta fizge kanta da sauri cikin daddar muryata tace"Bari na ƙarasa ɗan iskan nigan nan, gobe ya kara wama wata  ƙoƙarin fyade." ta faɗi tana nufar gun niga da yake sheme a ƙasa.

Basma cikin tsoro!! Da tashin hankali ta miƙe tana cewa"Mubina dan Allah ki rufa mana asiri kar kiyi kisan kai ,  baicin haka ma Sir Kamal zai temake mu kalli duhu ya kawo idan ya gane ki fasawa zai yi dan Allah ki ɓoye kanki na tuba badan halina ba..."Mubina ta juyo ranta a mugun ɓace ta kafe Basma da shanyayyun idanunta, tace"Kina nufin *Kangiwa gurgu ne* na runguma jikinmu ya hadu waje ɗaya shine ya ganni da riga iya guiwa? Kan uban can , to wlh tallahi bazan ɓoye kaina ba asali ma sai na zub masa tijara yanzu nan..."Basma ce ta rufe mata bakinta tana girgiza kai, tace"dan Allah kimin wannan alfarmar ko da zata zama ta karshe a duniya kiyi hakuri kar Sir ya gano ki , bana son ya miki wata fassara daban ki temake ni dan girman Allah kibari idan yaso ko da gabaya ne ni zan rakaki har Office ɗinsa kima tijarar , amma yanzu domin Allah ki hakura muje gida cikin salama karki nunama sir kece pls kawata tun yarinta kimin wannan alfarmr." ta idar da maganar tana kece mata da kuka.


Mubina jikinta ya danyi sanyi kaɗan amma haushin Kamal ne fal a zuciyarta, kuma ta ɗauki alkawalin gobe sai taji dalilinsa na rungumarta da yayi, cikin haushin Basmar tace "naji zan miki wannan alfarmar amma gobe wlh sai naje har Office ɗinsa naji dalilin sa na rungumata , ni bana son shishigi gurgun mage kawai kuma wlh yanzu ya kuskura ya taɓani sai na wanwanka masa mari babu ruwana da wani sir😏..."Tafiyar da sukaji ne yasa Basma saurin rufema Mubina baki, ta boye kanta a jikinta tana bubbuga bayan Mubina tana mata sannu, amma Mubina taki yin shaƙuwar.


Kamal kuwa da sauri ya isa gunsu ya buɗe robar ruwan, ya sunkuyo yana shirin kama Mubina, Basma tayi saurin amasar robar ruwan bakinta na rawa tace"Sir... Zan...bata...kaje...ka..

zu...ba...ma...wancan."ta karasa maganar tana ƙoƙarin kara ɓoye Mubina, duk da duhu ya fara sosai.

Kamal ya nufi gun niga ya budo robar ruwan me sanyi ya fara kwarara masa a fuskarsa zuwa maza kuntarsa da tasha a zaba.

Firgigit ya farka yana sauke ajiayar zuciya, jikinsa na rawa yace"Wlh taso kasheni wannan yarinyar anyi tsinaniya Marar mutunci maras tarbiyya..." Aikuwa Mubina ta zabura zatayi magana Basma ta damƙeta da karfin gaske ta rufe mata baki.

Kamal ganin niga ya tashi yasa bai sake wata magana ba, ya ciro katinsa aljihunsa ya ba niga yace"Idan ka sami sauƙi ka neme ni ina son ganinka , Allah  yasa wannan yazama darasi a wajanka." yana kai karshen maganar bai sake ko kallonsa ba ya juyo yace da Basma"Oya muje na ajiye ku gida." yana faɗi mata haƙa yasa kai ya fice.

Ai niga yana ga Kamal ya fita ya miƙe cikin zafin nama ko takalmi bai jira ɗauka ba ya nufi hanyar waje dan ya shiga tsoron yarinyar.

Basma ta cire mayafin jikinta ta rufama Mubina ta kama hannunta sai bubbuɗe hanci take tana Jan tsaki, Basma bata kulata ba tasan tunda tace zata mata alfarmar zata mata.

Lokacin da suka iso bakin motar Kamal na ciki ransa duk a ɓace ya rasa sallah magarib yayi abun nan ne saboda Basma kawai.

Mubina tace"Yanzu motar gurgu zamu shiga karfa ya kifar damu wlh..." Basma tace"ki tuna kinmin alkawali kuma cika shi shine mutum dan haka shiru shiga mota muje."ta faɗi tana isa gun gyalan Mubina ta ɗauka ta dawo tA buɗe motar... Kamal yace"Ke dawo gaba ni ba direban kowa bane."ya faɗi yana kunna motar.

 Da sauri Basma ta tura Mubina bayan motar ta rufo kofar gabanta na ɗar-ɗar kar tayi abin  kunya, ta buɗe gaban ta shiga ta rufo ya fizgi motar a dari da ƙaniya ya bar lungun..

Niga da yake cikin Adaidaita Sahunsa yana kallonsu ya fito yana cewa"Wlh yarinyar nan ba ƴar albarka bace , kaga shegiyar yarinya taso ta aikani lahira ban ajiye ko ɗan da zaimun Addu'a ba ,  insha Allahu yadda kika bani wahala kema sai kin shata a rayuwarki kuma da izinin Allah sai an miki fyaden da bakiso insha Allahu shegiya mace yawa sanda ba nama." haka yayi ta surutu shi kadai yaja Adaidaitar ya nufi cikin ɗan gidan ya rufo kofa ya kira wata number a kawo masa abunci ɗa maganin ciwon jiki, dan  bazai iya fita ba yaji jiki sosai, se dai  ya ɗauki alwashin bazai kuma kwatanta ma mace fyade ba..


Mubina da take bayan mota haushi da baƙin ciki sun isheta, ga gudun da Kamal yake zubawa. Cikin rashin kunya tace"Kai kankura kayi drving a sannu , mutanene ka ɗauko ba dabbobi ba dama mutum gashi ga kamarsa haka kawai a naka sani kenan ayi biyu babu ba madu ba sau , yo idan ba kini ɓibiba irin na gura... Ai Basma bata bari ta idasa ba, sai gata ta wuntsulo bayan motar ta rufe mata baki tana cewa"Sir kayi hakuri dan Allah."Kamal yayi matuƙar mamaki abinda yarinyar take masa me haɗinsa da ita daga temko shine ya zama aibu har take aibata shi shine harda kiransa gurgu, tabbas in dai duka mata halinsu kenan zai jima baiyi aure ba kuwa, yau kadai mace biyu tace masa gurgu gobe baisan mata nawa  zasu ce masa ba...

Katseta yay ta hanyar cewa"Ke karki damu duk wanda ya raina tsayuwar wata ya hau ya gyara." bai sake magana ba yaci gaba da drving ɗinsa.

Mubina kuwa Basma na riƙe da bakinta tana kwatanta ma Kamal gidan da zai ajiye su cike da mamaki yake nufar dab da gidansu, har ya iso yay parking gidan nan me kallon nasu Kamla.

Yana parking ko gama tsayawa baiba Mubina ta ɓalle murfin mota ta fice bata ce kome ba dan so take gobe ta iskeshi har Office ɗinsa ta masa tijara, kai tasa ta nufi get ɗin gidan su da gudu.

Basma tace" Sir kayi hakuri dan Allah." Kai ya ɗaga yace"Oya jeki" da sauri Basma ta ɗauki jakokin su ta fito daga motar ta rufe masa ta nufi cikin gidan su Mubina ɗin.

Kamal yaja motar sa ya nufi get ɗinsu yana horn tin karfi, megadi ya buɗe masa kofa ya shige a guje, direct tamƙamemiyar rumfar ajiye motoci ya nufa yay parking, garba ya iso ya buɗe masa yana washe baki yace"Ah *Kangiwa* namiji duniya sannu da isowa." Kamal ya fito yana kallon sa yace"Uhm garba barka da gida bari nayi sallah." ya faɗa yana nufar cikin gida da dan sauri har ɗingisawar sa ta fito kaɗan.

Yana shiga bai nemi kowa ba yay alwalla ya cire kayan jikinsa ya saka jallabiya ya nufi massalaci..


Mubina tana shiga cikin gidansu ta isko ƴan gidan baki ɗayan su cirko-cirko a tsaye hankalin su a tashe, harda Alhaji Isma'il da hajiya Lubah iyayan Basma .

Umpah ya tsare Haladu direba yana masifa yana faɗin"Wlh matuƙar 8 tayi aka bugo min ba aga su Baby ba sai ka kwana a hannun hukuma har lokacin da zasu fito..."Mamu ta katseshi cewa"Ayi hakuri zasu zo kana ji fa adaidaita ne suka hau..." Ihun  Mubina ne suka jiyo tana gudu tana kiran"Umpah na wayyo an kusa kashe maka ni masu garkuwa da mutane suka kamamu , amma da yake niɗin jarumace da karfina na kwacemu nida Basma." ta faɗi tana karasowa ta faɗa jikin Umpah ya rungumeta, yana faɗin "Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!!  A garin yaya me ya kaiku hawa motar haya Baby basu taɓamin lafiyar ki ba dai ko? Ina ƴar uwar taki ne?" Mamu ta iso tana tattaɓa jikin Mubina tana kare mata kallo tace"Baby ina Basmar ne ina kika barota?" Mubina tace"Mamu tana kofar gida tana ba ɗan tax kudinsa da ya kawomu." hajiya Lubah tace"Alhmdllh Allah abin godiya sanu dota Allah ya kiyaye wlh har na sare naga har anyi magarib baku zoba..." Basma ce ta iso da gudu ta rungume Lubah tana haƙi.

Umpah yace "sannu Basma garin ya haka ta faru?" Basma tace"Umpah..." da sauri Mubina ta iso ta rufe mata baki tana zaro mata idanu tace" Ki faɗi gaskiya yan garkuwa da mutane ne suka kamamu kuma nice na kwacemu cikin wayo da dubara ko ba haka ba"? Basma ta zaro idanu tace" Umpah eh hakane amma karya take ba itace ta cece muba Sir *Kangiwa* ne." Mubina cikin ɓacin rai tace" Kan macijine ya cecemu de , nice nayi karya Basma ai akwai gaba wlh bazan sake ƙoƙarin temaka maki ba." ta faɗi tana nufar cikin gida cikin fushi.


Isma'ila yace"Kunfi kusa bazamu shiga ba, ke Basma *Kangiwa* da kansa me kamfani Ɗan Abubakar mai nasara, ga gidan su nan fa yana kallon nan gidan"? Basma tace"Abba maybe sune."

Umpah yace"masha Allah zamu shiga mu masa godiya Allah ya saka." baki ɗaya suka ce "Amin" Basma da iyayanta suka shiga mota suka tafi, dan gidan su bayane da gudu ma sai ka shiga ba nisa.


Mubina tana shiga ciki bata tsaya ba ta wuce ɓangaransu, ta fada bathroom tayi wanka ta ɗauro alwalla, ta fito ta shirya tayi sallah magarib tana zaune tana ta azkhar tare da  istigifari ta ɗan jima ta miƙe tayi sallah isha'i tayi Addu'o'inta tare da Addu'ar Allah bata sa'a gobe taci mutuncin ɗan Gurgu.

Tana idarwa ta miƙe tacire abayar jikinta ta saka siket dogo baƙi da riga me gajeran hannu fara ta saki gashin kanta gefe ya rufe mata rabin fuska, ta fesa turare ta fito parlo.


Suna saman dining har sun gama lunch, ta iskosu suna shan fruit  tin daga nesa take kiran "Mmu na yunwa nakeji." Amrah na kusan umpah a zaune tace"Baby sannu kalli yadda fuskarki tayi Ja." ta faɗi tana miƙewa ta kamo Mubina tana shafa fuskarta.

Mubina ta zumburo baki gaba, tace " Hummm inda kinsan yaƙin da nasha ai dole nasha wuya , Umpah yunwa nakeji wlh bazan ci abunci ba tashi muje ka siyamin shawarma da chocolety." ta faɗi tana janye jikinta daga jikin Amrah ta nufi gun Umpah ɗin


Mamu tace"Baby ki ɗanci wani abun mana." kafaɗa ta kaɗa tana isa gun Umpah ɗin ta zauna kusan sa.

Umpah yace" Baby yanzu mukama yaron nan godiya a massalaci makwaftan mune gaskiya yaron akwai tarbiyya da nutsuwa , nasan Abubakar Kangiwa sosai , gobe yace zai turo iyalansa ma su gaisheku Nusaibah." ya faɗama Mamu yana murmushi.

Mubina tayi Kicin-kicin da fuska tace"Umpah idan baza a kaini ba cin shawarmar na hakura kawai." ta miƙe tana ɗanna wayarta tai dailing ɗin number Ablah ta nufi bedroom ɗinsu.

Amrah ta bushe da dariya tana cewa"Umpah an jisu da ƴar gidansa." ta faɗi tana nufar ɗakin.

Miƙewa yay yana murmushi yace"Bazata zan mata bari naje da kaina na siyo mata." ya faɗi ya haura saman bene ɗaukan kudi.

Mamu ta bishi da kallo ba halin kayi magana yace ba a son yarinya  an takurata duk ta rame shiyasa bata ƙiba. Miƙewa tayi tabi bayansa...


Kamal bayan ya dawo daga massalaci, wanka yayi ya shirya cikin kananun kaya ya fito parlo sukayi lunch, bayan sun gama nan suna hira Samha ta shamasa kai ya koma gefe ya kunna data ya shiga facebook nan yaga sakon yarinyar nan da suke chart dudu yau satinsu ɗaya da haduwa abind yagani ne ya burgeshi ba kome bane sai *Na fara da sallama Amincin Allah su tabbata a gareka ya ma abucin kyawawan duniya, Kamaludeen kamilin mutum kuma adalin mutum ni kam Allah ya nunamin ranar da zan ga gwarzona ido da ido, yanzu dai kar na cika ka da surutu, Sorry kayi hakuri naga sakon ka ɗazu lkcn banida nutsuwa ƴar uwata ta ɓata amma yanzu Alhmdllh ina ma fatan alheri a rayuwarka, bye sai na jika nice kawarka har kullum mai son farin cikin ka.🤝🏻*

Kamal na daga kwance sai da ya miƙe murmushi dauke a saman kyakyawar fuskarsa, hannunsa ɗaya yana shafa sajan fuskarsa, ya fara maida mata kamar haka *Oh my kawas ykk ya hutawa? Irin wannan zugi haka tnx so much eh na gaishe ki ɗazu da yamma naji shiru ashe kuna cikin larura ne ya Dosso kuna lfy ko? Bari zuwa anjima zan kiraki yanzu ina kusa dasu Abbu ne saura kiyi bacci."😉*


Haka ya tura mata, anan take cikin murna ta turo masa *💃🏻Tnx my Ƙameelina babban abokina Ina jiranka.💋* 

Ta tura masa Lkcn ya rufe data bai ganiba Sbd yadda yaga ana damunsa da turo sakonni ga na whatsapp.

Miƙewa yay ya haye sama 

Abbu ya bishi da kallo yana murmushi yace "Au Kamalu ba sallama?" ƴar dariya yay ya haye.

Ummah tace"Anya ba ya fara soyayya ba?" Samha tace "Wlh Abbu nayi mai tsegumi naga msg ne suke da wata A fecebook da alama budurwasa ce."Dariya suka baki ɗayansu suna me farin ciki...


Washegari

Mubina da Kudirinta na ma Kamal tijara taje Makaranta, amma shiru kakeji malamai biyu sukaje ajinsu amma babu Kamal ranta ya ɓaci sosai dan tayi alwashin kirta masa rashin mutunci sosai, ta sha alwashin da yamma idan bai zoba sai ta nemi gidan su.


Ai kuwa har yamma shiru kakeji, da misalin karfe biyar suka fito daga aji, Sanye take da doguwar riga ta atamfa Ja me Adon fari ta yane kanta da baƙin mayafi hills baƙi a kafarta jakata baƙa tayi kyau matuka, sai de fuskarta babu walwala ɗinkin ya kamata sosai, abinka da ƴar siririya kuma me hips, yau ko Basma batama magana ba dan tafi zargin itace ta faɗa masa yaji tsoro yaki zauwa makarantar.

Abinda bata saniba shine Kamal yazo se dai ba a ajin su yake ba yanzu ma yana cikin makarantar.

Basma tace "Baby mu sami guri mu zauna kafin a iso ɗaukarmu." Haushinta nakeji sosai tin jiya shiyasa ban tanka mataba na nufi gun wasu fararan kujeru zan zauna na hango wannan gurgu cikin wasu kananun kaya ruwan toka hadaddu sai wata tafiya yake ta yanga ƙafa a karkace ya nufi saman bene, ai a guje nabi bayansa saura kaɗan na faɗi saboda tsinin takamina, dan bazan kyale shiba.

ina biye da bayansa a hankali har ya haye sama, nabisa ya bode Office ya Shige inajin Basma na kirana nayi banza da ita, yana shiga da kamar 2 minutes na banka kofar Office ɗin na sanyo kaina ciki,😳🙆🏻‍♀️ Me zan gani mugun tsorace!! na zaro idanu😳😳Jikina ya ɗauki rawa.



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 4️⃣*



....Bakina ya sarƙe na kasa furta kome, na runtse idanuna sakammakon ganin gurgu a kofar toilet,  yana ƙoƙarin rufe katuwar abarsa gari gudu...  Juyawa nayi ina  laluɓen kofa da nufin na fita, iya tsorata na tsorata dan ban taɓa sanin haka halittar maza take ba... Ina laluban kofar najini na kife ƙasa wanwar, nayi saurin riƙe kofar na saki ihuuuu"Wayyooo Allah Umpah na kazo ka ceceni yau naga rayuwa , nayi mugun gani Auzubillahi minal sheɗanir rajim, ƙalu innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Wayyo na makance bana ganin kome..." wata muguwar tsawa naji ya daka mini itace ta dawo dani hankalina, ina ƙoƙarin tashi na kasa.

Kamal kuwa ransa a mutiƙar ɓace yay maza ya yaja zip ɗin wandon sa, iya ɓacin rai ya shiga ɓacin ran da bai taɓa jin irinsa ba, ga kunya yarinya karama taga tsiraicinsa, kuma yauma tsutsayine yasa bai tsaya cikin toilet ba yaja zip tsabar gagawar da yake ya fito da zandarniyar sa a hannunsa, sanin ba mai shigo masa sai da izini yana ƙoƙarin adana abarsa yaganta kamar an jefota daga sama, tsabar kaɗuwa ne yasa ya gigice ya kasa maidawa kai tsaye.

Bayan ya gama adana abarsa, Nufota yay cikin wani irin taku da zafin nama.

 kafin nake miƙewa har  ya iso ya rufe kofar ya murza key, cikin ɗaga murya yace"Ke meye alaƙarki dani? Uban waye ya baki ikon shigo min Office kai tsaye , uwar me zan baki? Tabbas zan koya maki hankali wawuya maras tarbiyya ai abar kika zo gani kuma gata kin gani." ya faɗa yana rankwafoya ya damki wuyana ya miƙar dani  tsaye...

Duk da ina cikin mugun tsoronsa saboda ganin uwar zumdumemiyar wannan abar, hakan baisa na nuna masa ba ƙiri-ƙiri duk da raina ya ɓaci jin yace min maras tarbiya, na dake babu ko ɗar na fara kiciniyar kwatar kaina a hannunsa..

Nace"Malam lafiya zaka shaƙeni kasheni zakayi ko me? Dallah ni sakeni me zan kallah a wannan abar ni bata gabana wlh , nazone naji dalilin da yasa ka rungumeni jiya wancan gidan inda kaje gulma , dan ba domin Allah kaje ba tsirkune ya kaika ba kome ba , ina ruwanka dani waye yace ma ina haɗa jiki da irinku kajira kaga ramuwar da zanyi a kanka zan baka mamaki , baka san wacece niba na fika tsageranci gurgun mage dakai..." ban karasa maganar ba ya bugemin bakina ya kama fatar bakin yana murzawa, ya haɗani da kofar ɗakin da karfin gaske, saida na saki ihu tin karfi ya matseni ya danna min katon kirjinsa, yana huci ya kama gashin kaina da hannunsa ɗaya ya murɗa da karfi, still  hannunsa ɗaya yana murza fatar bakina, cikin fushi yace" Na tsani mace fitsarariya marar kunya maras  kamun kai irinki, sai na koya maki hankali sai na gigita rayuwarki wallahi se kinyi da kin sani marar anfani sakara maras wayo me bin maza ai daman nasan se irinki zasuyi abinda naga kinyi ranar."Ya faɗa yana kara matseni da kirjinsa yana murza lips ɗina tin karfi, yana jan gashin kaina, azaba ta isheni bakina zogi yake min kirjina zafi yake saboda yadda yake goga min kirjinsa da karfi, hakan yasa boobs ɗina suke zafi dan da kirjinsa yake dannawa da karfi, amman nayi alkawalin bazan masa kuka koda zai kasheni sai dai ya kasheni..


Gashin ya saki ya dago da kaina yana murmushi ya zubamin wannan kwartayen idanun nasa, niko na masa ƙuri da ido alamar  ban karaya ba duk da dauriya ce nake, kallonsa nake ba ko alamar tsoro, yay murmushi ya fara magana yace"Gud jaruma maras kunya da taurin zuciya, ko da yake babu mamaki irinku sun rigada sun saba da maza hakan ba bakon ki bane , namiji ya matseki yana baki azaba amma ke dadi ma kikeji ko? Sbd kin saba so ni ba dan iska bane irinki , abinda nake so dake babuni babu ke kiyi sabgar ki nayi tawa , Wlh Wlh Wlh kinji na rantse sau uku , karki kuskura ki  kuma cemin gurgu cikin class ko ƙoƙarin ɗaukar wata fansa domin kece zakiyi nadama mara anfani." duk maganar da yake mini yana murza fatar bakina cikin mugunta ya kara matseni yana garzamin kirjinsa a kirjina yana gama faɗamin haka ya cire hannunsa daga saman lips ɗina yace" Idan kika yi ƙoƙarin faɗama wani cewar kin ga tsiraicina wlh zan baki mamaki..." ban barshi ya karasa na ƙaƙalo duka yawun bakina na tofa masa saman fuskarsa, nace"Allah ya isana mugu Allah ya wadaran ka, na faɗa gurgu..."wata irin shaƙa yamin me azabar zafi se da na saki ihu ban dawo haiyacina ba naji ya zuƙe min zip ɗin riga ya dulmiyamin hannunsa cikin rigar ya kamo duka breast ɗina ya matsa da karfin gaske yana murzawa, ya kara sakar min nauyinsa ko motsi bana iyawa idanuwana sun fara cicikowa da ruwa nai saurin maidasu.

A zafafe yace"Kiyi gagawar kama fuskata ki lashe yawunki tass ko kuwa yau na miki azaba mafi muna a rayuwarki, wacce sai kin gwanmace baki zo duniya ba." ya faɗa yana kai bakinsa saman fatar wuyana ya gantsara min wani irin cizo, saida naji wani dan fitsari ya zimin, amma naki ihu still yana murza nonuwana tare da mulmula nipples ɗin cikin mugunta tamkar zai cire min kan saboda A zaba, gashi bana iya ko numfashin kirki ga shaƙar da yama wuyana ga nauyinsa ga azabar da yakema breast ɗina, yasani da sauri cike da muguwar tsanarsa da alwashin se na ɗauki fansa, nace"Tsaya zan shanye ma" Kamal jin abunda Mubina ta faɗa yasa ya zare hannunsa daga rigarta, yana 

murmushi yace"Oya maza kama fuskata ki lashe tass wlh ko na miki tsirara na matse boobs ɗinki sai sun kawo ruwa , ni nafiki iya tantiranci bari ganina haka." ya faɗa yana shu'umin murmushi.

Babu ko ɗar na sanyan tafukan hannuwana duka biyu na tallabo kansa na fito da harshena na dora saman fuskarsa na fara lasar yawun da na zuba masa se da na lashe tass na sake shi ina yunƙurin  amai ina kiciniyar ya sakeni kar na masa amai yace se na shanye.

Kamal ya bushe da dariya ya tallabo kaina ya ƙura min idanunsa, yace"Oya hadiye abun bakinki wlh tallahi kika kuskura kikayi amai sai na baki fitsarina kin sha idan kina musu kiyi aman Oya haɗiye yawun bakinki yanzu ko na baki mamaki karamar kwari." ya faɗa yana matse bakina yana ƙoƙarin maida hannunsa cikin rigata.

Cike da tashin hankali da bakin ciki na buge masa hannu na haɗiye yawun baki ɗaya cikin sanyin murya nace" sakeni  na tafi na haɗiye."Dariyar mugunta yay baiyi musu ba ya ɗago kaina ya buɗe bakina yana leƙawa ba kome a ciki kawai naji yana huramin isakar bakinsa cikin bakina yana shaƙamin numfashinsa, raina ya kara ɓaci babu damar rufewa sbd yadda ya riƙemin bakina.

Ban tantance ba naji ya ƙaƙalo yawun bakinsa ya tofa min cikin bakina ya rufe min baki, ya done min hanci yace "Oya haɗiye" Sbd babu wata hanya ta kwatar kaina yasa dole na haɗiye yawun nasa ina jin kaina na juyawa amma na ɗaure ban sake magana ba, asalima idanuna na rufe dan na ɗauki alkawalin bazan ce masa kome ba, se dai ramuwar da zan masa sai ta girgizashi tasa yayi nadamar zuwansa duniya...

Jina nayi a ƙasa wanwar ya sakeni na fadi ƙasa yabar gurin ya nufi kan kujera, amma ban nuna jin naji zafiba na miƙe zaune ina gyara zip ɗin rigata dai-dai lokacin akayi knocking ɗin kofar shigowa.


Naiyi saurin kimtsa kaina na ɗauki jakata na miƙe na gyara mayafina na rufe bakina sabida yanda ya kumbura sumtum. Daidai lokacin Kamal ya iso ya buɗe kofar Sageer ne da Basma tsaye idanunta sunyi ja alamun kuka ma tayi.

Murnmushi na sakar mata, na nufota ina cewa"Ya dai Basma"? Sageer ya kalli Kamal yace" Kangiwa ya akayi Basma ta kirawoni cewar Baby tayi ma barna kana bata azaba..."katseshi nayi nace"No Sir ba kome wlh ai gobe bazan kara ba ya wuce na shiga hankalina ita duniya fa ba matabata bace ba yanzu nayi hankali karka damu." ina faɗin haka na kama hannun Basma mukayi waje.

Kamal ya saki murmushi yace" Sageer Ibrahim ykk?" Sageer yace"Malam tambayarka nake me kama Mubina naga tayi sanyi tana boƴe fuskarta haka ?..." Kamal yace pls mubar maganar dan ta wuce a wajena banida lkcn wannan afirituwar yarinyar." Sageer ya kaima sa duka yace" *Kangiwa* karka mun rashin mutunci , itace nake so fa kuma insha Allah itace uwar ƴaƴana." ya faɗa yana me farin ciki yana rungumar Kamal.

Kamal yace"masha Allah Allah yasa ayi damu , duk wanda yace zai haɗiye gatari to riƙe masa ƙuta." ya faɗi yana murmushin mugunta dan yasan watara da kansa zaice ya fasa auran tab wa zai iya zama da wannan annobar.

Wayoyinsa ya kwashe ya ɗauki makullan motarsa ya zuba cikin aljihu ya zura hannunsa a cikin aljihun yana kallon Sageer yace"Oya ina mukayi?" Sageer yace"Muje can gida na gaishe da ummah yau kwan uku fa, wai ina mutuniyar taka ta fecebook ne?" Kamal ya nufi kofa yana murmushi yace"Uhumm wlh ɗazu munyi hira yarinyar akwai tarbiyya insha Allahu zan sami lokaci naje Dosso takanas na ganta , dan taki turamin pic ɗinta wai muni ne da ita bata so na gujeta nima naki tura mata nawa a zauna a haka amma muryata akwai sweet insha Allah duk muninta indai kamilace gidansu akwai tarbiya wlh se na aureta saboda ta nuna min kauna duk da bata ganni ba batasan ya nake ba amma tana sona , dan haka banida tamkarta Wlh naji tamin dari bisa dari , duk da ban nemi sunan ta na gaskiya ba nan gaba zan nema ." ya faɗa yana murmushi.

Suka tafa hannuwa suka riƙe hannun juna suka fito Kamal ya kullle Office ɗin suka sauko.


Lokacin da Mubina suka fito har anzo ɗauƙarsu amma amai ya kwace mata, nan tayi ta kwarara amai Basma ta riƙeta tana mata sannu har ta gama ta kamota suka nufi gun mota Haladu ya basu ruwa ta wanke fuskarta da bakinta, Basma ta kamata ta shiga mota seda Haladu ya ja motar kafin Basma  take shiga motar gidan su tafi tana mamakin me Sir Kangiwa yay ma Mubina taki faɗa mata.


Su Kamal lokacin da suka iso ana kiran sallah magarib dan saida Sageer yasa suka biya Super market yama su ummah sayaya.

Alwalla sukayi suka shiga massalaci.

Mubina suna zuwa gida ko parking Haladu bai gamaba ta buɗe motar ta fito a guje, tana kururuwa gabaki ɗayan ma'aikatan gidan suka firfito suna tambayarta, ba wanda ta kola dan ko jakarta da wayarta bata ɗauka ba tayi cikin gida a guje.

Amrah tana zaune tana ma Mamu tsifa suka ga ta fado ba sallama, tana kwarara ihu.

Jikin Mamu ta faɗa ta saki uban kuka me cin rai tana buga kanta da kirjin Mamu, tana faɗin "Wlh ko zan rasa raina sai na rama sai na rama bazan yafe ba wayyooo Allah Mamu yau naga rayuwa ji nake kamar zan mutu kome baya min dadi saboda tsabar baƙin ciki." ta faɗa tana kuka wiwi.

Mamu da Amrah a gigice suka riƙeta suna faɗi"Baby me yasa Meki waye ya taɓa mana ke? Se inda karfin mu ya ƙare..."fizge jikinta tayi ta miƙe a guje kamar mahaukaciya ta nufi bedroom ɗinsu, suka miƙe suka bita a baya.

Laure mai aiki sai tafa hannuwa ta koma kicin riƙe da baki.

Tana zuwa broch ta fara baji ba gani.

Mamu ta iskota toilet ɗin ta riƙeta tana tambarta"Mubina me aka miki ne wai bazakiyi magana bane? Waye ya sakaki kuka yau a garinan?" Ko me Mubina ta tuna da sauri ta rungume Mamu tace"Mamu watace wai tace min warin baki nake shine naji zafi sosai amma  ba kome zan rama ramuwa mafi muni..." Mamu tace"Karya kike nasan taurin zuciyarki wanann ɗan abin bazai saki kuka ba faɗamin gaskiya." 

Amrah tace "Wlh nima ban yarda ba kin boƴe dai baby." Mubina ta ƙaƙalo dariya tace"wlh Aunty shine kawai kukan shagwaɓa ne na maku fa." ganin yanda tayi magana yas suka yarda suka kamota suka fito parlour, nan suka isko Haladu ya kawo mata jakata da wayarta.

 Jikinta ta saki dan bataso su gano gaskiya ta amshi tsifar kan tana ma Mamu har lokacin sallah yay suka miƙe.


Tsaye take tsakiyar shower sansanya ruwa na sauka kanta, yana ratsa gabobin jikinta idanunta lumshe sai shasheƙar kuka take tana sauke ajiyar zuciya, dan sai yanzu abinda Kamal ya mata yake kara mugun ɓata mata rai ga boobs ɗinta da suke mata mugun zafi da lips ɗinta da suka kumbura sai sheki suke.

Da sauri ta buɗe manyan lumsassun idanunta da suka fara kumbura ta kalli kanta jikin mirror ɗin toilet ɗin takai kallonta kan manyan breast ɗinta da suke atsaye kyam kamar su tsone ma mutum idanu, taga yanda sukayi jajur suna mata zafi a hankali ta furta"Wlh ko zan rasa raina sai na rama abinda kamin , se na gigita rayuwarka Kamal gurgu sai na ida nakasa ka sai ka tsani mace a rayuwarka , bazan taɓa yafe maka ba kuma bazan yafe ma kaina ba idan ban rama ba zuciyata bazata sami salama ba." ta faɗa tana kecewa da kuka.

A haka dai tayi wankan ta ɗauro alwalla ta fito..


Kamal suna idar da sallah suka shigo ciki Sageer ya gaisa da ummah kafin ake kiran sallar isha.

Zaune suke a parlour Samha na kusan Kamal tana cewa"Yaya Sageer kace Kangiwa ya bani budurwar tasa mu gaisa dan Allah." Kamal ya zabga mata harara yace "ke banson raini fa ni sa'anki ne ta shi maza kirawo Ummah su gaisa da Sageer..." Sageer ya saki murmushi yace"Kanwarmu ƴar autarmu ki rabu dashi, ni zan nuna miki tawa kwananan insha Allah nakusa samin kanta." ya faɗi yana dariya.

Kamal yay mirmushi yace "Rabbi ya dafa maka." Sageer yace "Amin" dai-dai lokacin wayar Kamal ta ɗauki ringing, Samha ta miƙe tana cewa itace ko? Bari na kirawo ummah nazo mu gaisa"ta fadi tana nufar saman bene da gudunta.

Kamal yana ga friend ɗinsa ce yay picking ɗin call yayi magana cikin amon muryasa me dadin sauraro ya furta" *cutte Angel* Wai meye sunaki na kirki ko de ba musulma bace ki faɗamain gaskiya?" ya faɗa cikin sigar wasa.

Daga can cikin sanyi murya haɗe da kissa tace"uhm uhm uhm *KAK* Nima ai bansan sunan ka ba amma bari dangantani da wacce ba musulma ba zanyi fushi fa." ta faɗi cikin sigar tsokana tana kukan wasa...

Isowar ummah tasa yay saurin cewa" zan kiraki anjima zan shiga massalaci." ya faɗa yana tsinke kiran murmuahi ɗauke kan fuskarshi.

Ummah ta iso tana riƙe da hannun Samha tace"Ah Sageer ne." ta faɗa tana zama.

Sageer ya sauko ya rankwafa ya gaisheta.

Ta masa tana murmushi tace"ya gida dasu Hajiya kowa lfy?" Sageer yace lfy lau naga Umpah massalaci." Ummah tace "Nima ba dan kaiba ina ciki sai anyi isha , kai kuma da waye kake magana kana ganinmu Ka katse?" Kamal ya saki murmushi ya miƙe yace" Abokan bussines , tashi kaji ana kiran sallah fa." 

Sageer ya miƙe yana murmushi yace "ummah zamu koma massalaci daga can zan wuce gida." ya faɗa yana ajiye mata ledar hannunsa.

Ummah tace"Sageer baka rabo da wahala sannu Allah yay albarka a gaishemi da Murja kwana biyu bamu gaisa ba."Sageer yace zasuji mun tafi."Nan sukayi sallama suka fice Ummah ta miƙe ta haura sama Samha cikin murna ta kinkimi ledar tayi bedroom ɗinta ta dauki na dauka ta maido sauran..

Su Kamal suna fitowa daga massalaci su uku har Abbu, a kofar suka hadu da umpah sukayi masabaha Umpah yace"Abubakar baka cika min magana ba jiya kace iyalinka zasu zo gidana amma shiru?" Abbu yace tuba nake yanzu mushiga tare da yarona mu gaisa da hajiya albashi zuwa gobe Hajiya da Samha sai suzo." Cikin murna umpah yace" Kai naji dadi wlh, bismillah muje to."Kamal ransa bai soba dan baya son shiga gidan mutane, amma ba yanda ya iya ya damƙe hannun Sageer yace " Muje idan mun fito se ka tafi pls." Sageer baiyi musu ba ya amince.

Nan suka nufi katon get ɗin gidan Umpah ɗin....



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 5️⃣*



....Suna shiga direct Umpah ya shigar dasu parlon baƙi, ya nufi cikin gidan domin kiran iyalinsa su gaisa.

Parlon shiru ba kowa sai Tv ita kadai tana yi, umpah ya girgiza kai  ya gyara tsayuwarsa ya kwalama mai aiki kira"Laure!" Sai gata daman tana kitchen.

Ta ɗan rankwafa tace"Yallaɓai gani." umpah yace "maza ki shirya abin da kika girka ki kai parlon baƙi , amma ki fara kai ruwa da lemo da abin motsa baki maza." ya faɗa yana haurawa sama.

Cikin girmamawa laure ta masa ta miƙe ta tafi ta fara aiwatar abinda ya sata. Da sallama ya shigo cikin ɗakin, Mamu wacce gama sallar ta kenan, ta saka kaya ta amsa sallamar. Umpah ya ɗan matso kusa da ita har sunajin hucin juna, ta ɗan matsa tana murmushi ta saka rigar tana cewa"Ya dai?" umpah ya mata harara wasa yace"Uhumm bazaki bari naji gumin jikinki ba? Ok ki sauri ki fito munyi baƙi zaku gaisa , ina yarana?" Mamu ta matsu kusansa ta riƙe hannunsa tana dariya tace"Dan balarabe nawan Baby fa fushi take bansa wacece ta mata wasa a school ɗinsu ba shine fa ta riƙe abun a ranta." umpah rungumo Mamu ya manna mata saman goshi da lips ɗinta, yace"Tab to ki barta har baƙin su tafi zamuyi lallashi je kirawo Amrah ɗin." ya faɗa yana janyo hijab ɗin da ta cire ya saka mata sunama juna murmushi, ya kamo hannunta suka sauko ƙasa.  Amrah da take zaune cikin shiri riga da zani na shadda green colour kanta babu ɗankwali gashin kanta ta sake shi har gadon bayanta, rabi ya rufe mata fuska tayi kyau sosai, tana waya da Kabeer yayansu taga umpah riƙe da hannun Mamu sun sauko, ta bushe da dariya tace"Brother wlh gidanmu ana zuba love fa , anga Ablah bata nan tana Alge, takusa zauwa ai." ta faɗa tana dariya.

 Mamu ta janye hannunta cikin na Umpah, tace"Yarinyar nan ta renani bari kigani" ta faɗa tana nufar wajan Amrah, itaƙo ta miƙe ta tsinke kiran tayi jifa da wayar sama kujera, a guje tayi bayan umpah tana ihu ta ririƙeshi.

Umpah yace" Haba Nusy nah yi hakuri baƙi na jiranmu fa muje, Amrah maza ɗauko mayafi bari na leko Baby."ya faɗa yana hawa steps.

Mamu tace "jeki ɗauko mayafi maza ni banson ya jijibo mana yarinyar nan wlh." ta faɗa tana zama tana kallon laure mai aiki da take kai komo tana kumshe dariyar ta amma se da ta dan fito.

Mamu ta girgiza kai batace ƙala ba, dan Mubinar ba raga mata take ba, danma tana taka mata burki...

Amrah ta nufi sama tana cewa"Mamu se na faɗama Mubina kina gulmarta." ta karasa maganar tana hayewa saman tana dariya.  Kwance take saman bed ta naɗe cikin wani irin tattausan bargo se rawar sanyi take hakoranta suna gamuwa waje ɗaya.

Umpah ya tura kofar ya shigo da sallama, ganinta a nade cikin bargo, yay saurin! Isa gareta yana faɗi"Baby lfy oya tashi muje ki gaishe da baƙi." ya idar da maganar yana isa bakin gadon.

Yana budeta yaga tana rawar sanyi, da sauri ya haura saman bed ɗin ya kamata yana faɗin"Subahanallahi baby bakida lafiya shine aka barki..." maganr sa ta maƙale ne sakammakon aman da ya kufuce mata ta fara kelaya amai a saman gadon.

Umpah a rikice ya kamata yana buga bayanta ya rungume aman rabi na zuba a jikinsa.

Har ya lafa ya miƙe da ita da sauri tana rungume a jikinsa, ya shiga bathroom ya wanke mata, Mubina cikin galaɓaita tace "Umpah yawune ya bani wlh se na rama umpah yawu ne gurgu ya bani." ta faɗa tana ƙakarin wani aman jikinta na rawa ga wani irin zafi da jikinta ya dauka.

Umpah yace " Baby yawun me? Kiyi hakuri yanzu zamu hospital a kularmin dake."  ksro sukaci da Amrah yana fita, ita zata shigo. A rikice tace"Umpah me yasami Baby?" umpah yace"da ta mutu kun tambsyeni mana." yana faɗin haka ya sauko. Amara ta biyo su bata shiga ɗakinba.

Yana fitowa parlo Mamu ta miƙe ta nufo umpah, tana faɗi."Subahanallahi me ya sameta ne?" umpah yace "ban saniba ai agidan kuke yarinya zata mutu zazzabi take harda amai ba wanda ya dubata , yanzu da ban shigaba Allah kadai yasan me zai sameta , kuje ku gaishe da baƙin ku basu hakuri cewar baby ba lfy." ya faɗa yana nufar kofar.

Mamu tasha gaban sa da gudu ta rikeshi tace "Haba nawan" ta faɗa tana cire hijabin jikinta tace"Nawan kalli fa kayan da suke jikin Mubina bari a samata hijabi gamunan zuwa da zaran mun gaishe da baƙin , Allah baki lfy Autar Mamu da Ablah..." umpah ya katseta cewar"dallah can se yanzu za akulata , bama so." ya faɗa yana hararan Mamu. Tace"kaina bisa wuyana." ta faɗa tana sama Mubina hijabin wacce se ambaton"Yawunsa ya bani se na rama umpah yawu ya bani." Amrah tace" Wane wai? Ko duk zafin ciwone?" Umpah fita yay da ita.  Yana fita bai bi ta kan kowa da kansa ya nufi rumfar motoci ya nasata gaba ya shiga yama motar key yaja ya nufi get yana horn, megadi ya buɗe masa ya sulala motar waje.

Mamu kuwa ciki ta koma da sauri ta ɗauko hijab tace da Amrah" Maza muje mu gaishe su mu tafi hospital naga Baby tana jin jiki wlh na rasa me aka ma Mubina haka da ta kasa faɗamin , nifa na shiga tsoron lamarin nan." ta faɗa tana jan hannun Amrah da take kwalla tace" Mamu ni naji tana yawu ya bata inde ba zafin zazzabi bane." Mamu tace" yawun me kuma? bari de zamuji idan ta warwarw zan mata dabara"...


Da sallama suka shigo parlon Kamal da Sageer suka amsa, sakammakon Abbu na waya da Umpah, cewar yayi hakuri yarinyar sa ba lafiya yanzu haka yana hanyar hospital.

Mamu zama sukayi Amrah ta gaishe da su Kamal.

 Kamal da sauri ya ɗago kai jin irin muryar cutie angel ɗinsa, cikin rashin sa'a bata kallonsu asalima kanta a ƙasa tana wasa da hannunta. Amsawa sukayi a tare shida Sageer Sageer ya cika da mamakin zallar kamar da yaga tanayi da Bbynsa Mubina, dan sun haɗa idanu lokacin da suka ahigo.

Kamal ya rankwafa ya gaishe da Mamu cikin girmamwa, ta masa tana cewa "ya yan gida fatan kowa lafiya?" Kamal yace"Alhmdllh ummah" Sageer ma ya gaisheta ta amsa cikin fara'a tace" ina yaya ina kanin?" Likacin Abbu ya gama waya yace"Hajiya ina yini ashe yarinya babu lfy to ku tashi muje hospital ɗin ai zama bai ganmu ba." ya faɗa yana miƙewa.  Mamu tace" Eh zamuje amman kusha koda lemone ai zaifi Amrah tashi ki zuba masu..." ya katseta yace "A'A insha Allahu zamu dawo baki ɗaya da iyalina yanzu muje aga lafiyar yarinyar." dole Mamu ta miƙe suka fito tare.

 Daman Abbu ya kira direba ya fito da mota, suna fitowa Abbu yace suje waje su tafi a motar gidansa.

Mamu bata musa ba suka fito, Kamal ya zauna mazaunin direba Abbu na kusansa Sageer nan sukayi sallama ya shiga motar sa ya nufi gida, sukuma suka nufi hospital.


Umpah suna zuwa hospital aka amshi Mubina ana bata temakon gagawa saboda sambatun da take, sukace zafin zazzabi ne, aka ɗaura mata drip wanda yasha maguguna nan ba jimawa bacci ya dauketa tana riƙe da hannun umpah gam, shiko na shafa kanta cike da tausayin ƴarsa.


  Cikin nutsuwa Kamal yake driving hankalinsa a kwance babu wata damuwa dake damunsa asalima tunanun cutie angel ɗinsa yake tunda yaji muryar Amrah, wani sansanyan murmushi yay ya tura hannunsa cikin lallaunsar sumar kansa yana shafawa yana sakin murmushi da baisan dalilinsa ba...

A nutse ya shigar da kan motar cikin  Katsina Huspital hadaddiyar hospita wacce tayi  fice a garin maradi, tsarinta kade abin kallo ne shiyasa zakaga anata kawo mutane marasa lafiya daga gurare daban-daban harda ketare.

Parking spece ya shige yay parking suka fito.

Mamu  tayi kiran umpah a waye bugo ɗaya ya ɗaga da sallama, Mamu tace"umpah Mubina gamu kuna wane gefan ne?" umpah yace"muna sama room 11 mu kaɗaine guri na masamman Baby najin jiki sai cewa take yawu ya bata na rasa gane wannan lamari , anya ba mayu suka kamata ba?" Mamu tace" Ok ga munan tare dasu Alhaji fa." kitt ta tsinke kiran, tace " Bismillah suna sama." Abbu yace" Ok muje" nan suka rankaya Amrah kuwa duk ta duririce ga kunyar Kamal haka kawai takejin nauyinsa duk bai mata magana ba itama bata masa ba.

Jin ana knocking ɗin kofar yasa umpah jan bargo ya rufeta ruf ya janye hanunsa da ta damƙe gam jin zazzabin ya fara sauka, ya miƙe ya nufi kofar domin ya buɗe masu.... Yasin yau Phone ɗina ƙamewa take ƙam😌😌😌


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page* 



           🅿️6️⃣


....Yana buɗe kofar yaga harda su Abbu cikin farin ciki ya basu hanya suka shigo, ya rungume Abbu suka yi musabaha, ya sake shi ya rungume Kamal suka yi musahaba, Kamal ya gaishe shi cikin girmamawa. Umpah yana riƙe da hannun Kamal yace"Bismillah." ciki suka kara sa ciki suka zauna saman gadon ɗaya da yake kallon wanda Mubina take kwance. Abbu yace"ya jikin nata? Allah ya kara mata lfy , ashe harda drip aka ɗaura mata? sannu ɗiyata Allah ya baki lfy." umpah yace"bacci take da sauƙi jikin nata sosai , sai sambatu take dai." ya faɗa yana jinjina kai.

Mamu da Amrah suka nufi gadon suka zauna Mamu ta taɓa hannunta me ɗaure da drip taji da ɗan zafi kaɗan, ta janye bargon kaɗan ta shafi fuskarta tayi fayau abin ka da farin mutum har wani masara ta sa.

Amrah ta matsa ta riƙe hannunta tana kwalla, ta shafi kyakyawar fuskarta. Kamal har leƙe yake yaga wace yarinya ce wannan ake ta riritawa haka amma bai gani ba, sakammakon Amrah ta rungumeta gefen fuskarta, ya taɓe bakinsa dan shi ya tsani yaga ana lelen mace dayawa sangarcewa take. Mamu ta kira umpah gefe cewar ita fa bata yarda ba a faɗawa babban Dr a duba mata lafiyar ƴarta kar aje ko masu garkuwa da mutane sun taɓata, taki faɗane.  Umpah bai musa ba ya amsa.


Su Abbu sun jima sosai amma Mubina bata tashi ba, nan suka masu ya jiki da Adu'ar samun sauƙi suka tafi, umpah ya rako su har harabar hospital yana godiya sosai, se da suka ta fi ya ya juya, direct office ɗin doctor ya nufa ya masa bayanin irin sambatun da Mubina take, da yadda tace masu garkuwa sun sace su, shifa bai yarda ba a duba masa ƴarsa kar aje an ɓata masa yarinya basu sani ba. Nan take Dr ya kira wata kwarara Dr su ka je aka fara bin cikar Mubina babu abinda aka mata, Dr yace suyi hakuri zafin zazzabi ne.

  Se karfe 10 pm drip ɗin ya kare likita ya cire mata ya kara gwadata bata da kome zazzabin ya sauka, se yar damuwar da ta saka a ranta, yace tana tashi a bata magugunan bayan taci abunci.

Misalin karfe 12 pm Mubina ta farka, a hankali take bude shanyayyun  idanunta tar ta ware su, ta fara bin ɗakin da kallo, Amrah kwance saman gadon da yake kallon wanda take kwance tana latsa waya se murmushi take, umpah kuwa na zaune kusan  Mamu na rungume da Mubina ɗin tin  bayan da aka cire mata drip.

Umpah ya matso ya kama hannunta yace"Baby sannu kin tashi ya karfin jikin?" cike da mamaki nake kallon umpah na kara shigewa jikin Mamu na nitsa kaina kirjinta banyi magana ba, saboda bakin ciki da yake adabar zuciyata yanzu wannan gurgune yay sanaɗin kwanciyata gadon asibita, tab ashe ko akwai ƙura babba wlh ko da hakan na nufi rasa raina mutiƙar zan saka shi cikin ƙangin rayuwa, to  tabbas sai na rama, dan yanzu ma rayuwata rabi ce tin da na hadiye yawun sa a cikina... Mamu ce tace"Baby sannu bakya jin umpah na magana ne? Wai wane irin yawu kike faɗine baby ko masu garkuwa da mutane sun miki wani abu ne?" da sauri na dawo haiyacina, jikina babu wani kwarin kirki kasala nakeji sosai, na janye daga jikin Mamu na fada saman jikin umpah na shagwaɓe nace" umpah wai tin yaushe muke hospital ne?" umpah yay murmushi ya shafi kanta yace" Baby mun jima tin bayan sallah isha, oya tashi ki shiga toilet ki kurkure bakinki kizo na baki abunci." ya faɗa yana kamata ta miƙe... Amrah ce ta iso ta kama Mubina tana mata sannu suka nufi toilet.

Basu jima ba suka fito. Mamu ta haɗa mata lafiyayyan tuwon shinkafa da miyar taushe taji naman rago da man shanu,  wanda Laure ta kawo masu duk basu wani ci ba sosai ma, girkin da Mubina take mugun so kenan, jikin Mamu ta zauna tana bata abaki umpah da Amrah suna masu dariya.  Bata wani ci sosai ba tace ta koshi tasha lemon kwakwa kadan aka bata magaani tasha, taje ta wanko hannunta tana kisimawa a ranta bazata sake nuna damuwarta ba har ta dauki fansa.  Likita bayan ya shigo ya basu sallama yana jama Mubina kunne cewar tabar sa damuwa a ranta, ta amsa da "To" kawai dan tasan mutiƙar bata ɗauki fansa ba to damuwar ce zata kasheta...


Bayan Sun je  gida Mamu da umpah suka sakata gaba da nasiha tabar sa damuwa a ranta, ta saki jikinta tare da nuna masu kome ya wuce, Amrah taji dadin hakan, Ablah ta kira waya aka ba Mubina nan take faɗa mata nan da sati uku gatan zuwa, Mubina dadi harda ihuuu kamar ba ita bace aka sako daga hospital, nan ta kira Kabeer yayan su bata same shi ba, harda kukan sangarta Mamu ta lallaɓata taje ta kwanta, ai kuwa tana kwanci se bacci ko wanka ba tai ba. Suma basu jima ba suka shige ciki ita da umpah.  Amrah kuwa se chart take..


Kamal bayan sun dawo gida Ummah da Samha suka tisa su gaba da tambaya ina suka shiga? Nan Abbu yay masu bayanin makocinsa ne wanda suka kauro kwananan  *ABDULRAHIM KABEER ALGERI* ƴarsa bata da lfy suka je dubata hospital. Sai lokacin Ummah hankalinta ya kwanta, bayan ta masu jaje nan suka nufi kan dining are sukayi lunch,  cikin kwanciyar hankali da wasa da dariya, bayan sun gama ne Kamal ya haye sama yayi wanka ya saka kayan shan isaka ya dauko laptop ɗinsa ya sauko ƙasa ya kunna ya shiga aiki gabansa. Nan Abbu yake faɗama ummah cewar yaga yarinya me nutsuwa ɗiyar Abdulrahim ta burge shi zai so su kulla zumunci. Ummah ma taji dadi sosai tace adai bi kome ahankali yanzu kai tsaye kar a masu maganar...


1:00 pm Kamal kwance saman makeken gadon sa, cikin shigar kayan bacci farare sul masu sulɓi, se sansanyan kamshin dadi yake fita daga cikin ɗakin.

A nutse yake magana yana sakin murmushi, can ƙasan maƙoshi ya furta"Lkc na tafe cutie angel amman kimin alkawalin duk munina zaki soni bazaki gujeni ba? Kuma inada nakasa fa." ya faɗa yana sakar mata sansanyan murmushi, wanda yay nasarar kashe mata duk wata gaba da take jikinta.

Lumshe idanunta tayi tana juyi tare da harba ƙafafunta cikin shaukin son da ya ɗebeta, har bata san ta ɗaga ƙafa ta harbi ta kusa da ita ba... Wacce ta miƙe cikin magagin bacci tana faɗi"kan wlh bazan yarda ba kuji Aunty idan ba jaraba tsakiyar dare kina waya se an kuya miki iskanci ta waya." ta faɗi ta dadagewa ta shirga ma Amrah  dundu a baya, seda ta saki nishi wayar hannunta da take manne a kunneta ta faɗi saman bed, tace"kam uba wlh se na rama." ta faɗa tana ƙoƙarin kamo Mubina wacce ta miƙe tsam ta ɗiro daga saman gadan tana kwarara ihuuu tana cewa" umpah nah zo ka ceceni". Ta faɗa tana shigewa bathroom da gudu, ta murza key.  Amrah ta sosa bayanta tana matsar kwalla dan ba karamin bugo ta mata ba. Phone ɗinta ce ta sake ɗaukan ruri ta ɗauka da sauri tai picking call ɗin ta kara a kunneta tace"Sorry wlh yarinyar nan ce ta kusa nakasa ni."Kamal yace"Wai ashe kinada kanwa kika ce rigimama ko? To kice mata zan kamata se na rama miki, yanzu ki kwanta pls karki biyeta kiyi bacci cikin salama my angel Ok?" Amrah cikin farin ciki tace"Ok my Hubby zan ma biyayya insha Allahu bazan kulata ba , amma duk  ranar da kazo garinmu zaka ramamin ko?" Kamal yace "Yes cutie angel se na rama miki bye kiyi mafarkina fa." yana faɗin haka ya tsinke kiran yana sakin lallausan murmushi ya ajiye wayar saman dirowar gadan yana me karanto Adu'ar bacci yaja blanket yana luluɓe jikinsa...


Amrah dadi kamar ya kasheta ta shige cikin bargo tana juyi se wani irin murmushi take tana jin ruwa da iska se *K A K*... Mubina ce ta fito ɗaure da towel iya guiwa kanta na ɗigar da ruwa ɗan ƙara min towel ɗin dake hannunta tasa ta ɗaure kanta dashi tana zumburo baki, tace"Aunty kiyi hkr kinga banida lfy karki dakeni kinji"Amrah tace"Akwai me ramamin banda lokacin ki yarinya." tana faɗar haka ta lumshe idanunta.

Mubina ta galla mata harara tace"Yo wa yace ki harbeni ina bacci na wlh ki kiyayi kanki da maza fa aunty". Ta faɗa tana nufar wardrobe ta ciro rigar bacci me sulbi tana cewa"dan mugunta shine ko a tasheni nayi wanka." ta faɗa tana saka rigar ta yasar da towel ɗin nan ƙasa amman bata cire na kanta ba, ta nufi saman bed ɗin ta hauro saman bed ɗin ta kwanta ta matso jikin Amrah ta rungumeta gam. Amrah na jinta tayi murmushi bata dai tanka mata ba, a haka bacci ya ɗauke su. 


*************      *********       *************


Yau tsawon kwana *sati biyu* kenan, da faruwar rigimar Mubina da Kamal Mubina ta fita batun sa dan tasan se tayi masa shigo-shigo ba zurfi zata cinma burin ta,  yanzu har ya shigo ajin su ya kammala abunda ya kawo sa bata ce masa gurgu sabgar gabanta take, haka shima kallon arziki bata ishesa ba dan mantawa yake da ita inda ba ya shigo class ɗinsu ba.

Iskanci kuwa da rawa da gwada tafiyar Kamal ta yanga ba abinda ta bari se karuwama abin yake,  amma tana ƙoƙarin boyewa ta toshe duk wata hanyar da Kamal zai kamata, tana nan tana shirya ramuwarta.

Bangaran Kamal da Amrah kuwa sosai suke soyewa ta waya ya mata alkawalin zuwa karshen wata, tace ya faɗa.  mata kafin yazo zata bashi mamaki. Haka Umpah Abbu sosai zumunci suke ummah da Samha sunzo suma su Mamu sunje amma har yanzu katari Kamal da Mubina ba su hadu ba...

Sageer na nan na ƙoƙarin samun kan Mubina ba laifi tana sauraran sa amma taki ta bashi haɗin kai yanda ya kamata, amma yasan watarana zasamu kanta.  Misalin karfe 8 am Se kai komo yake cikin office ɗinsa yana neman hanyar da zaibi yau se ya sami number Mubina, se tsaki yake... Knocking ɗin Kofar akayi, ya nufi kofar da sauri! ya buɗe, Kamal ne tsaye cikin wani ɗanyen boyel milk colour yasha wani mahaukacin ɗinki me masifar kyau, yasha hula zanna bukar itama milk colour ce, se adon baƙi kaɗan da aka mata baƙin glass ne manne kan fuskarsa, yayi wani irin kyau sai uban kamshi yake zubawa.

Sageer yace "Bismillah mana irin wannan wanka se kace ba aji zaka shiga ba?" ya faɗa yana murmushi. Kamal ya bashi hannun sukayi musabaha yace"Eh ko ka manta yau juma'ah ce daga nan zan leƙa Company daga can nayi massalaci , meye naga kamar kana cikin damuwa?" Sageer yace"bari har zuwa yamma zamuyi magana".Kamal ya zubama Sageer tsumammun idanunsa masu shegen wani irin sinadari a cikin su, ya kaɗa kafaɗa yace"Ok no problem Allah kaimu , na shiga aji se na fito." Ya faɗa yana ba Sageer hannun sukayi sallama Kamal ya fita.  Sageer ya kalli agogon hannunsa ya zaro idanu dan bai san har 8 ta gifta ba, da sauri yay waje shima ya murzama office ɗin key ya nufi class..


Kamal a cike da takunsa na izza yake tafiya cikin tsakiyar makarantar da ta haɗa ƙabila daban-daban ƴan ƙasa daban-daban, haka yake tafe cikin nutsuwa da kamala gwanin sha'awa,  se ka lura zaka san yana ɗingisawa.  Ɗaiɗai kun ƴan matan da basu shiga aji ba se kallansa suke cike da sha'awa, kowace na kisimawa a ranta ina ma zasu same shi... Wata naga ta bishi da kallo tana lasar baki a hankali ta furta"Allah ya kai damo ga harawa..." leeza tace" Ko bai ciba ya..." iyamu ta rufe mata baki tace"No karki karasa zaici ma.?

 A tare suka bushe da dariya... Tsaye take tsakiyar ajin, Sanye take cikin ɗanyar shadda gizna baƙa ɗinkin riga da siket ya kamata sosai hips ɗinta sun fito tare da ƴan ƙananun mazaunanta, kirjinta dake cike dam da dukiyar fulani  tamkar zasu fasa rigar su fito waje, ta saki gashin kanta wanda yasha gyara se kamshi yake har kafaɗarta, ya rufe mata fuska ta ɗaure ƙugunta da mayafinta tana cewa"Ku saurari abinda zan faɗa maku da kyau a matsayina na malamin ku ni *Kamal Kangiwa gurgu*..." Basma da Nazir  ƴan tsaron kofa saboda shagala da sukayi da kallon tijarar da Mubina take zubawa a matsayinta na Kamal sam basu san cewar Kamal ya shigo class ɗin ba, har yazo dab da Mubina yayi tsaye, ya zura hannunsa cikin aljihun wandonsa ya kura mata shu'uman idanunsa, kunsan 1 minute ya janye idanunsa daga kallonta, ransa na masa suya, sauran ɗaliban yabi da kallo yadda suka shaga suka bada dukanin rayuwarsu wajan kallonta har basu san ya shigo ba... Basma da Nazir kamar a mafarki sukaji kamshin turaran Kamal.  Ai kuwa ɗagowar da zasuyi daga can kofar sukayi ido hudu da Kamal yana tsaye dab da Mubina a bayanta, wacce ita ko ta saki jikinta tana abinda take so ita a dole Kamal ce.

Mubina tace Abinda nake so ku gane shine, neman ilimi abune me mutikar wahala dole ne ku  jajirce ku tsaya tsayin daka domin kuyi abinda ya tara ku anan , domin kun fito daga ƙasashe daban-daban da  garuruwa daban-daban , domin temakon kanku da kanku , kungan ni nan Kamal gurgu bana wasa da..." Nazir ne ya katseta ta hanyar cewa "Innalillahi wa'inna ilaihir'rajiun!! Mubina ki ankare fa an sami babbar matsala." Cikin rikita!  Muniba ta fara ƙoƙarin since mayafin ƙugunta ta juyo a guje da nufin ta nufi gun zaman su, se jinta tayi ta fada saman kirjin mutum tayi kwance male-male a faffaɗan kirjinsa da sauri ta ɗago karaf suka haɗa idanu da Kamal, yo me Mubina za ta yi kuwa kawai se....



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻





*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page* 



           🅿️7️⃣


....Ta yi kicin-kicin da fuskarta duk da tsoro!! ya shigeta, amma ta dake ta kura masa manyan fararan idanunta, babu wani ɗar still tana saman faffaɗan kirjinsa, ta fara magana cikin taurin rai da dakiya, cikin zazzaƙar muryata me fitar da amon dadi, tace"Sir kayi hakuri wlh bada wata manufa nayi ba ina ƙoƙarin tunasar da su ne , abinda nasan zaka faɗa masu kuma wlh jin sunan da baka so wannan ba daga ni bane da bakina zaku ja shari'a , ba niba dan wlh ban san lokacin da yake faɗa ba , ni de ban maka kome ba bayan temaka maka da nayi wajan daliban ka amman duk da haka bakina na neman afuwa , saboda matar natuba bata rasa mijin aure." ta kai karshen maganar tana janye idanunta, daga jikinsa tana ƙoƙarin janyewar tana gunguni.  Kamal bai ce mata ƙala ba,  sai da tana dab da janye jikinta yay saurin damƙe siket ɗinta ta gaba kafin ɗalibai su farga ya zura hannunsa a marata ya shafo, ya tura karamar yatsar shi cikin ramin cibinta yana jujuya yatsar shi cike da mugunta. Mubina ta zabura ta saki wani uban ihu... Kafin take karasa ihun ya damƙi marata ya mintsineta iya karfinsa, se da ta yi saurin shigewa jikinsa tana cewa"Wayyo Basma Nazeer kuzo kunama ta cijeni ta shiga min riƙata Sir ka duba min..."ta idar da maganar  tana ƙamƙame Kamal tana zuba uban  ihuuu da kururuwa wanda kowa sai da ya miƙe yana mamkin ta ina? Kunamar ta shigo har ta shiga jikinta...?

  Kamal cikin sauri yace Subahanallahi sannu, Malama daman kunama tana cizon malamai irinku?" ya faɗa yana ɓanɓareta daga jikinsa, dan ba riƙon wasa ta masa ba tana shirin tara masa malamai, yay saurin toshe mata baki, ya kalli Basma wacce jikinta har rawa yake dan tsoro saboda bata yarda cewar kunama ce ba se dai idan Kamal ne ya mintsineta. Kamal yace "Uwar me kike kallo zan kamaku ɗaya bayan ɗaya yanzu kamata kuje Office dina na dubata" ya faɗa ya hanƙade Mubina daga jikinsa, ya kalli Nazeer da yake cicira idanu babu gaskiya a tare dashi, yace "Maza muje  ku jirani har na gama abinda ya kawoni badai kune tsagerun ba, harakar ku nake shiga ne?" ya faɗa yana tisa keyarsu gaba, Mubina kuwa ta tirje a kofa taki fita tana murza inda Kamal ya mintsineta.  Kamal ya buga mata tsawa yace"Ki wuce muje za'a duba miki inda kunamar ta cijeki ne." Mubina tace "Bana son temakon ka ta kasheni kunamar ina ruwan ka kawai daga temakon ka , se kanemi cutar dani wlh se na faɗama umpah kuma..." bata karasa ba ya wanketa da gigitaccen mari! Ji kake fauuuu, Wanda ya ɗauke jinta da ganinta nan take, ya kuma kara tsorata ɗaliban kowa ya ƙame ƙam waje ɗaya, dan basu taɓa ganin ɓacin ra Kamal haka ba, fizgota yay yana huci ya fito da ita tana ihu tana cewa" Wlh ka linka fansar ka ka linkat na rantse da Allah se kayi da nasani marar anfani, ko zan rasa raina Na fadi Kamal gurgu se na ɗauki fansa me muni a kanka... Da sauri ya buge mata baki rufe mata bakin da hannunsa ɗaya yana janta ta karfi, kallo ɗaya yama Basma da Nazeer suka biyo shi a baya.

Basma wacce kaɗan ya rage batayi fitsari ba har wata zufa take keto mata, duk ilahirin jikinta rawa yake saboda tsoro! Tabbas tasan yau se Sir Kamal ya barsu a kwance, duba da yadda ransa yake ɓace da irin marin da ya zafgama Mubina.

Nazeer kansa ya sare dan yasan shima bazai barshi ba...

Suna zuwa ya buɗe kofar ya hankaɗa Mubina, wacce miƙe a guje tayo kansa gadan-gadan tana kururuwa  tana faɗin" Wlh bazan barka ba , se kayi nadama ko da zan mutune burina na ɗauki fansa, wlh se nasa ka tsani duniya da abinda yake cikinta Kamal se kayi kuka amma ni tabbas baka isa ka saka ni kuka ba wallahi tallahi..." Kamal ya janyo kofar ya murza key.Ya juyo ɓangaran su Basma da suke duƙe gaban sa, Basma ta fashe da kuka tace"Don Allah Sir kayi hakuri wlh baza mu sake ba insha Allah , ka buɗe ta karta je ta ilata kanta mun tuba baza mu sake ba..."Kamal ya buga mata tsawa!! Wacce yasa Basma jin guntun fitsari ya taho mata kai tsaye, jikinta na rawa.

Kamal yace"Ke!! ba kune kuke biye mata ba na tsani maras kunyar mace ko da uwar mu ɗaya uban ɗaya da ita , natsani mace maras  tarbiya da kamun kai , natsani raini bana raunawa bana son a raina ni... "Kai! kuma" ya faɗa yana nuna Nazeer da yake zazzaro idanu.

Yace"ka ɓata wayon ka ƙaton banza , kai gidanku babu mata ne? Da baka san kasa mace hanya ba se dai ka tunzura su? Oya maza ku fara sharar filin can kafin nake fitowa daga class ku amshi hukunci , dan nata yafi naku sakarkaru na tsani raini zan koya mata hankali tin da gidansu ba a bata tarbiyya ba." Ya faɗa yana barin gurin.  Basma ta ɓarke da kuka tace"Mubina kin jamin masifa ni ko shara ɗaki bana yi a gidan mu ,  kome min ake amma zan zo nayi sharar filin makaranta tamƙameme irin wannan , ta ina zan fara? gashi yace a gaba wani horon, wayyo Allah na!!" Ta faɗa tana gun jin kuka. Nazeer yace"ke ko ni salon a raina ni a cikin makaranta amman ni wlh daga yau idan tana abinta ban kuma shiga , muje kawai kar mu  ƙara laifi..." Ihuuun Mubina sukaji tana dukan kofar iya karfinta tana lailaya uban ashar... Basma tace" Nazeer muje kar ya dawo yace mune muka zugata." Nazeer bai yi magana ba ya ɗaga kai, suka sauko ƙasa.  Suna saukowa suka fara share uban filin nan ɗaiɗai kun jama'a wanda basu shiga ɗakin karatu ba se kallan su suke suna dariya. Iyamu da leeza da suke tsaye kusan resstorant, Iyamu tace"kalli shegun yaran can ko me suka yi aka sasu sharar fili hhhh Allah ya kara , daman wannan me sufar aljanar aka saka fitsarara." ta faɗa tana dariya.  Leeza tace" Hummm ba ruwanki ni bana son shiga harakar su dan bata da kunya Mubina zata iya ma mutum tsirara a kasuwa yasin." ta faɗa tana yamutsa fuska.

Iyamu tace" Tab ga wanda ta rena ni ma ina ruwana da ita." Leeza tace" Hakan shi yafi baki ga iskancin da tama Kangiwa ba ranar da a kayi taron nan , amma sam bai fahimci ita bace..." iyamu tace" Ai fa zanci uwarta idan tana masa rashin kunya harakar wa yake shiga , tabar gani munzo ƙasar su tsaf zamu koya mata hankali wlh." Leeza tayi dariya nan suka shiga wata hira duniyar suna jiran 9 ta buga su shiga Aji...

Kamal tin da ya shiga ajin su Mubina bai fito ba sai karfe 9:30 am, cif. Yana fitowa Sharifa ta biyo shi da jakar Mubina da Basma tana cewa "Sir ga jakarsu da wayoyinsu a ciki kar a sace..." Wani burki da Kamal ya taka ya watsamata wani mugun kallo ai a sukwane ta juya ba arziki.

Yaja tsaki ya tafi.

Har lokacin Nazeer da Basma na tiƙar shara sun hada uwar zufa Basma kuka harda majina, kallo ɗaya Kamal ya masu ya ɗauke kansa ya fara taka steps.  Mubina kuwa jin tayi ta masifa ba'a buɗe kofar ba, tace "Kan uba lallai Kamal yana wasa dani bai san wacece ni ba bai san halina ba , banida kyau wlh se na saka yabar mahaifarsa da izinin Allah , wannan marin da ya karamin ya link fansar da zan ɗauka." ta faɗa tana juyawa tana shafa kyakyawar fuskarta wacce sawun yatsotsin Kamal suka fito radau kan fuskarta... Kai tsaye saman babban table ɗinsa ta nufa ta hau saman lumtsumemiyar kujera tana kallon uban tulin takardu da laptops manya guda biyu da wata fanka memiyar waya guda  se turaruka uku masu tsada da kamshi se glass guda biyu fari da baƙi.

Bushewa tayi da dariya tana riƙe cikinta tace" Bazan taɓa takarduba na jama'a ne daban daban kuma nima ina cikinsu, so amman zanci uwar wayar nan da turaru ka haɗe da glass da laptop , kaima kazo na maka hauka kuka kuma bazan yi saba wlh." Ta faɗi tana miƙewa ta ɗauki iphone +11 ta miƙe se tazo tsakiyar office ɗin har ta ɗaga ta fasa ta nufi toilet da gudu kamar an tsinketa, tana shiga ta ta kunna panpo ta tara bokiti yana cika ta nasa wayar ɗayan bukitin ma katone ta sake tara ruwa yana cika ta fito tana murmushi dimple ɗinta na loɓawa, laptop  ɗin ɗaya ta ɗauka wacce taga jikinta an rubuta *Kangiwa* tana murmushi ta nufi toileta ta tsunbulata a ruwa sa da ta nitse ƙasa ta fito ta rufo kofar tana tafa hannunta ta koma ta dauki ɗayar laptop ɗin wada take da tabbacin na makaranta ne tace"Bari ke na miki laruri kaɗan , saboda kudinsa ya koka bazan haramtaki ba sabod tsaro." ta faɗa ta sakinta daga tsaye tin karfinta, ta sake ɗauka tayi wajan kofar ta kara sakinta tana dariya ta dawo ta ɗauki glass ɗin ta saka farin a fuskarta, baƙin kuwa ta ajiye shi a ƙasa ta take shi da takaliminta se da yayi raga-raga ta koma ta ɗauko kwalaban turaren duka ukun ta farfasa su ta karshen ta boye tsinin kwalbar tana murmushin mugunta, galss ɗinsa manne a fuskarta ta koma saman kujera tayi zaune ta dora ƙafa ɗaya kan ɗaya tana karkaɗawa, tace "kamin baƙin cikin karatun yau ka mareni a fuska niko na mareka a zuciya kafin babban marin yazo lokacin zakayi da ka sani gurgun mage..."

Tin daga saman matatakala Kamal yake jiyo kamshin turaransa, aransa ya kisima cewar ta fesa masa turare, key yasa ya fara ƙoƙarin buɗe kofar. Mubina jin motsin za'a buɗe kofa yasa da sauri ta miƙe ta ɗauki kwalbar da fasa tayi kofar a guje ta laɓe.

 Yana boɗe kofar ya danno kansa cikin Office ɗin, idanunsa ya zaro sakamakon ganin barnar da Mubina ta masa. Mutsin da yaji ajikin kofar yasa ɗagowa da sauri ya leƙa bayan kofar, karaf suka haɗa idanu da Mubina tana sanye da farin glass ɗinsa.  Sansanyan murmushi ya sakar mata ya ɗaga mata gira yace"Baby ykk wai daman iya wannan barnar kawai kika min?" Idanu Mubina ta  zaro cikin jin haushin sa tace"jeka toilet kayi kallon duniya"ta faɗa tana ɗaga hannunta me kwalbar da niyar yanka masa a fuska, ya goce da sauri ya damƙe hannunta me kwalbar  yay mata wata kyakyawar runguma ya shigar da ita cikin jikinsa sosai, a haka ya nufi toilet ɗin yana riƙe da hannunta me kwalba. Kofar ya bude ya ci karo da laptop tsumdum a ruwa da iphone ɗinsa, sansanyan murmushi ya saki yace "Gud Baby." ya faɗa yana juyowa da ita tana manne kirjinsa, se kiciniyar kwatar kanta take.

 Jikin bango ya matseta ya danna mata faffaɗan kirjinsa, zuba mata shu'uman idanunsa, itama kur ta masa tana zabga masa harara ya kwace kwalbar yay jifa da ita, ya kama hannun ya kai bakinsa ya sumbata ya fito da harshensa ya lashi tsakiyar hannunta, yace"Wow yau zan lashi dadi ashe." ya faɗa yana zura hannunsa gudan cikin siket dinta, ya shafo marata ya tura ƴar yatsar sa ramin cibiyarta ya dan kaɗa, wanda yasa Mubina ta zabura da karfi! ta ƙamƙameshi tana ƙoƙarin kwace jikinta tace"Dan iska kwarto wa zaka lasa? Meye kake shirin mani? sake ni ni ba yar iska bace wlh se na faɗama umpah malam..." ai bai barta ta gama maganar ba ya kai bakinsa setin kunneta cikin wata irin murya me fitar da duk wata mace me lafiya haiyacinta mutiƙar an miki ita a tsakiyar kunnenki... A hankali ya furta" Baby yanka ni zaki yi? ashe ke muguwa ce haka ƴar daba ban saniba Uhum?" ya faɗa yana hura mata iskar bakinsa cikin tsakiyar kunnenta tare da sauke mata numfashin sa yana shafa gadon bayanta da ɗayan hannun ɗayan yana murza mata mara se zabura take tana ƙamƙameshi. Mubina ganin iskanci ne abin yasa ta dadage ta bugi kirjinsa ta kama daidai nipples ɗinsa ta gantsara masa uban cizo ta saki tana cewa"zakayi nadama mara anfani , natsani ɗan iskan namiji ko da uwar ɗaya ubanmu ɗaya , se na saka kuka wlh." jin bai yi magana ba ta ɗago da kanta suka haɗa idanu, ya ɗaga mata gira yace"Woshhhh dadi karamin cizon mana Baby." idanuwa ta zaro jikinta ya fara ɓari ta fara ƙoƙarin barin jikinsa tana cewa" Kaji dan iska ashe irin abunda kake aikatawa kenan, to wlh ni nafi karfin ka yau wanka goma ya hau kaina sakammakon haɗa jiki dakai d....." Dauketa yayi da gigitaccen mari wanda ya gusar mata da jinta da ganinta.  Kafin ta dawo haiyacinta taji ya sake shigar da ita cikin jikinsa  cikin tsawa yace" Oya cire min rigata ki shamin nipples na sosai se nace ya isa  ko kiga irin yadda ake tsagwaron iskanci kisha abinda yafi nipples yanzu wlh......



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️8️⃣


....Idan kuma kina musu baza ki shamin nipples na ba , yanzu nan zan baki mugun mamaki ba karyar iskanci da rashin kunya kike taƙama ba? , yau zan ga iya fitsarar ki Oya fara abinda na saki ." ya karasa maganar cikin wani irin salon murya me fitar da amon dadi.

Ya kai fuskar shi dab da tata kamar zai sumbaceta, har suna jin hucin junansu, ya sanya tattausan hannunsa ɗayan ya ɗago da habarta, yana jefa fitinanun idanunsa cikin nata, yana wani lumshe mata su still hannunsa ɗaya saman marata yana mata wani irin shafawa, haɗe da mata tafiyar tsutsa.

Mubina ta kauda kanta daga kallon Kamal, tana wani irin miƙa tayi saurin ƙamƙameshi. Jikinta na wani irin tsuma ga wani irin abu da take ji a cikin gabobin jikinta na mata yawo, harma da gangar jikinta, dan se zabura take tana ƙamƙame jikinta waje ɗaya, tana ƙoƙarin barin jikknsa. Cikin rikita da kuma sauran jarumtar da ta rage mata ta ciza lips ɗinta, tace" Ka sake ni na tafiyata ni ba ƴar iska bace kaje na barka da Allah , naji insha Allahu bazan sake shiga sabgarka ba , bani ba kai kowa yayi rayuwarsa..." ta faɗa tana sakin ƙara ta ƙamƙameshi, sakammakon hannunsa da taji cikin kwalmin cibinta yana kwakwalawa, yana ƙoƙarin cire mata riga.

  Mubina ta shiga cikin tashin hankali da tsoron Kamal, duka nin ilahirin jikinta rawa yake amma ta ki kuka, cikin dakiya ta wawuri hannunsa ta gantsara masa cizo ta fara kokowar kwatar kanta.  Kamal ya saki sansanyan murmushi dai-dai lokacin da yayii nasara zuƙe zip ɗin rigarata, amma bai cire ba ya kuma matseta ya shigar da ita cikin faffaɗan kirjinsa sosai, yana shu'umin murmushi, yay kamar zai kama breast ɗinta se ya kama fuskarta da hannunsa duka biyu, ya sanya tsumammun idanunsa cikin nata, ya ɗaga mata gira yana shafa fuskarta yana lumlumshe mata fitinannun idanunsa masu wani irin sinadari a cikin su, ya shiga kare mata kallo sama da ƙasa tabbas akwai dukiyar fulani a tare da yarinyar, baki ya taɓa ya ɗauke idanunsa. Fuskarsa ya kai dab da tata kamar zai haɗe bakinsu, yay saurin kauce wa yana murmushi.

 Can ƙasan makoshi ya furta "kwartuwa ba kiss zan miki ba kike wani lumshe idanu , ƙazama dake..." cikin takaici na shiga dukan kirjinsa da iya karfina, ina ƙoƙarin cizon sa ya matseni da kirjinsa da karfi, naji bakinsa saman kunnena yana maga cikin wata irin murya" zan baki zabi ko kimin abinda na sakaki yanzu-yanzu ko kuma na miki tsirara duk da wannan ɗan guntun ƙugun naki bai isheni kallo ba , ba abinda zan ji wlh a cikin jikinki babu abinda zai tasar min da hankali, ƙosassun mata ma basa gabana bare ke kwaila , duk abinda kika ga ina miki dan na kumsa maki bakin ciki ne wlh ba dan ko me ba , idan ba haka ba me zai sa na haɗa jikina da busasar mace irinki , jiki ƙayau ba laushi ba raɓa ba nama se ƙashi zallah..." Oya kiyi abinda na sakaki ko ni na sha miki su har se madara dadi ta fito , idan na  kirga uku baki fara abinda nace ba zaki raina kanki wlh." ya faɗa yana janye bakinsa daga kunnenta, ya haɗe face tamkar ba shi ba ne ya gama zuba yanzu.

Mubina kuwa ta haukace masa sai dukan sa take taki yarda ta kalle sa saboda kwallar da ta cika mata idanunta, ga tashin hankali jin baƙaken maganganu da Kamal ya yaɓa mata sun mata mugun zafi, hankalinta ya tashi sosai itace bata cika mace ba.

Jikinta na rawa ta fara magana cikin muryata me fitar da sautin dadi  tace " Ok sakeni naji zan sha maka ko da hakan na nufin gubar da zan tsotsa da jikin ta cikin nonoka zata kasheni , to ta kashe ni da dai ka shamin nawa amma ka sani Allah baya barci , yana ji kuma yana ganin abinda kake min , dan haka dashi na barka se dai ka riƙe a ranka cewar zan baka mamaki zan nuna maka cewar ni ba kwaila bace , kuma ni na wuce da tuaninka zan zan hargitsama rayuwa zan hanaka jin dadi zan ma abinda baka yi zato ba , zan saka ka cikin tashin hankali zan sa kaji kunyar duniya, wanda zata saka ka kuj kowa naka ko kayi yunƙurin barin ƙasar ka har abadan wlh idan ban aiwatar da ƙudirina ba ni ban fito daga cikin uwata Nusaiba ba kuma ubana Abdulrahim ba shine ya haifeni ba..."  ta kai karshan maganar tana dora hannunta kafaɗar Kamal ta fara ƙoƙarin cire masa rigar sa.

Da sauri ya riƙe hannunta ya damƙe shi sosai cikin nasa yana murzawa a nutsu, ya kura mata idanunsa masu wani sirri a cikin yana mutiƙar mamakin tantirancin yarinyar,  da taurin kanta, se dai yayi alkawalin lankwasata mitiƙar bata fita daga cikin rayiwarsa ba, to tabbas zai sai tata, tinda iyayanta sun kasa bata tarbiya.  Ya ƙura mata idanu yana sakin shu'umin murmushi still yana murza tafin hannunta yana kara kai fuskar shi dab da tata,  yace"ƴan mata ba sai kin cire rigar ba maɓallan rigar kawai zaki ɓalle kiyi aikin ki , ina jiran wannan fansa da zaki ɗauka , na miki alkawalin mutiƙar burinki ki cutar dani to da izinin Allah babu abinda zai faru dani idan ko ya faru dama can kisa a ranki kaddarare ne wajan ubangijina daman can ya rubuto amma ba ke ba , ke ki sani kunci kinyi kadan , se dai mu shige shi tare tabbas , Oya yi aikin ki ko kisha mamaki na zan kirga goma maza ki aiwatar da abinda na saki." ya idar da maganar yana sakin hannunta ya cireta daga cikin jikinsa baki ɗaya ya hankaɗata can gefe ta bugu da bango ya juya ya nufi saman kujera... Kara na saki saboda zafin da naji a bayana, na ciza bakina na kalleshi ya zuba hannunsa cikin aljihun wandon sa ya fara takunsa me cike da izza da kamun kai.

duk da ina halin baƙin ciki se da naji dariya tazo min, saboda yadda yake wani meƙewa shi ala dole ba gurgu bane... ba wai ɗingisawar sa taban dariya ba A'A se izzar sa ta banza, miƙewa nayi ina jan zip ɗin rigata ina kisima irin cizon da zan masa a nipples ɗinsa na gudu, can ƙasan makoshi nace"Dan iska kwarto gurgu zaka ga tsiya ka jira lokaci ban karaya ba , wlh se na sakaka kuka da idanunka..." Bakina ya tsaya cak ganin yayi wata irin juyi ya nufo waje yana faɗin " Ok bari kiga wasan karshe tsakanin mu yanzu zaki yi kuka da hawayenki, daman nayi haka ne naga ko kin horu." ya faɗa yana nufar gurina... Iya tsoro! na tsorata!! ganin yanayinsa na gigice na rasa ma fita, kawai sai nayi kansa da gudu na faɗa kirjinsa na maƙalƙaleshi na nitsa kaina kirjinsa, wani irin fitinanna kamshin san me sanyin dadi ya daki hancina, na saki kukan munafurci dan sam ba kuka bane nake, neman tsirane... Kamal ya fara ƙoƙarin cire ni daga jikinsa ya kamo fatar wuyana ya murɗa fatar iya karfinsa yana mintsinata, dan azaba se da naji fitsari,  na fasa ihuu! Da sauri ya toshe min baki, ya finciko ni ya ɗaga kaina sama ya buɗe min bakina... Nan hankalina ya kuma tashi... Kafin nake wani yunƙuri naji ya tsirtamin yawunsa a cikin bakina kai tsaye ya gangara makoshina, ya rakani da gigitaccen mari fauuuu ya sake ƙaƙalo yawun duka bakinsa ya tofa mun cikin bakina haɗe da toshe min hanci tare matse min fatar wuyana, iya karfinsa...! Take naji jiri na dibana kaina ya shiga juyawa ga babu inda zan fitar da numfashi, dole na haɗiye yawun baki ɗaya idanuna na lumshe na na koma kirjinsa nayi lakwas, bana gane kome sakamakon wani irin tashin zuciya da nake ji haɗe da  amai... Nan take hankalina ya fara gushewa ina yunƙurin amai a jikinsa, naji yana magana cikin kakausar murya yace"Wlh wlh wlh kika kuskura kika yi amai tabbas zaki ga abun da zan maki yau , gobe kiyi yunkuron zagin babba ko rashin kunya na fiki fitina , zan koya maki tarbiyyar da ba a baki a gida ba , yanzu na fara baki yawun bakina ba dai shine bakya so ba yanzu aka fara." yana faɗin haka naji ya tallabo kaina ya sake kusanto fuskana, daddɗan kamshinsa na kara ratsa min hanci, numfashin mu naji ya gwaraye guri ɗaya naji tsinin hancinsa na gugar hancina, still hannunsa manne a marata yana murza tare da ramin cibina, nayi wata irin zabura na ƙamƙameshi na saki wani marayan kuka tare da nadamar sanin sa, kukan da na saki ne ya bashi damar dora lips ɗinsa saman nawa, ya danne fatar bakinmu da ɗan karfi tare da done min hanci, zuciyata na buga da karfin gaske, na fara kokowar kwatar kaina da dan guntun karfin da bai fice cikin cokali ba, daidai lokacin ya tura ɓakinsa cikin nawa gashin kaina ya rufe mana fuskokin mu, ya shiga huramin iska cikin wani irin sigar yanayi ga wani fitinanan kamshi da yake fitowa daga cikin bakinsa, amman ni banda amai babu abinda nake buƙata... Wani yawun naji ya juye min haɗe kamo harshena ya gantsara min uban cizo yay saurin zare bakinsa yana murmishi ya toshe min hanci na kuma haɗiye yawunsa a karo na uku, wanda yay dede da fita haiyacina, bana iya kome dole na manne a jikinsa ina fitar numfashi daket.

Kamal yace"Gud haka nake so ni dake shege kan fasa yanzu duk abinda zaki min zan baki yawuna kisha shine hukuncin ki, ok?"  yana faɗin haka ya sakeni daga tsaye na faɗi ƙasa wanwar, ko dan yatsana bana iya ɗagawa bare nayi yinƙurin tashi... Kamal toilet ya nufa kai tsaye yana zuwa ya kunna panpo yay brch ya cire kayan jikinsa saboda yanda zuciyarsa take masa zafi, ya kunna shower yayi tsaye tsakiyar sa ruwan me sanyi na sauka kansa yana sauke tagwayen ajiyar zuciya...

Mubina ganin Kamal ya shiga toilet ta fara yunƙurin miƙewa ta kasa ga wani irin amai da takeji, tana tsoron masa a cikin Office ya sake bata yawunsa.

Cikin dauriya irin tata ta miƙe zaune ta matsa jikin bango ta dafa bangon ta miƙe daket tana tangaɗi, ta nufi kofar fita bata wani ganin gabanta sosai saboda gashin kanta da ya since ya zubo har saman fuskarta... 


Sageer ne tafe cikin nutsuwa yana kaɗa makullan motarsa, ya 

fito daga Ajin su Iyamu, ya hango Basma da Nazeer a rana suna tiƙar shara, gunsu ya nufa.

Yana zuwa yace"Basma me kuka yi lafiya kuke tiƙar uwar shara haka?" Basma ta goge majina tana hawaye ta ɗago da kanta tace "Sir wlh bama mu mukayi laifin ba mu yan tsaron kofane Mubina ce tayi laifin amma Sir Kamal ya haɗamu duka , ita tana office ɗinsa bamu san irin wuyar da take shaba amma bata kai tamuba muda muke rana a tsaye..." da sauri Sageer yace" kina nufin Baby ma yana can yana bata wahala?  Kubar shara maza ku wuce Aji bari na naje gurin Baby." ya faɗa yana juyawa harda dan gudun sa ya nufi saman bene office ɗin Sir Kamal.  Basma ta saki tsintsiyar tana goge hawaye, Nazeer yace "kina nufin mu bari Sir Kamal bai ce mu bari ba mu tisa laifi?"Basma tace" se ka tsaya ɗin ni na tafi yo ba Malam  Sageer ba yace mu bari." ta karasa maganar tana nufar toilet ta wanke jikinta se Allah ya isa take jama Mubina.  Nazeer ma toilet ɗin ya nufa dan gyara jiknsa yaje yayi bitar abinda aka koya da baya nan..

 Tana dab da isa kofar taji ana knocking, jikinta har rawa yake ta ɗan kara jan ƙafa, kofar aka buɗe aka shigo da sallama Sageer ya zaro idanu ganin Mubina a haka da ɗan gudun sa ya karaso gunta tana shirin faduwa ƙasa ya tarota ta faɗo jikinsa, hankalinsa a tashe yace" Subahanallahi me nake gani haka? Baby kashi ya baki me ya miki haka kika fita haiyacinki? kalli fuskarki tayi ja marinki yayi tayi ko me?". Mubina da ta galaɓaita ta shige jikin Sageer daket ta bude bakinta tace"Sir... Yawun...sa...ya...ba...ni... Na...amai ne ya kufce mata bata idasa maganar ba ta fara kelaya amai a jikin Sageer.  Da sauri Sageer ɗin ya kara rungumota jikinsa, tana kwarara aman yana buga bayanta hankalinsa a tashe, yana faɗin" Baby sannu wani irin azaba ce ya miki haka me ya baki? Wannan mutum anyi mugu wlh kashe ƴar mutane zaiyi ko me?" ya karasa maganar yana cicciɓarta ya ɗauketa ya rungumeta ya juya zai fice, Kamal na fitowa daga toilet kansa na ɗigar ruwa, yaga guntun amai a saman carpet ɗin da yake shimfiɗe tsakiyar office ɗin.

Ya kalli Sageer yace"Dakata malam wlh baku isaba sai an goge min wannan ƙazantar uban waye zai goge maku? tab." ya faɗa yana sakin wani irin murmushi ya nufo kofar da sauri, amma kafin yazo Sageer ya fice da Mubina.

Kamal ya kaɗa kafaɗa yace"yanzu kuwa kawarta zata goge shi." ya faɗa yana isa bakin katon table ɗinsa me shaƙe da uwayan takardu, ya ajiye wayar da yana da tabbacin ta tashi a aiki har laptop ɗin ma, ya ajiye ya goge kansa da karamin towel, ya ɗauki hularsa ya murza a kansa se baza kamshi yake ya ɗauki wayoyin sa biyu ya zuba cikin aljihu ya ɗauki makullan motarsa yana sakin sansanyan murmmushi ya nufo kofar. 

Sageer direct office ɗinsa ya nufa da Mubina yana zuwa ya kwantar da ita ta galaɓaita, daket take fitar da numfashi ya shiga toilet ya wanke inda ta masa aman da sabulu mai kamshi, ya ɗauko towel ya fito ya nufi table ya dauki sansanyan turaransa ya feshe jikins ya, yazo ya goge mata aman ya kamata suka nufi toilet ya wanke mata bakinta da fuskarta tace ya mata brch, cikin kulawa ya tatso makilin ɗin a hannunsa ya wanke mata bakinta ya kamata suka fito ya ɗauko faro me sanyi, ya zaunar da ita shima ya zauna dab da ita, ya janyota jikinsa ya ɗago da kanta ya kafa mata robar ruwan, babu musu ta fara sha se da ta kusa shan rabi ta janye bakinta ta kwantar da kanta kirjinsa tana maida numfashi.

Bayanta ya shiga bugawa yace"Baby me kika ma Sir ɗinku ya azabtar dake haka?"  muryata bata fita sosai tace"Sir kaini gida gun umpah nah." ta faɗi hawaye na kwaranya saman fuskarta.  Sageer ya sha mamaki dan bai taɓa kama Mubina na kuka ba sai yau.  Cikin sigar lallashi yace "Ok kinyi alkawalin zaki faɗamin abinda Kamal ya miki da zaran kin dawo nutsuwarki?" Mubina ta nitsa kanta kirjin Sageer ta ɗaga masa kanta tana fitar da numfashi sama-sama. Agogon hannunsa ya kalla yaga 12: 30 cikin sauri ya kamata yace"Muje na ajiye ki masallaci zani." ya faɗa yana warware mata mayafinta da yake daure a ƙugunta ya tattara mata gashin kanta ya ɗaure mata ya yafa mata mayafin ya gyara mata jikinta tsaf ya kama hannunta suka fito.

Sageer ya hango Kamal yana waya sai murmushi yake suna saukowa da Basma tana riƙe da jakukunan su da towel a hannunta alamun ta gogema Kangiwa aman da Mubina tayi masa.  Gun motarsa ya nufa cikin takunsa na isassun maza sam bazaka ce yana ɗingisawa ba idan ba ka luraba, duba da iya tafiyarsa ta isassun maza masu ji da kome..


Sageer ya zabga masa harara yace"Zan kama ka ne bari a taso daga juma'ah dai." Mubina kallo ɗaya ta masa ta ɗauke kanta tana ciza bakinta se lumahe shanyayyun idanunta take tana kara damƙe hannun Sageer.  Basma ta yasar da towel ɗin ƙasa ta nufi gun su Mubina da gudu.

Tana isowa ta rungume Mubina Mubina ma ta rungumeta, suna sauke ajiyar zuciya a tare.  Sageer yace" Muje na ajiye ku a gida tinda an tashi kafin azo ɗaukarku..." Haladu ne ya sanyo kan motar cikin makarantar Kamal shi kuma na fita daga cikin makarantar, cikin wata araniyar Jeep baƙa sudik. Mubina janye hannunta daga na Sageer tayi cikin sanyin murya tace"Sir nagode da kulawarka gareni yau badan kaiba da na rasa raina hakiƙa bazan manta da kaiba , tnx so much sir  mun tafi ga direban gidan mu yazo." ta faɗa tana juyawa cikin sanyin jiki tana cirawa jiri ya kwasheta zata faɗi ƙasa Sageer ya tarota jikinsa yana cewa"oh my god wlh Kamal anyi dan iska wai meye ya miki haka? Sannu baby muje na sakaki mota ya faɗa yana raɓata jikinsa Basma na biye dasu na mata sannu. Mubina batiyi magana ba har suka zo gun motar ya buɗe ya sakata baya Basma ma ta shiga ta zauna.

Sageer yace"gaya min unguwarku zanzo da yamma na duba ki?" Mubina ta lumshe idanunta tana murmushin karfin hali tace"Sir zan dai baka number na dai sbd karamawarka gareni." Sageer ya  ciro wayarsa ya lalubi tattausan hannunta ya saka  mata.  Se lokacin ta bude idanunta ta saka masa number ta bashi yayi godiya ya rufe masu motar Haladu yaja motar ya nufi get. Sageer kuwa cikin farin ciki ya nufi parking spece yana jin dadin ta wani fannin wani fannin haushin Kamal ya saka babynsa damuwa...

Haladu na fitowa da mota direban gidan su Basma na zauwa ɗaukarta, Basma ta kurasa cewar ya tafi gata a motar su Mubina suna hanyar gida daga can zata gangaro a ƙafa.  Suna dab da isowa gida Basma tace "Don Allah Mubinata ki fita harakar Sir  *Kangiwa* kar ya ilataki ashe har amai ya sakaki? ni ya kirawo na goge , pls ki fita batunsa."  Mubina dai batayi magana ba se shigewa jikin Basma da tayi tana ƙamƙame jikinta ta kece da kuka tace" Allah ka saka min kuma nima zan sakama kaina , bazan barshi ba." Haladu yace" Autar gida waye yau ya saki kuka a garin Maradi? Tab asje yau a kawai yaƙi..."Mubina cikin shashekar kuka ta ɗago tace" Ban son tambaya da tsigididi da gulma da munafurci fa , ina ruwanka?" Haladu yace babu kam Autar gida." Basma danne dariyar ta tayi, gudan kar abun ya dawo kanta. Dai-dai lokacin Haladu yay horn aka wamgame masa katon get ɗin ya sayo kansa cikin gidan ...



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️9️⃣


.... Shin jama'ah wai su waye iyayan Mubina? ina ne asalin su?,  *ABDULRAHIM KABEER ALGÈRIE* cika ken balarabe ne na asali. *KABEER NABEEL* balaraban Algèrie ne, Allah ya masu tarin dukiya me yawa, Kabeer Nabeel mutune shi wayayye ɗan son aji dadi, kuma shi ɗaya Allah yaba iyayansa, dan haka ya sami tarbiyya me kyau yayi karatu sosai, bayan ya kammala karatunsa ne ya kama aiki Allah ya haɗa shi da Jawahir, sukayi aure cikin so da kaunar juna, bayan auransu da sati biyu suka shiga yawo ƙasa daban-daban, wanda daga karshe suka yada zango a Niger a babban birnin Naimey, suka sauka a grand hotel, tsawon sati ɗaya suna cin duniyar su yawo babu inda basa zuwa Kabeer yaji duk duniya babu ƙasar da yake sha'awar zama kamar niger a yanzu...  Nan akwai wani bazabarme me suna maiga da suka saba ma'aikacin hotel ɗin ne, yake faɗa masa buƙatarsa ta yana so ya dawo niger da zama se dai yana tsoron iyayansa bazu yarda ba... Maiga ya kwatanta masa ya koma ya bisu a sannu har su amince harakar mahaifa ba'a wasa da ita.

To daga nan yabar maganar bai sake neman shawara ba har suka koma ƙasarsu. inda kafin su tafi ya amshi number maiga.

Tinda Kabeer suka dawo yake ma mahaifinsa wayo da kwatanta masa su koma ƙasar niger mana da zama, rayuwar akwai dadi. Irin tsawar da fushin da Nabeel ya nuna ƙarara akan Kabeer da ƙyamar abinda ya faɗa, yasa Kabeer koda wasa be sake maganar ba ya barta ya rungumi aikinsa da matarsa suna soyewarsu...  Cikin ikon har ta sami ciki, murna ba'a cewa kome wajan Kabeer da iyayansa da itama nata dangin.  Har cikin ya girma ranar haihuwa tazo Allah ya sauki Jawahir lafiya ta haifo yaranta kyawawa mace da namiji, murna a dangi da iyayan yaran ɓata lokacin faɗi ne... Ranar suna ta zagayo yaran sukaci sunah Namijin Abdulrahim macan kakarta ta uba Sabeela.

Haka yaran suka taso cikin gata da kulawa dangi kowa na sonsu, suna shekara biyu Allah yama Nabeel rasuwa mutuwar ta girgiza Kabeer ba kadan ba, yayi kuka har ya gaji ya barwa Allah yaci gaba da kula da matarsa da yaransa da mahaifiyarsa... Bayan cikon shekarar Nabeel ne Sabeela mahaifiyar Kabeer take faɗa masa ita garin ya fice mata aranta! kamar ta koma tunis da zama... Kabeer najin haka ya bijiro mata da manufarsa ba yauba yana sha'awar komawa niger, nan tayi na'am da maganar. Ba a ɗauki lkc ba Kabeer ya kira maiga yana faɗa masa kome nan ya masa gaisuwa da tambayar sa garin da yake so a niger? Kabeer yace nan Naimey yake so zai zo ya sayi fili a maka masa gini irin nasu na larabawa... Ba ako jima ba Kabeer ya kwashi dukiya yaje niger inda suka fara fafutika neman guri me kyau nan ko a yantala ya samu filin da ya masa aka kafta masa maƙareran gida. Cikin wata uku aka gama kome ya damƙama maiga amanar kome koma ya riƙe amana har aka gama aka zuba kayan duniya tare da saukar AQura'ani mai girma.  Suka tattara suka dawo ƙasar niger tare da dukiyar su wata kumana can ƴan uwa suna juyawa masu, suko suna rayuwarsu me dadi tare da yaransu biyu.

Haka suka kasance a niger Kabeer ya gina babbar asibiti domin temakon al'ummah duk da tana asibitin  kudi amma akwai sauki sosai, haka jama ke tururuwar zuwa.

Akwana a tashi har su Abdulrahim suka girma sun sami tarbiyya me kyau da karatun book da na mahammadiya, tin daga haihuwarsu Allah bai sake ba Kabeer haihuwa ba, cuɗanya da suke da hausa da zabarmawa yasa suka iya hausa sosai hakama duk ma'aikatan gidansu daga bahaushe se zarma. Sabeela tana gama secondary school ɗinta aka mata aure ta auri wani buzu babban ɗan jarida me suna Saleem sabo a gidanta ta shiga jami'a, yayin da Abdulrahim ya maida hankalin sa kan karatunsa medicine, saboda yay aiki ana hospital ɗinsa me suna *Clinique Annur hospital*.  Akwana a tashi babu wuya har ya gama ya fara aikin sa tare da mahaifinsa, watarana an kawo wani maras lafiya abin tausayi gasu talakawa likis, cikin ikon Allah Abdulrahim ne akan aiki shi ya masu kome kyauta sun bashi tausayi barin budurwar yanda take kuka tamkar mahaifinta ya rasu.  Nan take yarinyar ta burge Abdulrahim duk da bayada ra'ayin auran  bahausa. Dattijon kwanan sa uku ya warke ras zuwa lokacin Nusaiba ta shaƙu da Abdulrahim, duk tasan ba lallai ta sami balarabe ba. Nan yake tambayarta wane unguwa suke? ta faɗa masa su ba ƴan gari bane ƴan maradi ne, labarin irin temakon  da ake a likitan yasa suka seda kadarasu suka zo ita da babanta da mamarta da yayanta... Kamar wasa kafin ake sallamar su suka kulla soyayya saboda Nusaiba kyakyawace son kowa kin wanda ya rasa fara doguwa me diri kawai de tallauci ne da ya masu cikas babu wadatar abunci me kyau da sutura shi ke boye kyanta.

Seda suka kwashe shekara guda suna soyayya ya wanke ƴan gidansu tass,  yasa aka masu ginin zamani duk karshan wata se yaje maradi daga Naimey har yaji sha'awar zama maradi fiye da Naimey ɗin.  Koda Abdulrahim ya gwadama iyayansa pic ɗin Nusaiba sunyi na'am da ita basu nuna kyama ba cewar se balaraba ƴar uwasa saboda tana da kome na mace da ake buƙata a tare da ita, dan haka basu yi ƙasa a guiwa ba wajan nemarwa ɗansu auran Nusaiba sukayi tattaki har garin maradi. Babu ɓata lokaci aka saka ranar aure, lokaci yazo akayi biki na kece reni, wanda har yanzu babu na biyun sa da aka taɓa yi a garin maradin... A ka ɗauko amarya aka kawota gidanta dake Naimey gida tamkar aljanar duniya, dangin Nusaiba fa sai buɗe hanci ake a garin maradi babu ta biyun jininsu ta auri balarabe. Soyayya me tsaf ake zubawa tsakanin Nusaiba da Abdulrahim tamkar zasuci junansu. Nusaiba tana bin surukanta sau da ƙafa da kakar mijinta rayuwarsu abin sha'awa nan da nan suka koya mata larabci. Shekara su ɗaya da aure ta haifo yaronta santalele kyakyawa aka saka masa suna Kabeer wanda hakan yama Kabeer kakansu dadi matuƙa, lele kam ya shashi   gashi daman kamar su ɗaya da Kabeer ɗin. Seda Kabeer ya shekara biyar cif aka haifi Amrah zankaɗeɗiya kyakyawa da ita a ranar kuma Sabeela mahaifiyar Kabeer ta cika mutuwar ta girgizasu sosai sun jima kafin suke mantawa Lkcn Sabeela da mijinta ta yaransu biyu mace da namiji suka koma london da zama saboda BBC na buƙatar irin Saleem sabo . Amrah tana da shekara biyu aka sami cikin Mubina wanda Mamu taci wahalar laulayi kamar bazata rayu ba, har kuka take a cire mata cikin sbd  bata  iya ci bata iya sha se amai, umpah yace sam bai san zancan ba dan yana son cikin sosai tayi hkr dan Allah. Haka dai aka samu har yayi wata tara amma sam babu haihuwa idan ya dubata yaga da saura ana haka seda Amrah ta ahekara uku aka haifi Mubina, kenan seda ta shekara a cikin Mamu aka haifeta, wanda kyawunta ya kere na kowa a gidan gata katuwa aka haifota fara sul kallo ɗaya zaka mata kasan balarabar asali ce ga farin jinin jama'a tin ranar da aka haifeta amma se shegen kuka dan bata bar kuka ba se da akayi arba'in basa baccin kirki, amma cikin ikon Allah ana arba'in ta fasa kukan, se tsotsar nonon tsiya da son hannu dan ba'a ajiyeta, bata kwanciya se ahannun mutum ko baya, haka Ablah take fama da Mamu Kabeer yayi ta dariya da Amrah. Tin daga kanta har yau Mamu bata samu haihuwa ba, suka rungume yaran su uku suna basu tarbiyya haɗe nema masu ilim na addini da boko.

Umpah da Ablah da Kabeer sun ɗauki son duniya sun ɗorama Mubina, se sangarta da shagwaɓa, dan se abinda take so ake a gidan, Mubina itace ta dasama Abdulrahim umpah Nusaiba Mamu tin tana ƴar shekara uku idan kana son masifa da bala'i kace mata shekarara, to Allah zai rabaku da ita. Se dai fa akwaita ilimi sosai daga na book har na Qura'ani mai girma ɗin. Umpah ya zubama ƴaƴansa makudan kudi domin ne ma masu ilim, Kabeer farine kyakyawa me fara'a da son jama'a yana son kanninsa sosai tafiyarsa *Balgique* karatu ne ya raba su se ta waya. Tin a primary school Mubuna ita ce ke cin ta farko, har zuwa secondary school babu wacce ta shiga gabanta, ga farin jini duk masifarta dan lkcn tana primary kullum sai ta jibgi ƴaƴan mutane da cizo akunne, to har secondary ɗin ma bata daina fada da cizo ba, gata ƴar siririya in ta manne maka a jikin ka se an ɓanɓareta daket, kamar wahainiya take, ga ɗaukar magana tsokana kamar masifa, dan kafin Amrah take shiga university Mubina ke tsaye kanta ko kallon banza baka isa kama Amrah ka kwana lfy ba, seda ta shiga Jami'ar Abdou monmuni university nan Naimey suka rabu. Kuma lokacin ne Kabeer ya rasu mutuwar ta girgiza umpah  AmrahdA iyalinsa, dan Mubina se da tai jinya sosai kafin take warwarewa daket. Ablah ma kamar tayi hauka miji ya tafi ya barta, anyi shekara kafin suke komawa normal, dan sunsan dai dole duk mai rai se ya ɗanɗani zafin mutuwa.  Amrah matsagaiciya ce ita ba doguwa ba ita ba gajera ba me diri tana da ƴar ƙiba kadan, tana da dogon gashi sosai fuskarta doguwa me ɗauke da dogon hanci da faffadan lips da matsagaitan idanu, ba laifi kyakyawace. son kowa se dai Mubina ta kereta a kome gashi kawai Amrah tafi Mubina da jiki, amma suna kama sosai. Mubina doguwace kyakyawa fara sul ƴar siririya mai ɗauke da doguwar fuska me dan faɗi, me ɗauke da dogon hanci da dara-daran idanuwa lumsassu bakinta ɗan ƙarami kalar pink hakoranta sirisiri farare sul me ɗauke ƴar wushirya, tanada dimple a gefen damarta wanda ko magana take yana loɓawa, se kirjinta me cike da albarkatun fulani tantsam-tantsam jajur a tsaye suke kyam, kansu irin masu tsinine sosai duk da kasancewarta siririya tanada mazauna ƴan matasa gata ƙirar coca cola akwai hips, tana da gashi amma ba sosai ba ya sauka de har kafadarta yana da samtsi sosai ba baki bane yasa maroon, akwai ta laushin fata jikinta lallausa ne tamkar tarwada idan tana juyin rawa ko tafiya, jikinta mai taushi ne haɗe da samtsi, Mubina ta kasance ma'abuciyar tsafta ce da son kamshi gata da son gayu akwai daukan dreesing kuma dole duk namiji me lafiya ya kalleta dan tayi ba karya, se dai sangartatar yarinya ce shagwaɓa ɓa dan Ablah ta kasa ta tsare bata son abinda zai ɓatama mubina rai, bare uwa uba umpah ga son jiki tamkar mage bata iya bacci se jikin mutum, Ablah ta ɓatata idan bata ƙasar dole take dawowa wajan Amrah, dole Amrah ta saba da hakan Mubina akwai son jiki gata irin wannan matan ne masu wata irin muguwar sha'awa abu kaɗan zai sakata cikin halin buƙatuwa shiyasa bata kallon duk wani abun da zai sata cikin wani yanayi dan yanzu zaka ga tana mimmiƙewa tana matsar ƙafafu tana hawaye, ko Mamu tasan da haka shiyasa kullum take cikin Addu'a Allah ya kare mata yarta a duk inda take.  Se dai Mubina bata kulla samari asali ma har yau bata ba kowane saurayi fuska ba duk farin jininta dan har manyan al'hazawa harinta suke ansha tinkara umpah da neman auranta yace sam ƴarsa karatu take, se ya cika mata burinta na zama cika kiyar Ƴar jarida. Dole suka hakura dan basu sami shiga gun umpah bare Mubina da ko kallo basu isheta ba. Amrah ma maza basa gabanta sam ta maida hankalinta gun karatunta na bank. Ranar da su Mubina suka gama secondary school ranar suka fara shirin barin Naimey komawa maradi. Mamu dan murna harda kuka tayi dan bata taɓa sa ran haka ba, ashe ba yauba umpah an can ana tamfatsa masu gidaje har biyu a maradi an an gina katon company da hospital ashe katsina hospital tashi ce ya hana ne duniya ta sani. Ranar da suka dawo maradi da zama abin ya burge Mubina dan dama kullun tazo gidan kakaninta hutu kamar karta koma take ji, duk da daman a maradi zata zo tayi university ɗinta. Ashe ko umpah saboda Mubina ya gwamma ce gwara su koma can da zama bazai bar ƴarsa wani gari ba tana karatu gwara ya haɗa kansu ita da Amrah dan haka amrah na 300 leve mataki na 3 umpah ya gyara mata takardunta suka dawo maradi ta karasa a Maryam abacha university. Gidan ɗaya suka zauna wanda yaji kome na rayuwar duniya kafin a gama wancan babban gidan. Mamu dangi se sunturi suke Mubina kamar wasa ta kwarama wata me sunan kuluwa da mijinta lawali basu da aiki kullum suna hanyar gidan ƴarsu ta zumu Allah kyauta. To fa daga nan suka yi sanyi se gulmar Mubina suke wai balaraba batada aiki se wulaƙanta baƙar fata, dan balaraba dangin Mamu suke ce mata. Baffa inusa kakanta kuwa yace tayi dai dai shiyasa yafi santa kaf jikokinsa.

Mubina ta shiga *Maryam Abacha American university of Niger* cikin sa'a dan sosai karatu take babu wasa tana karanta mass communcation. Yanzu Mubina na 100 level matakin farko a university, amma suna shirin jarabawa na shiga 200 level mataki na biyu wanda Amrah kuma tana dab da bankwana da makarantar dama matakin ƙarshe take gashi Lameer na damunta kan maganar auran su, duk da bata sonsa amma tana da niyar auransa, kawai ranar kamar a mafarki a fecebook taga wani me suna *KAK* ya turo mata invitation nan tayi confirmer ɗin sa, suke gaisawa se dai sam bata faɗa masa gaskiya ba tace ita ƴar dosso ce shiko ya faɗa mata yana maradi amman bai faɗa mata sunan sa ba ta haka ne har suka shaku. A kwananan. Kuma a wannan ɗan lokacin ne Kamal ya shigo makarantar  Maryam Abacha wanda yake koyar dasu Mubina introduction too Business admin. Bayan an kammala gidansu na nan Ali ɗan tsoho an zuba masa uwar dukiya, suka baro can unguwar zaria1 suka dawo Ali ɗan tsoho haɗaɗiyar unguwa me kyan gaske ba ruwan wani da wani, barin ma ɓangaran su Mubina ta masu kudi ce zallah ba kamar sauran layin ba... Ablah bata gari ta tafi Algèrie anyi masu rashi tace se ta dan huta zata dawo. Kabeer ma yana nan tafe ya kammala karatunsa na engineering wannan shine cikaken tarihinsu Mubina, se kuma ku biyo ni jin waye Kamal a next page, kafin mu koma wasan......



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣0️⃣


.... *KAMALUDDIN ABUBAKAR  ALIYU KANGIWA MAI NASARA*, shine cika ken sunan sa Alhaji Abubakar Ali kangiwa mai nasara, haifafan garin Kebbi ne cikin nigeria cikin garin kangiwa, su uku ne wajan iyayansu talakawane likis abinda zasuci se sun fita nema, shine babba bayan haihuwar kannisa biyu Safiyya da muhuseen, Allah yayi ma Aliyu rasuwa ta sanaɗin ciwon sugar, lkcn Abubakar yanada shekaru 13 a duniya, gashi ba wani dangi azo agani gare su ba, kasancewar Aliyun marayane gaba da baya.  Haka suka rinƙa fafutika da Rumana mahaifiyarsa suna tallafawa kanninsa da kuma dangin Rumana ba laifi suna temaka masu, shima yana karatunsa cikin ɗauriya da jajircewa. A haka har ya gama secondary school sakammakon sa yayi kyau sosai cikin ikon Allah gwamnati ta ɗauki nauyinsa fita   ƙasar waje karatu har tsawon shekara 7, amma Abubakar ya rufe idanunsa yace bazai bar marayun kanninsa ba, da mahaifiyarsa gwara yayi anan kusa dasu, ko kuma yaje niger Maryam abacha yayi, se yana ƙokarin zauwa ganinsu duk karshen wata. Haka ko akayi Abubakar aka haɗa masa kome daga gwamnatinsu ya tafi niger karatu inda yake karantar fannin business, yana ƙokarin zuwa kangiwa duk karshen wata yana kula da mahifiyarsa da kanninsa sosai, Muhuseen da Safiyya suna karatun su cikin kwanciyar hankali.

Abubakar ba karatun ya tsaya ba duk lokacin da basu da lecturer, zai tafi neman na kansa bayada girman kai kome yasa mu yi yake, kafin yake komawa kangiwa ya tarama kanninsa abubuwa sosai... Haka rayuwar Abubakar ta kasance a niger yana karatunsa, yana tare da abokaninsa yan niger, yana lura da yanayin yadda maradi ke harakar kasuwanci, ya yarda da ake cewa maradi cibiyar kasuwanci ce a Niger. Kwance tashi babu wuya har Abubakar ya gama karatunsa  tare da sammakon sa me kyau, wanda yaji yana sha'awar zaman zuwa lokacin zaka sha mamaki irin yadda ya tara abin duniya har ya sayi fili a umguwar citè, nan maradi, dan ya gama yanke shawara zai tuntuɓi Rumana yaji idan ta amince su dawo nan da zama, dan sosai tasu tazo ɗaya da Alhaji munkaila.  kuma a lokacin aka sanya auran Safiyya da wani yaro ɗan kebbi me suna Sabi'u. Abubakar da farko yaki yace bazai bar kaunwarsa ba, tinda Rumanar ta amince su koma, se da Rumana tace ya barta tinda tana son abinta dole ya hkr. Cikin ikon Allah. Abubakar yay ma Safiyya kome na daki anyi biki daidai misali ankai amarya gidanta dake can kebbi, Abubakar harda kuka tare dashi aka kai Safiyya lkcn Muhuseen yana A.B.U zaria karatu. Abubakar yaba Sabi'u amanar Safiyya ya amsa tare da alkawali duk bayan watanin zau kaita kangiwa ta gansu... Na ya sheda masa zasu koma niger ne da zama...

Baya auran Safiyya da wata uku Abubakar ya faɗa kasuwanci sosai shida munkaila maraɗawa Ana babbar kasuwar maradi babu irin business da basayi, kwance tashi har ya fara zuwa cotonou kawo motoci, a lkcn aka fara masa gininsa yaje ya ɗauko Rumana bayan sunje gidan Safiyya suka mata sallama, tare da ƴan uwansu... Masha Allah gidane madedeci me kyau ɗaki uku ko wannan da toilet ɗinsa a ciki, se kicin tsakar gidan na da fili sosai. Kuma a lokacin Abubakar Allah ya haɗashi da Fatima buzuwa ce ƴan taouha amman a maradi suke da zama mahaifinta yana da babban shago na siyar da kayan masarufi kome na abunci har sari yake badawa shinkafa mai macaron coscous madara da dai sauransu. Allah ya haɗa jininsu sosai Fatima kyakyawace sosai fara me gashi har gadon baya kasancewarta buzuwa  duk inda kake neman kyau to ta kai. Abubakar kuwa baƙine amma kyakyawane sosai suna kama sosai da Muhuseen haka da Safiyya ma dan Ali mahaifinsu suka fito. Kamar wasa magana ta zama babba tsakanin Fatima da Abubakar magana ta kai ga manya. *Alhaji Sidi sidde* bai yi gardama wajan ba Abubakar auran ƴarsa Fatima ba, saboda suna harakar kasuwanci da yaron shike kawo masa shinkafa ƴar cotonou. Ba a dauki lokaci ba ƴan uwan baban Abubakar da na Rumana suka zo aka saka ranar biki... tin  kafin auran Allah yake habbaka dukiyar Abubakar kafin kace me ya fara jiƙa, a lokacin ne kuma Rumana wani Alhaji ya takura mata wanda matarsa ta rasu gun haihuwa tabar yara uku amma manyane matan biyu an masu aure ɗayan kuma yana karatu se jaririn da ya rasu kafin arba'in ɗin uwar. Da farko takiya harda kuka se da Abubakar yasa baki cewar zai ji dadi ta koma ga Allah tana ɗakin mijinta. Se lokacin ta yarda, ba awani jimaba aka ɗaura auran ta tare a gidanta nan cikin cité ɗin... Auran Fatima da Abubakar ya kayatar sosai auran soyayya,  jama'a dayawa sunyi mamakin yanda akayi Sidi yaba Baƙin mutum auran ƴarsa barin da suka san halin buzaye... Soyayya suke zubawa sosai a gidansu, kowa baya son yaga ɗan uwansa a damuwa, Fatima na girmama Rumana sosai a kullum se ta shiga ta gaisheta.  Saida suka shekara biyu da aure Allah yaba Fatima ciki wanda suka ɗauki son duniya suka ɗora masa, dan Abubakar akwai son yara sosai, zuwa lokacin Safiyya ta haifi ɗanta namiji ta yaye har tanada wani cikin sosai suna zamunci da yayunta. Haka sukayi renon cikinsu har ya isa haihuwa ta haifo ɗanta katon gaske chocolet coulor kyakyawa ajin karshe, kallo ɗaya zaka masa kasan ruwa biyu ne kamarsa ɗaya da Abbu hasken fata kawai ya ɗauka na fatima, ranar sunah yaci sunan Kamaluddin, yaron da ya taso cikin gata da kulawa se bayan daya fara tafiya aka ga yana ɗingisa ƙafarsa, Abbu ya fara kaisa asibita ana masa massage amma ba abunda ya sauya likitocin sukace wannan baya kome ai inda ace tin lokacin da aka haifeshine aka lura ƙafar tana ɗanya da to zai iya dai daita, nan Abbu yace baya kome tinda ɗingisawa ce haka Allah yaso yaga abinsa sun amshi kaddara... Haka Kamal ya tasa har aka sashi makaranta sam idan ba ka lura ba bazaka ce yana ɗingisawa ba ma, sbd yin yana yaro akwai tsafta da kama jiki ga takun sa na burgewa, ɗingisawar ka ɗaukanma da gaiyya yake . Se da ya shekara 13 cif a duniya aka haifi Samha Kamal yaji dadi sosai samun ƴar uwa lkcn da baiyi zato ba, dan lokacin Muhuseen ma yayi aure amma shi yana Nigeria can Kebbi anan yake aiki, har ya haifi yara biyu maza a lkcn...  Haka Kamal yaci gaba da karatunsa inda Rumana ma Allah ya bata ƴan biyu mata shekara biyu tsakani ta haifo wani namijin, kaji rabo Abbu murna yake sosai ya sami ƙarin ƴan uwa, Saifiyya murna take haka Muhuseen, daga nan dai bata sake haihuwa ba. Samha doguwace baƙa dan ita Abbu ta fito sak se gashin Fatima da ta samu kyakyawace tanada diri sosai na mata suna kama sosai da kamal haske kawai ya fita da girman jiki dan Kamal irin wannan murɗadɗin mazan ne masu ƙirar karfafa gashi dogo kyakyawa duk wani abu na ɗa namiji kama  Allah ya bashi dan ɗingisawar nan bata dame shi ba yasan Allah ne yaso ya ganshi a haka. Bayan ya gama secondary school Abbu ya fitar dashi waje yay karatunsa kuma ba akan kome ba sai akan business, dan yaji daɗin business matuƙa. Kamal bai musa ba ya tafi tunis. Kamal ya karanci business adaministration degiri na 1, sai likita a degiri na 2 da na 3, Sbd  Kamal mutun ne me Kishin bala'i yana kishin abinda yake so, yayi hakan ne wai sbd ko da yaushe ya duba matarsa ko yan uwansa A'A ba dan ya fito aikin ba burinsa yayi business ɗin da mahaifinsa yake so. Yana matakin Karshe ne Abbu ya tamfatsa masu gida a Ali ɗan tsoho, ya kuma fara gina masa companyn sa, dan yanzu babu irin dukiyar da basu tara ba, yan uwa daga kebbi da kangiwa kuwa se zuwa ake ziyara wasun ma Abbu ba wani saninsu yayi se da idan goggo Rumana tace ƴan uwansu ne zai masu shatara ta arziki yasa direba ya kaisu har Nigeria ɗin. Samha yanzu take secondary school nan a Mufeeda makarantar akwai karatu harda turanci amman madarissa ce anfi ba larabci karfi. Sun koma sabon gidansu da wata biyar Kamal ya dawo cike da tarin nasarori a rayuwarsa, Kuma lkcn akayi bikin buɗe Company ranar naga jama'a, Kamal ya zabi koyarwa ne dan burgewa da ra'ayi ba dan kudi ba, asalima dan jama'a su karu da abinda ya karu dashi ne shima, haka idan yayi niya yana zuwa hospital ya temakawa mata dan ba ƙaramin likitan mata bane. Kamal akwaishi da tausayi da kuma temako da barkwanci, bayada ɗaurin fuska kowa nashi ne banda maras kunya, kuma mace kallo ɗaya zai maki ya karanci yanayin ki, Kamal ya tsani mace maras kamun kai sam, tin shigarsa Maryam abacha da yaga take taken yawai cin yan matan ya kame kansa da girmansa barin iyamu da tin kallo ɗaya da ya mata ya karanceta, iyamu dai ita da leeza ƴan kaduna ne karatu ne ya kawosu, suna mataki na uku amma basa maida hankali. Mubina tinda take masa iskanci bai taɓa kamata ba se ranar nan a class ya kuma tabbtar ita ɗin tantiriya ce, shiko Kamal baya shiri da irin su se dai shi yasan maganinta duba da irin halittar ta ya karanceta bata hakuri tanada muguwar sha'awa, sha'awarta a kusa take, da gangan yake azabtar  da ita ta wannan fannin dan ta gyara halinta, Sbd yaga a kwaita kyankyami, yana da tabbacin wuyar daya bata bazata sake shiga rayuwarsa ba... Sageer Ibrahim haifafan maradi ne hausawane  nan zaria2 Sunada kudi dai dai misali gidan su kawai ya isa ka san akwai arziki dai dai misali, su biyar ne gun iyayansu mata uku maza biyu Sageer ne babba se Lukuman se bushara Rashida se auta Najwa. Sun sami tarbiya gun iyayansu me kyau da karatu me kyau tin secondary school suke tare da Kamal, Kamal bashida aboki sama da Sageer ko karatun ma tare suka tafi tunis seda Sager ya rigashi dawowo shi  medicine ne kadai ya karanta, Sageer kyakyawane fari ne maras jiki yana da kirki sosai akwaishi tausayin mata sosai gashi da wasa da dariya, kusan halaiyarsu ɗaya da Kamal. Abotarsu har ta shafi iyayansu sosai ake zumunci koda yaushe suna tare ko makaranta ko company idan Sageer bashida lecturer ko baya zuwa hospital, sun shaku sosai basa boyema juna sirrin junansu, dan Kamal tin ranar da suka fara soyayya da Amrah ya faɗa ma Sageer kuma ya taya shi murna shima ya faɗa masa Mubina yake so ba tin yauba amma yake jin Sageer baiyi dace da zaɓarwa ƴaƴansa uwa ta gari ba, nan yake faɗama Sageer cewar cutie angel ko ba musulma bace wlh yana sonta zai aureta tinda Addininsa bai hana ba dan ya lura bata so ta faɗa masa gaskiya ne ya gujeta... Sageer shide dariya Kamal yake bashi son abinda baka taɓa ganiba, kuma cikin ƙanƙanin lkc. To hakan ce take faruwa, Kamal akan Angel ɗinsa dan yana son mace mai tarbiyya da kamun kai, ko ya take. Itama Amrah tana mugun son Kamal duk bata san wane iri bane amma tayi alkawali ko ya yake idan sun hadu zata soshi, Wannan shine cika ken tarihin Kamal gobe zamu koma Chapter........


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣1️⃣


....Isma'il Zakari gobeer shine mahaifin Basma, haifafan maradi ne goburawa ne gaba da baya, yana da kudi sosai kasancewar bamaraɗe, yawai cin mutanan maradi kasuwanci kawai suke karanta, to masha Allah shima yana da kudi sosai, yana da matarsa Lubah auran soyayya sukayi, Lubabatu kyakyawace fara yaranta duk kyanta suke ɗauka duk da Isma'il nada kyau dede misali, Basma su hudu ne wajan iyayansu babbar yayarsu tana kano da aure me suna Abida se Anwar se Basma se Sakina auta, Basma kyakyawace ba laifi farace amman ba can ba dan ko rabin farin Mubina batada, kasancewar Mubina sak balarabiya ce, Basma doguwace me dan jiki ba can ba dai tana da hanci da idanu masu kyau da diri, gaskiya Basma ma macace ta hadu ba laifi, sun hadu ne da Mubina shigarta university maryam Abacha ɗin, suka ƙulla kawance itama Basma itama tana matakin farko ne suna shirin shiga mataki na biyu. Mubina bata da kawa se Basma har gwara Basma nada kawaye tinda ita haifarfiyar gari ce, halin su ya dan sha banban da Mubina, Basma bata da surutu bata ɗaukar magana ga tsoro kullum idan Mubina tayi ɗaukar magana a kanta yake ƙarewa, Basma ga saurin kuka gata da rauni, se de itama maza basa gabanta karatun tasa gaba... 


Suna shiga umpah yana fitowa cikin shirin zuwa juma'a, cikin wata dakekiyar shadda fara tas ɗinkin gari da janfa, se haskawa yake yana zuba kamshi, kallo ɗaya zaka masa kasan shiɗin balarabe ne.

Waya manne a kunnensa yana magana cikin harshen larabci yana murmushi, ganin motar su Mubina ta shigo ya nufi gun motar, cikin harshen larabci yana cewa"Ablah  ga Baby sun taso bari na bata wayar kusha hira kafin a taso daga masallaci kunsha hira." ya faɗa yana dimfara motar su Mubina wacce Haladu yake ƙoƙarin parking.  Mubina ta janye jikinta daga jikin Basma ta ɗago da kanta ta hango umpah na tafe yana waya, ai ko parking Haladu bai gama ba ta ɓalle murfin motar ta fito ta cire takalmin ƙafarta, ta cire mayafinta tayi jifa dashi, ta ɓare baki ta fashe da uban kuka ta runtuma da gudu tayi wajan umpah tana kururuwa tana cewa" Wayyo umpah malam ya kashe maka ƴa ya tozar tani ya bani guba nasha wada nasan ta fara aiki a jikina lokaci kaɗan zata kasheni..." ta faɗa tana saki wani uban ihuuuu me haɗe da kururuwa.!! Umpah saboda tsabar kaduwa wayar ya saki ya nufi gun Mubina da gudu yana cewa" uban waye shiɗin? waye ubansa a garin maradi da har zai nakasa min yarinya?" Mubina tana isowa ta fada jikin umpah tana kururuwa! umpah ya rungumeta yana faɗin" *Lailaha ilallahu muhammdun rasulillah sallalahu alaihi wassalam!*" Baby me nake gani kumatunki sun kumburo fuskarki tayi ja haka? Uban waye shiɗin? wanda ya mareki? Wlh yanzu kotu ce zata raba mu dashi." ya faɗa yana bubbuɗe hanci yana kara duba ɗiyar tasa. Mubina kuwa jin haka yasa ta kara ɓarkewa da kuka tace" Wayyo cikina bayana kaina wayyo , umpah bana gani da kyau mari sha13 yamin ya duramin ruwan toilet yace idan bam shaba zai kasheni wai ya tsaneni." ta faɗa tana kururuwa.!  Su Basma ne da Haladu suka iso gurin Basma tana hawaye tausayin jin Kamal mari 13 yama Mubina ya bata ruwan toilet tasha... 

Gabaki ɗaya Ma'aikatan gidan sukayo caaa. Hankalin umpah ya tashi matuƙa se lailaya ashar yake, ya tattare hannun rigar sa ya cicciɓeta ya rungumeta ya nufi mota yana cewa "Haladu maza buɗe mota muje hospital a dubata kafin na dawo daga masallaci muja shari'a , da wanda ya nemi hallaka min yarinya..." Mubina jin umpah ɗinta zaije masallacin juma'ah yasa ta tsayar da kukan tace" umpah zan jure kaje masallacin ka dawo daga can kayi Addu'ar neman nasara idan mun tsaya kotu gaban alkali." Haladu da Basma suka zaro idanu tare da sauran ma'aikatan gidan cike da mamaki.  Umpah yace" Muje hospital Auta kar gubar dauɗar da ya baki ta fara tasiri a cikin ki." ya faɗa yana nufar mota.

Mubina ta saki kukan shagwaɓa tace"umpah ciwon ya lafa nide kaje masallaci ka dawo se muje hospital daga can mu wuce kotu kawai." sanin halin ƴarsa yasa ya sauketa ya kama hannunta suka nufi ciki, se lokacin yaga Basma tana shara kwalla ya bata hannunsa ɗaya yace "zo dota kema ya zalum ceki waye shiɗin? wlh se ya kwana a hannun yan sanda." Basma ta kama hannun umpah zatayi magana wayarsa da take yashe a kasa ta dauki ringing, da sauri Basma ta sake shi ta ɗauko wayar ta beƙa masa, ya amsa yaga Ablah ce yay saurin picking ɗin call ɗin ya kara a kunnesa yana cewa" Ablah kiyi hkr wlh wani shegen yaro ne ya mari Baby mari goma sha13 lokaci ɗaya." daga can wata kyakyawar dattijuwar zata kai 60 year balarabiya zaune cikin wani hamshaƙin parlo, ta zabura daga zaune da take tayi tsaye ta saki tasbahan hannunta, cikin masifa ta fara magana da harshen larabci" Abdul wlh idan kabar yaronan bai kwana agidan yari zan kwana da fushinka me zafi a gaggauta kamashi ko ɗan gidan waye , maza-maza kana tasowa daga juma'ah kar abarshi ya sake awa gabanan ba tare da an kamashi ba , waye ubansa a niger ɗin? Da har zai taɓa jikin Mubina maza bata wayar kuma a kaita hospital a duba marin idan bai lalata mata ido ba ko ya taɓa mata kwakwaluwa , a jikin Mubina ina abin bugo." ta faɗa tana sakin kuka.

Umpah ya zaro idanu yace"Yau fa na shige su wani tsautsayi yasa na faɗa don Allah Ablah kiyi hakuri za a aiwatar da kome" ya janye wayar a kunnensa ya bama Mubina wayar yace"Baby ki lallaɓa Ablah don Allah kice mata har an kama yaron agaba zamu ayi shari'a." Mubina ta shagwaɓe tana turo baki tace"Tom umpah zan lallaɓata amma se an kamashi mugune bayada tausayi." ta faɗa tana kama hannun Basma suka nufi can ciki tana kara wayar a kunnenta, tace "Ablah nah yi hakuri bari kukan yanzu zan baki labarin abinda ya faru anfa kama shegen yana hannun yan sanda , karki tashi hankalin ki bari na shiga nayi wanka na kiraki musha hira." ta faɗa tana tsinke kiran, tana yamutsa fuska se wani ɗingisawa take.  Basma tace" Wai harda dukanki yayi?" Mubina tayi banza da ita. Umpah ya bisu da kallo yana cewa daga masallaci police sitetion zan wuce muzo da yan sanda ki faɗi malamin muje har gidansa a kama shi." ya faɗa yana juyowa gun direba yace"Haladu maza muje masallaci lokaci ya ƙure min." ya faɗa yana sauri se baza riga yake ransa a ɓace.  Haladu yay gudu ya bude masa wata zungureriyar mota ya shiga baya ya zauna ya rufe ya zagaya y shiga mata key suka mufi bakin get...


Mubina ko sallama ba tayi ba ta fado parlon. Basma ce tayi sallama. Amrah na zaune ta dora kanta jikin Mamu suna hira su ta uwa da ɗiya.

Mamu ta amsa sallamar tace"Oyoyo ƴan matana sannun ku." Mubina ta fado jikin Mamu ta ruƙunƙumeta gam ta saki kukan shagwaɓa.  Mamu da Amrah suka riƙeta suna tamyarta" Baby yau kuma keda wa har ta saka mana ke kuka?" Mubina ta shige jikin Mamu tana shasheƙar kuka taki magana. Amrah ta rungumota tace" Ki faɗa mana ke dawa?" Basma ta zauna tace Aunty Amrah ba maca bace ita da Sir Kangiwa ne tai masa laifi shine ya haɗamu ya mana hukunci amma ita harda mari..." Amrah tace"Kan uba saboda me zai mareta horanta aka bashi? Waye kangiwar?" Mamu tace" Baby kin masa ɓarna ne ko ko kuwa rashin kunya?" Mubina ta janye jikinta daga na Mamu tana kuka tace"Ni ban masa kome ba kawai ya kware wajan iya zalumci ne , har fa ruwan toilet ya dura mani..." Mamu ta kalleta da sauri tana zare idanu dan yanzu kuma ta gama gano ƴarta harda karya ta feso. Mubina sama ta haye tana rere kukanta.  Amrah ta miƙe ta bita a baya, Mamu tace" karki je ta haukace ma mutane har uban yaji barta zan lallaɓata , zo zauna ." Amrah ta dawo ta zauna tace" Basma ki faɗa mana abinda kika sani idan ya kamata umpah yaji yaje ya masa magana tinda ba horo ba aka bashi ba." Basma tace"Aunty gaskiya umpah ya sani fa ta faɗa masa kome har Ablah ma taji kuma mune bamuda gaskiya..." Nan ta zaiyane masu kome da Mubina take ma Kamal a cikin class.

Mamu ta zaro idanu ta rabka salati ta fara tafa hannuwa, tace" abinda kuke kenan a makarantar ko? Ai kuwa wlh kadan ya mata da yaci ƙaniyarta ne Baby bata ji." ta faɗa tana tagumi.  Amrah tace" Baby bataji gashi umpah yaji harda Ablah nasan kuwa zugashi zatayi tace a kwato mata hakkinta..." Mamu tace "No zan faɗa masa gaskiya abinda Basma ta faɗa , se dai marin da ya mata yayi yawa gaskiya naji abun har raina , bana son na nuna mata ne ta kara narkewa ."  ta faɗa tana miƙewa ta nufi kitchen.  Basma miƙewa tayi ta nufi saman bene gun Mubina. Mubina tana hawa sama ta cire kayan jikinta tin a kofa tayi zigidir ta shiga bathroom.

Tana zuwa ta cika bath ta zuba sabulu me kamshi na ruwa ta shige ciki ta lumshe idanunta ruwan na ratsata, tana ciza lips ɗinta nippels ɗinta ya buɗe yayi wani irin tsine se tagwayen ajiyar zuciya take saukewa, tana mimmiƙewa a cikin ruwan hawaye na sintiri saman fuskarta, ta tura hannunta ɗaya cikin lallaunsa gashinta wanda ya jiƙe da ruwa tana cakuɗawa, tana ciza lips ɗinta, cikin sanyin murya me haɗe da ƴar shasheƙar kuka tace" Allah ya isana ya Allah kabi min hakkina insha Allahu bazan sake kula gurgu ba tinda shi bayada imani da tausayin mace , na tsaneka zanyi ta Addu'a Allah ya maka abinda ka min mugu ɗan iska kwarton banza... Wlh ka guji ramuwar gaiyya zaka shiga kunci ɗan gurgu kawai , wlh na tsaneka fiye da mutuwata..." bugun kofar da Basma tayi ma kofar toilet, yasa Mubina yin shiru ta bude shanyayyun idanunta wanda suka rune sukayi jajur saboda jaraba, ta miƙe da sauri ta fito daga cikin ruwan ta tsaya gaban shower ta kunna madanin shower ɗin ruwan na zuba tsakiyar kanta, kunsa 5 munites ta kashe tayi alwalla ta janyo towel ta daura a jikinta ta dauki karamin towel ta daure kanta ta bude kofar ta fito.

Basma na zaune bakin gado, ido suka haɗa da Mubina wacce tayi kicin-kicin da fuska tana zumburo baki.  Basma ta miƙe tana danne dariyarta tace"sannu Mubee ya naga kinyi kuka? Bari nayi alwalla nazo na wuce gida." ta faɗa tana shiga bathroom.  Mubina ta goge jikinta ta busar da gashinta ta shafa masa mai me kamshi ta ɗaure shi da ribbon amma taki yarda ta kalli madubu ta murje jikinta da maiyuka masu sanyin dadi da taushi, ta nufi wardrobe ɗinta ta buɗe ta kurama uban tulin kayan idanu, ta yamutsa fuska ta beƙa hannunta ta janyo wata Abaya red me masifar kyau tasha adon duwatsu, saman a matse ƙasan ya dan buɗe kadan ta zaro mayafinta ɗan guntune bayada girma ta cire towel ɗin ta yada shi ƙasa, har zata saka rigar taji breast ɗinta na masifar ƙaiƙayi se motsi yake, tsaki tayi ta ciro bra ta saka se lumshe idanu take ta saka Abayar, wow nace Sbd tayi mata masifar kyau ta kamata daga sama sosai kirjinta kamar ya fasa rigar ya fito ƙasan ya dan buɗe amma kuma daga ƙugunta ya ɗan kamata hips ɗinta ya fito, tayi masifar kyau ta nufi kan Dreesing mirorr ta dauki turarenta mai sanyin dadi ta fesa ta yane kanta da ɗankwalin.  Basma ce ta fito ta isko Mubina saman dadduma zaune da Alqura'ani a hannunta tana karatu cikin zazzaƙar muryata tana karanta suratul Yasin. Basma gun jakarta ta nufa ta buɗe ta zaro wayarta ta duba taga lokacin sallah yayi an taso juma'ah, ta ɗauki ɗayar dardumar ta shimfiɗa ta tayar da sallah. 

Umpah ana tashi daga masallaci nan suka hadu da Abbu yake bashi labarin abinda wani malamin su Mubina ya mata har da ruwan toilet ya bata, karan sa zai kai. Abbu ya jajanta yace su wuce Company gurin Kamal yasan yana can yanzu, Kamal ya sami malamin yaji dalili akan me zai mari karamar yarinya har mari 13 da bata ruwan toilet daga can idan sun faɗama Kamal ɗin, kila ya san malamin daganan suje kawai police sitetion ɗin,  suyi karansa, shine fa direct sukayi Company, daga can suyi police sitetio a basu yan sanda a tafi da Mubina ta faɗi abinda malamin ya mata a hukuntashi...🤔

Mubina tana gama sallah tace da Basma " Tashi muje gidan ku daga can zan shiga a dedeta na tafi gidan Baffa Inusa a can zan kwana yau." ta faɗa tana lumshe idanu. Basma ta ɗauki jakarta tace"muje kalli mom se kirana take wlh." ta faɗa tana tafiya. Mubina bata sake magana ba ta ɗauki wayarta ta kashe ta kaita ƙasan pillow ta ajiye. Amrah da sauri ta sallame tace"Baby ina zaki a haka kalli yanda idanunki suka yi Ja ki kwanta mana." ta faɗa tana miƙewa ta rungume Mubina ɗin.  Mubina tace" eh yanzu zan dawo ai rakiya zanyi in dai baki ji me nace ba." ta faɗa tana janye jikinta daga na Amrah ta mata kiss a goshi tace" se na dawo." ta kama hannun Basma suka fito. Parlon ba kowa se wayar umpah na ta ringing, Mubina tayi saurin ɗauka tai piciking ɗin call ɗin ta kama hannun Basma tana cewa"Mamu idan kin fito na raka Basma gida a ƙafa zamu fita tinda ba nisa." ta faɗa tana manna wayar a kunneta suka fice daga cikin parlon. 

Kamal ko lokacin da aka gama sallar, hospital suka nufa shida Sageer yaga wata mata wacce take fama da ciwon zuciya ga 

basuda kudin aikin da za'a mata nan yasa hannu akan zai biya kome, duk da Sageer yace zai mata, daga nan sukayi sallama cewar zasu haɗu 5 pm akwai hira ta musamman.


Mubina suna fitowa ma'aikatan gidan suna gaisheta da jiki da mamakin maras lfy ce taci kwalliya haka? Mubina banza ta musu suka fice a ƙafa, tinda gidan babu nisa sosai titi kawai za'a tsallaka, suyi ƴar tafiya.

Tafe suke cikin nutsuwa Mubina jikinta sai motsawa yake masha Allah, tamkar tarwada hips ɗinta ya fito, ɗuk da ta rufe dede kirjinta da ɗan gyalan amma hakan bai hana tudun nonuwanta fitoowa ba kallo ɗaya zaka mata kasan Allah ya mata manyan nonuwa masu lafiya.  A cikin nutsuwa yake driving waya manne kunnansa yana sakin ƙayattacen murmushi, cikin amo murya sa me daɗin sauraro yace "goggo nah wlh bacci ne cike da idanuna gani nan na kusa isowa fa bazai wuce tafiyar 3 munites ba , a kunna min daddɗan turaren wutar nan fura kada a sa min ƙanƙara wlh mura nake ji tin jiya , bye se na iso." ya faɗa yana tsinke kiran. Ya karya kwanar titin ya tsinkayo su Mubina, suna tahowa kallo ɗaya ya mata ya ganeta saboda face ɗin motar sa suke tahowa, yanda take takunta cike da jiji da kai se dai fuskarta ba walwala waya manne a kunneta tana mgn, ga takalmin ƙafarta da tsini, kirjinta se kaɗawa yake, hips ɗinta ya fito, se kallan baiwar kyanta jama'a suke, wani matashi na biye dasu a mota. Kamal ya zaro fitinanun idanunsa, yace"Ikon Allah wannan yarinyar ashe har yawon banza take haka wai ina iyayanta ne? Suka barta ta lalace gata jarababbiya , basa tsoron ta ɗauko masu abin kunya , kai Allah ka shiryemu amma nan babu tarbiyya bari kiga na hargitsa miki lisafi tinda baki san waye ba bare ki ɗauki fansa , masifafiya zakiyi zawo yanzu , muga karya tafiyar iskanci bari na fanshe ɓarnar da kika min." ya faɗa ya sakin murmushin mugunta ya saki hanya yay kanta a guje. Basma ta fasa ihu tace"Mubina kauce mota..." Mubina ganin mota tayi kansu ta fasa uban ihu! tace"Ablah hatsari..."ta saki wayar umpah ta faɗi ƙasa jikinta na rawa........


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


_*Book 1*_




_NA_


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


_Ƴar Mutan Niger_🤙🏻




```IDAN KANA SON KAGA ASALIN MASOYAN KA DA ZALLAR KAUNAR DA AKE NUNA MAKA TA ZAHIRI DA TA BAƊINI, TO SAI KIN FARA SIYAR DA BOOK, NAN NE ZAKIGA HAKIƘANIN MASONYAN ASALI  NA GASAKIYA, MASOYANA INA ALFAHARI DAKU, BANI DA BAKIN MAKU GODIYA SAI DAI NACE ALLAH YABAR ZUMUNCI,  DAN ZO MUCI TUWO YAFI TUWON DADI, WALLAHI INA MATUƘAR GODIYA MUCH LOVE MASOYAN ASALI🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍```..



_*Bismillahir Rahamanir Raheem*_




_*Free Page*_



  _🅿️1️⃣2️⃣_



Mubina ta gigice tama rasa inda zata bi, dan motar gunta ta nufo gadan-gadan, tayi saurin kaucewa gefe da bai bita ba amman ya sake binta, duk inda tabi nan Kamal yake bi, kuma yaki bugeta se kewaya gun suke. Mubina gajiya ta fara yi, tsaye tayi cak cike da masifa da rashin kunya ta riƙe ƙugunta tana shasheƙa, tace" Ko uban waye wlh bazan gudu ba idan ka fasa kaɗeni kaki Allah da manzon sa." ta faɗa tana ƙarƙaɗa ƙugunta tayi tsaye kyam a gurin.  Kamal ya bushe da dariya ya sake nufarta gadan-gadan, tako ki gusawa ta ware hannayenta tace"idan kai ɗan halak ne kabi ta kaina wake da zunubi...?" ta fada tana lumshe idanunta. Kamal ya zaro idanu yana dariya yace" ƴsr bala'i bazan kashe kiba zan dai baɗeki da kura nayi gaba naci bulus." ya faɗa yana tashin ƙura  yay kanta gadan-gadan yana dariya. Basma ta rikice tayo kan motar a guje tana cewa" koji mugun mutum waye ne? me ta maka da zaka nemi kasheta." kafin take isowa tuni Kamal ya kai ga Mubina, saura kiris ya bugeta yaja burki da karfin gaske, yay baya yana dariya ya baɗeta ko da ƙura kasancewar gurin akwai rere.  Mubina jin bai bugeta ba yasa ta bude idanunta ta kalli motar, amman sbd glass ɗinta me duhune ba'a ganin na ciki se na waje. Sukuyawa tayi tana cewa"wlh se ka sani idan ba tsoro ba ka fito ka baiyana kanka mana , kaga bala'i da masifa yau." ta faɗa tana cika hannayenta da ƙasa da wani katon dutsi tayi kan motar Kamal, amman kafin take isowa ya fizgi motar da karfin gaske ya waske ya barsu da ƙura. Basma ta riƙota tace"Mu barshi da Allah ko waye zubar da ƙasar mu tafi Allah zai saka miki." ta faɗa tana kakaɓe ma Mubina hannunta, da jikinta ta kama hannunta  kenan wayar umpah da take hannun Basma wace Mubina ta yada ta a ƙasa ta soma ringing, Basma ta bata"Amshi Ablah ce." Mubina ta kalli tsirarin mutanan dake kallan su tace" uban me ake kallo jikinmu? ko munyi abun kunya ne? Kai wlh mutane basa rasa abin gulma , ki bari Basma ina cikin mugun ɓacin rai yanzu bazan iya magana ba , amman duk ranar da na hadu da wannan mutumin wlh zai san ya taɓo giɗan rina..." tace to ai akwai irin motocin babu yanda za'ayi kisan waye tinda bai bari munga number motar ba , inda kinga fuskarsa ne ko yaya amma motocin ai ko Sir kangiwa na da irinta fa ko yau da irinta yazo makaranta..." Mubina ta damƙe hannun Basma da karfi cikin ƙaraji tace"Wlh shine tabbas shine amman wannan karon zaiyi da nasani maras anfani..." Basma tace"A'A karki yanke hukunci kai tsaye mana taya zaki ce shine? Bayan kinsan baya shiga shirgin mutane se an taɓoshi , ai bamu tabbatar ba..." Mubina cikin ƙaraji tace"ubanki Basma kajimi da ƴar iska waye ɗan iska a garinan idan ba ɗan gurgu ba?. "Wlh shine"ta faɗa tana ciza lips ɗinta na ƙasa. Basma zatayi magana wayar hannunta ta sake ɗaukan ruri, tace" Ngd da zagi kawas pls ɗauki ki kwantar mata da hankali cewar ba ke bace kinga mashin ya faɗi ne shine kika cemata hatsari." Mubina ta amsa tai picking, ta  manna a kunnata tace"Ablah karki tashi hankalin ki bani bace wasu masu mashin ne kinji my Ablah nah." daga can Ablah ta sauke ajiyar zuciya tace"Alhmdllh Mubeena bari zan ɗan kwanta anjima zan kiraki kiba Abdul wayarsa kinji." Mubina ta ɗaga kai tana sauke numfashi tace"Ok bye" ta faɗa tana katse kiran. Wannan saurayin da yake binsu a mota yay parking gabansu ya janye galss ya masu sallama. Mubina ko kallo saboda tana cikin ɓacin rai ta damƙe hannun Basma tace"wlh kika tsaya zan maki rashin mutunci wuce muje seda ya gama gulma sa zai mana mgn , inda shi jarumine fito na fito zaiyi a lokacin da Kankura gurgu yaso nakasani , dan ayi one one shi mugu da lkcn zai tare sa da mota suyi ɗauki ba dadi , amman ba ka laɓe ba sai da kaga ya tafi ka wani mana mgn kaji ɗan arrr..." Basma ko iskar da ta debosa bata kalla ba  suka ida shan kwana Basma tace ƙawata ki daina cewa fa Kangiwa ne zato zunubi kida ya zamanto gaskiya." Mubina tace "mubar maganar kawai kar na miki zagin arnan da." Basma tace"na bari." Mubina ko cikin salon takunta babu abinda ya sauya haka suka karaso har get ɗin gidan su Basma guy ɗin nan na biye dasu har suka shige ciki, ya juya baya.


Masha Allah gidan ya hadu sosai babu karya ta ko ina. Hajiya lubah na zaune a parlo tana waya, Sakina na jikinta a kwance yarinya ce yar kimani 11 year, parlon suka shigo da sallama. Mubina tayi gun hajiyar tana zumburo baki tace" Ke Sakina se kina haye mana momy ko?" ta faɗa tana ture Sakinar ta shige jikin Lubah. Basma ma tazo ta rungumeta suka wani ƙamƙameta.  Sakina ta bushe da dariya tace"Ƙatai basajin kunya se na gama ku da yaya Anwar." Momy tayi dariya ta rungume su tana shafa bayansu, tace"Sannunku a ƙafa kuka karaso ko?" Mubina ta ɗaga kanta tace"Momy ina yini." Lubah ta masa tace" maza ku tashi kuci abunci"Basma ta miƙe tana cewa "to bari na canza kaya ku fara ci." ta faɗa tana shiga bedroom ɗinsu. Mubina tayi wani luf jikin momy kamar mage, tana lumshe idanunta. Lubah tace"dota tashi maza kije dining ki cika cikinki nasan sarai baku tsaya kunci wani abun ba?" Mubina ta ɗaga kanta a cikin sanyi murya tace"momy bana sha'awar cin kome yanzu wlh , amman bari na ɗauko koda frech milk nasha bacci ma nake ji." ta faɗa tana janye jikinta daga na momy ta miƙe, ta nufi kitchen. Frech milk ta ɗauko tazo ta zauna kusan momy ta fara sha tana lumshe idanunta wanda suka ƙaɗe suka yi jajur.  Kamal banda dariya babu abinda yake, yana driving se da yayi ta isheshi ya gintse yana driving ɗinsa a cikin nutsuwa, ransa fari fas ya ɓata ma mara kunya ranta. Wani hadadɗan gidane madede ci ya hadu ba karya,  a unguwar citè nan naga Kamal ya tsaya a dede get ɗin yana zuba horn.  Megadi ya buɗe masa ya shige ciki, nan farfajiyar gidan yay parking ya fito, yana riƙe da wayoyinsa bayan sun gaisa da megadi ya wuce ciki anutse yake takunsa me cike da jarumta da izza, kirjinsa me cike da yalwar gashi gwanin sha'awa se sama da ƙasa yake, Kamal ba karamin kato bane. Wani hadadɗan parlo ne me tsari, wata dattijuwa zaune ƙasa saman carpet, farin glass manne a fuskarta wata kwarya ce me zane me kyau, a gabanta tana dama fura wacce taji nonon kindirmo, wasu yara har uku sun baibayeta, maza biyu mace ɗaya, se surutu suke zuba mata. Ameer yace"Goggo Ruma zan sha fura ai baza a ba Sameera ba ko?" Lateef yace"se an bata kuji kai fura uncle Kamal ce fa ko goggo." Wata ƴar matashiyar mata ta fito zata kai 27 year  tace"To maganatu in sake jin kace Kamal uncle ɗin dai yan maganatun uwa."goggo Ruma tayi dariya tace"Hafsat bake rabo da faɗa kina ji da ɗanki Kamal ko..."Sallamar Kamal ta katse ma goggo hira ta amsa, yaran suka yi kansa suna "Oyoyo uncle."ɗaya bayan ɗaya ya ɗagasu yana masu kiss ya ajiye su yana cewa"ƴan kanina yaran kirki bari na gaisa da momyna autar goggo." ya faɗa ya nufi gun Hafsat, yana murmushi kusanta ya zauna ya jingina da kafadata, yace"momy ina yini ashe kuna nan naku zuwa gidan naki fa." Hafsat ta shafi kansa tana murmushi tace"Eh gani nan munzo yini , ina yayana da aunty Mamu da Samha? Wai auta ina kabar Sumaiyya da ibrahim ɗin zan zama auta ƴan biyun goggo kake maidamu baya, se na faɗama Sumaiyya." Kamal ya miƙe yace"ni fa ba daga gida nake ba kuma na kashe wayoyina so nake nai bacci har zuwa la'asar , sorry momy Hafast kawo ibrahim namijine shine babbanku a yanzu ko goggo Rumana."ya faɗa yana zama kusa da goggo ya rungumota yana dariya, ta bugeshi tana cewa"sakeni ban saniba , idan fura ta zube fa." sakinta yay yana murmushi, yaran suka haye saman sa, seda Hafsat ta masu tsawa!! Kamal sosai yasha fura yana santin yace idan yayi aure goggo zata koyama matarsa. Bayan ya gama shan fura, ya miƙe Hafsat na tsokanar sa ya shige cikin ɗakin da yake kwanci, ɗakin yasha gyara an shimfiɗa sabon zanin gado se baza kamshi ɗakin yake, ya tube yay wanka ya saka rigar bacci dan yanada kaya a nan, ya kunna Ac ya faɗa saman gado ko 5 munite bai ba se bacci.


Ɓangaran su umpah kuwa suna zuwa company suka taras Kamal baya nan, Abbu yace kawai su wuce police sitetion ɗin. Shine fa suka je, sukama Acp bayanin kome, nan ya haɗasu da ƴan sanda suka zo gida nan suka isko Mubina bata nan se Amrah da Mamu, umpah yake ma Mamu bayanin suna tare da ƴan sanda, nan Mamu ta bashi labarin yadda Basma ta faɗa mata. Mamu tace"Wlh kuma cewar tasha ruwan toilet karya ne irin nata , amma idan baka yarda ba kuje gidan su Basma tana can ta faɗa maka malamin , naji dai Basma tace kangiwa ne..."Nan umpah ya zaro idanu cike da mamaki!! yace" anya kuwa?" bari na kirata naji" nan ya kira number ta a kashe, ya kira wayarsa ta wajanta yaji tana amsa waya. Umpah yace"Tabbas kangiwa ɗayane maradi, Kamalu ne kenan? Tare fa muke yanzu da mahaifinsa Abubakar wannan makocin namu me kirki , amma yau da na tafka abin kunya Nusy abar maganar Baby kenan ashe lfy lau gashi ta fita yawo , bari na sallami yan sandar." ya faɗa yana juyawa. Amrah ta kyalkyale da dariya harda riƙe ciki tace "Wlh idan umpah na biya Baby se ta saka shi jin kunya."Mamu tace"hummm barshi ai tin farin maganar nasan karya take shi marinta dai da yayi har san hannunsa suka fito shine ilar amman ita taja..." Amrah ta miƙe tana dariya tace "bari na leƙa naga ya zaiyi da ƴan sandar." ta faɗa tana ficewa daga parlon.

Umpah kuwa sallamar ƴan sandar yayi yama Abbu bayanin wai Kamalu nasu ne... Habawa ai kuwa Abbu yace se an kai sa police sitetion sunji dalilin da yasa yaci zalinta. Daket umpah ya ba Abbu hakuri ya hakura nan sukayi sallama da juna Abbu yace masa zuwa dare zasuyi magana me mahimmanci... Da haka de suka rabu umpah ya koma gida, Abbu ya shiga gida shima.


Samha ce zaune a parlo tana waya da Safiyya ƙanwar Abbu cewar hutu gatanan zuwa kebbi... Abbu ya shigo da sallama. Samha ta miƙe tana cewa"mamah ga Abbu ya shigo." ta ƙarasa tana faɗawa jikinsa ta kara masa wayar a kunnesa, ya fara magana"Ah Safiyya ya kebbi?" daga can tace"Yayana lafiya lau yasu goggon mu? Ga zakiyya na fa tafe tace nan zata haihu wlh ba yanda mijin baiba ta haihu nan sbd haihuwar farko ce amma tace niger zata zo gidan kawunta , Mamu ta bata kulawa." ta kai ƙarshen maganar tana dariya. Abbu yace"Gud Safiyya naji dadi sosai to mijin ya kawota da kansa saboda cikin yayi girma sosai ina Muhuseen da iyali? Dazu mun gaisa." Safiyya tace"rabona dashi shekaran jiya naje me sunan goggo ta fadi ta goce." Abbu yace "wh ai da sauƙi Allah bata lfy bari na shiga na ɗan huta." nan suka yi sallama ta kashe kiran. Ya kalli Samha yace"Ina ummah ki ne?" Samha ta saki Abbu tana dariya tace" Tana bacci fa tinda tayi sallah bari nima naje na huta , Abbu ina Yaya "Kamal ne? Ko ya tafi gidan goggo?" Abbu ya shafi kanta yace"Oho masa laifi yayi bari naje na sami mamarki muzanta , na masa mata yau zan nemi izini gun mahaifinta." ya faɗa yana haurawa saman bene. Samha tayi ihu da tsalle tana murna tace"mun kusa raƙashewa a she." ta faɗa tana nufar saman dan ta kwanta ta huta... 


Basma ta jima kafin ta fito lokacin Mubina ta shanye frech milk tana gyangyaɗi har baccin ya kwasheta, momy ta gyara mata kwanciyarta ta rufa mata mayafinta tana dariya.

Basma ganin Mubina tayi bacci yasa ta kyaleta taje kan dining ta cika cikinta dam, ta ɗan fita kofar parlo tana leƙe taga garin ya fara duhu sosai akwai hadari, cikin farin ciki  itama ta kwanta nan parlon sbd tana son ruwan sama sosai tace ma momy ta tasheta idan an fara ruwa... momy itama janye Sakina tayi suka shiga bedroom domin suma su ɗan taɓa barcin...


Kamal baccinsa yake cikin nutsuwa da kwanciyar hankali yana fitar da numfashi me cike da lafiya. Ameer ne ya murɗa kofar ɗakin, ya shigo da gudu yana ihu yana kiran Kamal"Uncle taso kaga garin an fara duhu kamar dare." ya faɗa yana hayewa saman gadon ya fadawa saman kan Kamal.  Firgigit Kamal ya farka salati dauke a bakinsa, yace"Oh yaranan baku barin mutum ya kwanta bari ma na tafi gidan mu kawai." ya faɗa yana janye Ameer daga jikinsa ya sauko daga saman gadon, ya sanya takalminsa ya kwashi wayoyinsa ya zuba aljihu ba tare da ya kunna ba, yana yamutsa fuska sai lumlumshe tsumammun idanunsa yake, ya kama hannun Ameer suka fito. Goggo tace "amman Ameer anyi maras ji , ka tado yayan ka ai kuwa se na faɗama Hafsat." Kamal yace" tsofuwa na gudu se kin jini gobe ina mom Hafsat"? Goggo tace tana ciki wai bacci take , amman a wannan yanayin zaka fita ka bari har a lafa mana." Kamal ya galla mata harara yace "anki ɗin Abbu yanzu haka na nema na duk yasan ban wuce nan ko Company , na tafi se na dawo." ya faɗa yana sakin hannun Ameer ya rankwafa yama goggo kiss ya miƙe yana murmushi ya fice. Ameer ze bishi goggo tace"Maza dawo kasan halin gambo nemi gu zauna idan ta tashi zata kai ka..." Ameer ya dawo ya zauna. Kamal yana fita ya shiga motarsa yaja ya fice daga gidan, a guje saboda yanayin garin... 


Mubina baccin ta take me mahaukacin dadi  se wani mimmiƙewa take tana ɓaƙaro kirjinta, ai kuwa se gata ta fado daga saman kujera dimm. A firgice ta buɗe manyan idanunta ta zumburo baki gaba tana riƙe ƙugunta tace"Woshhhh bayana Ashhhh naji zafi ya ma akayi na fado? tirrr." ta faɗa tana kallon Basma tana sharara bacci. Tsaki taja ta miƙe tana riƙe da kugunta ta ɗauki wayarta tayi kan Basma ta ɗaga hannunta zata shirga mata ƙulli ko me ta tuna ta fasa, ta saka takalminta ta yane kanta da ɗan gyalan Abayarta ta fice tana yamutsa fuska.  Tana fitowa ta zaro idanu ganin garin yayi duhu sosai kamar dare, ga iska kaɗan-kaɗan, har an fara yaiyafi. Da ɗan saurinta ta fara tafiya tana sakin murmushi tace"Wow dama na taso Basma mun tafi gidan Baffa inusa ruwa ya bamu kashi a hanya ina son ruwa sosai , se dai duhun yayi yawa bari nayi sauri na samu adaidaita sahu." ta faɗa tana isowa bakin get ta bude kofar ƙarama ta fice..........




_*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*_

_*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*_


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣3️⃣


Mubina cikin nutsuwa take tafiyarta, tana waige-waige tsoro ya ɗan shigeta kaɗan, saboda yanda layin yake shiru ba jama'a sbd  garin yakar ɗe da hadari, yayi duhu sosai baka ganin abu da kyau, ga iska ga ɗan yaiyafi anayi gashi zowa bakin titi da ɗan ja.  Cikin ikon Allah ta shanyo kwana se ga me adaidaita sahu zai nufi bakin titi, cikin murna Mubina ta fara ɗaga masa hannunta sbd an fara ruwa. Cikin sa'a kuwa ya hangota tinda nan gabanta yake tinka rowa, kuma fitilar adaidaitar a kunne ya haske ta, yana ƙoƙarin ƙarasowa.  Mubina ta ja mayafinta ta rufe fuskarta tana jan tsaki tai maga iya saman lips ɗinta, tace"Kaji iskanci aikin banza kawai wlh badan a tsorace nake ba ga gari yayi duhu da sai na koya maka hankali , haka kawai ka haske min fuska..." daidai me adaidaitar ya iso yana washe baki yace"Hajiya se ina amma zaki bada jaka biyu sbd kin san halin da ake ba kowa zai ɗauki mutum yanzu ba , nima na kawo matar da zan aura ce can ƙasa sai na hayo tudun manya.." Mubina cikin jin haushin sa ta buɗe mayafin fuskarta ta kalleshi, idanu Harun niga ya zaro!! yace"Kan uba kece wlh ko me zaki bani bazan ɗauke kiba muguwar yarinya baƙar kadara , anya ke mutum ce kuwa?" ya fada yana ƙokarin tashin a daidaitar shi ya fece.

 Ai kuwa jin abinda harun niga ya faɗa ya kuma tsorata!! ga Mubina ma atsora ce! take, amma se taga ta sami dama ko   ba kome zata amshe adeɗetar, ta tuƙa da kanta bayan nan zata masa sufar ita ba mutum bace ba ta cinma burinta na tuƙa adedeta, taje har kofar gidan Baffa a bati ba ko sisi. Da sauri ta sanya hannunta saman fatar idanunta, ta juye fatar idanun suka bultso waje, ma'ana fatar idanunta ta sama ta juyo ta ciki ta dawo waje irin dai na yarinta da ake, nasan wasun makaranta ɗayawa zasu gane nufi na... Ta cire mayafin kanta ta daure ƙugunta, ta nasa phone ɗinta cikin bra ɗinta, ta saki gashinta yayi buzu-buzu, Mubina ta zaro idanu ta gwalo harshe waje, ta koma sufa abin tsoro! ta  damƙe kwalar niga tana wata irin dariya tace"Hhhhhhh Niga ne ko yaron da ya yaso yama jikanyar tattaɓa kunne na fyade ko? Hhhhhh yau irin ku muke nema zamu yanka ku muba ɗangwandarau jininku ana bikin cika shekarun sa dubu biyu." ta faɗa tana gwagwalo harshe tana zazaro masa idanu, ga  idanunta sun tara kwalla dan zafi take ji yanda ta burkita su ɗin. Harun niga cikin matsane cin tashin hanali yace"ku kuke ganinmu bamu muke ganinku ba , wlh bani bane nama jikanyar tattaɓa kunnen ki fyade ki taimaka ya mai girma aljana na tuba..." ɗauke shi Mubina tayi da mari, cikin wata irin murya tace"ka yarda yanzu na kaika gidan da abin ya faru harda kawarta ɗiyar dogarin sarkin aljanun Ethoipia , har jikanta yaje ya ceceta , bari muje kaga gidan daga can se mu kaika gurin sarkin yanka ya maka sallatu a maka askin mutuwa , dan bama kashewa se an ma mutum kaciya da askin mutuwa , maza koma baya bani gaban na tuka muje gidan da kaso kama jikanyar tattaɓa kunnena fyaɗe , maza shiga baya zauna wlh idan kayi ƙoƙarin guduwa zamu lauye ka mu maido ma mafitsaraka goshinka ." ta faɗa tana sakin sa tana gwagwalo masa idanu da harshe.

Niga wanda ya gama rikita cikin rawar jiki ya miƙe ya dira bayan adedeta jikinsa na kyarrrrrma.

Mubina ta gyara idanunta tana kumshe dariyarta, ta kunna adedeta sahun ta fizgeta da karfin gaske ta tafi a guje, ta nufi bakin titi. kuma a lokacin aka saki ruwan sama me karfin gaske irin me iskar nan sosai. Harun banda rawar jiki da zufa da take keto masa babu abinda yake har ya fara ɗigar fitsari, saboda yadda Mubina take tukin bada wasaba tana magana ita ɗaya tana cewa"Sarkin wanzanman aljanun arewa maso kudu ka gyara askarka mun kamo kwarton jikanyar tattaba kunne na , za'a masa sallatu da aski kafin mun kashe shi." ta faɗa tana ƙoƙarin shan kwana  ta hau saman titi, dan bata ganin gabanta sosai saboda ruwan da ake zabgawa ga duhu tamkar dare... A daidai lokacin kuma Kamal ya danno hancin motar sa kwanar, idanu ya zaro ganin mace na tuƙa adedeta, ƙoƙarin kaucewa yake daket ya samu ya ɗan kauce ya basu guri su wuce. ganin harda namiji...  Ai kuwa Mubina itama sai ƙoƙarin jan burki take adedeta taki tsayawa, ta fasa ihuuuu tana ƙoƙarin direwa ƙasa. Niga yace"don Allah karki kasheni tinda ke ko kinyi hatsarin ba mutuwa zakiyi ba." ya faɗa yana wutsulowa waje. Mubina kuwa tayi muguwar tsorata! ta gigice ta rasa abin yi, saboda faɗuwar gaban da tayi ganin adedetar taki tsawa kuma niga ya dire ya fadi ƙasa, se kiran umpah da Mamu da Amrah da yaya Kabeer da Baffa inusa take, tana ƙoƙarin tsayar da adedetar tama rasa ta ya zata dire irin yanda niga yay... Kamal yayi saurin yin baya da motar yana zaro idanu ganin Mubina ce, ya furta"Ya Salam Allah me iko mai halitta kala-kala anya kuwa yarinyar n..." bai idasa maganar ba ta bugi motar sa da adedeta sahun, ta fasa ihuuuu! tayi baya ta faɗi bata ko motsi... Niga ya dora hannuwa akai yace"Allah ka fitar dani wlh zaiyi wuya nakai gobe , ganin hatsarin mutanan ɓoye ba abu bane me kyau." ya faɗa jikinsa na kyarma. Kamal ya ɗauki bazara ya budeta ya fito ya shiga duba gaban motarsa inda ta buga har ta ɗan lankwasa kaɗan, yaja tsaki ya nufo gunsu. Niga ya ƙarema Kamal kallo yace" wa'innahu sulemanu wa'innahu bissmillahir rahamanir rahim, don Allah ku rabu dani , jikanta karka cutar dani wlh ban ma kakarka kome ba." ya faɗa yana zube ƙasa sumamme fitsari na tsiyaya, amma bazaka ganeba saboda ruwan sama da ake ya jiƙashi jagab.


Kamal yace"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Wannan yaron bashi bane ya kusa mata fyade? Kuma na gansu yanzu? A gaskiya wannan yarinya bata da hankali ko kuma nace tarbiyya." ya faɗa yana nufar niga ya sunkuya ya kara kunnen sa yaji baya numfashi, tura masa yatsarsa cikin kofar hancin sa da karfin gaske, se gashi ya sauke ajiyar zuciya saboda ruwan saman da yake dukan sa. Niga yace"Don Allah jikan aljana kar kumin kaciya da aski inada duka..." Kamal yace daka masa tsawa"Kai!! Dallah bana son hauka uban waye aljanin?" Nan cikin rawar jiki harun niga ya zaiyanewa Kamal kome. Kamal ya jinjina kai yace"Tab to Allah ya kyauta ni ban haɗa iri da itaba ni mutum ne itama mutum ce se dai ita daban take da mutane , bata da hankali tashi maza ka wullota waje ka dauki adedetar ka ka tafi wlh idan ka daka ta wannan sheɗaniyar yarinyar to tabbas zata hallaka ka karka sake tsayawa idan ta tsayar da kai , ko kadai kuna iskanci ne kai da ita?" Niga yace "wlh ko ɗaya ranar ma tsutsayi ne." Kamal yace"Wlh ka kiyayi zini da ƴaƴan mutane , kaji tsoron Allah." ya faɗa yana juyawa ya nufi motar sa ko kallon gurin Mubina bai ba. Niga ya miƙe cikin rawar jiki ruwa ya gama jibgar sa, ya nufi adedeta ɗin yana zuwa ya ganta rabinta a ƙasa a waje rabi a cikin a dedeta ya leƙa da kyau yaga bata motsi amma tsoron sharri irin nata, yasa ya juya da gudu ya nufi Kamal wanda yake ƙoƙarin shiga mota. Yace "Don Allah yallaɓai temaka min wlh bata motsi inajin da ta bugu da motar ka taji ciwo." Kamal yace "No ba ruwana shiga sabgar wannan yarinyar wlh haɗarine ibilisuwa ce..." ya faɗa yana shiga mota. harun niga hankalin sa a tashe ya sunkuya ya riƙe ƙafafun Kamal, ya kece da kuka yana roƙonsa ya raba shi da ita ya temaka ko hospital ya kaita se ayi cigiyar iyayanta. Kamal ya jinjina kai yace"Ok sakeni ni ba asibitin da zan kaita muje na temaketa don Allah ba dan itaba." ya faɗa yana fitowa daga motar. Harun dadi kamar ya kashe shi zai rabu da jaraba. 

Kamal isa gurin ya sunkuya ya janye bazara sa, ya kare mata kallo yaga bata numfashi, gashinta ya rufe mata fuska ya soma jiƙewa, ya saka hannun ya janye gashin yaga goshinta ya ɗan kumburo, baki ya taɓe haɗe da fesar da wani irin numfashi me zafi, ya sanya tattausan hannunsa ya ciccibeta ya miƙe da ita, ya rungumota kirjinsa, rigarta da ta jiƙe ta lafe a jikinta nipples ɗinta sunyi wani irin tsini sun manne a rigarta wada tai nasara jiƙewa. Kamal ya dora tattausan hannunsa a saman goshinta ya murza da karfi yana lailawa, kumburin ya ƙura mata fitinannun idanunsa, cike da haushinta, sosai yake murza goshin nata har ƙullutun ya fara bajewa, ya ƙara manneta jikinsa, A hankali ya fara mgn kamar me ciwon baki yace"Mace kamar ƴar tsanar wasan yara se fitinar tsiya , Allah yasa kina da rabon shiriya." ya faɗa yana yamutsa fuska ya nufi motarsa da ita. Niga ai Kamal na cirawa ya faɗa cikin adedeta nan yaga tafkekiyar wayar yako ɗauka ya saka aljihu yace"wlh naci blusu akan wuyar da kika bani ƴar banzar yarinya zaki ga sakaiyya wlh zaki gani bade bakida mutumci ba."ya faɗa yana fizgar a dedetar.

Kamal yana isa mota ya bude set ɗin baya ya kwantar da ita ya rufe, ya zagaya ya shiga ya fizgi motar yabar gurin. Kuma a lokacin ruwan saman ya ɗauke sakammakon kiran sallah da ake ta la'asar. Kamal ganin ruwan ya tsaya cak lkc ɗaya ya fara gudu sosai ya dafe kansa da hannunsa ɗaya, yana muriƙar mamakin wasu irin iyaye ne wannan da basa kula da ƴarsu, wacce Allah ya basu amana amman sun barta ta tambaɗe haka tana tuƙin adedeta a saman titi. A hankali ya furta"Tabbas yarinyar nan bata da  iyaye inko tanada to basu bata tarbiyya ba , mace da aka santa da kamun kai da mutunci , a yanzu na gano takura ko horo baza su saka yarinyar nan ta nutsuba kamar ma haukatata suke shirin yi , abu mafi sauki a sami me sata a jiki yana nusar da ita ko Allah yasa ta shiryu , amma tabbas rayuwarta tana cikin garari waye zai temake ta waye ne...? Sageer ne tabbas Sageer ne...." Ya faɗa yana zura hannunsa cikin aljihu ya zaro waya ya kunna, nan take ya shiga neman layin Sageer amma duka layinsa har uku a kashe.

Tsaki Kamal yay ya jiye wayar saman kujera, bai ɗauke hannunda ba ya dafe kansa yana fesar da iskar bakinsa waje, a hankali ya furta "oh my god yanzu meye abun yi? Bari dai nayi sallah na kai ki hospital , na temaka miki  karki min mushe a mota , gantalaliya kawai..."Ko gama janye hannunsa bai ba daga ajiye wayar ta ɗauki ringing, ya kalli screen ɗin wayar yaga sunan *my cutie angel* na yawo saman screen ɗin wayar, hannu yasa ya ɗauka yay picking ɗin call ɗin ya manna wayar kunnesa tare da cewa"My angel nah ykk ya garin ku mu munsha ruwa sosai fa." ya faɗa cikin cool voice ɗinsa me ratsa jini da tsoka.

Amrah daga can da take kwance hadadɗan bed ɗinsu ta naɗe cikin lallusan bargo ta lumshe idanunta tana jin muryashi na ratsa jininta da bargonta da tsokarta.

 Cikin sanyi murya haɗe da ƴar shagwaɓa tace"My hubby ina yini i miss you rabon muyi mgn tin safe , nayi ta kiranka bana samun ka lfy?" ta karasa maganar a shagwaɓe. Kamal da yake dab da isowa get ɗin gidan su ya saki sansanyan murmushi yace"uhm uhm my cutie soryy mana banda kukan da zai zautani irin wannan shagwaɓa , so yanzu ki kashe an jima zamu yi mgn yanzu zanyi  sallah ne bayan haka ina tare da alƙaƙai har na rabu dashi kar a mun mushe a mota , zan kira ki an jima." ya faɗa yana murmushi. Amrah tace"Ok amman Hubby wane irin alƙaƙai? To gaskiya kayi ƙoƙarin  rabuwa dashi bye i love u ina jiranka fa." ta faɗa tana dariya ta tinƙe kiran... Mamu ce ta shigo tana cewa"Ke Amrah maza kira Baby naji inda take kinsan halinta sarai taga damar ta fito cikin hadarin nan , kirata muji tana gidan su Basma ko ta tafi gidan Baffa nah , tin kafin umpah ya farga." Amrah tace"To Mamu bari muji wlh nima se yanzu hankali na ya bado." ta faɗa tana kiran number Mubina a kashe, tace "Mamu wlh a kashe wayar bari na kira Basma naji." ta faɗa tana shiga gun ma'adanan lumbobi, ta fito da number Basma, tai dailing. Lkc Basma ta farka taga ji da neman Mubina bata nan ta iske momy ɗaki nan ma tace bata nan maybe ta tafi gida ba tasan halinta ba...!! ta kirata da layin umpah ba'a, ɗauka, shine ta shiga tayi wanka idan ruwan ya ɗage ta tafi gidan Baffa dan tasan tana can. Tana bedroom ɗinta tana cikin toilet bayan ta gama wanka tana alwalla, taji ringing ɗin wayarta. Ta fitowa ganin Amrah ce yasa ta ɗauka tai picking ta kara a kunnenta tace"Aunty ina yini Mubina gida ta dawo ko ta tafi gidan Baffa??" Amrah tace"A'A bata zoba to bari na kirashi muji." ta faɗa tana katse kiran... tai dailing ɗin number Baffa. Wanda lokacin ya fito yana sauri zai shiga masallaci, tsohine ɗan kimanin shekaru 65 me tsukeken jiki. Se sauri yake ya shiga masallaci, yaji rurin waya yayi saurin cirota daga aljihun yay picking, ya kara a kunnensa tare da sallama. Amrah tace"ɗan tsoho Amrah ce Mubina tazo nan gidan ka?" Baffa inusa yace"Ah matar ya gida ya ruwa? A'A amaryata bata zo ba fitowa tayi ne? bata iso ba ina ga amma bari na fito masallaci zan shiga sallah har antayar." ya faɗa yana katse kiran. Amrah tace" Mamu mun shige su Mubina bata gidan su Basma bata gidan Baffa..." Mamu ta buɗe baki zatayi magana taga Umpah a tsaye a kansu ya kafe su da idanunsa ransa a mugun ɓace. Amrah tace "Umpah Baby ta kira ka ne?" bai yi masu magana ba ya juya ya fice dan masallaci zai shiga. Mamu tace taso Amrah yi maza kiyi sallah ki fito nima bari nayi sallah." ta faɗa tana ficewa daga ɗakin. Amrah ta miƙe ta sauko daga saman gadan ta shiga bathroom.......


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣4️⃣


Kamal Amrah na tsinke kiran ya saki lallausan murmushi, ya shiga danna horn tin karfi, se ga megadi ya bude masa tamƙameman get ɗin gidan, ya shige ciki.

Nan farfajiyar gidan yay parking ya juya ya kalli Mubina wacce take sheme a sume, kayan jikinta a jiƙe jagab sun dameta, tsaki yaja ya ɗauke idanunsa daga kallonta ya fito ya kulle motar ya nufi cikin gidan.

Parlon ya shigo shiru ba kowa se Tv, saman bene ya haura cikin saurinsa, yana hawa ya zaro key daga aljihun sa ya saka jikin kofar ya murza ya buɗe kofar yasa kai ciki, wani daddaɗan kamshi ne yake tashi cikin ɗakin kome fes a gyara, kome na ɗakin adon Maroon coulor ne, wani lumtsumeman carpet ne malale a tsakiyar katon filin ɗakin se wani makeken gado da tafkekiyar wardrobe da ta kusa cin rabin bangon ɗakin, da wasu manyan kujeru. Cikin sauri ya rage kayan jikinsa, daga shi se boxer ya shiga bathroom. Shower ya kunna kome agagguce yake, yayi wanka ya ɗaura alwalla faffaɗan kirjinsa mai yalwar ni'imar gashi se ɗigar da ruwa yake, ya daura towel ya fito. Wajan shirin ma a gaggau ce ya shirya ya murza maiyukan sa masu sanyin daɗin kamshi, ya gyara kwantacciyar sumar kansa baƙa lut, se sheki take tana walkiya sansanyan kamshi ke tashi daga cikin jikinsa. Wardrobe ɗinsa ya nufa ya buɗe wace take shaƙe da launin kaya iri iri,  wata Jallabiya ruwan toka ya ciro sabuwa dalla a leda ya saka.

Ya dawo gaban dreesing mirror ya fesa sansanyan turansa, ya fice da gaggawa dan an fara sallah. Nan parlo yaga hijab saman kujera a ajiye, ya ɗauka ya fice, nan motar ya bude ya nasa hijab ɗin ya fice Masallacin. Bayan ya fito daga masallaci ya tsinkayo umpah da Abbu sabida gaggawar da yake bai masu magana ba, kuma suma basu ganshi ba, yay wuff ya shige ciki. Yana shiga ya shiga ciki bai jima ba ya fito, ya shige mota yay mata key yana ma megadi horn, ya wangame masa get ya sulala motar waje. Har yanzu su Abbun suna tsaye amman yanzu ƙoƙarin shiga mota suke wacce Haladu ya fito da ita, Kamal ya girgiza kai ya ba motar sa wuta ya fice a guje, yaga suna nunushi, murmushi yayi yana driving ɗinsa cikin nutsuwa, ya nufi hospita nan Katsina hospital kasancewar itace cikin unguwar ba nisa sosai.

Yana zuwa bayan ya shiga ciki yay parking ya ɗauki wayar sa ya kira Dr Munnir, cikin sa'a bugo ɗaya ya ɗaga, Kamal yace"Dr ykk? pls ina son room guda nazo da wata yarinya zan dubata da kaina , ta ɗan sami accident ne."Dr Munnir yace"Ok yallaɓai ba damuwa se ka shigo bari na fito na tare ka." Kamal yace"ok tnx" ya faɗa yana tsinke kiran, ya saka wayar cikin aljihunsa ya buɗe motar ya fito, ya zagaya set ɗin baya ya buɗe ya shiga ya zauna ya sanya tattausan hannayensa ya ɗagota ya tallabota jikinsa ya sanya mata hijab ɗin, ya kwantar da ita ya fito ya rankwafo ya cicciɓeta ya rungumeta ya shiga ciki. Nan A reception ya isko Dr Munnir tsaye, ya tare sa cikin gaggawa yace"Barka yallaɓai bismillah." Kamal ya bisa a bya Dr na gaba suka haura can sama. Wani hadadɗan room me gado ɗaya se fridge se Tv manne a bango, akwai kome a ciki kayan aiki na duba marasa lafiya. Suna shiga Dr ya kunna Ac, Kamal ya nufi gadan ya kwantar da ita yana ƙoƙarin jona mata wata na'ura. Dr munnir yace"Allah bada sa'ar aiki bara na wuce zan shiga tiyata ne." ya faɗa yana wuce wa. Kamal yace "Ok tnx." ya faɗa yana cire mata hajabin jikinta ya jona mata na'uran, nan ya fara ƙoƙarin ceto ranta yana bata temakon gaggawa.


Can gidan su Mubina bayan Amrah da Mamu sun  gama sallah, Amrah ta shirya ta sauko ƙasa, lokacin Mamu nata sintiri a tsakiyar parlo da waya a hannunta, se kai komo take.

Amrah ta iso dab da ita ta kama hannayenta tace"Mamu to ta ina zamu fara nemanta ne? Tinda ba mu san inda taje ba ita da bata yawo , nafi zargin ruwane ya tare ta a hanya bata isa can gidan Baffa ba..." Mamu tace " Yanzu ma dashi muka gama waya bata je ba Basma ma na can ta tisa su gaba tana kuka wai yanzu zasu fita neman ta , ina yaga kwarin yawo yana can ya tashi hankalin sa se faɗa yake min , ya na barta ta fita ana ruwa." Amrah tace "bari na naje gidansu Basma ko dai tana uwar ɗaka tana bacci basu saniba..."Mamu tace"Lubah ma yanzu ta kirani bata can wlh yarinyar nan bata ji inda umpah ya yarda ai mata aure kurum ta ƙarasa karatunta a ɗakin mijinta , wlh bana son rashin jin Mubina sam bana son wani abu ya sameta , amman nasan umpah bazai yarda ya aurar da ita ba..."Umpah ne ko ya katse mata hira yana shigowa yace"Wlh Nusaiba ki fita a idanuna bazan aurar da itaba!! Nawa take? yarinyar , ga katuwa nan a gabanki amman ƴar mintsilar yarinya kika sama idanu , dudu yanzu take 20 year amma sbd takura gata kamar yar 14 year a tsunbure , ina dalili se ta kammala karatunta na cika mata burinta , har wani yawo take ina take zuwa? Yanzu ma laifinki ne kina kallon hadari kika barta ta fita , ina kiran wayar yanzu tana ringing aka ki ɗagawa daga baya aka kashe , meyasa da zata fita baku faɗa min ba? Ai cewa kika yi nan gidan su Basma ne tsallaken titi , amma bata can na kira Isma'il , mun fita mubi hanya ni da Abbu ko ma dace ban amince ku fita ba kuka wani haɗe kai hammm..." ya faɗa yana ficewa a parlon.

Mamu ta saki hannun Amrah ta zauna dabas, tace"Ya Allah kasa duk inda Mubina take tana lfy kuma cikin hannun nagari Sbd Allah mace shekaru 20 a ce wai yarinya , Sun daure mata gindi shida Ablah se taɓara take ." Amrah tace"Amin Mamu insha Allah tana lfy." ta faɗa tana zama. Wayarta ta ɗauki ringing, ganin sunan *my brother* yasa tai picking ɗin call ta manna a kunne haɗe da sallama, tace "yayana barka da yamma." Kabeer daga can yay murmushi  yace "Amrah ya gida fatan anyi sallah juma'ah lfy?" Amrah tace lfy lau brother ina missing ɗinka yaushe zaka zo ne?"Kabeer yace na kusa zauwa insha Allah  , ina Baby ne?" Amrah tace"Wlh yaya Kabeer itace ake nema daga gidan su Basma ta fita ba'a san inda tayi ba..." Kabeer ya katseta cewar"kuke zaune gida ina umpah da Mamu ɗin?" Amrah taba Mamu wayar, ta amsa nan suka fara magana tana faɗa masa kome dake faruwa dai...


Umpah ko lkcn da ya fito har yasa Haladu ya fito da mota, nan kofar get inda Abbu yake tsaye, shine Kamal ya gansu zasu shiga mota za'a neman Mubina. Basma kuwa bayan tayi sallah la'asar ta gama ta shirya direba ya kaita gidan Baffa, lkcn Baffa inusa hankalin sa a tashe Mubina bata iso ba, ya kira Mamu tace bata gida, se ga Basma tazo neman ta ba tanan, nan ta zauna ta girka kuka inna da Baffa suna lallashinta shine ya kira Mamu yana bam bamin faɗa.  nan inna da Basma da Baffa ɗin suka. shiga mota ɗireban su Basma na yawo dasu suna bin hanya wai ko sa ganta irin yanda su Umpah da Abbu suke yi...


Kamal se da ya kwashe 40 minutes cur yana famar ceton ranta kafin take farfadowa. Motsi ta fara tana zabura tana fizge-gizge, idanunta a rufe.

Ajiyar zuciya Kamal ya sauke ganin ashe duk sumar nan da tayi ba wani jimuwa tayi ba, tsabar farga ba ne da rikita gabanta da ya yanke ya fadi ta suma, se buguwar goshinta shiko bata jimu ba se ɗan kumburin kawai.

Na'uran ya cire mata ganin tana fizge-fizge ya rankwafa ya riƙeta, amman bata ɗaina ba, zama yayi ya riƙeta gam ya rungumota jikinsa ya matseta gam kirjinsa, ya sanya hannayensa saman lallausan gashin kanta ya tattara  waje ɗaya, sbd yadda ya  baje kan fuskarta yana ƙoƙarin daure mata. Mubina kuwa sam bata haiyacinta, jinta saman wani faffaɗan kirji me fitar da wani irin ni'imataccen kamshi me sanya kasala da kuma nutsuwa, sai taji tamkar mafarki se ta kara shigewa cikin jikinsa tayi luf kirjinsa, yana ƙoƙarin ɗaure mata gashin ta saƙalo hannayenta wuyansa, tana wani irin sauke numfashi haɗe da nishi ta maƙaleshi gam, fuskarta dab da tashi har tsinin hancin su na gugar juna, yayin da lallausan pink lips ɗinta yake gugar lips ɗinsa, yayin da numfashin su ya haɗe guri ɗaya Mubina ta kara manne shi tana sauke ajiyar zuciya da sauri-sauri, suna shaƙar hucin junan su, wanda sansanyan kamshin jikin Mubina ya haɗe da daddaɗan kamshin turaren Kamal ya  bada wani irin kamshin dadi me ratsa zukata, duk jimawar da turaran Mubina yay a jikinta da kuma ruwan da ya taɓata amma tamkar yanzu ta fesa saboda baya fita ta sauki, yana haɗewa da na Kamal se ya bada wani irin launin kamshin dadi.

Kamal yay saurin janye kansan yana jan tsaki, yana ƙoƙarin cireta jikinsa ta saki wani ɗan ƙara ta maƙalƙale shi ta tura kanta cikin kirjinsa tana sauke wani irin zazzafan numfashi ta tura hannunta cikin suma kansa   tana nishi, ta manne shi sosai kamar zata shige cikin sa, tana sauke masa wani irin huci dab da kunnen sa yana jin yadda zuciyarta ke wani irin mahaukacin bugawa da karfin gaske, ga tudun kirjinta na gugursa sosai yake jin nipples ɗinta suna takura shi...

Wani yammmmm Kamal yaji, ga tsikar jikinsa na tashi sbd yadda tabi ta kanainaye shi, tana sauke masa numfashi dab da kunnensa.

 A hankali Kamal ya kusanci fuskar Mubina har suna shaƙar numfashin juna a tare, Hannunsa ya dora saman ƙugunta ya riƙeta sosai, wanda yasa ka Mubina zabura ta kara shigewa cikin jikinsa har lips ɗinta na gugar nashi yay saurin kauda kansa, Mubina can ciki tai magana cikin zallar shagwaɓa, can ƙasan maƙoshi sam Kamal bai jiba, me tace yaga bakinta na motsawa. Bakinsa ya kai dab da kunneta yay magana "Ke!! Uwar jaraba kin ko san wanda kike tare dashi?" ya faɗa a cikin wani irin cool voice.

 Wanda ya kara sakata cikin wani irin yanayi feelings take ji sosai, ta ƙara manne masa a jikinsa tana hawaye tana fitar wani irin numfashi me zafin gaske, ta nitsa kanta cikin kirjinsa tana nishi se ƙamƙameshi take.

Kamal ya zaro idanu waje ganin sam fa bata haiyacinta, ya fara ƙoƙarin janyeta daga jikinsa ya ɗago da kanta ya tallabo fuskarta ya zuba mata tsumammun idanunsa, yaga hawaye na kwaranya daga fuskarta, tayi saurin kifa fuskarta saman tashi tana sakin nishi ta zagaye ƙugunsa da hannayenta, zuciyarta na bugawa da karfi. Kamal ya dora hannunsa saman goshinta yana murza mata sauran kumburin yana bajewa, ƙara rungume shi tayi tana nishi a shagwaɓe tace"Aushhhh zafi bana so."ta karasa maganar cikin irin wani yanayi na sangarta ta ƙamƙameshi gam.

Kamal ganin yana kara shiga hakkinta kuma ba wani abu zai mata ba na rage zafi yasa ya daka mata tsawa"Ke!! Dallah can ɗagani uwar jaraba." ya faɗa yana hankade ta daga jikinsa, ta faɗa saman gado ya miƙe tsaye.

 A mugun tsorace!! Da kuma gigiceta da mamakin abinda ke faruwa na ɗago da kaina na ganni saman gadon asibita a kusa da gurgu... Cikin rikita na fara kallon jikina na ɗago na kalleshi raina a ɓace amman banyi mgn ba sanin halinsa da kuma tuna na bugi mota ina tukin adedeta, tabbas suma nayi da sauri na sauko daga saman gadon na shiga neman mayafi na ban gani ba na duba wayata ban ganiba, na juyo na riƙe ƙuguna cike da rashin kunya, na kalleshi ya koma gefe ya haɗe hannayensa a kirjinsa ya zubamin kwartayan idanun sa fuskarsa babu alamar wasa, yayi kucin-kicin, nace"Malam ina mayafina da wayata a bani nayi gaba , kuma ta Allah ba taka ba meye ka kawoni kamin? Kenan kaine ka bugeni da mota ka sace min waya to bani abuna , kuma ka sani wlh tsoron da ka bani a mota se na ɗauki fansa , bani wayata nayi gaba." na faɗa ina girgiza ƙuguna ina murguda baki. Jin yaki magana na sake cewa"Kangiwa da kai nake wlh idan..."muryasa ta katseni ta hanyar cewa, "Ki ɗauki wannan hijabin ki saka ki rufe jikinki nan bakiyi kasuwa ba bana sha'awa a kai kasuwa , yau dani ɗan iskane da kin lalatani kin koyamin iskanci , se Allah ya sa ba haka nake ba ke kam kin shiga a uku jarabar ki tayi yawa shiyasa kike saka matsatsun kaya kina yawo da masu adedeta se akaci sa'a shima baya son busasar mace irinki , bai matsaba shine kika bugi motata kikayi suman karya dan na kawoki hospital na rage maki zafi ko? To bana yi me zan ji a ƙashi zallah , Oya sa hijab muje ki nunamin gidan ku na a jiyeki sbd nasan ko na barki ba gida zaki ba yawon ta zubar zaki."Ya karasa maganar yana ɗagamin gira tare da sakar min lallausan murmushi, ya cusa hannunsa ɗaya cikin sumar kansa yana shafawa.

Wani irin baƙin cikine da takai ci tare da bacin rai suka ziyarci zuciyata, jikina har tsuma yake na waiga naga meye a kusa da zan ɗauka na buga masa, wani ɗan ƙaramin glass table na gani na nufi gunsa da gudu na ɗauka ina cewa"Allah se na nuna maka nafika rashin mutunci sai na rutsa maka kai" na faɗa ina nufar kansa a guje.

Kamal ya kauce yana dariya yace"Ashe harda hauka ana taɓawa ok wlh kina buga min zan turmusheki anan na baki yawu kisha , nasan shi kike so." ban saurere shi ba na karaso kusa dashi na jafo masa glass ɗin da karfi, ya goce bai same shi ba table ɗin ya bigi bango ya tarwatse wani glass yayo kaina sam ban luraba seda naji ya fizgoni jikinsa munyi wajan toilet, ya haɗani da kofa ya danna min kirjinsa ya matseni daket nake numfashi.

Ya dago haɓata cikin raunaniyar murya yace"bakida hankali da glass ɗin ya sameki ba ƙaramin rauni zaki jiba , masifiya kawai uwar fitinar tsiya busassa kawai jiki ba tsoka." ya faɗa yana hankaɗeni daga jikinsa nayi tagal-tagal zan faɗi ƙasa, nayi saurin riƙe kofar toilet, cikin masifa nace "Eh ina ruwan ka in mutu ma mana mugu a zalumi barawon phone wlh bazan barka ba..." shiru nayi da bakina ganin ya juyo ya nufoni, na ƙame cike da tsoro ina ƙoƙarin ja baya, amman har ya iso ya damko kafaɗata ya miƙar dani ya sakeni ya dora hannunsa duka biyu a bango ya rufeni ruf.

Ƙoƙarin bin ta ƙasansa nake ya kamo gashin kaina na saki kara ina dukan sa, ya riƙe hannuna ya ɗago haɓata yana kara kusanto fuskarsa dab da tawa, muna shagar hucin juna, nayi saurin kauda kaina ina murguda baki nace"Sakeni ni ba ƴar iska bace wlh baka isa ka iskan tani ba , da wani bakinka me wari sakeni dallah malam..." Tafin hannunsa ya dora saman bakina ya rufe min, na fara ƙoƙarin cizon sa ina kiciniyar yadda zan kwaci kaina, duk da ba wani riƙeni yay ba rumface kawai yay min da kirjinsa babu inda zan bi na fita, se  haɓata da ya riƙe ya kuma rufemin baki yana ƙara kusanto fuskata.

 Cikin ɗaga murya yace"wato dai kina son nasha bakin ki na dura miki sweet yawuna kisha sbd yana miki sugar sosai ko?" ya faɗa yana ƙoƙarin haɗe fuskarmu, idanu na zaro ina kirgiza kaina alamu A'A amman bai fasa kusanto fuskata ba nima ban fasa ƙoƙarin kwacewa ba, amman se da ya haɗe ya wani zubamin fitinannun idanunsa yana goga lips ɗinsa saman nawa, naji wata lema-lema ashe yawun sa ne ya zaro harshe ya fara gogamun saman lips ɗina, dukansa na fara a saman kirjinsa ina hawaye na jimƙe bakina gam ta yadda ƙazamin yawun sa bazai shiga bakina ba, ina dukan sa. Yay saurin janye fuskarsa a tawa ya matsa can gefe yana kyalkyala dariya yace"Jarababbiya wlh bazan baki ba haukan karya kike kina so wlh."  ya faɗa yana juyawa ya nufi saman gadan ya ɗauko hijab.

Wani irin haushi yasa na cire takalmin ƙafata gudu na bishi da gudu nayi kansa ina kecewa da kukan takai ci ina cewa"Wlh ko maza sun ƙare baka isa ka sakani naji wani abu ba kai a suwa? Wlh kayi kaɗan baka abinda nake so a tare dakai kamin kaɗan wlh..."Wata uwar tsawa!! Ya bugamin yana cewa"Ke!! Wlh kika kuskura kika karaso guna se kinyi nadama , zan cire miki iskancin dake damunki wlh zan baki mamaki rashin kunyarki ta isheni daga yanzu nama kina alkawalin duk abinda zai sameki bazan sake shiga zabgarki ba." cak na tsaya   da takalmin a hannuna ina shasheƙar kukana na kauda kaina daga kallonsa. Banji isowarsa ba se da naji yana sakamin hijab, bayan ya saka min ya kama hannuna me takalmin ya zare takalmin ya sunkuya ya kama ƙafata nayi baya zan faɗi yay saurin riƙoni ya kama hannuna guda ya dora saman ƙafaɗarsa bai min magana ba, haka nima banyi magana ba kuma ban kalleshi ba, kuma ban riƙe kafadar ba. Ganin ina tagal-tagal yasa ya miƙe tsaye sai ji nayi ya ɗaukeni cak kamar ƴar tsana ya nufi saman gado dani ya ajiyeni ya kama ƙafata ya saka min takalmin, baiyi magana ba ya sauke ni ya kama hannuna muka fara tafiya na fizge hannuna ya juyo a fusace ya ɗaukeni da gigitaccen mari ya fizgoni jikinsa yace"Wlh idan kika yi wasa zan baki mamaki yanzu nama kaina alkawalin kaiki har gidan ku idan kika ki nunamin kuma zan kaiki gidana ne , na turmusheki na baki abar da kike so oya muje ki nuna min gidan ku." yana faɗin haka ya janyeni daga jikinsa ya kama hannuna ya damƙe cikin nashi wani irin gumi na ratsa tafukan hannuwanmu. Kukana na haɗiye nace"Allah ya isana ban yafe ba insha Allah se ka gani a kwaryar cin tuwonka , mugun azalumi..." yanda ya juyo ne yasa na haɗiye maganar na kauda kaina nayi saurin ɓoyewa bayansa. Kai ya girgiza ya janyoni na dawo gaban sa, ya buɗe kofar yana riƙe da hannuna muka fito.

 Muna fita na cika da mamaki ganin hospital ɗinmu ne amman nayi shiru.

Office ɗin Dr Munnir muka shiga, yana ta rubuce-rubuce cikin takardu. Yana ganina yace"Ah Baby auta wai daman kece aka kawo? wlh ban lura dake ba sam" ya faɗa yana miƙewa yace da gurgu"yallaɓai kaine ka bugeta to a ɗiyar me hospital ɗince , ɗiyar Abdulrahim Kabeer algèrie ce , amman ƴan gidan su basu da labari ko?"."Kamal cike da mamaki yace "No wanda kake faɗa Abokin Abbu ne kuma nasan yaransa masu hankali ne da tarbiyya da nutsuwa , basa yawon ta zubar,  kai ba wannan ba ni zan wuce kayi lissafin duk abinda ya kama ka kirana bata buƙatar magani bata jimu ba, se anjima." ya faɗa yana jaye da hannuna, cikin tsiwa nace" se ka hana ya zama ubana kuji shi kai to shiɗin  ubana ne , nayi yawon ta zubar ɗin yawon dandi nake karewar ta zubar karshen rashin tarbiyya kuwa tsirara nake yawo kaji malam , da banyi niyar nuna ma gidan muba amman yanzu se na nunama... " Na faɗa ina mintsinin hannunsa da yake cikin nawa, bai koyi gezoba ya kaɗa kafaɗarsa yace" Banda lokacin ki." ya faɗa yana jana muka fito. Dr Munnir ya koma ya zaun yana dariya yaci gaba da rubuce rubucen sa. Muna zuwa gun motarsa na gane da itace ya tunzurani ɗazu kuma itace na bugi adedeta da ita.

Buɗewa yay ya tunkuɗani gaban motar se da na dan bugu nace "Allah ya isa mugu kawai." bai ko kalleni ba ya zagaya ya shiga motar gun zaman direba yay mata key ya fizgeta da karfi ya nufi bakin get, aka wangale masa get, ya fice a guje. Tinda muka fito bai kalleni ba driving ɗinsa yake a cikin nutsuwa, nima nai banza dashi na kame kaina. Can naji sautin muryasa ƙasa-ƙasa yace"Gantalala ina ne wajanku?" Ban kula shiba na kauda kaina ina kallon titi.

Ya sake cewa" Ok bazaki faɗa ba to bari na kaiki gidana muyi kwanan dadiro se kimin tausa da wannan busassan hannun naki..." cikin ɓacin rai na juyo na fara dukansa na wawuri kunnensa da cizo. Da karfi ya taka burki yana cewa"Sakeni ko kiga yadda zan miki duran yawu nasan shine kike so kin kasa dangana jarababbiya..." sakinsa nayi ina matsar kwalla na haɗa kaina da guiwa ina sauke numfashi da karfin gaske. Da sauri na ɗago nace masa"Ali ɗan tsoho zaka kaini gidan ɗan Algerie." na faɗa ina goge kwalla idanuna na kalli titi.

Kamal kuwa se yanzu yake kallon tsantsar kamarta da Umpah da wannan yayar tata to amma ya akayi bai taɓa ganinta ba? Shi se yanzu ma hanklin sa ya bada da sunan da take aiki dashi a makaranta, tabbas ɗiyarsa ce... Kallonta yayi ya taɓe baki yace" Ashe kece zakkar gidan ku an baki tarbiyya kece kika watsata a titi.? Ban de kula shiba, sbd gudun kar yamin duran yawu nayi shiru ban sake kallon inda yake ba har muka iso kofar gidan mu daidai lokacin kuma su umpah suka yi parking ɗin motar su a kofar gidan. Yana tsayawa na soma ƙoƙarin bude mota ina kiran umpah amman bazai ganni ba sbd glass ɗin me suhu ne. Hucin numfashin sa naji kusan kunnena, hannunsa yana gugar jikina, nai saurin ɗagowa idanunmu suka sarƙe guri guda, fuskokin mu suka haɗe, har lips ɗinmu na gugar juna, nayi saurin janyewa ina murguda masa baki, yana ƙoƙarin buɗe min motar, yana budewa na zuro ƙafafuna waje na ƙaƙalo yawun bakina na tofa masa a fuskar shi haɗe da kai masa duka tin karfi a kirjinsa na kece da kuka nace "na barka da Allah"na fice a guje na nufi motar umpah ina ihuuuuu.... Inde *Kamal ne...* Ba'ama fara ba!!!  Hakuri da rashin Editing me kyau😌



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣5️⃣



Kamal tsumammun idanunsa ya zuba ma Mubina, ya sanya hannunsa ya dafe kansa ransa yayi mugun ɓaci, ya sanya hannunsa saman fuskarsa ya shafo yawun da ta tofa masa, kai ya girgiza ya gogo yawun ya ƙura masa ido, ciza lips ɗinsa, yama motar key,  wayarsa ta ɗauki ringing ya kai kallonsa kan wayar yaga Sageer ne, ya ɗauka yay picking ya manna a kunnen sa cikin daddaɗar muryasa yace"ya ykk wai ina ka shige ne yau? kiran da na maka yafi a ƙirga." ya faɗa yana fizgar motar ya karasa  get ɗin gidan su yana horn, megadi ya buɗe masa ya shige. Mubina kuwa banda kururuwa da ihuuuu babu abinda take yi, su umpah a guje suka fito suka yi kanta, umpah yace"Baby ina kika shiga? yau kin bamu wuya mun gaji da neman ki yanzu da police sitetion zamu bada cigiyar ki da gidan Tv da Redio ina kika shiga?" Mubina ta kara sa da gudu ta fada jikin umpah tana kuka. Abbu yace "Ah ya naga Kamal ya kawoki doter ina ya samo ki?" cikin kukan sangarta tace"Dady shine ya sace ni kawai muna cikin tafiya ana ruwa nida me napep se ya ɗinga bin mu muna gocewa , dama kuma tin da rana lokacin da zamu gidan su Basma ya biyo ni yake son sace ni Allah ne ya tsare ni , se ɗazu ya buge mu da mota ya zuba min wata hoda na suma nan take ya ɗauke ni ban tashi farkawa ba se hospital yanzu ma karfin Addu'a ce tasa ya maidoni..." ta karasa tana kuka.

Umpah ya waro idanu yace" Kamalu ɗin da kansa innalillahi wa'inna ilahir raji'un!! Me ya miki kenan...?" Abbu ya katse umpah cewar"Amma Kamalu ya bani mamaki ban taɓa zaton zaiyi haka ba wlh ɗiyar abokina ya lalata, doter ya miki wani abu ne?" Mubina tace"Eh duka na yayi tayi mari harbi wai baya son ganina se ya naka sani..." ta faɗa tana kara sakin kuka.

Abbu yace"Yi shurinki doter ai dole zai soki shiɗin banza , Abdulrahim pls ina son mu haɗa meeting yanzu da iyalan mu , ka tara naka iyalan nima bari na shiga ciki yanzu na fito da nawa da nace se dare to yanzu za ayi ta ta kare." ya faɗa yana kallon umpah.

Umpah ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, yace"Babu damuwa Abubakar se ka fito ɗin insha Allahu amman karka takura yarona baka san dalilinsa ba..." Abbu girgiza kai ya nufi get ɗin gidan sa.

Umpah ya kama Mubina suka nufi cikin gida, Haladu na riƙe da haɓa yana kallon ikon Allah.


Mamu na zaune a parlo ta rabka tagumi, dan yanzu Baffa ya gama mata faɗa sun gaji da yawo basu ga Mubina. Amrah tace" Mamu kinji su umpah shiru yamma tayi sosai basu dawo ba..."  Umpah na yay sallama suka shigon yana riƙe da Mubina. Mamu ta miƙe ta kamota ta rungume tana sauke ajiyar zuciya, tace "Baby ina kika shige?" Mubina tace" malamin mu ne ya sace ni wlh..." Amrah ta iso tana rungumeta tace" Me kika masa sacewa kuma baby?" umpah yace"Karya tayi masa ne? tazo ma baza ku barta ta huta ba , baby jeki maza kiyi wanka ki huta." Mubina najin haka ta janye daga jikin Mamu da Amrah ta nufi sama da gudunta. Mamu tabita da kallo ta juyo ta kalli umpah, tace"Abban Mubina sbd Allah baza a tambaye ta aji ba'asi ba , se abarta ni sam abun baya min dadi pls ka aura da yarinyar nan..." katseta yayi da cewa"Wlh Nusaiba zamu sami matsala dake yazu dai ku shirya zamuyi baƙi a shirya parlon baƙi da kayan motsa bakina asa turaren wuta." ya faɗa yana haurawa sama. Mamu ta kalli Amrah tace"Hummm Allah ya kyauta Amrah jeki maza sa laure ta gyara parlon baƙi a kai kome na motsa baki keko kisa turaren wuta kiyi maza ki shirya bari na sami baby." ta faɗa tana haurawa saman bene. Amrah ta nufi kitchen gun laure dan ta fara girkin dare.

Mubina tana shiga ta cire kayan jikinta tai fatali dasu ƙasa ta nufi bathroom, tana shiga ta kunna shower sansanyan ruwa na sauka kanta ta lumshe idanunta tana ƙamƙame jikinta tana sauke ajiyar zuciya nipples ɗinta sun wani mimmiƙe sonyi tsini sosai bakinsu ya buɗe sai game ƙafafunta take, daket ta samu tayi wankan ta ɗauro alwalla ta saka rigar wanka ta daure kanta da towel ta fito.

Kai tsaye wardrobe ta nufa ta bude tana ciza lips ɗinta idanunta na lumshewa, ta zaro abaya tana ƙoƙarin cire rigar wankan, Mamu ta shigo da sallama, Mubina ta amsa tayi fatali da rigar tana ƙoƙarin saka abayar, Mamu ta iso ta mata duka a baya tace"Wai yaushe zakiyi hankali baby ke kome tsirara bakya jin kunya." Mubina ta rungume Mamu gam ta nitsa kanta kirjinta a shagwaɓe tace"Mamu ni samin rigar yo wa zai shigo daga waje ya ganin yo." Mamu ta girgiza kai ta amshi rigar ta saka mata. Mubina ta yane kanta da mayafin abayar ta hau saman dadduma ta tayar da sallah la'asar. Mamu tace" se ma yanzu kike la'asar?" ta faɗa tana kwashe kayan da Mubina ta zubar a ƙasa tana faɗa, tace" ke kullum da kin cire kaya se ki zubar a ƙasa Allah ya shiryeki." ta faɗa tana kwashewa ta kai toilet ta zuba a kwandon zuba datti. Tace"Maza idan kin gama ki shirya ki fito munada baƙi dan Allah baby ki nutsu bayan sun tafi zan maki tambaya ki faɗa min tsakaninki da Allah." ta faɗa tana ficewa. Bayan Mubina ta gama sallah harda su istigifari tayi na karyar da tayi, ta miƙe ta cire abayar ta  murza mai ta ciro atamfa Super English blue me ratsin fari ɗinkin riga da siket ta ne, tana cikin sakawa Amrah ta shigo, tace"Wow auta kinyi kyau sosai." ta faɗa tana shigewa toilet. Mubina ta zumburo baki tana wata tafiya kamar tarwaɗa, jikinta se motsawa yake, ta isa bakin dreesing mirror taga yanda kayan suka mata cif a ɗan jikinta tayi kyau sosai. Murmushi ta saki dimple ɗinta ya loɓa ta shiga gyara gashinta ta fesar dashi ya bushe ta shafa mai ta ɗaure shi da ribbon, ta fesa turare ta ɗauki ɗakwalin atamfar ta murza ɗaurin zahra buhari ta nufi saman gado ta zauna ta ciro wayarta ta kunna. Nan take kiran Sageer ya shigo ganin bata san number ba taki ɗauka saida ya kira sau uku ta ɗaga tare da sallama tace"Wai dawa nake mgn?" Sageer yace" Baby Mubee sir Sageer ne ykk ina kika shiga na gaji da ne manki a waya?" Mubina tace" Sir ina yini barka da yamma , wlh wani ɗan tsautsayi ya same ni amma ka tambayi wannan mugun malamin gurgu ai yasan kome kar ya ha'ince ka." Sageer yay murmushi dan zatonsa tin abin safe ne yasa ta faɗi haka yace" Ok barni dashi babyna ykk yanzu fatan bakida damuwa?" Mubina ta zumburo baki tace" Uhm sir ykk y hutawa." ai fa Sageer ya sami abinda yake so sai zuba ya fara mata. Haka Amrah ta iskota ko me yake faɗa mata se kyalkyala dariya take yi. Ta girgiza kai ta shiga shiryawa...


Can ko Kamal bayan ya shiga gida sun gama waya da Sageer cewar zasu hadu bayan sallah magarib, ya fito daga cikin motar ya nufi cikin gida. A parlo ya isako ummah tare dasu Hafsat da yaranta suna hira. Kamal yace "momy nan kuka yo bayan ruwan?" ya faɗa yana zama kusan ummah ya kwantar da kansa jikinta yace"Washhh na gaji." Samha tace"Brother ina ka shiga wai?" hafsat tace "ai kuwa tin kafin la'asar ya fito ina bacci daga gidan goggo fa." Kamal yay murmushi zaiyi magana Abbu ya shigo da sallama. Ameer suka tare shi da gudu. Hafsat tace"Oyoyo Abbu." Abbu yayi dariya yace"Hafsatu kece cikin lema haka? Sannu da zuwa" Kamal ya miƙe yay gun Abbu zai rungume shi yace"dakata kai Kamaluddin ni zaka wulaƙanta ko?" Kamal zaiyi mgn Abbu ya ɗaga masa hannu yace"Bana son jin kome maza shirya ka fito zamu unguwa , Fatima Samha ku shirya yanzu zamu je muzo harke Hafsat tinda kinzo." ya faɗa yana hawa sama. Hafsat tace"Kamal me kayi?" kai Kamal ya girgiza yace"Hummm bazai wuce sharrin wannan aljanar yarinyar ba , ba kome bari na canza kaya na fito."ya faɗa yana hayewa sama. Ummah tace"ikon Allah bari to mu shirya kar a haɗa damu." ta faɗa tana miƙewa ta tafi domin ta shirya. Kamal na shiga ɗakinsa yay wanka a gaggauce ya fito ya shirya cikin wata dakekiyar shadda maroon coulor ya murza hula se baza kamshi yake, kwashi wayoyinsa ya fito.

Nan ya isko suna jiransa yana fitowa Abbu yace"Muje magrib ta gabato." baki ɗaya suka fito kowa gabansa se faɗuwa yake, Kamal ko sanin babu wani abun aibu da yayi bai damu ba, damuwar sa ɗaya fushin Abbu gare shi...


Suna zuwa kofar gidan Abbu ya kira umpah sun iso nan ya fito da kansa ya tare su ya shigar dasu parlon baƙi wanda aka tana di kome, ya shiga can ciki ya kurawo nasa iyalin.


Da sallama suka shigo parlon baƙin, Mubina tana riƙe da hannun umpah. Kamal ya ɗago karaf suka haɗa ido da Mubina tayi saurin komawa bayan umpah tana cewa"Umpah nah ai ga ɓarawon da ya sace ni wlh shine me yazo yi gidanmu?" ta faɗa ta na murguda masa baki ta ƙamƙame umpah ta baya. Kamal kuwa abin dariya ma ya bashi wai barawo, idanu ya ƙura mata tayi masa mugun kyau atamfar ta amsheta ɗas a jikinta duk da bata da ƙiba akwai diri. Idanunsa ya janye daga kallonta yana taɓe baki. Umpah yace"Eh Auta shine ajiye  hankalin ki bazai kuma sace kiba." ya faɗa yana ɓanɓare ta daga jikinsa. Mamu kai ta girgiza ta isa kusan ummah suka gaisa cikin raha ta gaishe da Abbu ya amsa cikin sakin fuska. Mubina ta isa kusan Abbu ta zauna tace"Dady ina yini."  Abbu ya dafa kanta yana murmushi yace"lfy lau doter ƴar albarka." murmushi tayi ta gaishe da Ummah da hafsat suka amsa cikin sakin fuska, se dai Hafsat tana mamakin katuwar budurwa se sangarta. Samha ta gaishe da umpah da Mamu suka amsa cikin sakin fuska.  Amrah ce ta shigo da sallama ta kara so ta zauna kusan Mubina ta gaishe da Abbu da Kamal da su Ummah cikin girmamawa, suka amsa suna yabon hankalinta. Mamu ce ta miƙe ta tsiyaya ma kowa ruwa da lemo tabi kowa ta bashi suna godiya, se lokacin Kamal ya rankwafa ya gaishe da umpah da Mamu, suka amsa cikin mutunci. Mubina ko da wasa bata sake kallan sharan Kamal ba... Bayan son sha ruwa da lemo an kara gaisawa, Abbu yayi gyaran murya ko da Abbu yayi gyaran murya Mamu ta kira Mubina ta taso ta dawo gunta ta zauna kusanta. Abbu yace ba kome ya tara mu anan ba se ina son Abdulrahim in roƙi alfarama wajanka kaba Kamal auran ɗaya daga cikin ƴaƴanka masu albarka , da farko Wannan na zaɓa masa" ya nuna Amrah yace "so sai na lura kamar wannan yake so" ya nuna Mubina Kamal ya zaro idanu waje! zaiyi maga Abbu ya watsa masa mugun kallo. Kansa ya maida ƙasa. Abbu yace dan haka ina nema ma Kamal auran Mubina a bamu..." Mubina tayi wata irin zabura zata bude baki tayi magana tana kallon umpah Mamu ta danne mata cinya ta rufe mata baki... Abbu ya zayyanewa Ummah da hafsat da Samha kome tinda safe irin diramar da ke kaftawa... Umpah ya kalli Mubina yaga yanda hankalinta ya tashi... Take ya gano ƴarsa bata son Kamal. Gyaran murya yayi yace" Masha Allah naji dadin wannan lamarin insha Allahu bazan hana ɗana Kamalu gudan jinina ba se dai Mubina karatu take , tana da burin karatu kaga misali da anyi auran Allah ya kawo rabo da wuri idan cikin mai laulayi ne zai ɗatse mata karatunta , ko kuma ma daga baya mijinta ya hanata dan shike da ikonta , so sai nake ganin a bashi Amrah tinda ita ta gama ko gobe ma ashirye nake haɗa zuri'a dakai! Abubakar na ba Kamal auran Amrah idan yaso zata ci gaba da karatu ko aiki a gidanta." ya faɗa yana murmushi. Mubina ajiyar zuciya ta sauke ta kalli sharan Kamal ta cinno baki baki gaba ta lumshe idanunta ta tura kanta cinyar Mamu taji dadin  jin ba ita bace ba!! Mamu kuwa haushin umpah ya cikata se hararasa take a ɓoye ga yarinya me buƙatar aure ya kasa ganewa ya bada watanta... Abbu cikin farin ciki ya isa gun umpah ya rungume shi yana godiya sosai da fatan Allah ya sanya alkhairi. Ummah ma da Hafsat da Samha sunji dadin samun Amrah a matsayin matar Kamal, dan sun fahimci tana da nutsuwa gashi abin kai tsaye taji amman taki nuna ɓacin rai sai kanta da ta sadda ƙasa. Kamal dauriya yake kurum sai yau yayi nadamar kin faɗa cewar ya sami wacce yake so, gashi za'a masa auran dole. Abbu ya zaro daurin ƴan dubu-dubu na dubu hamsin ya beƙama umpah yace"ga kuɗin tambaya mun gani muna so insha Allahu zamu zauna cikin satin nan a saka rana da kome wlh abun yamin dadi ban taɓa zaton kai tsaye zan samu karbuwa haka ba , Allah yabar zumunci."Umpah yace "Amin ni ke da godiya ni da ake son haɗa iri dani..." Haka suka kasance cikin farin ciki sosai kiran sallah ne ya tashi taron su Abbu suka tafi gida suma suka koma ciki...


Bayan sallah isha suka hallara gurin cin abunci, Amrah idanunta sunyi jajur taci kuka ta koshi a ɓoye. Yanzu ma sai juya spoon take ta kasa ci, Mamu tace"kici abuncin ki ni banga aibun yaron ba wlh ga hankali kiyi hkr..." Mubina ta ajiye robar ice cream ɗin ta bushe da dariya ta rungume Mamu tace"Kai Mamu nah gurgu ne fa yana ɗan ɗingisawa amman ai dole zata ma umpah biyayya.." Mamu ta buge mata baki, ta saki ƙara ta saketa ta koma wajan Umpah. Umpah  ya kalli Mamu yace"Nusaiba wlh na fahimci kina nuna banbanci tsanin yaranan duka dai ke kika haifa kuma Amana Allah ya baki , ke Amrah kuka kikayi saboda na zaɓa miki miji na gari?" kinada tsayayye ne da zaki fitar? kuma inama zaki sami kyakyawan yaro mai nutsuwa irin Kamalu ga nera gashi yakai a so shi ki riƙe abinki da kyau." Amrah tace"A'A umpah bana kuka insha Allahu zanyi maka biyayya ina sonshi mana." ta faɗa tana danne kuka nata ta miƙe ta nufi sama. Umpah yace" yauwa Allah ya miki albarka."Mamu tace "Amin itako ta gaban ka se ka mata Addu'a Allah ya shiryata." umpah murmushi yayi ya shiga ba Mubina abunci a baki yace"Adawa bata yi ba wlh." Mubina tayi dariya. Ta  miƙe ta haura sama.


Can gidansu Kamal haka suka kasance cikin farin ciki da walwala, amman banda Kamal.  Misalin 12:pm na dare kwance yake a makeken gadansa yana sanye da kayan bacci riga da wando farare idanunsa lumshe ya dafe kansa shi kaɗai yasan meke damunsa ya rasa me yake ji, yana jin zafin yadda ɗazu ya roki Abbu cewar ya masa alfarama yanada wacce yake so ya haɗa su su biyu ya aura, amman Abbu yaki yarda yace ko kusa da duk zamn sa bai ce yana da wada zai aura ba se da ya samo masa matar aure... Juyi yayi ya ɓeka hannuns na gefan gado ya janyo wayarsa ya sake kiran Amrah amman a kashe sakonta ya sake karantawa na cewar su hakura da juna an mata miji zatayi biyayya wa mahaifinta anman tana sonsa har karshen rayuwarta... Cillar da wayar yayi ya dafe kansa yace" Kina mace ma kin hakura bare ni namiji zan amshi kaddarata insha Allahu." ya faɗa yana buɗe idanunsa ya miƙe zaune ya sauke ya shiga toilet ya dauro alwalla ya fito ya dora jalabiyya kan kayan baccin sa ya hau saman darduma ya tayar da sallah nafina ta neman zaɓin Allah... 


 Amrah na kwance Mubina na manne jikinta se kwasar barci take a nuntse tana sanye da yar guntuwar riga ta bacci. Amrah ta rushe da kuka tace" Wlh ni KAK nake so amman dole zan amshi kaddarata zan mantaka insha Allahi." ta faɗa tana shasheƙar kuka ta rungume Mubina gam. Mubina kukan ya tayar da ita bude ido ta zabura ta riƙe Amrah tace "Anty lfy kuwa?" Amrah tace "Baby bari kiji abinda ke faruwa inada wani saura yi bayan Lameer daman kinsa shi ba sonsa nake ba ,  amman shi bamu taɓa haduwa ba ina sonsa yana sona yana nan maradi amman na masa karyar ina dosso , gashi za'a rabamu se dai fa ban taɓa ganin sa ba." Mubina taja tsaki ta sake shigewa jikin Amrah ta lumshe idanunta tace"Anty kiyi manage ki auri gurgu kawai kibar kukan idan bakya so zansan hanyar da zabin a fasa ta ruwan sanyi sai kima haduwar fecebook ɗin mgn ya fito." Amrah cikin murna tace"Ngd kanwata amman mubi kome a sannu se dai har na tura masa sakon mu rabu fa." Mubina tace"Hum ki bari zan san abin yi mu kwanta dare yayi." Nan Amrah ta rungumeta tsam suka kwanta ba jimawa Mubina ta koma bacci, Amrah ce ta ɗan jima kan tayi bacci...


***************  *******     ***************


*Bayan wata ɗaya*


Zuwa lokacin an gama mgnr auran Amrah da Kamal an sanya wata biyu masu zuwa yanzu saura 38 cif auran su Ablah ta dawo tafi kowa murna, Mubina taɓara se abinda yayi gaba, se iskanci take ma Amrah  wai an badata sadaka, amman tinda bata so zasu san abinyi, Amrah bata kulata dan tasan Kamal ya kai namiji, zuwa yanzu ta fara sabawa dashi tana jinsa a ranta sosai, sbd yana bata kulawa duk da baya kiranta ya kan zo ya saka megadi ya kirata su gaisa ya fice warsa dan  Kamal da Amrah ba laifi yana ƙoƙarin zuwa zance babu yabo babu falasa suna ɗan gaisawa tana bashi girmansa.

Ɓangaran cutie angel shikam tin ranar da ta tura masa sako su hkr ya fasa kiranta, ya goge numbert duk da yana sonta bazai so ya zugata ta kasa ma iyanyata biyayya ba, idan ta kirasa ya kan ɗauka su gaisa amman baya kiranta ya tsaya inda mahaifinsa ya ajiye sa, duk da baya kiran Amrah ko numbert har yanzu baya da tinda se yafi sati bai zoba in yazo megadi yake sawa ya kirata. Mubina da Sageer sun shaƙu sosai ba laifi ko a makaranta sukun ɗan zanta ta saki jiki dashi sbd yadda yake bata kulawa da hira masu dadi, yanzu ta fita harkar Kamal sbd Jarabawar da suka fara ta rage iskanci sosai ta maida hankali a karatunta, ita da Basma kuma ko ba haka Kamal ya fasa ko kallan inda take baya kulata duk abinda zatayi baya kulata sabgar gaban sa yake, kasancewar ta zama kanwar matar da zai aura... Yau ta kama weekend ne babu aiki, kuma yau ne Kabeer zai sauka a garin maradi, da misalin 9: pm na dare idan kaga yadda Mubina ake shirye-shirye harda kitso da kunshi, kasancewar bata kitso sai wannan gamin ya mata wani irin kyau, haɗe da kunshi yarinyar ta hadu sosai, tin safe bata zauna kome siya masa take, ta matsu dare yayi, haka Amrah ma...


Misalin karfe biyar cikin shiri Kamal ya fito, yana taka matataƙalar bene a notse sai ni'imataccen kamshi ke fita a jikinsa, ya haɗe cikin Suit green coulor yayi masifar yin kyau kwantacciyar sumar kansa se walkiya take tana fitar da kamshi tamkar haihuwar Ethoipia, kome nashi me kyau da tsari ne. Zaune suke a parlo Zakiyya zaune da katon cikinta ta shiyar tsaf cikin doguwar riga ta atamfa buddɗan ɗinki tayi tsafa  ta kalli Ummah tace" Kai ummah wai me uncle Kamal yake yaki fitowa wlh ni se na fasa shan ice cream ɗin ma..." ummah tayi dariya tace Ki dai hakura ku zaga gari ki motsa ƙafarki ji yanda suka kumbura."  Kamal ya iso yana murmushi yace"Oya me ciki tashi muje." Samha tace" Brother nima na shirya muje pls?" Kamal yace" duk kina me? se yanzu zaki wani ce ki shirya? to kiyi maza ki fito." ya faɗa yana kama Zakiyya yace" idan ba rigimar me ciki ba kije ki haihu a Super market , se kace  A kebbi kina sha ice cream ɗin" ya faɗa yana dungurinta akai, ya miƙar da ita. Slm yama ummah yana riƙe da hannunta suka fito.

Set ɗin gaba ya zaunar da ita ya zagaya ya zauna. Wayarsa ta ɗauki ringing ya cirota a aljihunsa ko da ba suna kallo ɗaya ya mata ya gane cutie angel ce. Picking yay ya kara a kunnensa... Dede samha ta bude set ɗin baya ta zauna. Can  ƙasan makoshi yace"ykk y jin daɗinki? ya amarcin?" ya faɗa yana tashin motar ya nufi get....



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣6️⃣


Yana isa bakin get megadi ya bude masa get ya sulala motar waje, direct *Kalla transa mall* ya nufa.

Driving yake cikin nutsuwa waya manne a kunnesa yana magana, cikin lallausan lafazi yace"Uhm Amarsu bana son tsokana wai kina maradi da gaske?" ko me tace masa ya saki murmushi yace"Ok sannu da zuwa yanzu ina kan hanyar zuwa Shoping da kannina , idan na dawo zan kira ki." ko me tace masa, yace"Kalla transa mall"ido ya zaro yace "Ok zan ƙure mai karya bye se na iso." ya faɗa yana tsinke kiran, ya maida hankalin sa kan driving.

Zakiyya tace"Uncle ana ta shan love da amarya ko?" murmushi Kamal yay bai ce mata kome ba. Basma tayi dariya tace "Aunty Zakiyya zan maki gulma bari mu dawo." Kamal kai ya girgiza bai kuma sauraran su ba ya maida hanaklin sa kan driving, cikin kwarewa da sanin mita yake tukinsa hankali kwance.


*Kalla transa mall* katon Super market ne wanda ya kasance ana siyar da kome a cikinsa babu abinda ba'a siyar na ci da sha sutura kayan ɗaki, kome da kasani ana odar su daga ƙasa-ƙasa a tulasu a gun, kowane abu da sharan sa.

Mubina ce tsaye ɓangaran kayan sawa na maza, sanye take da doguwar riga ta material pink coulor ne, me shegen kyau da tsada yana da adon duwatsu farare masu walkiya, ɗinkin ya kamata matuƙa wani hadadɗan takalmi ne pink a ƙafarta wacce tasha zanen kunshi wanda ja yafi yawa, takalmin akwau masifar kyau da tsini yayi ɗas a  farar ƙafarta.

Daurin dan kwalinta ma yayi kyau sosai, jelar kitsonta ta zubo har kafadarta wuyanta da kunnenta sanye suke da wata siriryar sarka ta gold ƴan kunnen kananu sun mata kyau sosai, sai jakar hannunta itama pink ce, haɗe da siririn mayafin da ta maƙala a kafadarta shima pink ne...  Dole idan ka kalli Mubina ta shiga ranka, ta kuma burgeka tayi kyau matuƙa ta hadu sosai.


Se Amrah wacce take sanye da Abaya baƙa mai shegen kyau da kudi, ta yane kanta da mayafin abayar, baƙar jaka a hannunta haka takalminta ma tayi kyau sosai sak balarabiyar take kunshinta yayi mata kyau sosai.

Mubina ta kalli Amrah wacce hankalinta ya tafi kan wasu kayan bacci tana dubawa. Mubina a shawaɓe tace" Aunty Amrah kizo mana kiga idan sunyi na siyawa my brother gobe nake so ya saka su." ta faɗa tana bubbuga ƙafa. Amrah tace "Don Allah baby ki saya kawai bari ina duba kayan baccin nan ne." ta faɗa tana ƙoƙarin ciro kayan.

Mubina tace " Ngd bari na kirawo Sageer ya tayani zaɓa." ta faɗa tana buɗe zip ɗin jakarta taga babu wayarta,tsaki ta saki tace"Oh she na barta a cikin mota Anty bani taki na kirasa pls kinji." ta faɗa tana isowa gun Amrah.  Amrah tace" Wlh bazan baki ba kinga KAK yana hanyar zauwa maybe ma ya shigo , kinga ba dadi yakira kina amsa waya..."Mubina tace"Hamm naji bari na sauka na ɗauko tawa , duk baƙin cikin ki sai na sayawa yaya Kabeer kayanan wlh." ta faɗa tana tafiya zata sauka. Amrah dariya tayi tana jidar kayan. Tsaye suke a anan ƙasa ɓangaran kayan ciye-ciye, Kamal yace" Zakiyya gasu nan iri iri se kin zaɓa kuyi maza ku gama mu wuce bari na amsa kira." ya faɗa yana tafiya ya fara taka matatakalar bene, ya ciro wayar sa yay dailing ɗin numbert Amrah.

Tafe take tana kale-kale tana dab da matatakalar bene, har zata saka ƙafarta ta tsaya ta kalli wasu takalma suka ɗauki hankalin ta, baya ta dawo ta sake dubawa tana murmushi ta juya ta fara tafiya cikin nutsuwa se waiwayen su take tana murmushi, tamkar zarara. Kamal da ya hayo yana magana  da Amrah yace" Ok fito gani nan na hayo zan duba wani takalmi ne , Allah yasa ba karya kike ba angel?" Mubina sam hankalin ta yayi nisa wajan kallon takalmin se kace yau ta taɓa ganin abinda ya burgeta sam bata ji maganar Kamal ba, bata masan tana dab da shiba. Kamal na shirin sake ma Amrah magana shima bai lura da Mubina ba  gaban sa sam, se jin mutm yayi saman faffaɗan kirjinsa male-male a kwance.

A tare suka furta "Innalillahi" Mubina duk da tana tsorace!! Amma hakan bai hanata jin daddaɗan kamshin Kamal ba.

A ɗan firgice! ta fara ƙoƙarin janye daga saman kirjinsa, cikin jin kunya ta ɗago da kanta ta buɗe baki da niyar bashi hkr, karaf suka haɗa idanu da Kamal ya kafeta da tsumammun idanunsa, yana ƙoƙarin saka waya aljihun sa.

Mubina a ɗan tsorace!! ta ƙura masa idanu, yayi masifar kyau cike da rashin kunya ta daki kirjinsa da karfi tace"Tirrr yau ban fito da sa'a ba wlh , ina dalili duk inda naje se an bini." ta faɗa tana karasa janyewa daga jikinsa. Kamal kuwa yarinyar yayi missing ɗin rigimarta, kuma yaga tayi masa kyau sosai tamkar ka saceta ta ka gudu ta hadu ta ko ina, matsalar ta ɗaya bata ɓoye jikinta. Murmushi Kamal yay ya ciza lips ɗinsa, tana ƙoƙarin tafi yay saurin samata ƙafarsa, ai kuwa tayi tagal-tagal, luuuuuu tayi tai baya zata fadi ta kware baki ta zumduma ihu, tana cewa"Wayyo Antyna zo kiga zai kasheni wannan ba mijin aure bane wlh..." Kamal ya zaro idanu yay saurin tarota ta fado faffaɗan kirjinsa, tare da toshe mata baki da tattausan hannunsa mai fitar da ni'imataccen kamshi.


Waigawa Kamal yayi cikin ikon Allah babu kowa kusan su babu wanda ya gansu, tarai rayota yay cikin jikinsa ya mata kyakyawan makwanci saman kirjinsa ya rungumeta tsam-tsam a kirjinsa, yay saurin janta wata kwana layin gaɗaje babu alamun kowa a wajan. Yana shiga da ita, ya ɗago da kanta tana kiciniyar kwatar kanta, gashi ya rufe mata baki.

Fitinannun idanunsa ya zuba mata, ya kamo lallausan hannunta yana shafa kunshin hannunta, can ƙasa makoshi ya fara magana cikin raunaniyar muryasa me fitar da amon dadi, yace"Maras kunya a nan ma rashin kunyar zaki min ina matsayin mijin yayarki?" ya faɗa yana janyeta a jikinsa ya sakar mata bakinta. Dai-dai lokacin Amrah ta kwalama Mubina kira.

Mubina ta kware baki zata fasa ihu, da sauri Kamal ya riko ƙugunta ya tallafo kanta ya rankwafo yayi saurin dora bakinsa saman nata.

Ya jawota jikinsa sosai, yayin da suka game waje ɗaya gam, ya mata wata irin sihirtacciyar runguma, yana riƙe da ƙugunta yayin da kirjinsu ya haɗe ya manne waje ɗaya, zuciyoyinsu na wani irin bugo da sauri-sauri, wani irin sansanyan kamshine guda biyu ya haɗe a jikinsu se ya bada wani irin launin dadi mara musaltuwa.


Mubina a tsorace!! Ta kalli Kamal da rinanun idanunta yayin da taji lallausan lips ɗinsa cikin bakinta wani irin huci yake feso mata me fitar da dumi ga kamshi na musamman, wani irin taushi da kamshi ke yawo tsakiyar bakinta. Shima ita yake kallo still bakinsu na cikin na juna bai de tsotsa ba, ya zuba mata fitinannun idanunsa, tana jin bugon zuciysrsa da karfin gaske  ga fitunannan kamshin sa ya cikata, ya adabi hancinta wata irin kasala ke ziyartata.

Cike da karfin hali me haɗe da tsoro! ta fara ƙoƙarin kwatar kanta da ƙokarin cire bakinta a nashi tana kallon kwayar idanunsa masu wani irin sinadari a cikin su.


Kai ta shiga girgiza masa kwalla  ta fara taruwa cikin idanunta, tana damƙe bakinta cikin nashi.

Kamal ya lumshe idanunsa ya kara ƙamƙameta cikin jikinsa, ya shiga hura mata iska cikin bakinta wani irin dumi ne ya ratsa bakin su, ga yawu ya fara taruwa cikin bakin su saboda yadda Kamal yake jujuya harshensa a cikin bakinta amman bai tsotsa ba.  Mubina wata irin kasala ce ta sabko mata haɗe da wani ɗan guntun bacci me haɗe da wani irin sanyi da ta fara ji a cikin jikinta, tsikar jikinta se mimmiƙewa take.

kur tama Kamal da idanu shiko ya lumshe idanunsa ya zagaye hannunsa tsakiyar bayanta ya haɗe goshinsu waje ɗaya.

Cikin jarumta Mubina ta fara yawo da harshenta tsakiyar bakin Kamal ta kamo lips ɗinsa na ƙasa yawu ya fara zuba, ta daddage ta gantsa masa cizo a lips, ta fashe da kuka tana dukan kirjinsa. Da sauri Kamal ya buɗe idanunsa yay saurin maida bakinsa nata yana girgiza mata kai alamu tayi shiru. Tsit ta haɗiye kunka tana damƙe bakinta. Da sauri ya zare bakinsa a nata ya janyata daga jikinsa, sbd wayarsa ta dame sa da ruri, janta yay suka sunkuya hannayensa ya sanya ya tallafo gefen fuskarta ya shiga goge mata hawayen fuskarta, ya sanya tattausan hannunsa saman fuskarta ya fara share mata hawayen fuskarta, fuskarsa dab da tata suna jin hucin juna, cikin tsantsar kulawa da raunaniyar murayasa me dadin sauraro  yace"Am sorry jarabatu dan karki mana ihu ki tara jama'a ne yasa na dora bakina akan tsantsaman bakinki , yanzu haka tashin zuciya na damuna wlh ayi mace ƙazama bata iya kula da kanta ba!! banda wari ba abinda kike..." Mubina cike da masifa ta bugi kirjinsa tace"Sakeni kwarto kawai ni nafi karfin ka Allah ya isana a zalumi se na faɗawa aunty ka shamin baki ka sani tashin zuciya a banza ina ruwanka dani? Wlh nafi karfin ka kirani  ƙazamar mace , sakeni ni na tafi." ta faɗa tana son miƙewa.

Kamal ya miƙe tsaye ya kamota soka miƙe tare yana riƙe da kafadunta yace" Ok naji Allah baki hakuri amman ai ban san dandanon bakin ki ba na dai dora ne dan karki tara mana jama'ah ta yaya zan sha bakin kanwar matata? , ina Amraya tawane maza kirata naji tana kiranki , amman wlh kika kuskura kika min rashin kunya a gabanta  zaki gane kuranki ranar monday" ya faɗa yana kallon albarkatun kirjinta, dukiyar fulaninta wanda suke tsaye kam tamtsam-tamtsam, kamar zasu fasa rigarta su fito. Ya kauda kansa amman yaki sakinta, yace" kinsan yanzu na zama yayan ki fa Oya maza je ki kirawo min matata meye kika tsare ni da ido ne?  me wari kawai busassa jiki ba tsoka." ya faɗa yana kallanta ya manna mata wani sansanya kiss a saman goshinta, da kumatunta ya sake ta tayi tagal-tagal zata fadi, ya tarota ta fado kirjinsa ta ƙamkameshi tace" Mugu kawai Allah ya isana se na faɗama umpah wlh  Aunty karta aure ka kai mugune." ta faɗa a shagwaɓe tana wani nitsa kanta cikin tsakiyar kirjinsa tana shako ni'imataccen kamshin jikinsa mai dadin gaske. Murmushi ya saki ya janyeta jikinsa yace" Ai kin fini niko se na faɗa masu kin taɓa min fyade a Office ɗina se da Sageer yazo ya kwaceni daket." ya faɗa yana siririyar dariya mai dadin sauraro.

Mubina ta dago da kanta daga kirjinsa tana lumshe idanunta ta turo baki ta kwakwaɓe fuska ta duƙa tana ƙoƙarin cire takalmin ƙafarta tace" Wlh bazan yarda ba Allah kuwa *Kangiwa* se na fasa maka kai" ta fada tana shirin ciro takalmin taji tattausan hannun Kamal ya riƙe ƙafarta haɗe da hannunta yana murza hannun, yace"Ke bana son shirman ki na banza waye zaki doka da takalmi mijin yayar taki?" cikin rashin kunya ta murguda baki ta buge hannunsa tace" Eh kai ɗin wa yace ka shiga sabgata yo." ta faɗa tana kuciniyar cire takalmin. Cikin kakausar murya Kamal yace"Wlh kina cire takalman ki zan matseki na dura miki yawu , nasan duk shine kike so kike wannan babboƙara uwar jarababbu mijin yayarki kike kwaɗayin yawun sa dan bakida kunya ko?" Mubina saboda haushi kasa magana tayi ta fizge ƙafarta ta miƙe tsaye ta dauki jakarta ta buɗe ta fito da powder tace "Allah ya isana mugu ta kwada masa powder a kirjinsa nan ta fadi ta tarwatse, ta zunduma da gudu, ko tsoron faɗuwa bata yi tana ihu tana kiran"Aunty nah wayyo zai kamani." ta faɗa tana shan kwana taci karo ɗa Amrah tana kiran wayar Kamal. Jikinta Mubina ta fado ta ruƙunkumeta tana maida numfashi. Amrah tace "Baby ina kika shiga ne naje mota bakya nan ina kika shiga? duk kin bi kin hargitse haka?" Mubina tace"Aunty ba wannan mugun Kamal ɗin mijin naki bane haka kawai yaci zalina ban masa kome ba nide Allah ya isana wlh..." Amrah ta rufe mata baki tace " Haba Mubina babyn umpah amasa hkr ko saboda ni kinji." Mubina ta kwace jikinta tace"Allah kuwa aunty bazan ba mugu ne wlh kije yana kiran ki , yana tacan ɓarin kibi kuma asannu wlh nide ba ruwana Allah aunty." ta faɗa tana tafiya tace" bari na ɗauko wayar na kira Sageer yazo yamin shuwa." Amrah tayi murmushi ta girgiza kai ta nufi hanyar da Mubina ta nuna mata.


Kamal kuwa dariya Mubina ta bashi sosai ya bita da kallo yana girgiza kai yace"Tab amman mijin yarinyar nan na tausaya masa , wlh rayuwarsa na cikin kwale-kwale." ya faɗa yana cusa hannumsa sumar kanshi yana shafawa ya nufi gun takalman. Bai ɓata lokaci gun saya kala biyu ya saya ya biya kudin ya fito yana kiran number cutie angel. Bugu ɗaya tai picking ɗin call ɗin.

Kamal yace" hum me karya daman karya kike ko?" Amrah ta shagwaɓe kamar tana gaban sa tace"Haba Hubby wlh kiranka yafi dari baka ɗauka ba na zata wasa kake min baka cikin gurin , yanzu kana ina?" Kamal yace gani nan ina dab da kofar suka in dai gaskiya ne zo mu hadu." Amrah tace "Ayyah ka ɗan saukan ƙasa zan sauko yanzu mijin da zan aura ne yake kirana kaga kar ya ganmu yana ta layin nan pls Hubby kaji." Kamal yace" Ok nima ina tarw da wacce zan aura , amman daman tare kuka zo garin?" Amrah tace" Hummm dalilin da yasa kenan nake so mu hadu na baka hakuri akan yaudar da na maka KAK..." maganar ta ta maƙale ne sakamakon ido hudu da sukayi da Kamal shima ita yake kallo waya manne kunnensa. Yace "cutie ina jinki yi magana nima gani ga amaryata ko na baki ku gaisa?" Amrah ta zaro idanu tana kallonsa bakinta na rawa tace"Ba...na...ga...ne... Ko...me...fa." Kamal ya kura mata idanu yace" Ya ilahi wai dake ne nake wayar ko da wa?" Amrah cikin tsoro!! da murna ta kara matsowa kusan Kamal tace" Kaina daman KAK ne wayyo Allah naji kunya yau da na maka karya ashe abin sona ne iyayena suka haɗamu." Kamal ya tsinke kiran ya iso gabanta yana haɗe face yace " Ko zan iya sanin dalilinki na min karya?" Amrah ta isa kusan sa ta sunkuya gaban sa ta kai guiwowinta ƙasa tace"Na tuba Hubby zan maka bayanin kome wlh..." ya katseta ta hanyar rankwafawa ya kama kafadunta ya miƙar da ita yace" shittt bari har muje gida ki tabbatar kin riƙe kwakwaran hujarki bana son yaudara da kika ganni tabbas ina sonki angel amman zan maki hukunci idan hujarki bata gamsheni ba , Oya muje ki zaɓi abinda kike so." ya faɗa yana tafiya cikin takun sa na kasaita tafiya me cike da burgewa se ka kula zaka ga yana ɗan ɗnkisawa kaɗan. Ƙasa suka sauko tana ta zagaye ta kasa ɗaukar kome.


Mubina kuwa tana saukowa taje gun motarsu ta buɗe, haladu na zaune ta shiga ta zauna ,ta ɗauki wayarta ta kira Sageer bugo ɗaya ya ɗaga tare da cewa" Babyna ykk?" Mubina ta shagwaɓe tace"Sir pls kazo Kalla transa mall yanzu don Allah ka tayani zaɓar kaya zan sayama yayana suit ne kaji." Sageer cikin rawar jiki yace" Baby kinci sa'a kuwa gani a kusanta bari na karaso." cikin murna Mubina tace" tnx my one." ta faɗa tana tsinke kiran


Haladu yace " Auta nima a ɗan siyomin ko da ƴar choukulata ne mana na tsotsa." Mubina ta bushe da dariya tace" Haladu baka da matsala zan siyoma kuwa." ta faɗa tana fitowa daga motar. Bata cike 2 munites ba Sageer ya iso yay parking anan kusan motarsu Mubina ya fito ya haɗe tsaf cikin kananun kaya, ya nufo gunta.

Murmushi ta sakar masa, da sallama ya iso ta amsa tace" My one ngd fa muje to." Sageer yay murmushi suka jera suka shiga. Suna shiga suka ci karo da Kamal dasu Amrah da Samha se kaya suke jidama Amrah. Sageer ya rungume Kamal yana dariya, Kamal yay sansanyan murmushi ya bugi Sageer yace"Kai akwai labari ka smaeni bayan sallar isha." Sageer yace" Ok insha Allahu..." Amrah ta gaishe sa tare da Samha da Zakiyya. Sageer zaiyi magana Mubina ta kama hannumsa tana cewa" Pls my one muje mana." Sageer ya bita yana murmushin farin ciki, suka haura saman bene. Kamal ya basar ya kama hannun Zakiyya yace " ya dai ko tazo ne?" Zakiyya tace" uncle da saura mu tafi naga ji wlh." Janta yayi ya kara jido mata ice cream ita da Amrah su chocoulet alewa turare kaya niki.niƙi sukayi. Amrah kuwa kunya take ji sosai ɗaurewa kawai take wani gefen ga farin ciki ashe zaɓin ranta zata aura. Bayan sun Kamal ya gama biyan kuɗin ma'aikatan gurin suka kai masu kayan har mota suna biye dasu. Zakiyya ya zaunar gaba Samha na baya, Amrah ta masu sallama, Kamal ya rakata har gun motar su  ya buɗe mata set ɗin baya  ta zauna ya mata sallama yace" Cutie nah zan kiraki zuwa dare naji hujjarki tama masoyin ki wanda baki taɓa ganiba , kuma kina sonsa karaya bye." ya faɗa yana ɗaga mata kira ya nufi motar su. Yana zuwa ya shiga ya mata key ya gizgeta da karfin gaske, yabar wajan a guje yana hawa saman titi ya fara driving ɗinsa cikin kwarewa da nutsuwa, suna hira da kanninsa sama sama...

Mubina irin wanda ta zaɓa a farko sune Sageer ya zaɓa mata, taji dadi sosai kuwa se godiya take masa. Sageer ya hana tabiya kuɗin duk tsadar kayan shi ya biya kuɗin, ya ce kuma ta zaɓi duk abinda take so taki babu yanda bai ba taki karshema fushi tayi masa, dole ya dawo ya shiga lallashinta ga gurin da suke gun jama'a ne, se kallonsu ake soyayyar tasu abin sha'awa yanda yake riritata tana botsewa.

Daket ya samu ta amshi ice cream da chocoulet da ya saya mata tayi godiya cikin shagwaɓa, wacce ta sake dulmiyasa kogin sonta da kaunarta.

Har mota ya kaita yana riƙe da kayanta, ta zauna gaban mota Haladu se washe baki yake yace" Ah su auta sannu Yallaɓai ina yini." ya gaishe da Sageer. Sageer ya amsa yana cewa" Amryarmu allah huta gajiya a sauka lafiya." Amrah tayi dariya tace"Ameen" Mubina tace" My one bye" Sageer ya rufo masu motar yana ɗaga masu hannun ya nufi motarsa shima. yana zaune se da motarsu ta cira yay ma motar sa key yabar wajan cike da farin ciki maras musaltuwa, ji yake ba wanda ya kaishi sa'a a duniya...


Mubina ta jingina kanta da kujera ta lumshe idanunta, tace" Wai na gaji wlh wani irin bacci nake ji gashi magarib ta kusa ma." ta faɗa tana jan tsaki tana rungume jakarta gam a kirjinta, tana lumshe lumsassun idanunta.  Amrah tayi dariya tace" Kanwata yau akwai labari amman sai zuwa dare idan mun dawo daga tarbar yaya Kabeer zan faɗa maki." Mubina ta turo ɗan karamin bakinta gaba ta shagwaɓe 

 tace" Allah ni Aunty se kin bani lbrn yanzu nan ko na maki karya wajan umpah nace tinda muka zo Super market tare kike da maza , baki sayi kome ba sune suka saya maki bayan kinsan an maki miji..." Amrah ta zaro idanu waje tana kallon Mubina. Haladu yace "Ikon Allah Auta waye ya kula maza tsakanin ke da ita? ita wanda zata aura ne ke fa? Ince har kiran kato kika yi a waya yazo ku ka hige ciki kika fito da kaya niki-niki a leda." ya faɗa kansa tsaye yana dariya yana driving ɗinsa... Mubina ta zaro idanu ta juyo cike da tsiwa tace" Kai kai kai Haladu nice zakama ƙage me kake nufi...?

Hkr dan zaku ga error typing😌


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻



```WANNAN PAGEN RANKATA KAF ƊINSA, SADAKARWA CE GA REKU MASOYAN WANNAN BOOK NA KAMAL NE... HAKIKA INAGA ZALLAR KAUNAR KU GA WANNAN BOOK, HAƊE DA RUWAN COMMENTS TARE DA SHARHI, DA KUMA ADDU'O'INKU GARENI, WALLAHI ABUN NA FARANTA RAINA MATUƘA BANI DA BAKIN YI MUKU GODIYA, HAKIƘA KUN CANCANCI NA BAKU KYAUTAR PAGE DUK WACCE TAKE KARANTA WANNAN BOOK TO TA SAKA ARANTA TANA CIKIN WANNAN KYAUTAR, NAGODE MAKU MASOYA ALLAH YA BIYA MANA BUƘATUN MU NA ALKHAIRI NI DAKU DA SAURAN AL'UMMAH MUSULMAI BAKI ƊAYA AMEEN DAN ALFARMAR RABIHIL RAHAMATIHI```



*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣7️⃣


"Kana nufin ni ƴar iskace ko me? Haladu?" ta faɗa tana riƙe baki, ta kafe shi da fararan manyan idanunta wanda suka fara rinewa suka bada launin ja, tana girgiza jiki.  Amrah dariya abin ya bata amman ta gintse, tana kallon Haladu taji me zai ce mata.

Haladu yace"Niɗin banza na isa na faɗi wannan maganar ga yarinyar albarka , kawai dai naga kece kika kira rabin ranki yazo ya miki sayayya ba Amrah ba , amman tuba nake hajjaju." ya faɗa yana murmushi. Mubina ta kauda kanta ta gyara zamanta, tace" nazata kazafi zaka min ina bin maza wlh da umpah zan faɗama , ince kace wai mairo bata iya kome ƙazama ce kauye zaka maidata wai ya aura maka ni , Allah nasan yau umpah da ya kore ka." ta faɗa tana dariya. Amrah tace" mai karya dai dan wutane." Haladu yace" sosai ma Amrah ,Haba Auta ina zan iya dake ai wlh na yafe ko sadaka ma." ya faɗa yana dariya. Mubina hararasa tayi ta kauda kanta tace" abinda ba asamu ba ne daman." Amrah dai dariya take kawai...

Mamu ce tsakiyar parlo se kai komo take tsaka nin kitchen da kan dining table  ana jera kayan abunci, itada da Laure. Da sallama suka shigo niki-niki da kaya, Haladu na biye dasu. Mamu tace " Sannu ku yaran kirki kun jima me aka sayo ma Kabeer ɗin?" Mubina ta cire takalmanta tayi jifa dashi da jakarta da ledojin hannunta tayi kan Mamu da gudu ta fada jikinta ta rungumeta tana dariya. Mamu tace"Baby ya dai an gaji ko?" kai ta ɗaga ta shige jikin Mamu sosai tana turo baki. Haladu ya ajiye kayan ya gaishe da Mamu ya juya zai tafi. Mubina ta janye jikinta daga Mamu tace" Haladu ga chocoulet ɗin fa." ta faɗa tana sunkuyawa ta kwance ledar ta kwaso chocoulet ɗin ta bashi, yayi godiya ya fice. Mamu tace" Me kuka kwaso haka ne?" Amrah ta karasa jikin Mamu ta rungumeta tace" Mamu kinga Hubbi Kamal ne fa yamin siyayya." Mamu tace "madallah Allah yayi albarka." Mubina ta zumburo baki gaba ta kwaso kayan da Sageer ya siya mata tace"Mamu kalli kayan da Sir Sageer ya siya mani malamin mu ne abokin gurgu mijin Amrah ta faɗa tana kwance ledar kayan Kabeer, ta ciro tana gwadama Mamu. Mamu tace" Auta karki sake cema sa gurgu ta ina yazama gurgun? Ko ba kome mijin yayarki ne fa." ta faɗa tana amsar suit ɗin blue coulor masu kyau, tana dubawa. Mubina kuwa fushi tayi ta turo ɗan karamin bakinta gaba tana bubbuga ƙafa ta faɗa kan kujera ta kwanta, ta juya masu baya. 

Amrah tace " Kiyi fushin baza a faɗi gaskiya ba , wow Mamu kinsan kayan nan zasu ma Brother kyau." ta faɗa tana duƙawa ta ɗauki robar ice cream ta zauna tana sha. Mamu tace" Autata Kaya sunyi kyau sosai..." Ablah ce ta fito tana jan casbi tace" Auta Mubinat sannu ya gajiya?" Mubina ta miƙe zaune tana narai-narai da idanu tana langwaɓe kanta. Mamu na ganin haka ta sulale tabar gurin.

Ablah tazo ta zauna ta rungumo Mubina tace" Amrah ce ko?" Amrah ta bushe da dariya tace" ni me daɗin suna Ablah kalli kayan da mijina ya saya min." ta faɗa tana kai mata  ledojin kayan gabanta, ta ajiye ta juya tana dariya. Ablah tace"ki rabu dasu maza amshi ice ceeam kisha kije kiyi wanka lokacin sallah magarib ya kusa. Ta faɗa tana ɗauko robar ice cream ta buɗe tana bata abaki. Ba ko kunya Mubina ta lafe jikin Ablah tana amsar ice ceam ɗin tana sha.


Kamal daga nan gidan goggo Rumana suka yadda zango, ta ko haɗa masu dambun shinkafa ya sha zogale da man kuli, ta zuba masu cikin kula tare da lemon zobo mai daɗin gaske, suka nufo gida. Danja tana tsayar dasu Kamal waiga war da zaiyi suka haɗa ido da harun niga, ai harun niga bai jira an basu hannu ba ya fizgi keke napep ɗinsa yay gaba a guje kamar zai tashi sama.  Kamal ta tintsire da dariya yace"Ikon Allah wato nima ya shiga guduna kenan ko , tab Allah ka shirya fitsarara yarinyar nan." ya faɗa yana sakin murmushi. Zakiyya tace"uncle me akayi ne?" Kamal ya kalli gefenta ya zungure ta a kai yace, "gulma akayi." Samha tayi dariya. Dede lkcn danjar ta basu damar wucewa ya fizgi motar a guge ya wuce.


😀Harun niga kuwa sosai yake gudu kamar zai tashi sama, matar da take bayan napep ɗin tace"Haba yaru karka kashe ni mana kabi a sanun." niga yace"Humm mama karki damu nasan hannuna na iya tuki ki zauna kawi da kyau shine." ya faɗa yan kara gudu dan sam bai yarda da cewar Kamal bai biyo bayan sa ba. Matar nan na bambami, amman niga bai ɗaga mata ƙafa ba gudu yake sosai.  Abinda ya faru kuwa ranar da Mubina ta saka niga fitsari, shine bayan Kamal ya ɗauketa niga yabar wajan a guje, kai tsaye gida ya nufa yana zuwa ya kare ma wayar kallo yaga babbar waya ce, ya fara murna yace wlh ruwa da iska bazai bayar da wayar ba yaci blus, nan aka fara damun sa da kira ya kasheta baki ɗaya ya cire layikan ya taune su a lokacin yasaka layikan sa, gashi dama ba security a wayar nan ya goge duka pics ɗin wayar da numbers kowa ya shiga ɗaukan hoto iri iri, ranar niga bai koma neman kudi ba, sabon wanka yayi yaci kwaliya ya fasa yawo a ƙafa. Umpah da suka gaji da kiran layin suka ji baya shiga dole yaje aka masa welcome back ɗin layinsa, ya sayi wata wayar ya haɗa da waccen, niga kuwa har yanzu yana cin duniyar sa da wayar.  Kamal suna shuga gida ana kiran sallah magarib, a gaggauce yayi wanka ya zura jallabiya ya tafi masallaci.

Bayan sallah isha su Mubina suka shirya harda Basma tazo suka rankaya Airport tarba Kabeer.  Bayan sallah isha Kamal da su Zakiyya suka baje cin dambun da gwaggo ta basu, se santi suke bugawa, bayan sun gama yasha lemon zoɓo suna santi Ummah sai dariya take masu. Yana gamawa yay wanka ya shirya cikin kananun kaya ya tafi can gidansu Ummah ya gaishe da tsoho Sidi. 



 Zaune suke a cikin Airport gurin da aka tana da domin zaman masu tarba baƙi. Mubina tana laɓe jikin umpah tayi kyau har ta gaji. Amrah ma tayi mutikar kyau sosai, Basma ma tayi kyau ba karya lass ne blue me ratsin fari ɗinki riga da siket ya mata kyau se hijab ɗan karami da ta saka.  Haka Umpah da Mamu masha Allah dasu. Karfe 9:23 pm na dare jirgin su Kabeer ya sauka maradi. Mubina najin saukar jirgi ta ruƙumƙume umpah tana murna tace" umpah wlh su yaya Kabeer ne suka iso yanzu." ta faɗa tana murna. Amrah tace " Wayyo yau zanga brother nah..."  Basma tace"Aunty brother ɗinmu dai ko Mubina?" Umpah yay dariya.

Wani hadadɗan gaye fari kyakywa ya haɗe cikin suit baƙaƙe masu matiƙar tsada da kyau, baƙin glass manne kan kyakyawar fuskar shi, kallo ɗaya zaka masa kasan balarabe ne. A nutse yake saukowa daga matatakalar jirgin yana riƙe da wata ƴar jaka mai masifar kyau.

Bayan sun gama saukowa an gama duk binci kar kayan su da posport ɗin, su Kabeer yana janye da katuwar akwatinsa ya nufi inda yasan ƴan gidan su na jiransa. Daga nesa ya hango su umpah da su Mubina tare da wata haɗaɗiyar yarinya kusan Mubina, kallo ɗaya mata ya gane Basma ce ƙawar Mubina dan tana yawan tura masa pic ɗin su tare da ita. Mubina tana hango Kabeer ta fasa ihu ta saki umpah ta ruga a guje tai kansa tana dariya. Amrah ma da Basma suka bi bayanta a guje. Kabeer yana hango Mubuna ta taho da gudu ya  a jiye jakarsa ya ware mata hannayensa, tana isowa ta fada saman kirjinsa tana dariya, ya zagaye hannunsa bayanta yana juyi da ita yace" Wow my baby kanwas kin kara kyau da girma masha Allah iye babyn umpah." ya faɗa yana ɗagata sama kamar ƴar tsana, itako sai dariya take tana cewa"Wayyo my brother nah ka tsaya na maka sannu da zuwa mana." dariya yay ya ajiyeta. Dede lokacin su Amrah da Basma suka iso kusan su Amrah ta rungume shi ta baya tana dariya tace" Oyoyo my brother nah sannu da zuwa ka wani biye ma baby ko ta ni dasu umpah baka yi ko?" Kabeer ya saki Mubina ya rungume Amrah yace "Ayyah my kanwas sorry nayi missing ɗinku sosai fa." ya faɗa yana ɗagata yace" Aushhh kanwas kin fiye lukutanci ba kamar Baby ba sakwat ba nauyi..." Mubina ta bushe da dariya tace" Ai shine yaya wlh ni bana son ƙiba ko kaɗan ko na girma na isa aure an mini aure , ba zanyi ƙiba ba..." Basma ta bushe da dariya ta rungume Mubina tace" Aunty Amrah karki raga mata yasin dake take." Kabeer ya kalli Basma jin zazzaƙar muryata ya ƙura mata idanu yana kallon yadda take magana abun burgewa. Ɗagowar da Basma  zata yi suka haɗa idanu da Kabeer, da sauri ta sadda kanta ƙasa cikin jin kunya tace"My brother sannu da zuwa ina yini." Kabeer ya janye Amrah jikinsa yace" lfy lau Basma yan mata ko?" murmushi tayi ta nufi gun akwatinsa ta sunkuya ta  janyota. Su umpah ne suka iso yana cewa" Bari mu ma mu iso tinda kannin ka sun janye maka hankali..." Kabeer ya karasa yana murmushi ya rungume Umpah yace" i miss u my daddy na same ku lafiya?" ya faɗa yana sakinsa ya nufi gun Mamu ya rungumeta yana murmushi. Mamu ta shafi bayan sa tana murmushi. Umpah yace" Yanzu dai mu kara sa gida mu gaisa da kyau." ya faɗa yana kama hannun Mubuna da ta manne Kabeer. Basma na jaye da akwaitin Kabeer suka nufi kofar tafiya kowa ransa fari tass, suka dunguma gida. Ko a mota Mubina tana kusan Kabeer se sangarta take zuba masa.


Suna zuwa gida Mubina ta haɗa ma Kabeer ruwan wanka, daman itace ta gyara masa part ɗinsa, kome tsaf se gamshi ke tashi. yay wanka ya shirya cikin kananun kaya ya fito. Kamshi ya cika masa hanci dan Mubina tayi turare yafi kala biyar na wuta, kamshi har farfajiyar gidansu.

Zaune suke a parlo Mubuna tana jikin Ablah. Kabeer ya zo ya janyeta ya rungume Ablah yana mata kiss yace" i miss u Ablah nah." rungume shi tayi tana murna tace" Alhmdllh megidana barka da zuwa fatan dai an sami abinda aka je nema?" Kabeer yace"Alhmdllh Ablah." ya faɗa yana sakinta ya dawo wajan su umpah ya gaishe su suka amsa tare masa sannu da zuwa. Mubina tace"yaya muje kaci girke-girken da nayi maka."Mamu tace"kuji karyar banza yaushe kika iya girkin ma? Kullum ana abu ɗaya  sangarta ta hanaki iya girki."baki Mubina ta zumburo, Basma na mata dariya. Ablah tace"Nusaiba wai kinga ta isa aure an mata bata iya girki bane?" Mamu ta zaro idanu tace"A'a Mummy" ta faɗa tana me jin haushin sangarta Mubina da akeyi kuma mutum bai isa yayi magana ba, da mamakin wai nufinsu ma bata isa bama aure amman ta isa shiga university? kana mgn Ablah yanzu zata fara kuka... Gabaki ɗaya suka rankaya kan dining are domin ciyar da bakon su haɗe dasu kan su.

Abunci ne kala-kala da girkin gargajiya da na zamani haɗe da nasu na larabwa, se lemuka iri iri na gargajiya. Mubina ce tayi serving ɗin Kabeer alkubus ta zuba masa da miyar niƙeƙen naman rago wanda akyita da alyahu da niƙaƙiyar gyada, se da ta zuba masa kala uku ta jera masa a gabansa, tana dariya ta zuba ma Ablah shurbah ta sa mata gasashan nama a plate ta zuba mata laban da shayi ta ajiye mata gabanta tace" Ablah nah ci maza ki koshi." ta faɗa tana zuba ma Kabeer fruit ɗin inibi, ta zauna. Amrah ta miƙe tayi serving ɗinsu tana cewa" Abin yar wariya ce ko? humm." Ablah tace" Amrah kina adawa dani ne ko?" Mubina ta murguda baki tace" barta Ablah ai su umpah ma ban zuba masu ba har Basma to meye a ciki?" ta faɗa tana sa hannunta cikin plate ɗin Kabeer sunanci tare. Basma ita da Amrah, duk ɗagowar da zatayi se sun haɗa ido da Kabeer se ta sadda kanta.

Bayan sun gama ciye-ciyen da taɗe-taden Kabeer ya fito da tsaraba yaba kowa tashi. Mubina tafi kowa tsaraba harda jeas masu kyau da tsada ya kawo masu da dogayan riguna da su sarka da ƴan kunne da su abin hannu takalma se launi kayan lashe-lashe ba'a magana. Mubina murna take sosai tana godiya, Basma ma ta sami rabonta. Basma se 11 pm suka tafi gida ita da iyayanta bayan sunzo sannu da zuwa. Abbu ma yazo ya masa sannu da zuwa yace su Ummah da safe zasu shigo suma.


Kamal tinda ya fita bai dawo gida ba se 10 pm na dare nan ya baje parlo ya fara aiki cikin laptop sbd wasu gadaje ne da za'a sarrafa su nan kamfanin sa yake aikin binci ke. Se 11:30 pm ya gama yaje yayi wanka ya shirya cikin kayan bacci ya kwanta ya shiga neman number Amrah, kiranta yay ta fara ringing. Lkcn Amrah ta gaji da jiran sa har sako ta tura masa ba reply, bacci ya ɗauketa ta ajiye wayar kusanta. Mubina tana cikin hira da Sageer se ɓangala dariya take tana ɗaga ƙafa ta dorama Amrah, itaki Amrah akwai nauyin bacci. Mubina taga wayar Amrah na alamun kira ganin sunan *My Hubbina💋* Na yawo saman screen ɗin wayar yasa Mubina ta ɗauki wayar tai picking ɗin call ɗin, ta janye wayar da suke da Sageer ta tsinke kiran ta kai wayar Amrah kunneta cikin lankwasa murya tayi kamar Amrah ce sak ta kwaikwayi mgnr Amrah tace"Hello my hubbina ykk bakai bacci ba? Allah ni nayi fushi ma shine zaka wani shanya ni ina jiranka tin yaushe." ta faɗa cikin wata siririyar murya haɗe da shagwaɓa. Kamal sosai murya ta daki dodon kunnensa, se da ya lumshe idanunsa ya gyara kwanciyar sa yana sauke sansanyar ajiyar zuciya... Mubina jin baiyi magana ba ta cire wayar ta bushe da dariya tana rufe bakinta tace"kunji kwarto ko yazata Anty ce bari naga iyakar iskancin sa se na kamshi wlh idan dan iskana bazan bari ta aure shi ba." ta faɗa tana maida wayar kunnenta se ta tsinto muryarsa mai daɗin sauraro cike da rauni yana cewa"Wow my cutie angel i love u kiyi hkr wlh naje unguwa ne da na dawo kuma nayi aiki se yanzu na sami kaina , amman yau nafi jin dadin muryaki a waya fiye da baya Muahhhhh my angel tawan." ya faɗa yana kara sakar mta sansanyan kiss ta wayar. Mubina idanu ta zaro ta toshe bakinta ta janye wayar tace" Lah wlh ɗan iskane fa su Umpah basu da labari har auntyn ma , gurgu akwai jaraba wlh..." ta faɗa tana maida wayar kunnenta ta lankwashe murya tace" Uhm-uhm my hubbina ni kana zautar min da kwanyata kana hargitsamin lissafi , kana rikirkitani sosai kana sakawa naji duk maza maza matane , a fannin soyayya kana sakawa na kara dulmiyawa cikin tafkin kogin sonka da kaunar ka , Hubbina i love u woyyo ni angel ,irin wannan zazzafan kiss haka ni dai ka daina kar ka lalatani gaskiya My Hubbina." ta faɗa a shgwaɓe tana masa

wani ɗan kukan sangarta tana harba ƙafafunta saman gado. Kamal ya sake rumtse idanunsa yana jin wani irin abu na tsirga masa tin daga tsakiyar kansa har zuwa ɗan yatsar ƙafarsa, bai taɓa sanin angel ta iya shagwaɓa haka ba.  Amon zazzaƙar muryata yaji ta daki kunnensa tana masa kukan shagwaɓa harda shasheƙa, tana kiran"My Hubbina banza kayi dani ko to sai da safe..." da sauri Kamal ya bude idanunsa cikin tattausan lafazi yace" Am sorry my cutie angel wlh yau duk kin canza mani ne ina sonki sosai wlh duk kin rikitani ne angel am nace faɗamin me yasa kika min karya baki faɗamin gaskiyar cewar kina maradi ba , kuma kika ki faɗamin sunan ki na gaskiya Oya my angel faɗamin" ya faɗa yana sauke mata numfashin sa cikin kunnenta ta cikin waya. Mubin taji wani zirrrr a jikinta ta lumshe idanunta tana fesar da numfashi mai dumi tana zumburo baki gaba.... Muryasa ta sake bugun dodon kunnenta, a hankali taji yana kiranta "My cutie angel tawan faɗamin mana pls bana son yaudara fa?" Mubina idanunta ta buɗe ta zaro su waje ta ciro wayar daga kunnenta ta ƙurama wayar idanu tana nazarin abinda zata faɗa masa, dan bata san maganar da suka yi ba da Aunty Amrah....... Afuwa ba Editing Sosai.



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣8️⃣


Amon daddaɗar murya Kamal na sake tsinta cikin dodon kunnena, cikin rauni yana ce min" My angel oya ki faɗamin me yasa da muka haɗu a fecebook kika min karya cewar kina dosso , kuma kika ki faɗamin sunanki na gaskiya amsa ina jira cutie nah...?" ya faɗa murya can ƙasa. 

A jiyar zuciya na sauke da karfi... Se yanzu na gane Aunty daman da Kamal soke soyayya ta fecebook basu sani b...? lankwashe murya nayi na fara magana, ```"My Hubbi babban dalili na shine ina son na sami wanda zai soni domin Allah ta wannan hanyar, tabbas nasan idan ka soni ba tare da kasan kalar halittata ba , to ba shakka kai masoyine na gaskiya, haka zalika nima naji ina sonka tin ban ganka ba, da farko naso na bijire ma iyayena akan son da nake maka wanda nasan kaima kana sona , se naga babu ribar na bijirema iyayena akan namiji... Na gwammaci nayi biyayya na hakura dakai na rungumi wanda aka zabar min , se dai zuciyata ta kasa hakura na kasa jure rashinka , shine fa nace na faɗama gaskiya yaudara ka nake ashe wai kaine zabin raina... Kaga anfanin bin iyaye ashe ma mune masoyan yanar gizo na asali." na faɗa ina murmushi mai mutiƙar ƙayatarwa.  ```


Kamal ya jinjina kai ya sauke sansanyar ajiyar zuciya, yana lumshe tsumammun idanunsa  fesar da iskar bakinsa waje.  Raunana muryasa yay yace"my sweetheart Amrah ina sonki naji daɗin kasancewar ki wacce zata zama uwar ƴaƴana tabbas ina sonki tin ban ganki ba , yanzu kuma ganinki da sanin halinki ya karamin sonki da kaunarki da kimarki a cikin zuciya na , insha Allahu nida ke mutu ka raba, yanzu kwanta ki huta u love u more." ya faɗa yana sakar min kyakyawan kiss mai ratsa jini da tsoka.

Baki na turo na shagwaɓe masa nace" My Hubbina" Kamal ya saki murmushi yace" Na'am My cutie angel menene?" sanin banida amsa nayi sauri cewa"Hubbina bacci nake ji ni sakani bacci to." nafaɗa a sangarce cikin irin murya Amrah.  Murya shi na tsinto yana min sansanyar waka wacce ta sakani ƙamƙame jikina ina ina girgiza kai, ina murmushi idanuna a lumshe duk wakar buzanci ce ta Bonbino ce amman zaƙin muryasa tasa naji  dadin waƙar sosai inajin wayata na ringing  na kasa bude idanuna saboda baccin da ya fizgeni, na shige cikin jikin Aunty Amrah na manneta gam ina gyada kai. Ina haka ban ko san bacci ya ɗauke ni ba har  wayar ta faɗi a hannuna se bacci. Kamal kuwa jin saukar numfashin ta yasa ya tsinke kiran yana murmushi, ya ajiye wayar gefen gado yana jinsa cikin wani irin farin ciki da wani nishadi, ya ɗago ya kara gudun Ac daman wutar ɗakin a kashe se ta gefen gado mara haske sosai, cikin blanket ya naɗe luf yana sakin murmushi. A haka har bacci ya ɗauke shi, Asuba tagari...


***************    ********   ***************

*Bayan sati hudu*

Masha Allah su Mubina sun gama jarabawar su lfy sakammako yayi kyau ita da Basma sun shiga 200 level mataki na biyu, Mubina tana karatu sosai ɗuk iskancin da ke damunta, dan yanzu kusan kullum se ta taɓo mgn a makaranta.  Mubina da Sageer sun fara soyayya babu laifi tana kula shi sosai, sbd yana mata duk abinda take so yana riritata, Sageer yana mugun son Mubina ya mutu sosai a kanta, shiyasa take ji dashi dan bata kula kowane namiji se shi duk ko yadda maza suke mata dafifi bata ko kallan su, dan Lameer ma da yaji labarin za'a ma Amrah aure har bikin ya matso gun Mubuna ya dawo, tako masa fitsara tas tace bata sonsa. shiyasa Sageer ya zage ɗanze ya kara himma wajan kyautata mata, a yanzu har su umpah sun san son da Sageer yake ma Mubina umpah yace mutiƙar tana sonsa da zaran ta kammala karatunta zai aura masa ita ya bashi amanarta. Kamal kuwa zuwa wannan lokacin shakuwa me karfi ta shiga tsakanin sa da Amrah, dan suna kula da juna suna son junan su, se dai yayi mamakin  bata sake masa irin wannan sangarta da shagwaɓar da ta masa ranar nan ba,  shine ranar ya tambayeta akayi katari Mubina na manne jikinta, tana jin kome tama Amrah raɗa ta kawo ta tayata hira ɗa irin muryata, Amrah na dariya ta bata Mubina tako kashe murya suka fara hira da Kamal se sangarta take zuba masa, shiko yana lallaɓata yace tana masa mgn da wannan murya tafi zaki. To wannan shine sanaɗin shakuwar Kamal da Mubina ta waya ba tare shi yasan ita bace, dan har wayar take sacewa idan ta faki idanun Amrah ta kira sa suna hira tana wani lumshewa tana mimmiƙewa tana zuba masa sangarta, harda kukan shagwaɓa sji kuma Kamal duk ya gigice yana tambayata me take so? Amman har yau bai gano cewar ba Amrah bace, shiyasa idan suna hira Amrah se yana jin wani banbarakwai yace ta masa mgn da waccen murya mai daɗin sauraro, nan zata yi dariya dan ta gano iskancin Mubina ne, dole take zagewa tana lankwashe murya ba laifi tana masa irin tata. Mubina ta fita batun Kamal karatun ta take, se  ta wayar Amrah kadai ne take kulashi tana masa iskanci ba tare da ya sani ba. Haka shima ko ya shigo gaishe dasu umpah bata masa magana se Mamu ta ƙaniyeta take gai shesa tana turo baki.

Kabeer bayan yazo da sati ɗaya ya huta sosai kullum suna tare da yan gidan su Mubina ko nan da can bata gusawa se idan tana makaranta. yana cika sati ya kama aikin sa a nan *BIA Bank* sosai sun shaku da Basma duk ba soyayya suke ba.

Zakiyya ta haihu sati uku da suka wuce, ta sami ƴarta mace taci sunan Ummah Fatima, sosai Kamal yaji dadi yarinyar nashan gata, yan kebbi sun zo suna sosai akai shagali, cikin dangi. Amrah da Mubina da Basma nan suka yini ranar sunan.  Auren Kamal da Amrah ya gaba to saura 10 days sai gyara amarya ake ciki da bai ɗinta, sosai Mamu take tsuma ta da gyarata har an fara mata murza jikinta se sheƙi da kamshi da santsi yake, Mubina tace bata yarda har ita ake gyaran, amman baika na Amrah ba haka kayan shaye-shayen ma sata take tana bankama cikinta, ranar da Mamu ta kamata se ɗa taci duka ba kadan ba. Umpah ya fara masifa yana faɗa seda Mamu ta faɗa masa ilar abin idan ya ratsata ba tare da za'a mata aure nan kusa ba, dan na amare  ne... Su Mamu da danginta se shirye-shirye ake kullum cikin siyayya ake, wasu irin kayan kitchen da gadaje umpah yasa aka ma Amrah odar su daga dubai ita ma...  Haka wajan su Ummah ma se shirye-shirye ake odar Kamal ta iso daga dubai ta kayan lefe, wai akwaiti ne set 3 wanda su kadai ka kalla kasan bana kananan kuɗi bane ba! Kaya kuwa ba'a maganar dangi se son barka suke. Jibi za a kai lefen. Tamfatsetsan gudan sa wanda yake nan cikin *Zaria 2* kusa da Kalla transa mall, gidana na kece raini ya hadu ba karya, an gama fanti ɗin ruwan toka da fari wai gidan ya hadu ba karya Suwwing pool a gefen dama gabaki ɗayan gidan dauke yake da shukar plowers me ƙayatarwa iri iri masu bada wani irin launin kamshi na musamman, ga wani tafkeken lambu ga rumfar shan isaka gefe ta ajiye motoci se ɗakin megadi dana meba shuka ruwa suna haɗe da wanda zai rinƙa wankin kaya, ya tanadi duk masu masa aikinsa,  saura masu girkin su dana ma'aikatan gidan kawai ya rage, gidan Kamal duk wanda ya masa kallo ɗaya se ya sake...


Misalin karfe uku na yamma Kamal ne zaune cikin hadadɗan Office ɗinsa na company, saman wata lumtsumemiyar kujera, sanye yake da 3qourter da rigarsa iri ɗaya ruwan kwai sun masa mugun kyau sai wani sansanyan kamshi ke tashi a jikinsa, gashin kansa iska na kaɗawa, farin glass manne kan kyakyawar fuskarsa me ɗauke da saja wanda ya zagaye fuskar, haɗe da ƴar ƙasumba hakan ba karamin kyau yay ba... Waye manne a kunnesa yana magana yana danna laptop alamar ana faɗa masa mgn yana rubutawa a jikin laptop ɗin. Kusan 20 munites ya cire wayar daga kunnesa ya ajiye saman table ɗin ya shiga duba takardu yana dube-dube, can ya dafe kai yace"Oh my god na manta a Office ɗin makaranta." ya faɗa yana miƙewa tsaye, wayarsa ta ɗauki ringing, ya ɗauka yana mgn,dayar ma ta ɗauki ringing ya ɗauka ya saka aljihun wandon sa ya fito. Sakatarensa ya miƙe yana cewa"yallaɓai kana da baƙi har biyu fa." Kamal  ya murzawa kofar key ya tsinke wayar yace" Ok kace su dawo karfe biyar yanzu inada wani babban aiki banida lkc gsky na tafi na dawo yanzu." ya faɗa yana ficewa yana takunsa mai cike da dattaku haɗe da izza, se ƴar ɗingisawar da ta zame masa kamar ado. Yana fitowa ma'aikatan companyn suka fra kwasar gaisuwa yana ɗaga masu hannun ya buɗe zafgegiyar motar sa fara kal kirar venza 2020 ya shige yay mata key ya fizgeta ya fice a guje. Anutse yake driving wayar sa ta sake ɗaukan ruri ya cirota a aljihu, yaga Amrah ce, picking yay ya kara a kunne yana sakin murmushi yace"Uhm my sweetheart ykk ina driving ne zan shiga makaranta ki bani 30 munites na nutsu zan kira ki pls kina min mgn da waccen muryar shagwaɓar taki pls my angel amaryar Kamal." ya faɗa yana bata kiss me zafi yace "bye se na kiraki wasu takardu zan ɗauko a Office." Amrah ta narkar da murya cikin sanyinta  tace" Angona kaga kullum cikin gyara ake min yau fa saura 10 days amman kamar yaune bikin ok Angona kar na cikaka da surutu a sauka lfy i love u se na jiki bye." ta faɗa tana shirin tsinke kiran yace"Sweetheart kiss me mana ke wlh kamar me jinnu wata rana ki narke min ki sani wani yanayi kina abubuwa masu dadi ko ban saki ba , watarana kuma kawai kina kauyanci kuma na faɗa maki ina son rayuwa ina son love fa" ya faɗa mata a shwgwaɓe. Amrah tace" My Hubbina wlh ba fa ni..." Ko me ta tuna se tace ba naki maka bane watara kunya nake ji fa." ta faɗa tana sakar masa kiss ɗin ta tsinke kiran tana dariya. Kamal ya girgiza kai yace" Sweetheart zan cire miki kunyar nan wlh muyi rayuwar mu." ya faɗa yana maida hakalinsa kan driving.


Mubina wacce take tsaye gaban dreesing mirror ɗaure da towel, handryer a hannunta tana busr da jiƙeƙen gashinta. Ta bushe da dariya tace"Kai Aunty yasin ina kwasar dariya wannan sakaran mijin naki ya kasa gane nice nake masa basaja fa ,hhhh wlh anji kunya jaki ya kada me shi." ta faɗa tana dariya, ta ajiye handryer ɗin ta shafama gashin ta mai ta kame shi da ribbon kamun gefe, ta zauna saman stool ɗin mirror ɗin ta shiga kwalliya tana wake-wakenta. Amrah kuwa da haushin abinda Mubina ta mata ya isheta ta sauko daga saman gadon sai lkcn na kare mata kallo tayi kara mulmulewa jikinta yayi kyau se sheƙi take se yar ramar fuska da tayi se fitinannan kamshi ke tashi a jikinta, kallo ɗaya zaka mata kasan ita ɗin Amarya ce.  Rigar jikinta ta tattare tana murmushin mugunta ta riƙe wayarta gam ta iso dab da Mubina, ta ɗaga hannunta dirka ma Mubina duka abaya seda ta saki nishi ta zabura tace"Kan uba yau se naci gidan ku wlh tallahi." ta faɗa tana miƙewa.  Amrah a guje ta nufi kofa da gudu tana cewa"uban wa yace kina zagar min mijina? ke idan na zagi wanan figagen Sageer ɗin me kamar ki zaki ji daɗi?" ta faɗa tana buɗe kofar ta wuce a guje. Mubina ta ko biyo ta daga ita se towel. Amrah bibiyu take tsallaka steps ɗin tana ihun kiran "Mamu zata dake ni wayyo Ablah..."Mamu da suke tare da Hajja lubah wacce shigo ba jimawa, ta miƙe tana tafa hannunwa tace"Amrah a siri zaki tona mana kike tsallaka steps bibiyu?" Bayanta Amrah ta laɓe tana shasheƙar gudu. Se ga Mubina da towel. Mamu tace" Baby hauka zaki fara ko me wai?" Mubina tace"Mamu Allah se na rama dukana tayi ban mata kome ba fa." Ta faɗa tana ƙoƙarin zuwa bayan Mamu ɗin. Hajiya lubah tace" yi hakuri baby wai ba makaranta zaku ba Basma yanzu direba ya kaita maza je shirya idan kin dawo kin rama." ta faɗa tana kama Mubina ta jata suka bar gurin tana gunguni. Se ga Ablah ta fito tace"Me yake faruwa anci zalinta ko?" Mamu tace" Amrah ce Mummy." Amrah tace" Yo ai mijina ta zaga ke da bakida aiki sai ɗaure mata gindi se kace mu ba jikokin ki bane." Mamu ta buge mata maki tace" zan barki da babyn raguwar banza , kanwarki kike gudu wannan figigiyar yarinyar me zata miki?" Ablah tace" an zaki mijin naki yaci gidan su kaji mara kunya kuma wlh se ta rama bugunta , Nusaibah keko meye abin guri haka Allah yayi ta me ake da ƙiba Allah na tuba." ta faɗa tana tokara sanda ta zauna ta ɗauki remote ta kamo tashar Aljazeera. Mamu bata yi mgn ba ta koma ta zauna. Lubah sai da ta raka Mubina sama ta dawo ta zauna tana gaishe da Ablah, Ablah tace" da kin barta ta rama ai haka kawai me aka gani na bugo a jikinta? haka ranar Nusaiba ta bugeta idan bakwa sonta wlh zan tarkata kayana mu koma Algerie wajan dangi..." Mamu tace"Mummy ayi hakuri bama sake ba..." Amrah ta bushe da dariya tace" ikon Allah humm..." Mamu ta bugeta ba shiri tabar gun ta nemi gun ɓuya har Mubina take barin gidan.


Mubina shiryawa tayi cikin wando jeas fari irin me bin jiki, ya yabi lafiyar kyakyawar fatarta, yabi ƴan kananun cinyoyinta ya fito mata ƴan matasan mazau nanta hips dinta ya fito sosai wandon ya mata kyau matuƙa kamar ƴar tsana, se rigar irin me dan tsayi ce kaɗan bata karasa guiwa ba tana da yankeken hannuwa pink ce gaban rigar igiyoyi ne farare masu adon duwatsu a jikinsu baƙake, sune tabi ta ɗaɗɗaure su yanda ta gani a pic ɗin ledar rigar dan yau ne zata fara sawa, yanda Mubina ta ɗaure din yayi masifa ma rigar kyau ya fito da asalin kyawun Mubina tayi ɗass tamkar ka sace ta ka gudu. Hadadɗan takalminta Basket fari ta saka, ta saka siririyar sarƙa na gold da ɗan kunne farare ne masu kyau sai abin hannunsu ta manna zoben su a zara-zaran yatsotsinta, ta fesa wani shu'umin turare mai shegen daɗin tsiya, ta sako jelar gashinta gaba ta ɗauki ƴar ƙaramar jaka fara ta ɗauki phone ɗinta, zata saka jaka kiran Basma ya shigo ta ɗaga da sauri tace"kiyi hkr ganinan zuwa Haladu zai kawo ni  ki fito ma kofa ina zuwa se mu waske tin ɗazu laweesa take kirana taro yayi taro zamu cashe yau fa idan na aami shisha yasin se bata hayaƙi." tana faɗin haka ta tsinke kiran tana dariya, ta saka wayar ajaka ta fice cikin takunta me cike da nutsuwa ko ina jikinta motsawa yake kamar tarwaɗa abin gwanin burgewa gata dai ba wani jikiba amman akwai kyan diri.


Tin daga nesa Mamu ta ke kallonta tace"Me zan gani wai baby a haka zaki fita bazaki saka kayana na hausa wa ba? makarantar zaki a haka?" Ablah tace "Ai naga ita ba ɓahaus bace kuma ai makaranta zata ba wani ƙiba ce da itaba bare kice surata ta fito" ta faɗa tana kallon Mubina wace ta zumburo baki gaba tana bubbuga ƙafa. Ablah tace" Ki kula da kanki maza jeki Haladu na jiranki kin makara ma." Mubina tayi murmushi tace "yauwa Ablah nah wai yaya Kabeer bai zo ba ne?" Mamu ta kauda kanta tana mana lubah magana. Lubah tace"ai fa ƙawar tata ma wando tasa Allah dai ya tsare mana yaranmu , ai bakinsu cikin makaranta ne." Mamu tace" Wlh hakan dai baiba ni bana son saka wandon nan." Mubina ta karaso ta fado jikin Mamu ta shagwaɓe tace" Mamu ai bakin makarantane fa kawai kimun Addu'a kinji." ta faɗa tana mannawa Mamu kiss" a kummatu ta saketa ta rungume lubah ta manna mata kiss, ta miƙe ta rungume Ablah ta mata kiss ta fice da ɗan gudunta tana dariya tace" se na dawo." Ablah da Lubah suka ce"a dawo lfy." Mamu tace"Ameen"


Tana fitowa haladu ya bude mata mota ta shiga suka kama hanyar makaranta.


Kamal yana zuwa ya shiga Office ɗinsa ya jima yana nema takardun kafin ya samu, ashe wai ƙasan table ɗin suka fada. Tsaki yaja ya shiga toilet ya wanke fuskar shi ya fito. Ya dauki takardun sa ya nufi kofar tafiya yana kallon tsadaddan agogon hannunsa yaga 3:40 pm, tsaki yaja ya buɗe kofa ya fito ya murza key ya zare ya fara taka matattakalar benen a nutsu, karaf idanunsa ya sauka kan Mubina da take fitowa daga mota waya manne kunnenta tana sakin kayataccen murmushi dimple ɗinta na lobawa, siririyar wushiryata ta baiyyana. Idanu ya zaro ganinta da wannan shigar barin yadda halittar ta ta baiyyana, boobs ɗinta kamar su fasa rigar su fito, ga hips ɗinta sun fito. Idanu ya zuba mata ganin haladu ya juya yaga ta nufi Basma da gudu jikinta na dan motsawa barin boobs ɗinta, juna suka rungume suna dariya se yaga iyamu ta nufo gunsu tana murmushi. Kamal wayar sa ya ciro a aljihun wandan sa yay dailing ɗin number Amrah, bugo ɗaya ta ɗaga cikin ɗaga murya ya fara mgn" sweethear wai me yasa umpah ya sama yarinyar nan idanu take son lalacewa ne kin ko ga da kayan da ta fito yanzu?" ya faɗa da ɗan karfi. Amrah se da ta zabura tace" Wlh ba ganta ba ina bangaran Laure mai aiki dukanta nayi na gudu , amman naga su Mamu ai suna parlour ko basu ga fitar ta ba, dan Allah my hubbi ka korota ta canza kaya kuma nifa ina zargin gun party ne zasu dan na kamata tana waya cewar yau da yamma basu da lecture da tajini ta canza mgn." Kamal ya fesar da zazzafar isa waje yace"Ina zuwa sweetheart zan kiraki." ya faɗa yana tsinke kiran. Ya karasa saukowa ƙasa ya nufi gunsu Mubina. Mubina Tace Basma "kinsan wani abu yau so nake mu ƙure kausar anya ba da motar aro ba ake kawota makaranta ko ta makwafcin su ko saurayi? shegiya me zubin samudawa ai yau sai mun ƙureta muce zamu gidan su dan kara zumunci , kinga daga nan mun san gaskiya an ishemu d akaryar banza shegiya me zubin inyamurai..." Basma ta bushe da dariya tace" Wlh ba ruwana wannan idan ta kama mu ko har zawo mayi..." Iyamu ce ta isu wajan su tace"Wow baby Mubina wlh kin hadu fa Basma ma kinyi kyau sosai." Basma tace "tnx anty iyamu." Mubina ta haɗe face tace "Su Aunty iyamu gulmar me aka kwaso ne naga ba wani harkar juna muke ba?" Iyamu tace" Kai baby ke fa matsalata dake masifa kuma kuna zuwa partyn laweesa ne?" Mubina tace"yauwa ni nasan da walakin goro a miya , to eh muna zuwa se akayi me?" ta faɗa tana kama hannun Basma suka kama hanyar fita. Iyamu tace"Muje nima can zani shiyas naki shiga lecture , Leeza har ta tafi ga." Mubina ta murguda baki ta buɗe bakin zata yi magana kenan suna dab da fita daga get ɗin makarantar taji an fizgota da karfin gaske tayi tagal-tagal zata faɗi yay saurin tarota ta fado jikinsa ya ɗauketa da gigitaccen mari biyu wanda duhu ya baibaye mata ido ta rasa jinta da ganinta nan take. Wani  gigitaccen ihuuuuu Mubina ta saki bata ganin kome sai baƙi cikin idanunta. Basma da iyamu suka ja baya da sauri suna neman hanyar guduwa....


Hkr da rashin Editing me kyau ina busy ne😌


*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Free Page*



  🅿️1️⃣9️⃣


Damƙar wuyanta Kamal yay yana huci cikin ɗaga murya yace"Ashe haka kika iskance? Kike yawo a haka? matsayin ki na ɗiyar musulmai kuma gidan mutunci , kowane jaki na kallon ki... Kina tallar kanki sbd da ke sangartacciya , taɓara ta miki yawa yau zan koya miki hankali ." ya faɗa yana damƙar gashin kanta ya jata ya nufi motarsa da ita. tana kwarara uban ihuuu tana tirjewa, tana kiran umpah. Ɗai ɗaikun ɗaliban makarantar da suke shawagi, suka zuba masu idanu cike da mamaki suna tamyar kansu, sanin Kamal bai fiye shiga harakar mutane ba, maybe itama ko dan tana ɗalibar sa ce tayi wannan shigar yake hukuntata...? Mubina tace "wayyo Umpah na makance bana ganin kome wai me na tsare maka arayuwa? Ina ruwanka dani ne? Me na maka yanzu ka makantani? Wallahi bazan taɓa yafe maka ba! Da duk wasa ne yanzu ne zan ɗauki fansa ta kirki , daman na raga makane darajar Aunty amman yanzu ba yafiya tsakanin mu , se na rama..." kara damƙe wuyanta yayi, ya sake ɗauketa da mari wanda ta kasa koda iya ihun sai wani guntun fitsari da taji na shirin zubo mata...  Se lokacin ta fasa wani gigitaccen ihuuu ta tafi luuuu ya tarota jikinsa ta fada saman kirjinsa, ta sauke ajiyar zuciya da karfin gaske, kawai se numfashinta ya tsaya cak, ta langwaɓe a jikinsa bata ko motsi... Kamal baki ya taɓe ya ɗauketa cak kamar baby ya nufi mota. Ai Basma ta fashe da kuka ta riƙe iyamu, iyamu bakinta na rawa tace"Ki...ru...fa...ma...na...a...si...ri...kar...ya...dawo wajanmu mu gudu kawai."ta faɗa suka rumtuma a guje...  Kamal duk abinda iyamu ta faɗa karaf a kunnen sa, dan iyamu akwai katuwar murya kamar kato. Ya buɗe motar set ɗin gaba ya kwantar da kujera ya kwantar da Mubina wacce take a sume. Ya waigo ya buga masu wata uwar tsawa, "Kai!! Kuzo nan yanzu ko jikin ku ya faɗa maku" da sassarfa suka ƙaraso suka zube a gabansa, iyamu ranta in  yayi dubu ya ɓaci yanda take ji da kanta ya wani tozarta su... Kamal yace" Ashe Basma Isma'il haka kike kema kin lalace? ashe ba abinda iyayanki suka turo ki ba kike? Yanzu gidan uban waye zaku a haka? kuka ma iyayanku karyar kuna lecture kuka yi shigar ƴan iska ko kishin kan ku ba kwayi a matsayin ku na ɗiyan musulmai?" ya faɗa yana hararan iyamu ya nunata da hannu yace"Keko katuwar banza yanzu wannan yaran sa'o'inki ne? Ko kunya bakya ji uwa dake kin sako wando babu kyan fasali , kinzo zuwa yawo  ina ne zaku?" ya faɗa yana ƙura mata tsumammun idanunsa masu shegen haske da wani irin abu a cikin su. Iyamu duk tana tsorace hakan bai hanata ganin tsantsar baiwar kyawun da Allah yama Kamal ba, ga kwarjini, kayan jikinsa suka tafi da imaninta yanda kwarinsa yake waje mai cike da gashi, kayan sun masa kyau matuƙa... Marin da Kamal ya zafga matane ya dawo da ita haiyacinta. Basma kuwa ta sake ruɗewa jikinta sai ɓari yake.  iyamu taji zafin marin matuƙa a ɗan tsorace!! Tace"Sir kayi hakuri Laweesa ce take party shine ta gaiyyace mu." ta faɗa tana sadda kai. " Kamal yace" ba zaku ba tashi maza kiba mutane waje maza ki wuce gidan da kuke zaune , idan iyayan ki suka ajiye ki ki kama kan ki kiyi abinda ya kawo ki , kuma kika yarda a cikin makaranta na sake kamaki da irin wannan shigar hum ,get out." ya faɗa yana buɗe mota. A guje iyamu tabar wajan. Ai kuwa tsirarun ɗalibai na mata dariya ƙasa-ƙasa suna mamakin duk karyar tata ma ashe matsoraciya ce. Kamal ya shiga mota ya zauna ya waigo yace da Basma "Marasa kunya maza wuce ki shiga mota na maidaki gida na shiga har gidan naku na faɗi iskancin da kuke a makaranta , ba karatu kuke ba yawon party kuke yi." ya faɗa yana murza key jikin motar. Basma ta fashe da kuka tace"Sir ka rufa min asiri Abba yanka ni zaiyi kuma wlh bama zuwa yauma Mubina ta matsa min amman insha Allahu bazan sake ba na tuba." ta faɗa tana miƙewa ta shiga set ɗin baya ta zauna. Kamal ya fizgi motar ya nufi get a guje tin bai isoba megadi ya buɗe masa get ya sulala motar waje.  Iyamu kuwa ta shiga gidan da suke zaune ta fada saman katifa ta kece da kuka tana buga kanta a bango, tace"Sir baka dubi irin sonka da Allah ya dora min naka ba kaci zara fina a filin makaranta ka tozartani sbd kanwar matar se kace nice na koya mata iskancin , to wlh yanda ka sani kuka se nasaka se na rama ta in da baka zato se na tozarta ka se kaji kunyar da tafi tawa baka san iyamu ba." ta faɗa tana shasheƙar kuka ta kira number Leeza se da ta kusa yankewa ta ɗauƙo gurin cike da hayaniya tace"Iyamu wai ya haka ne guri ya cika taro yakai taro fa..." Iyamu ta fashe da kuka tace" Leeza Sir Kangiwa ya tozar tani cikin ɗaliɓai ya wankamin mari ya kirani yar iska ana min dariya saboda wannan yarinyar wlh se na saka shi kuka da idanunsa..." Leeza tace"Jar uban can wai kina nufin a anan gaban kowa da kowa? Tab dijam ai kuwa se mun ɗau fansa ki share kawai ki fito zaki ji dadi a wajan." Iyamu tace"No kome baya min dadi bazan iya farin ciki ba ko nazo na hakura , idan kun gama kizo kawai muyi shirin ramuwa ta ruwan sanyi ni an min dariya ko shi ihu za'a masa." ta faɗa tana tsinke kiran ta miƙe ta shige toilet.


Kamal driving ɗinsa yake a nutse, Basma ko ta rufe bakinta banda kuka ƙasa-ƙasa babu abinda take, hankalin ta a tashe yake ganin Mubina asume kuma bai damu ba driving ɗinsa yake a nutsu. Muryar Kamal tajiyo yana  cewa"Ki kama kanki ki min shiru ko jikinki ya faɗa maki wlh , ina ne gidan naku?" Basma ta haɗiye kukanta ta ɗago da kanta tace" Muna unguwa ɗaya ne da Mubina nan tsallake titi muke kwana ta farko." Tsaki Kamal yaja yaci gaba da tukinsa. Yana shigowa unguwar Basma ta rinƙa kwatanta masa har suka zo kofar gidan, yay parking. Basma tace"Sir na tuba kar ka faɗama Abbana wlh bazan kuma saka wando ba ko yinƙurin zuwa party wlh sir." ta faɗa tana shasheƙar kuka. Kamal yace"Ok naji share hawayen ki maza shiga gida." da sauri Basma ta goge hawayen fuskarta ,ta buɗe motar tana kallon Mubina tayi tsaye ta kasa tafiya. Kamal yace"Zaki rufe min mota na tafi ko ko ya ne na fito mushiga na faɗa ne?" Basma ta girgiza kai ta rufe motar tana share kwalla ta nufi get ɗin gidan su. Kamal ya fizgi motarsa yabar wajan a guje.


Amrah ce ta fito daga ɓangaran laure ta shigo parlon, ta isko Mamu da lubah a tsaye Ablah taba lubah abu a leda se godiya take, zata tafi. Amrah ta iso parlon tace"Don Allah Mamu me yasa kuka bar Baby ta fita da shigar banza daga gida? Wlh ko ban ganiba  naji kunya sosai , a ce mijin da zai aure ni yaga abinda ba mai kyau bane har ya kira ya faɗa min haba dan Allah Mamu." ta faɗa ta zama. Mamu tace"Amrah ban son rainin hankali ni zaki ma faɗa ai daman nasan dole za'a zage mu wlh , Lubah muje na taka miki bakin mota." Ablah ta tafa hannunwa tace"Nusaiba tsine muku dai akayi ba zagi ba , shin meye a jikin Mubina na saka idanu? daman tace min yaron ya sa mata ido a makaranta." Mamu ba ta sake magana ba suka fice da Lubah Lubah na murmushi da mamkin rigimar Ablah, ga haskuya kiri-kiri ta hana a faɗa...  Amrah ta miƙe tana hararan Ablah tace"Wlh kiji taoron Allah ki fasa wannan abinda kike sam bai dace ba..." Ablah ta miƙe da sandarta tana bin Amrah Amrah ta haye sama tana faɗa, tabar Ablah na bambami se kumfar baki take... Mamu kuwa ko da ta dawo daga rakiya ta isko Ablah na masifa ta bayan kujeru ta duƙe ta shige bedroom ɗin umpah na nan ƙasa ta ɗan kwanta kan a kira la'asar, tana me jin haushin Ablah dan ta san idan Mubina ta lalace ita za'a zaga ba kowa ba...!


Bai zame ko ina ba se gidan su yay horn megadi ya buɗe masa kofa ya shige da motar, nan harabar gidan yayi parking. Kallon Mubina yay yaja tsoki ya beƙa hannunsa ya ɗauki bottle ɗin water yaji akwai sanyi sosai, buɗewa yay ya matsa dab da fuskar Mubina, ya ɗaga bottel ɗin sama ya kwarara mata a fuskarta da kirjinta, zuwa shafaffan cikinta. Wata irin raunaniyar ajiyar zuciya Mubina ta sauke da karfi... Ta zabura  jikinta na wani irin kyarrrrrma, ta fara ƙoƙarin bude idanunta wanda suka mata mugun nauyi,  ga zafi tana girgiza kanta da karfi, amman ta kasa buɗe idanun kurma ihuuu tayi da karfi" Wayyo Allah na!! Umpah bana gani wlh bana gani umpah ƙishi nake ji ka bani ruwa." ta faɗa tana kecewa  da kuka jikinta na karkarwa gag-gag. Kamal ya rankwafa yay mata rumfa da kirjinsa ya sanya tattausan hannunsa ya riƙo kafadunta, ya tallafo kanta ya sanya hannunsa ɗaya saman zara-zara gashin idanunta wanda suke kwance luf ya shafa, ya shiga hura mata iskar bakinsa ya meƙa hannunsa ɗaya ya janyo botteI ɗin water ɗin ya riƙota sosai jikinsa ya kafa mata bottel ɗin a ɗan karamin bakinta, da sauri ta fara haɗiyar ruwan ta dora hannunta saman nashi tana shan ruwan sosai. Kamal ganin batada niyar dena shan ruwan ya janye robar ruwan daga bakinta. Ta sauke ajiyar zuciya ta nitsa kanta kirjinsa tana maida numfashi, kuma sai tayi wata irin zabura, ya riƙeta gam itako se ƙoƙarin fizgewa take. Bakinsa ya kai dab da kunnenta Cikin ƙasa da murya yace"ke! maras kunya nutsu kisan da wa kike tare ko yanzu na sake tsinka maki lafiyayyun mari wlh , karamar ƴar rainin hankali." ya faɗa yana shafa idanunta da suke a rufe ruf, jikinta se rawar sanyin yake. Inajin murya a dodon kunnena sai naji wani irin mugun tsoron sa ya shigeni nan take ban taɓa tunanin zan ji tsoron mutum ba haka... Amman yau naji mugun tsoron sa fiye da kome... Sbd ni kadai nasan azabar da naji lkcn da ya tsinkamin marin karshe... Shiru nayi jikina na karkarwa ina jin wani irin sanyi yana shiga jikina se rawar sanyi nake na kasa kwakwaran motsi... Kamal ganin Mubina tayi shiru ta fasa hauka sai rawar sanyi take, yasa yaji mugun tausayin ta ya darsu a zuciyarsa. Jikinsa ya shigar da ita sosai yana shafa gashin kanta. Can ƙasan makoshi yay mata magana dab da kunnenta yace"kina jin sanyi ko?" ya faɗa yana shafa lallausan gashin kanta. Cike da tsoro na ɗaga masa kaina ina nitsa kaina cikin  kirjinsa ina rawar sanyi. Murya sa naji yace"Am sorry my kanwar nine na mareki har kika suma ko?" tsintar kaina nayi da girgiza kaina ina kara ɓoye kaina kirjinsa, dan Allah ya gani bana son ko kallan fuskar shi ji nake banida makiyi a yanzu da ya wuce shi se dai a sannu zan rama cikin ruwan sanyi ta bayan gida, dan a yanzu bazan iya masa rashin kunya ba ya ɗarsa min tsoron! sa a zuciyata... Amon muryasa naji cikin kunnena yana cewa"Ok to waye ya mare ki idan ba Kamal ba?" ban iya bashi amsa ba hawayen baƙin cikin tunawa a tsakiyar makaranta yaci mutunci na!  hawanye takai ci ke sauka kan fuskata... Ji nayi yana mgn cikin tsawa"Ke!! Maida hawayen ki yanzu nan." ya faɗa yana zaro handkerchief me wani irin daddaɗan ƙamshin sa me sanyaya zuciya, naji saman fuskata yana goge min hawayen. Shiru nayi nayi lamo jikinsa ina sauke raunaniyar ajiyar zuciya da karfin gaske, ina shaƙar daddaɗan ƙamshin sa. Hannunsa naji saman fatar idona yana shafawa yace"Oya buɗe idanunki maza." ya faɗa yana shafa gashin idona. Ƙoƙarin buɗe idanuwana da suka min nauyi na fara yi, amamn na kasa buɗewa... Muryasa na tsinto tsakiya kunnena ya kirani *Mubeena*" da sauri bakina yana  rawa nace "Sir... na... Ka... sa... bu... ɗe... idon... na...wa" na fada ina hawaye. Kamal jin abinda Mubina ta faɗa gaban sa ya yake ya faɗi jikinsa na rawa ya ɗago da kanta ya riƙe fuskarta da hannu biyu ya kai bakinsa saman idanunta kawai sai ya fara lasar idanun nata ya shiga tsotsa  a hankali yana shafa lallaunsa gashin  kanta. Wani irin abu na fara ji na tsirgamin jikina tin daga ɗan yatsana zuwa tsakiyar kaina, nayi saurin ƙamƙameshi ina girgiza kaina nace"Sir ina jin zafi zan iya buɗe idanuna yanzu bari na gwada kaji Sir."na faɗa ina tusa hannuwana tsakiyar sumar kansa mai taushin gaske ina sauke ajiyar zuciya, ina ƙamƙameshi sosai jin yadda yake tsotsar min fatar idanuna, idan ya tsotsi na dama ya saki ya tsotsi na hagum. Kuka na sakar masa da karfi ina dukan kirjinsa. Kamal bakinsa ya janye daga idanun Mubina yana murmushi ya tallafo kanta murya can ƙasan makoshi yace" Ok *Mubee* oya buɗe idanun naki na gani kinsa gabana faduwa wlh." yafaɗa yana shafa fuskana yana huramin iskar bakinsa saman idona. Bakina na zumburo gaba, na fara ƙoƙarin buɗe idanuna amman sam na kasa kirjinsa an fada ina girgiza shi na kece da kuka nace"Sir Kamal wlh bana gani na kasa buɗe idanuna sam..." Kamal da sauri ya rufe mata baki jikinsa ya fara kyarrrma yace"Pls Mubeena ki rufa min asiri wlh buɗewa zaiyi , me zance ma Umpah da wani ido zan kalle su haba Mubee buɗe kinji."ya faɗa yana ɗaga min fatar idanuna na kara sakin kuka da karfi. Kamal yace" Ok yi hakuri yi shiru muje hospital ko?kai na ɗaga masa na tura kaina kirjinsa ina sauke ajiyar zuciya. Hannunsa naji tsakiyar bayana ya zagaye bayana ya dora kansa wuyana, yana gogamin habarsa a dede setin keyata, yana sauke ajiyar zuciya ajere a jere, naji bakinsa cikin gashin kaina, yana cewa"Mubeena ki daina min irin wannan wasan nasan lafiyar ki kalau dan ki rama ne, to pls kiyi hakuri na tuba me kike so yanzu na baki ko na saya maki ki hakura , muje na saya maki na kawo ki gida da kaina har gaban umpah da Mamu cikin ƙoshin lafiya yanzu zan maki ko meye amman pls bari min wasan ido kinji My Mubee kanwata?" ya faɗa yana bubbuga bayana, ya maido bakin sa dab da wuyana numfashinsa na sauka a wuyana ina jiyo bugon zuciyarsa da karfi tana bugawa... Duka na kai masa kirjinsa na saki kuka nace"Wlh Sir Kangiwa bana gani wayyo umpah kazo ya kasheni..." da sauri Kamal ya dora hannunsa saman bakinta yana murzawa a hankali, ta lafe luf jikinsa. Kamla yace"Innalillahi wa'inna ialaihir raji'un!! Mubeena muje hospital ko?" kai na ɗaga masa ina zubar da hawaye. Kamal ya goge min hawayen fuskata, ya kwantar dani saman kujera yace"Ok bari na shiga na ɗauko maki hijab nayi alwalla kinji Mubee." ya faɗa yana shafa fuska. Kai na ɗaga masa ina zumburo ɗan karamin bakina. Kiss ya rankwafa ya manna mani a agoshi ya buɗe motar ya fito ya murza key daga waje dan sam zuciyarsa bata yadda ba cewar idanunta sun ƙi buɗewa, kawai dai wahala take son bashi. Murmushi ya saki ya tura hannunsa tsakiya sumar kansa ya shafi tattausar sumar kansa, jiya yi ana kiran sallah la'asar.  Anutsu ya nufi ciki yana ƙarƙaɗa makullan motarsa. Garba ya nufo Kamal da gudu yana washe baki yace"Yallaɓai barka da zuwa kaga namijin duniya , ɗa ɗaya tilo wajan Abubakar Kan Giwa Mai Nasara..." Kamal yace"Garba a yanzu dai ka barni na sami nutsu ina cikin wata yar matsala wacce idan ta girma zanji kunya a idanun duniya na makanta...." ko me ya tuna yay saurin cewa"Bari na nutsu sai kamin kiraranin Ok." yana faɗin haka yay cikin gida. Garba yayi dariya yace" to wa ya tabo mana Oga kuma?" kofar parlon ya danna ɗan madanin ya shege da sallama. Samha ta tarbe sa tana dariya tace"Yaya Kamal gwara da Allah ya kawoka zo na zuba maka kunun alkama da nama Zakiyya da kaina , wlh yayi dadi." ta faɗa tana dariya. Ummah ta kurba ta ajiye cup ɗin hannunta tana dariya tace"Kamaluddin ya naga kana gama fuska naga ai kana son kunun ko baka jin yunwar yamma?" Hafsat tace "my son ya dai kai dawa wai?" Kamal ya saki hannun Samha ya kara sa wajan Hafsat yace"Wlh momy an ɓata min raina ne amman nima naga abin bai kai ya ɓata min raiba, amman wlh ya ɓaci gashi kamar zan shiga cikin wata ƴar matsala , pls idan kunyi Sallah yanzu ku sani a cikin Addu'a kada Allah yasa wannan abun ya zama gaskiya, momy yaushe kika zo ne ina yini bari naje na dawo , Zakiyya saura ki shanye kunun nan kiga yanda zamuyi uwar ci ina Ummah tane?" ya faɗa yana haurawa saman bene. Ummah tace" gata nan kuwa tana bacci ai yanzu zan tasheta na mata wanka , Ai Addu'a kullum cikin yinta muke ɗan albarka babu abinda zai sameka na sharri se alkhairi." ummah ta faɗa tana miƙewa. tace" Zakiyya tashi maza tinda kin koshi aje asha ruwan zafi." Hafsat tace"lallai fa kam Samha ya dai anyi shiru yayanki zai sha yace ransa ne a ɓace wai." Hafsat ta faɗa tana kallon Ummah. Ummah tace"Kamaluddin kenan ya huce ai  shida abokan kasuwanci ai su kullum burin su su kuntata ma wanda zai sauƙaƙa kayansa  cikin sauƙi domin talakawa suji dadi , to basa so." Zakiyya ta miƙe tace" Allah ya fisu." Hafsat ma ta miƙe domin ɗauro alwalla se su Ameer kawai suna wasa, dan ganin yanayin fuskar uncle Kamal ta hana su bishi sama.

Kamal yana hawa sama bedroom ɗin Samha ya shiga ya sato hijab dogo har ƙasa ya saka cikin leda ti kun ya fito ya wuce bangaran sa se da yayi wanka saboda yadda yake kin zafi ya ɗauro alwalla ya fito, ya shirya ya saka wani yadi ruwan ƙasa me shegen kyau ƙaramin ɗinki ne mai masifar kyau ya fesa sansanyan turare ya kwashi wayoyinsa da makullan motarsa ya fice...


Yana fitowa parlo ba kowa se su Ameer da gudu ya fice dan karsu riƙe shi. Yana zuwa ya boɗe motar tana nan yanda ya barta, se dai tana rizgar kuka tana kiran umpah. Kamal ya shigo ya zauna ya ciro hijab ɗin a leda ya kamota ya saka mata yay ma motar key ya nufi get. Yana fita daga gidan, jin taki daina kukan ya janyota jikinsa bai yi magana ba ya shiga bubbuga bayanta da hannunsa ɗaya ɗayan yana driving, jin ta tsagaita kukan ta lafe jikinsa tana sauke ajiyar zuciya, yasa ya ɗan kara mannata jikinsa ya cire hannunsa daga bayanta, ya ɗauki wayarsa ya shiga neman layin Sageer. Bugo ɗaya Sageer ya ɗaga tare da sallama. Kamal ya sauke ajiyar zuciya da karfi yace"Sageer pls ina son ganinka yanzu da fatan kana hospital?" daga can Sageer ya bushe da dariya yace"Kangiwa ango me zan samu? Gani fa cikin makaranta..." Kamal yaja tsaki yace"To kazo hospital ɗinku yanzu yanzu mu hadu mu dubata." yana faɗin haka ya tsinke kiran, ya maida hankalin sa kan driving. Mubina ta fashe masa da kuka tin karfi. Kamal yace"Ya Salam me ye to kuma? don Allah kibar zuciyata ta huta haka haba ina dalili, ba hospital ɗin zamu ba ko idon ya buɗe ne? Mubina ta girgiza kai tana kara shigewa jikinsa tana sauke ajiyar zuciya. Hannunsa ya sanya yana buga bayanta...

Kai tsaye hospital ɗin da Sageer yake Kamal ya nufa. kusan tare suka iso da Sageer dan yana cewa su hadu su dubata yaji gaban sa ya faɗi. gashi yana kiran Mubina ba'a ɗauka, ya fito a guje ya shiga mota ya nufi hosfital ɗin. Kamal na parking Sageer na parking......



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*


*💖😭KAMAL NE😭💖*


*Book 1*




NA


*Real ladingo* 

*Sweet Baby💋*


Ƴar Mutan Niger🤙🏻




```Aslm masoyan Littafin Kamal ne... Dubun gaisuwa da fatan Alkhairi a gareku, nasan dayawa zasu shiga ruɗanin abinda zai faru a cikin wannan pagen... so abinda nake so daku 🙏🏻don Allah kar wacce ta bini pc dan ƙorafi ko shawara ko gyara nace a mafarki abin  ya kasance, wlh bazan saurare kuba! Dan haka na tsara labarina  kuma ina dalilina na yin hakan, dan haka don girman Allah tin wuri idan kinsa zaki saya domin ki dameni da jaje ko korafi, to na yafe ki riƙe kuɗin ki na riƙe book ɗina, se kuma ku wanda kuka biya kudi, don girman Allah kada ku cazamin kai ko isheni da korafi, kuyi hakuri ku biyo ni muje cikin labarin Kamal ne... Bayan wuya se dadi kuma mutum baya tsallake ƙaddarasa...````



*Daga yau pagen kyauta ya kare.*



*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Ƙarhen😅👉🏻 Free Page😉*



```Page biyu ne na haɗa```` 👉🏻 🅿️2️⃣1️⃣


Kamal yana gama parking ya fara ƙoƙarin janye Mubina daga jikinsa, ta wani tunzuro baki gaba ta saƙala hannunta wuyan shi, tana gujin kuka alamun bata so ya cireta daga jikinsa. Kamal ya zuba mata tsumammun idanunsa, ya fara mgn me cike da rauni yace"Mubeena mun iso hospital ɗin fa tsaya mana na sauka na kamaki mu shiga ciki ok." ya faɗa yana ɓanɓareta daga jikinsa, ya buɗe motar ya zuro kyakyawar ƙafarsa waje, ya hango Sageer na nufo gun motar sa, karasa fitowa yayi ya rankwafo ya kama hannun Mubina yace"Oya tashi muje" Mubina ta kwakwaɓe fusa tana shirin kuka tace"Allah Sir se ka ɗaukeni ni bazan iya tafiya ba bana gani salon na faɗa rami..." Kamal yace"Wane irin rami kuma? Ai ina riƙe da hannunki oya tashi muje." Mubina ta ɓangare baki ta saki kuka tana jijiga kanta tana diddira ƙafafunta... Kamal yace"Ok yi shiru bari na ɗauke ki shi kenan ko...?" Mubina ta ɗaga kanta. Kamal ya sunkuya ya cicciɓeta ya fito da ita ya rungumeta kirjinsa, ya fara ƙoƙarin rufe motar, Sageer ya iso gurin a guje ganin Mubina ce. Yana isowa yace"Subahanallahi me ya sami babyn my one kawota muje to" ya faɗa yana ƙoƙarin amsarta a hannun Kamal. Kamal ya kauce yana kallon Sageer fuskar shi ba walwala, yace"kuji ni da mutum kaine ka kawota ne zaka wani amsheta muharamarka ce?" ya faɗa yana ƙara manneta a kirjinsa. Sageer ya zaro idanu yace"Babban yaya harda gori? To afuwa muje."ya faɗa cikin yanayin damuwa. Mubina kuwa jin murya Sageer ta saƙala hannunta wuyan Kamal ta ƙamƙameshi ta fara magana dab da hancin sa, har tsinin hancin su na haduwa na gugar na juna, hucin numfashin su ya haɗe waje ɗaya,  tana mgn a sangarce"my one Sir ne ya mareni bana gani..." Kamal yay saurin saka tattasan hannunsa saman bakinta ya rufe mata baki, suka nufi ciki. Jama'ah se kallon Kamal da Mubina suke yanda suka yi wani irin kyau suka dace da juna.


Suna shiga Sageer ya kai su wani room me kayan gwaje-gwaje komai akwai a ciki. Ya kalli Kamal yace"Wai Kangiwa me ya sami babyn tawa ne?" Kamal ya nufi gun gadan ya kwantar da Mubina yana jona mata wata na'ura, tako saki kuka ta riƙe hannunsa gam, Kamal ya riƙe hannunta gam ya zuba mata lumsassun idanunsa yace"To meye kuma? ba dub ki zamuyi ba pls daina kukan kinji kanwas." ya faɗa yana shafa fuskarta. Mubina ta damƙe hannunsa a cikin nata tace"Sir ni de my one zai duba ni bana so kai ka duba ni ko nayi ta kukan." ta faɗa tana ɓare baki zata saki kukan, Kamal yace"Ok shiru bari ya duba ki" ya faɗa yana sakin hannunta, ya juyo ya kalli Sageer yana tsaye dab dashi duk ya zama wani iri... Kamal yace" Abokina ka dubata da kyau karka biya sangarta ta pls." Sageer yace "Ok wai da gaske bata gani ne?" Kamal yace"ka dai jona mata na'urorin se mu tabbatar." ya faɗa yana lumshe tsumammun idanun da ya buɗe kofar ya fice. Direct masallaci Kamal ya nufa dan yayi sallah. Sageer ya jona mata na'ura a kanta ya haska mata wani abu a idonta, kamar fitila me hasken gaske gaban sa na faduwa yace"Babyna wlh ko da hakan ta kasan ce ina sonki ina kaunar ki , banga halin da zaki shiga bana na rabu dake zan kasance dake har abdan insha Allah , baby." ya faɗa yana cigaba  da aikinsa kusan 1 hour. Kamal kuwa yana nan kofar room se kai komo yake gaban sa na bugun uku-uku kar abin ya zama gaske ina zai shiga da kayan kunya? Tabbas da yaji kunya ba karama ba.!! Se kiran sa ake a waya yaki ɗagawa, dan baya da nutsuwa.

Sageer ya sauke nauyaiyiyar ajiyar zucuya, ya cire ma Mubina na'ura da ya ɗaura mata ya zauna kusanta ya ɗagota ya zaunar da yace"Me yasa kika yi karyar idanu baby haba baby me ma wai ya faru ne?" Mubina ta buɗe idanunta tar ta dorasu kan Sageer tace"My one don Allah kamin alfarma karka cema Kangiwa ina gani so nake na rama abinda yamin cikin ruwan sanyi , nasa yaji kunyar da bai taɓa jiba a duniya na bashi wahala ya kasa sukuni ya rasa nutsuwar sa da kwanciyar hankalin sa..."Sageer yay saurin rufe mata baki da hannunsa yace"haba baby mijin yayarki ne fa to meye ya maki ma faɗa min naji idan ya cancanci hukuncin sai mu masa?" Mubina nan ta kwashe kome ta faɗama Sageer yanda abin ya faru... Ta dora da cewa "my one ka yarda ko da sati ɗaya ne na rama kaji." ta faɗa a shagwaɓe tana narai-narai da idanunta. Sageer ya riƙe hannunta, ya ƙura mata idanu yana girgiza mata kai yace"No baby ina sonki bazan so abinda zai cutar dake ba ko na rasaki , kina ɗaukan abin wasa zai iya zama gaske dan Allah babu ruwansa..." ta sakar masa kuka tana riƙe hannunsa tace"pls my one ka temakamin na ƙuntatama Kangiwa pls..."Sageer yace"ke ni fa ba ɗan iska bane najawo abinda nine zan kwana a ciki... Ta yaya zan ɗauki wuka na dabama kaina...? Ko baki san za'a iya cewa a fasa auran sa da Amrah ya aure ki tinda shine ya nakasa ki ba..." Mubina ta zaro shanyayyun idanuta wanda suka rine waje tana kallon Sageer tana turo baki. Sageer yace"eh wlh da gaske dan haka abar mgnr ki bari bayan auran sa se na faɗa maki abinda zaki yi ki rama cikin ruwan sanyi ai baza mu yafe ba tinda yaci zalinmu..." Mubina tace"my one ka tabbatar kuwa zamu rama?" Yes baby kibari se bayan auran yanzu ajiye ɗaukar fansar , kuma nima se na mare shi yayi fitsari wlh kangiwa ɗan iskane zai yi bayani ai." Mubina ta bushe da dariya ta kwanto jikin Sageer tana riƙeshi tace"Wayyo ciki ashe my one kaima mugune amman zan so naga fitsarin gurgu yasha mari wai niko kasan me? zan masa gobe a makaranta? Wlh karkashi zan zuba a roba na jiƙa shi naje saman bene nabi na zuba a matatakala ya fado nasan nan ma kara jirgewa zai yi."ta faɗa tana ruƙumƙume Sageer. Sageer ya janyeta jikinsa sbd yadda yake jin wani irin abu na tsirga masa, ga nonuwanta sai gugarsa suke. Ya bushe da dariya yace"wai baby A'A kibar kome a hannuna har ayi biki lfy zan baki shawara yanda zamu rama kuma bene a bashi ɗaya ba ke da office ko kin manta? Ai sai muyi barna dayawa kibar kome hannuna kinji" Mubina tace"Eh naji" Sageer yace"yauwa autar mata ƴar lelena yanzu dai ki hkr ok?" Mubina tace"Ai na yarda  da kai bari nayi sallah." ta faɗa tana kama Sageer ta sauko daga saman gadon. Sageer yace"Au baki yi sallah ba?" kai Mubina ta ɗaga ta shiga toilet. Sageer ya miƙe yana jinjina kai irin rigimar baby darduma ya shimfiɗa mata, ya buɗe kofa ya fito.


Dudubawa yayi bai ga Kamal ba! Ya fito farfajiyar hospital ɗin, ya tsinkayo shi a mota ya nufi motar. Kamal kuwa tinda ya buɗe kofar room ɗin zai shiga yaji wane hali ake ciki, yaga Mubina idonta tar abuɗe tana hira, yaji iskanci ne Mubina take idonta ras wai dan ta ɗauki fansa ne, ya dawo mota yay kwancin sa yana amsa waya da abokan kasuwancin sa... Sageer ya buɗe motar ya shigo ya zauna yana tiƙar dariya harda tafa hannu. Kamal yace"Ok zamuyi mgn zuwa dare insha Allahu." ya faɗa yana tsinke kiran, ya kalli Sageer yace"kun gama gulmata?" Sageer yace"Wannan baby ina da aiki kar fa muyi aure duk abinda na mata tace se ta rama...?" Kamal ya taɓe baki yace "matsalar kuce yanzu dai Alhmdllh tinda lfy take jeka fito min da ita na kaita gida..."Sageer ya kai masa duka yace"Wlh bamu yafe ba kuma sai mun rama."Kamal yace"Ai nafi karfin ku wlh se dai ku rame... Ni jeka fito da ita mu tafi"Sageer yace"ka tafi zan kaita ai..."Kamal yace"ƙaniyarka kai ka kawota? bari idan na ajiyeta a gidan su kaje ka ɗaukota bai dame nuba , ai yarinyar ina tsoron sharrin ta." ya faɗa yana buɗe motar ya fito ya nufi cikin hospital ɗin.


 Sageer ya biyo shi yana dariya.  Kwance take kan dadduma ta gama sallah bacci ya fizgeta, ta ƙudundune cikin hijabi. Kamal ya buɗe kofar ya shigo kallanta yayi yaga kamar bacci take, sanin halinta na karya yasa yace"Ke!! Tashi mu tafi gida" yaji shiru bata motsa ba, Karasowa yayi ya sunkuya dab da ita yana leken fuskarta yaga tana fitar da numfashi a nutse, hannayensa ya sanya ya cicciɓeta yay sama da ita firgigit ta farka idanunta cike da bacci, amman ganin Kamal ne ta maida idanunta ta lumshe ta kara narkewa jiknsa ta zagaye hannunta bayansa take ta koma baccin daman sama-sama ne tashin. Kamal na buɗe kofa Sageer ya shigo ya kallesu yana dariya yace"baby ina sonki sbd bakya yafiya yanzu ma dakon kaita mota ne ko?" Kamal bai kulashi ba ya fice da Mubina tana rungume a kirjinsa har mota. Sageer ya rufe room ɗin ya biyo bayan su.

Kamal a gaban motar ya kwantar da ita, daman kujura na kwance take ya zaga ya shiga mazaunin direba, Sageer ya iso yana cewa"Se anjima mun haɗu ko?"Kamal yace"Yes insha Allah." ya faɗa yana ma motar key ya fuzgeta ya bar hospital ɗin. Sageer ma ya shiga mota yana dariyar Mubina, ya fuzgi motar ya nufi gida dan yayi wanka.


Kamal driving yake a nutse har yazo kofar gidan su Mubina, wacce take baccinta tsakani da Allah. Parking yay ya kalli Mubina, ya ɗan rankwafo dab da fuskarta ya hura mata iskar bakinsa ya sanya hannunsa kan kyakyawar fuskarta yana shafawa ya ja dogon hancinta, ya kai bakinsa dab da wuyanta ya dora habarsa kan wuyanta, ya shaki wani daddaɗan kamshinta, ya lumshe tsumammun idanunsa yana sauke tagwayan ajiyar zuciya, yaji numfashin sa na ƙoƙarin sauyawa yay maza zai janye, Mubina kuwa ta sanya hannunta ta zagaye shi a shagwaɓe tace"Uhm Kamal nah ni wlh bazan iya ba fa wayyo ni bana so ka bari pls." ta faɗa a shagwaɓe tana sakin kukan sangarta ta ƙamƙame shi sosai, har lips ɗinsu na gugar na juna. Kamal ya zaro idanun waje ya fara ƙoƙarin janye ta zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugo da sauri, a hankali muryasa mai cike da rauni ya furta" *Mubeena* me na miki me zan maki sorry yi shiri bari kuka kinji." ya faɗa yana ƙamƙameta kamar zai maidata cikinsa, fuskokin su na haɗe laɓɓansu ma na haɗe waje ɗaya har wani damshi-damshi yake badawa, yayin da bugun numshin su ma ya haɗe waje ɗaya suna shaƙar hucin junansu, kana jin bugun zuciyoyinsu yanda suke bugawa da karfi, se kukan Mubina marar sauti, har yawunta na ya fara shiga bakin Kamal , ta wani shige jikinsa sosai ta maƙaleshi. Kamal yayi saurin janye fuskarsa ya ɓanɓareta jikinsa, murya can ƙasa yace"Mubina kina  mafarki ko?" ya faɗa yana kamota ya zaunar da ita, ya sanya hannunsa yana  share mata hawayen fuskarta. Se lokacin ta buɗe idanunta ta kalli Kamal ta sauke ajiyar zuciya da karfi ta zumburo baki, ta buge hannunsa ta matsa baya ta kalleshi zata masa rashin kunya  cikin tsiwa tace"Wlh se na faɗama umpah na ganka a mafarki na zaka min fyade mugu ta Allah ba ta..." wani irin kallo da ya watsa mata yasa sauran maganar ta maƙale a bakinta tayi ƙasa da kanta ta beƙa hannun ta dauki jakarta tana gunguni. Kamal yace "karya kike wacce za'ama fyade ce take wani ƙamƙame wanda zai mata ba ma ta shiga neman kwatar kanta ba , wuce min a mota kiban guri maras kunyar banza kawai."Mubina bata yi masa mgn ba ta buɗe motar tana riƙe da jakarta ta fito ta tsaya tace"kuma Allah ya isana mugu gurgu kawai sai na rama bayan auran ku da Aunty mugu mai katon kai." ta faɗa ta zuba da gudu tana ihu se kace ya biyota. Kamal dariya yake harda riƙe ciki, ya ɗauki wayar sa ya kira Amrah bugo ɗaya ta daga da sallama. Yana dariya yace"My cutie angel ga rigiman ma nan mun dawo harda hijab nasa mata , yanzu ta gama min fitsara tas duk marin da taci har ta manta." ya faɗa yana dariya. Amrah tace"Au haba kace ka cimin kaniyarta? Yarinyar bata ji wlh Hubbina" Kamal yace"angel zan leƙa kamfani se zuwa dare zan shigo ok bye." Amrah tace "ok bye my Hubbi." daga can ya tsinke kiran yama motar key yabar layin, ko get ɗin gidan su bai kalla ba, dan sauri yake yanada baƙi a company.


Mubina tana shigowa cikin gidan, Haladu ya fara cewa"Ah Hajjaju hijab kuwa yayi kyau."Baba megadi yace"Haladu baka rabo da tsokana ko?" idi me bama plowers ruwa yace"Ai ya santa sarai ba raga masa zatayi ba..."Mubina bata juyo ba tace"Baba megadi baba idi ku barshi wlh yaci bashi zan kamashi."ta faɗa tana shigewa can ciki. Dariya suka yi, Haladu yace"uhumm kyaji dashi an fita da wando an dawo da hijabi yanzu haka Kamalu ne zai korota ya temaka ya suturtata yarinya se kace haihuwar jinnu..." dariya dai suka yi basu tanka masa ba ya kari mitarsa.

Parlour ta fado kamar an nasota tayi wurgi da jakar tana kiran"Mamu kina ina Mamuuuuuuu nah..." ta faɗa tana diddira ƙafa. Mamu ta kaɗo da gudu daga kitchen tana hadama Ablah shayi. Mamu tace "Mubina lfy ya nagan ki da hijabi?" Mubina ta afka jikin Mamu tana zumburo baki tace"yo wannan gurgun bane yayi ta marina ya samin hijab ya koroni gida Allah sai na faɗama umpah, Ablah kina ina zo kiji abinda akamin Mamu kalli fuskata..."Mamu ta rufe mata maki tace"don Allah yarinyar kirki karki faɗa yi shiru abinki muje na dafa maki indomie da kwai kici kayan ki , ga shayi nan me dadi ina dafawa." ta faɗa tana shafa fuskar Mubina tayi jajur alamar taci mari. Mubina ta shige jikin Mamu tana diddira ƙafa tace"to Mamu goyani ni wlh se kin giyani ko na faɗa masu" Mamu tace "Ok hau muje ai ba yauni gareki ba."ta faɗa tana sunkuyawa, Mubina tako ɗare bayan Mamu tana ɓangala dariya Mamu ta miƙe da ita babu wani nauyi atare da Mubina amman duk da haka Mamu se da tace"Woshhh baby."Amrah ce ta sauko tana riƙe baki, Ablah tana fitowa ta tsinkayo Mamu ta goya Mubina tana kyalkyata dariya, taji daɗi sosai tace"Yauwa Nusy ko ke fa yarinya karama agida ba'a kula da ita a gida." Kabeer yana sanyo kansa parlon yay tozali da Mamu ta goya Mubina, yace"Kai Mamu salon ta kashe mana ke katuwar budurwa zaki goya haka?" Amrah ta karasa ta kama hannun Kabeer ta masa mgn ƙasa-ƙasa, ya bushe da dariya yace"Au haka abin yake?" Ablah tace"Amrah munahirci ne zai kasheki ƴar banzar yarinya , yanzu wannan baƙin ciki kike yi ko?" Amrah ta murguda mata baki taja hannun kabeer suna bin su Mamu. Mamu a kitchen ta ajiye Mubina, laure na masu dariya, Mubina na manne jikin Mamu, Kabeer dariya yayi sosai ya wuce part ɗinsa dama ɗaukar wata laptop yazo.  A haka Mubina na manne da Mamu har ta haɗa shayin ta bata ta kaima Ablah, ita ko ta haɗa mata indomie da kwai ta soya mata.

Jikin Ablah take a zaune tana cin indomien tana haɗawa da shayi tana zuba santi tace"Mamu ki koyamin irin wannan suyar idan nayi aure na ma oga ko ba haka Ablah nah?" ta faɗa tana ɗagama Amrah gira. Mamu tace"ke dai ci abinki ba wani surutu ba..." Basma ce ta shigo da sallama. Mubina ta miƙe ta taro ta tana dariya. Basma ta zaro idanu tace"Ni inacan ina larura ashe ke ko a jikinki?" Ablah tace"Me ya faru ne.? Mamu ta ƙif tama Basma idanu. Basma ta kara so ta gaishe su tace"Ablah daman na zata bata iso ba daga makaranta dan direban mu ya riga nata zuwa." Ablah tace "Ai Haladu ya cika shiririta sakare ne." Amrah tayi dariya ta miƙe. Mubina tace"zo kici indomie tayi dadi" ta faɗi tana zubama Basma shayi ta beƙa mata. Nan suka baje suna ci suna hira Basma  na mamakin taurin rai irin na Mubina... Umpah ne ya shigo da sallama. Mubina ta miƙe ta tarbo shi da gudu ta ruƙumƙumeshi tana dariya. Umpah ya rikota yace"Baby ya naga fuskarki tayi ja lafiya?" zatayi magana Mamu tayi saurin cewa"yo ba dole ba goyo fa tasa na mata tana gurza fuskarta bayana." umpah yace"Ah lallai yau baby tasha bayan uwarta." ya faɗa yana janyo hannunta suka zauna yana gaishe da Ablah, tana murmushi ta amsa tana masa sannu da zuwa. Basma tace"umpah ina yini." umpsh yace"Basma ya gida dasu isma'il mun hadu dazu gun meeting." Mubina ta miƙe tana cewa"umpah bari na zuba maka shayi yayi dadi umpah kaji kuwa indomie da kwai da Mamu ta soya min wai dadi , wlh yau ko dan naji yunwa ne se naji tafi ta kullum." Amrah tace "umpah ni inata sannu anyi banza dani" hannu umpah ya bata ta ko kama ta zauna kusansa. Yace"to shikenan ko?" murmushi tayi. Mubina taba umpah shayin tace"Basma tashi muje sama muyi hira." Basma ta miƙe suka haye sama. Ai fa Mubina se da ta faɗama Basma kome... Basma tace"Tab yanzu da sai ki zauna a matsayin makauniya ki kawoma karatunki cikas?" Mubina tayi fari da ido tace"Ai Sageer yace bayan auran Aunty zai tayani na rama. Basma ta bushe da dariya dan tasan wayo Sageer yay mata. Mubina tace"uban waye kike ma dariyar ne?" Basma tace"irin yadda zamu rama ne nake hasasowa yana fitsarin wuya..." Mubina ta bushe da dariya tana riƙe ciki... Haka suka kasan ce se bayan magarib Mubina ta raka Basma gida Haladu ya kaisu a mota.


Misalin karfe goma na dare iyamu da Leeza suna zaune leeza tace"amman ina ga kamar wannan ba mafita bace ko ya kika gani?' iyamu tace"wlh itace zamu bi na rama dan wannan hanyar itace mafita zai fi jin kunya har ma ya tsani kansa da kansa bayan haka na ruguza farin cikin sa kuma anyi biyu babu🙅🏻‍♀️ ni ban samu ba ita bata samu ba ,🙅🏻‍♀️kuma sunan sa ya ɓaci duk bazan ɗsu video ba bana son gani..." dariya suka saka suna tafa hannu, leeza tace bari kiji yanda abin zai faru kafin su ankare" ta kama kunnen iyamu ta mata raɗa. Ihun dadi ta saki tace "na fa yarda ai in dai zaka ɗauki fansa cire kishi a ranka kawata." dariya sukayi suka yi suka tafa hannun nan suka shiga yadda zasu yi abin ta ruwan sanyi ba tare da an ankare ba...


Yau saboda tsabar bacci da Kamal yake ji ko zama parlo baiba tinda ya ci abuncin dare, wanka yayi ya kwanta sbd wani irin baƙon yanayi da yake ji a jikinsa wayoyin sa ya kashe ya kwanta. Ko da ummah ta shigo domin taji lfy yake kuwa? Ta isko ya naɗe cikin lallausan bargo yana sharara bacci. gyara masa kansa tayi saman pillow ta rage gudun Ac ta kashe wutar ɗakin ta fice. Mubina ma da wuri tayi bacci suna tsaka da hira da Sageer wayar ta suɓuce mata ta fadi saman bed, jin saukar numfashinta yasa Sageer kashe wayar. Amrah ce ta jima tana jiran kiran Kamal dan bayan isha ya kirata yana tafe kuma taji shiru, kiransa tayi taji a kashe, itama a haka har bacci ya ɗauketa...


***************    *******    ***************


Bayan kwana biyar

Tinda abin nan ya faru, Mubina ta ɗauke kanta daga duk wani abu da ya shafi Kamal, ko makaranta bata yarda ta kalleshi idan ba ya kama dole ba yana masu lecture ba to ba yanda ta iya idan ya kama dole se magana ta haɗa su, ko tambaryata a kan wani abun dole take bashi amsa dan karatun ya kawota... ko wayar Amrah da take sata ta kira shi zaman Amrah ta daina, sabgar gabanta kawai take. Shiko Kamal sosai yanzu yake son mgn da ita ba kamar baya ba ko yay ta kallonta yana sakin murmushi shi kadai, dan rigimarta ta fasa bashi haushi, yau tsawon kwana uku baya fashin zuwa zance, kawai dan ya rinƙa ganinta da dare yadda take ninniƙewa jikin Mamu, dan da yaje se ya shiga ya gaishe da yan gidan. Sageer kuwa sosai yake ba Mubina kulawa ganin tana ji dashi sosai kuma babu namijin da yake gabanta se shi. Yau ake kawo kayan Amrah tin safe gidan su Kamal yake cike da ƴan uwa da abokan arziki anata shiga ganin kaya, anata sanya albarka dan Kamal ya kashe maƙudan kudi ba kadan ba, babu irin kayan da bai sakawa Amrah na yayi ba, karfe 4:30 pm za'a kai kayan, gidansu Amrah, Kamal baki har kunne yaji dadin yadda ake yabon kayan. Su Samha kuwa anata famar ɗinka kayan anko na kece raini.  Gidansu Amrah tin safe cike yake da ƴan uwa Mamu da Sabeela abokiyar haihuwar Umpah da yaranta sunzo daga London gida ya hargitse da murna, Mubina kuwa ana makaranta daga can tace gun tella zata wuce bazata dawo ba har yanzu ko anko ɗaya bai ɗinka mata ba! Anko kuwa har kalla hudu ne less material shadda atamfa, ga wani uban narkeƙen less biyu da umpah ya kawo mata, duka sunagun Mezamani telan mata...


Zaune yake cikin Office ɗinsa yana juyi saman lumtsumemiyar kujera wani fitinannan kamshi ke tashi ajikinsa dama Office baki ɗaya, ya haɗe cikin wata arniyar shadda gizna ruwan zuma ɗinkin zamani ya murza hula zanna bukar, yayi masifar kyau na fitar hankali kamala da cikar zatinsa sun baiyana tare da kwarjinin sa. Se lumlumshe idanunsa yake yana buɗewa yana jin wani irin yanayi a jikinsa tsikar jikinsa na mimmiƙewa har da hamma yake se yace "A'uzubillahi minal shaiɗanir rajim" dan hammar tayi yawa, baya rufe 2 munites bai ba.  Tsaki yaja ya buɗe tsumammun idanunsa ya beƙa hannunsa ya ɗauki cup ɗin gabansa ya kurɓi haddaɗan coffee ɗin ya ajiye. Ya kalli tsadaɗiyar agogon hannunsa yaga karfe ɗaya cif-cif na rana, kansa ya dafe yace"A gaskiya ina da uzuri sosai ya sun ce karfe sha biyu da rabi zamu yi taron gashi har karfe ɗaya lokacin sallah." ya faɗa yana jan tsaki ya miƙe tsaye ya nufi toilet. Wayarsa ta ɗauki ringing, kin juyowa yayi ya shige toilet ya ɗauro alwalla ya fito yana dafe kansa yace" Wlh banajin jikina ga gabana na faduwa ko dai na fasa zuwa taron ne?" ya faɗa yana isa gun wayar da take ta ruri kira kan kira, ɗauka yay yayi picking ɗin call ya kara a kunne yace"Nifa bana son jira ko an fasa taron kunce kun shigo gari domin ni amman inata jira..." ko me aka ce masa yace"Ok kuna *JAN GWARZO HOTEL* ganinan." ya faɗa yana tsinke kiran, yana ciza lips ɗinsa har wani duhu yake gani, ya dauki makullan motarsa ya zura wayarsa aljihu ya dauki ɗayar wayar a hannunsa ya nufi ƙofar fita.  Anutsu yake takun sa me cike da izza yau ƙafarsa tana ɗan ɗingisawa sbd yadda jikinsa yake a sake ba kwari, lkcn ɗalibai duk suma na fitowa  daga class, ba wanda ya ishe sa kallo masallaci ya shiga ana shirin tada sallah yako bi sahu. Ana gamawa motarsa ya shige yabar makarantar Kai tsaye *JAN GWARZO HOTEL* ya nufa... 


Se karfi 2:30 pm  Mubina ta fito daga class Basma yunwa ta korata gida, Mubina  dan ta rantse se ta gama rubutun da Kamal ya basu da safe, shiya sa ko da malam Yahuza ya shigo ya gama masu lecture, ya fita wajan karfe ɗaya taki tafiya sallaha kawai tayi taci gaba da rubutun ta, se yanzu ta gama ta fito. A nutse take tafiya yau sanye take da atamfa  Super English brown me ratsin yellow, riga da siket sun mata ɗas a jikinta tayi ɗaurin ture kaga tsiya, tayi kyau sosai ta dora mayafi brown a kafadarta, haka takalmi da jaka duk brown ne... Sosai tayi kyau sai kamshi take tamkar ba a makaranta ta yini ba! Tana tafe tana kallon wata kyakyawar agogo ɗaure a tsintsiyar hannunta, taja tsaki tace"Ko dai na wuce gida tinda 3:30 nada lecture mezamani kar biya ya tsayar dani gashi ina jin yunwa ni wlh." ta faɗa tana kumburo baki ta ratsa  makarantar ta fito bakin get ta ciro wayarta a cikin jaka tana neman layin Haladu baya shiga ta kira umpah taji yana amsa waya, tsaki taja ta fara tafiya tana dab da shan kwana mota tasha gabanta kafin take yinƙurin matsawa har wani mutum ƙaton gaske ya fito ya waiga ba kowa ya damƙe mata wuya bai bata damar ihu ba ya toshe mata baki ya cilata mota ya rufe ya shiga ya fizgi motar a guje. Mubina cikin mugun tsoro da tashin hankali tace"Bawan Allah me na maka ina zaka kaini?" Dariya yayi yace"gidan uwarki zan kai ki Kamal yasa a kamo ki zai ji irin romonki kafin yaji na yayarki." yana faɗin haka ya shaƙa mata hoda wani kyalle, nan take bacci ya ɗauketa...


Yana shiga cikin gurin yay parking ya kira waya yace "Ai fa matsalar ta yaya zan hau sama da ita jama'a na kallo na?" ko me aka ce masa yace"Wlh na manta fa sam ashe ƙasa ne ta canza zane ok." ya faɗa yana kashe kiran yaja motar yabi wata ƴar kwana kofar baya yayi parking ya ɗauki wani kyalle mai girma harda tiloli biyu ya ɗaute mata fuska sai kofofin hancinta kawai suka fito ta kofar kyallen. Fitowa yayi ya cicciɓeta ya shigo ta kofar da aka faɗa masa tamkar ba bil'adama a wajan shiru se kukan tsintsaye, dan ɗakuna ne da aka ware su na musamman ba ƙananun mutane ba suke ba hayar su...kofar ya murda ya shigo, kwance yake yana juyi yana riƙe bananar sa sai wata irin harbawa take tana haniniya tana neman abuncinta... Mutumin bai yi mgn ba ya ajiyeta dab da shi ya juya yana cewa" kayi aiki me kyau karka kalli fuska ka biya ma kanka buƙata kawai. Ya faɗa yana ficewa. A zabure ya miƙe tsaye ya sauko daga saman bed ɗin, yana gama hanya ya nufi kofar kamar zai fita ya dawo ya nufi gadon, kallo ɗaya zakama zandarniyarsa  ta baka tsoro yanda take a meƙe sumbul, se haniniya take tana harbawa kanta ya rubta yana mgn kamar ɗan maye, yana cewa"ke wacece ne? Kina sona zaki bani kanki nifa ban taɓa ba kawai yaune zan ɗan taɓa naji akwai dadi me yasa yace karna buɗe fuskarki? Tom shikenan bari nasha nono." ya faɗa yana zuge mata zip ɗin rigarta ya cire riga ya cire bra ɗin ya ajiye,  ya rungumeta gam jikinsa, wata wawar ajiyar zuciya ya sauke ya Ƙamƙameta gama yana sunsunata, ya dora bakinsa saman fatar wuyanta ya fara lasa yana tsotsar fatar wuyan nata, yana nishi ya dora hannunsa saman manyan breast ɗinta tsayayyu ya shafa ya wani ƙamƙameta yana nishi sauke numfashi me sautin gaske, ya ɗago ya ɗora bakinsa saman nippels ɗinta ya fara tsotsa a hankali jikinsa na wani irin kyarrrrma hajiyarsa na harbawa iya karfinta, bakinsa ya cire saman breast ɗinta ya kamata ya cire mata siket ɗin ya wurga ya cire mata pant ya shafi cinyoyinya yace"Beautiful fatarki laushi ga santsi gaki me kamshi , gaki fara zaki yi dadi wai baby da gaske akwai dadi ko?" ya fada yana cire kayan jikinsa ya yayi wurgi dasu, murdadɗiyar sura jikinsa ta baiyana faffaɗan kirjinsa me cike da yalwar gashi baƙi se shiƙi take, ya rufata kanta sam ya kasa sarrafata ta wajan romance sbd hajiyarsa na haniniya, rungumota yay jikinsa yace"my beautiful my laushi nah ina son jikin nan naki sosai amman na kasa tsotsa da lasa bari na shige kawai kijin?" ya faɗa yana kara mannata jikinsa ya gyara mata kwanciyarta ya ɗan ware mata kafafunta ya seta zandarniyarsa da take tsaye gau bata kwanci ya fara gogawa a baki-bakin gurin, yaji lema idanu ya lumshe yana sauke numfashi yana goga mata kan kaciyar yana lumshe ido har ya fara turawa yay yayi ta shiga taki shiga, ga ruwa nan ga santsi amman taki shiga, cikin fitar haiyaci da buƙatuwar da take neman ɗauke masa rai ya ƙanƙame Mubina sosai cikin jikinsa ya ya danna mata iya karfinsa ji kake tisss rabin hajiyar  sa ta shiga se da ta motsa jikinta na wata irin kyarrrma amman bata iya daga ko dan yatsa hannunta, se dai tana motsi bakinta na karkarwa. Shiko tinda ya danna rabin yaji ya tabo abu mai mahaukacin dadi da sai ya ƙamƙameta ya sake dannawa iya karfinsa seda ta shige cikin jikinta baki ɗaya, jikinta ya sake ɗaukan kyarrrma bakinta na karkarwa gab-gab hakoranta na gamewa waje ɗaya. Jin wani domin dadi ya ratsa shi me haɗe da wata irin raɓa me dumi-dumi, kansa ya fara juyawa ya sauke ajiyar zuciya iya karfinsa yace"Wayyo me nake ji haka?" ya faɗa yana jujuya hajiyarsa a jikinta yana ƙara ƙamƙameta yana sauke numfashi da sauri-sauri, yana wani irin gurnani tin yana haƙarta a hankali sama-sama saboda wani mugun dadai da yake kwasa har yakai yana cacakarta sosai iya karfinsa. Se lokacin ta iya buɗe runanin idanunta dan kuka take wanda ba na haiyaci ba, amman baya fita kuma ba hawaye, ganin fuskarta da ɗan kyale tayi ƙoƙarin cirewa amman ina bazata iya ba dan bata iya ɗaga yatsar tama. Sambatu yake me haɗe da maye yana haƙarta iya karfinsa tinda taji muryar sa ta sami jarumtar iya ɗaga hannunta ta cire kyallen fuskarta kallo ɗaya tamasa tasan a yau mutuwarta ce tazo,  yanda ya lumshe idanunsa hawaye na kwaranya saman fuskar shi yana zuba sambatu sai kai kome yake samanta tamkar ya sami tsohuwar guzuma. Sbd kaduwa da tsoro da gigita Baki ta buɗe amman ina ta kasa mgn nan take numfashinta ya ɗauke cak ta fasa motsi. Shiko bai sani ba, aikin haƙarta kawai, yake se da ya kwashe 1 hour a kanta se da yayi  realesed biyu masu kyau a kanta, na biyun ne bayan ya gama juye mata ya ƙamƙameta yana maida numfashi yana jujuya hajiyarsa ajikinta yana lumshe idanunsa zufa na keto masa ta ko ina a jikinsa hat yanzu kyarrrma yake, a hankali yace"Ban zan iya rabuwa dake ba zaki aure ni bazan taɓa barin ki ba." ya fada yana kara ƙamƙameta. Kusan 25 munites yana haka sai kara manneta yake har bacci ya ɗauke shi a haka. Misalin karfe biyar na yamman ya fara ƙoƙarin buɗe idanunsa wanda suka masa nauyi dishi-dishi yake gani, jinsa manne da mutum ya ɗago da sauri, idanunsa ya sauka kan fuskar Mubina wacce babu alamun rai a tare da ita, a mugun gigice ya ɗago bakinsa na karkarwa Yana so yayi magana ya kasa sbd ganinsa tsirara Mubina tsirara jini ko ina jikinta haka shima haka saman ganon, janyewa yayi daga jikinta ya diro ƙasa ya ɗauki wando ya saka ya saka riga yajama Mubina zanin gadon ya rufa mata wanda ya ɓaci da jini ya ya faɗa samanta, ya kece da wani irin mahaukacin kuka yace" Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un!! Me yake faruwa dani me zan gani yau na shiga uƙu na lalace." ya faɗa ya zamewa ya faɗi ƙasa yana rusar kuka ya dora hanunsa biyu akai. Karan buɗe kofa yaji ya ɗago da sauri ya ga su waye?  Suka masa haka a rayuwa suka nakasa shi suka bar masa babban taɓo. Ganin wanda suke tsaye suna tafa hannuwa ya gigitashi ya shiga tashin hankali mara musaltuwa, jikinsa ya ɗauki kyarrrrrrma.......


```ƳAN PAID GRP ZAKUMIN HKR WLH GOBE BANZA MAKU POSTING BA TYPING ƊIN YAU YA BANI WUYA PAGE BIYU NA HAƊA LKC ƊAYA DAN NA ƘARKARE FREE PAGE YAU ALHAMIS, GOBE ZAN HUTA INSHA ALLAH SAI JIBI ZAMU HADU.```



*Labarin nan na kudi ne kan farashi me sauƙi, book 1&2  zaku same shi akan 200N kacal, ga mutanan mu na Niger zaku biya 400F, ba tsauwalawa hakan ta faru ne saboda masoyana na asali, karfa ku sake ayi baku wannna salon na daban ne, wannan karon bana cewa kome kune zaku faɗa insha Allahu, duk me bukatar siya zaku tuntuɓeni ta wannan*

*Lambobin👉🏻+22796515805/  +22792589446, karku manta nera 200 kacal zaku karanta book 1&2 ,Real ladingo  na maraba da masoyanta har kullum💃🏻💃🏻💃🏻*



Post a Comment

0 Comments