[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
1~2
Kanta a duqe yake" yaynda hawayenta keta sauka a hnkl saman tabarmar datake xaune" Nasihr mahaifiyrta ne ke ratsa dukkn sassan jknta" dk da qarancin shekarunta hkn bae hanata fahimtr dk wata kalma da mahaifyr tata take amfani dashi wajen kwantr da hnklnta ba"
ckn sanyin jiki ta miqe bayan gama sauraron nasihar
mahifiyartata tashiga hada 'yan tsummokaranta wadanda
basufi kala huduba tayi musu ninki mai kyau taxubasu a
leda gari yayi xafi" ta dubi Binta ckn dasasshiyar
murya wacce taci kuka ta gode Allah tace" iya xanije gdnsu jummala inyimata sallama" Binta ta dubeta da xallar tausayawa tc to uwata ammafa
kar ki jima dan kinga yamma ta kawo kai" to kawai tc hade da gyada kanta tasa kae tafice dg dakin"
a tsakar gd ta hadu da adama da ladiyo xaune ckn rumfar dake qofar dakinsu" gabanta yadan fadi kadan amma sae tadan dake, taxo gab dasu xata wuce taji anjawo rigarta ta baya" da sauri ckn faduwar gaba ta waigo dan ganin
waye mero tayi toxali da ita tana hararta" tc ubanwa kika
maida irinki da har kike neman takani? Ko ancemiki
needin tsarar uwarkice eyee????
Ahankali deeje ta bude baki da qyar tace kiyi hqr yaya
mero wlh bansan na takaki ba...
Da hqr ya mutu sadakar nawa uwarki ta bada??? Cewar
ladiyo (wato mahaifiyar meron kenan) dk baqin ckn xa'a kaita BINNI aikatau ne hine sukeso su huce akanmu" kuma
ki bude kunnuwanki kijini da kyau wahala ynxu kuka fara
keda komadaddiyar uwarki kuma akanhi xaku mutu" hegiya tsinanniya mayun banxa wuce ki bamu wuri kar a lahemu
kikayimana quri da wadannan tsinannun idanuwan naki" ko
baxaki wuce bane???? Ta fada ckn tsawa"
a hnkl taja qafafunta wadanda sukayimata nauyi ta nufi hnyr fita" a xaure ta hadu da atu diyar adama suna shirin
shigowa itada qawarta, atu tayi saurin shan gabanta ta
tsaya tana dubanta a wulaqance tc ke deeje naga kwanan
nan kamar kina wani tahen balaga ne" ko don kinga su ado sun fara kiranki ne?
To bari kiji wlh baki isa ki kawomin rainiba" dan kuwa
keda wannan jemammiyar uwar taki baku iheni komai ba dan naga wasu iskan cinma itace ke koya miki, harke anawa kk daxaki ganni ga qwt ki hige bakiyi mana hannu ba? To wlh ahir dinki" bnxa qaxama kawai mtssss taja wani dogon tsaki sannan taja hannun qawarta kande suka
wuce...
Tsawon mintina uku deeje na tsaye a wurin tmkr an
dasata" ko dan yatsanta ta gaxa dagawa balle tasanya ran tfy inda takeda niyya" yayinda wasu 'yan siraran hwy suka fara sauka bisa kuncinta" a hnkl bknta yafara furta innalillahi wa inna ilaihi raji'un kamar ynda babanta ya koyar da ita
aikuwa nan da nan tashiga maimaitawa ckn sakwannin da basufi 50 ba kuwa taji xcyrta tafara sanyi" taja jiki daqyar tafice daga xauren gidan nasu.
Kanta a duqe take tfy sbd hwyn daketa ambaliya bisa
kuncinta sunqi tsayawa"
Daga gefenta taji ance aa lfy deeje kike tfy kina kuka???
Sakamakon shaida mai muryar datayi yasa taci gaba da tfyrta batare data kula dashiba" da sauri yasha gabanta yana fadin haba deeje ya inayimi mgn amma kinyimin bnxa kmr bakijini ba???
A hnkl ta dago fararen idanunta wadanda a halin ynxu sun rine sun xama jajaye kamar tc kayi hqr dan liti sauri nakeyi iyace ta aikeni kuma tc kar na dade"
da sauri dan liti ya washe baki yana dry" tuni warin
bakinshi ya bugi hancin deeje ckn dabara kuwa tayi saurin toshe hancinta"
to deeje yaa kina tfy kina kuka kodai iyar tamuce ta doke ki???
Eh deeje ta bashi amsa ataqaice" to deejena kidaina
kukan hk bakiji ynda xcyta tayiba lkcn danaga hwynki" dan ALLAH kidaina kinji?
Deeje ta daga kai kawai tcgb da tfyrta dasauri ya kuma
cewa to kodai inxo in rakakine deejeta? Dasauri tc aa na gd dan tagama qosawa da mgnr tasa...
A tsakar gd deeje ta taradda iyassu jummala tana tankade da sauri ta qarasa hade da duqawa tc ina wuni iya??
Aa dije ce a gdn namu yau? Lfy lau dijen gala yasu iyar taki? Tc lfy lau"iya jummala tana nan? Eh tanan daki tana bacci" deeje tamiqe tanufi dakinsu jummala xcyrta ck fal da 2nanin wai jummala bacci take ba dare ba ba komaiba lallai ta yrda jummala 'yar gata ce" ita ko waya bata wannan gatan" tallan datakema su ladiyo ma kadai ae ya
isheta" da 2nani barkatae ta isa dakin ta taradda jummala tayi dae dae abinta bisa gadon bononsu" bisa dukkan alamu kuma bb abnda ke damunta" a hnkl tayi wani munafikin
murmushi wnda yafi kama dana takaici sannan ta shiga tada jummala.
Aa deeje daga ina hk da wanna yammacin? Deeje ta
rausayar da knta gefe sannan tc jummala daga gd nake kuma xuwa nayi inyimiki sallama sbd daga yau baxamu
sake ganin juna ba qila sai a lhr...
Jummala ta qwalo ido waje tana duban ta duba na
mamaki da tsoro dmn ganin hwyn dasuka fara ambaliya
bisa kuncin qawar tata hkn yabata tabbacin mgnr bada
wasa take mata ba" ckn tsananin rudu tc deeje kiyimin bayani sosae mana ynda xan fahimta"
Deeje tasa bayan hannunta ta goge hawayen tc jummala BINNI xanije aikatau...
A xabure jummala ta miqe hade da qara xaro idanu waje tmkr agolan mayu" tc binni kuma deeje? Deeje ta daga mata kai alamar bata tabbaci dmn a halin
datake ck bakinta baxai iya furta wata kalma ba sbd kukan daya qwace mata jummala taci gaba da dubanta duba na
al'ajabi da tsananin mmk tsawon lkc suna ahaka bb wnda yace da wani kanxil" ganin hk yasa deeje tayi qarfin halin cigaba da mgn"
Daxu na dawo daga tallan goron da iyarsu atu ta doramin sae naga baba da wani mutum a qwar gida na gaidasu na
hige" ban jimaba saiga baba yahigo yana haidama ladiyo
cewar wai ana neman yarinya ce xa'a tafi da ita binni aikatau hine mai gari yaturo gurinsa ganin yanada 'yanmata a gdnsa" da sauri ta katsehi tana fadin to wlh saidae katura deeje danmu dai baxamu bada 'ya'yanmu ba" jin hakan yasanya baban da sauri yc aidama neema ita din nace tunda kinsan tsoronsu dama yakeji,
da sauri jummala
tc to ita iya me tc? Deeje ta goge hwynta tc kema dai
kinsan amsar dan iya ko gunduwa gunduwa taga baba yanayi dani aikinsan baxata tanka ba tadae bani hqr akan inyima mahaifina biyayya akan dk abnda xai umarceni...
Jummala taja numfashi sosae hade da xama kusa
qawartata jknta yayi matuqar sanyi tc lallai iya! Gsky hqrnta yana neman kaita ga halaka wlh tunda nake a rywt
ko a lbr banta6a jin mai hqr irin iyarki ba deeje tanaji tana gani xa'a daukeki ke daya da ALLAH ya barmata akaiki binni aikatau bayan tana sane da dunbin hatsarin dake tattare da aikata hkn amma bb komai qawata nasani kina
tare da dunbin albarkar iyaye dk inda kk baxaki tagayyara ba" ko baba nasan ba'a san ransa ya yrda ki tafi ba dan dai bb ynda xaiyine tunda andade da gamawa dashi kiyi
hkr qawata kibi umarnin iyayenki xakici riba nan gaba...
Da gudu hwyn dataketa nuqu nuqunsu suka sauka bisa kuncinta ganin hk yasa itama deeje nata suka kuma
tsinkewa da sauri suka rungume juna suna masu
shessheqar kuka"
_*Basmahn Mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
3~4
A hk iyarsu jummala taxo ta iskesu" ckn tsananin rudewa
take tmbyrsu lfy??
Jummala ce tayi qarfin halin tsaida kukan nata tashiga
labarta mata komai...
Da tsananin tausayi ta dubi deeje tc ALLAH sarki deeje ku kuma irin naku qaddarar kenan keda iyarki" to ki daure kiyi biyayya 'yar nan xakiga ribar aikata hkn kinji ko?? ALLAH ya tsareki adk inda kk ya kareki daga sharrin samarin xamani
kinjiko?? Deeje ta daga kae tana goge hwynta sannan ta
miqe tana fadin iya na gd bari intafi gd dan iya tc kar in jima" jummala ma tayi saurin miqewa tana cewa to muje in rakaki...
A hnya suna tafe hannunsu sarqe wuri guda kowa da
abnda yake saqawa ckn xcyrsa"
Da sauri suka dubi juna sakamakon hango ado da sukayi yana dinfaro inda suke" nandanan xcyr deeje ta tsinke jitayi kamar ta juya dmn batason ado ya fuskanci halin datake ciki saidae bb dama dmn yariga ya gansu" ckn dabara tasa
hannu ta goge fuskarta" dae2 lkcn da suka iso" ya sakar mata murmushi yana dubanta yc baby sai ina hk?
Jummala ta harareshi da wasa tc ato baby kawai kagani kenan ko? Ado yadubeta yana dry yc oh sorry qawas kinsan inna gantane sai in manta da kowa" tc eh gsky ae
naga alama to rakata gd xanyi yc oh ngd miki qawas"
Wlh kun ganni inata sauri ynxu kailuwa ya dawo daga
bilkacuwa yake fadamin wai anyi sanarwa sunanmu ya fito shine naketa sauri inje gdn kawu audu dan insamu tabbaci dmn indai da gsk ne to gobe ne tfyr tamu"
jummala tc ayya
ALLAH sarki ado kenan dan makarantan bokoko kaidai
ALLAH ya taimakeka kasamu ilimin boko dama nee" ado yayi dry yc sha kuruminki kawas aikema kamar kinyi kingama tunda da xarar na auri deejah itama xata xama
'yar boko kinga deejah ta xama 'yar boko keme kike jr aisae kixo kiyita daukan darasi kema" wani munafikin murmushi
ya su6ucema deeje ba tare data shirya ba dan ita a rywrta tana matuqar qaunar karatun boko hkn yasa ado yake matuqar birgeta kuma take bashi wani matsayi na
musamman a rywrta"
Ado yc to baridai intafi karku shagalar dani" yadubi deeje
dataketa murmushi kanta sunkuye a qasa yc deejah inanan tafe anjima kinji? Tadaga masa kai sannan yy gaba suma suka cgb da tfyrsu suna hirar dmwrsu"
Da daddare suna daki ita da iyarta tanayimata nasiha akayisallama daidai qofar dakin" binta mahaifiyar deeje ta daga labulen ta dubi yaron dake tsaye tc ali ya akayi? Yc dama adone yace inyimasa kiran deeje" tc to jeka ka haida masa
tana xuwa kajiko? Yc to iya sannan ya juya ya fice
ta juyo tana duban deeje wacce taketa sharar qwalla tc tahi maxa kije ammafa karki dade ta daga mata kai
alamar to tajawo mayafinta bayan ta tabbatar ta goge
fuskarta sannan tasa kai ta fice" atu ta gani qofar dakinsu tanata xabga ado bisa dukkan
alamu dai saurayinta ne yaxo" ta dauke kanta kamar bata ganta ba harta gotata taji ta fashe da wani mahaukacin
dry" adan rage saurin datake amma bata waigo ba...
Gobe iyanxu antafi anbarmana tsakar gd mu sakata mu
wala, kuma adonma atafi abarhi kuma mu qwacehi,
bandama wauta irinta ado inahi ina qaxama irinki gamu cikakkun 'yan mata amma ya wani 6ige akan qwaila" ummm ko dai dayakema munsan ba hakanan aka barhi ba...
Deeje taja jknta bb qwari tayi waje batare data tsaya sauraron qarashen xancen ba dan tasan koda taji batada maganinsa saima qarin takaici da baqin ck"
A jingine da garu ta hangoshi ckn nutsuwa ta qarasa hade da durqsawa har qasa ta gaidashi, ya amsa ckn fara'a
hade da cw miqe dan ALLAH, kullum deejah sai nayimiki qorafi akan wannan durquson da kk min, nidai da xan samu da nafison agaidani a tsaye da nafijin dadi" ta sunne
kae kawae tana murmushi batare datace komai ba" ado yy
mrmsh yana shafan gemunsa yc baby a kullum addua ta
bai wuce samunki amatsayin uwar 'yayana ba lallae na
tabbata idan hkn ya ksnce xanfi kowanne nmji sa'ar samun mace ta gari kuma uwa ta gari ga 'yayana"
deejah inaji
ajikina cewar kedin alkhairi ce agareni"
Saidai xcyt ta gaxa nutsuwa tundaga lkcn dana samu
tabbacin tfyrmu sai nakejin tamkar idan na tafi wani xai
kwacemin ke deejah na, dk kuwa dana tabbatar hkn baxae ta6a faruwa ba" deeje ta qara duqar da kanta sbd tsoron kar ado ya hango siraran hwyn da suke sirnanowa daga
ckn kwarmin idanunta...
A hnkl tc ka kwantar da hnklnka ynda ka barni hk xaka dawo ka iskeni da yardar ALLAH, ado ya jinjina kansa
hade da cewa needinma nayi amanna da hkn saidae xcyt ce ta gaxa nutsuwa kuma ta aminta da hkn na kuma rasa
dalili" ta share hawayenta ckn dabara sannan ta dago kanta tana fuskantar sa tc"
bafa yau kasaba tfy kabarni ba kuma kadawo kasameni ynda kabarni to dan menene wannan karan xaka nemi daga hnklnka???
A hnkl yadanja ajiyar xcy yc believe me my deejah bafa
daga ni bane daga xcyta ce amma da ixinin ALLAH baxan kuma daga hnklna ba dan inada tabbacin xan dawo insamu babyna muyi auranmu ckn aminci da qaunar juna ko??? Da sauri ta sunne kai tana murmushin da baikai xcy
ba dan kuwa ita kadai tasan irin xugin da xcyrt take mata, dmn tanada tabbacin gobe iyanxu bata ckn qauyansu ta
tafi can wata uwa duniyar wnda tanada tabbacin ta tafi
kenan ta barma wasu adonta, ckn baxata taji hwy sun 6alle mata tayi saurin kawar da kanta gefe dan kar ado yani"
amma ina! Ta makara dmn hwyn akan idanunsa suka
xubo" idanunsa waje ck da fargaba yake dubanta yc baby kardae kicemin kema kinajin irin fargabar danakeji a xcyta???
Da sauri tayi murmushin yaqe tc ko daya, illa dai ina ganin xanxama marainiya kafin kadawo 2nda naji kace dadewa xakuyi wannan karan" ita knta batasan lkcn da mgnr tayi fitar bindiga daga bakinta ba saida tayi kuma saitaba kanta kunya aiko tayi saurin sunne kanta" shi kuwa murmush yayi na farin ckn xancan nata hade da cewa ohh sorry baby baxaki ta6a xama marainiya ba dan
kuwa a dk inda ado yake xcyrsa tana tare da deejah a ckn baccinsa ko a farke"
Sannan munyi mgn da auwalu xai riqa xuwa yana dubaminke kuma dk abnda kikeda buqata
kiyimasa mgn kinji? Ta daga kanta alamar to sannan
yaxura hannunsa ckn aljihu yaciro kudi masu dan dama,
ungo kiyi maneji dasu idan suka qare kinason wani abu
saikiyima auwalu mgn, ta girgixa kai hade da cewa umm umm ngd kabarsu kawai bb abnda xanyi da kudi" ado yayi
hanxarin kallonta" me kika ce? Tayi saurin sunkuyar da
kanta, ungo bansanki da gaddama ba dn hk karki koyi halin da ba naki ba" indai har ba rainawa kikayiba to ki
amsa, tasa hannu biyu ta amsa sannan tayi gdy, yasanya hannu yaxaro xoben axurfan dake dan yatsansa yc miqo
hannunki" adan kunyace ta miqa masa yaxira mata xoben a yatsanta na tsakiya, xoben yayi tsananin kyau a
hannunta tmkr an gwada yc yawwa kidauka idan kina
kallon wannan xoben tmkr kina kallon adonki ne kinji???
Ta daga masa kae da murmsh yc yawwa ko kefa! To bari inxo intafi dan insamu inshirya kayana dan tfyr safiya xanyi ammafa kafin intafi sainaxo naga wannan dan murmshn
mai mantar dani komae" xa'ayimin ko???
Dasauri ta juya tafara tfy hade da fadin ALLAH ya kaimu sannan ta shige gd, shi kuwa murmsh yayi hade da juyawa yatafi, 2nada asubahi mal. Garba yaxo yadaga labulen
dakin binta yashiga kamar me sanda, binta yagani xaune ta rafka uban tagumi" nan danan kuwa yaji tausayin baiwar
ALLAH binta ya tsirga masa a ckn xcyrsa, ya duqa daidai
saitinta yasa hannu ya janye tagumin, adan tsorace ta
dubeshi dmn batasan da shigowanshi ba, ganin shine yasa ta saki ajiyar xcy.
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
5~6
Daga dan gefenta mal. Garba yy ma kansa matsugunni" ckn tsanaki yadubeta snn yc" binta kiyi hqr dan ALLAH karki xargeni da komai a xcyrk na tabbata ban kyauta miki ba sbd diyarki tilo xanturata wata uwa dny...
Dasauri binta ta katseshi ta hnyr fadin haba mal. Meyasa kk irin wadannan furucin? Wlh nee ko daya ban qullacekaba, mai fura fa diyarka ce" kanada ikon xartas da komai akanta kuma nee nafi kowa sanin irin qaunar da kake mata" na tabbata baxaka turata inda kasan xata halaka ba" kawae dae ina tunanin xata tafi inda batasan kowa bane kuma bb wnda yasanta kaga xata wahala kafin tasaba" mal. Garba ya furxar da wani abu mai xafi daga bakinsa kafin yc binta kenan sarkin hqr da tawakkali" binta abnda kadai xae hanaki shiga aljannah itace mutuwa" tayi dan murmshn yabon da mijin nata yy mata kanta sunkuye" yc gaba da cewa abu guda uwata take
nema awurinki shine addua, nasan adk inda take a fadin
dnyr nan baxata tagayyara ba domin tana tare da adduar iyayenta, kici gaba da yimata addua neema kuma xan qara akan wnda nake mata kinjiko??
Binta ta jinjina kanta alamar
gamsuwa da bayaninsa" sannan ya miqe yana fadin yauwa matata banason kina yawan sanya dmw a ranki kar wani ciwon yaxo yakamaki, maxa ki tasheta ta kimtsa kafin indawo daga masallaci" dasauri tc to mal. Hade da miqewa ta nufi inda deeje ke kwance bisa tabarma, shi kuma yasa kai yafice a xcyrsa kuwa jinjina tsananin hqr da juriya yake irin na binta, deeje kam ta tsorata matuqa jin cewa waetunda sanyin asubahi xasu kama hanya hakan na nufin kenan tfy ce xasuyi ba kadan ba, tabbas ko wanne
garine xa'a kaita to ba nan kusa bane, aikuwa nan da nan taji hwy sun 6alle mata, a ckn wannan halin ta kandami ruwa taje tayi wanka hade da dauro alwala taxo tayi sallah sannan ta mutssika mai a fuska da qafafuwanta sannan tasami guri taxauna xaman jrn tsammani" jimawa kadan
mal. Garba ya daga labulen dakin binta yana fadin binta ta hirya dai ko? Idanunsa suka sauka akan deeje wacce tayi sukutii da dan ledan kayanta a gabanta, yadanyimata murmshn qarfin hali yc yauwa uwata dadina dake akwai xafin nama maxa taso kidauko kayanki inkaiki ga alh. Balan ko"
A hnkl ta miqe jknta sanyi qalau yayinda xcyrta
keta dukan uku2 ta jawo ledarta tana duban mahaifiyarta wacce itama kallon nata takeyi, saidai baxaka iya fassara yanayin da fuskar tata take ciki ba, har takai qofar daki saikuma ta dawo da sauri ta daga tabarman data kwana akai ta kwaso kudaden da ado yabata ta miqama binta
hade da cewa iya gahi, dama jiyane ado yabani naqi kar6a amma sai yayi fushi yc wai indai ba rainawa nayiba to in amsa hine na amsa"
binta ta dubeta sosai tc to kibarsu awurinki inyaso ko 'yar gyda mai gihiri kika gani basai ki riqa saya ba" deeje tc aa iya kawai ki amsa nee bb abnda xan saya qilama saidai inxubdasu a bnxa, binta tasa hannu ta amsa ta ajiyesu gefe" deeje kam miqewa tayi da sauri sakamakon jiyo kiran da mahaifinnata yayi mata daga waje" saidai idanunta sungaxa daukewa daga kan mahaifiyartata, dmn jitake tmkr kallon qarshe takeyimata, hakance ta kasance ga binta itama sai takejin tamkar tc dawo 'yata kiyi xamanki amma bb hali, haka ta fita tana waiwayen mahaifiyartata tana gugar qwalla, binta kam deeje na fita hawayen datayi juriyr maqalesu suka sauko da gudu tmkr famfo, dasauri kuwa tashiga gogesu dan
karma wani ya leqo ya ganta, saidai a ckn qarqashin xcyrta ck take dayima diyartata adduo'i masu nagarta"
qofar gdn mai gari suka ja tunga suka tsaya yayinda mal. Garba yasa ayimasa mgn da mai garin bb 6ata lkc maigari ya fito suka gaisa sannan yayimasa bayanin yarinyar ce ya kawo, mai gari yayimasa gdy sannan ya kawo 'yan kudade yabashi ydubi deejen yc to mushiga ko yarinya"
ckn sanyin jiki tabi bayan maigari tana waiwayen babanta, shima dai da alama sharar qwallan yakeyi ya juya ya wuce, can wani babban daki mai gari ya nufa da deeje ita kam binsa kawai takeyi tmkr raquma da akala, dakin babba ne kuma mai kyau dmn an qawatashi da kayan alatu, itakam deeje sakin baki kawai tayi tana kallon ynda
dakin ya tsaru tmkr ba a ckn qauyan nasu ba, mutane biyu ne xaune a ckn dakin dukkansu mata ne, dayar matar mai garin ce dayar kuma bata santa ba, saidai kallo daya tayimata ta tabbatar da cewa masu gidan rana sun xauna, tsananin kyawunta yasanya deeje ta gaxa dauke idanunta akan matar, dmn kayan jkntama kadai abin kallo ne"
Mae garine ya katsemata tunaninta ta hanyar jiyoshi yana fadin to ai sai kitashi ku bidi hanya tunda gashi ankawota, matar ta miqe tana fadin gsky kam gara mu isa da wuri tfyr daren ma ai bb dadi, gabadaya suka dunguma sukayi hanyar fita, ganin hk yasa deeje itama tabi bayansu, can wurin da aka faka motar suka nufa suna cigaba da firarsu, haj. Firdausi tajawo qofar motar ta bude tana fadin to matar yaya mudai munyi nan saikuma ALLAH ya qara
dawo damu, matar me gari tayi murmsh tana fadin to
bilkisu ALLAH ya tsare muma sai munxo, drivern ya shiga ya xauna yana qoqarin tada motar, da sauri haj. Firdausi ta yafito deeje da hannu tana fadin baby tahomana kika tsaya...
Deeje tayi saurin kallon matar da mamaki xalla a fuskarta" a xcyrta ta maimaita baby? To matarnan ya akayi tasan
sunan da ado yake kirana? Kodai daman tasan ado ne?
Dasauri ta yanke tunaninta nata ta nufi matar dan kar ta
6ata masu lkc, haj. Firdausi ta nuna mata dayar qofar tc
xagaya tacan sannan ta bude mata qofar, wayyo ALLAH na! Abnda deeje ta fada kenan lkcn data sanya kai ckn motar, sakamakon wani rantsatssen sanyi da wani qamshi mae dan karan dadi daya xiyarci hancinta da 6argon jikinta" ta xauna adarare tana kallon lungu da saqo na ckn motar" motar tafara tfy a hnkl tana fita daga ckn gdn yayinda haj.
Firdausi da maigari suke cgb da sallama, a hnkl motar taci gaba da tfy a ckn qauyan mata kuwa sai leqe aketayi ta katanga ana kallon wannan rantsatssiyar mota, ita kam deeje da sauri ta duqar da kanata qasa dan gudun karma wani ya ganta, ta qofar gdnsu motar taxo ta wuce, hkn yasa taji qwalla ya tarunmata a idanu ta waiwaya a hnkl tana kallon gdn nasu kallondatake ganin shine kallo na qarshe da xatayi masa...
Basufi mintina shabiyar da fara tfy ba wani bacci mai dan karan dadi ya dauketa, mafarkaekuwa kala2 tayisu musamman na halin da iyarta xata cgb da kasancewa a ckn gdnsu, sai kuma na adonta...
Can ckn barci taji ana tadata, firgigit ta bude ido tana duban matar data tabbatar itace ta tadata, da murmsh akan kyakkyawar fuskarta tc sorry baby na tadake ko???
Deeje ta bita da idanu batare datace komai ba, haj.
Firdauci taci gaba da cewa wai yaya sunanki ne? A hnkl tc deeje, ta jinjina kai tana miqo mata c way juice da cake bayan ta bude mata tc ungo wannan kisha kafin mu isa ko???
Tasa hannu biyu ta amsa tana juyawa, haj. Firdausi
bata kula ha halin da deeje ke cikiba saima bude wata
robar cway din datayi ta fara tuttulawa a ciki tana gutsiran cake din, ganin hk yasa itama tafara ynda taga haiyar tanayi, har ta shanye ta kuma cinye cake din tas, haj.
Firdausi ta dubeta tana murmushi tc kinqoshi ko? Ta daga mata kai alamr eh, sai dai can qasan xcyrta tana mmkn yayama xa'ayi mutum ya qoshi da dan wannan abin???
Itakam ji takema tamkar ta shafa bayan mot...
Wayar daya
dauki tsuwwa ne ya katsemata tunaninta tayi saurin duban haj. Firdausi wacce ke kici kicin xaro wayar daga jakarta ta
shafa wani wurin hade da karawa a kunne, a hnkl ta saki murmushi hade da fadin ranka ya dade, tayi dan jimm sannan tc ah mukam ynxu hk muna ckn garin kaduna 'yan mintina kadan ya rage mu iso dan muna NTI ynxu hk, ta kuma yin murmshi sannan ta kashe wayar, deeje kam sakin baki tayi tana kallon wannan ikon ALLAH" Daga bisani kuwa sakin mmkn waya tayi tashiga kallon gari tmkr sabon shigan hauka, gaba daya gani take tmkr ma ba a
duniyar take ba, a ckn xcyrta ta ayyana ynxu dk wadannan a ckn duniya suke? Hmmm lallai duniya da girma take"
Baki ta kuma hangamewa dae2 lkcn dataga sun dunfari wani tanqameman gd gari guda dasauri aka wangame musu gate suka shiga da motar , deeje kam tsoro ya hanata koda qwaqqwaran motsi dmn gani takema gidan yankan kai aka kawota, dmn ta ta6ajin lbrn cewa gdn yankan kai qato ne, haj. Firdausi ta dubeta bayan ta fito tc deeje fito mana, bb ynda xatayi hakanan tafito dan tasanko ta fito ko kar tafito kanta kam anriga da anyankashi"
tabi bayan haj. Firdausi jiki na kyarma saidae bakinta ck yk da addua irin wadanda babanta yake dan koya mata"
tangameman falon da suka shiga yasanya deeje tayi
sumar tsaye bata dawo hayyacinta ba saida taji ihun yara suna fadin oyoyo momy" a firgice take duban yaran, macece da namiji macen xatayi tsara daya da deeje sai namijin da gani qaninta ne saidae ya kusa kamota tsawo" da gudu suka dareta suna fadin we miss u momy, itama ta kamasutana fadin neema nayi missing dinku yaa daddynku????
Macen ce tc yana sama mum qaran mota mukaji muka sauko, tc to baku ganni da baquwa bane???
A tare suka juya
inda deeje take raku6e a tare sukace laah momy 'yar aikin
ce? Haj. Firdausi tc itace, gaba daya suka hada baki wajen fadin momy yaya sunanta? Haj. Firdausi tayi murmsh tc to sarakan doki sunanta deeje, maxa ke husna ki kaita dakin saratu na da, kuma kibata dk abnda xata buqata tayi wnka ta shirya sai taxo taci abinci, husna ckn doki tc to momy"
da sauri ta jawo hannun deeje wacce tayi tsuru da ita
kamar jr take ace mata arr ta kwasa aguje...
Husna tana
jaye da ita su shiga nan su fita nan har takaita wani dan
madaidaicin daki wnda ita deeje a wurinta tmkr aljannar dny ce aka shigo da ita, husna ta dubeta tana fadin yauwa deeje ga dakinki nan ta nuna mata wata qofa wacce take rufe tc wancan kuma toilet ne idan xakiyi wanka, sannan ta nuna mata wadrop dake tsaye tc wancan kuma kaya ne a ck idan kinyi wanka saiki bude ki dauko kayan da xaiyi miki dai dai kisa xanje indawo kafin ki gama, tana gama fadar hk ta juya ta fice hade da jawo mata dakin...
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
7~8
A hnkl ta fara bin dakin da kalloh tana qissima ababe da dama a ckn xcyrta dmn a ynxu ta fara aminta da cewa ba 'yan yankan kai bane, to idan ba 'yan yankan kai bane su waye???
Wani sashe na xcyrta ne ya jeho mata wannan tmbyr" dasauri kuwa tc oho ALLAH masani, ta miqe tana rangaji dmn itakam yunwa takeji sosae tanufi hanyar toilet
din da husna ta nuna mata" ta tura sai taji abu gam ta
kuma turawa a karo na biyu ta kuma jinshi gam saida ta
taqarqare iya qarfinta sannan ta tura aikuwa saitaga ya bude" ta wangale baki da mmk tana kallon wani sunfurin dakin da husna ta ambata makewayi"
Ta qara ware idanunta tana kallon wannan ikon ALLAH" to inma banda sakrci taya xa'a ambaci wannan jugunannen daki da makewayi?
Ta fadi hk a xcyrta tunaninta ya tsaya cyak lkcn data hangi soso rataye jikin wani abu kodaba da irinshi take wanka ba tasan soso ne dmn ko a qauyansu a kwai 'yan gayun dake wanka da irinshi, to hkn na nufin
makewayin ne da gsk" ta qarasa ck tana 'yan ta6e ta6e nason gano shadda' (toilet) saidae tagaxa ganowa" sannan bugu da qari bataga ko digon damshin ruwa ba balle ta sanya ran samun wnda xatayi wankan dashi, a sa6ule ta fito daga toilet din ta koma bakin gado ta xauna dmn ta rasa madafa, mintunan da basufi goma ba da xamanta tajiyo
takun tfy, dasauri ta xubama qofar idanu tanason ganin
wnda xai shigo, husna ta xuba mata ido hade da cewa lfy naga bakiyi wankan ba???
Nan da nan ta fara 'yan kame2" uhm uumm dama banga ruwan bane, husna ta
dubeta da mmk sai kuma ta basar hade da cewa taso ki
gani, ai kuwa ta tashi ta bita xugui xugui har toilet din,
husna ta tara baho sannan ta kunna shawa, nan da nan
kuwa ruwa yafara xubowa kamr dama yana jr, ta miqa
hannu ta dauko soson dake rataye ta miqa mata tc ga
soso nan ta nuna mata inda sabulu yake tc ga sabulu can, dai dai lkcn da ruwan ya cika sannan ta kashe ta juya ta fita hade da jawo mata qofar...
Itakam mmk yahanata
mgn, aranta ta fadi ta6 lallae idan baka mutu ba xakasha
kalloh, ckn tsanaki tayi wankanta ta gama kuma ga
mmknta saitaji ruwan da dumi kamar an dafa, ta grgrx kai kawai tana mmkn wannan lamari, tayi alwalarta da sauran ruwan data rage sannan ta fito, tayi turus tana kallon kayan
da aka xube mata bisa gado, ta isa tana dagawa rigace da sket sai dan kwalinsu, sai kuma gefe sallaya ne sai hijab" sallayan ta dauka ta shimfida sannan ta xura hijabin ta tada sallah, tana raka'ar qarshe husna tayi sallama tashigo ta sami gefen gadon ta xauna har ta kammala sannan ta miqe ta ninke sallayar da hijab din tana duban husnan dmn batasan me xatayi ba kuma, husna tc kisa kayan mana ki shirya momy fa tana jrnki, ta qarasa gurin kayan tafara sanyawa"
hu'ummm tc a xcyta lkcn data gama sanyawa, gaba daya jinta tayi kamr wata sabuwa dal aleda aka 6are musamman ynda taji qamshi ne ko ta ina ke tashi a jknta ga qamshin sabulun datayi wnka sannan ga
qamshin kayan data sanya ynxu ynx nan, husna tana
murmsh tc gsky kinyi deeje sauranki kwalliya, tayi shiru
batare datace uffan ba kuma bata gusa daga inda take ba"
husna ta miqe ta kwaso kayan kwalliyan dake yashe bisa mirrow taxo taxubesu kan gado tajawo deeje ta xaunar da ita sannan ta fara suburbuda mata kwalliya"
Itako tamkar wata butum butumi dk ynda akayi da ita bi kawai take, saida tagamata tas sannan ta miqe tana dubanta hade da
cewa kinyi kyau sosae to taso mu tafi momy na jrnki"
deeje ta miqe tanajinta tmkr ba itaba husna ta riqo
hannunta suka fice, ganin sun hau bene yasa deeje ta
qanqame husna sbd gani take tamkar xata fado, husna tayi murmsh sannan ta kuma riqota sosae ahaka suka isa palon momy wnda yataka palon farko, tabbas deeje ta gama sallamawa wadannan mutanen kawai ynxu komae sukayi saidai ta bisu da eyes"
haj. Firdausi ta hango kishingide kan tumtum jknta wani rantsatssan les ne
purple colour yanada digon xaiba a jknsa, wannan dai
murmshn ne shimfide akan kyakkyawar fuskarta tana
duban deeje, ohhh wai ita matar nan bata gajiya da
murmsh ne? Deeje ta ayyana hkn aranta, suna isa gurinta husna ta xube a jknta tmkr wata qaramar yrnya, momy firdausi tc oh nee firdausi yarinya ta girma batasan ta girma ba tasa hannu tadan tureta nee dagani kar ki karayani, ta xun6uro baki da shagwa6a tana fadin kai momy neefa ban girma ba, amma inda yayane yayitayimiki shagawa6a baki cewa ya girma saini???
Momy firdausi ta harareta hade da cewa to keda yayan daya ne? To ki karkade kunnuwanki kijini da kyau yayanku yafi samun fada a xcyr momynku, husna ta qyaqyale da dry sannan tc
to ae kuma shi yayan yafi sonmu akanki momy, momy
firdausi takaimata duka tana fadin ja'ira 6acemin da
gani...
Ta kai dubanta ga deeje wacce tayi sukuti
tanayimusu kallon al'ajabi, tc deeje ki saki jknk sosae
kinjiko? Nasan kinsan dalilin daya sanya na daukoki daga
garinku ko? Ta daga kanata alamar eh, tc yauwa to
ayyukane ba masu yawaba kinji? Ta kuma daga kanta, tc wanke wanke ne sai wankin toilet dina sune kadae aikin sannan
dk wata xa'a riqa baki dubu goma, dk sauran ayyukan
akwai masuyi"
Sannan husna xata nuna miki dk wuraren da suka dace, tadubi husna maxa tashi kikaita dinning taci abinci, husna ta miqe tana fadin taso muje, ta miqe tabi bayanta, wani rantsatssen dinning table husna takaita sannan ta nuna
mata kujera bayan ita ta xauna tc xauna mana deeje, deeje tadan dofana duwawu tana cgb da kallon husna tmkr taga wata sabuwar halitta, a ranta kuwa jinjina tsabar kyawu da Allah ya xubama ahalin gdn take, dmn itadai tun sanda ta
shigo gdn dk wnda xatayi toxali dashi to kyawunshi sai ya firgitata, itadae har ynxu bataga mummuna ba"
Taja numfashi lkcn da husna ta turomata plate gabanta ck taf da shinkafa da stew ga kuma nama xuqu xuqu a sama, snn ta kuma turo mata plate din pepe soup ne na kan rago tc deeje bismillah"
A hnkl tajawo plate din shinkafar ta fara ci, tsabar yunwar dake cinta yasanya take ganin tmkr ma abincin yy mata kadan, saidai dk da yunwar hkn baisa tayi hadama gurin cin abincin ba, saima in ka kalleta
xaka dauka tsoron abincin take sbd ynda take yafitarshi, ganin hk yasa husna ta miqe tana fadin bari inje in dawo kafin ki gama"
Kafin tc wani abu tuni tayi gaba deeje kuwa tabi bayanta da kallo har ta qurema ganinta, taja
dogon ajiyar xuciya tana qissimawa aranta cewar lallai idan wadannan bayin ALLAH hk xasu dore dayi mata to bb shakkah ta cya6a, babban farin cknta ma bai wuce tsabar kudaden da akace xa'a riqa bata ba dk wata, lallai idan
hakane iyata da baba xasu dan huta dubu goma fa? Ta
qara nanatawa a fili, sannan ta saki wani murmsh wnda
batasan lkcn daya su6uce mata ba.
*********
Conel kabir wani hamshaqin attajirine wnda ya taka muqamai da dama
a nigeria wnda har yakai ga taka muqamin govenor tun a wancan lkcn, mutum ne shi wnda yasan darajar da adam, dukiyarsa da muqaminsa bai hanashi kyautatama talaka ba, idan ka ganshi ckn talakawa xaka dauka baida ko sisi
sbd tsabar qanqan da kansa da yakeyi, hakanan ko wanne lkc qofar gdnsa ck yake da mutane masu bidar taimako, connel kabeer yanada matan aure guda biyu mamy aisha uwar gida kena sai momy firdausi kamar ynda 'yayansu ke
kiransu, mamy aisha haihuwarta daya tun shekaru ashirin da biyu da suka wuce bayanshi tayi 6ari aqallah sunkai biyar hkn yasa mahaifarta tasamu matsala, likita ya
tabbatar mata da cewa baxata qara haihuwa ba, ranar kam xcyrta fal farin ciki dan dama itake 6arar da ckn dan ita a tsarinta batason haihuwa kodaya, na farkon ma ALLAH kawai yasa saiya taka qasa amma ba'a son rantaba"
mamy aisha irin matan nan 'yan boko kuma 'yan duniya,
kallo daya xakayimata ka tabbatar da hkn sbd ynda blicin yasamu maxauni a jknta sannan baka rabata da attach akanta, sannan ga qumbuna xaqo2 tasa wai itanan matar manya, sam conel kabeer baya qaunar wadannan halaye na matarsa amma bb ynda xaiyi da ita hakanan ya rabu da ita tana abnda takeso, dmn dai dama auran xumunci akayimusu sam ba qaunarta yake ba, ganin
yanada kudi ta nace mae"
ganin yaqi sauraranta yasa tabi ta gurin mahifinta, shi kuwa dama neman kai yake da ita, nan da nan yayima qaninsa mgn mahaifin kabeer aiko nandan akayi komai aka gama"
shekarun mustapha 6 a duniya ya auro momy firdausi, saidai itama ta dauki tsayin shekaru kafin ALLAH ya bata haihuwa, ganin rashin kula da mustapha yake fuskanta daga mahaifiyarsa yasa conel kabeer ya daukeshi ya maidashi gurin amaryarsa,
maimakon taji haushi saima tayita murna wai ta rabu qaya acewarta wai dama takuramata yake, itako ta amsa tariqe hade da bashi dukkan kulawar data dace,
hkn yasa mustapha sam baisaba da mahaifiyarsa ba sai momy firdausi"
bayan wasu shekaru itama ALLAH yabata haihuwa
ta haifi diya mace ranar suna ta xagayo yasanya mata sunan mahaifiyar wato asma'u sai suke kiranta da husna"
to daganan fa haihuwa ta 6alle dan tun kafin a yaye husna tasami wani ckn, wannan karan namiji ta sunkuto akasanya masa khaleel" daganan sai 'yan biyu dk maxa, ynxu hk
shekarunsu uku uku sannan gata dauke da wani cikin,
mustapha kuwa ynxu hk yanacan yana karatun soja na NDA watanni kadan suka rage masa ya kammala dmn
short service yayi.
******
satin deeje uku a gdnsu husna amma yanayin shaquwar datashiga tsakaninta da mutanen
gdn xaka dauka tadauki watanni a gdn koma shekara, sbd suna matuqar janta ajiki musamman ma husna wacce tace ae ita kam ta samu qawa, dan hk itama deeje tasaki jiki dasu sosae, dmn tariga da ta fahimci kaf ahalin gdn
basuda komai a xcyrsu sai tsantsar alkhairi ciki kuwa
harda connel kabeer wato mahifi gasu husna, tana tsaka da wanke2 a kicin ta jiyo husna tana qwala mata kira...
Khadeejah! Khadeejah!! Dasauri ta daga murya tana fadin ganinan husna, husna tashigo tana murmsh tc ashema kina nan kisa taketa 6are baki ina kiranki, tana daurayan plate tc aa so kikayi ki 6are bakin, amma ai kinsan a irin
wannan lkcn idan bana daki to inanan, husna tc mtss
mantawa nayi, dama hotuna na kawo miki ki gani na yaa
musty ynxu aka kawo, ta dauraye hannunta hade da
yarfewa sannan ta amshi hotunan tana dubawa daya bayan daya"
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
9~10
Ta dago tana kallon husna sosae tc gsky husna ahalin
gdnku suna bani mmk fiye da xatonki, husna ta gyara
tsayuwarta tc mmk kuma khadeejah? Wanne irin mmk
kuma? Deeje tadan jingina da bango sannan tc wlh ina matuqar mmkn irin kyawun da ALLAH yabaku, har nake ganin kamr dk duniya bb wasu masu kyau kamr ku...
Husna ta tuntsure da dariya harda duqawa da dafa ciki,
deeje ta bita da kallo har ta gama dryrta sannan ta miqe
tana share qwallar da suka xubo mata sbd dry tc, kai
khadeejah wlh kin bani dry sosae, to banda abinki ina wani kyau anan, to ae ko yaa musty kika gani a fili saikince mu munana ne, shiyasa ma momy tafi sanshi da dk yafimu kyau, to ynxu idan kika fita kika hadu da wani kyakkyawan
ai sai kince mu munana ne, to karma kikae ta da nisa ko
ke ynxu kika goge kika waye wlh saikince namu wasane...
Deeje ta xaro ido waje tana fadin needin? Hade da nuna
kanta da dan yatsa, husna tc qwarai ke kuwa, wlh dan dae bakisan halittar da ALLAH Yayi miki bane khadeejah shiyasa, watan watarana xaki fadamun da kanki, deeje ta bushe da dry tana fadin a gsky husna ba'a ta6amin xagi irin wnda kikayimin ynxu ba, kima rasa wnda xaki hadani
dashi sai kanki, lallai husna baki duban madubi" hsna tc to shi kenan, amma nee nasan abnda nafada gsky ne kuma xaki gani da idanunki, ta miqa hannu tana fadin bani hotunan nakaima momy dan ko ita bata ganiba nace saina
kawo miki kin gani"
Ta miqamata tana fadin gdy nake saina fito, tc ok. Snn ta fita"
tana kammala wanke wanken ta gyare gurin tsaf
sannan ta fito ta nufi babban falon haj. Firdausi"
suna xaune dukkansu family din gdn kasancewar bb skul ranar kuma lkcn islamiyya baiyiba, danshi conel kabeer bai yadda yadauko malami yaxo gd yanayima 'yayansa karatu ba , acewarsa baxasuyi karatun ba, hkn yasa ya gina babbar makarantar islamiyya anan ckn unguwr da momy firdausi take, dan dama ba gd daya suke da mamy aisha
ba, dukkansu a u/rimi suke nan ckn jahar kd. Amma da
taxara sosai tsakaninsu"
Deeje ta iso ckn nutsuwa ta
duqa har qasa sannan tc barka da hutawa daddy, conel kabeer ya dubeta yana murmsh yc yauwa khadeejah, yaya aikin? Tadan qara rusunawa hade da cewa lhy lau, yc yauwa, yadn dubeta kadan ganin tana 'yan ra6e ra6e yc
haba ke kuwa, ya kamata ace xuwa ynxu kinsaki jknki kixauna sosae mana"
yakamata ma ace xuwa ynxu kinfara
xuwa islamiyya kafin asanyaki a boko ko? Tadago kai ck da tsantsar farin ck xata fara xuba gdy...
Daidai lkcn momy firdausi ta sawo kanta ckn falon tana fadin needinma naga dacewar hkn, saidai na barine tadan qara sakin jknta sai akaita, amma tunda hakane sai afara kaita
islamiyyar kafin xuwa wani lkc asanyata a bokon"
husna ta daka tsalle tana fadin yesss daddy, dama kullum wannan dan rainin wayan saiya 6atamin rai a hnya dan yaga dole tare xamu tafi, amma ynxu idan khadeejah ta fara xuwa
shikenan kowa yayi hnyrsa, khaleel ya xabgomata harara sannan yc wlh yrnyr nan ke kin rainani amma xan gyara miki xama, aiko ta daka tsalle ta cyafkoshi tana fadin ubanwa xaka gyara ma xama?
Dasauri daddy ya riqota
yana maqale dryr dake cinsa yace haba momyna idan
kikaje kika fadi fa wannan uwar tsalle aisai yayimiki dry,
tafara tirje tirje tana fadin rabu dani daddy wlh yaron nan ya gama rainani dan kawai yaga momy tana bin
bayanshi"
Momy firdausi ta katseta tana dry tc to ba dole
inbi bayanshiba tnda bakida aiki sai tsokanshi sannan
kuma ki fishi fushi, wlh dk ranar daya targadaki bb ruwana dan ba qarfinku daya ba, deeje kam itama bb abnda takeyi banda dry, daddy yc cya6 aikuwa ranar da anyi 'yan
targade targade a gdn nan sai suyi jinya su biyu, fadeel da
jawad /wato 'yan biyun momy/ suma tilliqar dry kawae sukeyi dansu kwata2 basuda kwaramniya, itako
husna wannan dry da aketayi yasanya ta qara quluwa, ta fincike daga riqon da daddyn nata yayi mata tayi kan khaleel wnda shima dryn yaketa yi, dasauri kuwa yy xafin naman damqota yana lallashi, haba momyna kidaina biye masa kinga ke babbace, ki rabu dashi, anjima da kundawo
daga islamiyya xan daukeki inkaiki shopping ki xa6i dk
abnda kikeso kinji, aikuwa nan da nan ta washe baki tana fadin ALLAH daddy da gsk???
Yashafa kanta yc da gsk
momyna dk abnda kikeso xan siyamiki, aiko ta daka tsalle ta haye wuyansa tana fadin ina sonka daddyna ALLAH yayi maka albarka, gaba daya dakin suka fashe da dry, ya dubesu yana fadin au meye kuma abin dry, dan uwa tasama danta albarka"
Sallamar da suka jiyo daga bakin palon ne yasa suka
waiga gabadayansu dan sun shaida muryar mai sallamar,
da gudu husna ta sauka daga jkn daddyn nata ta nufeshi tana fadin ga yaya ga yaya, shi kuwa yayi hanxarin cyafketa yana fadin subhanallahi, haba hussyta yaushe xaki
girma ne? Shekarunki fa goma amma kina behavious
kamar 'yar shekara 4 ko 'yan biyun momy ai basuyin
abnda kikeyi, husna ta xunburo baki tana fadin kai yaya neefa kadaina cewa na girma, jawad da fadeel ma suka taso suka rungumeshi suna murna, shima ya kamasu ya rungume yana fadin yauwa 'yan biyun momy ya skul kuna karatu sosae ko? Suka ce eh yaya, yace yauwa haka nakeso banda wasa, yana riqe dasu ya isa kusa da connel kabeer ya miqa masa hannu shima ya miqo masa sukayi
musabaha yana fadin kai 3ros haka akeyi kullum kana gd saikace ba training kakeyi ba??
Mustaph ya shafa kanshi
yana dry yc am sowea daddy wlh ina missing dinku ne sosae, yc a hkn kake missing din namu kanata qiba abinka kana ajiye tunbi, yayi dry yc kai daddy wani irin tunbi kuma???
Momy firdausi tayi tsagal tc aa daddy karkasama dana baki ka ramar min dashi kaganshi 6ul 6ul dashi tubar kallah, mustapha yanufo inda take yana dry ya duqa har qasa yc momy kuna lfy? Tc lfy lau dana, basudai
wahalar min da kai ko? Yy murmsh yc momyna kenan
namiji ai saida wahala dama...
Nan ya xauna suka dinga
fira gwanin sha'awa, deeje kam bin kowa take da kallo ck da tsananin sha'awarsu, tabbas ta aminta da maganar husna da tace ae yaa musty dk yafisu kyau, ta jinjina ta kuma qara jinjina irin halittar da ALLAH ya xuba masa"
gaba daya ta gaxa dauke idanuwanta akansa, sai yamma lis sannan ya koma bayan momy firdausi ta hada masa dambun nama yawan gsk sannan ya tafi yana ck da kewarsu"
washe gari conel kabeer da kansa yakai deeje makarantar islamiyya aka gama mata komai sannan aka bata aji, murna kam a gurinta tmkr tayi me? Wata biyu tsakani akaje akataita makarantar boko, kuma wani abin birgewan ma makarantar dasu husna ke xuwa nan aka kaita, husna kam har ta kusan dara deejen ma murna, sbd
a halin ynxu shaquwa mai tsanani ta shiga tsakaninsu"
har takae husna ta daina kwana a dakinta saidai dakin deeje, ko kuma su kwana a dakin husnan, a ckn wannan halin ne passing out dinsu mustapha ya kunno kai, shirye shirye
aketayi baji bagani tmkr baxa'a mutu ba, musanman ma momy wacce ta kasa xaune ta kasa tsaye"
*PASSIN OUT PARRADE*
wannan rana, rana ce wacce ko wanne soja bae iya mantawa da ita, rana ce mai matuqar tarihi a garesu, hkn ce ta kasance ga mustapha kabeer *MK* kamar yanda abokansa suke kiransa, gaba daya familyn conel kabeer sun hallara a wurin, yayinda sojojin gaba
dayansu suke qame a parrade graund saye da uniform dinsu, su hamsin ne cif sukayi nasarar kammala karatunna NDA, mustapha kam yafita daban a cknsu, yayi kyau matuqa a ckn uniform din tamkar danshi akayi, ga wani annuri na musamman da kwarjini dake tattare dashi, bayan
sun gama parrade a bisa al'ada sannan shugaban qasa ya basu rantsuwa, hk aka cgb da shagulgula akaci aka sha sannan kowa ya kama gabansa, saidae su sojojin ba'a riga
an sakesu ba"
********
kallo daya xakayi NASA
tabbatr da tsananin gajiyar dake tattare dashi, hannunsa na dama dauke yake da jaka ta ma'aikata wato brif case, da sallama ya shigo babban palon nasa yana wurga idanu dan ganin ta inda tilon diyar tasa zahra xata 6illo, ya saki wani qayataccen murmsh ganin ta nufoshi da gudu, da sauri
kuwa ya bude hannunsa kamar ynda ya saba ita kuwa tafada, ya dagata ck da farin ck yana juyata, maryam tafito daga wani dan korido fuskarta shimfide da murmsh, jknta
kuwa atamfa ce 'yar holland anyimata dinkin riga da sket
ya amshi jknta sosae, bae matseta ba amma yaxauna
sosae a jknta, fuskarta tasha make up ta iso kusa dasu hade da amsar jakar dake hannunsa, sannan tayi masa sannu da xuwa, ya dubeta da murmush yace yauwa 'yanmata"
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:46 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_11~12_
Kinyi kyau fa wannan shigar ta amsheki gsky yadace na
biya, ta watsa masa wani kalloh wnda itace kadae dashi sukasan ma'anarsa" sannan tc nabarmaka kyauta basaika biyaba, yabawanma kadai ya isheni, yc to gdy nake madam"
suka dunguma suka nufi ckn palon, a dinning suka yada xango sbd yunwan daya kwaso,
dai2 lkcn daya kai kofin kunun aya bakinsa wanda yaji kwakwa da dabino da cucumber ya ajiye yana duban maryam da wani sirri a ckn qwayar idanunsa yc" kai madam ammafa wannan juice din yy dadi me da me aka hada masa ne?
Maryam ta tuntsure da dry tana dubansa tc yalla6ai yau kuma kunun ayan ne baka gane ba???
Yadan saki murmsh yana fadin oh sorry ammafa ayannan da akayi da ita taji taki, a wannan karan dryr harda xahra, maryam ta dubeshi a kaikaice tc to yalla6ai me xai hana muma mu shuka ayannan kaga saimu xuba mata takin taji
sosae"
xahra tc laa pale, nufin mole fa wai santi kakeyi, alh.
Mustapha dan maliki yashafa kansa yc to yaxanyi daugter neema bansan lkcn dana kama santin ba,
ya miqe yana fadin bari inje inwatsa ruwa daugter ki qyale mole dinnan taki,
maryam tabishi da kallo tana dry tc to qarya nayi??? Batare daya waigo ba yc aa to me kikaji na fada? Ae bance komaiba, ta miqe tana cgb da dariya tana hada kwanukan da suka 6ata, ta gyara gurin ta tsaftace sannan ta nufi
samansa"
a hnkl ta tura dakin fuskarta dauke da murmsh, tashiga
wurga idanu tanason hangoshi amma wayam, tayi tsam da
ranta tanason jiwo ko yana toilet ne, ilae kuwa qarar ruwa ta jiyo alamun dai yana ck, a sanyaye ta nufi babban wadrop dinsa dake manne da jkn bango ta bude ta xa6o masa kaya marasa nauyi ta feshe masasu da turare sannan ta xubesu bisa gado tasa kai ta
fice"
koda ya fito yaga kaya xube kuma bata, sai yayi murmush ya sami gefen wawakeken gadonsa ya xauna sannan ya jawo wayarsa dake yashe bisa gadon yy 'yan danne dannensa na sakwanni sannan ya kara kunnensa"
Hello ya fada yana murnsh ina kika shigane hk kika barni nee kadai???
Yadan saurara kadan sannan yc ok. Hade da
kashewa, mintunan da basufi uku ba ta turo dakin tashigo fuskarta bb yabo bb fallasa, ta iso bakin gadon ta xauna gefensa, ya kamota jknsa yana fadin yaadai naga ana wani
ciccimin magani? Tadan jaye kadan daga riqon dayayi mata sannan tc me ka gani???
Yaja karan hancinta yc banga komaiba, amma me yasa kika tafi baki tsaya na fito kin shiryani ba? Bayan kinsan baxan iya shirya kainaba? Tadan dubeshi da gefen ido batare data saki fuskar tata ba tc idan
xaka iya wanka da kanka kuma ba tare da ina wajenba ina ganin dan shiryawa ai mai sauqi ne ko???
Alh. Mustapha
dan maliki yasaki dariya hade da qara kamota jknsa yc ohhh sorry madam nayi laifi kaina bisa wuyana na amshi laifina, maryam tadan saki murmsh kadan sannan ckn shagwa6a tc toni nace maka haushi naji? Neefa ba haushi najiba, yasa hannunsa ya dago fuskarta data kwantar a
qirjinsa yc to indai da gskne ba fushi kikayiba ayimin
HOTT KISSS guda biyu,
maryam ta fashe da dry tana fadin kai yalla6ai wayo kawai kakeso kayimin kuma na dagoka, shima yadan saki murmsh yana shafar fuskarta yc to shi kenan tunda kin dagoni, ammafa dk da hk sai anyimin ko
guda daya ne...
Qarar wayane yakatse masa xancan nasa, ya miqa hannu
ya dauka ganin sunan da yayi apearing a screen din wayar ne yasanyashi hanxarin dagawa hade da risinawa tmkr yan ganin mai kiran nasa, da tsananin girmamawa yc asssalamu alaikum,"
daga daya 6angaren aka amsa da wa alaikas salam
mustapha kana gd ne? Dasauri yc eh abba ina gd, ycy auwa inason ganinka ynxu idan bb wata dmw, dasauri alh. Mustapha yc haba abba kome nakema ai dole in barshi in taho kiranka, ballaema bb abnda nakeyi, insha ALLAH nn ba da jimawa ba xan iso, daga can 6angaren akace to bb dmw ina sauraranka, yc to
abba saina iso sannan ya kashe wayar, ya dubi maryam wacce tayi kasaqe tana sauraran wayar
tasa"
yadan kashe mata ido daya yc abba ne ya kirani yanason ganina ynxu, tamiqe tana fadin aina naji" ammafa karka jima kuma banda biye2" yadan tsareta da ido sannan yc biye biye kamar ina da ina???
Tadan saci kallonsa da gefen ido sannan tc koma inane, ya saki murmsh yc to naji madam, a tare sukayi dry, ta nufi wadrop dinsa ta sako masa wasu kayan, wannan karan manyan kaya ta dauko masa ta taimaka masa ya shirya sannan ta fesheshi da turare, atare suka jero suka sauko qasa"
xahra tana xaune tana kallon cartoon suka fito tataso da gudunta ta nufoshi ta riqe hannunsa, tana fadin kaii palena kayi kyau sosae, yayi murmsh hade da shafan fuskarta yc
kema knyi kyau ai, tc to pale gurin ice cream din xamu je?
Ya girgixa mata kai gami da fadin aa, ynxu gurin abban
ni'ma xanije in na dawo bangaji ba sai inkaiki kinji?
Dasauri tc laa pale nema kaje dani gurin abban aunty
ni'man, alh. Mustapha yc aa daugher kiyi xamanki, kinga
akwai islamiya yau, kiyi xamanki, ranar da bb islamiyya sai inkaiku ko driver ko, ta gyada kanta alamar to, sannan tc to pale kacema abban aunty ni'ima ina gaidashi da kuma hajiya da aunty ni'ima" alh. Mustapha yadan shafi gefen kuncinta sannan yc to daughter insha ALLAH dk
xasuji saqonki, daganan suka dunguma suka nufi hanyar fita daga palon,
har gurin mota suka rakasa bayan ya bude motar ya shiga yadubi gefen maryam dake riqe da murfin motar yc to madam ke kuma me xa'a fadawa abban aunty ni'iman???
Tadan langwa6ar da kanta gefe sannan tc kacemasa nayi missin dinsa, kuma kace masa yacema ummata inanan xuwa insha nono, shima yadan langwa6ar da kan nasa hade da kwaikwayan ynda tayi maganar yc neema xancema abbana ina gaidashi, ai dukkansu basusan lkcn da suka fashe da dry ba, ya rufe motar shima yana dry ya nufi hanyar fita suna daga masa hannu har ya fice sannan
suka koma ciki.
Alh. Mustapha danmali wani matashin hamshaqin attajirine a ckn garin kd.
Yana daya daga ckn jerin farko a ckn jerin masu hannu da shunin da ake ji dasu a ckn jahar kaduna, tanqameman gdnsa kadai xaka kalla ka tabbatar da cewa hk maganar take, dmn kuwa gdn alh. Mustaph dan maliki dayane tamkar da dubu ko kuma ince gari ne guda"
alh. Mustaph yy fice qwarai da gske wajen tallafama gajiyayyu da mabuqata, xaiyi wuya ka xaga ckn garin
kaduna kafadi sunan alh. Mustapha dan maliki a rasa
ganewa saidai baqo"
matarsa ta aure daya ce maryam kuma diyace ga
uban gidansa ko kuma ma ince ubansa tunda shidai kam bashida kowa sai wannan uban gidan nasa wato alh. Abdulmalik mai roka"
alh. Abdulmalik ya hadu da
mustapha ne a wani hadari da akayi, ganin yy cigiyar har ya gaji ba'a samu yan uwnsa ba yasa yariqe mustpha tamkar dansa"
alh. Abdulmalik yanada matar aure guda daya hajiya
xainab sai 'yayansa guda uku rak aduniya sakamon 'yayan nasa wabi sukeyi, ahalin ynxu dai na'im shine babba sai maryam sai auta ni'ma"
alh. Abdulmalik shahararren dan kasuwa ne wnda yy fice
qwarai da gske, lkcn daya hadu da mustapha sae ya dorashi akan hanyar kasuwancin, tabbas kuwa abin ya kar6eshi kuma ya fara a sa'a, dmn kuwa shekaru qalilan kasuwancin
nasa ya bunqasa ya shahara tmkar wnda ya dauki shekaru yanayi, dan dk abnda ya ta6a to laa shaka sae Allah ya sanyama abun albrka"
alh. Abdulmalik kuwa ganin abin ya kar6i dan nasa sae ya dinga sakar masa komae a hnkl tunda dai dama shikam girma ta fara yimasa sammako kuma dansa nai'm bai kammala karatunsa ba"
sunan maliki kuwa ya samo
asaline ga uban gidan nasa, kamar wasa yake kiransa da
dan maliki wato dansa kenan shi kenan kowa ya amsa dan maliki, wannan shine dan taqaitaccen tarihin alh. Mustapha dan maliki"
*_To ina lbrn deeje_*??
Tana tsaka da baccinta husna tashigo dakin da gudu tana qwala kiran khadeeja khadeejah"
firgigit ta tashi tana waige2, idanunta suka sauka akan husna wacce tayi tsaye a gabanta riqe da qugu tana dry, tadan sauke ajiyar xcy tana cgb da kallonta batare data cemata uffan ba, dan kuwa inda sabo kaiwa iyanxu yakamata ace ta saba da halin husna"
husna tadan matso kusa da ita tana fadin oh sory 6* ashe barci kikeyi na dameki, deeje ta tashi daga kwanciyar tana mitssike idanu tc husna ai yaci ace nasaba da irin wannan kiran mafarautan naki, dan tun yana bani tsoro wlh har na saba, dmn na lura abin naki bana qare bane"
husna ta xauna gefenta tana dry tc tank u my 6* dama
nafiso kisaba, dan ko momy da yaya sunyi2 inbari amma na kasa"
kinga dama daddy ne yabamu dubu hamsin yc driver ya kaimu kasuwa musiyo abnda mukeso, nidake da khaleel"
deeje ta waro ido waje tamkar xasu fado qasa tc dubu hamsin fa husna???
Husna tc eh meye naga kin xaro ido waje saikace wacce
aka fadama wani abn tsoro? Deeje taja numfashi sosae
tana duban husna sannan daga bisani tc, husna tunda
nakejin labarai da tatsuniyoyi wlh banta6ajin makamancin irin wannan ba, badan na dauki tsawon watanni biyu a gdn nan ba da baxan iya amincewa ba mafarki nakeyi ba husna"
karamcin ahalin gdnku yana matuqar bani mmk, a fahimtar mu 'yan qauye mun dauka cewa binni wani wurine wnda ba'a daukar mutum da daraja ko qima, musamman ma irinmu 'yan qauye, amma wlh husna akanku na qaryata hkn"
husna tadan gyara xama tana fuskantar deeje tc amma khadeejah meyasa kika fadi haka???
Sbd a matsayin 'yar aiki aka daukoni daga gaban iyayena
wnda har nake tunanin na barsu kenan har abada, amma kun gatan tani irn gatan da banta6a mafarkin samun irinsa a rayuwata ba kuma a ckn watanni biyu kacal"
yau mako guda fa kenan da aka dauki tsabar kudi naira
dubu 10 aka damqamin a matsayin kudin aikina, aikin da a ckn awa daya da wani abu na kammala su, banda
tsabar hutu bb abnda nakeyi
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI*...
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_13~14_
Husna tc sae ki godema ALLAH dn shine abun gdy"
Atare suka sakarma juna murmushi"
yauwa khadeejah dama inaso inroqeki idan baxaki damuba inaso kibani lbrnki, deeje tadan saki dry, husna kenan, kedai wlh ba'a rabaki da shirme, banda hk me xakiyi da labarina, husna tc komadai me xakicemin naji
ammadai nikam inaso inji, to yama xa'ayi ace ni dake mun xama 'yan uwa amma bansan lbrnki ba??
Deeje tc to shi kenan ammadai ai bayanxu ba ko? Husna tc aa ynxu kam ae kasuwa muka nufa, ammafa damun dawo xa'a bani insha tunda dai yau muna holiday gashi kuma bb islamiya,
to shikenan dk ynda kk ce husnan babanta ai hk xa'ayi,
suka miqe gaba daya suna dry dan shiryawa"
A palo suka iske momy firdausi tana sauraron wa'axin *_shaheedy sheikh ja'afar mahmud adam kano RAHIMAHULLAH_*" deeje tayi saurin xubewa gbnta tana fadin sannu da hutawa momy, ckn murmushn da baya yankewa akan fuskarta tc, yauwa khadeeja, taje ta taso ki ko???
Husna tayi tsgal tc to momy ba gara mu tafi ynxu ba kafin rana tayi, momy tc to asauka lfy, Khalil din ya shirya ko???
Tc ohonmai nidai idan baishiryabama ai wucewar mu xamuyi"
Khalil dake shigowa palon yc aikuwa da wlh saikin biyani kudina ko kuma mai rabani dake a gdnnan sai ALLA...
baikae qarashen mgnr tasaba takaimasa wani uban wawura, shi kuwa ckn xafin nama ya kauce aikuwa ta fada bisa kujera hannunta yabige da hannun kujerar xafin kam ya ratsata sosae, don hk idonta ck taf da hwy ta dubi momy tc momy wlh ki fadama Khalil ya fita harkata idan bahaka ba wlh wata rana saina karyashi"
momy firdausi dataketa gumtse dry batasan lkcn daya su6uce mata ba, aikuwa husna sai hwy sharrr, momy tayi saurin kamota tana dry tc to ai kece husna da abin dry banda abinki ya xakiyi da Khalil, kullum inayimiki kashedi akansa amma kinqiji, kinga idan baki karyashi ba aishi ya karyaki"
Ina fadamiki ki fita harkar Khalil kinqi ji, Khalil yafi
qarfinki ki fita shirginshi, ckn shesshrqa tc to momy shi
baxakice yafita harkata ba saini, ainice yayarshi, momy
firdausi tc kece babba amma aishi namiji ne, kuma kece ke tononshi, nidai idan kinji to, idan kuma bakiji ba kece da wahala"
husna ta xun6ura baki tamiqe hade da janyo hannun deeje suka fice, Khalil ya bisu a baya yana dariya, itama dai deeje gumtse dryrta kawai takeyi dan kar husna taji haushinta, suna isa gurin mota husna ta bude ta
sannan ta bude ma deeje dayan gefen itama tashiga,
dae2 lkcn Khalil ya iso gurin kuma har xuwa lkcn baidena
dryr ba, yasa hannu xai bude gaba ya shiga husna tayi fit
tafito daga motar tayi kukan kura ta cyafke hannun tana
harararsa, da ubanwa xakaje super market din? Shi kuwa
fixge hannunsa yayi yana dry yc wlh husna tausayinki
nakeji, ALLAH duka daya xanyiki ki xube, ya tureta gefe ya bude motar xaishiga, ai kuwa ta daka tsalle ta hankadeshi gefe tana fadin au ashema tausayina kakeji, to daga yau tausayin ALLAH ya tsine masa, kuma xanga yanda xa'ayi kabimu kasuwar, dasauri deeje ta fito ta riqe husna yayinda
hassan driver ya iso gurin hannunsa riqe da key, dasauri yc aa lfy uwar dakina? Khalil yc qyaleni da ita mal. Hassan yarinyarnan ta rainani da yawa, ta dubeshi a sakarce, au rainakama nayi ko? To xanga yanda xa'ayi ka bimu dan ubanka"
hasan driver ya riqota yana fadin haba uwar dakina
bansanki da fadaba, me dan uwan nakine yayi miki hk?
Kiyi kqr kecefa baba, hb 'yar gdn babanta kibarshi yaje,
husna ta dalloma Khalil harara tc banxa kawai da wani kafta kaftan qafafunshi a wurin, tashige motar tana cgb da masifarta, shi kuwa juyi yy ck da isa yashige gdn gaba
yanata tulliqar dry, itako wannan dry dayakeyine yasa takeji tamkar xata mutu, saidae kawai ta hadiye ta shareshi kamar batasan yanayiba, deeje madai kam juyawa tayi tanata kwasar dryrta ckn hijabi batare husnan ta ankare da itaba, a hk suka isa babban shopping din dake kan hanyar ahmadu bello way kowa yasayi abnd yakeso, tunima ita husna harta ware ta manta fadan da sukayi da Khalil, dan dama ita hk ALLAH yayota bamai riqo bace, amota kuwa hira ta 6alle tmkr bb abnda ya faru, hassan driver kuwa mmknta yake sosae ganin ynda ta keta raha da Khalil, bayan ko awa guda cikakke ba'ayiba data dinga daru harda kukanta amma har ta manta, shima ya tsoma baki
akadinga firan dashi, ahk suka iso gd"
bayan hassan yy parking sukayimasa gdy kowa ya kwashi ledojinsa sukayi
ciki, suna shiga suka tarar da connel kabeer xaune da yaa musty da momy firdausi suna hira, husna kam tana qyalla ido ta hango mk ai kawai saita xunduma a guje ta haye wuyansa kamar wata 'yar biri, ta qanqameshi tana fadin
yaya yaushe kaxo? Mk ya birkitota ta fado jknsa yana fadin kaiiii nee kuwa daddy mamarka yaushe xata girma ne? Yrnya tayita behavious kamar wata 'yar tsana, ta tashi xaune tana dry tc kai yaya to yaushe rabon da mu ganka, wajen 2 weaks fa kenan, kuma sai a hanamu murna, ya dagata cyak yaxaunar da ita gefenshi yc, wlh bani yrda ki karyani
da saurana, jibgegiya dake kixo kiwani hayeni ana shirin aurar dake, ai kuwa ta tashi xuuuu ta nufi inda daddy ke xaune ta hayeshi tana qunquni, daddy yc au sai ynxu kk tuna dani daya koroki, ai maganinki kenan kina kallona kika shareni kk nufi gurinshi, ke me dan uwa ko???
Kafin tc wani abu tuni deeje ta xube tana fadin ina wuni daddy? Conel kabeer ya sakarmata murmushi yc lfy lau khadeejah, ya makarantar ana qoqari dai ko? Tadan qara sunkuyar da
kanta sannan tc eh anayi daddy, yc yauwa masha ALLAH hk nakeso aita dagewa, tc to daddy, sannan tajuya gefen mk tc ina wuni yaya? Yadan dubeta a kaikaice sannan lfy lau, tayima momy sannu da gida sannan ta kwashi
karikitanta tayi ck, husnama miqewa tayi tabi bayanta dan ta qwallafa rai akan sonjin lbrn deeje, tana shiga daki husna ma tana sawo kai, dukkansu suka xube a gado suna bubbude kayayyakin nasu"
Khalil yashigo dakin yasamesu suna duba kayan, husna tadan dubeshi kadan sannan tc lfy me kaxoyi? Ya matso kusa dasu yana fadin ah neema naxojin lbr ne, ta watso masa wani kallo tc amma idan naso ko? Yadanqara matsawa daf da ita yana cewa haba 6* husna wai meyasa kika tsaneni hk ne? Ta ta6e baki
hade da cewa ai dayake ana neman abu awurina shine
harda wani ladabin munafinci to baxakajiba kuma ka fita daga dakin nan, dasauri ya riqo hannunta bayan ya guntse
dariyar dake cinsa yc, hb aunty husnan dady kefa me hqr ce dan ALLAH kibarni naji lbrn nima, nayi miki alqawarin baxan qara rainaki ba, inma kinaso ni sai inriqa kiranki da anty daga yau, husna uwar son girma tuni taji kanta yayi
gingirin gim, tadan saki fuska sannan tc, ai Khalil kaine dan rainin wayo, ni hk kaga ina raina yaa musty? Dasauri ya qara gumtse dryr dan yasan datafito to yy ma kansa aransa yc yrny kima rainashi mana yayi miki kifa daya qwala, amma a fili sai yaqara marairaicewa yc aa ,nima daga yau baxan qara rainaki ba kinji yar uwata, tadanyi dry to shikenan xauna musha lbr"
Deeje kuwa ta karkace ta fara sheqo musu lbrnta kamar hk...
Nee sunana deeje kamar ynda kuka sani, mahaifiyata
sunanta binta mahaifina kuwa mal. Garba, mahifiyata
haifaffiyar 6ula ce, mahaifinta da mahaifiyarta dk fulanin 6ula ne, 6ULA wani qauyene wnda xallarsa fulani ne a ckn qaramar hukumar gamawa dake ckn jahar bauci, mahaifina kuwa asalin dan wani qauyene dake ckn garin katsina algaitu, iyayensa gaba daya acan suke, saidai mahaifinsa ya jima da rasuwa saidai mahaifiyarsa, mahaifina cirani yakaishi gamawa, yana sana'ar kanwarsa ckn rufin asiri, idan yadan samu abnda yasamu sai ya koma gd, a ckn wannan hali ALLAH ya hadashi da alh Adamu, dan kasuwa ne shima saidai shi sana'ar dabbobi yakeyi, alh. Adamu gani daya yayima mal.garba yaji ya kwanta masa a rai, dan hk a hnkl yadinga jansa a jkns yana kuma taimaka masa da jari, nan da nan kuwa kasuwancin kanwansa ya
soma ha66aka, alh. Adamu wani mai kudin qauyene
yanada hali sosae, dmn awancan lkcn kaf qauyen bb wnda yakaishi hali, kai harma da qauyukan kewayenta, alh. Adamu mutumin kirkine sosae, dan hk mutanan wannan qauye suke matuqar girmamashi, yanada 'yaya biyar ali shine babba sai umar sai muddaha sai binta sai auta
sahura, sannan matarsa daya larai"
Watarana alh. Adamu ya nemi mal. Garba daya kaimasa xiyara dan yaga ahalinsa kuma yaga maxauninsa, a cewarsa sam baidace ace yanda suke harynxu baisan iyalansa ba, dan hk ranar wata talata bayan sun gama cin
kasuwa suka dunguma xuwa qauyen 6ula, ya samu tarba ta mutunci tsananin karramawa daga iyalan alh. Adamu, lallai mal. Garba yajinjina karamci da mutuntawa irinta iyalan
uban gdn nasa, washe gari kuwa yakamo hanyar gamawa ck da tsaraba, wani makon daya xagayone alh. Adamu yanemi xantawa da mal. Garba bayan sun gama cin kasuwansu, a ckn rumfar mal. Garban sukayi masauki"
alh. Adamu ya dubi mal. Garba sosae snn yc bakomai yasa na kiraka ba saidan inyi maka wata 'yar tmby, dasauri mal.garba yc alh. Ko wace irin tmby ce kayita mana ai bb komai, alh. Adamu yy gyaran murya sannan yc kaga diyata
binta ko? Ma. Garba yy hanxarin gyada kai eh qwarai na ganta alh. Ammadai lfy ko? Alh. Admu yc lfy lau, tayi maka???
Tmbyr tayi matuqar xuwar masa a baxata dan hk dasauri ya dago kansa yana duban alhajin, saikuma y duqarda knsa a sanyaye sakamakon ganin fuskar ubangidan nasa sam bb alamun wasa, tayimin alhaji, asanyaye ya bashi amsar,
alh. Adamu yadan fadada murmshn sa sannan yc to
alhmdlillahi, inaso idan katashi tfy gida katafi da mgnr auren binta, karka damu da dawainiya dmn insha ALLAHU komai xan dauke maka sadaki kurum nake buqata daga gareka, shidinma dan yakasance dolene abadashi"
mal. Garba kansa aduqe saidai yaji hwy suna diga a qasa, yasani alh. Gata yayi nufin yimasa, saidai sam awurinsa shi bagata akaimasa ba, dmn yasani sarai halayen mugayen matansa, shi kansa basu raga masaba inaga ankai musu 'yar qaramar alhaki binta,gata yrnya kyakkyawa
kuma mai hqr da alkunya, a kwana dayan da yayi a 6ulane ya shaida dk wadannan halayen nata, har yake tunanin a wannan xamanin kafin asamu mai halaye irin na binta sai antona qwarai da gske, to ynxu ni garba yaxanyi da diyar mutan...
Alh. Adamu ya katse masa tunanin ta hanyar fadin akwai wani gidana a auyaka idan kanada buqatar xaman nan kusanmu sai ka kwaso sauran iyalan naka ku dawo nan din, na mallakamaka gdn halak malak duniya da
lahira, xan kafa shedu ayi takarda gudun fitina nan gaba"
jk a sanyaye yashiga yimasa gdy, mako biyu tsakani mal.garba yashiga shirye shiryen tfy gida, yayinda alh. Adamu ya hada masa kaya niqi niqi na tsaraba, da yammaci lis ya isa algaitu a kuma tsananin gajiye, saidai sam baisamu tarbar kirkiba daga gurin iyalanshi, hasalima kowacce saitayi shigewarta daki suka barshi sororo tsaye, dk dai da yasaba da hkn amma saiyaji a wannan karan abin yafi baqanta ransa, hkn yasa shima baitsaya wata2 yajuya ya nufi sashin mahaifiyarsa batare daya
shiga ko turakarsa ba, watansa daya cur a algaitu ya fara shirin komawa ciraninsa bayan ya shaidama matan nasa
cewar wani xuwan inyayi tare xasu koma, sam basuyi
gaddama ba dmn dai daman su babban baqin cknsu wannan tfyr dayakeyi yaje ya dade, a ganinsu wani dadin yakeci, mahaifiyarsa kam saida yasha daga kafin ta amince xata koma, a assirance ya shaidama mahaifiyarsa kaf ynda sukayi da uban gidansa game da auran daya bashi, ita kanta ta jinjina lamarin saidai bb ynda xatayi hkn
yasa tasanyama abin albarka kawai"
ckn watannin da basufi uku ba akasha shagalin bikin mal. Garba algaitu da amaryarsa binta, bayan ansha daga qwarai da adama da ladiyo, sunbi bokayen sunbi malaman tsubbun amma a banxa, saida ALLAH ya nufa binta ta tare a gdn mijinta mal. Garba kwanan binta daya tak a gdn ta fara fuskantar
tsana da tsangwama daga gurin kishiyoyinta"
hnkln mal. Garba yy matsanancin tashi a lkcn daya lura da irin tsangawamar da amaryar tasa take fuskanta daga gurin matayen nasa, saidai abin haushin sam baxai iya hanasu ba, hasalima shi kanshi tsoronsu yakeji, a hk baiwar ALLAH binta taci gaba da xaman hqr a gdn mijin nata kuma ko da wasa bata ta6a sanar da kowa halin datake ck ba, a ckn wannan hali ALLAH da hikimarsa ya baiwa binta ciki, wai aikuwa gurin mal garba ba a mgn tamkar
bai ta6a haihuwar ba, su ladiyo kuwa sam basu ankare da wannan ckn ba saida yakai wata hudu tunda damadai ba
mai laulayi bane, aikuwa tunda gano cikine ga binta gaba daya suka daga hnklnsu, tuni suka baxama gurin bokayensu, ALLAH ckn qudurarsa ckn yashiga wata na biyar ya xube, mal. Garba yy baqin ck sosae na 6arewar ckn, su ladiyo kam farin ck fal da ciki, dan kuwa kowacce gani take asirinta ne yaci, wata daya rak tsakani ciki ya kuma samuwa ga binta, wannan dinma ba mai laulayin
bane, hkn yasa sam basu ankare dashi ba saida yashiga wata na shida, a hargitse ko wacce ta baxama nemo sa'a, aikuwa aka tabbatar musu da cewa sati daya rak ciki xai lalace, saidai me??
Sati daya biyu uku har yashiga watan hauhuwarsa shiru ba amo ba lbr, hkn kuwa ba qaramin daga hnkln su ladiyo yy ba, gaba dynsu suka kasa xaune
suka kasa tsaye, ranar wata asabar qarfe hudu na asuba
ALLAH ya nufa binta ta sankato santalelen danta mai kama da kakansa sak alh. Adamu, kaf gdn bb wnda yasan da wannan haihuwar daga ita sae mae gidan.
_*Basmahn mae sanyinta ce*_👌🏻
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_15~16_
Dan anyi sa'a ranar dakinta yake, dan hk shi ya taimaka
mata ta kimtsa kanta snn suka kimtsa jariri, sai wajen
qarfe su ladiyo suka fito dan gabatar da sallah, dmn dai
dama al'adarsu kenan wataranar ma saidai su hadata da axahar, fitowar adama dg bayine yy daidai da tsanyarewar jariri da kuka, ckn firgici tayi saurin duban ladiyo dake shirin daukar buta, atare suka runtuma da gudu suka nufi
dakin binta dan ganema idanuwansu tabbas, binta tana kwance bisa gadonta tayi daidai abinta yayinda mal. Garba ke xaune gefenta riqe da jariri a hannunsa, yayi saurin dubansu ladiyo da suka hankado labule, ya dubesu ck da xallar farin ck yc kunata bacci har ansauka ansamu danamiji, ae gabadayansu sai sanqarewa sukayi a wajen jin cewa binta namiji ta haifo, yamiqo musu jaririn asanyaye ganin ynda sukayimasa quri shi da dan jinjirin, wani wawan dogon tsaki ladiyo taja hade da juyawa ta fice, itama
adamar haka tayi suka barshi da sakin baki, tuni suka manta da wata salla kowacce ta yagi mayafi tabaxama nemo sa'a"
boka na bakin rafi ya tabbatar musu da cewa
su baxa eyes xuwa ranar suna xasuga sakamako, bayan dk sun bashi kansu ma'ana yayi XINA dasu,/wa iyaxu billah/
rawar jiki kuwa gurin mal. Garba abin sai wnda ya gani,
musammanma daya fuskanci su kadiyo basu damu da abnda yakeyiba"
ranar qauri kuwa kawuna biyar ya kawo akayi qauri dasu, ranar suna kuwa ranace daya kasance kowa dake ckn gdn yana ck da farin ck musamman ma su
ladiyo, dmn kasancewar ranar ce boka na bakin rafi ya basu hope, jariri yaci sunan mahaifin binta kuma ubangida ga mal. Garba kuma dama dashi yy kama, aikuwa alh. Garba yayi matuqar taka rawar ganin wajen yima takwar nasa
kaya na gani a fada sannan yayima diyarsama, kaf qauyen auyaka dk inda ka xaga lbrn wadannan uban kaya akeyi"
saidae yammaci sakaliya yaro yashiga tsanyara kuka baji ba gani, anyi lallashin anyi jijjigar amma a banxa, hkn kuwa ba qaramin daga hnkln 'yan suna yayi ba,
musamman ma uban jaririn, nan da nan kuwa aka shiga
yimasa banke banken magungunan gargajiya amma a banxa abinma kamar turi, kan kace me yaro har yafara suma xuwa magrib yaro yc ga garinku nan"
inna lillahi wa inna ilaihi raji'un, fadar halin da mal. Garba ma yashiga ai 6ata bakine, dmn dai gsky ya qwallafa ransa akan wannan
jinjiri, ba mal. Garba kadaiba hattana mutanen wannan
qauye sunji rasuwar wannan yaro, dmn dai mata qalilan ne basu halrci wannan suna ba, kuma idanma bakajeba to lbrn kyawun wannan yaro ya iskeka da kuma dukiyar da kakansa ya kashe a kansa, abinka da qauye nan danan gida ya cika maqil harda masu xuwa ganin qwaf, kowa ka kalli fuskarsa dauke take da jimami in ka dauke adama da ladiyo wa'enda suketa harkokinsu hnkl kwance, har ya kasance wasu daga ckn matan qauyen sun fara xargin da
sanya hannunsu a rasuwar jaririn, ga qauye da iya tsegumi"
nan da nan mgn ta fara kai kawo tsakanin matan qauyen auyaka, ba abin mmk bane dan kuwa a qauyan bb wacce batasan mugayen halaye irin na ladiyo da adama ba, binta
taci gaba da wankanta baji bagani, kodaya bata sanya
abin a ranta ba dan kuwa tasan ALLAHN daya bata shi ya kar6e abinsa, aikuwa tun kafin ta gama wanka ta kuma samun wani ckn, sai dai wannan karan yaxo mata da laulayi da amai, dan hk da kansa ya tona kansa, su ladiyo hankula ya tashi suka koma gurin boka na bakin rafi, shi kuwa ya shiga 'yan tsubbace tsubbacensa, saidai da alama wannan karan bb sa'a, dan kuwa ya gano cewar dk abnda ke ckn binta saiya taka qasa, saidai kuma bai fadamusu hkn ba, saima cewa yy xa'a tura aljani yadauko abnda ke
cknta asanya mata dan ruwa, su kuwa nan danan suka aminta da hkn, dan kuwa acewarsu ko bb komai xatasha wahalar naquda sannan kuma ga wahalar rainon dan ruwa,suka koma gd ck da farin ckn wannan dadadden albishir da boka yayi musu, itako binta taci gaba da rainon cknta har ALLAH ya kawo mata haihuwarta ckn sauqi, ta haifo diyarta mace mai kama da ita, ranar suna
ta xagayo naci sunan mahaifiyar babanmu hadixa, wannan yasa mahifiyata take kirana da maifura shi kuma babana yake kirana da mamana, a dan wannan taginne ALLAH Yayima kakata rasuwa mahaifiyar babana sakamakon xaxxa6i datayi na wuni guda"
na taso ckn qoshin lfy da
kulawar mahaifiyata da mahaifina, suna qaunata sosae saidaifa babana bai isa ya nunamin wata kulawaba agabansu ladiyo saidai a bayan idonsu, ga kuma baqar wahala da yaya mero da yaya atu suke ganamin tun ina 'yar qaramata, watannina takwas a dny mahaifina ya shigo gd a rude yana fadama mahaifiyata cewar babanta bashida lfy, maxa ta shirya mu tafi 6ula, a gaggauce kuwa ta shiryani sannan itama ta shirya muka dunguma harshi, tun
a qofar gdn kuwa tasan cewa bb lfy, dan hk a qaggauce tashiga ckn gdn"
_Innalillahi wa inna ilaihi rajiun_" lallai kullu
nafsin xha iqatul maut "anan mahaifiyata ta xube tana wani irin kuka mai tsuma xcy, ni dake goye a bayanta saidai mutane suka shiga kokawar kwanceni, ALLAH sarki alh. Adamu wa'adi yayi sanadiyyar hadarin mota da sukayi a hnyrsu ta xuwa kano shida babban dansa wato kawu ali"
Makonmu guda a 6ula muka tarkato muka koma gida, bayan watanni biyu aka raba musu gado, mahaifiyata kawai tasamu manyan gonaki guda biyu sannan ga tsabar kudi naira dubu dari biyar, dmn dai gsky alh. Adamu yabar dukiya sosae, iyata kuwa kawu muddaha
ta buqaci abaiwa kasonta dmn dai dama shidin ma'abocin son kasuwanci ne, kuma dama jininsu yafi haduwa da iyata, hkn kuwa akayi kawu muddaha yahada kudinsa dana iyata
ya tsunduma a babban kasuwanci, a ynda iyata ta fadamin cewa yana tfy kwatano yasaro kaya bayan sun qare saiya koma ya saro wasu, kuma dk xuwan da xaiyi tsarabata data iyata daban ne, dan dama yana matuqar qaunarta tun
tana qaramarta, a ynda iyata take fadimin tun wani xuwa da kawu muddaha yayi bayan ya kawomana kaya niqi niqi ya koma, tun daga
wannan xuwan ashe ganin qarshe sukayima juna"
dmn lbr ya iskesu cewar sunyi hadari a hnyrsa ta tfy kwatano, can wani daji aka samu motar da sauran gawawwakin da suka
rasa rayuwarsu, saidai sam su basu samu gawar dan
uwansu ba, lallai kam iyata tayi rashi babba rashinda har qarshen rywrta baxata maida gi6insa ba, tsawon mako biyu iyata tadauka sam ba'a gane kantaba
bakinta ruf ya rufe tmkr ansanya mata gam an datse, saida taimakon malamai na adduo'i sannan aka gano kanta, su ladiyo kuwa tun lkcn dasuka fahimci rasuwar kawu muddaha suka shiga yimana 'yan sace sace, wlh saida takai iyata batada qwaqqwaran sitiru kala biyar, hakanan nima nawa dk sungama kwashewa sun rabama 'yayansu, gashi bugu da qari sun mallake mahaifina sam bashida
wani kata6us, sun maidashi kamar wani soko"
husna tadubi deeje ck da tsananin tausayawa sannan tc kuma su ladiyo suna nan har ynxu tare da iya???
Deeje taja numfashi sosae sannan tc sunanan hrynxu husna tare da iyata, rashin mutunci kuwa sai abnda yy gaba, ya kasance ynxu su yaya mero sun dame iyayensu sun shanye
a rashin mutunci, a kullum kwana ta duniya ckn
wulaqancinsu muke nida iyata harma da babana,
ta dubi husna ido cike taf da hwy tc wannan shine
tarihina...
Khalid yy saurin cewa to khadeeja ina kawu umar da
sahura da kakarki???
Sunanan dukkansu a 6ula amma ita inna sahura tayi aure a wani qauye kusanmu RAGA, kuma kawu umar dama tun farko baya xuwa inda muke saidai mu idan munje muganosu, kakatama tananan da ranta acikin gdn da mijinta ya rasu,
husna ta matso daf da deeje ta dafa kafadarta sannan tc
lallai kunga gwagwarmayar ryw amma da yardar ALLAH ya kawo miki sauyi kenan,
da sauri ta kawar da kanta ck da takaici tc kayya husna
dan ni na fita dg ckn wannan uqubar iyata tana ciki to me akayi?
Wlh husna a kullum baccina ragaggene, banida
wani aiki daya wuce tunanin halin da iyata take ciki, Khalil ma yataso yadawo yaxauna gefenta suka sanyata a tsakiya yc lallai iya kam tana ckn garari, amma kiyi hqr khadeeja lallai hqrn iya baxai tashi a bnxa ba tilas xataga
ribar abun nan bada jimawa ba"
ta goge hwynta sannan tadubi Khalil da murmushi tc ngd Khalil banida bakin gdy ga dk xuriar gdnku, saidai ALLAH ne kadai xai biyaku"
ta miqe tana fadin bari inshiga makewayi" suma dk sai suka miqe atare kowanne ya tafi uxurinsa"
*****
qarfe daya da 'yan mintina suka shigo babban palon
agajiye dukkansu suke fuskarsu kadai xaka kalla ka
tabbatar da hkn, yana xaune akan daya daga ckn dama daman kujerun dake
xube a babban palon qafafunsa xube akan centr table din dake gabansa, gaba daya hnklnsa ya tattarashi akan dan
qareriyar wayar dake hannunsa hkn ne ma yasanya sam baijiyo sallamar tasu ba"
ckn tsananin farin ck husna ta daga murya ckn ihu tc yaya"
adan tsorace ya dago kansa kafin ya aiwatar da wani abun tuni ta daka tsalle ta haye wuyansa tana fadin yaya ynxu kaxo??
Ya birkitota yana kallonta yc waike wata irin yarinya ce har ynxu baxaki girma bane, hk kikaga Khalil yanayi, ynxu inda banyi saurin kawar da wayar nanba da ynxu kinyi mata rotse"
Khalil ma yamatso da sauri yc yaya ur highly welcom, da
murmushi ya shafa kansa yc tank u broda, ya juya ga husna wacce taketa qunquni yc u see, qaninki yafiki hnkl dubifa saikace kece qanwar
Aikuwa jin hk yasa takuma xun6uro baki ta finciko jakarta tana fadin kaima yaya kabi layin momy kenan datake cewa yafini hnkl ko?
Kawai sai ta wuce tana qunquni, mk yy dry, to qarya akayimiki, ai yafiki hnkln da gske, deeje datayi tsaye kamar gunki daga dan nesa dashi tana kallon diramar da akeyi da husna, itadai kam sha'awa yake bata sosae ynda yakeyi da qannansa, gashidai soja amma sam bashida halayya irin na sojoji kamar ynda takejin lbrnsu, gaba daya ta shagala da kallonsa har
batasan lkcn da husna da kalil suka shigeba, idanunta quri akansa"
shikam da mmk ya dubeta yana karantar yanayinta, sam batasan yanayiba saidai kallon"
xcyrsa yaji wani irin haushinta ya mamaye tmkr ya tashi ya rufeta da duka, dmn dai shi ya tsani kallo musamman ma irin wannan kallo na qurilla, ganin batada niyyar tfy hakanan kuma batada niyyar dauke
idanunta akansa yasanyashi daka mata wata irin tsawa
wnda gaba daya ta gigita tunaninta dmn sae datayi
sanadiyyar xubewanta qasa batare data shiryaba, a
matuqar tsorace ta dubeshi tana xare idanu tmkr wacce
taga mutuwa, ya watso mata wani mugun kallo sannan yc 6acemin daganan, stupi...
Ai tun kafin ya qarasa ta wawuri jakarta ta kwasa a guje batare dako waiwaye ba, yaja tsaki yana fadin waya sanima ko mayya momy taje ta kwaso, ya kuma jan wani siririn tsaki sannan yaci gava da abnda yakeyi"
itakam tsabar tsoro dakinta ta xarce a maimakon dakin
husna data tilastamata ta koma, shigarta keda wuya kuwa ta xarce toilet saida tayi xawo mai isarta sannan tadawo tayi kwance lamo bisa gado tana tariyo yanayin ynda taga idanunsa a lkc guda suka sauya tmkr wani riqaqqen xaki"
A take wani matsanancin tsoronsa ya darsu ckn xcyrta"
to dama deeje kuma da shegen tsoro tmkr wata farar kura, da qyar ta lalla6a ta tashi ta wuce dakin husna dmn cire uniform dinta, koda ta shiga dakin bataga husna ba sai kurum tacire uniform din ta fada toilet da gabatar da wanka kamar ynda suka saba, ta
shirya tsaf ckn riga da xani na atamfa batare data shafa
komai a fuskarta ba ta nufi dinning dmn cin abinci
Gabanta yy wani irin bagawa sakamkn hango mk datayi bisa dinning din, da sauri ta juya da nufin komawa inda tafito saidai sam hkn ya gaxa yiwuwa dmn husna ta hangota,
aikuwa dasauri ta daga murya tc khadeeja ina
kuma xakije? Kitaho mana muci abincin, tun daxufa damake naketa jr kifito
bb ynda ta iya hk ta nufo dinning din gabanta na cgb da dukan uku uku, a hnkl tadan dofana duwawunta tana xare idanu,
husna ta xubamusu a plate guda kamar ynda suka saba
suka fara ci, gaba daya hnklnta yana kan mk dmn gani take tashi xaiyi ya cyccyasa ta" dan hk sai satar kallonsa take ta gefen idonta, shi dinma yana lura satar kallonsa da takeyi, xcyrsa tashiga tmbyrs to wai wannan ita kuma
kallon me takeyi masa ne hk??
Sam yagaxa amsawa dn hk tsam ya miqe ya nufi hnyr
dakinsa dmn gujewa kallonnata dmn gsky baya qaunar kallo irin hk,
da idanu ta bishi da kallo har ya qule sannan ta sauke
wata wawiyar ajiyar xcy wnda saida yajanyo hnkln husna ta dubeta da sauri hade da fadin lfy dai 6*
deeje tayi saurin basawarba, qalau me kk gani? Tc jinayi kinsauke ajiyar xcy, tc au kedai bari iyata kawai na tuno ji nake kamar nayi tsuntsuwa naje na ganota,
husna tayi murmush kawai taci gava dacin abincinta"
gabadaya suka miqe a tsorace sakamakon ganin mamy aysha dasukayi a tsakiyar palon tmkr wacce aka jeho daga sama banda harare harare bb abnda takeyi, tuni deeje ta
6uya abayan husna tana leqe"
mamy aysha ta dubi husna sama da qasa sannan ta
yatsina fuska tc ke ina dana? Husna tana tsaye qyam batare kuma data bata amsarta ba, ganin hk yasa ta kuma daga muryarta ckn tsawa ke dan uwarki ba mgn nake mikiba kikayimin banxa kike wani bina da kallo kamar
kinga tsararki, momy dake kicin dasauri ta fito dan jiyo
hayaniya datayi, saikuma tayi turus ganin mamy aysha datayi tana huci"
kafin takaiga furta wani abu mk yanufo gurin da sauri yana fadin lfy dai momy naji kamr hayaniya na tash..
Bai qarasa ba idanunsa suka hango masa mamy aysha Tsaye da wata runtumemiyar jaka a hannunta idanunta
saye ckn glas saidae kana iya hango idanun nata wadanda suke ck da masifa"
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_17~18_
jknsa a sanyaye ya qarasa hade da risinawa yc barka da xuwa mamy ina yini,
ta dubeshi a wulaqance tmkr taga kashi sannan ckn
masifa tc bansaniba" nace bansani ba" inda kaso sanin ynda na wunin aida kanemi inda nake, tunda safe na sami lbrn xuwanka amma dayake an asirceka anrabani dakai gashinan ko hanyar gdn baka nemaba"
kaini aysha na shiga uku, qiriqiri na haifi yaron da
cikina amma an rabani dashi"
ta kuma qanqance idanu tana dubansa kansa aqasa
sannan ta nunashi da yatsa tana huci kai kuwa da ace ba rabani akayi dakaiba bb abnda xai hana intsine maka kabi duniya inhuta"
tajuya fuuu tmkr xata tashi sama har saida takai kofar
daxata fitar da ita daga palon sannan ta tsaya batare data waigoba tc"
inada buqatar ganinka ynxu basai anjimaba ammafa idan na isa tana kaiwa nan tasakai tafice hade da sakin qofar da qarfi
ji kake garammmmm"
mk yadafe kansa ckn qunan rai hade da tafasar xcy, ji
yake tmkr ya hadiye ransa ya mutu kawai dmn tsananin quncin dake addabarsa a xcy, yanaji aransa cewa dk duniya bb wani wnda yakaishi rashin sa'ar samun mahaifiya ta qwarai, shi kam inda ana cyanxa uwa da tuni ya dade da cyanxa tasa uwar"
momy firdausi ce tayi qoqarin duban mk wnda hannayensa duka biyun suke dafe da kansa, a qoqarinta naganin ta
danne tulin damuwar dake kan fuskarta, ta sakarmasa wani murmsh wnda xaifi kyau akirasa dana qarfin hali tc taso kabiyoni dakina ta wuce batare data jirayi abnda xai fadaba don tasan bashida abn fadan"
ya isketa xaune bakin tanqameman gadonta don hk shima sai ya nemi kujera ya xauna yana fuskantarta, saidai sam yagaxa dago idanuwansa su kalli nata dmn kuwa tsintar kansa yy yana mai matsanancin jin nauyinta abisa abnda
mamynsa taxo har ckn gdnta tayi mata"
ckn dakewa da qoqarinta na kawar da dmwrta ta fuskanceshi sosae ta fara mgn"
mustapha inason maimaitamaka abnda kullum nake fadamaka ne
ka sani cewa ita din uwace gareka"
kar xcy tasa kakasa tuna matsayinta, itace tayi silar xuwanka duniya, inaso ka
kasance mai tsananin biyayya gareta don kuwa ta hnyrta kadai xaka iya samun aljannarka, banaso ka 6ata lkcnka kayimaxa ka isa kaji maqasudin kiran kajiko? Maxa tashi a hnkl ya bude baki da niyyar yin mgn saikuma ya fasa, yamiqe batare daya iya kallon qwayar idanunta ba yasa kai
yafice" saidai xcyrsa tadan sami nutsuwa don hk dakinsa ya nufa yadauki makullin motarsa sannan ya fice"
saida yafara tsayawa a shopping yayimata siyayya sosae sannan ya isa gdn"
kamar ynda ya xata yasameta tanata kaiwa da komowa alamar tana ckn dmw, dasaurinsa kuwa ya qarasa inda take hade da xubewa bisa gwiwowinsa
ya tausasa muryarsa yc"
mamy dan ALLAH ki gafarceni banyi nufin 6ata rankiba wlh tun xuwana nake wani dan aiki kuma bansan kina nemana ba dana bar komai naxo...
Ta katseshi ta hnyr daga masa hannu, ba abnda na kiraka kafadaminba kenan, ta juyo tana fuskantarsa sannan tc gobe rufaida xata biyo jirgin qarfe biyu daga new york ina buqatar kaje kadaukota daga airport"
mk yaxaro idanu adan tsorace yc mamy meyasa nine xandaukota???
Ta bashi amsa a gaggauce, sbd itace wacce nakeso
taxama abokiyar rywrka ina nufin ita nakeso ka aura,
gabanshi ya ynke ya fadi dasauri yc mamy wacce rufaidar???
Itama da saurin ta bashi amsa, wacce kasani diyar qawata haj. Shuwa, yc amma mamy...
Dasauri ta daga masa hannu ba shawartarka nayiba umarnine daga hk bata kuma cewa komaiba tayi ciki tabarshinan a
durqushe" a hnkl ya dago kansa yabita da kallo har ta qurema ganinsa" xcyrsa tadauki xafi matuqa ya dafe kansa ck da qunan rai"
nan danan idanunsa suka kada sukayi jaxir" jijiyoyin kmsa dk suka miqe"
a hnkl ya xame daga durquson da yake yaxauna dirshan hannayensa tallafe da kansa yanajin tmkr xaifashe gida biyune sbd tsananin ciwon dayake masa" tsawon lkc yana xaune ahk amma ko quda baiga yaxo yagifta ta inda yake xauneba"
dan hk yayankema knsa
shawarar tashi ya nufi inda dare yy masa" ya tattaro dauriya hade da qarfin hali Sannan ya iya miqewa ya fice, kodaya baijin xai iya tuqa kansa dan hk yasa drivern gdn yatuqasa a motartasa ya kaishi gd,"
koda yashigo palon bae tadda kowaba kawai
saiya xube bisa kujera yana maida numfarfashi" baijima a hkn ba mamy firdausi ta sauko da niyyar xuwa
kichen tayi arba dashi, ganin halin dayake ck yasanya tayi
hanxarin qarasawa gurinsa tana fadin mustapha lfy? Meya sameka???
Da qyar yy qarfin haln dago jajayen idanunsa yana dubnta amma yagaxa furta koda kalma daya ce
gabanta yayanke ya fadi ganin gaba daya kammaninsa sun sauya ta xauna kusa dashi tana fadin meyasameka dana
waya ta6amin kai????
Dk da yanada burin fadamata dmwr tasa dan yasan itace kadai takeda kyawawan lafuxxan daxasu iya sanyaya xcyrsa amma bakinsa yagaxa buduwa balle yasanya ran xai iya fayyace mata dmwr tasa, don hk da qarfin gsk yaja
wata irin doguwar numfashi wnda yy dai da xubowar
hwynsa"
momy firdausi ta sauke ajiyar xcy da sauri dmn dai dama burinta baiwuce taga xubowar hwynba dmn kuwa tun yana qaraminsa muddun ransa yakai qololuwa a 6aci to dole saiya xubda wadannan hwy xai iya samun sa'ida ckn xcyrsa, idan ko hwyn sukaqi xuba to dole saiya dangan da asibiti dan gabadaya fita yake a hayyacinsa"
tayi tsai da ranta tana dubansa tsawon mintina bb wnda ya iya furta komai itace ta katse shirun tahnyr tausasa muryarta tc mustapha kar wani abinda bai taka kara ya karyaba yasa kayi nufin hallaka kanka inaso kariqa amfani da iliminka da hnklnka wajen danne fushinka awasu lokuta a ryw akwai wasu ababe da dama wadanda ya xamo wajibi ga dan adam ya kiyaye dasu"
daya daga cknsu
akwai fishin iyaye kasani fishin iyaye babban bala'ine ga 'ya'ya nasan kana
sane da hadisin manxon rahma dayake cewa
(RIDWALLAHA FEE RIDWAL WALIDAINI
WASAKHADULLAHA FEE SAKHADIL WALIDAINI) yc yrdar Allah tana ckn yrdar iyaye kuma fishin ALLAH yana ckn fishin iyaye hknfa yana nufin matuqar mahaifanka suna fishi
dakai to ALLAH ma yana fishi dakai musamman kuma uwa...
Mk yaja dogon ajiyar xcy yana duban momy yc momy ke kanki kinsani ina qoqarin ganin na kiyaye dk wadannan haqqoqin, amma ita mamy batada wani burin daya wuce taga ta quntata rywt ta hnyr umartata abnda tasan xai cutar da rywta"
momy wlh da in aure wannan ballagaxar yrnyr gara inxauna a hk har na mutu bb aure"
momy waifa rufaida 'yar qawarta takeson hadani da ita kuma wlh momy sam yrnyr batada tarbiyya tun tana 'yar qaramarta dagafa wannan yaxo yadauketa a mota sai wannan yaxo ya sauketa kuma ma ahkn fa aka dauketa akakaita waje karatu hkn na nufin ankaita taje ta qara watsewarta da tambadewarta a can"
waishine mamy take
fatan hada xuri'a da wannan watsatssiyar yrnyr to waima nidin duka qwaya nawa nake da har xa'a fara
yimin maganar aure? Kuma ma wai nine xanje na daukota a airport gobe bayan taje ta gama tanbadewarta"
Neekam wlh momy gara na hqr da auran gaba daya da in aure wannan sakaryar yrnyr"
momy firdausi ta sauke numfashi tana duban fuskarsa, dk dadai mgnr ta girgixata ainun amma saita dake ta dubesa da sigar lallashi tc aa banson qarajin irin wannan furucin daga gareka kayi addua ALLAH xai kawomaka mafita hknan kuma kayimata biyayya ta hnyr aikata abnda ta umarceka kar ka yrda kayimata wani abnda xatayi maka ALLAH wadai komai daren dadewa ALLAH xai kawo maka mafita kajiko???
Ynxu katashi kaje kadan watsa ruwa saika kwanta sbd kasamu qarfin jknka kajiko???
Ya gyada knsa tmkr wani qaramin yaro sannan ya miqe yayi ciki ta bishi da kallo har ya qurema ganinta sannan ta sauke ajiyar xcy wnda suka sauko tare da wasu siraran hwy a hnkl ta koma da baya ta jingina da jkn kujerar xcyrta ck fal da tausayinsa dmn dai ita kanta tasan sam baiyi
dacen uwaba.
Shi kuwa mustapha aranar sam tunani ya gaxa bashi
damar runtsawa kwana yy juyi yana tunanin musibar
datake shirin kunnomasa kai ckn rywrsa" ganin bashida mafita yasanya yamiqe tsam ya nufi toilet dinsa ya dauro kyakkyawar alwala sannan yaxo yashiga nafila yana gayawa ALLAH matsalarsa dmn dai shine *Samiud dua'u*
Washe gari kuwa yatashi xcyrsa fes tmkr wata dmw
batasameshiba saidai dan abnda ba'a rasaba, hkn kuwa ba qaramin faranta ran momy firdausi yy ba"
suna xaune dukkansu bisa dinning table suna karyawa
husna tc yaya yaushe xaka koma ne??
Batare daya dubeta ba yc kinqosa kenan"
ta waro ido tana dubansa, qosawa kuma yaya? Nikam dama kadawo kenan bb komawa ai hk nafiso yadan saki murmsh idanunsa akanta yc ina tunanin xuwa
gobe ko jibi xan gudu dan akwai ayyuka agabana"
tadan marairaice fuska, haba yaya kwana uku kacal bakafa dan xagaya damu ckn gariba kuma wancan xuwan kai da kanka ka daukarmana promise"
yadan saki dryr ynda tayi mgnr ck da shagwa6a yaja
hancincinta yana fadin kai wannan yrnya akwai shagwa6a mijinki dai xaisha fama" inkuma ya gaji ya koromana ke" to sha kuruminki 'yan matan daddy yau ku shirya 11am xanxaga gari daku ammafa ba jimawa xamuyi ba dan inada gurin xuwa 2pm"
ckn tsananin murna ta rungumeshi tana fadin tank yhu my sweet 3ros yana murmsh yc owkea my choculate sista" aikuwa gaba daya suka fashe da dry"
bayan sun kammala
deeje ta kwashe komai sannan ta gyare gurin taje ta wanke kayan sannan ta nufi dakinta tayi kwanciyarta"
husna data fito daga wnka tana tsammanin ganin deeje
xaune tana jrnta ta fito itama tashiga saitaga wayam da sauri ta fita ta nufi daknta tana qwala mata kira tana shiga nanma
taga wayam tayi tsaye tana tunanin to ina tashiga ne hk? ta dawo palo tacigava da qawala kiran sunanta"
daga can dakin taji krn yy yawa saita daga murya ynda xata iya jiyowa tc ganinanfa husna da mmk na nufi dakin tana wassafawa aranta cewar tome takeyi kuma a dkn?
Turus tayi tanai mata kallon mmk ganinta kwance taja
wani dan siririn tsaki tana dubanta tc wlh ke khadeeja
wani lkcn akwai rainin wayo kina nufin ahk bb ko wnka
xamu tafi xaga garn???
Deeje tadan ta6a baki tc dawa xakuje xaga garin nifa bb inda xanije dan kainama ciwo yakemin" husna tadan saki tsaki tc saiki sha magani ammafa xuwa
kamar kinje kingama ko kuma wlh inje inyimiki hadi wurin momy...
Ta nufi hnyr fita tana fadin garama kitaso muje kiyi wnka inkuma anan xakiyi to nidai ina jrnk"
Deeje ta miqe badasan rantaba tabi bayan husnar dmn kuwa ta gama mgn tunda tasa sunan momy aciki"
husna na gaban mirow ta shigo ta dallomata harara sannan tashige toilet din itakam fashewa tayi da dry tc kyaji dashi"
ckn wani paper lace suka shirya iri daya daya daga ckn kayan da momy firdausi tayi musu anko sunyi kyau sosae tmkr 'yan tagwaye" saidae a fuska kadae xaka lura da rashin wayewar dake tattare da deeje" wnda ko ba'a fadamaka ba xaka fahimci cewar ba girman birni bace"
husna kam fuskar nan
ta dauki make up ita kuwa powder ma saida husna tayi da gske sannan ta shafa.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_19~20_
suka iske mk xaune a palo shida khalil da momy firdausi bisa dukkan alamu kuma ya shirya, deeje tabishi da kallo na birgewa itakam batasan dalilin dayasa mk yake matuqar birgeta ba" kowanne shiga yy saitaga yafi kyau akan wacce ya cire"
ynxu kam wani fari qar din yadine a jnknsa mai silki anyimasa dinkin fitted anyimasa aiki da brown din xare" hknan hular dake kansama brown ne takalmin
qafafunsama brown ne" gemunsa da gashin bakinsa sun kwanta luf saika rantse da ALLAH wani dan matashin balarabe ne" saidai shi ba fari bane can, xa'a iya kiransa sa fari amma idan suka tsaya da farin mutum saidai a kirashi
da choculate"
husna tayi saurin cewa wow yaya u luk so fantastic" yc ko???
Tc ALLAH da gsk yaya kayi kyau" saikuma takama juyi a gbnsa tana fadin duba kagani yaya nayi ko???
Yadan murmsa kadan sannan yc dan qara juyawa mugani"
ckn xagwadi kuwa taqara juyawa snn ta juyo tc ya kagani???
Ya tafa hannu snn yc gsky fa kinyi saikace a toilet"
Khalil da deeje suka fashe da dariya wnda ita deeje
batasan lkcn daya su6uce mataba"
itako nan da nan ta 6ata fuska tayi narai narai kmr xatayi kuka tc kai yaya gsky ka yarfani" gashinan kasa har 6* dry takemin"
yy murmush hade da juyowa gefen da deeje take tsaye yy
tsae da idanunsa aknta, hkn yasa bb shiri ta hadiye dryrta hade da sunkui da knta qasa" yadawo da dubnsa ga khalil yc 3ros dryr ta isa hk ko kuma kaima ynxunnan in yarfaka"
dasauri ya toshe baki alamar ya bari" snn ya dubeta" sorry 'yan mata da wasa nakemiki kema ae kinsan kin hadu"
yamiqe yana dubn momy firdausi yc momy saimun dawo" tc to adawo lfy karfa kudade kasandai kanada gurin xuwa ko???
Gyda knsa kawai yy batare dayace komai ba yy gaba
suma sai sukabi bayansa,
gamji park ya xarce dasu lallai kam sunji dadi dmn dai sunsha kallo sannan ya wuce dasu murtala squar nanma dai sunbama ido abnci" daganan ya xarce dasu oastrich bakery suka kwashi kayan xaqi sannan yakaisu wani babban shopping ya umarci kowa ya kwashi kaya ynda ransa keso aikuwa suka xage suka dinga jida kamr wadanda ALLAH ya aikosu"
itako deeje tsaye tayi tana baxa idanu dmn dai ita batasan abnda xata dauka ba saida husna ta gama jidar nata sannan taxo ta jidar mata itama komai data daukarma knta saida ta daukarma deeje" snn sukaje aka loda a mota bayn ya biya kudi"
husna kmr dama jr take su fara tfy tc" Yaya wai wadannan uban kayan danaga kun jibgo kaida
kalil dk na waye???
Idanunsa bisa hnya yc anfadmiki kowa irinkice da bakisan kowaba saikanki" to mamana da daddyna na kwaso mawa" tundadai ke kin mnta dasu naki kawai kika dinga jida"
saitakama dry tc laa yaya ba mantawa nayi dasuba gani nayi kaime siyan bakace mu xa6ar musuba shiyasa, amma yaya momy da daddy kawai ka siyamawa baka siyama...
Saikuma tayi shiru mk yy murmsh dmn dai ya fahimci inda mgnr tata ta dosa yc qarasa mana yaya kikayi shiru tc aa yaya nafasa muje kawai yc to kwantar da hnklnk itama mamyn harda ita muka jidarmawa dan nasan tmbyr taki kenan"
tayi murmsh kawai batare datace komaiba itakam deeje dk wannan abun da ake idanunta sunakan
fuskar mk wnda take iya hangowa ta gilashin motar"
itadai bata gajiya da kallon fuskarsa yana burgeta fiye da tunaninta" dk da dae wani sashen na xcyrta ck take da tsoronsa" amma hkn bae hanata yimasa quri da many an idanunta ba"
shi kuwa jknsane ya bashi ana kallonsa dan hk yakai
dubansa ga mirron inda ya tabbatar tanan xai iya hango
mai kallon nasa"
ilae kuwa hangota yy taxuba masa idanu tmkr xata cinyeshi" da dan tsoro ya kuma dubanta sosae ta mirrown saidae yaga alamun sam hnklnta baya jknta" dasauri ya fara karnto
adduar neman tsari daga miyagu dmn dai ynxu yafara
tunanin itadin ko mayyace...
Husna kam bnda xuba bb abnda takeyi" jin datayi kowa yy bnxa da ita bb mai bata amsa yasaa itama taja bakinta tayi gum" a hk suka isa gida kowa cike da doki"
mk yasa aka kwashi kayan aka shigar dasu ciki"/dukkansu suka xube a palo suna maida numfarfashi na gajiya, husna kam tuni
ta 6alle da baiwa momy lbrn guraren da sukaje da kuma
dk abubuwan da suka gani sannan daga bisani aka baje
kaya aka shiga kaso" lallai momy firdausi ta jinjinawa dan nata sosae dmn dai gsky ba qaramin kudi ya kaso ba, ta daga idanu tana dubansa sosae sannan tc mustapha menene hk? Ka 6atar da kudade hk kamar ba nemansu kayi ba"
yadan saki murmsh yana shafar suman dake gemunsa yc" momy to idan banyimuku ba waxanyiwa?
Momy needai kawai kisanyamin albarka dmn dai ita kadai nakeda buqata" tc nasan da hkn ammadai gsky sunyi yawa kuma albarkarmu dama kullum cknta kake saidae aqara"
ubangiki kuma ALLAH ya qara tsarewa, yc ameen momy bari inshiga indan watsa ruwa kafin lkcn sallah yayi, tc to saika fito" deeje kam dasauri ta bishi da kallo ganin ya juya bayansa ya fara tfy, ta wani dan madaidaicin mirrown dayake fuskanta ya hangota tana bin bayansa da kallo,
xcyrsa cike taf da mmk da kuma tsananin ta'ajjubi ya
shige dakinsa yana kuma qissimawa a ransa cewar lallae dole xaiyi maganin wannan yrnyr, a fili ya furta ko mayyace ke to lallai xanyi maganinki"
Ya fito ckn shirin shadda gixna ash colour hula da takalmi duk kalar ne idanunsa saye ckn wani dan siririn gilashi wnda xaka iya hango idanunsa ta ciki, ckn sakwanni qalilan qamshin turarensa ya dumame hancin dk wnda yake xaune a ckn palon, husna sarkin surutu ce tayi tsagal
tc kaiiii yaya wlh saikace sabon ango, amaimakon ya bata amsa kamr yadda ya saba sae ya dallomata harara, fuskarsa sam bb murmshn nan daya saba, atake kuwa tashiga taitayinta dmn dai dama tasan halinsa sarai, lkcn
wasa ayishi, idan ko yashiga irin wannan yanayin to kuwa
dolensu su shiga taitayinsu ko kuma kasha maxga,
yasauke idanunsa akan mamy firdausi wacce take shirin tashi yc, momy xanshiga masallaci kuma ina suspecting baxan dawo ba xanwuce airport din kawai daganan dmn inason ganin jabir, kuma inason xanbiya ta gdn mamy
kafin inwuce" dasauri tc aa to abinci fa? Yadanja siririn
tsaki mtss ina ganin saina dawo naci dmn ynxuma ba
wani yunwa nakejiba, tc to shikenan ALLAH yatsare
kagaida mamyn, yc ok, saida ya kusa ficewa sannan kuma sai ya juyo yc kufitomin da kayan mamy kuxubasu a mota kafin infito sallah, dasauri suka amsa da to snn bb wani 6ata lkc suka miqe suka fara jidar kayan dmn yaukam sunga alamun bb wasa, deeje kam ranta ck fal yake da mmknsa ynxu ynxu mutum yagama wasa da raha amma daga shiga daki yafito yakoma kamar wani xaki, hmm lallai wannan da abin mamaki yake, ta ayyana hkn aranta"
nan da nan suka kammala jidamasa a bayan but dinsa
sannan kowanne yanufi daki dmn gabatar da sallah, shi
kuwa ana idar da sallar motarsa yanufa kai tsaye yashiga yy mata key sannan yabar harabar gidan, saida ya dorata bisa kwalta sannan yafara tunanin kiran jabir, ya miqa hannunsa yadauki daya daga ckn wayoyinsa, yadanyi 'yan danne danne da baifi sakwanni ba, saida ya tabbatar wayar daya kira tafara ringing sannan yalatsa hansfree ya ajiyeta bisa jikinsa, gaf da xata tsinke aka daga wayar,
saida yaja tsaki sannan yc kai dan iska ina kiranka kana wani jamin class kana inane hk nakejin hayaniya??
Daga can 6angaren jabir yc ina wurin tadi ne, ya kuma jan tsaki karo na biyu snn yc bnxa nan kafi auki, ni kafadamin inda kake inxo insameka dan akwai inda xaka rakani ne"
jbr yc kai nifa bana kusa don wlh ynxu hk ina xaria ne
alhajinmu ya aikeni wurin wani abokinsa, nan take takaici ya lullu6e mk, don hk baiko tsaya sauraron qarashen xancenba ya kashe wayar yana tsaki, karkata kan motar
yayi ya nufi hanyar gdn mamy aysha, xcyrsa cike taf da tunanin hali irin na mamy aysha, banda tabbacin daya
samu daga mahifinsa to bb dalilin da xaisanya ya amince cewar itace tayi silar xuwanshi duniya, bayajin cewa tanayimasa soyayyarnan wanda kowacce uwa takeyima
danta, shikam ko a tarihi baita6ajin tarihin uwa irin tasaba, ko daya bata damuwa da damuwarsa, gani yakema idan yana ckn damuwa tmkar ita ckn farin ck take, nan take yaji
xcyrsa tanayimasa wani irin xafi har yakejin tmkr ma
yafasa xuwa gdn, saidai nan take nasihohin momynsa suka fara bijiro masa ckn qwaqwalwarsa, a hnkl yaji xcyrsa tafara yimasa sanyi a hk har ya isa gdn, yashiga danna horn mai gadi kuwa da sauri ya iso ya budemasa get din, bai tsaya wata wata ba yadannan hancin motar xuwa ckn gidan, bayan ya kashe motar ya fito maigadin yashiga gaidashi, yasaki fuska yana amsawa yasanya hannu ckn
aljihunsa yaxaro kudi ya miqama mai gadin wadanda yake kyauta xaton dubu biyar ne, tuni mai gadi ya 6alle da godiya shi kuwa yy ciki bayan ya fadamasa yashigo masa da kaya a bayan but"
tundaga qofar falon yadinga jin hayaniya na tashi tmkr gdn biki, baiyi wani mamaki ba dmn dai ita dama babbar sa'a ce kaxo gdn ka tarar bb dandaxon qawayenta, yasa kai ckn palon da sallama, gaba
dayansu hnklnsu yadawo gareshi, daya bayan daya yadinga binsu da kallo, ranshi yaqara baqi ganin dk cknsu bb wacce tayi alama da mutuniyar kirki, ya sauke idanunsa akan mamy aysha wacce tayi kicin kicin tmkar taga maqiyinta,"
dai dai lkcn mai gadin yashigo da kaya niqi niqi yaxubesu a tsakiyar palon, hajiya aysha ido a kwabo, ganin an jibgemata kaya himili guda nan da nan saita saki fuskarta tana fadin yaya kayi tsaye hak ka samu guri ka xauna mana, sam wannan fara'ar bata sanyashi farin cikiba saima
wani dunqulallen qunci data kuma jefa xcyrsa, dmn dai
yasan ba don ALLAH takeyimasa ba, ya duqa har qasa ya gaidata ta amsa kuwa ckn fara'a batare data damu da rashin gaida qwyenta da baiyiba, yadnyi qasa da kansa sannan yc, dama mamy naxone inbaki hqr akan abnda yafaru jiya kuma insha ALLAHU hkn baxai kuma faruwa ba, tc aa bb komai ni dama nasan bayin knka bane aikin
asirine, amma karka damu nima miqewa xanyi tsaye xama baiganni ba, haj. Karima dake gefenta ta yamutsa fuska tc,"
to dama haj. Aysha ai kece baki kar6ar shawara badan
hakaba aida tuni munyi maganinta, 'dan naki qwaya daya tak ki xuba ido wata tana juya mikishi kinaji kina gani, ai kuwa indai kishiya ce xakiyi kaico wata rana,
mamy aysha tc qawata nima sai ynxu naga alamar hkn ynxukam dole in miqe,
mk ya miqe xcyrs tanayimasa xafi ji yk tmkr ya jawo haj. Karima yadinga lafta amma bb dama.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_21~22_
da qyar ya iya bude bakinsa yc sai anjima, mamy aysha tayi saurin cewa aifa, aidayake anta6omaka
uwartaka, to umma tagaida assha, kuma ina fatan daganan aiport din xaka wuce don jirginsu yana gab da sauka"
Can qasan maqoshinsa ya amsa da eh sannan yy saurin ficewa a qoqarinsa na gujewa wata maganar daxata qara 6ata ransa"
haj. Halisa tadubi mamy aysha tc ammafa gsky haj.
Aysha yaronnan sam baiyi kama da yaronda ke kika haifa da cikinki ba, ko daya bai dauki halayenki ba, haj. Salima dake gefen haj. Halisa tayi tsagal tc qawata kin rigani a fili na rigaki a xuci, wannan fa shine ake cewa rayayye daga ckn matacce"
mamy aysha ta fashe da dariya harda tafawa tc, shegu qawayena ashe kun fahimci hkn, ai baku saniba, tsammaninku inda yaron nn tarbiyyata ce xai kasance hakane? Ai dk wnn fiffikar danakeyi ta banxa ce, domin dai nikaina nasan mutuniyar kirki ce tunda ko bb komai tayimin tarbiyyar yarona daya tal a duniya, gashi
ynxu inacin moriyar abin dan ko kara na ajiye baxae qetare ba"
haj. Karima ta dubeta da gefen ido tana hararta tc,
gsky haj. A'e banta6a sanin ke wata gidahuma bace sai
yau, ke ynxu har wani fadin tanada kirki kike? Ke kinta6a ganin kishiya tayi kirki ga kishiyarta? To bari kiji, itace kadai tasan mugun abun datake shirya miki, idan taqama kike da cewa yana binki sau da qafa to wlh daxarar ta fahimci hk kin kade har ganyenki, don wlh ganinsama saiya yimiki wahala, hajiya idan xaki maqe kawai ki miqe,"
haj. Halisa tc karima mgnr A'i fa akwai qamshin gsky,
musamman idan kikayi la'akri da iya tsawon shekarun daya dauka awajenta inda muguwace kaiwa iyanxu aiko data rabasu din idan tanada niyyar hkn, nidai haj. A'i
shawarar daxan baki karki sake kiyima matarnan wani
mugun abu, kedama ALLAH ya kashe ya baki, kefa
haihuwarsa kawai kikayi amma dawainiyarsa ko ta kwabo guda baki sani ba, amma gashinan ynxu saidai ya qunso abin arxiqi ya kawo miki"
mamy aysha tayi murmushi tc, kamanfa kinsani qawata ALLAH ne kawai ya kashe yabani, donni wahalar haihuwar tasama bansaniba saidai dawainiyar ckn tunda cs akayimin aka fiddashi, ALLAH nema kawai yasa rayayyene amma neekam dan tani aida tuni yabi suck away, don hk ni koda ubanshi yamaidashi gurinta ko a gefen dan kwali na, kuma tun daga kansa na
daukarma kaina alwashin bani qara wannan gangancin na haihuwa, hk kurum nan da nan ka tsofe da wuri"
haj. Karima ta dallomata wani wawan harara tc, to ynxu gwaninta kikayi kenan? Kina nufin dk wannan uwar daular na mijinku idan ya mutu shikenan ke saidai ki tashi a bnxa dk ita xata wawushe kenan? Lallai haj. A'i hrynxu kanki a duhu yake,
mamy aysha ta ta6e baki tc, indai saina haihu
xansami dukiya to na yafe, ke kanki kinsan alhaxan danake harka dasu baqaramin shaqamin kudi sukeyiba, musanman ma haji nafi'u tumbin nera kenan, to ni kuwa mexaijamin sakin jiki in haihu inacin duniyata da tsinke, indai saina haihu xansami dukiya to hajiya akai kasuwa, dukkansu
suka fashe da dariya hade da tafawa irin tasu ta 'yan
duniya, hk suka cigava da firarsu cike da jin dadi har
saida sukaga gari yafara duhu sannan kowacce takama gabanta"
Shi kam mk xaune yy ckn motarsa yana jajantama kansa" dmn dai jinsa yake tmkr shine kadai dk duniya dan da baiyi sa'ar uwaba, xcyrsa ta dauki xafi ma2qa amma saiya dinga nanata innlillahi wa inna ilaihi raji'un a ckn xcyrsa, nan da nan yaji xcyrsa ta fara sanyi hkn yabashi damar yima motar tashi key sannan ya fice daga gidan"
koda ya isa aiport din yasamu tabbacin cewa jirgin qarfe biyu ya sauka, don hk saiya fito daga motarsa yasamu wani dan gefe yy tsaye yana tunanin mafita, dmn dai shi yasan baxai ta6a iya xuwa neman rufaida da kansa ba" gara yajuya kawai mamy kome xata masa saidai ta masa,
ya juya da niyyar komawa motarsa bisaga amincewa da shawarar da xcyrtasa ta bashi,
HELLO! aka fada daga bayansa, yajuyo fuskarsa tmke dan ganin ko wanene, idanunsa sukayi arba da rufaida, ck da takaici ya fara binta da kallo tmkr yaga
wata sabuwar halitta, riga body hock ce ajknta sai dogon wandon jeans daya dameta tmkr pentinsa akayimata, kanta yane yake da wani dan siririn gyale wnda xaka iya hango himilin gashin dokin datayi kitso dashi"
Idanunta saye ckn wani qwamemen gilashi baqi wuluk, qafafunta kuwa saye suke ckn wasu takalma masu shegen tsini, rufaida ana iya kirnta da kyakkyawa, dmn dai doguwa ce san6al saidai tanada qi6a wnda yahana a hngo tsawon nata, farace amma ba canba, hakannema yabata damar shafa mai wato blicin taxama faratas kamar ka ta6a jini ya fallatso, saidai daka kalleta xaka fahimci sam ba farinta bane dmn dai sam baiyi mata kyau ba, fuskarta na dauke da dogon hanci da kuma bakinta dan madaidaici wnda baxa'a iya kiransa da qato ba hakanan kuma baxa'a iya kiransa sa dan qarami ba, a kimani shekarunta xasukai ashirin ko kuma da daya"
Cike da tsananin takaici marar misaltuwa ya kauda knsa gefe yanamai jimamin wai wannan tsinanniyar yrnyr mamynsa takeada burin hadashi da ita a matsayin matarsa, ita ko rufaida nan take ta tsunduma shauqin begen dan matashin saurayin dake
tsaye a gabanta, dk da dai tasan mk farin sani ada, amma ynxu saitaga tmkr ansauyosane, gabadaya ta rude da ganin kyawunsa da kuma kwarjininsa, aranta take ayyana ai ita kam tayi miji dan ko sama da qasa xasu hade bb abnda
xai hanata auran mk, gabadaya ta tsunduma ckn shauqi da tunani bata ankareba sakdai ta hangosa can gurin motarsa yana shirin budewa ransa 6ace,"
da dan saurinta tabishi har
ta cimmasa, kanta tsaye ta bude gidan gaba tashiga ta
xauna idanunta akansa tana murmush, saidai kwarjininsa
sam sun gaxa bata dama ta iya yimasa magana kamar
ynda tayi niyya, ganin da tayi sam hnklnsa baya tattare da ita, idanuwansa kafe suke bisa hnya yana shirin tada motar yasanya tayi qoqarin tattaro dauriya tc, haba yaa musty daga england fa nadawo ynxu" kuma har ynxu daga dangina bb wnda na hadu dashi saikai, ai ko bb komai
yakamata ka nuna murnarka da dawowata sannan insamu tarba mai kyau, ji yayi tmkr ya shareta kawai amma saiya
aiyana aransa cewar lallai furucinta yanada buqatar amsa,"
dan hk batare daya dubeta ba yc ai sai kibari ki hadu da
dangin naki tukunna dmn dai ni nasan bb abnda na hada dake bb dangin iya ba na baba,daga hk kuwa bai kuma cewa komaiba yayima motarsa key ya figeta a guje tmkr mai shirin barin duniyar"
tabbas rufaida taji xafin abnda mk yafada mata, dmn dai ita aganinta xuwa ynxu tafi qarfin wulaqancin wani da namiji, musamman idan tayi la'akari da ynda manyan alhaxai da kuma matasa masu jini ajika suke sintiri akanta, ita kuma tana juyasu son ranta tmkr ynda ake juya waina ckn tanda,
dan hk ta dubeshi ranta
6ace da niyyar watsa masa magana kamr ynda ya watsa mata, saidai dubansa keda wuya taji bakinnata tmkr an goga mata super glue an nane bakin, dmn dai kwarjininsa da cikar xatinsa uwa uba kuma yadauko girar sama ya hadeta data qasa tmkr wnda aka aiko masa da saqon mutuwa
sune suka haddasa mata gaxa furta masa kalaman da tayi niyya, a maimakon hkn ma sai binsa kawai tayi da kallo cike da shauqin so, domin gani tayi tmkr a hakan ma yafi kyau, a hk suka isa qofar tangamemen gidan nasu rufaida, yaja tunga ya tsaya, dk da tangame musu qofar get da
akayi hkn baisa yy niyyar shiga cikinba, dmn dama akwai na'uran da masu gadin suke iya hango tsayuwar mutum ko kuma tsayuwar mota batare da anyi horn ba,"
baice mata kanxil ba hakanan itama batace masa ba kuma batada niyyar fita daga ckn motar, ganin hk yasa yadanja siririn tsaki yc akwai wani abu ne? Da dan mmk ta dubesa tc,
kana nufin anan xaka barni?
Dasauri ya tari numfashinta, to wani wurin kikeda buqatar inkaiki? Tasauke numfashi tana
dubansa sosae, salon miskilancinsa yana matuqar birgeta, tadan sassauta murya idanunta kafe a kansa tc, haba yaa musty ai hakan sam bai daceba kasaukeni a qofar gd,
menene matsalar da har baxaka shigaba kagama ai
saiku gaisa da mom ko???
Yasaki tsaki aransa yanajin tmkr ya hankadata waje kawai yaja motarsa yy tfyrsa, saida ya dauki tsawon lkc kamr baxaiyi mgn ba, dmn ita harma
tacire ran xaiyi maganar saitaji kamr daga sama yc pls fita inada abinyi, tadubeshi kamr xatayi magana saikuma ta fasa,
ta bude motar da sauri ranta 6ace ta fice bayan ta dauki
jakarta dake gidan baya,
dasaurinsa kuwa yaja motar fuuuuu hade da badeta da qura, tabi motar da kallo ck da 6acin rai, aranta tana ayyana tafi qarfin wulaqancin ko
wanne irin da namiji, amma wani sashe na xcyr tata jinjina qira da cikar xatinsa take, tana kuma dadajin wutar sonsa tana kuma ruruwa a ckn birnin xcyrta, a hnkl taja jakarta ta nufi ckn gdn xcyrta cike da tunani barkatai"
Ransa 6ace ya isa gida saidai sam baibari momy firdausi ta fahimci hkn ba, domin yana shiga gdn ya saki fuskarsa tmkr bb wani 6acin rai a tattare dashi, koda ya isa palon baiji motsin kowa ba hkn ya tabbatar masa da cewa yaran gidan suna islamiyya, hkn kuwa ba qaramin dadi yy masa ba domin dama fatansa kenan don bayason adameshi so kawai yake yadan samu tyme yadan huta, don hk dakinsa
kawai ya nufa yashiga toilet dinsa yadan watsa ruwa
sannan yabi lfyr gado, akayi sa'a kuwa yana kwanciya
sarkin 6arayi ya saceshi, domin dai jiya sam baisamu
rintsawa ba sbd mummunan albishir din da mamy aysha tayi masa na hadashi aure da gantalalliyar yarinya rufaida
kamr ynda yake mata laqabi,
bashi ya farkaba sai qarfe
hudu da rabi, hkn ma qarar wayarsa ce ta tadashi, yana
duba agogo ya miqe da hanxarinsa yana fadin a'uxu billahi har tyme ya tafi haka? Dasaurinsa ya fada toilet ya dauro alwala sannan yaxo ya gabatar da sallah, ckn shigar t shirt
fara qar da 3 quater itama fara yafito palon inda
yakedanjin surutu na tashi, yasan baya wuce akun
gidannasu ce husna, dan baccin daya samu saiyaji xcyrshi tayimai dadi, don hk fuskarsa washe yanufo palon, sam husna da Kalil basu ankare dashi ba domin musu suketa tafkawa basuji basu gani, deeje kuwa tana gefe banda tuttular dariya bb abnda takeyimusu, amma mk na dumfarowa gurin nasu tuni ta nemi dariyar ta rasa ckn second guda, idanunsa akanta yana naxarinta, sam yrnyr bata kwanta masa ba, hasalima daga jiya xuwa wata muguwar tsanarta yakeji acikin xcyrsa, hkn kuma baya rasa nasaba da wannan mayataccen kallon data dinga yimasa kmr tsohuwar mayya, ga wani sussunkui da kai datakeyi
idan ta ganshi na munafikai amma dataga yabada baya ko yana kallon wani wajen saita qureni da ido da wnn
gabxa gabxan idanun nata kamar taga nai mata kama da dan qauyensu, ya kuma jan dogon tsaki wnda shi kanshi baisan lkcn da yayi ba, hakanne yy nasarar jawo hankalin husna da Khalil domin yaxo dab dasu kuma tsakin da yy da qarfi yayi, da mamaki suka dubesa domin dai bb wnda yasan yana ckn gidan, saidai kowa ya kasa magana dmn ganin fuskarsa da sukayi bb annuri kamr ynda ya fita daxu,"
a tsakiyarsu ya xauna gami da saurin sakin fuskar tashi
sbd ganin yanayin da suka shiga nan take na tsoronsa, a lkc guda yayi amfani da hannayensa biyu yaja hancin kowannensu gami da cewa musun me ake tayine haka, gaba daya kuka cike mana gida da ihu ba'ajin komai sai ihun ku,
da sauri husna tace yaya tsakaninka da ALLAH da
cristiano da messy wayafi iya qwallo? Mk yayi murmsh
yana duban khalil yayi kasaqe yana sauraron amsar da xaibada, sai yc haba baby yayama xa'ayi ki hada messy da cristiano? Ai messy yy masa fintinkau, Khalil ya daka tsallen murna yc yesss 3ros ashe kaima ka gane, wlh ko kusa baxa'a hada messy da ronaldo ba, aishima yasan babansa ne, husna tayi kicin kicin tc bawani nan yaya kaima dai son kai kayi kawai amma kai kanka kasan ronaldo ix d best, mk yadagamusu hannu yana fadin toooh
enough, ya isa haka, ku ynxu sbd rashin aikinyi saiku xauna kuyita musun 'yan qwallo? To akawo wata cyaftar wannan nayi cancelling dinta, dukkansu sai sakayi gum suna
dubansa, yadan saki dry ganin ynda sukayi a lkc guda sai ya cyanxa firar da cewa yaushe xamuje gangara ne mugano dangi?
Aikuwa kamr dama suna jr husna tc yauwa yaya abari saika qara xuwa mu kuma lkcn INSHA ALLAHU anbamu hutu tunda kaga ynxu munkusa fara exams, Khalil yc eh wlh yaya dakaxo kawai saimu cira sai kabarmu mu kawai acan mugama hutu, kafin mk yace wani abu momy firdausi tasauko daga sama tana tase da 'yan biyunta,
ganin yayannasu yasa suka qaraso da gudu suna rige rigen hayeshi.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_23~24_
Dasauri ya kamasu ya rungumesu yana shafarsu" yadago fuskarsu suna kallonsa yc, 'yan biyun momy 'yan mulki, sae
ynxu akaga damar saukowa? Nifa gsky inaga xanfara kishi daku dan bisaga dukkan alamu momyna tafisonku,
dukkansu sukasa sa dariya harda momyn datake shirin
xama, bayan ta xauna ne tc, aika dainama wannan
mafarkin sbd dk dan da momynka xata haifa to yabiyo bayanka, aidan fari shine abinso, yadan shafa kansa ck da farin cikin kalamanta, ta dubeshi sosae jin yayi shiru tc naji
ana firan xuwa gano dangi masu dangi mu da baxa'a gano namu ba mun gode"
dukkansu suka kama dry, husna tayi tsagal tc momy kefa danginki a qauye suke, ta dallama husnar harara tc au ku ganagaran ba qauye bane????
Khalil yc kaee momy wlh kinsan gangara ba qauye bane, wlh wayayyune ko 'yan kaduna albarka, husna ta cyafe, ae momy wlh gangara birni ce, ki duba fa kigani bb yrnyr da akeyima aure sai ta hada NCE dinta, kuma saita sauke alqur'ani wasuma sai sun fara hadda, kinga kuwa momy ae qauyenku basu hk,
Mk kuwa baisan lkcn daya tuntsure da dariya ba ya jawo husna ya riqe kunnanta yana cgb da dariya yc,
lallae hussy wuyanki ya isa yanka, momyn tawa kike cewa garinsu qauye?
Momy itama dariyar tayi tc rabu da ita mustapha ae daddynku taji yana fada, husna tasaki dan qara tana fadin wayyo yaya xaka tsigemin kunne, ya saketa yana cgb da dry, yc to wlh ki fita idona in rufe yarinya na qarajin kunce da momyna garinsu qauyene to mai rabani daku sai ALLAH"
Sukayi shiru suna dariya ciki2" juyowan da xaiyi
idanunsa suka fada kan deeje wacce tayi masa quri da qwama qwaman idanunta,"
nan take kuwa tsigar jknsa ya kama tashi, nan kuwa ranshi yy mugun 6aci idanunsa suka kada sukayi ja, domin dai shi dama mk
akwai daukar abu da xafi,"
keeeeeeh! Ya fada cikin tsawa yana dubanta, tuni deeje ta hantsilo daga kujeran datake xaune tana xare idanu tmkr wacce aka hankado, su kansu husna da Khalil sun tsorata matuqa da ganin yanayin daya
afka ckn 'yan sakwanni, hakanan kuma gashi sun rasa gane wanne irin laifi deejen tayimasa a ckn wadannan 'yan daqiqu, to balle kuma 'yan biyun momy wadnda nan take kuka kawae suka sa sbd tsoro, ya miqe yana nunata da dan yatsa yc, ke dan ubanki ni tsararki ne? Ko kuma dk
gidannan nine kadai wnda kaki raina da bb dama inxauna ko injuya saikin qureni da wadannan tsinannun idanun naki
maikama dana mayu? To idanma mayyarce ke toni kisan nafi qarfinki, fuuu yajuya tmkr xai kifa ya wuce dakinsa,"
husna kuwa sauri tayi tajawo 'yan biyun momy ganin ya tafi tashiga lallashinsu har sukayi shiru dan batason momy
tajiyo ta fito ta tmby abnda ke faruwa, tsuru sukayi
kowanne yana saqawa da kwancewa ckn xcyrsa, dasauri husna dabara ta fadomata ta miqe ta damqo hannun deeje wacce tayi mutuwar xaune, husna ta shiga janta har suka
isa daki"
Husna ta xaunar da ita gefen gado sannan itama ta xauna, a nutse ta dubi deeje wacce kallo daya xakayimata ka tabbatar da rashin nutsuwar dake tattare da ita, takae hannu tadan dafa kafadarta, xumbur tayi tamiqe tana duban husna idanu warwaje hade da tattare xaninta alamundae tana shirin antayawa a guje,
dasauri ta cyafke hannunta bayan ta miqe sannan tc, ohhhh calm down pls, ki kwantar da hnklnki nice fa khadeejah, ahnkl jkn nata ya fara sanyi sanyi idanunta akan husna, sai kuma ta saki numfashi hade da komawa ta xauna da6as
kmr wacce aka yar6ar, husna tabita itama ta xauna din hannayensu riqe dana juna tc, kadijah ki kwantar da hnklnk hakanan kuma kiriqa kiyaye dk abubuwan da kikasan xai hadaki da yaa musty kinji? Ko ban tmbyki ba nasan kallonsa da kikayine yasa yayimiki hk, sam yaa musty bayason kallo dama, ki dauka cewar bawai danke bace yasa yayimiki hk, ki dauka koda mune mukayimasa abnda
kikayimasa hakan xaimana koma fiye da hkn, dan ALLAH banaso ki qullaceshi, kuma ki riqa kiyayewa xakiga kunxauna lfy kmr ynda muke dashi kinji?
Deeje ta daga kai a hnkl kmr wata qadangaruwa"
Mk kuwa koda yashiga daki laptop kawai yajawo yafara
latse latsensa, tsawon mintina 30 amma ya gaxa fahimtar abnda take latsowa, hakanan yaji xcyrsa tana qara haskomasa deeje tanaimasa wannan kallon kamr xata lasheshi, nan take yaji tsagar jknsa yana wani irin tashi har yakejin kmr ma xaiyi amai, ya dunqule hannunsa sannan ya naushi iska hade da furxar da iska, kaiwa ynxu haushin kansa
ya koma ji da bae xage ya lallasa ta ba, mk kenan akwae daukar abu da xafi, shi kanshi bayason wannan dabi'ar tasa, amma sam ya gaxa bari, hakanan ita kanta momy firdausi tana matuqar gargadinsa akan saurin daukan abu da xafi, sai dai har xuwa ynxu bb wani cgb dmn dai abun nashi gaba ma yakeyi"
da saurinsa yafada toilet yasakarma kansa shower na ruwan sanyi qarara, saida yajima sosae kafin ya fito, dmn yana fitowa ladani na xabga kiran sallah, baiyi wata wataba ya xura fara qar din jallabiyarsa kodama
saida yayi alwala sannan ya fito, bb kowa a palon dan hk
kawai saiya xarce masallaci kansa tsaye, bashi ya shigo
gdnba sai wajen qarfe tara na dare, a masallaci yayi
xauniyarsa yanata hailala da istigfari, koda yashigo bisa
dinning ya iske gabadayansu suna xaune harda daddy da baijima da dawowa ba, fuskar nan tasa kicin kicin ya nufosu sakamakon hango deeje da yayi itama xaune
cknsu, ita kuwa tana hangoshi tayi saurin sadda kansa qasa, qirjinta kuwa kmr ana mata lugude a cknsa, yana qarasowa ya miqama daddy hannu sukayi musabaha, daddy riqe da hannun batare daya sakeba yc yaukuma waya ta6o alhajin gdn namune naga fuskar kmr hadarin
august, ae basuba ni kaina baseerah danake la6e bayan
kujerun saida na tuntsure da dariya har saida suka kusa
ganoni sannan da sauri na toshe bakina hade da cgb da rubutu,
deeje kam ko motsi batayiba balle tasanya ran
xata iya dariyar, shikuwa ogan sosa qeya yayi hade da washe fuska yc wlh daddy ka iya koto mutum, shima daddyn washe fuskar yayi yc aa bb fa wani koto mutum gsky ce, kashigo mana fuska a tamke kamr kana filin daga, yadan sosa qeyarsa yana fadin wlh daddy banadan jin dadi ne amma nasha drugs, connel kabeer yc to ALLAH yakawo afuwa, daidae lkcn momy firdausi tasauko dauke da hassan a hannunta dama already hussaini yana xaune
jkn daddy, dasauri ta qaraso tana fadin badae hr ynxu
xaman jirana kukeyiba baku fara ci ba, dady ya dalleta da
harara yc, to dama me kk tsammani, wadannan 'yayan naki ina xasu iya ci bakyanan musamman ma wannan shugan 'yan masu iya tsarin, yanuna mk, mk murmsh yy yc kaee daddy ni kuma daga shigowata ynxu?
Daddy yc aff ae inda ba ynxu din ka shigo ba da tsarin
daxakaxo ka ishemu dashi sae ALLAH, momy firdausi
tajawo kujera taxauna tana fadin to daddy ya isa haka
kardae a damarmin yaro, yc to me 'da mudai axubamana
girki mu kwasa, tayi murmush tafara jawo kulolin tana xuxxubawa, wannan kenan.
Washe gari tnda asubahi mk
baikoma bacci ba dmn wani aiki daya tasa agaba a laptop yanason cimmasa, wajen qarfe takwas deeje ta farka dasauri ta diro daga gadon sannan ta shiga tada husna, husna ta bude ido da qyar tana dubanta idanunta cike suke da bacci, deeje ta harareta tana fadin malama ki tashi ki duba tym, qarfe takwas fa, bamuyima momy sharaba, (domin dama momy ta riga da ta dauko sabuwar maiyimata aiki tun kwanakin baya, abun nufi ynxu dai deeje ta xama tmkr diya a gdn, hkn yasa ita da husna suka yankema kansu dk ranar week end sune xasu riqayin aikin gidan)
husna tadanja dan qaramin tsaki sannan ta
tashi xaune tana fadin wlh khadeejah yanda kikasan
ansameni anyimin shegen duka, deeje tc hakanan xaki
tashi muje muyi sharannan ynxu da wankin toilet din
momy, ta jingina da jikin gadon tanadan lumshe idanu tc ganinan tafe kije, deeje tanufi hnyr qofa tana fadin wlh yrnya garama ki wartsake nidai na tafi ingama nawa ke kuma kixauna kiyita lumshe idanu,"
ma'adanar tsintsiyoyi
ta nufa ta dauki guda daya da parker sannan ta nufi palon qasa dmn dai dama shine nata, da hnxarinta ta fara kakka6e kakka6en kujeru batare data fahimci da mutum a ckn palonba,
shi kuwa mk adan tsorace ya dago yana duban wanene mai wannan rashin hankalin, aikuwa idanunsa suka sauka akanta, nan take kuwa xcyrsa ta turnuqe da baqin ciki,. Da alamu sam bata lura dashi bama kakka6e kakka6enta kawai takeyi, baisan lkcn daya
daka mata wani mahaukacin tsawa ba rnsa 6ace"
a gigice ta hantsila gefe bayan tayi wurgi da tsintsiyar dake hannunta" idanunta sun firfito waje alamun sam ba'a ckn
hayyacinta takeba, ai nima kaina baseerah danake la6e
saida na hantsila, biro da takardar dake hannuna sukayi nasu wajen, deeje kuwa qanqame jknta tayi tana karanto adduo'i dmn dai a tsammaninta gamo tayi, ckn xafin rai mk ya taso daga inda yake ya nufota a nufinsa na lallasata, jin takun tfyr datayi kuma bisaga dukkan alamu wajenta aka nufo yasanya bb shiri ta bude idanun nata
tana duban wajen data tabbatar daga wajen takun tfyr yake, me xata gani???
Mk ta gani ya nufota da belt a hannunsa, idanunsa kuwa tmkr gauta, fuskar nan bb
alamun annuri sam a tattare da ita, ae batayi wata wataba ta tashi a firgice hade da kwasawa a guje bb ko waiwaye"
cike da tsananin fushi yabi inda tabi aguje da kallo sannan yayi qwafa ya jefar da belt din yana maida numfarfashi"
Dakinta na da ta nufa a sukwane ta maida qofa ta datse, batayi wata wata ba tanufi toilet, saida tayi xawayi mai isarta sannan ta fito tana maida numfashi sama sama, lamo tayi bisa gado tana tariyo yanayin data bar mk aciki, nan da nan taji wasu hawaye masu dan karan xafi sun fara
sauka ta gefen kuncinta, lallae bb ko shakka akwai qatoton aiki a gabana, na fahimci cewar yaa musty shine kadae wnda yake shirin xamarmin matsala a ckn xamana na gidan nan"
Takun tfyr datajiyo ne ya tabbatar mata da cewa lallae dakin aka nufo, kafin takae ga aiwatar da wani abu ta jiyo muryar husna gab da dakin tana qwala kiranta,"
da gudu ta diro daga gadon tana goge fuskarta tayi
hanxarin fara kakka6e gadon alamun dae kmr gyarawa takeyi,
husna ta hankado dakin tana cgb da kiran kadijah wai ina kk shiga n...
Ganin kadijan yasa tayi shiru tana dubanta hade da riqe qugu,"
deeje ta qaqalo murmsh tana fadin to wnn hararar ta nawa ce kuma???
Husna tc gsky kadija kin rainamin wayo wlh, kinaji inata 6are baki ina kiranki amma kikayi bnxa dani, deeje ta matso kusa da ita tana fadin ohhh sowea 6*, ba bnxa nayi dakeba, sam banji bane" ina nan ina d'an gyara nan dinne"
husna tayi tsaki, mtss ynxu tun fitowanki aikin da kikayi
daman kenan? Na daukama ynxu kingama da palon qasa
kin kama wani, dasauri tc toke bakiga yaa musty yana xaune a palon bane, xama nayi inata jrn ya tashi in gyara kuma naga yaqi tashi shine kawai na taho nan,"
husna ta juya ta fice tana fadin to ae saiki taho ynxu ya tashi kafin momy tasauko mugane kuranmu"
dasauri deeje tabi bayan husna tana hmdala ga ALLAH daya sanya tashi,
ckn lkc qalilan suka kammala aikin komai suka hallara a dinning dmn break fast, deeje kam tsabar tsoro bai barta ta iya xama ba, ta dinga nuqu nuqu a ckn daki, husna data gaji da jira saita biyota tanata balbala masifa,"
turus tayi bakin gado tana kallonta kallo na mmk, snm
daga bisani tc, lfyrki 6* naganki kwance alhalin ni inacan inata jrnki kixo muyi break fast, deeje ta yamutsa fuska ckn taku hannunta dafe bisa cknta tc, yi hqr 6* cikina yakemin ciwo shiyasa kikajini shiru dasauri husna tc ciki? Shine kike kwance bakisha magani ba, dasuri ta juya ta fice mintina qalilan saigata dauke da
kofi a hannunta, dayan hannun kuma magani ne,
tc daure 6* kitashi kidansha tea gashinan na hado miki da kauri saikisa drugs ko??
Deeje ta yunqura ta tashi da qyar saikace gsk, husna ko jiki na tsuma ta dinga bata a baki har saida taga tasha yafi rabin kofin sannan ta ajiye gefe, ta tashi ta dauko gorar ruwa ta 6allo maganin sannan tabata, dasauri ta amshe a hannunta tc kai 6* maganin ma saikin bani
abaki, husna tayi murmsh kawai, ita kuwa dama taku tayi tana amsar maganin ta watsashi gafen gado snn ta kora ruwan kamr tasha
to ita dama batada lfy ma taqi magani balle lfyr ta qalau,"
a hnkl ta koma ta kwanta tana dan sauke numfashi tmkr marar lfyr gske,"
husna ko sae jera mata sannu take cike da
tausayawa, ganin tadan fara lumshe idanu alamun kmr
tanason tayi bacci yasa husna tamiqe tana fadin yauwa kidan samu bacci insha ALLAH da kin farka xakiji ya lafa, bari inje nima insamu inyi break din ALLAH ya sauwaqe" Batare data jirayi amsarta ba tafice daga dakin"
deeje tabi bayanta da kallo har ta fice snn ta sauke ajiyar xcy tamaida idanunta ga kallon silin.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_25~26_
suna bisa dinning din wayarsa tashiga rero waqar larabci, ya miqa hannu da sauri ya sunkutota ganin sunan dayayi apearing a kan wayar, dasauri ya kara a kunnensa gami da rissinawa yana fadin ina kwana mamy? Jimawa kadan yace eh ina tunanin yau xantafi amma dama inanan xuwa gidan, yadanyi shiru yana sauraron maganarta, saidae fuskarsa ta nuna ba magana mae dadi yake saurara ba" jimawa kadan yc ayi hqr mamy inanan tafe insha ALLAHU bb jimaw...
tun kafin yaqasa maganar aka katse layin, asanyaye ya
xare wayar daga kunnensa snn yabita da kallo kamr
yanason gano wani abu ajknta,"
jiki sanyaye yamiqe yanufi hnyr dakinsa"/husna da kalil da suke xaune suna fira dashi suka bishi da kallo ck da tsantsar tausayamasa"
dmn dae ko ba'a fadamusu ba sun fahimci da mamy
aysha yayi waya, kuma dama dai ita waya da ita sam bb alkhairi gareshi,"
yana shiga dakin nasa wnka ya fada,tsawon mintina
arba'in ya dauka a toilet din sannan ya fito, yagama shafe2n turarensa sannan yashirya ckn koriyar shadda wadda akayima dinkin fitted,
sannan yasanya takalmi light green da hula qube itama ligh ya feshe jknsa da turaren cool breeze sannan yaxari makullin motarsa ya fito" bb kowa apalon sai 'yan biyun momy da suketa wasansu" Ganin hk yasanya yaxaro wayarsa daga aljihu yafara latso number momy firdausi, jimawa kadan tadaga tana fadin yaa dai mustapaha???
Yadanyi murmshn da baikae koda maqogoronsa ba yc lfy
lau momy, dama inason xuwa gurin mamy ne, na fito
kuma sainaga bb kowa sae 'yan biyunki"
daga can 6angaren tc to ALLAH ya tsare kagaida ta,
yc insha ALLAHU xataji sannan ya katse wayar
ya nufi inda 'yan biyun suke sunata wasnsu sam basu lura dashiba da dabara ya lalla6a ta bayansu ya fice batare da sun ganshiba don yasan da sunganshi to kwalliyar tashi ta xama sorry,"
motarsa ya shige kansa tsaye yayimata key yayinda mae gadin ya wangale masa qofa, baiyi wata wataba yajefata bisa titi,"
mintina goma sha biyar suka sadashi da gidan, a hnxarce mai gadin ya wangale masa get din shi kuma ya danna hancin motar ciki, a tsaitsaye suka gaisa da ma'aikatan a nufinsa na saurin qarasawa ckn gidan dmn dai yasan dole mamy sai tayimasa qorafin baixo da wuriba"
cyak dan sauran annurin dake fuskarsa ya dauke
sakamakon taxali da yayi da rufaida xaune kusa da mamy aysha tanayimasa murmsh wnda sam bae burgrshiba"
jiyayima tmkar ya juya amma bb halin aikata hkn gareshi saima saurin qarasawa inda mamyn take da yayi ya duqa har qasa yc mamy ina kwana??
Tadana yatsina fuska sannan tc lfy sae ynxu taga damar barinka kaxo kenan?
Dasauri yc wah? Tc uwarka wacce tafini, yadan sauke kai sannan yc kiyi hqr mamy amma wlh tunda kika kirani bb wani abu dana kuma yi sai shirin tahowa nn"
ta dalleshi da harara tc, to aidama bata laifi a gurinka, kai da ita duk ku kuka sani"
tanuna rufaida tana fadin tunda bakaga damar xuwa inda takeba, ni ban isa infadamaka magana ka dauka ba, to gatanan ita taxo da kanta dama kuma dalilin kiran danayi maka kenan, ta miqe sannan ta haye samanta"
tun kafin mamy firdausi ta gama hayewa rufaida ta taso daga inda take ko dama bb wani taxara tsakaninsu"
taxo tayi tsaye a gabansa tana wani irin juyi bayan ya tashi daga tsugunnon ya koma kujera ya xauna" Ya daga idanu cike da qunan rae yana qaremata kallo"
jins sket ne ajknta blue sai top datayi mugun dameta
itama blue sai boysh friend jacket fara data dora asaman rigar batare data 6ame ma6ullan gaban rigar ba, kanta yane da wani dan siririn gyale ko kuma ince dan kwali wnda yabaiwa
gashin dokin datayi kitso dashi dmr xubowa bisa sassan wuyanta"
yaja wani munafikin tsaki cike da tsananin takaici snn ya kuma dubanta akaro na biyu a wulaqance yc"
lfy kikaxo gabana
kikayimin tsaye haka kamr wata body guard? Tasaki murmush sannan tasamu gefensa ta xauna tana
fadin so nake kafadamin menene makusa a jikina da kake wani shareni,
na fahimci sam baka damu daniba kmr ynda ni nadamu
dakai, wlh yaa musty tun ranar daka daukoni a airport ban qara runtsawa da sunan bacci ba, dk abnda nakeyi fuskarka itace madubina, wlh sam nakasa gane kaina amma na fahimci kai gareka abubuwan ba haka sukeba"
A hnkl ya dago idanunsa wadanda suke cike da 6arin rae da kuma tsananin tsanarta ya dubeta dasu sama da qasa snn ya kauda kansa a nufinsa na hada dukkan kalmomin dayasan idan ya furtasu gareta xata fahimci ynda yake jinta aransa"
yadanja numfashi yana duban wani sashe daban sannan yy jarumtar bude bakinsa yc rufaida kike ko wa? To naji dadi da har dan gajeren hnklnki da tunaninki suka fahimtar dake
haqiqanin abnda ke xcyta game dake" dan hk nakeson muyi magana ta fahimta ynxu dmn mu samarma kanmu mafita gabadaya"
idanunta kafe aknsa tc mafita kuma yaa musty, wacce irin mafita ce hk???
Saida ya dauki tsawon sakwanni shiru tmkr baxaice
komaiba sannan yajuyo gefen datake yana fuskantarta sosae yc inasone in sama miki mafita sannan in samama kaina
nima" inaso ne in baki shawara akan kije kisami mom dinki ko kuma kisami mamyna kifadamusu cewar suyi gaggawar raba wannan hadin da sukayi wnda bb abnda xai haifar illa dana sani wnda ita kuma ta kasance qeya ce"
ckn sakwannin da basufi uku ba hawaye masu tsananin xafin gsk suka sauka da sauri bisa kuncin rufaida idanunta qyar a knsa tanaji a ranta tmkr ta lasheshi ta huta da tsananin axabar datakeji na tsananin qaunarsa"
Ganin datayi yy shiru alamun dai yana sauraron amsar daxai fito daga bakinta yasanya ta taso a hnkl ta xube gwiwowinta a qasa tana dubansa da qyar ta iya bud bakinta wnda take jinsa tmkr an nane matashi da super glue tc, yaa musty NEE banji wata mafitaba a ckn maganarka sam, abnda kawai kunnuwana suka saurara a
ckn xancanka sune suke nufin tarwatsa farincikina
dama rayuwata gaba daya, yaa musty don ALLAH ka
fahimceni, ka fahimci irin soyayyar danake maka, SO ne wnda nee kaina koda a littafi ban ta6a karanta
kwatankwacinsa ba, wlh yau da ace ana bude xcy aga
abnda ke cknta da bb abnda xai hana in bude maka xcyta
na tabbata idan kaci karo da abnda ke cknta xaka
tausayamin ka kar6i soyayyata, tadaja numfashi tana dubansa tsawon sakwanni, ganin bai tankaba yasanya taci gaba"
Na sani cewar baxan ta6a iya tirsasa xcyrka kasoni ba,
amma ina roqonka alfarmar ka dubi girman ALLAH ka
kar6i soyayyata koda baxaka soni ynda nake sonka ba,
kasani cewar nima bayin kaina bane xcyt ce ta gaxa haquri da kai, nayi yawo a fadin duniya sassa sassa, hakanan naci karo da manyan mutane wadanda suke taqama da nera, sannan naci karo da yara matasa masu jini ajika
amma sam banci karo da wani da namiji ba wnda a lkc guda na amincema xcyta cewar shine mutum na farko
wnda na tabbatar da cewa baxae gundureni ba sai kai, 2n ranar dana dora idanuna akanka yaa musty a airport wlh idanuna basu qara runtsawa da sunan bacci ba sai xallar tunanink...
Dasauri ya daga mata hannu yanae mata wani
irin duba mae wuyar fassaruwa"
, itako rufaida take tayi gum tmkr dama jira take ya bata umarni tabi, saidae hawayen nata tmkr ana dada 6ul6ulosu, hakanan kuma idanun nata xube suke kan
fuskarsa, ya juyo sosae yana fuskantarta saidai bai furta
komaiba, saidai kallo daya xakayimasa ka fuskanci
yanayin da fuskar tasa take na tsananin hacin rae"
tsawon mintina 2 suna a hk sannan ya sauke numfashi yafara magana...
Naji dukkan bayananki, saidai abin haushin dukkan irin wannan soyayya dakike iqirarin kinayimin sam ba soyayyar ALLAH da annabinsa bane, soyayyace wnda kike iqirarin cewar nine kadai wnda kike ganin baxan gundureki ba, hakan na nufin maxajen da kikayi hulda dasu har sun wuce nawa tunanin, dmn kowanne irin namiji kinsan yaya yake, to bari kiji rufaida nee baxan matsamiki akan ki haqura dani ba, amma xan fadamiki da babbar murya cewar nee baxan auri ragowar wasu ba, kuma daidai da qwayar xarrah bb sonki ackn xcyt, kuma har abada baxan ta6a sonki ba, amma 2nda kin tabbatar ma xcyki da cewar baxaki iya haqura dani ba dmn kina ganin nine daidai da ke, bb matsala neema xan iya taimakamiki kmr yanda kika buqata in aureki, amma akwai sharudda
wadanda sukeda ma2qar sauqi, idan kin amince bb
matsala...
Dasauri ta katseshi ta hanyar fadin na amince
yaa musty, wlh ko wanne irine sharadin na amince ma2qar xaka aureni, mk yy murmshn mugunta hade da miqewa tsaye, saidai har ynxu yana fuskantarta ne, itama cike da doki ta miqe tsayen yayinda hawayen da suke tsiyaya tuni sun rikide sun koma murmsh, shi dinma murmshn yakeyi
yc, sharuddan nawa ba yawa garesu ba, hasalima basu wuce biyu xuwa uku ba, da sauri ta fadada murmshn nata tana fadin bb komai yaa musty ka fadesu koda kuwa sunkai darine, hakanan kuma komae whalarsu xan jure ma2qar dai xaka amince da aure na, yasaki murmshi mai
qayatarwa yana dubanta sosae sannan yc, qwarai xan
amince da aurenki, irin auren da bb saki ma kuwa, saidai idan ke kika gaji da xama dani kika kama kanki,
dasauri tawaro idanu waje tana nuna kanta tc nee? Haba kaima dai kaso xolayatane, yadanja numfashi kadan fuskarsa sake yc eh to kusan hakanne, sharadi na farko xan aureki amma bb
maganar hada gado ni dake, dmn dai kinsan ko giyar
wake nasha baxan ta6a amincewa in hada shimfida dake ba alhalin na sani cewa ke kanki baxaki ta6a iya qayyade iya gardawan da kika hada shimfida dasuba"
Sannan sharadi na biyu shine, nee mutum ne mae ra'ayin kansa, sannan inada daukar abu da ma2qar muhimmanci a rayuwata, hakan yasanya banason tmby sam, dk abnda na
aikata inada buqatar a sanyamin ido kawai, ina nufin dk abnda kikaga na aikata to bana son tmby, owkea???
Yafada yana dubanta fuskarsa cike fa murmsh, dmn dai shi da kansa yasan yagama hada mata bom dinda bb ynda xa'ayi
ta iya amincewa da sharuddansa, a ynxu kam yasan dolenta ta haqura dashi ko taqi ko taso, amma abin mmk sa6anin abnda yy xaton gani akan fuskarta, murmsh ya gani a maimakon 6acin ran da yy xato, dk kuwa da cewar
cikin xcyrta abin ba haka yake ba" domin dai a lkcn da
kunnuwanta suka fara sauraro kalaman nasa suman tsaye tayi, domin har numfashinta ji tayi tmkr yana shirin fita daga jikinta, amma dayake wayayya ce ckn dan taqi kadan wani tunani ya darsu ckn xcyrta, nan take ta saki ranta hade da amincema xcyrtata xata amince da sharuddan nasa, shi kuwa gabansa ne yadan fadi yana dubanta sosae,
tsayin lkc suka kasance a hk, kowanne cknsu da tunanin dake damun xcyrsa, yy dai dauriya yakatse shirun da cewa"
Sharadi na uku kuma shine"
Nasan kinsan momyna
firdausi da daddyna da qannayna, husna, khaleel da 'yan biyu, to wadannan mutanen bb wani abu daya fimunsu muhimmanci a rayuwata, ina ma2qar qaunarsu, qaunar da
banayima kaina irinsa, dk duniya banida kamarsu, don iki wajibi kema ki qaunace su kamr ynda nake qaunarsu koma fiye,"
RUFAIDA tasaki wani qayataccen murmsh wnda ita kadai tasan manufarsa, hade da tunkaro inda yake cike da wani irin salo na kissa tmkr xata shige
jiknsa, dasauri yaja baya hade da hade ransa yana fadin lfy meye hk? Jin hkn datayi da kuma ganin ya 6ata ransa yasanya taja tunga ta tsaya tanay masa wani kallo qasa2 sannan tc, ynxu dama wadannan sune kadai sharuddan da kaketa lugwui lugwuitawa? To idan dai sune na amince kuma xaka sameni mai biyayya gareka, shi kuwa gogan
mutuwar tsaye yy sakamakon jin furucinta, a ransa kuwa jinjina girma da tsananin soyayyar da rufaida take masa yake, lallai tayi neesa batajin kira, ya fada ckn xcyrsa"
ckn nuna rashin kulawa yadaga kafadarsa hade da cewa bb dmw 2nda kin amince shi kenan, kafin rufaida takaiga fadin wani abu mamy aysha ta sauko daga samanta, nan da nan ta washe fuskarta ganin alamun kamr sun daidaita
kansu, cike da doki rufaida ta dubi mamy aysha tc mamy mun gama sasantawa, ynxu ya rage gareku, mamy aysha ta fadada murmshnta tc to madallah, naji dadi"
ta dubi mk wnda xaiyi wuya ka fahimci a wanne irin yanayi yake,
tc saika dauketa ka kaita gida tunda dama don kai taxo, wayyo dadi agurin
rufaida tmkr ta rungume mamy aysha taji, dasauri tc yauwa mamy godiya nake dama kinsan ynxu xantafi 2nda nagama samun abnda nakeso, ta nuna mk tana murmushi"
mamy dasauri tc aa diyata ai nice da godiya, bari inshiga in fito in baki saqo kikaima haj. Shuwan, tayi saman ta barsu tsaye, dasauri ya juya ya nufi hnyr fita tmkr wnda aka tsikara, saida yaje bakin qofar sannan yc kisameni a mota
sannan ya fice, a hnkl ta xube bisa kujera tana maida
numfashin farin ciki, can qasan xcyrta kuwa itace kadai tasan abnda ta shiryama kanta dangane da sharuddan mk"
mamy aysha tasauko hannunta ledace qatuwa ta miqama rufaida tana fadin kayan kwalliyane bb yawa kyayi kwalliya, sannan akwai wani saqo aciki kiba haj. Shuwan neema xuwa anjima inanan tafe, rufaida ta amsa xcyrta qal tc to
mamy na gode, saikin xo din, mamy aysha tc ina
mustaphan yake? Dasauri ta nufi hnyr fita dan gaba daya
xcyrta tana wajensa tc, yana cikin mota yana jirana, ta fice da sauri,
mamy aysha tayi murmsh kawai tana bin rufaidar
da kallo, xcyrta na dada qawata mata irin surar rufaidar, ta gyada kanta ta haye sama tana wassafa abubuwa da dama ckn xcyrta, itako rufaida sauri sauri gudu gudu ta isa jikin
motar"
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_27~28_
Yana jingine da jikin kujerar motar, tafkekiyar wayarsace a hannunsa yanata latse latsensa kmr ynda yasaba,
dk da yasan da tsayuwarta a wurin amma sai yy tmkr
baisan da wata halitta a wurinba, a hnkl ta cusa knta cikin motar 2nda dama allready a bude take,
ta xauna a kaikaice ynda xata fuskanceshi sosae,
ckn salo na kissa da wayewa irin tasu ta 'yan bariki take kallonsa cike da tsananin sha'awarsa, tanaji tmkr ta rungumeshi amma tasan hkn sam bamae yiwu bane"
dmn ita kanta tasan baxama ta faraba, tadanja numfashi hade da lumshe idanunta wadanda suke
cike da jarraba sannan ta budesu, ta kuma xubasu akan fuskarsa akaro na biyu,
xcyrta kuwa wani irin nishadi takeji, har takejin tmkrma bata ta6a jin irinsa a rayuwarta ba, gabadaya ta gama shagala da kallonsa har ta mantama a inda take,
dk abnda takeyi mk yana ankare da ita, xcyrsa tayimasa baqiqqirin har yakejin aransa tmkr yashaqeta ckn motar
kawai ya huta, yasani sarai rufaida bala'i kawai take neman jawomasa, dmn dae yasan ko hauka ya fara baxai fara xuwa yc ma mamy aysha bayason auren rufaida ba, don aganinsama tana iya tsinemasa, don hk yashiryama rufaida takun daxaiyi mata wnda yasan da kanta xatace ta haqura dashi, amma abn mmk sai tc taji tagani, ynxu xaman dayake ckn mota sam hnklnsa ba a ckn wayar
dayake latsawa takeba, tanacan wata uwa duniyar wajen nemowa kansa mafita gameda rufaidar ce,"
dogon tsakin dayaja ne yadawo da rufaida kogin data tafka na tsananin qaunar mk, dama kuma yayine domin ita din, sbd har tsigar jiknsa ya fara tashi sbd kallon data tsaresa dashi, cike da takaici yy ma motar key ya figeta tmkr xai tashi sama, dasaurinta ta jawo murfin gefenta ta rufe ganin yana shirin hallakasu.
Deeje ce kawai ya samu apalon qasa itada 'yan biyun
momy tanayimusu wasa, idanunta a rufe idan sun 6uya ita kuma saita nemosu idanunta rufe, gaba daya sun shagala da wasan nasu hkn yasa sam batasan da shigowar tasa ba"
kun 6oye! Kun 6oye!! Tafada tana ware kunnuwanta, jin
datayi shiru yasanya ta gane sun 6oye, hkn yasa ta lalla6o a hnkl tana dry tana fadin aff yara bakuda wayau aina gane inda kuka 6oye, caraf taji taci karo da mutum a tsammaninta kalil ne dan hk ta damqeshi tana fadin ammadae gsky kae wani bnxa ne wlh, ynxu gashi kasa na fadi roud dina, kaxo ka wani tokaremin a hnya"
tasa hannu tana kwance qyallen data daure fuskarta dashi tana fadin twince kawae ku fito khalil ya 6ata mana bojet dinmu saidai ku fito asake dan baxan yrda b...
Cknta yabada wani irin qara qulululululuuu" take abincin
dataci wnda dama yaxama kashi tuni ya juye xuwa zawo, dk sakamakon ganin mk tsaye datayi gaf da ita
yanayimata wani duba wnda ta fassarashi da ynxu
xanyimiki dukan mutuwa,
a xafafe ya miqo hannunsa da niyyar damqo ta, ae
batajirayi komaiba ta watsa a guje batare dako waiwayeba, shi da kanshi abin saida yaso yabashi dariya amma dayake xcyrsa bb dadi saikawai ya girgixa kansa yy ciki"
twins kuwa tsuru sukayi suna duban yayannasu ganin ya koramusu abokiyar wasansu, baiko kula dasu ba yayi hnyr dakinsa, ckn lkc qanqani yashirya ckn qananun kaya, yaluwar riga
da farin jeens, kan nan nasa yasha gyara, jknsa kam tmkr
anyi 6arin 2rare, fuskarsa yasaki sakamakon ganin momynsa xaune ckn qannansa sunata raha, kusa da momyn yaxauna yana dry
yc barka dai momyna, itama tasaki fuskarta sosae tc aa dan gidan momy yaushe
kadawo ne???
yc nashigo bangankiba shine nashiga dmn
inshirya, dasauri tc aa yau tfyr wuri ce kenan???
Yadan sosa qeyarsa yc gsky momy ina ganin da wuri xan
tafi sbd ayyukan dake gabana, amma ynxu inaso inje inga jabir ne, ya dubi husna yc kafin indawo kishiga ki hadamun kayana,
sunanan na fito dasu snn ki gyaramun dakin, tc to yaya saika dawo, yamiqe sannan yc owkea"
bayan fitarsa da kaman mintina goma husna ta yafito deeje tc, pls kadija kixomuje dakin yaya kitayani gyaramasa"
deeje ta waro ido waje tmkr taga wani abin tsoro tc waa? Nee? Baxaniba, gabadayansu suka fashe da dariya harda momy, domn dai ynxu dukkansu sun fahimci tsoron da takema mk, saida suka gama dryr sannan momy tc kadija
wannan irin xabura hk, me yayan naku yake mikine kike
tsoronsa hk? Maxa tashi kuje ku gyaramasa dakin kafin ya dawo, bb ynda ta iya hakanan ta miqe tabi bayan husna badan ranta
yaso ba"
yauc rana ta farko data fara shiga dakinnasa, sakin baki
kawai tayi galala tana duban dakin, domn dai gsky tsarin dakin ya ma2qar birgeta, tmkr ba dakin namiji ba, komai na dakin bisa tsari yake, haduwa kam iya haduwa yy, tasaki numfashi sannan ta xage tafara gyaran dakin, ita kuma husna tana shirya masa kayan ckn troley, sunayi suna fira har suka kammala sannan deeje taje ta
dauko qyalle ckn qyallayen da ake goge goge dasu taxo ta fara goge masa tafkeken gadonsa, husna ta nufi hnyr fita tana fadin 6* bari indawo minti biyu, deeje ta gyada kanta kawai tana cigaba da goge gogen,
ta gama goge komai ta dauko airfareshner ta feshe ko wanne kusurwa na dakin,
ta maidashi maxauninsa kenan hnklnta ya tafi ga wani hotonsa wnda yy da kaki" yy kyau hr ya gaji"
habawa tuni hnkl da tunanin deeje ya koma kacokan bisa
wannan hoto, dasauri ta dauki qyallen data gama goge2 dashi ta jawo lokan gadonsa ta haye sannan ta fara gogewa"
wow ta fada a fili, ganin ynda hoton yaqara haskawa,
kai wannan mutumi ALLAH yayi masa halitta saidai bb
kyan hali,
a ckn xcyrta ta fadi hkn,
wai hausawa sukace tsautsayi baya wuce ranarsa, to hkn ce kuwa ta kasance ga deeje, dmn kuwa a qoqarinta na saukowa daga lokan hanunta yadan waske aikuwa ta bugo wannan hoto ji kake tass ya wargaje a qasa" dae2 lkcn da mk ya xuro knsa ckn dakin"
Sbd tsabar tsananin rudewa deeje sam bata kula da
kwalaben da suke xube a qasanba ta duro a kansu a
tsananin raxane, take kuwa jini ya kece tmkr an ynka kaxa, mk kuwa qamewa yayi yana dubanta ck da tsananin takaici da kuma tsanarta qarara a qwayar idanunsa, gadan gadan ya nufeta yana huci tmkr xae cinyeta danya"
tuni deeje ta sadaqar ta xube bisa gwiwowinta tafara
kalmar shahada, domn dae tasan yau ajalinta ne ya risketa, baiyi wata wataba ya dauketa da wani wawan mari wnda sanadiyyr daukewr ganinta da jinta na tsawon wasu sakwanni"
a gigice ta damqe qafafunsa tana wani irin kuka saidae
bakinta ya gaxa furta komai sbd tsananin gigita, ckn hukunci na ubangiji idanunsa suka sauka kan jinin dayake tsartuwa daga qafafunta wnda ita sam bata damu dashi ba" take kuwa yaji gabanshi yadan fadi, domn dai jinin bana wasa bane, yadaka mata tsawa, maxa tashi ki gyaramin dakina, ai bata bari yaqarasaba tamiqe a rude ta jawo doxbin da
tsintsiya ta fara tattara kwalaben, sannan ta jawo bokitin da mopa ke ciki wnda dama already basu fitardashi ba tafara gogewa,
saidai tana gogewane gurin na qara 6aci da jini" ganin hk yasa ya kuma dakamata tsawa, ficemin daga daki, mahaukaciyar banxa mahaukaciyar wofi,
wuf ta fice batare data tsaya sauraron qarashen xancen nasa ba, a hnyr dakin taci karo da husna tana niyyar dawowa, sam bata lura da itaba itadai burinta kawai taga ta dangana da daki, domn gani take biyota xaiyi"
dasauri husna ta damqeta itama a rude ganin alamun sam deejen ba'a ckn hayyacinta takeba, dasauri tadinga jijjigata tana fadin 6* lfy meyasameki???
Deeje takuma sakin wani kukan idanunta akan husna
amma ckn xcyrta qoqari take wajen hada qaryar daxata fadama husna,
domn tsintar xcyrta tayi tanayimata hani akan karta fadama husna gskyr abnda yafaru tsakaninta da mk,
husna kam qara rudewa tayi tana fadin na shiga uku,
khadija ki fadamin meyasameki don ALLAH,
kwalba na taka husna na shiga uku jinina xai qare,
husna da bata lura da jininba tayi sauri kae idanunta qafafun deeje tana dubawa" take gbnta yy wata irin ynkewa idanunta a waje"
Kafin takaiga furta komae momy firdausi ta sauko daga samnta domn tadan jiyo alamun kuka daga qasan, aikuwa bata gama saukowaba tayi toxali da jinin dayaketa malala bisa farin tyle din dake shimfide a palon, gabnta yy wani irin bugawa tc lfy kadija meya sameki jini ke xuba hk???
Husnace da hawaye yy mata male male a fuska tc momy
kwalba ta taka, kwalba kuma? Aina kk samu kwalba? Da hannu tayimata nuni da dakin mk, dasauri momy tc husna maxa ki dauko muku mayafi ki kira yayanku yakaiku asibiti,
dagudunta kuwa ta afka dakin mk tana hawaye tana fadin yaya momy tc kaxo kakaimu asibiti kadeeja ce ta taka kwalba,
ya bita da harara yc shine xaki wani shigomn daki bb ko sallama, ubanwaye yasata karambanin da hr xaikaita ga taka kwalba,
husna tayi 2rus tana dubnsa domn dai ita tasan yaynta
mu2m ne mai tsananin tausayi, a sanyaye tc kayi hqr yaya rudewa nayi, jinine yaketa xubar mata shine momy tc inyi maxa inkiraka ka kaimu asbiti ya kuma jifanta da wani hararan sannan yc saiku fita motar
ganinan xuwa, ta juya asanyaye tana mmknsa, daki ta nufa ta dauko
musu hijab suka sanya sannan suka nufi waje bayn momy firdausi tasamu tsumma mai kyau ta dauremata wurin"
hkn yasanya jinin yadan dakata amma dk da hk yana xuba din saidai ba sosae ba,
a hk ta dingisa husna na taimaka mata hr suka shiga
motar suka xauna suna jiran dan milkin, saida ya mula ya mulmule sannan ya iskesu a motar, hknma yafitone dan kar yasa6ama momynsa,
kafin yashiga saida ya jefeta da wani mugun kallo wnda
yasanya bb shiri ta sunkue da knta qasa tanajin radadin
qafafun nata har ckn kwanyarta,
husna ma data lura da kallon daya jefi deejen dashi saita kauda knta gefe tanajin haushinsa aranta,
aganinta donme bai tausayamata ba saima hantara qarara, tadanja dan qaramin tsaki a ckn rnta,
a hk suka isa wani asibitin kudi dake bayan layinsu,nan da nan kuwa akayi treating dinta aka bata drugs saidai
sunbata gado sunce saita dan samu hutu xuwa yamma saisu tafi gida,
mk tsaki yaja kawai yajuya yana fadin can taqarata" Ni kam inada abnyi"
gida kawae yaxarce xcyrs na qara ingixamasa haushin
deeje"
momy firdausi data kasa xaune ta kasa tsaye yana
shigowa ta tareshi da dmw a fuskarta tc yayadai na ganka kai kadai?
Mk yadan saki fuskarsa domn kar momyntasa ta gane halin dayake ciki, amma ckn xcyrsa haushn dmwr daya gani qarara akan fuskar momyn yakeji, anasa ganin don menene xasu wani daga hnklnsu akan
wannan banxan 'yar qauyen yarnyr dn taji ciwo, kuma bb ubanda yakaita bnda karambaninta, hnkln momy yakuma tashi tc lfy dae mustapha naji kayi
shiru?? Kodai wani abnne yakuma samunta???
Dasauri yc bb abnda yasameta sundai bata gadone sunce
saitadan samu releaf xuwa anjima saisu sallameta sbd
tadan xubar da jini da yawa,
momy tadan sauke ajiyar xcy tc to ynxu dai jinin yatsaya ko???
Yagyada knsa yana qoqarin danne abnda ke yunquro masa a ckn xcyrsa,domn dae yagama qosawa da tmbyr momyntasa,
yc momy ynxufa nakeso intafi sbd akwae ayyukan dake gabana da dan dama,
yy hkn ne domn yamantr da ita mgnr deeje"
tc au ynxu ynxunnan? Yc insha ALLAHU, nariga ma nayi sallama da daddy, tc to
shikenan ALLAH yatsare, yakuma bada sa'a, yasanya
asamu abnda akaje nema,
murmush ya bayyana akan fuskarsa, arayuwarsa yana
ma2qar jin dadin momynsa tadinga kwararo masa addu'a har saiyaji tmkr karta dakata, yc ameen momyna ngd, bari infito da kayana,
yanufi hnyr dakinsa"
bb 6ata lkc mk yanufi hnyr
*JAJI MILITARY CONTONMENT* inda akayi posting dinshi, momy firdausi kuwa kiran maigidanta tayi awaya ta sanar dashi halin da deeje take ck tare da neman ixininsa nason xuwa ganota, take yabata ixini tare da fadin kiyimata sannu kafin indawo nima, tc insha ALLAHU sannan ta kashe wayr, ahnxarce suka nufi
asibitin ita da khalil tunda dama bb wani nisa daga
gdnsu, koda suka isa tana bacci suka isketa don hk sukasamu wuri suka xauna suna dan tattaunawa da husna akan matsalar"
sai wajen qarfe hudu deeje ta farka kuma bisa dukkan
alamu sauqi ya samu, byn tmbyoyi da likita yy mata sai ya sallameta suka dunguma suka koma gida"
Haka rayuwar deeje ta kasance a gdn connel kabeer ckn takurawar mk da tsangawamarsa a dk lkcn dayaxo, hkn yasa adk lkcn dayaxo batada wani walwala da farin ck har sae ya koma, a ckn wannan yanayin ne deeje tasamu
promotin har kashi uku, domn dae tayiwa kowa baxata, tamaida hnklnta kacokan akan kara2nta, domn tana ma2qar qaunar abin a ranta, hkn yasa ta maida hnkl sosae kuma da taimakon husna wacce take bata lkcnta sosae wajen koyamata dukkan abubuwan da suka shige mata duhu daga na bokokon hr na islamiyyan, wannan yasanya malaman sukaga dacewar yimata promotion wnda da akadinga yimata saida akayimata sau uku, lallai momy firdausi taji dadin wanga lamari, domn dai hkn yana nuni ne da cewar tana ma2qar maida hnkl, wnda har saida
tayimata kyauta mai tsoka, hakanan daddyma ba'a barshi a bayaba wajen bata kyauta na nunamata jin dadinsa, da kuma bata qarfin gwiwa, lallai kuwa tasamu qarfin qwiwar
domn kuwa hkn ya nunamata cewar suna ma2qar qaunar nuna qwaxon nata, a ckn wannan yanayin ne kuma aka
sanya ranar auren mk da rufaida, tofaa rufaida fa ansamu abnda akeso, qasashe a nigeria suka dinga xagawa itada qawarta LARI suna kaiwa qawaynsu invitation card na bikin 'yar gata RUFAIDAH"
Kayan daki kuwa maqudan kudade ubanta ya damqamata tatafi waje
itada laari siyowa, saida suka yada xango a jiddah
matattara watsatssu irinsu suka gama watsewarsu snn suka isa dubae suka sayo kaya masu manyan
kudade, mamy aysha ma rawar kai sai abin ya baiwa
mutum mmk, kudade kuwa 6arinsu taketayi tmkr bata
sonsu, ko menene DALILI? sai an biyo ta maisanyinta"
momy firdausi ma ba'a barta a bayaba, domn dae akwatina set biyu tayi na xamani, kuma ta cikasu maqil da kaya, dk kuwa da roqon da mk yy mata akan karta wahalar da kanta akan komai domn shi yanada isassun kudade a hannunsa, amma hkn baisa tafasa abnda tayi niyyaba, itadai kurum tabishi da tooh ne kawai"
daddy kam gudu mawarsa gidane qanqare yayi cinikinsa ya biya anan cikn unguwan rimi, husna kuwa sam bata dokin bikin yayan nata, domn dai tasan wacece rufaida farin sani
kuwa, don hk ita sam bata dokin bikin kamr yanda taci
guri, saidai sama sama kawai, ammafa sunyi dinkuna hadaddu wnda momy firdausi ce ta dauki nauyin wannan"
ranar juma'a ango mk ya duro kd daga babban birnin
london new york, inda akaturasu ganin shugaban qasar, lallai ya jinjinama momynsa wajen qauna qarara data nuna masa, ya kuma ji dadin abnda tayi masa dk kuwa da yanada hali.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_29~30_
Ranar asabar 23th ga watan bakwai dubban jama'a suka
shaida daurin auren MUSTAPHA KABEER da amaryarsa RUFAIDA SADAU,
Akan sadaki naira dubu 100 laladan ba ajalanba" lallae wannan rana ta kasance rana mae ma2qara muhimmanci a ckn rayuwar rufaida, domn ko bb komae tanaima kanta kirari da cewa bata ta6aneman wani
abu ta rasaba arayuwarta, komai ta nema takan sameshine ckn sauqi batare da wata wahala ba, a nata ganin mk ne kawae wnda yaso bata gaddama har take ganin tmkr akansa alqadarinta xae karye, sai gashi sheema bb wata wahala datasha gashi tasamesa asama,
lallai nee rufaida bb
macen datakaini sa'a a rayuwa, ta fadi hkn adaidai lkcn datake tsakiyar qawayenta ana cyancyada mata ado tana wani irin murmsh wnda ita kadai tasan ma'anarsa, event
kusan kala goma suka hada itada qawayenta, saidai tana
sanar da angon atake yafada mata cewar bb ko daya dayakejin xai iya xuwa, dk da taji xafin abin amma saita basar tc to bb komai ranka ya dade ae ynda kakeso hkn xa'ayi, dayake tasan kan bariki saita tashi takanas ta tafi gdn momy firdausi domn tasan itace kadae xata iyamata wnn alfarmar, tunda tasan matsayinta a xcyr mk, abin
takaicin ma ko gidan bata saniba saida tanemi dan jagora, koda taje saida tanuna isan nata da gadara na gado sannan ta fadi abnda yakawota, akan momy firdausi tasa baki akan mk yaxiyarci event din data shirya koda guda
daya ne,
momy tadanyi shiru tana naxari sannan tc, karki
damu insha ALLAHU xae halarci koda guda dayan ne,
rufaida tamiqe tana yatsina fuska tc to nagode tasakae
tafice daga palon wannan dalilin yasanya mk yaxiyarci
guda daya bisaga umarnin momynsa, wnda shine husna da deeje da Khalil suma suka halarta, ita kanta husna ba deeje ba saida tasaki baki tana kallon tsagwaron dukiyar da aka narkar a wannan taron, ango da amarya anko sukayi na wani matsiyacin yadi wnda itada kanta ta siyoshi
a dubae" tasa kuma akayi musu dinki acan na gani afada, kayan ma dai da sidin goshi ya amsa yasanyasu bayan ta hadashi da mamy aysha,
lallai mk kusan xance baita6a kyau arayuwarsa irin ta wannan rana ba, saidai fuskarsa sam bb walwala, ammafa ba kowa bane yake fahimtar
hkn, deeje ma tayi kallo a wannan shagli tna mmkn tmkr ruwan kudin akeyi masu rufaida"
To dae hk akayi biki aka side aka akai amrya danqareran gidn angonta dake u/rimi,
itakuwa deeje aganinta ko amryar bata kaita murnar
wannan auren ba, domn gani take ta rabu da qaya, don ko xuwa yy su saidai yaxo yadan kawo musu xiyara 2nda yy aure, don hk 2nda aka fara shagalin bikin take ck da farin ck, har abin yaso yabaiwa husna haushi, 2nda ita sam batayi murna da wannan hadn ba,
momy firdausi ta xaunar dashi tayi masa nasihohinta
wadanda suke ma2qar kashe masa jiki, qarfe tara da rabi ta korashi gdnsa, domn dai taga alamunsa sam baya qaunar tfyr, saida tayi da gske snn ya tafi,
gdnsu jbr abokinsa ya yada xango, kansa tsaye ya bude
dakin jbr yy shigewarsa ya kulle kansa, 2nda dama dakin jbr din daka shiga get din gidan ne, kuma maigadin gidan yy masa farin sani, shi kuwa jbr yanacan yana neman abokinnasa domn su
rakashi gdn amrya, gashi yy swich off din wayoyinsa gava daya, har gdn momy firdausy da gdn mamy aysha yaje, amma dk mgn guda ce, yatafi, hakanan ya haqura yakoma gida rnsa 6ace, domn yasan wani sunfurin wulaqanci ne abokinnasa xaifara 6ulloma
amaryartasa 2ndaga yau"
shigowarsa gidn nasu keda wuya yy arba da motar mk
pake gurin da aka tanada don ajiye motoci, turus yy yana duban motar ck da mmk, yadan saki murmsh aransa yana fadin abokina ka wucenan,
yasa hannu ya tura dakin yana dryr wannan rainin wayon da mk yy masa,
barcinsa yake hnklnsa kwance, da alamu ma baccin nasa yy nisa,
jbr yy tsaye akansa yana dubansa, kuma hr a lkcn dariyar yakeyi, qafarsa yasa yashureshi"
mk wnda tuni yasan da tsayuwar jbr yaja dogon tsaki yc lfy malam xakaxo ka wani dameni???
Jbr yasha kunu sannan ya xauna gefensa yc haba abokina, wannanfa ba girmanka bane, ynxu dan wulaqanci dama nan kaxo kayi kwanciyarka ni inacan ina nemanka, pls abokina dan ALLAH tashi in rakaka gurin amryarka"
mk yajefeshi da wani mugun harara sannan yc, da ace neman sulhu kakeyi to da na baka shawarar kadaina ambaton rufaida amatsayin amaryata, domn ni sam bawai na aureta bane da nufin inyi xmn aure da ita"
na auretane bisa 2rsasawar mamy, nee kuma kasani banason sa6awa iyayena, ya daga kafada hade da daga
gira, kuma na nusar da ita illar dake tattare da aurena data kafe, kuma na sanar da ita irin xaman danakejin xan iyayi da ita, amma dk taji tagani ta kuma amince, don hk karka wani daga hnklnka dama tasn abnda xai biyo baya kenan"
jabir ya jinjina knsa cike da tausayama rufaida, dmn dai
yasan maganar da abokinnasa yafada har ckn xcyrsa yake nufin hkn, kuma shi mu2m ne wnda yake girmama ra'ayi, sannan dk abnda xai fada abakinsa to yana nufinsane har ckn xcyrsa"
jabir yadanyi qasa da murya ckn sigar lallashi yc, nasani abokina, amma me xai hana kacika alqawarin daka daukarma momynka na cewa gidan amaryarka xaka
kwana ayau, mk yadanyi shiru yana naxarin kalamin jabir, dk da jikinsa yy sanyi da mgnr amma bai nuna hkn ba, saima tsaki dayaja yamiqe yana fadin wlh kai bnxa ne, ina ganin don kaga dakinka naxo shiyasa kake neman takuramin, bari intafi wani wurin yana mgnr ne yana tattara wayoyinsa daya bajesu akan gadon"
jabir bai tanka masa ba saidai binsa dayayi da kallo, domn yasan halin abokin
nasa farin sani, wannan fuffukar bata komai bace illa ta borin kunya, domn kallon idonsa kawai yayi yafahimci mgnr da yayi masane ya ratsashi, ganin da jabir yy mk har ya kusa ficewa daga dakin yasanya yy saurin daga muryarsa yana fadin to mukwana lfy, agaidamin da amaryar, mk yaja masa tsaki hade da banko masa qofar da qarfi, jbr ya fashe da dariya yana fadin shege abokinah"
sannan ya tashi ya fada toilet, ango kuwa sai qarfe sha biyu saura kwata yashiga gidnsa, hannunsa riqe da ledoji manya irin wadanda ango yake shiga gurin amryarsa dasu,
amarya rufaida kuwa idan hnklnta yy dubu to yagama
tashi, domn dai itace kadai tasan irin tanadin datayima mk a wannan dare, magunguna kam tashasu kmr me? Don hk
gaba daya amatse take, wayrsa kuwa takira yafi sau cknmasaki amma shiru, bacci kuwa gaba daya yy qaura a idanunta, hasalima idanunta bushe suke tmkr ba dare ba"
lkcn da mk ya shigo makeken palonsa amaimakon yaji farin ciki sai yaji wani qunci ya xiyarci xcyrsa, amma saiya dannema xcyrsa ya nufi dinning table ya xube ledojin dake hannunsa akai, rufaida kuwa motsin datajiyo a palo ne ya fabbatar mata da cewa sanyin idaniyarta ne yashigo, don hk dasaurinta tataso daga tafkeken gadonta tanufo hnyr
palon,
mk yanajiyo takun tfyr rufaida yy saurin nufar hnyr
dakinsa harda dan gudu gudunsa, kafin tafito har yayi nasarar isa dakinsa yamaida key ya datse,
rufaida kuwa cike da dokinta tanufo palon tana qissima abubuwan
daxatayima mk, wnda tasan ko shine sarkin alarammomin duniya to saiya biye mata sunci amarcinsu, amma me???
Tana isowa palon taga wayam, kowanne lungu da saqo na palon saida ta duba amma bb shi bb dalilinsa, idanunta suka sauka akan ledojin da mk yaxubesu akan dinning, hkn ya nuna mata tabbas yaa musty shine yashigo palon, da saurinta ta nufi dakinsa tatura, amma saitaji dakin gam, amma tana iya jiyo motsin mutum adakin, hkn yasa tafara buga dakin a hnkl tana fadin darling kabude mana, don ALLAH kabude, amma shiru kmr ma baisan an dasa mu2m a wurinba, xcyr rufaida tashiga qunci ma2qa,
fiyema da ynda tashiga lkcn da mk yaqi dawowa, domn
dai ko bb komae ynxu taga samu taga rashi"
Asanyaye rufaida tajuya tana share 'yar siririyar qwallar data xiraro mata, hade da wassafa ynda xata iya rintsawa adaren yau batare da an jagulata ba, batako kalli inda ledojin da mk yaxube bisa dinning ba, ta nufi dakinta kae tsaye, tana xuwa ta fada gado hade da jawo wyrta tafara
latse latse, jimawa kadan takara a kunnenta tafara
magana, hello qawata, daga can 6angaren aka tuntsure da dariya akace, shegiya qawata amarya, bisa dukkan alamu dai komai ya dai daita, don naji muryarki yadan cyanxa, dk da dai ba yau farau ba, amma nasan magungunan da kika gabxa dole ya rude har yakasa fahimtar bashine farkon
saninki ba, rufaida datake maqale da waya tana sauraron dogon sharhin laary taja wani annamimin tsaki ck da takaici tc, ke nifa ba wannan yasa na kiraki ba, nayi dk iyakar dubarata akan musty ya kwana dani ammafa abin ya gagara, ke in taqaicemiki ma yanajin motsina xan fito yadatse dakinsa, kuma hakanan na karyar da 'yancina nadinga nacin ya bude amma fafur yaqi, kuma gsky qawata amatse nake wlh, domn kinsan na banki magunguna ba kadan ba"
laari tayi wani juyi akan katifarta hade da qara rungume pillo, tadaqara qasa da muryarta tc, haquri xakiyi qawata ki rungumi qaddara har xuwa wayewar gari, sai inxo har gida in maida miki da kwadayinki, koya kika gani???
Rufaida tadan lumshe idanunta tsawon sakwanni sannan ta vude ck da shauqi tc, nagode qawata, kmr kinsan neema abnda xcyta take fadamin kenan, 2nda baxai ta6a yiwuwa ace yau daga yin aure gobe na fita, amma da bb abnda xai hana in tafi wurin alh. Wadata na, tadan daga gira tana fadin ammadai kema ix owkea, sai goben idan kin shigo, umm ammafa ki shigo
dawuri dn ALLAH, domn nee kadai nasan yanayin danake
ciki"
Laari tc karki damu dear xakiyi mmkn sammakon daxanyi, rufaida tc to sae goben sannan ta kashe wayar tayi jifa da ita" tamiqa hannu takashe hasken daya gauraye dakin tabar maidan duhu, ta jawo lallausan bargon da aka rufe rabin gadon dashi ta rufe kanta"
washe gari 2nda sanyin
safiya rufaida taxo palo tayi xaune tana jiran fitowar mk,
dk kuwa da ko sallah batayiba, to dama ita bayi take ba , indai sallar asubahi ce, to tc akai market, domn dai ita acewarta bataga dalilin daxai sanya ta katse baccinta ta tashi yin wata sallah ba, *WA'IYAXU BILLAH*" saida ta kwashe tsawon awnni biyu tana xaune banda gyangyadi bb
abnda tajeyi"
Kamr a mafarki tasoma jiyo qamshin turarensa, firgigit ta bude idanunta tana waige waige, dasauri ta miqe ta
nufeshi tana wani irin tfy na shu'umanci wnda kallo daya
yayi mata yayi hanxarin dauke idanunsa akanta, sakamakon wani abu dayaji ya tsarga masa tundaga tsakiyar kansa har tafun qafarsa,
wata rigar baccine ajikinta iya gwiwarta, saidai 2ndaga qirjinta har xuwa qasa abude take, hakan yasanya kana iya kallon pink din pant din dake jknta da kuma pink din bra. Ta nufoshi tana karairaya tmkr tana shirin tsinkewa, ga kuma rufaida akwai diri tubarkallah,"
ganin da yayi ta nufoshi gadan gadan yasanya yawaske dasauri ya nufi hnyr fita, ganin xai fice da gsk yasanya ta ruga aguje tasha gabansa, batayi wata wataba tasa hannayenta biyu ta rungumeshi tsam ajknta tana wani irin
numfashi, ba qaramar dauriya ya tattaro ba ya hankadeta, domn dai shi kanshi jiyayi tmkr yasanya hannayensa yadada rungumeta, sbd mk mutun ne mai tsananin sha'awa, don hakanema yawancin lokuta xakasameshi da
axumi abakinsa, amma alqawarine yadaukarma kansa cewar dk runtsi dk wuya baxai ta6a kusantar rufaida ba, domn kallon qaxanta xallah yakemata,
bugu da qari gashi bb koda digon sonta a ransa, idanunsa aqanqance
yadubeta a qasa wanwar yc, lallai yaune naqara tabbatar
da cewa gab kike da kixama dabba, dk maxajen da suka
gama iskancin dake basu ishekiba shine neekuma ynxu xakixo kiwani qwaqumeni kmr wata dan bunsuru?, to bari kiji, wlh dk ranar da kikaganni ckn gidannan kika kuma koda yimin magana ne sainayi qasa qasa dake bakida
kuma ubanda xai qwaceki, 2nda kinji kingani xaki xauna da mk, kodai dayake bancika ganin laifinki ba, nafi ganin laifin wadannan sakarkarun iyayennaki, dmn dai sune suka baki wannan bnxar tarbiyyar, sannan sbd kedin baqar muguwa ce kikemin fatan insamu xuri'a daga irin tsatsonku, to ALLAH ya tsareni, lkc nayi bi'ixinirrahmaa xan auro dai dai irin ra'ayina, mai mutunci da tarbiyya, wacce iyayenta sukasan abnda sukeyi, suka bata ingantaccen tarbiyya, sakarya mahaukaciyar bnxa,
yaja wani dogon tsaki sannan yasa kai yafice axuciye, Rufaida tasa hannu
biyu ta dafe kanta wnda yake juya mata, xcyrta
tanayimata wani irin xafi tmkr ana hura mata wuta, lallai musty da gaske yake, ta fada hkn afili, dolene insan matakin daxan dauka...
Kafin tagama rufe baki laari tarafko sallama daga qofar palon, kafin takaiga yunqurawa har ta iso tsakiyr palon, ck da sha'awa takebin rufaida da wani shu'umin kallo, sannan tayi murmsh tc, yy dai qawata naganki xaune aqasa hk? Kodai al'amurrane suka wakana?
Rufaida ta ta6e baki tc bari kawai kawata, dole muxauna dake kisamamin mafita gsky, domn dai naga alamun musty da gsk yake, laari tatako ahnkl tana murmsh ta iso gab da ita ta miqa mata hannu alamun takama, batare da 6ata lkc ba rufaida ta miqamata hannun ta miqe suka
qanqame juna suna shafar juna, daganan lbr yasha banban, dmn gaba dayansu amatse suke da juna, daqyar suka jaa kansu suka shiga bed rum, *LAA HAULA WALAA QUWWA*
.
kujifa rufaida ba'akan maxa kadai ta tsayaba, harda mata, hmmm lallai rufaida tayi neesa batajin kiraaa.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_31~32_
Mk kuwa bai xarce ko ina ba sai gidansu jbr, yayi babban
sa'a kuwa jbr din bayanan, yatafi katsina aiken alhajinsa, don hk kanshi tsaye yashige gefen jbr yy kwanciyarshi,"
bashi ya farka ba sai wajen qarfe daya, masallaci kawai ya xarce yabi jam'i, daganan gdn momy firdausi yanufa kansa tsaye, yy sa a kuwa dk suna dinning sunacin abnci, dama ckn nashi jinsa yake tmkr anyi masa yasa,
da fara'arasa yashigo da sallama, husna da Khalil kuwa suka runtumo da gudu suka hayeshi suna murnar ganinsa tmkr wadanda suka shekara basu ganshi ba, shidinma murnar yaji ta cika
xcyrsa, ya hadesu ya rungumesu, ahaka suka isaga momy datake xaune a dinning tanata murmshn farin ckn ganinsa"
ya durqusa har qasa yagaidata, ta amsa fuska a sake tc, yaya rufaidar? Yadaure yc fy lau, ya tashi ya jawo kujerar dinning din yaxauna yana bude kulolin abincin daketa tashin qamshi, yaqara washe baki yc, woww momyna kmr
kinsan xanxo kikayi besty na???
Momy firdausi tadan saki
murmsh tc yo ko bakaxo ba aidama aika muku dashi
xa'ayi, bakaga na safenma abnda kafiso nayimuku ba, nee banma san dalilin baro gdn naka tun ynxu ba, jiya jiyannan daga kai maka amaryar, mk yadan sosa qeyarsa yana murmsh yc afuwan momy, jinayi baxan iya qara kwana batare dana ganku ba"
ta dallashi da harara, da kake tfy kayi wata guda fa batare daka ganmu ba, wani abin ya cinyeka, dasauri yc to ai wannan bana garin ne kwata kwata, kuma aikine, dan hk dole na fawwala ALLAH na dauki na annabawa, amma momy muna ckn gari guda, kuma unguwa guda ai baxan iya kwana biyu batare dana
ganku ba"
momy firdausi tadanyi murmshn jin dadin xancan nasa tc, to uban 'yan masu iya tsari, saikaci abincin ai, kuma kagama kadauki nata ka kai mata, dasauri yadubeta fuskarsa ta sauya yc aa momy dan ALLAH karkice haka, kawai kisa driver yakaimata, don ba
ynxu xan koma ba, momy tadan tsareshi da ido tana
karantar yanayinsa, sai kuma ta basar tc to shikenan sai abaiwa hassan din yakaimata,
take wani dan murmsh ya
su6uce masa yc yauwa momyna godiya nake, yaukam so nake inwuni ina fira da qannaina da momyna, momy ta tari
numfashinsa, badai wuniba kuwa, muma bamuso, gara
katafi gidanka can kayi firar, mk yadan girgixa kansa kawai yana xuba dambun kus kus din da momy tayi,
deeje kuwa sam bata lura da mk ba lkcn data nufo palon, tanufi dinning din tana 'yan waqe waqenta na larabci, saida ta iso dab sannan tayi toxali da baqin mugun, kmr ynda tayi
msa laqabi, take kuwa numfashnta ya dauke daf, tmkr ma bata ta6ayinsa ba"
Gashi bb damar komawa 2nda kowa yariga yaganta, don hk asa6ule taqarasa tajawo kujera ta xauna tana xare idanu, husna tadan dubeta da gefen ido tc, sai ynxu kikaga dmr fitowa daga toilet din? ALLAH dai yasanya baki cika mana sokawe din ba"
dasauri ta saci kallon mk da gefen idonta tare da fatan baiji abnda husnar ta fada ba, yanata saka lomar abncinsa tmkr ma baisan da wasu halittu awurinba, jin kowa yy shiru ysanya ta tattaro dauriya kanta aqasa tc, ina kwana yaya? Batare daya dubi inda takeba yc
lfy ya skul ana qoqari ko? A hanxarce ta dago idanunta
tana dubansa, duba na xallar mmk, saidai fuskarsa sam bb wani alamun komai,
don hk ta bude bakinta da qyar da niyyar magana, amma kafin ta iya cewa komai husna ta cyafe, kayyyy yaya kaga ynda teachers suke yabonta kuwa? Ynxu a skul dinmu bb teachern da bai santa ba, itacefa ynxu take daukarma class dinsu 1st position"
yadanyi murmsh kadan yc yayi kyau, yaci gava da cin abincinsa, deeje mmk fal ckn ranta, tana cin abincinne amma tana satar kallonsa ta gefen idonta, ganin datayi abincinsa kawai yakeci hnkl kwance batare daya kula da halin datake cikiba yasanya itama sai tadan saki jknta taci gava da abnda yadameta itama"
suna kammala cin abincin palo suka xarce aka dasa daga inda aka tsaya, itako deeje itada husna kwashe kayan suka shigayi sannan husna tacigava da gyaran gurin, ita kuma deeje tashige kicin din tana wanke kwanukan da aka 6ata"
Qarfe uku da rabi da 'yan mintina husna kalid da deeje
suka fice daga gidan domn halartar islamiyyah"
deeje kam dama tariga tagama qosawa lkc yayi, domn atakure take matuqa, duk da dai yau ganin yaa mustyn take tmkr bashiba, ynda yaketa tsomota a ckn xancansa, itadai dk da hk tagaxa sakin jiki dashi kwata kwata, don hk suna
fita daga gidan saitaji tmkr tasauka daga kan wani qaya"
mk kuwa fitarsu keda wuya yadan gyara xama yana duban momy firdausi alamun dai yanason yin magana mai muhimmanci da ita, fuskantar hakan datayi itama yasanya
ta tattaro hnklnta gaba daya tana dubansa hade da cewa ina sauraronka, yadan yasaki murmushi yc, kai momy, ina mmkn ynda kike saurin fahimtar abubuwa da dama daga gareni"
itama murmshn tayi tc, kaidai kam baka rabuwa
da shiririta, amma idan ba hakaba, menene abin mmk don nayi saurin fahimtar abnda kakeson fada, yadan girgixa knsa sannan yc"
momy dama wata muhimmiyar magana
ce nakeson tattaunawa dake, kuma ina fatan xaki amshi buqatata, momy ta tsareshi da idanu saidai batace komai ba, ganin hk yasa yaci gava da cewa, momy dama akan mgnr wannan 'yar taki ce, dasauri tafadada murmshnta tc
deeje kake magana, shima dasaurin yc eh, ita nake nufi,
dama momy idan baxaki damu kidan bani aronta mana taxauna da rufaida"
momy tadan xaro idanunta waje tana dubansa, yayinda yanayin fuskarta ta sauya, tc ban fahimcekaba, gabanshi yadan fadi ganin yanayin fuskar momy amma sai ya dake yc, momy ina nufin ta koma gidana da xama sbd sam ban yrda da rufaida ba, inaso tasamin ido akanta ne kafin wani lkc, domn nima inasa ran xan samu transfer xuwa nan kaduna, daxarar hkn ta
kasance sai tadawo kawai"
idanun momy qyam akansa da nufin karantar yanayin mgnr tasa, tanason ganin gskyr abnda yafada ackn qwayar idanunsa"
Momy tadanja gwauron numfashi batare data dauke idadun nata akansa ba tc, naji, amma ina tsoron abu guda"
dasauri ya katseta da cewa wani abu kenan momy?
Tadubeshi sosae tc, a gsky ina tsoron xaman kadija da
rufaida a inuwa daya, domn nasan uwarta ba sanin shanu ba" kuma kai da bakinka kafadi cewa halayen uwarta halayenta, don hk kaga xamansu wuri guda ba abune mai yiwuwa ba, don gsky khadeeja amanarta na daukota daga
gaban iyayenta, kaga kuwa dolene in riqeta bisa amanar"
mk yadan qara marairaicewa yc, haba momy, to ni yaya xa'ayi inbari ta cutar da ita? Ainima baxan kaitaba saina
tabbatar na kafama ita rufaidar sharudda akanta, kuma Na daukarmiki alqawarin dk lkcn da kika fahimci bata xaman jin dadi agidan to ki daukota kawai,
momy tadan saki ajiyar xcy sannan tc, to shi kenan tunda kace haka, na amince, ammafa da sharadi, saina tuntu6eta naji ta bakinta, ma2qar bata amince ba to gsky baxan takura mata ba, mustapha yadanyi shiru aransa yana fadin lallai momy ba qaramin so takeyima deeje ba, idan kuwa har amincewarta xaisa ta koma gdnsa da xama to lallai yasan ba abune mai yiwuwa ba, domn dai shi shaida ne akan irin
tsananin tsoronsa datakeji"
yayi jimm yana naxarin mafita tsawon sakwanni amma ya gaxa samu, don hk adan karaye yc to momy na amince, tc aah to, needai kasan baxai yiwu inyimata doleba, don hk saika saurara xuwa gobe in ALLAH ya kaimu kafin katafi, yagyada kansa alamun to, sannan ya miqe yc bari inshiga masallaci, tc to sannan itama ta miqe ta nufi hnyr daxata sadata da samanta"
mk kuwa tunani fal ckn ransa game da maganar
momy firdausi, shidai ya quduri aniyar lallai sai deeje takoma gdnsa badon komaiba saidon yana ganin dk rashin kunyar rufaida baxata ta6a aikata wani aikin assha akan idanunta ba, domn xataji tsoron karta fada masa, ko tafadama momynsa, don hk yajajir cema xcyrsa tunanin mafita, har ya sallaci la'asar amma baisamu wani qwaqqwaran mafita ba"
ahaka yakoma ckn gida yanata wasi wasi, kamr ynda yaxata baisamu kowa apalonba, tunda yasan suna makaranta, kuma momy tayi samanta, don hk sai kawai yaxarce dakinsa, toilet kawai yafada yy wanka, sai yadawo dakin yayi kwance bisa gado, yayi rigingine yana kallon silin tsawon lkc"
ganin hkn baxata
fissheshi ba saiya miqe tsam yajawo 'yar I pad dake kan durowar gadonsa ya kunnata yafara charting da frinds dinsa, hkn kuwa ba qaramin dauke hnklnsa yayiba har yadauki tsawon lkc baisaniba"
qarfe biyar da rabi suka
shigo gdn da sallama, deeje kuwa ko sallamar bata samu damar yi ba, wurga idanu kawai takeyi tare da adduar ALLAH yasa dai yatafi, ilai kuwa tagama xare idanunta bataganshiba, don hk tadan sauke ajiyar xcy tanadan murmush"
a kicin suka iske momy tanata kwaramniya, sukace sannu da aiki momy, ta waigo tana dubansu da
dan murmsh tc, kuma sannu, xuwa xakuyi ku tu6e kuxo ku qarasa dama na gaji, su kuwa dama abnda sukeso kenan don sai suka hau murna, husna tc yawwa momy ko kefa, girkinnan fa ynxu munyi qwarewar daya kamata ace ansakarmana komai, amma ke momy kullum saikice wai
bamu gama qwarewa ba"
momy tadan ta6a baki tc, ina wata qwarewa anan, ai saidai muci kwamacala, needai kuje ku cire kaya kuxo ku kammalashi, sannan da sharan palona da dakin yayanku"
don 2nda yafita da la'sar bai
dawo ba, ina tsammanin kuma baitafi gida ba don
baiyimin sallama ba, don hk saiku raba aikin, da dokinsu
sukaje suka sauyo kaya suka dawo kicin din suka iske momy aciki, ta nunamusu kan gas da tukunya ke dore akansa tc, kuketa wani xumudi to miyace kawai xata
qarasa asauke, nagama hada komai aciki, sai agyara kicin din, kuma a shirya abincin akan dinning, nee xanhau sama, idan yayannaku yashigo sai kuyimin magana, suka hada
baki wajen cewa to momy"
sannan tafita daga kicin din, deeje ta dubi husna tc, to ni bari inje inshare palon da dakin yayan kafi yashigo, dasauri husna tc to, don dama ita batacika son sharaba"
ckn 'yan mintina qalilan ta
kammala sharan palon yafito fess dashi, ta kuma fesheshi da rum freshner sannan ta nufi dakin mk hannunta dauke da tsintsiya, hnklnta kwance tatura dakin tashiga batare da wata fargaba, dmn dai tanada tabbacin bayaciki kmr ynda momy ta fada, har ta isa tsakiyar dakin sam bata lura da mutum axaune ba"
shi kuwa binta kawai yake da kallo na mmk, ganin ynda tashigo dakinsa kanta tsaye batare dawani neman ixini ba, saida taxo gab dashi sannan ya fahimci kwata kwata batasan dashi ackn dakinba, kuma bisaga dukkan alamu shara xatayi tunda ga tsintsiya a hannunta"
hannunsa kawai yasa ya cyafko hannunta batare
dayayi magana ba, domn yasan daxarar yayi magana
taganshi to na kare xata ara, aikuwa a tsananin raxane ta
waiwayo hade da bude baki da niyyar qwalla ihu, yy saurin toshe bakinta hade da daka mata tsawa"
bakida hnkl ne?
Ni xakiyima ihu, habawaaa idanunta na sauka aknsa
amaimakon hnklnta ya kwanta tunda tagane ba gamo tayiba, sai jikinta yadauki tsuma, tsananin tsoro ya shigeta fiyema da wnda taji kafin ta gane shine ya riqe mata hannu"
Tuni idanunta suka firfito waje tmkr xasu fado qasa, don ALLAH yaya kayi kaquri wlh momy ce tc axo ashare maka dakin, wlh bansan kana ciki ba , don ALLAH yaya kayimin rai, wlh baxan kuma ba,
a ckn tsananin tashin
hnkl takeyimasa wannan magiyar, shikuwa wata muguwar harara ya watsomata fuskarnan tashi murtuk tmkr ma baita6a dariya ba, yc idan baki rufemin wannan ru6a66en
bakin naki ba sainayi qasa qasa dake, dasauri tasa dayan hannun ta toshe bakin tana xare idanu"
ya kuma watsomata
harara a karo na biyu sannan yc, naxoma momy da buqatar inaso kikoma gidana da xama sbd inaso
kisanyamin idanu akan rufaida, amma momy ta tubure akan saita tuntu6eki idan kin amince, idan kuma baki amince ba baxatayi miki dole ba, don hk xan gargadeki ynxu da kakkausar murya, ko sauya fuska kikayi lkcn da momy take fadamiki wannan xancan, wlh gunduwa
gunduwa xanyi da namanki, kuma gobe goben nan nakeso kihada shirginki driver yakaiki, owkea???
Yaqareshe maganar
yana qara xare mata idanu, dasauri tadaga kanta alamar to, domn dai tsananin tashin hnkln data tsinci kanta aciki baxai ta6a barinta ta iya bude bakinta ba, sannan yadasa da cewa, kuma idan kika kuskura kika fita dakin nan da gudu bayan na sakeki to kinsan sauran, shimadai kan ta
kuma dagawa, yasakemata hannu yana fadin oya out!
Dasauri kuwa ta nufi hnyr qofar batare data waiwayi inda tayasar da tsintsiyar ba, sa'arta guda bata iske kowa a palonba, don hk
aguje ta qarasa dakinta tana haki, dasauri ta maida qofar ta datse, kaitsaye toilet ta fada, saida ta dauki tsawon mintina shabiyar a ciki snn ta fito"
bisa carpet din dakin tayi masauki tana qara tariyo maganar mk, sam hawaye sunqi xubomata saidai na xuci wnda yafi na fili axaba, dai dai tayi a tsakiyar dakin banda sauke ajiyar bb abnda takeyi, lallai yaukam deeje taqara sallawamk tsananin qiyayyar dayake mata, domn ta tabbatar wa xcyrta cewar kawnciyar hnkli da jin dadin daya finkanci tana cikine yakema baqin ciki, shine kurum yake burin
yamaidata gidansa domn yaqarasa tarwatsa rywrta,
sai a sannan taji taji wasu xafafan hawaye da gudunsu sun sauka akan kuncinta, aikuwa kamr jira takeyi dama tashiga rero kukanta ckn muryar tausayawa, yau kam da ace banyi gaggawar daukar kudadena kacokan na baiwa momy ajiyarsu ba, da bb abinda xai hana a yammacin nan in nufi
hnyar qauyenmu, koda dai bansan hanya ba, amma ai
matambayi baya 6ata, afili ckn tsananin kuka take fadin wadannan maganganun"
saida taga magrib ta kawo kai sannan ta miqe ckn xafin xaxxa6in daya kamata ckn
mintinan da basufi biyarba, saida tafara bude dakin sannan tafada toilet ta wanke fuskarta sannan ta dauro alwala, a tsakiyar dakin ta iske husna tsaye idanunta akan qofar toilet din"
tajefeta da harara tc, ke wlh khadija bakiyiba, wato dk ranar da kikaso wahalar dani saiki nufo dakinnan
kisa inta nemanki ko???
Deeje tayi saurin qaqalo murmsh don tsoron kar husna ta gano halin datake ciki tc, bansan kina hararata ba sainaga qwayar idon aqasa, baki tmbyeni daliliba xaki wani tasani ,kina hararata, husna taja dan qaramin tsaki hade da qara
jifanta da wani hararan tc, au ashema har wani dalili xan tmbyki, to ai inada aikinyi ba xaman banxa nakeyi, da har xan tsaya 6ata lkcna wajen tmbyrki abnda nasan bakida
amsa, ai ba yau kika fara yimun hkn ba, saikinso wahalar dani saiki wani taho dakinnan kibarni da gwale baki da xare idanu, to dady xan roqa yasa arufe dakin sai inga ynda xakiyi"
deeje ta kuma qaqalo murmushn karo na biyu,
wnda saika lura dakyaune xaka fahimci na yaqe ne, hade da matsowa kusa da ita sannan tariqe hannunta, Dasauri husna taqara damqe hannun deeje tana dubanta sosae tc,
khadija wannan xafin fa Saikace wuta? Tc hmm ynxu to kinji amsar qorafin naki ko? Hakanan naji xaxxa6i ya
rufeni, shiyasa na gudo nan don banso hnklnki ya tashi,
husna ta 6ata fuska tc, haba khadija don kawai bakiso
hnklina ya tashi kika taho dakin nan ke kadai, kuma nasan ko magani bakisha ba tunda ba qaunarshi kike ba,
tajawo hannun deeje tana fadin nidai muje kisha drugs kafin kiyi sallar saiki kwanta, bb musu deeje tabi bayanta tiryan har suka isa daki, ita da kanta ta 6allo mata
maganin hade da dauko gorar ruwa ckn fridg da cupi, ta tsiyayo ruwan ta miqo mata hade da maganin, shima bb musu ta amsa tasha, sannan ta amshi kofin ta maida ma'adanarsa,
ta dawo tc to saiki tashi kiyi sallar kidan kwanta kafin tyme din dinner yy ko? Deeje tamiqe batare datace komaiba tajawo sallaya ta shimfida sannan ta dauko abaya tasanya ta tada kabbara, itama husna saita
shige toilet din do dauro alwala"
*******
kiran sallar magrib ne yasanya mk fitowa daga ckn dakinsa domn tafiya masallaci don sauke farali, ganin bai iske kowa apalonba saikawai kansa tsaye yafice ya nufi masallaci"
saida akayi isha'e sannan yanufo ckn gidan, apalo ya
iskesu xaune bisa dinnig saida ba abincin suke ci ba, hira kawai sukeyi suna jiran shigowar daddy daga masallaci"
dukkansu suka waro idanu suna kallonsa har ya iso inda suke, shima sai yajawo kujerar yaxauna, yayi murmsh ganin ynda kowa yakafa masa idanu bb ko qiftawa, deeje kawai idanunta aqasa, qirjinta kuwa dukan tara tara yake,
domin batayi tsammanin ganinshi ba, yahurama husna iska da qarfi yana fadin keni karki cinyeni, yadubi gefen momy da niyyar magana, amma kafin yc komai ta nuna masa hnyr fita tana fadin, tashi katafi"
yadan waro ido da mmk yc, momy intafi kuma? Yau kuma ni ake kora? Tc eh, ai kayi abin koran ne, don baxan lamunci wannan iya
shegen ba, ga matar can ka ajiye amma saika barota
kataho nan? Tun qarfe nawa kaxo gidan nan, kuma ina
kyautata xaton ba gida katafi ba dakabar nan, tunda
gashinan kadawo, kuma dama bakayimin sallama ba"
alamun kenan ba gida katafi ba, yadan dubi deeje da
gefen ido, yasan ita kadaice tasan yana gidan, kuma
alamu sun nuna kenan bata fadima kowa artabun da
sukayi ba, don hk yadan gyara xama yc, to momy ina xani inba gidana ba, kema kinsan bana yawo, ynxu ma abinci naxo amsar mana don naji shiru, momy tc to ai banban kukasha don hassan yatafi kaimuku, mk yc to godiya momy, ammafa tunda nariga naxo to anan xanci"
kafin momy tace wani abu daddy yashigo palon da sallama, dukkansu suka amsa, sam bailura da mk ba saida yasami wuri yaxauna sannan ya lura dashi, yc aa kae kuma maigida daga ina hk? Mufa munriga mun saida kai, yaya kuma kullum xakaxo kana damunmu"
husna tayi tsagal tc daddy
abincifa yaxo ya amsarma aunty rufaida, daddy yc, aidama nasan kece farkon kareshi, yadubi mk, to aisaika tashi kasan nayi ko kabamu fili mushaqata"
dukkansu suka kama dariya, yc haba daddy ai tunda na riga naxo kuma
sai abarni inci nima ko?
Daddy yc au ai tunda uwarka ta daure maka gindi toni yaya xanyi???
Amm ina 'yan 2 ne, kardai har sunyi barci, momy tana dariya tc sunyi bacci dukkansu, sannan tafara xubama kowa abinci tana tura ma kowa gabansa.
******
yau kam mk yasamu sassauci daga gurin 'yar nacin tashi, domn abokiyar shashancin tata wuni
tayi a gidan suna abnda suka saba, don hk ba sosae ta damu ba yau, hasalima tunda taga qarfe goma bae
dawoba kawai sai tayi kwanciyarta, shi kuwa qarfe goma saura ya shigo gidan, amma sai yayi xamansa a harabar gidan yanata latse latse a wayarsa, bashi ya tashi daga wurin ba sai wajen shadaya da rabi sannan yanufi palon nasa, tsit yaji alamun dai tayi barci, ya tsaya yana qarema
palon kallo, domn dai jiya sam bai tsaya kallon palon ba"
don hk ynxu saiyasami damar qaremasa kallo, dukiya ce tanqam aka xuba a palon, domn ko kujerun da aka xuba abin kallo ne, yadan ta6e baki hade da nufar hnyr daxata sadashi da dakinsa, sam kayan basu birgeshi ba, saima qyamatarsu dayaji ackn xcyrsa domn mamallakiyar
kayanma abin qyama ce agareshi"
washe gari kuwa qarfe
shadaya cif ya fito daga dakinsa ckn shigar baqin suit da baqin takalmi, hannunsa dauke da dan brief case, itama daidai lkcn ta tashi daga bacci tanufo palon da kayan baccinta, bb wani mgnr sallah"
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_33~34_
Bb wani maganar sallah domn dama bayinsa takeyi, don rufaida ko wuqa aka samata awuya akace ta nuna gabas, to saidai ayanka don batasan inda yakeba, tmkr anwatsamata ruwan sanyi ckn xcyrta taji lkcn da idanunta suka sauka kan mk yana fitowa daga dakinsa,
dasauri taqara kusa dashi saidai batayi gigin kai hannu kansa ba, don tasan sauran,
tadan rage murya tana wani rangwada tc, dear ina kwana? Bai amsa mata ba, hasalima ko kallon inda take baiyi ba, saima dinning daya nufa yaxube damin
kudaden daya fito dasu daga dakinsa, hade da wata 'yar guntuwar takarda, tayi tsaye tana kallonsa, kallo mai cike da tsananin sha'awarsa"
itakam har mmkn kanta take, domn 2nda take bata ta6a jin sha'awar wani 'da namijiba a duniya irin ynda takeji akan mk, har gara ma mace 'yar uwarta tafijin dadin kasancewa tare da ita fiye da 'da namiji, amma sai gashi akan mk maganar tasha banban"
bata ankare ba saidai ta hangoshi yana shirin fita, da dan gudu ta isa kusa dashi tc haba dear gaisheka fa nakeyi amma kayimin banxa, idanunsa akan qofar fita yc ok, lafiya, uhmm to baxaka tsaya kayi break ba gashinan fa mairo tahada, yadan dubeta ta qasan ido sai kurum yy tsaki yafice"
rufaida tadafe kanta da hannayenta duka biyun tana sauke numfashi, afili tace wallahi musty ina tsoron kar watarana in murqusheka bansani ba, to waima meye banidashi dahar wannan dan rainin hankalin xai riqa
gwarani haka? Tayi qwafa hade da juyawa ta nufi dinning don baiwa ciki haqqinsa"
tayi turus tana duban damin
kudin data tabbatar mk ne ya ajiyesu, domn lkcn daya
xubesu ita sam bata lura da abnda yayi agurin dinning
dinba, domn qureshi tayi da idanu, hnklnta yakaiga dan
6allin takardar dake gefen kudin, aikuwa da saurinta hannu na rawa ta dauki takardar ta wareta ta fara karantawa kamar haka...
_Nee na wuce wurin aikina, ga kudi nan kiyi amfani dasu, yau ko gobe xa'a kawo yarinya daga gidan momyna, ba aiki nace kisata ba_.
_MUSTAPHA_ 'MK'
rufaida tayima takardar quri tana qara nanata karantawa, sam bataji dadi aranta ba, amma kuma saitake ganin wannan ma wata dama ce wnda xata tafi tayi sharholiyarta son ranta, tunda dai ko ya xauna bb abnda yake tsinana mata,
iyakacima yayita daga mata hnkl, don hk saita shiga
murna tashiga tunanin gurin wace auntyn tata yakamata ta nufa"
hajiya sa'ada itace ta fado mata, don dama sun dan
jima basu hadu ba, don hk kawai saita xauna tafara break dinta, bata jima ba ta kammala, ta qwalawa mairo kira 'yar aikin da mom dinta ta hadota da ita tc taxo ta kwashe kayan tagama, jiki na rawa mairo tafara abnda aka umarceta, domn tasan hali, wnka tafada, saida tadauki tsawon sa'a guda tana sulle jikinta sannan tafito, gurin kwalliya ma saida tadauki tsayin mimtina talatin tana qalailaye jiki, shafa wannan, goga wancan harta hattama,
sannan tadauko wani wando wanda ake kira skeeny, dogo
ne har qasa, amma fa yadameta iya damewa, sai tasanya riga iya cibiyarta, tagyara kanta wnda yasha kitson atach na amarci 'yan qananu tmkr ba hannu ne yayishi ba, ta maidashi baya ta tufke da ribboms masu kyau, sannan tadauko bakin after dress ta dora akan kayan da mayafinshi sbd tsaro, ta dauki makullin motarta da jaka wnda tacikashi da 'ya'yan banki ta fice"
Shikuwa mk gidan mamy aysha yafara yada xango domin yimata sallama, kanshi yy ma2qara daurewa ganin ynda takar6eshi kmr xata goyashi, fara'a kuwa tmkr gonar auduga, musamman lkcn daya fadamata cewar xai koma
bakin aikinsa ne yau, amaimakon ynda yaxata xata rufeshi da fada amma sai yaga ta qara fadada murmushnta tana fadin ayma kayi qoqari kwanaki har uku? To amma xakakai kmr wata kafin kadawo ko?
Fuskarsa takuma
bayyana xallar mmk yc wata kuma mamy, nan da jaji ai
baxan iya wata banxo naganku ba, ko kin manta ne, ai dk week end nake xuwa, mamy aysha tadan rage fara'ar tata sannan tc to daga ynxu kariqa bari sai sati bibbiyu saika riqa xuwa sbd gsky banason wasa da aiki, yadan gyara xamansa yanaqara fuskantarta"
mmknshi kuwa qara
yawaita yakeyi domn gaba daya yau mamyn taxama kmr ba ita ba, yc mamy ai xuwana baishafi aikina ba, dmn week end ne, ni kaina bana wasa da aikina...
Dasauri ta dakatar dashi bayan ta sauya launin fuskarta daga fara'a xuwa daurewa tc, to naji, amma wnn ra'ayina ne, daga ynxu karka kuma dawowa dk bayan sati guda, bayan sati
biyu nakeda buqatar ka dawo"
ganin nan take ta rikide
masa ta koma ynda yasanta sai yy sauri yc to shikenan
mamy xa'ayi ynda kikeso insha ALLAH, kai kawai ta gyada masa hade da cewa ALLAH ya tsare, yc amyn asanyaye, sannan ya fice"
yana tafe ckn mota amma gabadaya xcyrshi a cunkushe take, shidai yana mmkn mamynsa akoda yaushe, yariga ya amincewa xcyrsa cewar bb ranar daxai taka gidanta batare data qaqalo abnda tasan xata
6ata ransa ba, yadanja numfashi yana qara auna tsananin qiyayyarsa ce kawai danqare ackn xcyr mahaifiyarsa,
dk da ko a shafa lbr shuni bai ta6ajin lbrn inda uwar data haifi 'da da cikinta ta tsaneshi ba, amma yasani ai dukkan abu na duniya mafari yake samowa, don hk wannan ma daga kanshi yafaro kenan,
ackn ire iren wadannan tunanin ya isa gidan momy firdausi, kmr ynda yaxata bai iske kowa ba tunda yasan yau suna makaranta har 'yan biyu, don hk wayar telephone dake palon yanufa, bayan 'yan danne danne yakara a kunnensa, jimawa kadan momy tadauka, yafadamata yana palon qasa"
mintinan da basufi biyu ba ta bayyana apalon yagaidata ckn girmamawa,
sanna ya shaida mata ynxu yakeson yatafi, tc tooh tun
ynxu? To bari indauko maka dambun namanka, tamiqe
tanufi hnyr kicin, saigata dauke da wata babbar leda cike da dambun nama da cake, ta dire masa agabansa tana fadin gashinan, daga wannan kuma nima saina huta
matarka ta dinga yimaka"
yadanyi murmsh yc, aa momy karkice hk, taimakawa xaki riqayi kici gaba dayimin don na riga na saba danaki, kuma ma inkince ita xata ringa yimin
nasan 'yar aiki xatasa tayi, ni kuma kinsan banason abincin 'yan aiki,
momy tc to shikenan naji, yc yauwa momyna, uhmm momy ya maganar da mukayi jiya? Kin tuntu6eta
ko? Momy tadan dubeshi kadana sannan tc, ban
tuntu6eta ba, sbd jiya da xaxxa6i ta kwana, saidai xuwa anjima idan sun dawo daga skul,
mustapha! Koda kadija
ta amince da xaman gidanka agsky inada buqatar kasanya idanu sosae akanta domn banason abnda xai cutar da ita,
mk yagyada kansa yana fadin insha ALLAHU momy bb matsala karki damu, don ko ynxu kafin na fito saida na fadamata cewar xa'a kawo yarinya daga gidannan, kuma na gargadeta akan karta kuskura tasanyata aiki don ba 'yar aiki bace,
momy tadanyi murmsh tc, to shikenan, insha ALLAHU xuwa gobe ko jibi sai akaita ko? Yc to nagode momy ALLAH yaqara girma, tc amyn, sannan ya miqe hade
da daukar ledarsa yc to momy ni nayi nan, tc to ALLAH tsare tabada abnda akaje nema, yc amyn sannan yafice.
******
deeje kuwa ko amakaranta wuni tayi kuka domn tarasa madafa, dk wnda ya tmbyta sai tc batada lfy ne, amma sam bata bari husna tasan komaiba, tunda ba class dinsu daya ba, koda suka dawo gida haka momy ta
tasata tabata magani bayan sunci abinci, don a tunaninsu har ynxu xaxxa6in ne,
kwananta uku ackn wannan yanayin, hakanan momy batayi mata wani maganar komawa gidan mk ba, don hk saita saki jikinta tafara harkokinta kmr da, a
2naninta anbar xancan ne, da daddare sunacin abincin
dare momy ta dubi deeje tc, kadija inason yimiki wata
magana amma inason ki fahimceni karki fassarani da wata sigar, nan take ckn deeje yabada wani irin sauty, ji kake qulululululuuuu, wnda nan take kashin dake manne acknta yakoma xawo, domn tasan kwanan xancan,
tadaure itama tadubi momyn tc, haba momy wani irin fassara kuma, ko menene momy kifada kawai xan kasance maiyimiki
biyayya da ixinin ALLAH,
momy tayi murmushn jin dadin maganar deeje, don hk da qwarin gwiwarta tc,
yayanku ne jiya yaxomin da buqatar yanaso kikoma gidansa da xama kafin wani lkc, yaya kika gani?
Baxanyimiki dole ba, idan
kinga hnklnki bai kwanta da hkn ba kawai kifito fili ki
fadamin, karki 6oyemin komai,
dk da tasan dama abnda
kunnuwanta xasu ji kenan amma saida taji wani irin
yammmm ajikinta.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_35~36_
Deeje tabi gdn da kallo sa'ilin da hassan driver yy parkin suka fito, BAQIN GIDA kenan, ta fadi hkn acan qasan maqoshinta,
mai gadin gidanne yy musu jagora har ckn gidan dmn dukkansu bb wnda yata6a takowa gdn,
matar gidan tana kwance bisa doguwar kujera tana waya, yayinda wata 'yar matashiyar budurwa take xaune agefenta aqasa,
wacce da kadan xata wuce tsarar deeje, mai gadin
yayimusu sallama yafice su kuma suka nemi kujera suka
suna binta da kallo, ynda take wayan ko na kusa da ita da wuya yaji balle kuma su husna dasuke dan nesa da ita, saida tadauki tsawon mintina talatin da wani abu kafi ta gama wayar, tadan dago kanta ckn nuna isa da gadara tana dubansu daya bayan daya,
tsawon sakwanni kafin ta
bude bakinta da qyar tc kmr naso indan shaidaku, tuni
husna abin yagama qular da ita, xcyrta taxo iya wuya,
amma saita dake, tayimata uxuri tunda wannan shine
xuwansu na farko, fuskarta a murtuke tc qannan yaa
musty, nan da nan rufaida tadan saki fuska tc ohh sowea, banganeku bane, ya gida ya skul, acan qasan maqoshinsu suka amsa, tc dear yafadamin cewa xa'a kawo wata daga gidanku tun 3 dayx dasuka wuce, amma sainaji shiru ashe
kuna tafe, tana maganarne idanunta sunakan deeje, domn dai ko ba'a fadamataba tasan itace,
tundadai husna da
khalil dk sunyi kama da mk, husna tc eh sai yau ALLAH
ya nufa, tc ok, tadubi yrnyr dake xaune a gefenta tc
mairo ki dauko musu abinsha mana, dasauri husna tc aa mungode mu ynxuma xamu tafi, tc ah haba tun ynxu saikace ana koranku???
Kafin tagama rufe bakinta kalil harya miqe domn matan sam bata kwanta masa ba,
yagama qosawa, don hk kawai saiya miqe, ganin hk yasa itama husna tamiqe tana duban deeje wacce idanunta suka ciko da qwalla tc, to khadija mu mun wuce saimun kira
waya (tana nufin telephone din gidan) itadai deeje gyada
kai kawai tayi dmn tasan daxarar tayi magana kukane xai biyo baya"
husna tayi saurin ficewa dmn hawayen dataji ya
rugu aguje, can tahadu da kalid ckn mota hassan yajasu suka tafi"
Rufaida ta dubi deeje wacee kanta ke sunkuye a qasa,
banda hawaye bb abnda ke tsiyaya, tadan saki murmsh tc haba beauty yakamata ace kinbar kukannan hk kar kanki yayi ciwo, deeje tadan dago ahnkl tana dubanta saidai batace komaiba, kuma hawayen baidaina xubaba,
rufaida tatashi kacokan taje gabda deeje taxauna hade da dafa kafadarta, ahnkl kamar me rada tc, come on beauty share hawayenki muma ahnkl xaki saba damu, kuma xakiji dadin
xama damu, tasa dayan hannunta tafara sharema deeje hawayen tanayimata lallausan murmsh,
ta'ajjubi saiya hana deeje cigaba da kukan, domn dai ynda ake fadan rashin
mutunci irinna rufaida gaba daya saitaga akasin hk, rufaida tadubi mairo wacce take xaune qasan carpet tanata kumbura fuska tc, tashi kibamu wuri xamuyi magana,"
xargin mairo ya tabbata don hk saitaji tmkr tashaqo
maqogoron deeje sbd tsabar tsananin kishi, tatashi fuuu
cike da fushi tafice, rufaida taqara matsawa daf da deeje tayanda har suke iya shaqan numfashin kowa sannan takuma qasa da muryarta tmkr tana tsoron wani yaji, tc haba beauty gaki kyakkyawa amma kinayi kmr baki wayeba, pls come on kisaki jikinki dani xan maye miki gurbin dukkan wadanda kikejin kinyi missing dinsu, sannan xan mallaka miki dukkan abnda bakiyi tsammanin
mallakarsa a rayuwarki ba, matuqardai xakibi dukkan
sharuddan daxan gindaya miki,
deeje tadaga kanta alamar
tana sauraron sharuddan nata, tc yauwa, sharadi na farko, inason dukkn abnda kika gani matuqar ba'a saki a cikiba to kixama 'yar kallo, ina nufin banason shiga abnda bb ruwanki, sannan abu na biyu daxarar mustapha yadiro garinnan to na haramta miki shigowa palona indai ba nice na buqaci hkn ba, sai abu na uku kuma na qarshe xan
fadamiki amma ba ynxuba sainaga kinsaki jikinki,"
deeje tadago kanta fuskarta a sake, hkn xai nuna maka taji dadin wadannan furuci na rufaida tc insha ALLAHU xaki sameni mai biyayya akan dukkan abnda kika umarceni,
rufaida tc well naji dadi, ynxu inaso kifadamin sunanki da kuma dan
taqaitaccen bayani akanki, domn mustapha baiyimin
bayanin komai akanki ba yacemin dae kawai xa'akawoki, deeje tc sunana kadija kuma nee 'yar qauyen auyaka ce dake qaramar hukumar gamawa ackn jahar bauchi, sannan momy ce tataho dani daga qauyenmu alkcn dataje wurin yayanta mai garin qauyenmu amatsayin 'yar aiki,
da mmk rufaida tc ammadai ba'a qauyen aka haifeki ba????
Deeje tadanyi murmsh tc ackn qauyen aka haifeni, hasalima banta6a xuwa wani gariba tunda nataso da wayauna sai lkcn da momy ta taho dani"
rufaida tajinjina kanta da
mmkn kalaman deeje, tadaga murya ta qwalama mairo kira, nan danan tashigo palon tmkr dama kiran take jira, tc kitaya kadija daukan kayanta kikaita dakin dake kusa da
naki, kuma kitayata kugyara dakin domn nasan yy qura,
mairo ta amsa da to can qasan maqoshinta, tasuri jakan tayi gaba, ganin hk yasa deeje tadauki dayan itama tabi bayanta dasauri, rufaida tabi bayan deeje da kallo tana murmsh wnda itakadai tasan ma'anarsa,
suna isa qofar dakin mairo taja tunga tatsaya fuska a murtuke tc saiki qarasa dasu ciki, nee inada abinyi, tajuya tayi tafiyarta"
deeje tabita da kallo harta qule snn tasaki numfashi, ta
cicci6i jakarta tashiga dashi ckn dakin, tayi tsaye tana
qarema dakin kallo ganin ynda yahada uban qura tmkr bai ta6a ganin wani abu mai suna shara ba, sae kawae ta tu6e hijabinta tafara suburbudar aiki kmr ba gobe, kafin wani lkc tagyare dakin tsaf ta wanke toilet ta fesheshi da air freshner,
sannan taxauna tajere kayanta ckn wadrop ta dora
akwatinan akan wadrop din, bb wata2 ba tafada toilet ta
sulle jiknta da ruwa mai xafi sosae hade dadan gasa
ga6o6inta, domn ta manta rabonta datayi aiki kwatankwacin wannan, tana fitowa taji anata kiran sallar
magrib, don hk kawai saita gabatar da sallarta sannan
tashirya ckn riga da sket na material marasa nauyi, dk da tayi niyyar kwanciyarta ne amma saitaga rashin dacewar hkn, domn ynda matar gidan taketa nan2 da ita baidace tariqa takure kanta adakiba, don hk saita dauki hijabinta dan madaidaici tasa sannan tanufi palon,
wannan karon bisa dinning ta taradda ita, fuskarnan tasha make up, riga.da wando ne ajknta na english wears, sa6anin daxu da
riga da sket ne wadanda suka dameta sosae, saidai ba abinci takeciba waya taketayi tana lumshe idanu,
Deeje ta dubeta sosae tc ohhh ALLAH yana mutane, ita kuma wannan sam bata gajiya da waya tmkr dan ita akayosa, kafin taqarasa gurin harta gama wayar, taxubama deeje idanu bb ko qiftawa, harsaida tadanji kunya, ganin tanada niyyar duqawa saitayi saurin cewa aa hawo kixauna mana,
wannan irin kwalliya hk aisai ki 6ata,
deeje dai murmsh kawai tayi tahau taxauna kmr ynda ta umarceta, nan dai rufaida tadinga janta da hira wadanda takasa gane kansu
bare tushensu, itadai saibinta take da eh ko aa, har sukaci abinci, deeje dai tagama qosawa da wannan firar don hk tanajin kiran sallar isha'e saitamiqe xumbur tc, aunty bari
inje inyi salla, rufaida tc to amma xaki dawo ko???
Deeje tadan yamutsa fuska tc, wlh anty nagaji sosae inaganin kwanciya kawae xanyi, tc to shikenan kiyi mafarki mai dadi kinji????
Deeje ta gyada kae kawai dmn itadai tafara rikicewa, ganin ynda takeyimata maganganu kamr wani saurayinta,
tawuce abnta tanata ayyana abubuwa dadama ackn xcyrta, amma daga baya saita barshi kawae akan cewa jininsu ne kawae yahadu shiyakawo hk, koda taje kwanciya sae kewar husna yacikamata xcy tadinga juyi tare da hawayen rashin masoyiya ta gsky, a ckn wannan halin shugaban 6arayi yasilalo yaxo yasaceta,
washe garima hk rufaida tadinga nan2 da deeje tmkr xata maidata cknta ta haifota dan so, don dolenta tasaki jknta da rufaida domn ynda takeyimata yasa dole ta amince da ita da xcy daya, haka xata dauketa
sutafi shopping tadinga jido mata kaya iri iri tmkr itake
buga kudin, deeje kam tagama yrda da soyayyar da
rufaida take mata 100%
Hartakaiga tafara mantawa da kewarsu husna da Khalil
harda momy, saidaifa sunanan maqale ckn xcyrta, kuma gashi dama kullum saisun hadu a skull,
ranar data cika kwana 6 a gidan suna xaune a dinning da daddare sunacin abnci, rufaida tadubi deeje da murmsh kmr ynda tasaba, tc
beauty idan baxaki damuba yau kixo kitayani kwana
mana???
Deeje tadubeta dadan mmk a fuskarta tc, aunty taya kwana kuma?? Yaushe kika fara tsoro hk? Rufaida ta
kuma sakin murmsh akaro na barkatai, domn wannan
al'adarta ce indae tana tare da deeje to murmsh baya
yankewa akan fuskarta, tc kmr kuwa kinsani, aininan
dakika ganni matsoraciya ce ta qarshe, dan dae kurum bb
ynda xanyine shiyasa nake hqr in kwanta, ammafa rabi
bacci rabi ido biyu, to tunda naga ynxu munxama kmr ya
da qanwa, shiyasa naga yadace ace kinfara tayani kwana,
batare da fargabar komae ba deeje ta amince da gayyatar da rufaida tayi mata, suka cigaba da firarsu har suka kammala sannan deeje tanufi dakinta dmn gabatar da sallar isha'e, tasa kayan baccinta wadanda rufaida tasiyomata hadaddu ta dora hijabi sannan ta nufi dakin rufaida,
kmr ynda taxata ta isketa tana waya, wnn al'adartace matuqar xata xauna itakadai to laa shakka xakaxo ka isketa tana waya, itace ke kira ko kuma kiranta akeyi ALLAHU a'alam,
shigowarta keda wuya tayi sallama da wnda take wayar, tadubi deeje dake xaune bakin gado tana wnn murmshn tc, beauty yaya akayi kika xauna anan
ko bakijin bacci ne???
Deeje itama tamaida mata martanin murmushn sannan tc, kaff aunty kema kinsan ni bana dogon fira, bakiga sai hamma nakeyi ba? Jira nayi dama kigama wayar,
rufaida tc aa ba bacci kikeji ba, inda bacci kikeji aibaxaki wani tsaya jirana ingama wayaba, dk fadin gadon nn ko akaina xaki kwanta???
Deeje takama dariya hade
da hayewa gadon can nesa da rufaida takwanta tana fadin to needae sai jango, itama tayi dariyar amma batace mata komae ba, deeje tagama adduo'enta ta tofe ko ina, kankace meye wannan har bacci yy gaba da ita, dama ita akwae saurin bacci"
rufaida na gefen deeje idanunta qyar bisa silin, xcyrta tanata wassafa
mata abubuwa da dama game da deeje, hakanan shaidan yanata qara qawata mata irin kyakkyawar surar da ALLAH ya halittamata, wnda dama shine yajawo hnklnta har ta kwadaitu ga aikata abnda xcyrtata take wassafa mata,
a hnkl taja jknta tamatsa daf da ita hade da dora dukkan
hannayenta saman qirjinta, deeje kam ta lula duniyar bacci don hk sam batasan abnda ke wakana ba, ganin ko motsi batayi, hkn sai yabata damr qara matseta tsam ajknta tana shafarta tana wani lumshe idanu,
kmr amafarki deeje
tadingajin ana shafar jiknta, tabude idanu afirgice tana
xaresu kmr wacce tayi qarya, abnda ya matuqar raxanata ya kuma dimauta tunaninta baiwuce ganin rufaidace ta qanqametaba, har kaman tana shirin shigewa jknta, dasauri tafara qoqarin qwatar kanta amma abin ya gagara, domn
ba qaramin riqo tayi mataba, kuma dama qarfi badaya ba,
itako rufaida tuni tafara fita daga mud dinta, har tafara
sakin sambatu, take wani qarfi na musamman yaxoma deeje,
gabadaya ta hankada rufaida gefe ta miqe xumbur
hade da saurin rarumar hajabinta tasa, idanunta kuwa gabadaya sun firfito waje sbd tsabar tsananin kidima, tmkr acemata arrr ta falla a guje,
rufaida ta bude idanunta
akasalance wadanda suka kada sukayi jaxir taxubama
deejesu, tanayimata murmsh, tabude baki da niyyar magana amma bata bata wannan damr ba, domin a tsananin firgice ta nufi qofa da gudunta tafice, rufaida taxubama qofar shanyayyun idanunta tana qara qissima irin garar daxata kwasa ajkn deeje, don hk bata tsaya 6ata lkc
ba kawae saita rufa mata baya"
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_37~38_
Tana fita dakinta ta nufa a firgice dama already akwae key ajikin qofan kawae saita maida ta datse ta danna key, sannan ta jingina da jkn qofan tana maida numfarfashi, a hnkl hwyn baqin ck ya silalo bisa
kumtunanta, kafin tasamu damar 2nanin komae taji rufaida na buga qofar, taja baya dasauri tanayima qofar kallon tsoro, tsoronta 1 kar yakasance rufaida tanada extra key na dakin,
dasauri tafara karanto dukkan addu'oin da suka
xo bakinta, domn neman tsari da sharrin rufaida, haka
tadinga bugawa tanayimata magiyan ta taimaketa ta bude, amma ita bb abnda takeyi sae karanto addu'oi, ganin hk yasa rufaida ta juya a tsananin kasalance ta koma dakinta,
dukkan abnda ke faruwa akan idanun 'yar aikin rufaida, ta dinga tsalle ita kadae a daki tana murna, hkn na nufin kenan da ita kadae uwar dakinta xata cigava da mu'amala tunda wannan taqi amincewa da ita, tunaninta ya katse lkcn data jiyo wayarta tana ruri,
ta rarumeta a sauri ta kara
akunnenta dmn tasan mae kiran, tunda dama ita kadae ce take kiranta, rufaida tadan lumshe ido ahnkl tace kixo dakina kisameni ynxu ta katse wayan, aikuwa saita kuma daka tsalle tana fadin hoo nee shegiya, yrnya kinyima kanki,
ta jawo turaren da rufaidar ta bata tc mata dk ranar
data kirata ta fesa kafin taxo, ta feshe jknta dashi ta nufi dakin tana cike da farin ciki, don tasan yau xata shaqi nera dan tasan amatse take, ilae kuwa a qofar dakin ta isketa jingine da qofa, tana isa kuwa ta qwaqumeta tmkr xata cinyeta danye, ataqaice tundaga nan suka fara watsewarsu har suka dire ckn dakin suka xube akan gado,
*WAIYAXU BILLAH*
deeje kuwa tunda ta tabbatar da tatafi, saita lalla6a a hnkl ta haye gadonta tana maida numfashi, tsananin tsoro da mamakin rufaida sukayima xcyrta rubdugu suka hanata koda rintsawa, hkn yabata damar miqewa taje ta dauro alwala tadinga sallah tana gayama ubangiji ya kareta daga sharrin rufaida, sai wajejen qarfe 3 da rabi bacci ya dauketa mai ck da mafarkai kala2"
Ba ita ta farkaba sai wajen qarfe bakwae na safe, a
qaggauce ta miqe tayo alwala ta gabatar da sallar subhi, ta jima a xaune tana adduo'i sannan ta ninke
daddumar ta koma gefen gado ta rafka uban tagumi,
ahnkl hwy yafara bin gefen kuncinta, bata damu data shareba dmn dama sudin kawae take buqatar
xubowansu,
lallae yau nee deeje na gamu da gamona, abnda kakejin lbrnshi a qasashen waje yau gashi ka ganshi da idanunka, ya ALLAH kakareni daga sharrin wnn shedaniyar matar, nan tana xaune tanata tunani bata ankareba sai gani tayi har qarfe taara saura, ta sauke
ajiyar xcy cike da fargaba,
dmn dae cknta yafara kiran
ciroma, kuma a xahirin gsky tana matuqar fargabar fita ta hadu da rufaida, dmn batasan ynda xasu kwasheba,
agogon dakin ya buga alamun qarfe goma dae dae, ta miqe jiki a sanyaye ta nufi hnyr fita tana karanta ayatul
kursiyyu aranta, a hnkl ta bude qofar ckn sanda ta nufi
palon da niyyar shiga kicin, gbnta ya yanke ya fadi lkcn da idanunta sukayi toxali da rufaida xaune bisa dinning tana cin abnci,ta tsaya cak takasa gaba ta kasa baya, a xahirin gsky tun fitowarta rufaida tana ankare da ita amma saitayi tmkr bata ganta ba, tsawon mintina 2 tana tsaye amma rufaida bata tanka mata ba, ganin hk yasa tayi shahada ta
qarasa kusa da ita tc aunty ina kwana?
Tadan dago kae ta qare mata kallo hade da yatsina fuska, sannan can qasan maqoshi ta amsa da lfy, daga hk kawae tamaida kanta qasa taci gava da cin abincinta, deeje tananan tsugunne tarasa madafa, mairo ta qaraso wurin
fuskarta ck da murmshi"
deeje tabita da kallon mmk dmn a haqiqanin gsky tunda taxo gidan bata ta6a ganin mairo tayimata dry ba, tajawo kujera tana cgb da mrmshn ta xauna ta gaida rufaida, da sakin fuska ta
amsa mata hade da cewa ya gajiyan jiya?
Tawani lumshe ido sannan tc kedae bari anty ae saida nasha maganin gajiya, rufaida tayi mrmsh kawae tamaida kanta ga break din datakeyi,
mairo tadubi deeje datake durqushe kanta sunkuye tana wasa da xoben da ado yabata tarasa madafa, tc ke baxaki hawo kikarya bane ko harkin karya ne????
Rufaida ta watsamata harara hade da cewa tsararta ce ni da xata xauna inda nake xaune, ta yamutsa fuska, ki xuba mata tatafi dakinta taci mana, tajawo kofi ta hada mata tea tamiqa mata hade da wainar qwae tana mata
wani mrmsh na rainin wayo,
bb musu tasa hannu ta amsa dmn baqaramin yunwa takejiba, ta miqe simi simi ta nufi hnyr dakinta tana qara jinjina mugun hali irin na rufaida, lallae wannan mata tayi nisa batajin kira, tadan qara
waigawa tana duban mairo a ckn ranta tana tausayamata halin da uwar dakinta tajefata, amma ita saiwani qwambo takeyi, itadae tashige dakinta tamaida ta kulle,
wunin ranar xungur ckn daki taxauna dan ko skul bata jeba, abin mmk mairoce keta sintirin kawomata abinci har daki fuskarta a
sake kuma, itadae saita amsa kawae tabita da kallo idan ta juya baya,
washe gari mk yadiro garin ck da dokin ganin momy da qannensa, don saida yadira a gidanma kafin yanufi gdnsa, hknma saida momy ta koreshi, fuskarsa sam
bb wani annuri yashiga gdn, matar gdn tana hakimce a
kujera taci uban kwalliya tmkr wacce take shirin xuwa
gasar kyawawa, tamiqe xmbr jiki na 6ari ta nufeshi ck da tsananin farin ckn ganinsa, musamman ynda idanunta suka nunamata yaqara wani kyau na musamman,
ta nufeshi da nufin ta rungumeshi amma sae yy saurin dakatar da ita ta
hnyr daga mata hannu, hakanan kuma bae tsaya wata2 ba yanufi hnyr dakinsa, tabi bayansa dasauri dmn ta qudurtama ranta dk wulaqancin daxae mata xata shanye har
tashawo knsa, kafin ta isa harya datse dakinsa dmn yasan dole saita biyosa tunda batada maraba da mayya"
tacije yatsa ck da takaicin ganin yadatse dakin, bata bugaba saikawae ta juya ta koma palon ta kuma hakimcewa, a ranta ta ayyana idanma bai fito dan
yunwan cknsa ba ae dole yafito dan xuwa masallaci,
hkn kuwa akayi ana kiran sallar la'asar yana fitowa daga dakinsa, saedae anyi rashin sa'a bacci ya kwasheta a inda
take xaune, har yaje masallacinsa yadawo bata farkaba, ya kuma shigewa dknsa yadatse abnsa, dmn dae dama yariga yacika tumbinsa a gdn momynsa,
takaici ya kuma
dabaibaye rufaida lkcn data farka daga baccin daya
dauketa, dmn tasan mk yariga yafita tana bacci, amma a tsammaninta baidawoba, hkn yasa tamiqe kurum tashige dknta tana 2nanin mafita, dmn dae a haqiqanin gsky Allah ya jarrabceta da qaunar mk, uwa uba kuma ga tsananin
sha'awarsa dake nuqurqusarta,
shi kuwa bashi yakuma
fitowa ba sae magrib a lkcn rufaida tana daki tanata
wasiqar jaki, sae bayan an idar da sallar isha'e sannan
yashigo gdn, a wannan karonma fuskarsa a gimtse take, ya iske rufaida bisa dinning ta rafka uban tagumi tmkr wacce aka aikowa da saqon mu2wa, sam bata lura da shigowarsa ba har yajawo kujera shima yaxauna a dinning din yafara savving kansa, dmn yunwa tafara cinsa"
firgigit tayi hade da dago knta tana dubansa dmn tayi mmkn ganinsa xaune inda take xaune, farin ck ya lullu6e ilahirin sassan 6argo ga xcyrta, dmn a tsammaninta yafara
saukowane daga dokin naqin daya hau yai ne,
batasan lkcn da murmsh ya su6uce mata, tayi saurin kae
hannu takama cokalin da plate din tana cewa haba dear gani inagani xan bari kayi saving da kanka, menene amfanina????
Batare daya kalleta ba yajaye hannunsa hade
da cewa barshi kawae ngd, bb musu ta sakarmasa
yacigava da abnda yakeyi, ita kuwa idanu kawae ta xuba bb ko qiftawa tana wassafa abubuwa da dama ckn xcyrta,
Cokalin farko daya kae bakinsa yakae idanunsa ga rufaida fuskarsa daure yc, waye yy wannan girkin??? Batare da fargabar komae ba tc mairo mana, ae dama itace keyi"
yy saurin ajiye cokalin yabude baki da niyyar mgn deeje tasawo kae ckn palon, sam batasan da xuwan mk ba, kuma yunwa sae nuqurqusarta take, gashi taji mairo shiru bata kawomata ba, kawae sai tayi shahada ta nufo palon da niyyar diban abinci"
gabnta yy wani irin bugawa, dmn ita ada harta manta ma da wani yaa musty, a
tsammaninta basu gntaba, don hk tajuya da sauri da
niyyar komawa inda tafito,
mk ya daga murya yc ke xonan, nan take dukkan sassan jknta yadauki rawa, taqaraso da sauri ta xube gbnsu, bai dubeta ba yc tashi xakiyi ki xauna a kujera, tayi sauri kalln gefen rufaida da gefen ido, ilae kuwa abnda take gudu idanun nan nata sun kada sunyi jaxir ga fuskar sam bb wani alamun annuri a tattare da ita, ta miqe a darare tahau kujerar kanta a qasa, yadan dubeta da gefen ido sai kuma yakau da knsa yc,
daga yau dk ranar
danaxo garinnan alhakin abncina yana kanki, har inkoma inada buqatar kidinga yimin girki, rufaida ck da 6acin rae tc meyasa lallae sai itace xatayi maka, yajefamata harara sannan yc sbd ke baki iyaba, kuma nee a tsarina banacin
abncin 'yan aiki, don hk abnda na tsara shi nakeso ayi,
yamiqe yanufi hnyr dakinsa, sai kuma yawaigo idanunsa
akan deeje yc kishiga kicin kihadamin wani abu mai sauqi ynxu ki kawomin, yashige dknsa, rufaida ta dafe kanta ck da takaicin halayen mk, a tsammaninta ada tana ganin shawo knsa sam ba abune da xae mata wahala ba, amma gashi dk wata dabara data tanada tayi amma a bnxa,
ta dubi deeje da sauri hade da watsamata wani mugun kallo tc to me kk nufi da kikayi xauniyarki alhali aeki aka saki"
deeje tamiqe xumbur dan dama tsoro takeji kar ta balbaleta da bala'e, tc dakata, dasauri ta tsaya tana sauraronta, tc idan
kin gama ki kawomin nan inkaimasa, don bance wata 'yar iskan yarinya tashigarmin dakin miji ba,
tayi saurin cewa to hade da juyawa ta nufi kicin din, aini taimakonama kikayi wlh, deeje ta ayyana hkn ckn xcyrta, ckn mintinan da
basufi ashirinba tahada masa jellof na kuskus wnda yaji
isasshen kayan lambu da nama xaqo2 ta kaima rufaida da har a lkcn tana xaune a inda tabarta"
Rufaida ta dubeta ssae snn tc har kinyi me?? Deeje tadan sunkue da kanta qasa tc na gama, jiki na tsuma ta dauki kulan abncin fuskarta ya nuna farin ck ta nufi dakin mk"
deeje tabita da kallo xcyrta ck da tausayama halinta" harta qule sannan tahaye bisa tebur din tafara xuba abinci"
rufaida kuwa ck da tsananin farin ckn yau xata samu sa'a ta 2ra dakin fuskarta dauke da murmsh, don tasan dama already a bude yake 2nda yana jrn akawo
masa abnci"
yana kwance idanunsa na kallon silin, jknshi singlet ce fara qarr sae gajeren wndo iya gwiwa, qamshin dakin yabugi hancinta lkcn data saka knta ckn dakin, ta
lumshe idanunta ckn nishadi, idanunshi alumshe yc"
ajiyemin akan table, rufaida tayi murmsh ta ajiye akan
table din sannan ta nufeshi gadan gadan, sam baikawo
komae aransa ba don a tsammaninsa deeje ce, kmr daga sama yaji mutum akansa, a tsananin firgice ya bude idanunsa, yy saurin miqewa hade da tureta iya qarfinsa lkcn dayayi toxali da rufaida"
Aikuwa ta fadi wanwar a qasa, dk da tadamu aranta amma saita basar ta kuma miqewa ckn xafin nama ta qwaqumeshi"
karku manta masu karatu
dama mk mutum ne mai tsananin buqata don hk a wannan karon sam ya kasa wani kata6us, dmn dae dama shine kadae yasan irin yanayin dayake ck, dk da xcyrsa tanayimsa nuni da kara yabari taci galaba akansa amma gangar jknsa yagaxa aiwatar da komae, fahimtar hkn da rufaida tayi yasanya tayi amfani da wannan damar tafara
aikamasa dawasu sihirtattun saqo wadanda tasan bb makawa tariga tagama dashi, ckn mintinan da basufi ukuba tagama rikita mk, wnda har baisan lkcn dayafara biyemata ba,
hmmm ALLAH sarki mk rufaida yaukam taci
galaba akansa badon ransa yasoba,"
nannauyan bacci daya kwashe shine yahanashi fahimtar abnda ya wakana
tsakaninsa da ita, sai yadinga ganin abin ackn
mafarkinsa, sai bayan awanni 3 kafin baccin yasakeshi"
yafarka kuwa a firgice yana 'yan waige waige, idanunsa
suka sauka akan rufaida wacce take lafe a jknsa tana sharar baccinta, kuma bisa dukkan alamu baccin yanayimata dadi, sam yakasa tureta kmr ynda yasaba, hakanan yakasa
dauke idanunsa akanta,
mmkn knsa yakeyi bisaga
abubuwan da suka wakana tsakaninsu, yacigava da
quramata idanu yy yanajin muguwar tsanar dayayimata tanadan raguwa ckn xcyrsa, aransa yana ayyana inama rufaida kamilar macece ba ballagaxa ba, dayayi hqrn xama da ita, ya kuma nuna mata soyayya koda kuwa baikae xcyrsa ba, dmn ko ba komae yadanji dadin kasancewa da ita a shimfida daya,
yadanja numfashi yana tunanin mafitar daya dace yasamarwa knsa"
wannan kenan.
Yana kwance idanunsa alumshe bayan dawowarshi daga masallaci rufaida tafito daga toilet tana goge ruwan knta da towel, qirjnta kuma daure dawani dan 6ingilin towel din, tanufo
inda yake kwance taxauna agefensa, tasa hannu tadanja karan hancinsa, yadan bude ido kadan yana dubanta sae kuma yamaida ya lumshe dmn sam baya qaunar kallon fuskarta"
tayi murmsh aranta tc, xama kadawo kan hanya ne indae neece rufaida, ta kuma shafar gefen fuskarshi a
hnkl tc kmr bakason hada ido dani why??
Baitanka mataba hakanan bai bude idanunsa ba, ta tsuramasa ido tanaji
kmr ta tsosi le6unansa wadanda suke mugun kashe mata jiki, amma saita daure dmn tasan komae sai a hnkl xata bi dashi, taci gava da surutanta na daukar hnkl amma sam bai kulataba, hasalima bai bude idanunsa ba balle tasanya ran xae bata amsa, don hk sae tatashi tasanya kayanta tafice daga dakin tnajin wani matsanancin farin ciki a xkn
xcyrta,
yanajin fitarta yadan bude idanu yabi baynta da kallo har ta fice, yaja numfashi xcyrsa na qissima masa
abubuwa dama.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_39~40_
wajen qarfe daya saura yafito daga dakinnasa ckn shigar qananun kaya, shigar dake matuqar amsarsa,
rufaida tanada tabbacin fitowarsa a wannan lkcn don hk takame a palon ckn shiga ta alfarma, ta hadu harta gaji da haduwa, ga kafadunta ta xubo tulin attach din dake kanta, kallo
daya mk yy mata yakauda knsa, don a maimakon tayi
masa kyau, sai yaga taqara masa wani irin muni musamman data xubo attach a kafadunta saiyaga taxamar masa kmr wata aljana,
ta taso tana wani rangwada danufin kamo hannunsa yy
saurin janyewa hade da watsamata wani mugun kallo, bb shiri tadan matsa gefe, ya fice abnsa ya nufi masallaci"
Daga masallaci gidan mamy yaxarce yagaidata sannan ya wuce gidan momynsa, su husna suka qwaqumeshi da
murna suna tmbyr ina 6* khadeeja?? Yc tananan lfy tace ingaidaku, husna tadan langwa6ar da knta alamun shagwa6a tc, amma yaya shine maimakon kaxo mana da ita muganta, wlh munyi missing dinta sosae,kuma nasan itama tanata kewarmu, mk yadanja
hancinta da wasa yc to ae kuma ALLAH yakawoni kenan"
ko gaisawa da momyna baxaki bari inyiba sae surutu kmr wacce ta hadiyi radio, saikace baku haduwa a skul, tc to yaya skul ae ba class dinmu daya ba, kuma lkcn tashinmu badaya ba, suna rigamu, kaga bb tyme din fira, yc to naji radio mai jini"
momy ina 'yan biyunki ne bangansu ba?? Momy tc suna bacci kasan 1 daya fara dayama saiyayi, amma kaje gidan mamy ko???
Yc ynxuma daga can nake na taho nan, daganan fira ta
6alle sae la'asar sannan su husna suka shirya suka tafi
islam, mk kuma yanufi masallaci momy ma tahaye
samanta don ganawa da ubangijinta.
Wannan kenan.
Haka kwanaki suka cigaba da tfy, yaynda suka dinga
haifar da watanni, deeje ta kasance ckn xama na uquba da takura a gdn mk, musamman ma idan baya gari, takan xama baiwa dmn dk wahalhalun gidan itace keyinsa"
al'amarin rufaida kuwa kullum cgb yake da taimakon qawarta laari,
a ckn wannan yanayin ne momy firdausi ta sankato diyarta mace,"
woohohooo murna gurin ahalin gidan abun bb
magana, tun washegarin haihuwar deeje tataho gidan, jitayi tmkr antsamota daga ckn wuta anmaidota ckn aljanna, ranar suna yrnya taci sunan mamy, wato aysha, bisaga magiyar da momy tadinga yima daddy,
lallae mk yaji dadi, dn ko bb komae yasan anyimasa
karane, itako mamy koda taji sunan da akasa ta6e baki tayi tc saji da munafircinsu"
anyi suna na nuna bajinta, ankashe kudi tmkr ba'a sonsu, yrnya kyakkyawa son kowa, suna kiranta da LITTLE,
(saidae fatan karta biyo halin mae sunan)
bayan suna da kwana biyu ciwon ciki mae tsananin gske ya turnuqe dee, tun tana iya daurewa har abin yaci qarcinta, a rude aka kwasheta aka nufi asibiti da ita"
gwajin farko da likita yy yagano al'adace xata fara shine musabbabin ciwon, don hk drip kawae ya daura mata, kafin wani lkc ciwon yalafa harma bacci yakwasheta,
saida tadauki awanni hudu tana bacci sannan ta farka, lkcn.husna ce kadae a dakin xaune a gefenta, ta yunqura da niyyar ta miqe amma saitaji hannunta adaure,
husna tayi saurin riqeta tc aa 6* drip ake qaramiki karki
tashi"
tadanja dan qaramin tsaki tc fitsari nakeji sosae wlh,
husna tc to bari inkira nus taciremiki saiki shiga toilet din, dasauri tafita jimawa kadan saigata tare da nus, tacireta mata sannan ta fita abin mmk ckn jini taganta male2"
nan take kunya ta lullu6eta, da'dinta dayama da bb kowa
adakin sae husna, husna tamiqomata pant wnda pad ke maqale ajknsa tc 6* gashi momy tc idan kinfarka inbaki kiyi amfani dashi,
tasa hannu ta amsa batare datace komae ba tashige toilet din"
saida ta kimtsa knta sannan ta fito, husna harta gama
gyara gadon dk inda jini yata6a saida ta gogeshi da omo da dettol, kasancewar dk gado asibiti ledace"
kwananta daya a asibitin aka sallameta hade da tulin
magunguna, dk da ta warke sumul amma sae qara langwa6ewa takeyi don tsoronta ALLAH tsoronta ace ta koma gdn mk, batasan cewa momy knta aranta ta quduri aniyar baxata koma gidnba, don tanada lbrn baqar uqubar da 'yarta takesha"
momy tana xaune a babban palonta husna na gefenta
dauke da little wayar palon tadauki qara, taje tadauka hade da yi sallama, tajiyo muryar yayanta mai garin qauyen auyaka, suka gaisa ckn farin ck tana tmbyrsa yaya iyalae??
Yc lfy lau suke, dama nakiraki ne in sanar dake abnda yafaru da mahaifiyar wannan yrnyar datake hannunki"
momy tadan dafe qirji ck da tsoro tc wani abunn yasameta???
Yadanja numfashi sannan yc wlh firdausy tsautsayine
yafaru da ita, in taqaicemiki yau da safennan aka wayi gari ta haukace, kuma babban abin tashin hnklnma tabar gida ba'asan inda tanufa ba, anyi neman har angaji amma bb wani lbr"
dogon salatin da momy tasakine yajanyo hnkln husna wacce taketama little wasa, ta taso da sauri bayan ta tallafo yrnyr a hannu taxo kusa da momy tc momy lfy
kuwa???
Momy taja numfashi idanunta ck da dmw tc husna mahaifiyar deeje ce qaddara ta hau knta ta haukace"
husna ta qwalalo idanu hade da dafa qirjinta tc, hauka kuma momy???
Momy tc qwarae ammafa bance kifadamata ba, shiryawa kawae xakuyi gobe tunda wuri ku tafi, husna gyada kanta.kawae ta iya amma bb bakin mgn, momy tasa hannu ta amshi little tc kije kufara shiri, ammafa da dabara xaki fadamata cewar babanta ne bb lfy"
tahaye samanta xcyrta ck da tausayama deeje bisaga
halin daxata tsinci knta lkcn da lbrn ya isketa"
husna ta dauki waya ta latso layin mk idanunta na xubar da hawaye, ckn kuka take fadamasa cewar mahaifiyar khadeejace aka bugo waya ynxu aka fadi ta haukace"
karaf maganar yy dirar mikiya a kunnen deeje lkcn data sawo knta ckn palon, taqara ware kunnuwanta don qara samun tabbacin abnda kunnuwanta suka jiye mata, husna taci gava da cewar momy tc gobe tunda sassafe xamu tafi amma tc kar infadamata gsky wae ince babantane bb lfy...
Wannan yasa deeja taqara samun tabbacin abnda
kunnuwan nata suka jiye mata, don hk ckn tsananin rudu da tashin hnkl marar misaltuwa ta qwalla wani rikitaccen qara hade da xubewa wanwar aqasa sumammiya"
tuni husna ta wancalar da telephone din dake hannunta tayo kan deeje a sukwane, ckn tsananin tashin hnkl take jijjigata tana kiran sunanta, amma bb motsi a tattare da ita
bb alamunsa"
da gudu momy tasauko ta nufo inda suke dmn tajiyo ihun deejen harma dana husna, frinji ta nufa kai tsaye ta dauko gorar ruwa ta sheqamata akan fuska, ckn sakwanni biyar kuwa tasaki wani dogon ajiyar xcy"
momy tajefama husna wani mugun harara tc wato ban isa infadamiki mgn ba ko??
Husna tayi saurin cewa wlh momy banfadamata ba, yaya nake fadamawa awaya shine taji, momy batace komae ba.ta tallafo kan deeje tana shafar knta hade dayimata nasiha
ckn tausasshiyar murya"
xcyrta yy sanyi tadingajin wani irin nutsuwa yana ratsata, amma hwynta sunqi koda rusunawa, momy ta umarci husna data kama hannunta takaita daki"
washe gari tunda duku duku suka suka kama hnyr qauyen auyaka, husna, deeje, mk, sae mal. Yahya maqofcinsu momy, mk ne yakawo shawarar tfy da mal. Yahya dmn.kasancewarsa babban malami na ahlus sunnah, kuma masanin Alqur'ani da hadisan manxo S.A.W, a cewarsa xaiyimusu taimako babba acan, tunda qauyene da wuya a samu irin wadannan malaman"
mk kuwa waya yy gurin aikinsa yaroqi alfarma akan yanada wani babban uxuri a gbnsa, deeje kuwa mmk ne
yadabaibaye xcyrta, a ganinta akwae wata manufa a xcyrsa ne na toxarci gareta, inba haka ba bb abnda xaisa har yabar aikinsa yabisu qauyensu, amma sae tabar komae
ckn xcyrta"
2nda suka dauki hnya bb wnda yace da wani kanxil, saida suka kwashe tsawon awanni takwas suna tfy bisa kwalta sannan suka isa qauyen AUYAKA, gidan maigari suka nuka nufa, saida sukayi sallah sukaci abinci sannan suka nufi
gidan mal. Garba"
deeje tadinga bin unguwar da kallo tana tariyo shekaru biyu da suka wuce"
gidannasu yaqara tsufa
da lalacewa, yaa musty ne ya umarcesu dasu shiga idan mae gidan yananan sae suyi musu iso, deeje takamo kannun husna suka cusa kansu ckn gidan, kmr ynda taxata suna xaxxaune a tsakar gidan dukkansu bb mai riga ajknsa, daga can gefensu kuma atu ce da tsohon ciki tana jan ruwa a rijiya, tsakar gidan kaca kaca tmkr na mahaukata"
ckn sanyin jiki deeje tayimusu sallama ganin sam basusan da shigowarsu ba, dmn firarsu kawae suke suna shewa,
dukkansu suka dawo da dubansu ga masu sallaman"
xcyr deeje ck da tsoro tajawo hannun husna suka duqa, tc ina yininku???
Ladiyo ce tayi karaf tc lfy lau 'yan mata, wa kuke nemane
hk??? Deeje tadan duqar da knta qasa tana mae fargabar sanar.dasu ko ita wacece, dmn ta fahimci sam basu ganeta ba"
ck da fargaba tc iy..iya nice..deej..deeje fa!
DEEJE! ladiyo da adama suka maimaita sunan ckn xarewar idanu, itako deeje tsalle ta daka ta koma gefe itama tana xare nata idanun, domin ganin ynda ladiyo take neman wawurota"
ladiyo tashiga tafa hannu tana fadin ah lallae karuwanci ba qaryaba, gado girman ALLAH, dama idan baka gaji uwarkaba wa xaka gada, to ynxu ubanme ya kawoki tunda tsinanniyar uwar taki ta tafi yawon barikin nata data saba???
Deeje knta a qasa xcyrta nayimata wani irin tafarfasa tmkr xae faso waje yafito, tanajin tmkr tatashi ta shaqo wuyan ladiyo amma inaa, tsoronsu datakeji yaxarta tunanin mae karatu"
kanta a qasa tajiyo muryan mahaifinta yana sallama, a
xabure tadago idanunta ta xubasu aknsa, shidinma ita yake kallo, yaqara tsufa alamun wahala ta bayyana qarara a jknsa, da gudunta ta taso ta rungumeshi, batare data damu da yanayin kayan dake jknsa ba, ta fashe da wani irin kuka mai ta6a xcyr mae sauraro, shidinma tuni yaji
xcyrsa ta karaya amma baibari hwyn nasa sun xuboba, don gudun kar yaqara karyarmata da xcya,
yadinga shafa bayanta yana fadin yi shiru mamana, irin qaddarar da ALLAH yasaukar mana kenan sai hqr, yasa hannu yadinga
sharemata hwy, tana manne a jknsa ynufi dakinsa yadauko 'yar yagalgalalliyar tabarmarsa ya shimfidama su mk, suka xaxxauna,
Ladiyo da adama kuwa daki sukayi shigewarsu sunata xage xage, deeje na maqale jkn mahaifinta mal. Yahya yy gyaran murya yana duban mal. Garba yc to alhmdlilla, mal. Munada buqatar almajirae mahaddata alqu'ani kmr guda uku xuwa hudu dafatan xa'asamu"
mal garba garba yy saurin cewa qwarae da gsk, koma fiye da hkn ne xa'asamu ae,
mal. Yahya yc to masha ALLAH batare da 6ata lkc ba munada buqatarsu,
dmn yakamata agabatar da komae da wuri,
mal. Garba ya miqe da sauri yana fadin to bari inje nasan
ynxu mal sununsi yananan, suma dk suka miqe yaa musty yc to baba bari mu tafi tare sae mu daukesu duka a mota kawae, suka fita tare, deeje ma xumbur tayi ta miqe hade da kamo hannun husna ganin ladiyo ta fito daga dakinta, kuma bisa dukkan alamu fita xatayi don harda wani
yaqunannen gyale data yafo akanta"
husna ta watsamata
harara ganin ynda tayi musu quri da ido, a fili tc kurwarmu kur, sannan taja hannun deeje suka fice,
sukayi turus a qofar gida suna waiwaige ganin bb mota, dukkansu suka dubi juna, sun tafi, husna ta fada tana duban deeje"
deeje batace komae ba taja hannun husna suka fara tfy, sundanyi nisa kadan husna tc waike malama nufinki a qafa xamu koma???
Tayi murmsh tc gidansu jummala xamuje, husna tc yauwa ashedae kingane, dama abnda nakeso incemiki kenan, suna tfy aqasa dayake gidannasu dadan tfy, deeje tanata
haduwa da mutanen data sansu, wadanda suka dace
tagaidasu sae tagaidasu, amma saitaga sun amsa kawae alamundae basu shaidata ba"
hardae suka isa gidansu jummala, tana tsakar gida tana shara tajiyo sallama, tadago idanu tana amsa sallamar, sauran suka maqale a maqoshinta
lkcn da idanunta sukayi toxali da fuskar deeje, ta yarda tsintsiyar tana nunata da yatsa, aikawae saita rugo da gudu ta rungumeta, deeje kam qara qanqameta tayi tuni hawaye suka fara ambaliya bisa kumatunan junansu"
husnama saida tadinga goge hwy don tsananin tausayinsu, saida suka dauki tsawon lkc a hk sannan jummala tajawosu suka xauna bisa tabarmar dake shimfide daga gefen dakinsu, deeje ta share hawayenta sannan tadanyi
murmsh tc jummala nayi mmk wlh da kika ganeni"
jummala ta waro ido da mmk tace, haba deeje mexaki xama a duniya daxan gaxa shaidaki?????
deeje tayi dry, oh sorry my friend, gani nayi dk wnda
na hadu dashi a garinnan yana nuna alamun baiganeniba, ke infact ma harsu iya ladiyo basu iya ganeniba saida nafadamusu waceceni"
jummala ta kama ha6a tana duban deeje tc, au, aiga
irintanan nafada, to a tsammaninki ko shekaru hamsin muka dauka bamu haduba xangaxa shaida fuskarkice deeje, fuskar da kullum saina ganta ckn mafarkina, hkn ya nunamin ma ke har kinmanta irin shaquwarmu kenan!
Deeje tayi saurin kamo hannunta tamatse anata hannun tc, waceni jummala, aike a mafarkima kk ganina, neekam a xahiri ma kk xuwarmin muna 'yar galalan nan da mukeyi"
tuni suka fashe da dariya,
deeje tc, yauwa qawata banji kinyimin xancan adona ba!
Jummala ta girgixa kae tc, ALLAH sarki ado na deeja,
bakida rabon haduwa da ado, domin yau kwanansa hudu kenan da barin qauyan nn"
lkcn da ado yasami lbrn tfyrk n deeje, wlh ado xaucewa yy, domin saida yadauki tsawon watanni shidda yana kwance yana jinya, kuma kullum bakinsa bb abnda yake furtawa illa sunanki"
saida aka dinga hadamasa dana hausafa, bayan ankaishi asibiti a gamawa ya kwashe wata guda, domn da anyi tsammanin yafara samun ta6in hnkl ne,
to da taimakon ALLAH da taimakon adduo'i dae akasamu kan ado, ynxu kam ya warke garas kmr bashiba,
ammafa idan ynxu na hadu da ado bashida wani xance
banda na deejanshi, kuma kaf fadin qauyennan har ynxu yagaxa yarda yy wata budurwa, dk da nacin da ippatu take masa, kinganeta ae???
Tayi tmbyr tana duban deeje,
deeje ta girgixa kae alamun aa, jummala tc ippatu mana diyar kawunshi, kinmanta tun kinanan dama tana nuna masa alamu"
deeje ta gyada kae alamun ta ganeta, tc yauwa to ita, infadamiki har ynxu naci take masa, tc ita indae ba ado ba to ita gara taxauna hk har qarshen rywrta, to ynxu lkcn komawarsa bilkacuwa baiyiba, amma sbd baqin nacinta yasa yakoma bb shiri,
deeje tc bilkacuwa kuma?? Baya gama karatunsa ba?
Jummala tc ae yasamu aiki acan, ynxu saidae yaxo yaga
gida yakoma, inyayi aurema ina tsammanin acan xasu
xauna da matar.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_41~42_
deeje taja numfashi tc, ALLAH sarki adona, Allah
yabashi tagari, husna da jummala suka hada baki wajen fadin amyn"
deeje ta nuna husna tc jummala ga husna, wacce
takasance masoyiya a gareni da dukkan ahalin gdnsu, diyace a gidan danake xaune, suna sona sosae fiye da tunaninki"
jummala ta fadada murmshnta tc, ALLAH sarki husna,
godiya muke ALLAH yabar qauna, husna tadanyi murmush hade da fadin amyn"
deeje ta miqe tana fadin jummala bari mu tafi ana jiranmu, ammadae nasan bakida lbrn abnda yasamu iyata jiya ko??
Da mmk jummala tc wani abunne yasamu iyar?? Deeje tc lallae baki fita, amma nasan dakin fita ae da
kinsamu lbr, wannan qauyen da kmr jiran abu sukeyi qiris
sufara yamadidi, jiyafa aka wayi gari iya ta haukace, kuma ahalin ynxuma
ba'asan inda ta nufaba, dmn tabar gida, jummala ta cyacumo deeje tana xare idanu, tc hauka kuma deeje??
Ta gyada mata kae alamun tabbaci, nan danan hwy suka wanke fuskarta, tc shekaran jiyafa kusan wuni nayi a gidan muna firarki da iya, deeje tayi murmshn takaici tafara sharemata hwyn, tc insha Allahu komae xae daidaita kibar kuka qawata, ynxuma saurin da mukeyi xamuje gdn mae garine xa'ayi saukan alqur'ani"
karki damu, idan iya tadawo kigaidata, taja hannun husna dasauri don batason itama tafashe da kukan, don daurewa kawae takeyi"
a qafa suka qarasa gdn don daganan bb nisa, suna xuwa suka tarar da har an kusa kammala saukar, suka shiga aka qarasa dasu"
sannan mal. Yahya
yajagoranci dogon addua, saida aka rafka kiran sallah
sannan yashafa kowa ya miqe don xuwa sauke farali,
da daddare suna kwance sunyi shirin kwanciya, husna
tadubi deeje sosae tc, gsky kadija wannan masifaffen
tsoron naki shine ke cutarki, su ladiyo dole suyimiki abnda sukeso, basu kadae bama dk wani mahaluki a duniya indae yafahimci kana mugun tsoronsa to yafi wulaqantaka son ransa,
ko xamanki da anty rufaida abnda yake cutarki kenan,
deeje murmsh kawae takeyi tana binta da to kawae, amma ita tasan tsoro ajinimta yake, xaiyi wuya ta iya dainawa"
bayan sun idar da sallahn asubahi suna xaune bisa
sallaya suna karatun alqur'ani suka dinga jiyo hayaniya daga harabar gidan, suka dubi juna batare da sunce komae ba,
suka cigava da karatunsu, tsawon lkc hayaniyar tacigava da yawaita, sukayi shiru sunason jiyo abnda ake fada, amma basu iya jiyo komae ba"
husnace ta katse musu shirun da cewa tashi muje muji abnda ke faruwa, suka miqe atare suka nufi farfajiyar gidan"
deeje tayi turus gabnta yayi wani irin bugawa, ganin
mahaifiyarta a tsaye qyam kamr an dasata, batasan lkcn data qarasa da guduba ta qanqameta, abin mmk itama sae ta dada rungumota suka manne da juna"
hkn daya farune ya tabbatarma da husna cewar itace mahaifiyar deeje, kowa yy tsaye yana kallonsu ck da
tausayawa, deeje tadago fuskarta tana duban mahaifinta da malam yahya dake dasuke tsatssaye a gefen binta, ta bude baki daniyyar magana mahaifinta yakatseta ta hnyr fadin, mamana kunga ikon ALLAH ko???
Nafito daga masallaci kenan nahadu da wani yaron
maqofcina, yake fadamin wae anga wata mata acan hnyr shigowa gari, ana tsammanin ko bintace, don bashine yaganta ba shima fadamasa akayi, bantsaya wata wataba, na nufi inda yafadamin, ina xuwa kuwa na iske binta xaune akan wani dutse tana kuka"
nayi2 da ita tatashi mutaho taqi, muna gurin saiga wani
mai babur, ckn hukunci na ubangiji ta amince tataso, shine muka hau wannan babur din nace anufo nan gidan kawae, deeje taqara qanqame mahaifiyar tata tana shessheqar kuka,
kuma tana godiya ga ALLAH daya dawomata da iyarta,
domin tasan addu'arsuce kawae ta kar6u"
mal. Yahya yc tsayuwar batada fa'ida, mafi a'ala shine asamu inda xa'a xauna, maigari yc to ashiga daga ciki mana, dukkansu suka dunguma suka shiga palon, kowannensu yasamu guri yaxauna"
mal. Yahya yc to alhmdulillahi alaa kulli halin, ALLAH maji roqon bawansa, muna godiya garesa daya amshi adduarmu, ynxu asamarmata mayafi a lullu6amata, domn inaso
ayimata *RUQYA* don ina xargin kmr jinnu ne ajknta, deeje ta miqe da sauri da niyyar daukowa amma saitaji ta kuma damqe mata hannunta"
ta waiwayo da sauri tana dubanta, itadinma ita take kallo amma bb magana,
deeje ta sakarmata murmsh ta koma taxauna, ta dubi
husna da niyyar yimata mgn amma sai ta hangota can har ta kusa shigewa dakin kayansu"
mintinan da basufi ukuba ta fito dauke hijabi da wata
baqar doguwar riga safuwa dal, Domn ko sanyata bata
ta6a yiba, yaa musty ne yakawomata ita lkcn dayaje
liberia"
taxubesu ajkn deeje batare datace uffanba, dasauri
tadubeta da alamun tmby qarara akan fuskarta, amma
saita kauda fuskarta alamunma sam batasan tanayiba, tadanyi murmsh sannan ta kama hannun iyar ta miqar da ita suka shiga wani daki"
aunty bilki matar maigari ta rufa musu baya, suka taimakamata wajen cire na jknta suka sanyamata jallabiyar hade da abayar, sannan ta kuma kamo hannunnata tinqis tinqis suka dawo palon suka
xauna"
Batare dawani 6ata lkc ba mala. Yahya yafara yimata
RUQYAA, nan take tafara shessheqar kuka, bae tsagaita ba yacigava, kmr ynda kukannata yake dada tsawaita, yadan dakata da karatun yafara jeromata tmbyoyi, amma taqi mgn sae kuka, shima sai yaci gava da karatun tsawon lkc,
sannan yadakata, yaci gava dayimata tmbyoyi, amma sam taqi mgn"
sai wata atishawa mae
qarfin gsk datayi, sai kuma tayi shiru nan take tmkr ba
itace ynxu take kuka ba,
mal. Yahya yadubi mal. Garba dayaketa raba idanu yc, a gsky mal. Aljanun da suke jkn mai dakinka ba qananun aljanu bane, hakanan kuma ba musulmae bane, manya
manyan kafirae ne, kuma bisa dukkan alamu tura matasu akayi, wata qil tanada wasu abokan hamayya ne, amma dk
taurin knsu ALLAH yafisu, ynxu sun fita daga jknta, amma xasu dawo da niyyar maida mata da haukan nata"
saidae ALLAH baxae basu sa'ar hkn ba, dama nayi xargin hkn tun lkcn da aka fadamin ynda haukan yasameta, dn hk na taho da dukkan magunguna wadanda xan iya buqatansu,
yatashi da sauri yaje dakin da akayimasa masauki
yadauko jakar dayaxubo magungunan, yaxo yy musu
bayani filla filla ynda xa'ayi amfani dasu"
iya kam raba idanu kawae takeyi tana duban kowa
daidai, mmkn yaya akayi taxonan takeyi, mmknta yadada qaruwa lkcn dataga diyarta deeje kusa da ita,
bayanan mal. Yahya ne yahanata cgb da kalle kallen, ta quramasa idanu tanajin bayaninnasa, nan take kuwa ta fahimci abnda yafaru da ita"
dasauri tafara duban jknta ckn mmk amma bataga wani alamun haukaba, yaa musty ne yy magana tun xaumansu adakin yc, am mal inaganin idan bb wata matsala mexae hana a tafi da can acigava dayi mata magungunan, har xuwa lkcn daxata warware sosae, domn anan kamr baxata samu wata kula data dace da condition din datake cikiba"
deeje kam sakatl tayi tana kallon yaa musty ckn xallar
mmk, itakam dk abnda yy akanta taganin kmr da muguwar manufa acan qarqashin xcyrsa ne, don hk ynxu ma abnda ta fassara maganar tashi kenan, don hk take tafara addu'a ckn
xcyrta akan ALLAH yasa mahaifinta kar ya yarda da
wannan shawarar tashi,
ilae kuwa mal. Garba qasa yy da kae ckn taushin murya
yc, dan nan na gode da kulawarku garemu, bb abnda xamu iya cewa daku saidae Allah yasakamuku da dukkan alkairi, amma wannan shawara taka kayi hqr da ita, baxan iya nesa da bintaba, anan dinma insha ALLAHU xata sami kulawa dae dae gwargwado, amma don ALLAH kar kayima
maganar tawa wata fahimta"
yaa musty yadan saki fuska"
bb komae baba, dama gani
nayi kmr anan din kulawar da ake buqata gareta baxata
sameshi ba, amma tunda kace hk bb wata damuwa,
ALLAH yashiga tsakaninmu da maqiya, duka dakin suka
amsa da ameen, da wannan taron ya tashi, maxajen
dknsu suka fita sae matan kawae"
anty bilki ta shiga toilet tahadamata ruwan waka mae xafi tc taje tayi wnka don taji dadin jknta, tatashi taje tayo wanka tashafe jknta da mae maiqamshi, sannan aka hada mata tea maikauri ta kwankwade, habawa kafin wani lkc tuni
barci maiqarfi yayi awon gaba da ita"
washe gari tunda suka idar da sallar subhi deeje tanufi
dakin da mahaifiyarta ta kwana, binta tayi ma2qar farin ckn ganinta ckn kyakkyawar kama, hannu tadaga tadinga godiya ga ALLAH daya tausayamata
ya jefa diyarta daya tilo a hannu na gari, deeje kam bb
abnda takeyi illah hawaye na tsananin tausayin mahaifiyar tata"
tasani ko ba'a fadamata ba iyarta tana ckn wahala fiyema da wanda tasanta ack, sannan tasani sarae bb wadanda xasu iya aikatama iyarta wannan danyen aiki bayansu ladiyo"
takae hannu tasharema iyartata hwyn dataga suna
tsiyayowa, sannan tafara kicicin bude baqar ledan data shigo da ita dakin, kudade masu yawan gsk suka bayyana a ckn ledar"
ta kwasosu dami guda tamiqama iyartata, binta tabi damin kudin da kallo sannan tadubi deeje ckn tuhuma, bata bari tafadi abnda ke rantaba tarigata, tc iya wadannan kudaden da kike gani sune albashin da ake biyana a gdn nake xaune, don baxance gidan danake aiki ba, domn 2nda naje basu ta6a daukata amatsayin 'yar aikinsu ba, hasalima dk abnda xasuyima 'ya'yansu da suka haifa da cknsu nima sai
anyimin, kae iya qarshema mkrntr da 'ya'yansu sukeyi shi suka sanyani, amma dk da hk basu fasa biyana albashiba"
danajema momy da qorafin don Allah tadaina bani
albashin sai tacemin kar inqara xuwa mata da wannan mgnr,
binta tasa hannu ta amshi kudaden tana juyasu, a lkc guda kuma tadubi deeje tc, mamana ae banice yakamata kibaiwa wannan kudinba, mahaifinki yakamata kibaiwa, domin shine yafi buqatarsu, deeje tayi murmsh, dama tasan abnda xatace kenan, tamiqa hannu ta amshi kudin,
takasasu kashi uku tamiqa mata kashi daya, tc don ALLAH iya kidaure ki amshi wadannan, kema kinada buqatarsu"
idan nabaiwa baba duka ba lallae bane ki moresu, domn
yanajin tsoronsu iya ladiyo, don ALLAH iya karkice baxaki amsaba"
binta ta amsa tadinga juyasu a hannunta, itakam a tarihin rywrta bata ta6a riqe kudade masu yawan wadannan ba, ta ayyana hkn ckn xcyrta, tc shikenan ALLAH yayimiki albarka, su kuma ALLAH biyasu, yasakamusu
kwatankwacin alkhairinsu"
deeje tc amin iya, don ALLAH iya kiriqe addua, kuma karki riqa wasa da magungunan da aka hada miki, dukkan wani mae nufinki da wani mugun abu, to bi'ixnillahi xae kome masa, anty bilki tc anjima xamuje mu gyara miki dakinki, don ina tsammanin gobe xamu koma sbd mkrnta, kuma ga aikin yaa musty"
binta tc to, idandae kunje bance ku tankama kowaba, dk wnda yace muku wani abu bance ku tanka masa ba, ku qyalesa da aniyarsa, kisani abnda hqr bai badaba, to rashinsama baxae badashibadon hk
kuje lfy kuma ku dawo lfy kinjiko??
deeje ta gyada knta, dae
dae lkcn anty bilki ta leqo dakin tana fadin to wannan firan yaushe gamon abarshi hk, axo ayi wanka don nasan baxae ta6a qarewa ba, binta tadanyi murmsh tc haka dae kikace bilkisu, itako deeje miqewa tayi tana dry tafice, sunayin wnka sukayi break suka nufi gdnsu deeje don gyarama binta daki"
a qofar gida suka tarar da mal. Garba suna gaisawa da wani mutum, saida suka dan tsaya ya kammala sannan yajuyo garesu da fara'arsa, kafin yc wani abu tuni suka xube dukkansu har qasa suka gaidashi, ckn
farin ckn daya kasa 6oyuwa akan fuskarsa yake amsawa"
yadubi husna yc hmm mtss ni sunan nakine bana iya
fadansa, sbd wuyarsa, suka dubi juna da dry, deeje tc kae
baba harka bamu dry, husnan ce da wuya, to asma'u,
yadanyi dry shima sannan yc au kice ma'u cema aka wani lauya sunan bb ko dadi, sukasa dry harda shima, yc au dry ma nabaku ko??
To kushiga kaya sunan qofar dakin, sae ku shigar dasu, dan wasuma har ansanya, sukace to baba, suka nufi ckn gdn suna cgb da drynsu, bb kowa a tsakar gdn sae atu, hime a qasa tmkr wata mahaukaciya, bb ko kaya ajknta sae wani kodadden xani tayi daurin qirji,
tana xaune tawani
mimmiqe qafafu irin na masu tsohon ck, suka shigeta batare da sunqara kallon inda takeba, itako wani mugun kallo tabisu dashi hade da ta6a baki,
deeje taja tunga ta
tsaya qofar dakin tana qarema kayan da suke xube kallo, kallo na tsantsar mmk, dmn dae tasan iyarta bb ta inda xata iya mallakar irin wadannan hadaddun kayan daki"
mal. Garba ne yakatsemata mmkn nata da cewa" uwata ae dole kiyi mmk, to wannan dk ba aikin kowa bane sae ba yayanku, shine yasa akatafi gamawa daganan
akasiyo wadannan kaya,
nikam ae bb abnda xan iya cewa.dasu sae dae ALLAH yabiyasu kawae, kushiga daga ck ma akwae wasu ae, batace komae ba takutsa knta ck, gadone mae kyau da tsada, ankafashi acan kusurwar dakin, aknsa
wata danqareriyar katiface, wnda akecewa gado huta, sae wadrop me biyu shima ankafeshi gefen gadon, can daga gefe kuma kujerune guda biyu andae daitasu gurin daya kamata"
tadan lumshe idanunta ckn farin ck, nan take ta tsinci knta ckn jin dadin abnda mk yy, don hk batamasan lkcn data dubi babantaba tc,
wayyo baba amma naji dadi
wlh, gsky yaa musty ya kyauta, mal. Garba yc ae
kyautatawama xakice uwata, ynxu dae kucigaba da gyaran
bari infita daga waje, sukace to, shikuma yafice yana 'yan
waqe waqensu na mutan da,
su kuwa xagewa sukayi suka fara jidar kayan suna shigar dasu, kowanne su sanyashi a gurin daya kamata, kafin wani lkc har sun gama gyaran dakin tsaf, dayake dakin yanada dan girma bb laifi, hkn yasa yakwashe komae harma da isasshen fili, 2nda gadon
ba babba bane sosae,
hakanan kujerunma 'yan
madaidatane, suka share dakin tsaf sannan suka share qofar dakin, dk daqunduma qunduman ashar din dasu ladiyo suketa antayo musu, amma hkn baisa sun tankamusu ba, saima harkokinsu da suketayi tmkr basusan
da wasu halittu a wurinba,
dakin binta yy tmkr na wata
amarya, amaryarma 'yar gata, dmn a qauyen dae kafin asamu yarnyr daxa'ayimata irin wadannan kayan gsky sae 'yar wani da wata, suka rufo dakin da qaton kwado, sannan deeje ta tsaya qofar dakin ta tofeshi da adduoin tsari, su
ladiyo suna kallo har sukaxo suka shigesu suka fice abnsu"
mal. Garba yaroqi wani dan maqofcinsa arxiqi akan
yakaisu deeje gdn maigari, dayake yanada mashin, ae
kuwa yakwashesu akan mashin guda yakaisu"
jummala tamiqe da niyyar tfy taji sallamrsu, dmn taxo gdn mae gari tun bayan fitarsu bb jimawa, deeje ta rungumeta ckn farin ck"
tuni suka xube a kujera suka fara kwasar fira, already
dama jummala taga iya, kuma taji lbrn komae daga bakin iyar, tunda iya tana daukartane tmkr deeje, don hk tana xama da ita tadinga fadamata matsalolinta, ita kuma tana qoqari wajen bata shawarwari nagartattu,
deeje tc yauwa qawata dama inaso in tmbyki, naga atu a gida kuma da tsohon ck, nadauka xuwa tayi, amma yaum dana koma saina kuma ganinta, shafamin inji mana,
jummala tayi dry tc, kae deeje kinyi bakifa, kmr bake bace mgn take miki wahala, deeje tajefamata harara, au hk ma xakice??
To nidae bani insha,
jummala tc hmm ae jamila da ladiyo sunfara ganin
sakamakonsu 2n anan duniya, amma saidae abin takaicin sam sunqi sudauki darasi har ynxu,
atu da kk gani a gida aurentane ya mutu 2n cknnan yana wata guda kacal, kuma saki uku cir mijin yy mata, wae
yakamata da tsohon saurayinta danliti, kinsan dama shahararren dan iskane, take kuwa yadinga yimata jifa da kaya, ynxu cewama yy cikin ba nashi bane, kinsan kuwa atu bata ba qara auruwa a ckn qauyennan"
ita kuwa mero tanacan BURABURI tana auren wani boka, deeje ta qwalalo ido, boka kuma??
Jummala tc qwarae boka, acan yawon bin bokayen uwarta sukaje suka hadu dashi, shi kuma yana qyalla ido yaganta yc yaga mata, aikuwa yabaibayesu da asiri akayi auren bb shiri, ynxu tanacan axabar yau daban na gobe daban"
wlh deeje ynxu idan kikaga mairo xaiyi wuya ki iya shaidata sbd gabadaya tagama fita daga hayyacinta"
ckn tsananin tausayawa deeje tc kuma ta haihu dashi???
Haihuwa har biyu ma kuwa, don tun kafin ta yaye dayan
tasami ckn dayan, kuma dk maxa, deeje tc ALLAH sarki
yaya mairo, wlh har ckn raina na tausayamata, ALLAH yakawo mata mafita,
jummala tc amyn, amma ae koma su suka jawoma knsu, kuma iyayensu hr ynxu basu saduda ba, deeje tc dk da hk dae, ALLAH ya shiryesu, su kuma Allah yakawo musu mafita, tc to amyn"
husna tashigo dakin taxauna kusa da jummala tc, to aifa ali yaga ali fira ba arxiki, tonima nataho ayi firar dani, suka dinga dariya...
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_43~44_
nan firartasu takoma ta mutum 3, sae gabanin magrib jummala takoma gida ck da kayan arxiqi daga husna harma da anty bilki"
washe gari tun sanyi subuhi suka kammala shirinsu suka xauna xmn jiran yaa musty dan mulki, sae qarfe 7am suka dauki hnyr komawa gida, a gajiye tilis suka isa garin kd"
momy tayi farin ck ma2qa lkcn da suka bata lbrn dk
abubuwan da suka kasance acan, sannan tabi binta da
kyakkyawar addu'a. 2ndaga lkcn deeje bata koma gdn mk ba, bisaga kafewar da momy tayi akan lallae baxata komaba 2nda cutar mata da ita akeyi, hakanan mk ya hqr badon yaso ba, dmn ko ba komae yana qaruwa da ita ta fannin lafiyayyen girkin datake shirya masa"
deeje kam da husna murna tmkr ansanyasu a ajannah, suka dinga yima momy godiya tmkr xasu cinyeta dan dadi, hk suka cgb da
gudanar da rywrsu ckn farin ck da jin dadi, deeje kam
tasamu frn ck ma2qa, matasalarta basu wuce guda 2 ba, daga mk sae tunanin rayuwar da iyarta take ck.
*******
deeje tana xaune can kusurwar daki husna kuma tana xaune kujerar dake facin dintan hannunta riqe da alqur'ani tana sauraron deeje wacce idanunta ke rufe tana rattafo krtn ALQUR'ANI, tana kaiwa qarshen ayar husna tc to
sadaqallahul axeem xabiya"
wannan ae ko jaa hamsin
xa'ayimi saikin shanyesu, malama jeki kawae ki kwanta kiyi barci harda munshari don busabaqa kam kinyi fari kingama"
deeje tadanyi murmsh sannan tc, hk dae kk gani, amma ae kinsman QUR'ANI bashida gwani"
Husna tc gsky ne" ammafa dae kema da knki kinshaida cewr haddarki ta xauna" kuma Kedae musabaqar nan bayau kk fara ba balle kice kina tsoron jama'a, sannan kin kwankwadi muraja'a kin qoshi,
gashinan ynxu dk jan dana yimiki ko tinti6e bakiyiba,
malama tashi kawae muje mu kwanta kinyi fari kingama"
deeje murmsh kawae tayi ta miqe, sukaje sukayi shirin
kwanciya, kafin wani lkc sarkin 6arayi yy awon gaba dasu batare da yy shawara dasu ba"
*******
Hall din ya cika iya cika, irin cikar da ake cema cikar
qwari, dmn harda gwamnan kd ackn hall din, momy tana
xaune daga dan can baya, husna da khaleel suna gefenta, sae deeje itama tana xaune dayan gefen nata, batare da 6ata lkc ba aka fara gudanar da musabaqar, yaynda aka
fara da hixb biyu kmr ynda tsarin yake, sannu a hnkl
category din ya iso kan 'yan hixb ashirin, saida aka gama
da 6angaren maxa sannan aka shiga mata"
saida mata ashirin da daya sukayi, na ashirin da biyunne aka kirayi
KHADEEJAH ABBAKAR"
momy tadan dafata ahnkl tc ALLAH yabada sa'a, itama a hnkln tc amyn momy, hijabinta har qasa da niqaf dinta yarufe fuskanta tataso a hnkl take tfyr har kan mumbari, Alqalai kuwa bb abnda sukeyi sae kallonta tunda tataso daga maxauninta suna rubutu bisa farar takarda bisaga tsarin MUSABAQA"
sheikh Abdullahi abba shine alqalin dayake jan karatun, don hk batare da 6ata lkc ba yafara yimata ja na farko, ckn gwanancewa da gogewa a fannin tafara A'UXIYYA DA BASMALA, hall din yadauki shiru bb abnda kk ji sai sautin karatun nata, alqalai kuwa kowa idanunsa quri akanta, ga biro a bakunansu, kowa qiris yake jira"
koriyar glup din daya bada haske a gbnta shine yabada tabbacin tagama da wannan jan, hall din yadauki kabbara, sannu a hnkl aka
dinga yimata jaa harsaida akayimata jaa hudu, kuma tayi fari duka don ko tinti6e batayiba, hakanan tmbyr tajweedy shima tayi fari, habawa tuni hall yadauki kabbara tmke xae tsage don kabbara"
ta tashi ta koma maxauninta, mutane sae kallonta suke ck da sha'awarta, wasu suna cewa kae iyayen wannan yrnya sun more, wasu suna kae wnda xae auri wannan yrnya ya more, kowadae danashi"
hk aka tashi wannan
musabaqa kowa yana yabawa khadeejah abbakar dmn tagama birge kowa, washe garine rnr daxa'a rufe, don hk ana tashi kowa yanemi hnyr gida, washe gari kuwa harda daddy a halartar rufe busabaqar, dmn yaji ynda momy
taketa koda krtn da kadijar tayi, ana bude taro da addu'a
kuwa aka buqaci ganin khadeejah abbakar taxo tayi krtu"
tiryan tiryan ta tafi, ta krnta shafi daya tc sadaqallahul
axeem tamiqe tanufi maxaunanta, daganan aka fara fadin result ana miqa musu kyaututtukansu, daga na uku ake
kira har axo na daya, ana xuwa kan wacce taci 1st ahixb 20 akace, wacce taci 1st a wannan category, kuma takasance xakaran gwajin dafi a wannan musabaqar baki daya, dmn ko wacce tayi hixb sittin batakaita qoqariba" itace khadeejah abbakar, kuma bisaga wannan qoqari
datayi gwamnan kd yabada kyauta na xunxurutun kudi naira dubu dari biyar abata, sannan wani mae fada aji ackn garinnan wnda yc baya buqatar afadi sunansa yadauki nauyin kr2nta a dk qasar datake buqatar taci gaba da kr2n nata"
habawa tuni hall yadauki kabbara, kadija ta taso ta
iso kan mumbarin ta amshi kyautarta ta koma, al'umma
kowa kallonta kawae yake, kowa da abnda yake qiyastawa a ransa game da yrnyr"
hk aka watse taron kowa ya nufi inda yafi wayo"
sakamakon ansanya programme din a NTA
da DI ne yasanya sunan kadija yadinga yawo a ckn sassa daban daban a ckn gari kd, husna kam dk duniya bb wnda yakaita farin ckn wannan karramawa da kadija tasamu, don hk ta roqi dady alfarma akan ayimata wata 'yar qwarya qwaryar walima na nuna farin cknsu gareta,
Daddy baiyi musu ba dmn yaji dadin qwaxon data nuna sosae, mako guda tsakani aka shiryamata walima a islamiyarsu, inda akaci akasha akayi hani'an, daddy agogo na gold yasiyamata yabata amatsayin gift.dinshi, itama momy
sarqa da 'yan kunne masu kyau na gol tasiyamata"
hussyn abbama ba'a barta abaya ba don saida tasa
abba yabata kudi suka tafi super market tare tc tadinga
xa6ar abnda takeso harsae kudin sunqare, tayi murmsh
kawae tafaea dubawa, idanunta suka sauka kan wata koriyar doguwar riga mae ratsin purpule a jknta, tadauka tagwada da tsayinta taga dae dae tsawonta"
batace da husnar komaiba taqara dauko irinta sak, sannan taxa6o gyale mae ruwansa da takalmi tc nagama, dayake taqudundune suke sam husna batasan guda 2 bane saida akaje wurin biya ta ankare, ta gefen ido tadinga ballamata hrr amma sae tayi kmr batasan tanayiba.
A ckn wannan watan alh. Mustapha danmaliki yagamayima deeja dk wani shirye shirye na tfyrta madina dmn cgb da kar2nta,
lallae tayi ma2qar frn ck da wannan mkrnta, dmn da akae taxa6a wace qasa takeso tatafi saitace itadae
batasani ba, dady ne yaxa6ar mata MADINA dmn yasan dk wani kr2n addini yabiyo bayan wannan qasa,
Sannan na xamanin ma ba'a barsu abaya ba, matsalarta 1 yanda xata iya rabuwa da husnarta da momy da khaleel harma da daddy
na tsawon shekaru wadanda batasan adadinsu ba, hkn
yasa gabanin tfyr tadinga ramewa a tsaitsaye tmkr wacce ake diba"
anty maryam matar alh. Mustapha dan maliki itace take kwantr mata da hnkl tana qara mata qwarin gwiwa, dmn 2n bayan da akayi musabaqar ta kalla a DITV taji gabadaya yrnyr ta kwanta mata a ranta, taji wani matsanancin qaunar deeje yana ratsata hartafara ganin tmkr ma suna kama da diyarta XAHRA"
don hk tayi tattaki har u/rimi taje gdn conel kabeer inda akayimata tarba ta mutunci da karramawa, ann tasanar musu da cewa itace matar alh. Mustapha,
2ndaga wannan lkc anty maryam taja deeje ajknta sosae, tun tana dari dari da ita har taxo tasaki jknta da ita sosae"
ana gobe deeje xata tafi wajen qarfe goma na dare suna xaxxaune a babban palon momy dake sama, sam bb maijin bacci a cknsu, momy tc nikam wannan fira bansan
rnr daxa'a qareta ba, husna tc ae momy yau kwanan xaune xa'ayi, gobe fa iyanxu bama tare da ita, tanacan wata uwa duniya, inda batasan kowaba"
deeje tadafa qirjinta dasauri tc waee Allahna, husna wlh
harkinsa naji wani mugun faduwar gaba, momy ta balle husna da hrr tc ae kuwa inagab da fasa miki baki, dasauri ta kama bakinnata ta riqe alamr tabari"
tadafa deeje ckn murmshn da baikae koda maqogorontaba
tc haba 'yar uwata donme gabanki xae fadi, bayan kullum muna tare dake axucyoynmu, kuma ga wayama kullum muna manne da juna, karki damu kumafa ni xanringa
xuwarmikima a mafarki"
deeje batasan lkcn data tuntsure da dry ba harma da momy, khalil yc ae cewa kawae xakiyi kinxama su,
tana dry itama tc suwa???
Yc aah su jinnu mana, ae saisu wannan aiki, nan suka
dinga firansu basu ankareba sukaga har 12:30,
kasancewar rnr dady ba'a gdn yakeba, momy tamiqe dasauri tana fadin oh ni firdausy, ynxu yrnnan saida kukasa nakae har wannan lkcn, mtsss ni kunga shigewata dk ranr da kuka ga dama kwatashi,
momy tashige tabarsu xaune, husna tc yess momy tafi kawae kibarmu, mukam yau sae abnda hali yy, koya kk ce??
Kali yc aini konaje dakinma ba baccin xanyiba 2nda
banaji, gara kawae acgb da gashi, deeje tc yo ae nima hk, ko digon bacci banaji, husna tc balle kuma ni,
wasa wasa firar tasu saida takaisu qarfe uku da 'yan
mintina sannan kowa yanufi makwancinsa ya kwanta.
Dayake jirgin qarfe goma xatabi, don hk 2nda sanyin safiya suka dinga shiri bb qaqqautawa, qarfe tara da rabi suka nufi airport don rakiya, acan suka tarar da anty maryam da xahra, kasancewar rnr weekend ce"
ALLAH sarki deeje rabuwa da masoyi bb dadi, hkn ce takasance gareta, dmn dae dk qoqarinta naganin tadaure bata xubar da hwy ba saida taxubar, dmn tanajin anfara sanarwa matafiya sumatso kusa batasan lkcn data fashe da wani irin kukaba,
habawa dama dukkansu qiris suke jira tuni husna itama tafashe danata kukan wnda dama maqaleshi kawae takeyi don gudun fadan momy,
ALLAH sarki khalil ma dk
dauriyanshi rungumeta yy yana kuka, su uku suka rungume juna suna kuka mae ban tausayi, dk wnda yakallesu yasan akwae shaquwa mae tsanani a tsakaninsu"
momy tana daga gefe tana kallonsu ck da tsananin
tausywa, sam tagaxa qarasawa inda suke balle tasaran xata iya rarrashinsu, dmn tasan daxaran taqarasa itama fashewan xatayi da kukan, dn hk tayi tsaye nesa dasu tana daurewa"
anty maryam ce ta qarasa inda suke ta 6an6aresu tana rarrahinsu tana basu baki hr suka tsagaita da kukan suna ajiyar xcy, dae dae lkcn akayi sanarwar pasinja sushiga jirgi, nanfa deeje taqara 6arkewa da wani
sabon kukan, ganin batada niyyar tfy yasa anty maryam
tajata har inda yakamata, ckn kuka mae tsanani ta nufi matattakalar jirgin, a hnkl ta waigo dae dae lkcn datataka matakalar qarshe, tasaukar da idanunta akan husna itama kukan takeyi itada kalil suna daga mata hannu, kawae itama saita dagamusu hannun tashige"
Allah sarki hk sunaji suna gani jirgi yalula sararin
samaniya, suna kuka wiwi suka shiga mota driver yaja
suka tafi, anty maryam ma suka shige mota suka wuce,
lallae husna batasan tanayima deeje mugun so ba saida tatafi, rnr da mugun xaxxa6i ta kwana hk ma washe gari ta tashi dashi, wasa2 ciwo saida yakaisu asibiti, saida ta
kwana biyu kafin aka sallameta,
ckn dabara momy tadinga lallashinsu tana kwantr musu da hnkl, har suka fawwalawa ALLAH komae suka hqr, ammafa husna kullun 2nanin deeje yana maqale a qarqashin xcyrta.
******
a dan madaidaicin gidan alh. Mustapha dake ckn birnin madina deeje tasami
masauki, 2n isarta akaxo aka dauketa bisaga umarnin shi alh. Mustaphan, hajiya mariya mahaifiya ga alh.
Abdulmalik ubangidan alh. Mustapha itace kadae xaune a gdn, saiko hadimanta birjit, ganin farko
datayima deeje taji ta kwanta mata arae, don hk sam bata samu wata matsala a gdnba,
ckn sati biyu tafara halartar
mkrnta boko da islamiyya, kuma ckn hukunci na ubangiji abubuwan dk suka xomata da sauqi ba kmr ynda taxata ba, toooh su deejefa anxama daliban MADINA don hk mudae saidae muce akwankwadi karatu lfy deejah.
*******
qarfe 9:10am, rufaida tana gaban mirronta a bed rum
dinta tana qarema kanta kallo, wando jins ne ajknta baqi wnda yadameta har ana iya ganin shatin pant dinta, rigar dake jknta kuwa wata 'yar fingilar body hok ce, wnda ta kamata sosae, ta miqa hannu tadauko qaton ribom din dake ajiye gaban madubin, ta tattara himilin kitson atach
din dake knta tadaure tamaidasu baya, ta taka a hnkl ta isa gbn faffadar gadonta tadauki hijabin dake yashe bisansa, taxurashi ajknta, nan take kuwa yasaukar mata hr
qara, ba'a iya ganin koda qafafunta, takoma gaban
madubin tana qarema knta kallo,
tafashe da wata
mahaukaciyar dariya, saikuma tayi saurin toshe bakinta tana xare idanu,"
irin shigarta kenan a dk lkcn daxata fita, 2n lkcn data
fahimci mk yakawo deeje gdntane dmn gane masa sirrinta tajanxa taku, ta hnyr sanya dogon hijabi bayan tayi shigar dataga dama a ck, idan ta isa inda xata saita yaye hijabin tasanyashi ajaka, intagama sharholiyarta tamaida tadawo gd, hkn yasa mk yy 2nanin rufaida tashiryu kmr ynda yake mata addu'a, amma abin mmk dk da hkn soyayyarta tagaxa shiga xcyrsa dae dae da qwayar xarrah,
ya kuma gaxa fahimtar dalili, tadauki jakarta a gurguj dmn ganin datayi lkc yadan tafi, ta nufi palo inda ta tabbatar mk yananan"
yana kwance a 3 sitter, hannunsa jaridace wacce ya tattara hnklnsa gaba daya gareta, tadan tsugunna daga gefensa ganin sam baisan da fitowarta bama, ahnkl tc honey xantafi, shima ahnkln yajuyo da fuskarsa yana dubanta, saikuma yamaida knsa ga jaridar dayake krntawa, tmkr mai ciwon baki yc adawo lfy,
tamiqe kawae batare
dataqara cewa komae ba, dmn tasan halin 'yan kayanta, yabi dogon hijabin nata da kallo harta fice, yasauke numfashi a hnkl byn ya ajiye jaridar gefe, ALLAH sarki Rufaida bata cyancyanci wulaqanci daga gareni ba, kodan darajar wannan biyayyar datakemin da kuma wannan sauyawan datayi a farat daya yakamata ace na soki
rufaida, amma har ynxu xcyta tagaxa aikata hkn, hasalima bana qaunar ko toxali inyi dake.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:47 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_45~46_
yaja numfashi idanunsa akan silin, dae dae nan wyrsa tashiga neman agaji, yajawota akasalance yakara akunne, muryar mamy aysha ta bayyana ackn dodon kunnuwansa, dasauri yatashi daga kwanciyar dayake yadan risina ckn
girmamawa yc mamy ina kwana???
Dmn sanda yadauki wyr sam bai duba sunan da aka kirashi dashiba, ckn fada
kmr ynda tasaba tc bansaniba, nace bansaniba, ynxu mustapha sbd kayar kare yadauka shine commn dubu dari biyu ya gagari kabaiwa mahaifiyarka??
Amma idan wasu banxayene xaka kashe musu abnda yafi hkn, to bari
kaji, su wadanda kk dauka da muhimmancin harka fifitasu akan uwarka to photocopy ne, needin dae daka raina neece nayi naqudarka, kuma nice nayi silar xuwanka duniya, don hk kaxo ka amshi dubu dari da hasmin dinka banaso ma2qar baxaka iya bani iya adadin wadanda na nemaba, tayi shiru tana huci kmr tana shirin jawoshi ta ckn wyr ta yagalgalashi"
yadan qara qasqanda knsa ckn tafasar xuci, yc kiyi hqr mamy wlh banyi nufin fusatar dake ba, amma iyakar abnda suke hannuna kenan, kuma nadauka
uxurin daxakiyi dasu na saurine, shiyasa nayi maxa natafi kaimiki kafin xuwa yau inciromiki sauran a bank, don wlh jiya layine sosae a bank sbd ending ov month ne, nasone inyimiki bayani amma danaxo sainaga bakyanan, shinema
yasa nabada a baki, amma don ALLAH ki gafarceni"
taja wani dan siririn tsaki hade da kashe wyr, yabi wyr da kallo ckn tafasar xcy, yagigixa knsa ckn tausayama knsa hade
da miqewa yanufi hnyr dakinsa"
itako rufaida bata xarce ko
inaba sae gust house din alh. Jamilu, tafaka motarta a ma'adana tafito fuskarta saye da niqaf, don byn dogon hijabinma harda guxurin niqaf dinta a ckn jaka sbd idon mutane, knta tsaye tanufi ckn hotel din, wani daki tanufa wnda yakasance speacial ne ackn hotel din, babban palone wnda yaji kayan qawa, sae dakin barci guda biyu
kowanne da toilet dinsa, already dama palon a bude yake 2nda yasan da xuwanta, tana shiga tamaida qofar tadatse
sannan tabita da key din data gani jkn qofar,
2ndaga gurin ta yaye niqaf din da dogon hijabin ta watsar gefe, tsinannen shigar nata ya bayyana, alh. Jamilu yataso da sauri ya rungumeta ta baya yana lasar gadon bayanta,
yalalubo dae dae kunnenta yaradamata gsky 'yan mata
kinyi kyau sosae, ta juyo itama danata salon iskancin ta rungumeshi tana sumbatarsa, daganan lbr yacyanxa knsa.
Ba ita tafito gdnba sae misalin qarfe biyu jkrta cike da 'yan daloli, wannan ne dalilin dayasa bata iyayima alh. Jamilu musu a dk lkcn daya buqaci ganinta, dmn tasan yana shaqamata kudade fiye da hnklnta, donshi bayama mu'amala da 'yan dubu dubu, sae 'yan daloli"
daganan bata xarce ko inaba sae gdn mamy aysha, tana shiga ta tarar da gdn ck da qawayenta, ta nemi kujera guda taxube ckn tsananin gajiya,
mamy tc rufaida daga ina hk naganki kmr agajiye, tadan bude idonta daya tana dubnta tc, hmm kedae bari mamy wlh wani dan unguwa naje, amma ynda kksan a qafa nadawo don gajiya"
tanufi wata hnya daxata sadata da wani daki anan ckn palon, haj. Karimah tadan ta6o mamy wacce tabi rufaida dana mujiya tc, ke kuwa wannan kallo hk, ae
saikisa dannaki yafara kishi dake, suka danyi shewa
irinnasu, mamy tc nifa wlh ina xargin anya yrnyr nan itama bata irin wannan harka kuwa???
Haj. Sajida taja tsaki
mtsss ae ynxu ke da har wani tantama kk?? To ki karkade kunnuwanki kiji, sirikarnan taki tawuce 2naninki a wannan fannin, donni ra'ayil ayni ma nagani ba lbr aka baniba, ita da wata maqwafciyata, mamy ta ta6a baki tc auff ainifa
koda naji, ae daganin biri yy kama da mu2m,
nifa kinsan kallo 1 nakema me irin wannan harkar inganeshi, ni wlh daxata bada kae bori yahau ae daa...
Haj. sajida ta cyafke da
sauri daa me??? Hu'uumm lallae hajiya A'e kinyi nisa,
aishiyasa kullum nake fadamiki mufa qwarorine aknki ashanty"
ynxu ke dan naki da kk haifa da cknki yana aurenta sae ki iya wannan harka da ita inxata yrda???
Haj. Karima ta ta6e baki tc lallae sajida qaramin sani kikayima ashanty, yo ita dan wannan ae mae sauqine, to ammadae wlh kibi a hnkl sbd tsaro, mamy ta ta6e baki tan dubansu ?ae ?ae tc kuma dae xunubanmu daya ba, don duka aikinmu daya, don hk kubarni inyi son raina watarana baxanyiba,
dae dae nan rufaida tafito sae sukayi tsit suna binta da kallo, tadubi mamy tana wani lumlumshe idanu
sbd gajiya tc, mamy bari inwuce, nasan honey yancan yana jirana, mamy aysha tc to ki gaida mutanen gdn, bata amsa ba tasa kae tafice daga palon"
mintina 5 da fitanta haj. Sajida tc kae nifa tashi xanyi ingudu don yau oga yanan,
mamy aysha tc au ae dama ke sajida badaman kixo
gdnnan kindinga xaki tafi kenan saikace wacce ake cixo, to agayas, tc naji needae xan tafi koma me xakice, tasa6i jakanta da dan yololon gelenta tanufi hnyr fita tana fadin hajiya sae munyi waya,
a gurguje tashige motarta tafice gdn da gudu, bisaga mmknta sae tahango rufaida daga dan gefen gdn ta faka motarta, ta isa gurin tayi parking, 2nkafin tagama parking din rufaida tafito daga motarta ta 6ude nata tashige, suka kalli juna hade da sakin murmsh,
haj. Sajidace tafara mgn da cewa ammafa nayi mmkn
danaga har kin fahimci abnda nake nufi, rufaida tayi wata 'yar iskar dariya tc haba hajiya neemafa 'yar hannuce, kinga kuwa dk nasan ire iren wadannan yaren, 2nda naga inama
mamy mgn kin qyaftamin ido na fahimci manufarki,
shiyasa dana fito nafaka anan don nasan dolene xaki biyo bayana"
sajida tc gud, to ynxu abnda nakeso dake kibani phone no. Dinki, sbd tsayuwarmu anan hatsarine, sae inkiraki, rufaida tayi wani fari da ido tc wannan ba dmw bace amma hajiya inafatan akwae sakin 'yan farare,
itama murmshn tayi tc kema dagani ae kinga alama ko???
Batace komae ba kawae miqa hannu tayi ta amshi wayar tasanyamata numbern tamiqamata wayar tafice daga motar, kowanne yayima tashi key sukabar wurin"
lkcn data isa gida bayanan don hk dakinta kawae ta
nufa taxube a gado, kafin wani lkc bacci mae qarfi yy
awon gaba da ita,
shidinma agajiyen yadawo dmn yadade yanabin layin ATM sbd mutane, sannan yaxarce gdn mamy yakaimata cikon dubu hamsin din,
mairo kadae yatarar xaune apalo, tawani tashi dasauri tana fadin sannu da xuwa alhaji, baiko kalletaba yc rufaida tadawo???
Tc a tadawo tana daki tana barci, yc ok, yanufi dakinsa yy wnka yasauya kaya yadauki makullin motarsa yafice, har lkcn bata farka daga baccinnata ba, baibi takantaba yafice"
gdn momy yanufa dmn yunwa yakeji sosae, yana parkin din motarsa hassan driver yana shigowa ckn gate din,byn yaya parkin husna tafito dasauri tanufi inda mk yake tsaye jingine da motarsa ta rungumesa, shima ya rungumeta
yana fadin daga ina hk???
Tc daga skull mana kamanta jiya nafadamaka yau munada debate ne, yc ohh sowea na manta, Khalil ma ya iso yabashi hannu suka gaisa, mk yc ohh nee yaro yaxama babba don dole, khalil yy murmush,
to yaya abnda addini nefa yakoyar damu, bawae manyance bane, koyi nake da manxon rahama, mk yc yayi kyau alsheikh khaleel" suna dry suka shiga ckn palon,
momy da daddy suna xaune apalon suna hira suka shiga, husna taruga tahaye cinyar daddy, yariqota yc momyna ya debate din yakasance?? 2nda ance ba'a gayyatar iyaye,
tadan kwa6a fuska tc to ae daddy kaine kaja, aisaida nacemaka kayi basaja kmr kaima teachern wani skul ne kaqi, yy dry yana shafa knta yc haba mummyna sbd nine sarkin masu son 'ya'ya anhanamu xuwan saini kadae inyi wani basaja??
Badae anyi vidiouring ba, ae xamu gani ko??
Ta gyada knta, momy tashiga tafa hannu tana sallallami, dukkansu suka juya suna dubnta suna lfy??
Taja tsakin takaici tc inafa lfy, ni wlh dady bansan meyasa kk hk ba, gaba daya
kagama lalata yrnyr nan kullum abinnata gaba yake,
kudubafa irin wannan shagwa6a na wulaqanci abinma wlh ko tsari bb"
yrnya me dakin kae amma ace tana wannan shagwa6a, Khalil da mk suka fashe da dry, mk yc wlh momy nee tsoroma kk bani wannan sallallami, tc ae dole inbaka tsoro mana, 2nda kaima harda gudummawanka
aqara shagwa6ata, to wlh gdn wani xata, kuci gava da
lalatata ku aurar da ita akoro muku ita, needae kam
badani ba wlh,
Khalil yc a wlh momy, nifa sbd wannan shagwa6ewan datayi yasa ko ina mukaje cewa nakeyi qanwatace, don abunnata har yaxama bb fasali, ckn fushi tatashi xata cyakumeshi"
daddy yy saurin riqeta yana fadin aa mummyna yi hqr, yimae uxuri, dakaina xanyimiki maganinshi, mummy taja tsaki, don girman ALLAH karabu
da ita taje tata6ashi yy qasa2 da ita, ta dubi Khalil dk rnr data qara cewa xata ta6aka nabaki ixini kayimata ligi ligi...
Daddy yakatseta da cewa, aikuwa da anyi uwa kwance da kwance, don shima ligin2 xanyimasa, yakuskura
yata6amin UWA suku2m,
mk yc nifa dk ba wannanba,
mummy yunwafa nakeji, daddy yajefeshi da harara yc, neekam banta6a ganin irin wannan lamari ba, ace kasaida akuya tadawo tanacimaka dangaba.
mk yc to daddy laifin wa?? Ae laifinku ne dabaku
xa6armin matar daxata kula daniba, daddy yy murmsh yc
aifa najawoma kaina tijara yau, suka fashe da dry momy harda qyaqyatawa, mk yc kae daddy wani irin tijara kuma ana xaune qlw, gsky ce kawae, daddy yc to naji, xan baka auran diyata kaga sae in wanke laifina, hadaddun delicious kuwa sae kace bakaso"
Ckn rashin fahimtr xancan yc diyarka kuma daddy???
Yc qwarae diyata khadeejah ba, mk ya yatsina fuska yc gsky daddy ba'a rabaka da xolaya wlh, nee kuma ina nee ina wannan kucakar diyartaka, ae daddy akae
market kawae,
momy tayimasa wani duba na gefen ido tc, gsky yau badan kai bane da bb abnda xae hana inmaidamaka da martanin wannan xagi da kayima diyata, shima da wasa yake don khaddejeh mijintama sae ka kallesa ka kuma kallo,
mk ya 2ntsure da dry yc lallae momy kinason wannan diyar taki da yawa, wnda hr yasa.bakya iya fahimtar komae aknta, ynxu wannan yrny mae kama da anyi 6ari xakice mijinta sae angashi???
Momy tayi wani dry mae fidda sauti tc hmmm nice nafada maka wannan xancan kuma xaka mae maitaminshi da bakinka,
ko kamanta qasar datatafi kr2ne???
Mk yc to momy daga ganin sarkin power sae miya tayi xaqi, idan taje madina
kara2 shine yakenufin itama taxama 'yar madinan???
Ummm nifa yunwa nakeji momy abani da'amun kawae, momy ta miqe tana dry tc habawa yaro dani kk xancan, saikaga diyata tadawo taxama balarabiya kaxo kafara yimin kuka intaimakamaka...
Ya katseta da sauri, kaeee momy god 4 bid, Allah ya tsareni, saidae wani yy miki kuka momy amma badae mustapha da 'yan mata masu aji suke kuka aknsa ba, suka sa dry dukkansu suka miqe suka nufi
dinning"
byn sun xaunane sunfara cin abincin daddy yadubeshi
da gefen ido yc maigida kc 'yanmata masu class kuka
sukeyi akanka, to adan gutsuromana lbrn mana, mk
yataune abincin yahadiye sannan yc nadagoka daddy wato nufinka shaftowa nayi"
daddy yc auu to inbanda hk
maigida nee banga abnda 'yan matan suka gani bane
awajennaka har daxakace suna kuka aknka, mk yy murmsh yc yau dae daddy tsokanata kawae kkso kayi, don nace banason kucakar 'yarka, to daddy saidae ayi pls arungumi sorry, diyarnan taka akae market, bada mk ba,
daddy yadinga dry yc kae maigida yita kanka kaji, diyata ma bata auren baqar fata, yc to munji wannan daddy sae wani kuma,
wyr daddy ce tasoma ringing, yamiqa hannu
yadauka,
khadeejah ta doka tsalle jin andaga wyr tc daddy khadeeja ce, dasauri yc aa khadeejeh kece?? To ya
kar2n...
Ae husna batasan lkcn data fixge wyr daga hannunsaba jin ya ambaci sunan khadija, tana ihun murna tc wayyo my sweet 6* I really miss u wlh,
khadija ta kuma daka tsalle hajja tana gefe tana kallonta tana murmushi, tc ALLAH sarki 6* baki kaini missing dinki ba, ina momyna??
Husna tc ga mummy nan tamiqa mata, momy ckn farin ck tc diyata ya kara2n? Tc lfy lau momy, wlh momy nayi rashinku, jinake kmr inyi tsuntsu indawo, mummy tc aa gaggawar me? Ae kmr yaune xakiga kin kammala, fatan dae kinajin dadin xamanki acan??
Ta waiwayo ta dubi hajja wacce takejin komae dmn a hansfree wyr take, tasakar mata murmsh sannan tc wlh mummy inajin dadi
fiye da 2naninku, tsohuwar tana sona mummy kmr ynda kk sona keda daddy, mummy tc to masha,Allah, kimaida hnklnki akan kara2nki kinji khadija, karkisa wasa a lamuranki dk da nasan ba hkn kk ba, ammadae kiqara dagewa kinji,
tc to mummy nagode, mummy kuna waya da
kawu ya jkn iyata?? Mummy tc ko jiya saida mukayi waya
dashi harma ya aika aka kaimusu wayar, har abbanki saida muka gaisa dashi, jknta ya warware sosae karkisa dmwn komae aranki kinji?? Tc to mummy a2romin da numbern kawun sae inkirasu, tc to insha ALLAHU xa'a 2romiki, tc to
mummy ina khalil???
Ta miqawa kalil dama dk yagama qosawa ya cyafke yana fadin kae sista banyrda kinkaimu missing dinki ba, 2nda gashi sae yau kk kiranmu awaya,
kinsandae dole sae kin kiramu xamu samu number,
tc ayya bros, kasan kafin asayi layi ayimaka rijistanshi anan aikine babba, ba kmr nijer bane, nan akwae banbanci, yc
to yy, ya kar2n??
Tc wlh bros akwae dadi, hnklna kwance, sae 2naninku kawae, yc 2nanin namu ma kirage kimaida
hnkl a kara2nki, karki damu daga ynxu daga kinso ganinmu kiyi 2naninmu sau daya, kawae xakiga mun bayyan...
Husna ta fixge wyr tana fadin kaji dan rainin wayo 2ndaxu sae jiranka nake sae wani qara xaqulo xance kk, mk dayaketa binsu da kallo ck da takaicin ynda suka wani damu da ita, ya miqe byn yaja tsaki yakoma palo yy xauniyarsa yana kallo.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_47~48_
deeje ta doka tsalle ta tumu
akujera kusa da hajja byn dataji kudin wyr sun qare tass, hajja tc aifa yau murna sae ALLAH, 2nda anjiyo muryar husna da kalil, ta matsa sosae kusada hajja ta dora hannunta bisa kafadarta tc, hajja ina qaunar husna sosae
wlh, jinta nake tmkr ciki guda muka fito, hajja tashafa gefen kuma2nta tc to me husna,
ae kullum saikin fadamin
hkn, neema na yrda da irin qaunar da suke miki khadija,
ALLAH yabarku tare, tc amin hajjana, tc yauwa andijo,
maxa tashi kidauko laptop dinki kiyi kara2 kinsan dae
kinada test, tc to hajja tamiqe da sauri tanadan tsallen murna tahaye saman inda dakinta yake"
hajja tana xaune bisa kujera maicin mutum uku tana shafa gashin deeje wnda yasha gyara yabarbaxu akan
fuskarta, tana kwancene bisa cinyar hajjan, aka doko
sallama aka shigo palon, maryam agaba itada ni'ima
qanwar maryam din , sae alh. Mustapha abayanta riqe da hannun xahra, deeje tadoka wani irin tsalle ta dare anty maryam ta maqalqaleta, anty yaushe kukaxo???
Maryam ta rungumota itama tana farin ckn ganin ynda ta sauya kmr ba itaba, tc baby kece kikaxama hk???
Deeje ta rufe fuskarta alamun kunya ta duqa harqasa tc abba ina yini??
Shima ckn murmush yc lfy lw kadeeja, ya kara2n, inafatadae kina maida hnkl sosae, hajja ta katsesu, ae sae ku xaxxauna ko kafin agaisa, dk suka xube akujera suka shiga gaida hajja, deeje kam ba baka sae kunne, nafa tashige kichen itada kukunsu, kafin wani lkc har sun kammala girki, suka jeresu kan diining"
Dknsu suka hallara akan dinning din suna baiwa ciki
haqqinsa, anty maryam ce tagaxa hqr tadubi deeje tc
ammadae wannan girki yy dadi qanwata, hk kika qware a fannin girki??
Hajja ta cyafe yo ke maryama ae yrnyrna dk
inda kk tsammaninta ta xarta, don ita komae ta iyane, xaiyi wuya kici karo da abnda xatacemiki bata iyashiba, deeje ta sunne kae tana dry qasa qasa"
byn sun kammala mae aikin takwashe komae ta kimtsa
gurin, su kuwa palo suka yada xango byn sun gabatar da sallar xuhr, deeje kam farin ck yasa tarasa inda xata tsoma haqarqarinta, musamman lkcn da unty maryam tafadamata
cewar anan xa'a bar ni'ima taci gava da krtnta kuma taci gava da ganin likitan qafanta,
kwanasu uku suka juya
nigeria bayan sun xiyarci qasa mae tsarki sbd mkrntr
xahra,
deeje hnklnta ya kwanta tana ma2qar jin dadin xama da hajja, a gefe kuma ga ni'ima wacce takasance mace mae sauqin kae da kuma sanin darajar dan adam, wannan yasa tasu taxo daya da deeje"
ckn qanqanin lkc sukayi wata shaquwa ta ban mmk, sannan lkc xuwa lkc takanyi waya dasu husna, takan kira wyr mae gari kuma yasanya akaima iyarta da babanta su gaisa.
_agurguje filis_🤒
yanayin garin yasanya dk wnda ka dubi fuskrsa xakaga xallar farn ck, sakamakon sassanyar iskar dake kadawa, shine yasanya xukatan al'umma ckn farn ck dmn iskar mae matuqar dadice da kuma sanya nutsuwa a ckn xukatan
al'umma, sa6anin xcyr HAJJA wacce take ckn tsananin dmw da alhinin rabuwa da 'yan tagwayenta kmr ynda take fada, DEEJE DA NI'IMA, sakamakon kammala kar2nsu da
sukayi, su kuwa xcyoyinsu tass suke musamman deeje
wacce takejin kmr tayi tsuntsuma ta isa kawae nigerian kawae, amma kawae don ta dadadawa hajjar sae tayi kicin kicin itama da fuska ta kwanta cinyarta kmr ynda tasaba,
tc haba hajjarmu don ALLAH kidaina wannan dmwn muma baxamuji da?iba idan muka barki ckn dmwr, muma badason ranmu xamu rabu dakeba, amma baxamudinga waya akae akae ba pls kisaki ranki don ALLAH, kuma ae
kince xakixo auranmu ko???
Hajja tayi murmsh tashafa kanta wannan yrnya akwae wayo, to inma xanxo auren naku nasan lkcn yinshi??
Keda kikace kar2 xaki cgb, deeje tayi karaf tace da wasa nake miki aurena xanyi kodon sbd hajjata taxo bikina da wuri,
suka qyalqyale da dry dae dae lkcn da driver yy sallama qofar palon, suka miqe da sauri suna fadin jirgifa xae tashi yabarmu hajja tashi mutafi,
hajja tamiqe itama ta dauki mayafinta dake gefenta ta
lullu6a suka fice, dukkansu abaya suka xauna har hajja
suna cgb da fira har xuwa lkcn da suka iso airport, basu jima da isaba aka kirayi passinjers, bb 6ata lkc suka kammala dukkan abnda xasuyi suka haye jirgi suna dagama hajja hannu cike da kewarta,
itama ckn hwy take daga musu hannu dmn tasaba dasu ma2qa, haka driver
yajuya da ita tana sharar qwalla, awa hudu suka sauka suna tfy a sararin samaniya, ckn qudura ta ubangiji jirgi yasauka a babban filin jirgi na garin KADUNA,
fadar irin farin ckn dake tattare da deejema 6ata bakine, ckn shigarta ta jallabiya mae kalar fari da pink, fadar haduwarsama 6ata bakine, dmn kallo daya xakayimasa ka tabbatar da tsananin tsadarsa da kyawunsa"
iri daya dana ni'ima saidae banbancin colour, kanta yane da dan kwalin jallabiyar,
husna, khalil da momy suna daga can nesa suka hangota tana tako matakar jirgin sannu a hnkl, a xahirin gsky momy da khalil sam basu shedataba, amma husna idanunta nasauka akanta taganeta, saidae batace komae ba dmn tafahimci su basu ganeta ba,
aminullah dake sauraron saukowar qaninsa daga jirgin idanunsa suka sauka akan kyakkyawar fuskar deeje, wacce yagaxa daukesu har tagama saukowa, tafara waige waige ck da doki don ganin ta inda su husna xasu 6ullo,
batayi auneba saidae taji an cukuikuyeta tmkr xa'a 6allata, tana juyawa tayi ido hudu da HUSNA, habawa tuni itama ta qanqameta tanajin wani matsanancin farin ck marar misaltuwa,
momy da khalil kuwa galala sukayi suna kallon deeje ckn
tsananin mmk, deeje ta rungume momy tana fadin
momyna nayi missing dinki, momy tadagota tana cgb da
kallonta tc khadeejah kece kk xama hk???
tmkr wata matashiyar balarabiya??
Dae dae lkcn ni'ima da tawagarta suka qaraso, anty maryam tajawota ta rungume tc dayake anga su momy ko takanmu ma
ba'abiba, ta toshe baki tana dry tc sorry anty maryam wlh kwata kwatama ban lura dakuba, tc yoto dama ina xaki lura damu, sukayi dry suka nufi motocinsu suna cgb da gaisawa dasu momy,
ckn hnxr aminullah yashige motarsa, baitsaya yabi takan qaninnasa bama balle iyayensu dasuketa faman farin ckn ganin dan nasu, saidae suka hangi motarsa har tayi nisa, a hnkl yadinga bin motarsu deeje har xuwa inda suka isa gdnsu,
yadan faka daga can nesa yana hangensu har aka
bude musu get suka shige, yadaki sitiyarin motar ckn frn ck sannan yajuya akalar motar yanufi unguwarsu kurmin mashi"
suna shiga babban palon momy deeje ta doka tsalle ta 2mu akan kujera tc wayyo palon momy nayi kewarka,
momy tabita da kallo tana murmshn farin ck, itakam
rywrta tana qaunar deeje, tanajin inama ace danta
mustapha xae aureta, lallae datayi farin ck madaukaki a
rywrta,
sa'a tafito daga wani daki riqe da wasu 'ya'ya kyawawa dk mata, deeje tabisu da kallon sha'awa dmn yaran sun burgeta ma2qa, sannan kuma takae dubanta ga sa'a
wacce batasantaba,
ganin kowa ita yake kallo yana murmsh sae ta cyacumo husna itama tana dryr tace kardae wadannan 'ya'yan momyna ne???
Dukknsu suka tuntsure da dry, khalil yc sista kin cyanka, ta kamosu da sauri ta rungume ck qaunarsu,
sannan ta dago kae tc to
inasu jawad da aysha??
Husna tc suna skul aida kingansu sunyi girma sosae, ta qara rungume yrn su kuwa suka lafe ajknta tmkr dama sun santa, tc su wadannan yaya sunansu??
Husna tc tmbyesu xasu fadamiki, tadagosu tana dubansu tc menene sunanku, dayar tayi karaf tc cunana juhura kabir,
tc gud kefe?
Itama tc cunana jaheera kabil" tc yess/qannennan nawa qwaqwalwarku tana ja,
nan suka dinga firar yaushe gamo, basu suka ankareba saida ladani ya rafka kiran salla sannan dukkansu suka
miqe"
deeje kam wanka tafada ta sulle jknta sannan tadawo
gaban mirrow tayi xmn dirshan, kasancewar tana fashinsalla,
itakuwa husna alwala tayo taxo tatada sallah, shafa wannan goge can qalqale can saida taga komae yy
normal sannan tafara tsantsara kwalliya, husna tayi tsaye abynta byn ta idar da sallan tanayimata kallo irin na mmk,
deeje tadubeta ta ckn madubin tana dry tc haba husna wannan kallo hk saikace kinga wata sabuwar halitta, husna itama tajawo stool taxauna tana fuskantart tc, khadeejah ae
mmknkine yagaxa daukewa daga fuskata, tmkr ba kara2
kikajeyi a madinan nan ba, saikace wacce kikaje aka
sauyoki,
wlh ni kaina saida nayi da gsk sannan na iya ganeki, dibi fatarki ynda taxama tmkr bata 'yan niger ba,
dibi ynda kike tsantsanra kwalliya tmkr ba khadijan danake roqo ALLAH DA ANNABI tashafa powder ba"
deeje tayimata wani kallo na gefen ido sannan tc husna kenan, nadan xagaya qasashe bb laifi, dmn bayan
MADINA nashiga JIDDA, sannan nashiga qasar SAUDIYYA dk naga ynda mutane daban daban suke gudanar da rayuwarsu,
sanna shi kanshi mkrntr danayi kara2 mutanene
iri iri kuma daga wasu sassa na duniya, don hk inaganin
mmk baidace yasami maxauni akan fuskarkiba, domin nacyancyanci inyi dk wani abu daxakigani atare dani musamman iya xama gaban mirrow,
husna takama tafa hannu tana dry tc lallae sista kinqaro wulaqanci, itama
dryn tayi tc aff kadanma kikagani 6*,
tamiqe ta isa ga kayanta tafara xa6an wnda yakamata ta sanya, tajima kafin tayi nasarar cyafko wani parkistan riga da wando mae kalar sararin samaniya,
tasanyasu sannan tayi mofla da gyalensu, husna tayi murmush tc gsky 6* kayannan sun amsheki badon hk ba da bb abnda xaihana in amshesu don sunyimin kyau sosae,
deeje tc to sha kuruminki 'yar uwa wadannan kayan da kk gani kala biyu nasayesu needa ke,
kedae kawae kibari kayana su iso xakisha kallo don dk
yawancin tsarabar tawa ta HUSNACE, husna ta rungumeta tana dry tc godiya nake 6*,
suka nufi palo manne da
junansu, mk naxaune kujera maicin mutum 2 yanata a2 makekiyar wyrsa, idanunsa saye ckn wani farin gilashin ido,
suka shigo palon suna dry, a hnkl idanunta suka sauka akan fuskarsa wacce drysu tasanyashi dagowa yana dubansu,
a xahirin gsky sam deeje tamanta da wani waishi yaa musty sae ynxu datayi toxali dashi, saida tadan dauki tsawon sakwanni biyar tana dubansa sannan tadauke knta daga gareshi,
itakuwa husna washe baki tayi tc laa yaya ynxu kashigo amma, da kae ya amsa mata dmn gaba daya hnklnsa yatafi ga baquwar fuskar dayagani ynxu,
itakuwa 2nda tadauke kanta daga gareshi bata qara bita
kanshiba, dmn kuwa nan take abubuwa da dama suka shiga bijiroma xcyrta"
wadanda yayi mata na toxarci da wulaqanci, don hk tahade girar sama data qasa taqi koda gaidashi,
kawae saita nufi saman momy tana dadin 6* bari
inje inga momyna me takeyi, tahaye abnta batare data
jirayi amsar husnar ba,
mk yaqara binta da kallo na mmk jinta ambaci momynsa, yakasa daurewa yadubi husna yc, husna wannanfa daga ina???
Husna tariqe ha6a tana dry tc dama nasan yaya da wuya ka iya ganeta dmn tacyanxa tmkr ba itaba,
KHADEEJAH cefa yaya, yaqara dubanta ckn rashin fahimtar inda xancannata yadosa yc, khadeejah
kuma daga ina??
Husna ta tuntsire da dry tc kae yaya khadeejah fa tanan gidan wacce tatafi kara2 a MADINA shine tadawo ae, ba 2n jiya nake fadamaka khadeejata xata dawoba,
nan take yadaure fuska yadubeta yc, yaushe nafara irin wannan wasar dake husna??
Husna taxaro ido waje tc mekuma nayimaka yaya??
Yc ubanki kikayimin, don kinga ina wasa dake shine raini yake neman yashigo
tsakaninmu ko??
Husna ta kuma xare ido ck da tsoro tana dubansa saidae tagaxa furta komae dmn batasan metayi masa ba, ya kuma dubanta da fuskar shanu yc, nacemiki
wacece wannan tahaye saman momy???
Ckn rawar baki tc ya..yaya wlh..wlh khadeejace,
yatsareta da idanu tmkr
yana shirin karantar wani abu a fuskar tata, sai kuma
yabasar yacigaba da danne dannen wayarsa,
momy tanufo qasan deeje manne ajknta, mk yacira kae yana qaremata kallo, tabbas sae ynxu yahango kama kadan datayi da khadijar dayasani, bae ankareba har suka iso tsakiyar palon sannan yy saurin wayancewa yana gaida momy"
Ta amsa da fara'ar da baya yankewa akan fuskarta
koda yaushe,
tc dan halak kana raina dama, yc wlh yau momy ina busyne sosae shiyasa kikajini shiru, tc ina rufaidar tana lfy ko? Yc lfy lau nee bama daga gdn nake
ba,
tc ohoo, firar tasu ta katse lkcn da wani sauti mae dadin gsk yakarade palon,
deeje tamiqa hannu tadauki wyr wacce kyawunta da tsadarta yy ma2qar daukan hnkln mk,
yaqara duban wyr yana qiyasta kudinta aransa, tadauka tana dry tc hoo 'yar nema nasan ae bb wnda xae kirani sae ke, 2ndadae kece kadae kikasan layin,
ta kuma murmsh wnda yy nasarar fitar da dimple dinta asarari"
tc neema kina raina NI'IMA kawae dae inata dokin ganin momyna ne da HUSNA da khaleed...
Tadan kuma shiru na 'yan daqiqu sannan tc owkea bb matsala sae naganki, to bye,
ta kashe wyr idanunta akan husna tc 6* Ni'imacefa, wae har tayi missing dina gobe tananan xuwa, husna tayi murmsh tc ALLAH ya nunamana, tc amyn, ta miqe tana fadin husna xomushiga daga ciki mana akwae gist fa,
ta kamo hannun husnar sukayi ciki, axahirin gsky kawae tayi hakanne dmn
gujewa kallon qurillar da mk ya tsareta dashi, yadawo daga dubanta byn sun 6acema ganinsa yadubi momy,
wacce tsaf take ankare dashi da dk yanayin kallon
dayakema diyartata, yabude bakinsa daqyar wnda yy masa nauyi ma2qa yc, wae momy da gske wannan khadeejeh ce wacce nasani ta wannan gidan????
Momy tajefamasa wani
kallo wnda yagaxa fassarashi tc, me kagani???
Yadan sosa qeya ckn jin kunyar tmbyr tashi dmn shi kanshi baisan lkcn da tmbyr ta su6uce masa ba.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_49~50_
Yc kawae dae tmbyce momy, ganinayi kmr tadan
cyanxa, momy tayi murmsh irin tasu ta manya tc a
idanunkane kawae inajin tasauya amma diyata ynda take hk take"
mk yadubi momy sosae yanason fassara maganar
tata amma yagaxa 2nanin komae, dmn dae yasan gskyr magana tasauya fiyema da dk 2nanin mae 2nani, dmn yasan aynxu ko iyayenta ba lallae bane su iya shaidata a matsayin diyarsu, to amma momy xata fadi haka??
Yashare kawae bayan yaduqar da knsa yana cigaba da abinda yakeyi akan waya.
********
kwana biyu tsakani suna
xaune dukansu a palon qasa suna firarsu kmr ynda suka
saba, hassan driver yy sallama abakin palon sannan yasawo knsa ciki kmr ynda momy tayi masa umarni, yadan rusuna yagaida momy, ta amsa da sakin fuska, yc dama
wani bawan ALLAH ne yabuqaci da ayi masa sallama da KHADEEJAH,
deeje tayi saurin juyowa tana duban hassan da mamaki amma bata furta komae ba dmn tana jiran
amsar da momy xata bashi, momy tc to kafadamasa tana xuwa, yc to hajiya ya juya yafice,
deeje ta tur6une fuska tc
haba momy daga dawowata neefa bansan kowayeba,
momy tajawota tana dariya tc todon bakisanshiba sae kiyi masa wulaqanci??
Bakiga 'yar uwarki har takama dahir ba?? Ke kawae dama take jira, kinga kuwa ae gara ki hanxarta kema dk na koraku gidan maxajenku"
ta 2ro baki gaba ta miqe tashige dakinsu wae ita adole anbata mata rae,
mintina biyar tafito da mayafinta kalar material din
dake jknta, tawucesu tana 6ata rae batare datacewa kowa komaiba"
dukkansu suka tuntsire da dry bayan sun tabbatar da ficewarta,
can wurin filawowi ta hangoshi xaune adaya daga ckn fararen kujerun dake wurin, tayi tsayy da ranta tanason gane a ina tasan fuskar amma da alama dae bata sanshiba, hasalima ko mae kama dashi bata taba
katarin haduwa dashiba,
taqarasa wurin nashi fuskarta bb yabo bb fallasa"
tayimasa sallama can qasan maqoshinta sannan
tajawo kujerar taxauna,
AMINULLAH yc barkadae da fitowa malama khadeejah, tadan dago tadubeshi da wutsiyar ido,
snn ta amsa da barkadae,
yadanyi murmush mae
fidda haqora yana karantar yanayinta tsawon sakwanni
sannan yc,
sunana AMINULLAH, kuma nee maxaunin kurmin mashine, naganki a airport lkcn da kika dawo daga
qasar MADINA, munxo dukar 3roda na naganki, kuma banyi wata sanyaba nabiyo bayanku har naga gdnku dmn ganin farko da idaniyata suka yimiki na hangi abubuwa da dama daga qwayar idanunki,
a haqiqanin gsky needin ba
mutum bane mae iya 6oye abnda ke ckn xuciyata, don hk nee AMINULLAH nakamu da soyayyarki aganin farko
danayi miki, don hk gani gabanki da qoqon barata
khadeejah, kitaimakeni ki amince da SOYAYYATA
khadeejah ko xan iya samun qarfin komawa ga iyayena"
Tadago ahnkl tana dubansa, shidinma ita yake kallo, jitayi sam baxata iya dauke idanunta daga garesaba,
yananyin kwarjininsa da kamalarsa sun cika idanunta matuqa, tajaye a hnkl daga kallon tamaida kanta qasa tanajin wani abu yana yawo 2ndaga tsakiyar kanta har tafin qafanta,
yaja numfashi idanunsa na kanta yc pls khadeejah kice wani abu karna xau2, wlh inayimiki soyayyar daba
kowasu masoya sukeyima junansuba, kafin infito saida
ummeena tayimin adduar ALLAH yasa kisoni, amma kinsa jikina yy sanyi domn kinqi cewa komae khadeejah, pls say something don Allah,
akaro na uku ta kuma dagowa ta tsareshi da manyan idanunta, adae dae lkcn MK yadanno hancin motarsa ckn gidan"
sam basu lura da shigowar motarba, dmn idan kace
sun lula wata duniyar daban bakayi qaryaba, shidinma sam bai ankare dasuba saida ya faka motar yakashe, yana shirin fitowane idanunsa suka sauka akansu,
dammm gabnsa yy wani irin bugawa wnda shi kanshi baisan dalili ba, yy tsamm da ransa yana dubansu ta ckn glass din motar, lallae ko ba'a fadamasaba yasan suna qaunar junansu,
bisaga la'akari da ynda yafahimci sam basusan a
wacce duniya sukeba, yaja jknsa daqyar wnda yaji yy
masa nauyi ma2qa yafito daga motar yarufe yanufi hnyr palon, jiki sanyaye yashiga ya iskesu kmr ynda deeje tabarsu, yaxube kujera da6ar yana maida numfashi,
dk sukayimasa sannu da xuwa, ya amsa can qasan
maqoshinsa yana lumshe idanu, dk sukaja bakinsu sukayi shiru dmn sunsan dk lkcn da yake ckn irin wnn yanayin sam bayason ko magana kayimasa"
momy tadubeshi sosae idanunsa rufe tc yayadae
musatapha???
Yadan bude idanunnasa ahnkl wadanda suka kada suyi jaa, yc banadanjin dadine momy, tc to ALLAH yasauqaqa ina fatan kasha magani ko??
Yadaga mata kae alamar eh, dmn yagaxa bude bakinnasa da sunan magana, deeje ta doko sallama fuskarta washe da murmsh, ya bude idanunsa da sauri bisaga umarnin da xcyrsa tabashi, dk da baiso hkn ba amma bb ynda xaiyi dole saiya buden,
yabita da kalla wnda kowa na dakin yagaxa fassarashi ciki kuwa hardashi kanshi"
ta xube kusada momy taxube tana dry, momy tc to diyata wannan fara'ar fa???
Tarufe fuska tana dariya, husna tc hmmm gulma ajali, da anata xum6ure2n baki xa'a fita amma gashi andawo saiwani nishadi akeyi,
ta watsamata harara tana dariya tc kefa husna kingama rainani cox kinga
kinfini tsawo ko???
Xamu jame adaki xaki sani,
wani dan iskane wannan yaxo gurinki?? MK ne yayi wannan tmbyr cikin yanayi na fushi da 6acin rae, dukka palon sukakae.dubansu gareshi, musamman husna da khaleel wadanda
sukeyimasa duba na mmk,
amma dayake idanunsa sun rufe sam bailura da yanayin da suka shiga ba, itadinma kallon mmk takemasa amma bata kawo komae arantaba"
tawatsa masa wani mugun harara wnda bb wnda ya lura
dashi, dmn ynxu sam bb ko digon tsoronsa a xcyrsa, tc
neema bansanshiba yauna fara ganinshi, yajefeta da wani mugun kallo yc qarya kkyi, wannan dan iskan kallon danaga kunayima juna kmr xaku cinye kanku shine xakice bakisanshiba,
to 2nwuri wlh kifita harkarshima kafin inyi
gunduwa2 dake agdnnan,
momy takauda mmkn
dake shimfide akan fuskarta tc lfyrka kuwa mustapha??
Menene dalilin dayasa kakeson ta fita harkarsa??
Ko yanada wani mugun haline
Yadubi momy idanu jajir yc dan iskane momy daganin yanayinshi, momy tayi shiru tana kallonsa, dmn abinnashi yadaina bata mmk, tc au bakama sanshiba kaware yanayin sane ya tabbatar maka da cewar dan iskane...
Yy saurin cyafewa da cewa qwarae kuwa momy, don dae kawae bakiga irin kallon dayakemata bane saikace wani tsohon maye,
momy tayi shiru tana binsa da kallo amma tagaxa furta komae, balle kuma husna farar kura tuni ta lafe a kujera tmkr bb ita ckn palon, ganin ynda yanayinsa yasauya gabadaya, yamiqe yana huci tmkr xaici
bb yanufi dakinsa wnda har wannan lkcn amatsayin
dakinsa yake, fuuu yashige dakin ya bugo qofar tmkr xae 6alla,
dukkansu sukayi xuruu suna duban qofar dakin.
*******
kwance yake idanunsa na kallon silin, idan ka quramasa idanu sosae xaka iya hango dan siririn hwyn
dakebin gefen idanunsa,
yayi tsaki karona barkatae sannan yajuya gefen hannunsa na dama, ko kaqi ko kaso mustapha ka kamu da soyayyar yrnyr dakafi tsana fiye da komae arayuwarka a shekarun baya,
wani sashe na xcyrsane yake tabbatar masa da hkn,
a fili ya furta innalillahi wa inna ilayhi rajiun,
Rufaidace ta2ro dakin da
sallama tmkr gske, tasamu gefensa ta xauna tadora
hannunta saman goshinsa,
yy firgigit yana dubanta dmn
kwata2 baisan da shigowartata ba, ya kauda kansa/gefe xcyrsa tana qara xafi,
tasaukar da muryarta qasa
sosae tc, kwana 2 nakasa gane kanka, narasa meke
damunka, yadan juyo yana dubanta yc daga ina kk ynxu???
Tadanyi shiru tsawon sakwanni sannan tc aa ba gidan mamy nacemaka xanije ba? Yc qarya kikeyi ba gidan mamy kikajeba, dmn naje bangankiba, rufaida nagaji da wadannan yawace2n naki, bakisan cin mijinki da shanshiba, bakisan kula da gyaran dakin mijinki ba, duba
dakina tmkr banawa ba,
saidae ni ingaji da xama ckn bola ingyara dakina da kaina, ko kuma kice 'yar aiki ta gyaramin daki ina matsayin mijinki, sbd mugun yawace2 na qaddara, gsky rufaida nagaji da wannan mugun halin naki"
tayi shiru tana saurarensa har yagama snn taqara matsawa sosae jknsa tc"
haba DEE saikace bakasan needin 'yar kasuwa bace, dolene inringa fita akae2, banida wani isasshen lkc ne shiyasa bana xaman yimaka girki da gyaran gida, amma aiga 'yan aiki nan ko??
Yamiqe yana qoqarin shiga toilet yc 'yan aiki suyimiki
dukkan ayyukanki ammafa nee bb wata 'yar aikin daxata shiga dakina ko tadafamin abinci matsawar matata ita baxata iyayimin ba, karki damu xancigaba da gyarawa da kaina dk lkcn danasamu lkc, abinci kuwa xancigaba da xuwa gidan iyayena inaci 2nda nee banida daraja da qimar
da matata xata dafamin, kasuwancinta yafi mijinta daraja yy kyau,
yashige toilet yamaida qofar yarufo, tayi shiru tana
duban qofar toilet din sannan tasaki wani dan siririn tsaki tamiqe tana fadin kae kajuyo, sannan tafita daga dakin"
yafito daga toilet din yana goge kansa da towel"
yanayin sam bayayimasa dadi, yaxura jallabiya kasancewar lkcn sallar magrib yagabato, yafesa turare sannan yafita da
niyyar tfy masallaci, apalo ya iske rufaida tana kallo dk dawasu masallatan anata kiraye2 sallah, tataso da
sauri tanufoshi tana fadin dear sae ina kuma??
Yadubeta cike da takaici yc inda kika aikeni, tadanyi murmsh tmkr bata damuba tc oh sorry namanta ashefa masallaci xakaje,
to pls karka dade don ALLAH, yy tsaki mae fidda sauti sannan yafice, tayi murmsh tana kallonsa harya fice, afili tc banda kaci darajar inasonka mustapha danima na nunamaka wacece RUFAIDA,
ta koma tayi xauniyarta
tanacigava da kallonta dmn bb maganar sallah, daga
masallaci gidan momy yawuce xcyrsa na axalxalamasa qosawa da ganin khadeejah, dk da yaqi amincewa da cewar SOYAYYARTA ce tayi masa kamun kaxar kuku,
saidae yy dayasanin xuwa gidan momyn awannan lkcn dmn danna hancin motartasa keda wuya yahangesu awurin daya saba ganinsu,
dariya sukeyi sosae dmn ahalin ynxu sunyi ma2qar sabawa da junansu, take idanunsa suka kada sukayi jaa tmkr yana filin daga,
xcyrsa tafara tafarfasa har
yakejin tmkr ya isa inda suke yashaqe AMINULLAH kowa ya huta, saidae adduar dayafara jerowa yasa xcyrtasa tadanyi sanyi har yasamu qarfin fita daga motar,
Aminullah yataso da sauri yanufoshi fuskarsa dauke da fara'a,
ya runtse idanunsa yabude domn gani yake tmkr wani baqin kumurcine yake dososhi, yamiqamasa hannu yana fadin assalamu alaykum,
ba qaramin namijin qoqari yy ba wajen danne xcyrsa datake qissima masa abubuwa da dama game da aminullah, yamiqamasa hannun shima bayan
yayaqi xcyrsa wajen sakin fuskarsa yc wa'alaykas salam, yaa gida??
Aminullahi yawashe baki yc lfy lau yayanmu yaa iyaly??
Yy saurin fara tfy dmn dauriyarsa tafara kae
maqura yc lfy, AMINULLAHI yabishi da kallo yana karantar wasu abubuwa daga gareshi, yanufi inda khadeejeh ke xaman jiransa yaxauna yatsareta da idanu yc, my deejah anya kuwa yayannan namu bb wani abu axcyrsa game dake?????
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_51~52_
ckn halin ko inkula tc mekagani????
Yadan gyara xama yc inajin tsoro khadeejah, hakanan naji xcyta tagaxa aminta dashi, tadubeshi dadan mmk akan fuskarta tc kmr yaya ameen??
Yasauke numfashi ahnkl yc
2nranar da kika fadamin dangantakar dake tsakaninki dasu naji xcyta tagaxa samun nutsuwa dashi, inajin tmkr xae iya
qwaceminke khadeejah,
taja dan siririn tsaki na takaici tc ni wlh ameen harka bani haushi, to bari kaji adk duniya bb wnda yaa musty yatsana fiye dani, don hk kasaki rankama 2n wuri, deejah ta ameen ce shi kadae"
wani wawan murmsh ya su6uce masa wnda baisan sa'ilin daya fitoba, yc tayaya xan aminta da hkn bayan kinqi amincemin in2ro
magabata, hattana gurin ummeena kinqi kije kigaidata,
tadanyi murmsh wnda har saida dimple dinta yalo6a tc,
haba ameen ynxu kae idan nace ka2ro iyayenka saika
amince, bayn bamufi wata 1 da haduwaba duka2, ae
inaganin yakamata mudan samu lkc wajen qara fahimtr
junanmu, kuma xuwa gaida ummee gsky ba ynxuba, dmn ba mutuncina bane inje gdnku byn ko baikonmu ba'ayiba"
idan kayi hqr ameen watarana duka nidin dungurungum xan xama mallakinka sae ynda kaso xakayi dani, bakaji hausawa sukace INDA RAI DA RABO BA,
aminullah yalumshe idanu ckn yanayi na farin ciki da jin dadi sanna ya bude ahnkl yc Allah ya amsa bakinki my deejah, wlh inajin dk ranar dana rasaki daga rnr ajalina ya riskeni,
abokaina da umeena suna mmkn ynda afarat 1 kika
rikirkitamin 2nanina da lissafina, inajin tmkr insureki
ingudu dake deejah, tadan waro ido tc guduwa kuma
ameen???
Yc qwarae kuwa ingudu dake duniyar da bb kowa sae nee da ke kadae, muyi rayuwarmu bb mae takura mana"
tayi dry tc baka da dama wlh"
ummm ina promise din dakayimin jiya?? Yadan kanne ido daya yana duban sama alamun 2nani, sannan yadubeta yana murmsh yc gsky bakida man2wa kinga nikuwa harna manta, tc to ina sauraronka,
yadan gyara xama kadan yc sunana aminullah kmr ynda
kika sani, mahaifina alh ahmad dan kwangilane haifaffen garin katsina a qaramar hukumar QANQARA, iyayensa sun
rasu dk su biyun 2n yana qaraminsa, don hk yatashi ahannun wan mahaifinsa"
yariqesa tmkr danda yahaifa acikinsa, byn ya
kammala kara2nsane yasamu aiki yadauki diyarsa wacce suka jima suna soyayya daman a6oye ya aura masa"
sun fara xama ackn garin katsina daga bisani suka dawo garin kaduna, sun jima ALLAH baibasu haihuwaba,
sae byn shekaru 4 ALLAH ya axurtasu da haihuwata, mahaifina mutum ne mae tsananin qaunar 'ya'ya, don hk yake nunamin soyayya fiye da 2nanin mae 2nani, dk da kasancewata dan fari hkn baisa mahaifiyata nunamin rashin.kulaba"
tana qaunata da tattalina sosae, AMINULLAH sunan mahaifn ummeenane, kuma wan mahaifin abbana wnda yariqeshi kenan,
shekaru uku tsakani ummeena taqara haifo da namiji abbanmu yasanyamasa sunan
mahaifinsa aliyu, 2ndaga wannan lkcn ummee bata qara ko 6ariba, sun shiga dmw ma2qa amma dayake iyakan qwayayensu kenan aduniya sae suka dangana suka cgv da bamu kulawa da soyayya,
ammafa hkn baisa sun
sangartamu ba, sun bamu tarbiyya ynda yakamata"
byn nagama primary na abbanmu yakaini london nayi secondry na acan, sannan nacigaba da kara2n likita, dk qarshen shekara nakanxo nijeria inga 'yan uwana dk da suma sukan kaimin xiyara,
ynxu hk abbanmu yana gab da kammala mana ginin babban asibiti akan hnyr by pass nida 3rodana aliyu dmn shima abnda yake karanta kenan"kuma yana gab da kammalawa, wannan shine dan taqaitaccen tarihin ameen dinki"
deeje tayi murmsh mae qayatarwa tc gud, amma dk ackn tarihinnaka banji ka ambaci yrnyr dakayi dating dintaba, ko xakace kayi rywrka a LONDON ne amma baka ta6a dating kowaba??
Yy ajiyar xcy yana dubanta tsakiyar idanu sannan yc meyesa kikeson sanin hkn? Tadan lumshe idanu sannan ta bude tc kawae,
yy murmsh yc any way koma menena dae naji dadin tmbyr kuma xanbaki amsa ynxu"
khadeejeh kusan rabin rywta nayitane a london, kuma ckn
babban birninsu wato new york ammafa hkn baisa na
watsar da tarbiyyan da iyayena sukayita jigilar yimana tsawon shekaruba,
dk 'yan mata abokan kara2na 'yan nigeria da kuma 2rawa suna yawan yimin tallan kansu, wasu da sunan soyayya wasu da sunan watsewa, amma
sam bana kula kowaccensu,
hasalima sam basa ganin
fuska daga gareni saidae suje gurin abikaina suna basu saqo subani, abokaina suna ganin wautana akan rashin kula dukkan 'yan matan, dmn su tmkr ma bakara2n sukeba"
dk inda xaka.gansu da 'yanmata, nee kuwa sam basu gabana, burina kawae inxama babban LIKITA kmr ynda na qudirtawa rywta, kuma harna baro london banta6a yrda nayi dating
wata ba,
DEEJACE mace tafarko wacce tatafi da rywr
AMINULLAH agani nafarko dayayimata, ta duqar da kae
tana dry,
bashi yatafiba sae qarfe 9:30 da qyar, byn yabata niqi
niqin kyn dayayo mata shopping, ta kafe akan baxata amsaba saida taga ranshi ya 6aci sannan ta amsa tana gdy,
idan nace muku 2nda mk yashiga yagaida momy
baitankama kowaba hakanan kuma baisa komi
abakinsaba, sae tsaki dayaketayi jefi, da kuma kallon qofar palon lkc2,
akan idanunsa tashigo palon hannunta dauke da
tanqamemiyar ledar kayan da aminullah yabata"
yabi ledar da kallo harta iso daf dashi xata shigeshi,
yafixgota ckn xafin rae da tafasar xcy, kayan suka watse tsakiyar dakin ita kuwa tana daqe a hannunsa yana huci"
2ni cknta yabada wani qara jikake qulululu, yanayinsa
gabadaya yasauya tmkr wani kumurcin xaki,
tan
na mugun tsorata da yanayinsa"
husna kam wani dan guntun fitsarine ya kufcemata ta tashi da gudu xata nufi saman momy dmn
tana sama gurin daddy dayake dan xaxxa6i,
ya watsamata wani mugun kallo hade da dakamata tsawa wnda yy sanadiyyar xamewanta ta xube agurin"
idanunta warwaje take kallonsa, ae dk tsagerancin husna tana mugun shakkar mk,
deeje kam suman tsaye tayi awajen, dk da tana iqirarin tadaina tsoronsa, amma yanayinsa na yau yasanya dole tsoron baya yadawo sabo dal,
yadubeta tsakiyar ido yana huci yc banaga alamun
kinrainani ba, to yau kuwa xanyi maganinki, idanunta
warwaje tc don ALLAH yaya kayi hqr"
wlh bansan nataka ba, yadallamata harara, ubanwa
yc miki takani kikayi, rashin kunyr danaga kindawo dashi
daga qasar da kikaje shine nakeson inyi maganinsa yau
dinnan, idanunta qwal qwal da hwy take dubansa dmn dae batasan me tayi masaba takamaimae, yadubi kyn da suka
watse a qasa sannan yadubeta yc ubanwaye yabaki wadannan kayan???
Dasauri tc aminullah ne yabani, yc umm aminullah, amma bana rabaki dashi ba? Tayi shiru take hwy yafara sintiri bisa kuncinta dmn riqon dayayimata bana
wasa bane, itadae burinta yasaketa kawae tasannayi,
gbnshi yafadi ganin hwynta, yy saurin sakinta idanunsa ckn nata, batayi wata2 ta kwasa aguje tayi dakinsu"
itama husna bata jirayi komaiba tabi baynta da gudu, suna fadawa dakin suka maida qofar suka datse harda key,
shikuwa binsu yy da kallo har suka 6ace sannan ya koma kujere yaxube yana maida numfashi, xcyrsa tana qara yimasa xafi,
me kayi kenan??
Wani sashe na xcyrsane yy masa wannan tmbyr,
ya runtse idanu da sauri tmkr yaga wani abun tsoro,
idanunsa yakada yy ja ya miqe da sauri yafice yana
karanta innalillahi wa inna ilayhi rajiun ckn xcyrsa"
gurin filawowi yanufa kae tsaye yaxauna, sam yagaxa 2nanin komae illah xcyrsa dake masa xafi"
su kuwa suna fadawa dakin suka datse suna maida
numfashi musammanma khadeejah, tsawon lkc basuce da juna komae ba, husna takauda shirun da cewa 6* me kika.fahimta da al'amuran yaa musty????
Batare data dubetaba tc me kuwa na fahimta banda xallar TSANA da yymin wnda narasa laifin danayimasa,
husna taja numfashi sosae sannan tc banhango tsana ackn idanunsaba khadeejeh, illah tsantsar kishinki danagani muraran tsakiyar qwayar idanunsa, deeje tawaro idanu waje tadafe qirji tana duban husna, take idanunta yaciko da qwallah maganar AMINULLAH yadawo mata tiryan2 ckn kunnuwanta, ckn hawaye tc husna badanke bace
kikayi wannan maganar da nace banida maqiyiya sama
dake aduniya duniyr nn.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_53~54_
Dasauri husna tc meyasa kikace hk khadeejeh????
Ckn hwy tace sbd nasan kece farkon wacce xakibada shaidar tsagwaron tsana muraran da yaa musty yakemin"
dk duniya bashida abin qee sama dani, amma husna shineb kikemin wannan mugun fatan wnda ko amafarki hkn yakasance to nasan banyi addua bane nayi wannan mummunar mafarkin"
tamatso kusada husna sosae takamo hannunta tc don ALLAH husna koda wasa karki bari bakinki yaqara furta wannan mummunan kalamin gareni ma2qar kin kasance
masoyiya ta gsky gareni"
husna tasaki baki harda hanci tana duban deeje ganin ynda a lkc guda dk tagigice tafita hayyacinta daga furta wannan
kalamin"
idanunta itama suka ciko da qwalla na tausayin dan uwanta dmn ko ba'a fadamataba ta hango tsantsar qaunar khadeejah ckn qwayar idanunsa, tayi saurin gogewa gudun karta gani,
ckn sanyin jiki tc karki damu 'yar uwata nayimiki alqawarin baxan sakeba"
tayi dry wnda xaifi kyau da akirashi da yaqe tc nagode
'yar uwata, tasaki hannunta tanufi toilet dmn wanke
fuskarta, don tasan matsawar momy taganta ckn wannan yanayin to akwae matsala"
tsawon mintina 30 yadauka awurin ko xaidan samu
nutsuwa ckn xcyrsa amma inaa, saima xcyrsa data dinga hasko masa hoton khadeejah da aminullah"
jiyayi gaba daya kadunan tagama gundirarshi, yamiqe jiki sanyaye tmkr wnda baida laka, ga tsananin yunwar dake addabarsa
amma sam baya sha'awar cin komae, palon bb kowa kmr ynda yaxata,
kmr xae daga waya yakira momie yasanar da ita xae tafi, amma sae yafasa dmn bayason tagane yanayin dayake ck, kawae sae yafice.
Saida yajima ckn motarsa ma yana saqawa da kwancewa, amma tsawon lkc bai iya samun mafitaba, yaja motar yabar harabar gdn yana jinjina girman aikin da xcyrsa tadauko masa"
yashiga palonsa idanunsa jaxir dmn shine kadae yasan
halin da xcyrsa ke ciki, take ransa yaqara 6aci ganin ynda yabar palon kaca2 haka yadawo ya iskeshi, dmn mairo.mae aikinta tatafi ganin gida,
yaja dan siririn tsaki yawuce yana wassafa girman qaxanta irinna rufaida, abnda yaqara qona ransa baiwuce ganin rufaidar kwance shame
bisa gadonsa tana sharar baccinta ba, amma tagaxa kauda koda tsinke adakin,
yy tsaye yana bin dakin da kallo xcyrsa na tafasa tmkr yaqarasa ya rufeta da duka xcyrsa ke rayamasa, amma yadanneta yafara bi yana tsince dk abnda yaga baidaceba,
yana tsaka da sharewane tafarka, ckn yanayi na bacci tc ohhh sowea DEAR, wlh nashigo da niyyar sharewa amma barci yaci qarfina,
baiko kalli inda takeba balle tasanya ran xae iya tanka mata,
ganin haka yasa itama taja baknta tayi shiru tana kallonsa, dmn tasan halin maxan, yagama tass snn yafesa rum freshner, nan danan kuwa dakin yacyanxa fasali tmkr bashine ynxu yake Kace2 ba,
yashiga toilet yy brush snn yadawo yy shirin kwanciya"
yakashe wuta mae hasken yabar mae duhun snn yakwanta can nesa da ita yana karanto adduar kwanciya,
ko daya batayi gigin matsawa kusa dashiba dmn
yanayinsa ya tabbatar mata da cewa da xarar ta ta6ashi
xae iya 6arin mahaukaciya da ita, ahaka dukkansu barci yy gaba dasu"
Washe gari 2nda wuri yafara shirin komawa jaji dmn
yaqagu yadanyi nesa da garin kaduna, rufaida tana
kallonsa yanata xuba kaya ckn jaka, tataso ckn yanayi na mmk taxauna daf dashi tc,
DEAR lfy kuwa naga kanata
hada kaya bayn kace 1 week xakayi????
Yadubeta ta wutsiyar ido ya kawar, tsawon minti 1 baice
komae ba tmkr baxaice din ba, sannan yc nafasane yau
xan wuce, tayi shiru tana kallon qwayar idonsa,
yagama hada kyn tsaf snn yajawo wata 'yar durowa yakwaso kudi ack, yaqirga yaxubesu kan gado, already dama yashirya tsaf yadauki jakar yasa6a, tana kallonsa har yakusa ficewa"
batare daya waigoba yc ga kudinan kiyi amfani dasu, itadinma bata tankaba har ya fice, hannu bibbiyu tasa tadafe knta tana fadin wae wannan mu2min wani irin burtsatssaen mutum ne??????
Ya jima ckn mota yana 2nanin yaje yy ma momy
sallamane ko kuwa yy wucewarsa, amma sae yaga rashin dacewar hkn, dk da yasan idan yajedin hnklnsa ne kawae xae qara tashi,
gdn yanufa kae tsaye da 2nani kala2 ckn xcyrsa"
suna break fast yashiga da
sallama, dukkansu suka waigo suna kallonsa"
sa6anin deeje wacce tacigava da abnda takeyi, shima kujerar yajawo yaxauna yana gaida momy, ta amsa ckn fara'a tana tmbyrsa lfyr rufaida, yc tana lfy"
momy tc jiya kuma sae ka tafi bb ko sallama, yadan sosa qeyarsa yanadan murmsh yc afuwan momy gani nayi dk hnklnki yanakan daddy shiyasa,
tc to ae ka kyauta, yc
yaqarfin jkn daddyn?? Tc aiyama warware ynxu baccima yakeyi shiyasa baka ganshiba, yc to Allah yaqara sauqi, tc amyn"
husna tagaidashi ckn darr2, ya amsa ckn sakin fuska, khalil kuwa miqomasa hannu yy sukayi musabaha,
deeje kam kmr karta gaidashi amma ganin momy yasa tc ina kwana can qasan maqoshinta, yc lfy lau ya kike????
Lfy tafada ataqaice"
yy shiru yana kallonta qasa2 ta yadda bb wnda xae iya
ganewa, husna tagama hada masa komae ta 2ra masa tc yaya gashi nn,
yadan lumshe idanu ahnkl sannan yabude, byn yasaki wani dan siririn tsaki wnda yatsaya iya le6ensa, yadan fara tsakuran break din yanaci amma saiyaji sam
bayashiga, don hk ya2re hade da miqewa yana fadin
mumy ynxufa nakeson komawa jaji"
ta dubeshi dasauri da mmk tc ba sati guda kace xakayiba????
Yadan yamutsa fuska yc hakane amma kinsan ynyn aikinnamu sae ahnkl, kana
xaune xa'a iya kiranka, kiran gaggawa nasamu daga
commanda xa'a 2ramu kwantar da wata tarxoma,
ckn tausayawa tc ALLAH sarki, ae aikinnan naku mustapha akwae hatsari sosae, shiyasa nee 2nfarko banso kaxa6i wannan aikinba, amma babanka yadaure maka gindi"
mk yc kae mumy kincika dawo da agogo baya, mgnr data riga tawuce kuma? Kedae kawae kiyimin fatan alkhairi, tc to shikenan ALLAH yabada sa'a yadoraku akansu, yc amyn
mumy, yamiqama khaleel hannu shima yamiqamasa yc yaya ALLAH yatsare yc amyn, yc au mumy namanta idan LITTLE tadawo acemata natafi, mumy tc to me little 'yan 2 nafa????
Yy dry yc ae harsu xa'a fadamwa, yadan fara tfy sae
kuma yawaigo yc 6* bb ko dan rakiyane? Tataso dasauri tc to yaya muje, ganin deeje ko motsi batayiba yasa mumy tc khadeejah kitashi kudan takama yayanku mana,
jitayi tmkr mumy tasoka mata wani tsakiyar qirjinta, amma saita danne tamiqe ckn tsananin takaici tabi bynsu, suka rakashi har wurin mota, yashiga yaxauna qafafunsa waje
yadubi fuskar deeje wacce take atamke tmkr bata ta6a
dariyaba"
yamaida dubansa ga husna yc meyasami 'yar uwar takine naga tanata wani cin magani???
Husna tadan dubeta tayi murmsh tc inajin batajin dadine, yasaukar da idanunsa akanta da niyyar yimata magana amma sae
yafasa, dmn bayason yin wani abu daxae dixga kansa
agaban husna, hakanan ita kanta deejen bayason yin abnda xae xubar da qimarsa a idanunta, yamaida qafafunsa ciki yarufe motar yana fadin ku koma ciki fa ni nayinan,
husna tc to yaya ALLAH yakiyaye hnya, sa6anin deeje dataja dan qaramin tsaki tajuya, dmn itakam a ynxu in akwae wanda
takejin haushinsa dk duniyannan baiwuce mk ba"
husna batayimata magan ba dk da tafahimci abnda
yasanta tsakin"
wyrta tashiga qara alamun kira ya shigo tadaga fuskarta bb walwala dk da kuwa taga sunan mae kiran ya bayyana 6aro 6aro wato AMINULLAH, saita yada xango apalon" husna
kuwa saita qarasa dinning inda su momy suke xaune"
dagacan 6angaren yc salamu alayki gimbiya kuma sarauniyar matan dk duniya, tadan saki murmsh sannan ayangance tc wa alaykassalam ranka yadade,
yc inafatan gimbiyr tawa tana lfy, tc lfy lau ya mum da 3ros??
Yc suna lfy amma mum tayi fishi harta fara xargin kodae
yaudarar danta kikeyi, 2nda har ynxu kinqi yrda kixo
kigaidata,
tadanyi jimm kmr baxatayi maganaba har yafara dayasanin baifadamata ba,
dasauri yc na6atamiki rae ko??
Tc kodaya kawae dae abnda mum tacene yatsayamin arae, kuma ni aganina ameen kmr baidace bane inje gdnku 2n ynxu, amma don ALLAH katayani bata hqr insha Allahu verry soon xanxo"
yc ae kuwa da mum tafi kowa farin ck, ynxu meye lbr??
Tadan kanne ido 1 tana dariya tc lbr ae yana gurin manyan likitoci, mu kullum muna qunshe a gida kmr daddawa lbrn me xamu samu"
yc au abinma harda tsokana to shi kenan, anjima idan
xanxo mexan kawomiki??
Tc bb komae ameen, don Allah kadaina yawan wahalar da kanka hk, kullum bakada aiki sae hidim...
Yatareta dasauri, sbd INA SONKINE khadeejah, kuma
banason kina irin wadannan maganganun sae xcyta
tadinga bani tmkr basona kikeyiba, tc to shikenan sae
kaxo din, yc to bye I LUV U, tadanyi murmsh tc me 2,
sannan takashe wyr taqarsa wurinsu mumy"
********
*JAJI CONTONMENT BARRACK*
qarfe biyu dae2 na dare mk ne kwance ckn gidansa,
banda kukan karnika bb abnda kakeji"
yadan muskuta kadan hannunsa tamqe pillow, kaiwa wnn lkcn yagama
sakankancema xcyrsa cewar yakamu da xaxxafar soyayyar khadeejah, yryr daya tsana fiyeda komae arywrsa"
amma yasan ko giyar wake yasha bae isa yaje ya2nkareta dasunan soyayyaba"
to wae dama QIYAYYA TAKAN RIKIDE TAKOMA SOYAYYA NE????
xcyrsane tayi gaggawar yimasa wannan tmbyr"
yacije le6ensa dasauri ckn tsananin qunar xcy, dole
yasani amsar itace EH, dmn dae ga misalinan aknsa,
yanaji arnsa tmkr bashine MK jaruminnan SOJA maiji da knsa ba"
yamiqe hannayensa goye abaya yana xagaye dakin"
sam xcyrsa tagaxa agaxamasa wajen samamasa mafita"
tsayin mintina 30 yakasance ahk, ganin hkn baxae fisshe shiba saikawae yafada toilet yadauro kyakkyawar alwala yaxo yafara jero nafilfili dmn samun mafita wurin MALIKUL MULK"
hk yatashi dasafe xcyrsa wasae saidae wannan soyayyar tana maqale ckn xcyrsa, saidae yadaukarma xcyrsa da rywrsa alqwrn koda soyayyr xatayi ajalinsane baxae ta6a
fallasata kowa yajiba, xae cgb da lallashin xcyrsa har xuwa lkcn daxata xama mallakin wani, yasani daga wnn lkcn dolen xcyrsa tahaqura da ita"
a washegarin rnr ne kira na gaggawa yasameshi daga
commndnd xuwa ynkn shandam kwantr da wata tarxoma data taso, kuma shine shugabn tfyr, da qwarin gwiwrsa yajagoranci wnn tfy.
*********
tana xaune gabn mirrw tana tsala kwalliyrta tmkr wacce
take shirin tfy gasar sarauniyr kyau, saida tattabatr tayi snn tamiqe tanufi wadrop dinsu, nanma saida tadauki tsawon mintina 10 tana xa6an kayan daxata sanya, snn taxa6o wata doguwr rigar shadda purple wnd akayimata aiki 2ndaga samnta hr qasa,
tadauko 'yar uwar shaddar
tajefama husna dake xaune gefen gado tana krnta littafi ko qyafta ido batayi, tadago adan tsorace tana duban abnda aka jefeta dashi, tasauke 'yar ajyr xcy tana dubn khadijah tc, dan daqyar kenan, wnn kuma aka xa6omana daqyar"
tajefeta da harara tc baiyi bane? Tadan ta6a baki, yy mana, ni kinwani katsemin lbrnnan wlh, 2n2ni inata uxxuramiki kiciromana kyn daxamu sanya kinqi saida kikaga littafin yalalo dadi shine xaki wani jefeni
dashi,
mtss taja dan guntun tsaki snn tamiqe tafara kicicin sanya kyn, lallaifa sun hadu ckn wnn shigr dmn kosu sunsan cewa sun hadu"
momy na xaune tana kallon wani wa'axi na mal. Aminu
daurawa daya dauke hnknta ma2qa suka fito suna bulbula qmsh tmkr anyimusu 6arn 2rare"
tadago ahnkl tana dubnsu murmsh ya kufcemata tc
kae wnn ae sae ku gigita 'yan gdnnasu, wnn irin kwalliya hk???
dukknsu suka xauna gefenta suna dry, tadan gimtse daga murmshn datakeyi tadubesu sosae tc,
dk da nasan baxakuyi wani abu daya sa6a addininkuba,
amma dk da hk inamae qara nasiha gareku kukama
mu2ncin knku kunjiko????
Dknsu sukace insha ALLAHU momy, tc to kutashi kuje ALLAH yatsare yadawo daku lfy, ckn frn ck suka fice suna amyn momy,
suna qoqarin fita daga palonne kirn Aminullah yashigo"
tadubi husna tana fadin kinga dan halak ko, sukayi
murmsh atare, tadaga da sallama ckn xaxxaqr muryrta, ya amsa snn yc ganinan a qofr gida, idn kunshirya to bismillh"
tadauka dawasa yake amma abn mmk suna fita saigashi tsaye jingine jkn motrsa, gbdy yagaxa dauke idanunsa aknta hr suka iso daf dashi baisaniba, saida tahura idanunsa snn yy firgigit yana dubanta, fskrta bb fara'a tc amma ae ba hk mukayi dakaiba, munyi dakae driver xae kaimune dmn ba mu2ncina bane shiga motrka"
dasauri yakama kunnensa yc afwan gimbiya, nawa nagani shiyasa nataho dakaina, amma kiyi hqr ynxu dinma bata 6aciba kushiga drivern yakaiku nikuma sae inbiyoku abaya, hkn yy miki?
Yafada idanunsa aknta kuma hr lkcn hannayensa dk biyun suna kan kunnwnsa, nantake tausynsa yakamata taga kmr hkn baidaceba"
tadan saki murmsh tc yy, yc to gimbiya, husna kam dry ta 2ntsure dashi wnda bata shiryaba, dknsu suka waigo suna dubnta dmn shi sam baima lura da ita awurnba,
tc waee soyayya manya, gsky Aminullah kana bada maxa"
shima dryn yakama yc to kekuma sa'idawa ko?? Masu
bacci da ido 1, meyakawo idonki nan? Tc au hk ma xakace? Yc A, tc to shikenan, tayi gaba tana cgb da drynta"
hk kuwa akayi suka shiga motr gdnsu shikuma yana biye dasu abaya har kurmin mashi"
khadeejah da husna hangame baki sukayi suna kallon haduwr gdn, dmn dk ynda suka xata yawuce nan, hakanan lissafama mae kr2ma haduwrsa 6ata bakine, abnda yy ma2qr basu mmk da ta'ajjubi bae wuce ganin mahaifiyr Aminullah tsaye farfajiyr gdnba, tanufosu dasauri...
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_55~56_
tanufosu dasauri ckn fara'a tana fadin ina DEEJAN
take aciki???
Aminullh dake gefe yy saurin nunata yana fadin gatanan mum, itace tasacema danki xcyrsa kacokan"
taballamasa harara tc kaina tmby gandoki??? Wuce dalla kabani wuri,
dasauri yaja gefe yana dry,
itakuma tarungumo khadeejah jknta tana fadin sannunku da xuwa 'ya'yana, tajasu har xuwa bbn palonta inda nanne kallo yake, dk da daga gdn kudin suma suka fito ammafa sunsan yau sunxo gdn da akecema aljannr duniya"
haj. Sarah taxaunr da khadeejh snn taxauna gefenta tadubi husna da murmsh tc 'yata xauna mana, husna taxauna dayan gefen khadeejh, haj. Sarah tarungumo khadeejh tana fadin gsky daddy dole ya gigice aknki 'yata, ynxu me dame kukeso akawo muku?
Dknsu sukayi qasa da knsu ck da kunya, shikuwa gogan
ba baka hr kunne sae wanna washe baki yakeyi"
ta towae wnn tsayuwr dakayi mana kmr kana gadinmu baxaka bamu wuri mugana bane???
Ya doka tsallen murna snn yakwasa da gudu yy saman
stairs kmr wani qaramin yaro, haj. Sarah tayi murmsh dae2 lkcn da aka fara jeremusu kyn ciye ciye agbnsu, tadubesu tc kusaki jknku mana, kudaina dar dar nan gdnkune kunjiko??
Suka daga kae batare dasun iya cewa komae ba, dmn
dknsu kunya tagama baibayesu musammn ma khadeejh wacce takejin tmkr tanitse qasa dan kunya,
haj. Sarah tamiqe tana fadin baridae inbaku wuri kuci
abnci, dmn na fahimci 'ya'yannawa akwae kunya, tamiqe sosae tashige wani korridor tana fadin don ALLAH kuci fa, banason inga komae kan tabble dinnanfa"
suka kalli juna byn sun tabbatr data shige, husna tabude baki da niyyar magana Aminullh yasauko daga kan stairs rungume da wani maikama dashi sak tmkr 'yan 2, banbancinsu kawae daka kallesu xaka fahimci 1 yafi 1 shekaru, kyn dake jknsuma iri 1 ne, suka xauna Aminullh yadubi qaninnasa yc 3ros xaka iya cankan wacece DEEJAH
ta acknsu???
Yy murmsh snn yanuna khadeejh yc wnn itace tadaukemin hnkln yayana baya 2nanin komae sae ita, inyana barci baya mafarkin komae sae ita, nacanka dae dae ko 3ros???
Aminullh yashiga tafa hannu yana fadin gud my
3roda, dama nasn dole xaka ganeta dmn ita xarace ckn
taurari"
Aliyu yataso daga inda yake yaxo gbn khadeejh yaduqa
kmr wani mae neman gafara yc ur highly welcome my
aunty, gsky kintafimin da imanin 'dan uwana dayawa, gashi hr ynxu kinqi bamu daman 2ro magabatanmu dmn agama komae muma muhuta da qorafin yaya,
khadeejh tayi wani wal da ido dmn jitayi knta yy wani
gingiringim tc karka damu with tym, yc aa ataimaka mana don ALLAH gani gbnki ina roqarma yayana alfarma adaina garashi hk"
tadubi husna tawutsiyr ido itanma ita take kallo don hk suka sakarma juna murmsh,
ganin hk yasa Aliyu yajuya ga husna yc 6* don ALLAH kice wani abu serious yayana yana ckn mawuyacin hali"
husna tayi dry tc karka damu xamuyi magana, yc yauwwa gdy nake ALLAH yabar manake 'yar uwa, yamiqe yakoma kusada ameen daketa wangale baki sam bakin yaqi rufuwa,
ganin sunqi ta6a komae daga ckn kyn da aka
jeramusu yasa yatashi tsam yaxo gbnsu yayi rashe2
yc wlh ko kuci abubuwan nan ko kuma inbaki abaki kinsan dae xan iya, kuma wlh ko mum taxo baxan fasaba, tajefeshi da harara amma sae yakauda knsa tmkrma baisan abnda takeba, ganin hk yasa tadubi husna tayimata magana da ido saikawae suka fara tsatssakuran abinda yasamu"
yy murmsh yamiqe yakoma inda Aliyu kexaune yanata dry, ahk mum tadawo ta iskesu, tariqe ha6a tana fadin ohh nee saratu qilan dae daddy yau baxakabar yrnyrnan takoma gdnsuba taxo kenan ko??
Aliyu yaja hannunsa suka miqe yana fadin 3ros garafa kayi take care dmn yau mum tasamaka ido dayawa suka haye samn dagudu dmn sunsan sauranma idan suka tsaya"
tadawo da dubnsu gasu husna tana dubn abncin tc hk mukayi daku?
Suka girgixa kae suna dan murmsh, tc to oya acinyesu
tass, hk suka dinga 2rawa badon yanayimusu dadi ba,
dmn gabadaya akunyace suke kuma gashi takasa tatsare, suna shirin tfy dad yadawo, shima yayaba da xa6en yaronnasu, yabasu naira dubu 100 yc susha alewa"
mum kuwa akwati guda tahadama khadeejh sannan
tashaqema husna leda daban wnda dknsu basusan me damenene a cknsuba"
hmm lallaifa yau sunsan sunxo gdn nera, awannan karon mum da knta ta roqarma aminullh alfarmr yakaisu gida dakansa dmn magiya yadinga mata akan ta roqar masa deejah ta amince yakaisu gida, bb ynda suka iya hakanan
tahaqura suka shiga motartashi badon rnta yasoba, itakam dama husna ko ina tafadi shane ko sushiga na gida kona
ameen din dk 1 ne,"
suka dauki hnya hassan driver nabiyedasu abaya bisaga umarnin dasukayi masa dmn basuso yarigasu isa gida kar ayimusu wani xargin na daban"
dk da 2qi yakeyi amma rabin hnklnsa yanakan khadeejh
ne, tadan saci kallnsa dagefen ido taga ita kawae yake kallo, tayi murmsh tc pls ka kalli gbnka karka kashemu, yc angama ranki yadade, tc ammafa ameen kabani mmk, dasauri yc danayi mefa???
Tc danaji har dad da deejah yakirani, yy dry sosae harda
dukn sitiyari yc, ni kecema kika bani mmkn wlh, haba
deejh dk abnda fa mukeso nida dan uwana iyayenmu suna sonshine fiyema da ynda muke sonshi, nikuma dk abnda kkso inafinki sonshi, don hk 2ndaga rnr dakikace xakiji dadi idan xandinga krnki da DEEJAH nikuma nadauki alwashin har iyayena da dangina deejh ne sunan daxasu dinga krnk dashi"
ta lumshe idanu snn tabude taxubasu aknsa, itakam tana mmkn irin son da ameen yakemata hr wani lkcn takan tausayamasa ynda yake rwr jk aknta,
batasan lkcn da bakinta yafurta INASONKA ameen"
yawaro ido waje yana dubnta da mmk dmn bae ta6ajin wnn kalmr daga bakintaba, tmkr wani soko yake kllnta wnda hr yamanta cewr 2qi yakeyi,
itakuwa knta na qasa tana wasa da xoben axurfanta na wnda ADO yasanyamata tana murmsh, _dk da dae xoben yy mata kadan amma sbd soyayyr xoben yasanya ta maidashi qaramin yatsanta_ "
husna tayi saurin cewa Romio duba hnya kar garin soyayya akwashi gawawwakinmu kuyima nawa masoyin asara,
dasauri yadubi hnya yanafadin ohh sowea ninama manta driving nakeyi, khadeejh kam dry takamayi tana dubn husna tamirrow"
suna isa gida yy parking husna tafito dasauri tana fadin wae ALLAH, wannan mota ALLAH nedae yakawomu lfy"
takwashi kaya tayi ck tana cgb da fadin ana tfy ana kalln soyayya ina kaji magana"
Aminullh yayimata quri yana kallnta tmkr baita6a
ganintaba, ahnkl ckn murya maikama data rada yc da gsk kk deejh kina sona???
Tayi murmsh hade da daga masa kae alamun tabbaci, yy dan qarar murna snn yc ngd koba komae yau xanyi bacci harda minshari dmn kunnwna sunjiyemin abnda naketa faman dakon jira" saina dawo anjima ko???
Tadan waro ido waje tc anjima kuma ameen? Haba aika bari sae gobe kuma in Allah yakaimu"
yadan lumshe ido snn yabude yc bb komae indae hkn kkso to hkn xa'ayi, ammafa gsky xan wahala kafin goben, tc bb komae baga wayaba, yc waya dabn ganinki dabn, amma 2nda kince hk kishirya amsa wayata sau dari 200 yau dinnan"
tayi murmsh tana kicicin bude motr tana fadin xaka iya abnda yafi hknma ameen, shima yafito yajin gina jkn motar goye da hannynsa bisa qirjinsa yana kallnta"
tc bye saina jika, baice komaiba illh kallo daya bita dashi ckn tfyrta wnda kedauke hnkln dk wani da namiji daxaiyi arangama
da ita, saida takae qfr palon snn tawaigo tadaga masa hnn tana murmsh, shima yadamata dasauri, tashige arnta tana fadin ameen kenan manya"
taxube gefen momy tana fadin wassh momy gsky nagaji, mumy tc ainaga alama kam, ga husna nan tatasani tana bani lbr ko hadiye miyau batayi, sukayi dry dukknsu"
tc gsky fa amma mutanen sunada karamci, husna tayi tsagal tc ae mumy sunwuce nanma, mumy tc to sarkin iya sharhi naji, tc ALLAH mumy ba iya sharhi bane gsky ce, mum dinshima cewa tayi don ALLAH afadamiki suna roqar alfarmr nex week suna nan tafe neman aure"
mumy tawashe baki tana fadin mudama ae abnda muketa xmn jr kenan, 2nda sun dae daita knsu ae bb wata matsala ALLAH yanuna mana lkcn"
itakuwa khadeejh fakaitan idon mumy tayi tawatsa mata hrr dmn ita bataso tafadaba, don hr ynxu xcyrta bata gama aminta cwr ameen yaxama abokin rywrtaba dk kuwa datana qaunrsa"
washe gari kuwa ameen yana xuwa husna tatareshi da daddadar albishir cewa mumy ta amince iyayensa suxo neman auren deejh,
wayyo dadi jiyayi tmkr yasureta yajefata aljihu don
tsananin murna"
rnr data kama rnr week end magabatan Aminullh suka dira gdn conel kabeer inda akayimusu kyakkwn tarba,
alh. Ahmad da knsa yanemarwa dansa ameen auren khadeejh, take kuwa daddy yabasu bisaga sadaki naira dubu goma kacal, dmn acewrsa albarkr auren ake nema ba yawn sadaki ba"
byn sunyi dan qusqus tsakaninsu snn suka ajiye naira dubu 10 kmr ynda aka buqata snn gefe suka ajiye naira dubu 500 amatsayin dukiyr auren, hade da magiyr don Allah karsuqi amsa dmn su anasu
al'adr hk akeyi dole akwae dukiyr aure dbn byn sadaki"
hknan conel kabeer ya amince ya amsa badason rnsaba dmn suncika masa ido, snn daknsa yasanya rnr aure wata 4 masu xuwa,
nanfa akadinga gdy aka watse ckn frn ck"
lkcn da lbr yariski ameen cewr ansanya rnr aurensu wata 4 tsananin murna yasnya yaruqunqume dad dinsa tmkr yana shirin karyashi, daqyr yaqwaci knsa yana fadin son to idan
ka karyani tayaya xa'ayi bkn ckn kwanciyr hnkl???
Yasakesa dasauri yarungume aliyu yana fafin 3ros saura qiris deejh tasama tawa, haj. Sarah dake gefe tana kllnsu tausyn danta yadarsu ckn xcyrta, yasaki aliyu yajuyo gareta bknsa yaqi rufuwa yc mum kitayani murna deejh takusan xama tawa"
tayi murmshn qarfin hali tc ina tayaka murna daddy amma wnn rawan kannnaka yy yawa, ina tsoron kar karasa yrnyrnan daddy bansan mexae sameka ba"
yawaro ido waje ck da tsananin tsoron furucin mum dinsa"
yc mum kinsan me kk fada kuwa????
Takamo hnnunsa dasauri tariqe ganin ynda yafirgita tc
kwantr da hnklnka, bawae ina nufin hkn xae kasance bane, inadae tsoron kar wata qaddara taxo tagiftane tsakaninku"
ckn sakwannin da basufi ukuba hwy suka gangaro kan kuncinsa, yaqara riqe hannunnata gam ckn nasa yc haba mum bakisan dukkn maganganunki akaina mala'iku xasu iya amsawaba, pls don ALLAH don soyayyr da kikeyima
Manxonsa karki qara wnn furucn gareni mum PLSSS"
takae hannu tana share masa hwyn jknta asanyaye wnda tarasa dalilnsa tc baxan qaraba daddy kuma kar inqara ganin wnn hwyn kajiko???
Yadaga kae alamr to tmkr wani dan qaramin yaro"
Aliyu yaja hnnsa jiki sanyaye sukayi samn stairss" mumy tarakasu da ido har suka qulema ganinta, dama alh.
Ahmad shi 2ni yy sama baisan wainr da ake toyawa ba"
taxube kujera jknta bb wani qwari hade da dafe knta,
hknan jknta yake bata tmkr auren baxae yiwuba, ta miqe
tanufi hnyr kicin xcyrta ck da 2nani barkatae, shi kuwa
suna shiga daki yararumi wyrsa yashiga latso lmbr
khadeejh, bugu 1 kuwa tadauka ckn xaxxaqar muryrta tarafko masa sallama, wnda yasanyashi bb shiri ya lumshe idanu, snn a hnkl yabude xcyrsa tafara sanyi yc baby ya
kike????
Tadanyi tsamm da rnta tana krntr yanyn muryrsa,
ahnkl kmr mae rada tc ameen lfy kuwa????
Yadan jingina da jkn gado yc me kikaji? Tc naji muryrka ba ynda nasaba
jintaba, yadanyi shiru jimmm, shidin ba ma'abocin 6oye abnda ke ckn xcyrsa bane, don hk kae tsaye yc deejh mum ce tadagulamin lissafi, kinsan me tace???
Ta girgxa knta tmkr tana gbnsa hade cewa aa dasauri, dmn tadan tsorata da yanayin muryr tasa, yaja numfashi sosae snn yc wae mum ce da bakinta deejh take cewa inrage rwr kan danakeyi aknki, wae tanajin tsoron kar wata qaddara
taxo ta gifta tsakaninmu inrasaki"
khadeejh tayi dan murmsh snn tc amma wlh ameen baka dama, ynxu sbd
tafadamaka hk shine dk ka daga hnklnka hk????
Da qarfin amo yake fadin me kk nufi deejh, kema abnda xaki fadamin kenan??
Ta tari numfashnsa dasauri dacewa oh ba abnda nake nufiba kenan ameen, ina nufin wnn mgnr batayi girman daka dauketaba sbd ita bafawae tana nufin xaka rasanidin bane, to banda abnka ma ameen qiris fa
yarage, 4 month ae kmr yaune"
yasaki murmsh wnda baisan lkcn daya kufce masaba hade da lumshe idanu, yc daina qaramin kwanaki deejh, yau saura wata uku da kwanaki ashirin da tara, ta qyalqyale da dry tana fadin nadaina ragemaka ameen"
yc hmm wlh deejh yau nee kadae nsn irin tsantsar frn
ckn danake ck lkcn da dad yasanr dani wnn mgnr, amma kawae mum taxo tafadamin mgnr dayayi shirin tarwatsamin 2nanina, banda ynxu da kk dan farfado dani da bansn ynyn daxan shigaba, don hk yau gdn daddy xanci dinner 2n kafin magrib xanxo nayi sallahn anan"
tabishi da to kawae dmn bataso yaqara birtse mata ta lallasoshi da qyar, ta ajiye wyr tana kalln husna daketa 2ntsura dry itama saitashiga tayata"
husna takalleta tc gsky khadeejh karkiyi gangancin daxaki rasa Aminullh dmn a wnn marran irinsu kadanne, yanayimiki soyayyane tsantsar madaranta,
neekam dk son da qaseem yakemin nafilane akan wnda
ameen yakemiki 6* nikaina nashaida hkn,
khadeejh tayi ajiyr xcy idanunta qyr akan husna tc gsky ne baki fadi qaryaba husna, wnn dalilinne ma yasanya na amincema xcyta shidinne dae yafi dacewa da kasancewa abokin rywta"
dk da bawani sonshi nakeba amma darajr
jajircewrsa akaina da fahimtr danayi SONA yake tsakaninsa da ALLAH batare dawani abu dake tattare dani ba yasa na
amince masa"
husna ta watsamata harara tc toke dama wa kikeso?? Aike banta6ajin wnda kikace kinaso ba, kowanne yaxo da abnda xaki samo kimanna masa kice shine aibunsa, ae ameen ma yacire tuta ba kadanba 2nda hr yake shirin sureki ya adanaki a gdnsa da wnn shegen ruwan idon nak...
Rurin da wyrta takeyine ta dakatar da ita daga xuban datakeyi kmr knyr daba xaqi, ta miqa hannutana cgb da mita"
YAA MUSTY, sunan data gani kenan 6aro 6aro yabayyana bisa screen din, tadan saki qaran murna hade dasaurin yin pikkin, tc yaya Allah yasadae kun
dawone, yc bb gaisuwa bb komae sae suru2, kedae
bansan rnr daxaki girmaba wlh, wnn qaseem din saidae
yakwasa yaje yyta fama"
ta2ro baki dadan shagwa6a tc kae yaya, tofa munyi missing dinkane sosae, yc to naji ina mummyna don bansamu layintaba, tamiqe dasauri tana fadin tana palo bari inkaimata, tayi hnyr fita saikuma tadawo da gudu tadamqo hnn khadeejh suka fice tare, ta iske momy tana shirin hayewa sama tadaga murya tana fadin mumy yayane yake mgn,
da fara'a tc au mutan dajinne kuma suka fito??
Ta amsa tana xolayrsa, yc mumy hardake? To ai munfito daga dajin ynxu hakama ina jaji"
badon ba'abani ixinin tahowaba aida ynxu ina tare daku, amma gobe insha ALLAHU dawuri xantaho, tc to alhmdlillh Allah yakawo manakae lfy, tamiqama little daketa hargowan abata yayanta, ta amsa tana fadin yaya yaushe xaka dawo, yc babyna gobe Insha Allahu, tsarabarki tana nn daban kinji baby tc to yaya"
tamiqama hassan da husaini suma suka gaisa snn hassana da husaina dk da gwaranci kawae suketa masa, husna ta amshe dayake khalil bayanan tc"
yaya harkasa naqosa goben tayi wlh, yc nima naqosa inxo inganku 6*, tamiqama khadeejh tana fadin yaya ga khadeejh, yadanyi jimm snn yc barta kawae"
dayake tariga tamiqa mata bataji abnda yc ba itakuwa
khadeejh akunnenta, take kuwa taji wani abu yatsayamata amaqoshnta na takaici, taji tmkr tajefama husna wyr amma dayake mumy na wurin saita daure tc ina yini??
Yy shiru tmkr baijitaba dmn kwata kwata baiso ta amshi
wynba, don yasn fami kawae xatayimasa, saida taqara maimaita gaisuwr snn ya amsa can qasan maqoshnsa da lfy, daga hk yaja baknsa yy gum"
tamiqama husna wyr ck
da tsananin takaicin wulaqancin da yy mata acewrta.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: .🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_57~58_
tajuya cike da takaici tana fadin mutum bnda dagawa
da shegen girman kae bb abnda ya iya, mtsssw taja
dogon tsaki byn ta tabbtr tabar palon dmn kar mumy taji, tana shiga husnama tana shigowa, tc 6* me kike ganin xamu shiryama yayane gobe na tarbanshi??
Khadeejh ta yamutsa fuska snn tc banda wnda matarsa xata shiryamasa?? Husna tadubeta sheqeqe tc amma wlhy khadeejh wulaqanci simfiri2 kin iyashi idan kk so, bnda hk ke ae kinfi kowa sanin wacece anty rufaida
agidannan fiye da kowa"
kinsandae dk lkcn daxae xo
saidae yaxonan yaci abinci don bayacin na 'yan aiki,
needae kikawomana idea inkinga dama, tayi dan guntun tsaki snn tc bandashi, keni gobenma gdn anty maryam xanifa"
husna tsakin itama taja tc ba gdn anty maryam ba
ko garin xaki bari saimun hadama yaya speacial dinner, idan mun gama kitafi bangon duniyama ba gdn anty maryam ba, tamiqe tana cgb da masifarta tafice, khadeejh taja tsaki snn tc wnn banxan me shegen girman kan da iyayinne xa'ayita yima rawan jk, bari muxage muhada
dinma yc badadi,
mtsssw takuma jan dogon tsaki snn tayi kwncyrta"
washe gari 2nda duku2 husna taja khadeejh kichen suka shiga shiryama babbn yaya abnci iri2, farko suka dafa wite rice with coconut nd egg soup, snn akayi
farfesun kayan ciki, aka hada salad, snn aka hada coconut nd pineapple jus, snn fruid salad, sae wajen after eleven suka kammala komae snn sukayi wnka suka bar 'yar aikin tacigaba da gyarn gurin"
khadeejh tana gbn mirrow tana cgb da qalailaye2 nta, dmn dama wnn qa'idartace dole husna saita rigata shiryawa akoda yaushe, don ita batada saurin kwalliya, husna taxa6omusu les iri 1 ta watsasu kan gado tana fadin nidae mlm yau baxan iya jiraba na xa6o don ina 2nanin 3ros yana hnya"
khadeejh ta ta6a baki tana
dubn kyn dake yashe bisa gadn tackn mirrw batace komae ba, dmn ita kadae tasan abnda tashirya data kmmla barin gdn xatayi gaba 1 don bata fatan ya iso ya isketa"
ta miqe ta isa gbn durowan tayi tsam da rnta tana dubn kynta, can ta hango wani material marun mae kwalliyan golden tajawoshi tana hararan husna qasa2 wacce tayi tsaye kallnta,
tc mlm neefa baxansa wnn kyn su addabeni da xafiba, don needae nafadamiki dama yau gdn anty maryam
xani, garake kina gida nikuwa hijabi xan maka kinga bxn sanyama kaina abnda xae dameni ba"
husna taja siririn tsaki tc idan kinga dama yau kixagaye garin kaduna gabadynta, ta kwashi kynta tafara sawa, khadeejh kuwa dry tayi tc bxn xagaye kaduna ba ammafa yau sae gdn aunty maryam insha Allahu,
husna bata tanka mataba tacigaba da abnda takeyi dmn tagama kaita bango, tana kuwa gama daura dankwali tafice tadokomata qofar da qarfi"
khadeejh tayi dry tc koma me xakiyi yau saidae kiyi xmn gdnne dae yau baniyinshi balle in kwashi kyn haushi"
kyn sun matseta sosae, ita knta tasan idan tasanyasu
sunayimata kyau sosae, saidae bata cika sasu tafitaba, ywnci saidae idan tana gida kokuma tasa hijabi babba"
tafeshe jknta da 2rare mae sauqin qamshi snn tafita daga dakin hnnta riqe da 'yar pos dinta da kuma hijabinta ninke"
tmkr hadin baki tana sanya qfnta ckn palon mk yasanyo
qafnsa shima, bb kowa apalon husna tana samn momy sauran yaran gdn kuma dk suna skul"
take xcyrta tashiga harbawa jikake fatt fatt fatt tmkr tana shirin fitowa waje, yy tsaye qyam da taurarinsa reras
guda uku akan damtsensa wnda yake nuni da matsayinsa na captain, dk da xcyrsa tanay masa hani da klln qurilln dayake mata, amma sam idanunsa sun gaxa aminta da shawarar xcyrtasa, yakasa dauke idanun daga kan kyakkyawr fuskrta"
ita kuwa khadeejh harara ta watsa masa tagefen ido dmn tana tsoron yimasa rashin kunya ya lallasata bb me qwatarta, a hnkl tc ina yini??
Tanayi tanadan murguda baki tana qunquni, bae amsaba saima wani murmush daya jefeta dashi wnda shine kadae yasan
manufarsa, ihun husnace daga can saman stairs yadawo dashi daga duniyar daya lula, ckn jarumta irinta maxaje jarumae masu qwanji yadakema xcyrsa"
dagudu taxo ta
rungumeshi tana murna, shima yasaki fuska sosae
yarungumeta snn yabata peck a kumatu yadubeta yana murmsh yc ina mumyna? Ta nuna masa sama tc tana dakinta itama batasan ka iso ba amma bari inje inqyanqyansa mata, tayi saman da gudu batare data lura da khadeejh dake tsaye tsakiyr palonba"
a hnkl yajuyo yana dubnta sae dae ynxu bb wnn fara'ar tadaxu, jin sakowar momy yasanya yaqara hade rnsa gabadaya hade da kawar da knsa gefe tmkr baisan da wanxuwarta apalonba, itama harara tadanna masa tanajan tsaki can qasan maqoshinta"
ckn frn ck yaduqa har qasa yagaida mumy, itama xcyrta wasae take amsawa, yakoma kujera yaxauna mumy tadubeshi sosae snn tc gsky mustapha karame sosae, yadan shafi gefen wuyrsa yana dry inda ya
tabbtr nan tagani tafadi hk, yc mumy ae dole inrame,
kinga qungurmin dajin da mukene kwana da kwanaki????
Wlh mumy Allah ne kawae yafiddo damu lfy daga wnn
dajin, wasu tsagerune marasa aikinyi suka tada rikici awurin amma komae yadaidaita ynxu, ckn tausayawa tc gsky mustapha aikinn naku akwae hatsari sosae saidae
kawae ace Allah yacigaba da karewa, yc yauwa mumy
abnda yakamata kifada kenan kawae"
khadeejh tanufosu tana fadin neekam dama harbeka akayi adajin aida anrage
manyan mugaye aduniya wlh, can qasan maqoshinta ta fadi hk, tasaki fuska tana duban mumy dmn batason ta fahimci komae tc nashirya mumy xantafi"
tadubeta tana murmush tc kaeee diyata wnn kwalliya hk ae saiki hada goslow ahnyn, dk da baiyi niyyr kllnta amma furucin mumy
yasa yadago knsa bb shiri yajefeta da wani kallo wnda bb wnda xae iya fassarashi saishi knsa, take yatsinci xcyrsa da shiga ckn wani matsancin kishi, fuska murtuke yc ina xakije da wnn tsakiyr rnr????
Ta xo6aro baki gaba tana
hararsa ta gefen ido tc gdn anty maryam, yawatsa mata
wani kallo na gargadin banason raini snn yc bb inda xakije, daga hk yaja bakinsa yy gum yafara latsa danqareriyr wyrsa wnda baisan abnda yake latsowar ba, tawani kalleshi asakarce xcyrta taxomata iya wuya, jitayi tmkr tamatsa tashaqo wuyrsa tahuta da takaici amma bb dama, dn hk takwashi jiki fuuuu tanufi dakinsu tana fadin Allah ya
isa mugu axxalimi kawae ckn xcyrta"
hijabin da post dinma nan tabarsu tayi shigewrta, tana jiyo husna tana tilliqar
dariya tana fadin tanks yaya aigara daka hanata wlh, dama tfyr tata ta gulmace, tayi qwafa snn tc xamu gaurayane yrnya dani kike xnce"
wajejen qarfe uku mk yadubi agogonsa dake maqale a tsintsinyr hnnsa snn yadubi husna yc wae ina yrnyr nance??
Tc wata yrnya yaya?? Yc
khadeejh take ko wa?? Sbd na hanata fita gantali shine ta qunshe adaki taqi fitowa?? Husna tayi murmush snn tc yy ae khadeejh akwae baqar xcy saikace kuturwa, ae yau
2nda tafara xcyrnan sae Allah, yc jeki kiramin ita"
husna tamiqe tayi hnyr dakin shi kuwa hmdala yy ga Allah ckn xcyrsa dmn ko bb komae yasamu hnya mafi sauqi daxae gnta kafin yabr gdn, dmn 2ni yake nemn hnyr daxae sadashi da ita 2n byn shigewrta daki, yadamu qwarae xcyrsa tadinga fadamasa cewr tanacan daki ckn wani
mawuyacin hali, don hk ynxu baisan lkcn dawani sakaran
murmsh yasu6uce masaba"
tana kwance gado tana waya da sahibinnata husna
tashigo fuskrta qunshe da dry dmn tasan ynxu xata iske masifa kwando kwando, taxauna gefen gadon tana kllnta, ita kuwa ballo mata hrr kawae takeyi, tayi dry tc malama yaya na kiranki"
khadeejh ta watso mata wani sakaran kallo snn taja dan siririn tsaki taci gava da wyrta, tsawon mintina uku tadauka tana jirn taji sunyi sllm amma saima taji anbude sabon shafin firar soyayya"
dn hk ckn dabara
tamamayeta ta fixge wyr tayi toilet da gudu hade da datse qofr snn takara wyr akunnenta tana dry tc pls aminullh kadan bata 10 minute mumyce take krnta, aminullh yc bb komae 6* na kirata anjima, saida takashe wyr snn tafito tana qyalqyatr dry"
wani takaici yarufeta tc ke husna kinrainani ko????
Husna tc au ashema rainin bb dadi ke kika raina yaya, har yana miki magana kina mishi murgude kuma yc inxo inkiraki kinwani jamin tsaki,
ck da masifa tc baxanjeba, innaje mexaimin bnda yayita hararata, malama kibani wayata kinjiko?? Husna taqara damqe wyr a hnnta
snn tc baxanbadaba, kuma dae kinsan halin yaya sarae
basae nafadamiki ba, inkinga dama karkijedin wlh yabiyoki hardakin yalillisa kayan wnki, tayi fit tafice ganin takawo mata cyafka,
tadaga murya ynda husnar xata jiyo tc baxanxo dinba yaxo dakin yymin dk abnda xaimin din 2ndashi baida aiki saina mugunta,
saikuma tanufi hnyr qofar da sauri tana fadin wnn baqin mugun baqaramin
aikinshi bane yabiyonidin yajibgi bnxa,
shi kuwa yana xaune jrn tsammani, ganin husnar ita kadae yasa yaji gbnshi
yafadi dmn yasadaqar baxata fitoba, amma saiya dake fuskrshi adaure yc ina take????
Kafin tabashi amsa tashigo
palon fuska murtuke tmkr mae shirin xunduma ihu, saiwani ha2 take tana muxurae"
shikam abinma dariya
yabashi amma bainuna ba, saima wani qara tsare gida
dayayi yadubeta yc tsayuwa nace kixo kiyimin akaina??
Dasauri taxauna ganin yanayinshi sam bb wasa, yc sbd nahanaki fita yawon gantalinki shine kika shige daki kikaqi fitowa sbd kinraina mutane???
To mexanfito inyimaka
salan kasamu wani laifin kalaqabamin kace nayimaka 2ndakae qasurgumin mugune, tafadi hkn ckn xcyrta"
yadaka mata tsawa badake nake mgn ba kikayimin bnxa, a tsorace ta tashi xata falla aguje dmn tsawar jinta tayi har tsakiyr kwanyrta kuma tayi mata xuwan baxata"
dasauri yadamqo hnnta yamaida inda take xaune, bb musu takoma taxauna tana xare idanu, baisake hnn nataba dmn yasan dayasaki mamayanshi xatayi tagudu, ina xaki, yafada yana dubnta atsakiyr ido,
dasauri tc ba ko ina, yadan saki murmsh wnda baisan
sa'ilin daya su6uce masaba, itakuwa take taqara rudewa
dmn murmushn nasa tafassarashine dana mugunta"
yasaketa yana fadin 6acemin dagani, aikafin yagama rufe baki 2ni ta 6ace 6at apalon, yadubi sashen da husna ke xaune dk ta tsorata itama amma yanayin ynda khadeejh ta
tsorata gaba 1 yabata dry, don hk tadinga qunshe dryr,
yc bari inje gida idan mumy tasauko kice natafi sae xuwa dare, tc to yaya saika dawo, bae amsaba yafice dmn yawancin lokuta baicika son yawan magana ba, husna tanufi dakinsu da gudu tana tilliqar dry tmkr wata xautatta, tana shiga ta iske khadeejh tsaye tana xare idanu dmn ta'axa shine yabiyota dakin, bb shiri tasaki ajiyr xcy tana hararan husnar ckn qunan rae,
husna kam kasa magana
tayi sbd tsananin dryr datakeyi harda kwanciya qasa"
tuni khadeejh takae qololowa wurin fusata dn hk tayi wani kukan kura tahaye kan husna wacce take kwance qasa tana kwasar dry, aikuwa tafara mintsininta iya qarfinta, saita tattaro fata tahade snn ta muttsikeshi"
aikuwa husna tafara xunduma ihu tana qoqarin qwatr knta amma ina, dayake mamayenta tayi tahayeta sam tagaxa
hankadeta, dabara tafadomata aikuwa itama ta tattakura ta gabxamata wani wawan cixo, 2ni tasaketa bashiri tana ihun
xafin cixon,
husna tafara shafa dk inda ta mitssineta tana dubawa, gabadaya wurin sun hadu sunyi jaxir, tadago kae tana kllnta itama inda aka gabxa mata cixo take mulmulawa tana qwafa, tc aike khadeejh dk wani mae qaryan mugunta yabiyo bynki, da gangan kike cema yaya
mugu aikece babbr muguwa dan dk wata makasa kinsanta, dk inda xaki kamama mutum yaji numfashinshi yana shirin daukewa kinsanshi"
khadeejh taja tsaki tamiqe
tana kakka6e jknta bata tankamata ba kawae tashige tailet abinta, husna ma tsakin taja naxugin dataketaji tamiqe tafita.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: .🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_57~58_
tajuya cike da takaici tana fadin mutum bnda dagawa
da shegen girman kae bb abnda ya iya, mtsssw taja
dogon tsaki byn ta tabbtr tabar palon dmn kar mumy taji, tana shiga husnama tana shigowa, tc 6* me kike ganin xamu shiryama yayane gobe na tarbanshi??
Khadeejh ta yamutsa fuska snn tc banda wnda matarsa xata shiryamasa?? Husna tadubeta sheqeqe tc amma wlhy khadeejh wulaqanci simfiri2 kin iyashi idan kk so, bnda hk ke ae kinfi kowa sanin wacece anty rufaida
agidannan fiye da kowa"
kinsandae dk lkcn daxae xo
saidae yaxonan yaci abinci don bayacin na 'yan aiki,
needae kikawomana idea inkinga dama, tayi dan guntun tsaki snn tc bandashi, keni gobenma gdn anty maryam xanifa"
husna tsakin itama taja tc ba gdn anty maryam ba
ko garin xaki bari saimun hadama yaya speacial dinner, idan mun gama kitafi bangon duniyama ba gdn anty maryam ba, tamiqe tana cgb da masifarta tafice, khadeejh taja tsaki snn tc wnn banxan me shegen girman kan da iyayinne xa'ayita yima rawan jk, bari muxage muhada
dinma yc badadi,
mtsssw takuma jan dogon tsaki snn tayi kwncyrta"
washe gari 2nda duku2 husna taja khadeejh kichen suka shiga shiryama babbn yaya abnci iri2, farko suka dafa wite rice with coconut nd egg soup, snn akayi
farfesun kayan ciki, aka hada salad, snn aka hada coconut nd pineapple jus, snn fruid salad, sae wajen after eleven suka kammala komae snn sukayi wnka suka bar 'yar aikin tacigaba da gyarn gurin"
khadeejh tana gbn mirrow tana cgb da qalailaye2 nta, dmn dama wnn qa'idartace dole husna saita rigata shiryawa akoda yaushe, don ita batada saurin kwalliya, husna taxa6omusu les iri 1 ta watsasu kan gado tana fadin nidae mlm yau baxan iya jiraba na xa6o don ina 2nanin 3ros yana hnya"
khadeejh ta ta6a baki tana
dubn kyn dake yashe bisa gadn tackn mirrw batace komae ba, dmn ita kadae tasan abnda tashirya data kmmla barin gdn xatayi gaba 1 don bata fatan ya iso ya isketa"
ta miqe ta isa gbn durowan tayi tsam da rnta tana dubn kynta, can ta hango wani material marun mae kwalliyan golden tajawoshi tana hararan husna qasa2 wacce tayi tsaye kallnta,
tc mlm neefa baxansa wnn kyn su addabeni da xafiba, don needae nafadamiki dama yau gdn anty maryam
xani, garake kina gida nikuwa hijabi xan maka kinga bxn sanyama kaina abnda xae dameni ba"
husna taja siririn tsaki tc idan kinga dama yau kixagaye garin kaduna gabadynta, ta kwashi kynta tafara sawa, khadeejh kuwa dry tayi tc bxn xagaye kaduna ba ammafa yau sae gdn aunty maryam insha Allahu,
husna bata tanka mataba tacigaba da abnda takeyi dmn tagama kaita bango, tana kuwa gama daura dankwali tafice tadokomata qofar da qarfi"
khadeejh tayi dry tc koma me xakiyi yau saidae kiyi xmn gdnne dae yau baniyinshi balle in kwashi kyn haushi"
kyn sun matseta sosae, ita knta tasan idan tasanyasu
sunayimata kyau sosae, saidae bata cika sasu tafitaba, ywnci saidae idan tana gida kokuma tasa hijabi babba"
tafeshe jknta da 2rare mae sauqin qamshi snn tafita daga dakin hnnta riqe da 'yar pos dinta da kuma hijabinta ninke"
tmkr hadin baki tana sanya qfnta ckn palon mk yasanyo
qafnsa shima, bb kowa apalon husna tana samn momy sauran yaran gdn kuma dk suna skul"
take xcyrta tashiga harbawa jikake fatt fatt fatt tmkr tana shirin fitowa waje, yy tsaye qyam da taurarinsa reras
guda uku akan damtsensa wnda yake nuni da matsayinsa na captain, dk da xcyrsa tanay masa hani da klln qurilln dayake mata, amma sam idanunsa sun gaxa aminta da shawarar xcyrtasa, yakasa dauke idanun daga kan kyakkyawr fuskrta"
ita kuwa khadeejh harara ta watsa masa tagefen ido dmn tana tsoron yimasa rashin kunya ya lallasata bb me qwatarta, a hnkl tc ina yini??
Tanayi tanadan murguda baki tana qunquni, bae amsaba saima wani murmush daya jefeta dashi wnda shine kadae yasan
manufarsa, ihun husnace daga can saman stairs yadawo dashi daga duniyar daya lula, ckn jarumta irinta maxaje jarumae masu qwanji yadakema xcyrsa"
dagudu taxo ta
rungumeshi tana murna, shima yasaki fuska sosae
yarungumeta snn yabata peck a kumatu yadubeta yana murmsh yc ina mumyna? Ta nuna masa sama tc tana dakinta itama batasan ka iso ba amma bari inje inqyanqyansa mata, tayi saman da gudu batare data lura da khadeejh dake tsaye tsakiyr palonba"
a hnkl yajuyo yana dubnta sae dae ynxu bb wnn fara'ar tadaxu, jin sakowar momy yasanya yaqara hade rnsa gabadaya hade da kawar da knsa gefe tmkr baisan da wanxuwarta apalonba, itama harara tadanna masa tanajan tsaki can qasan maqoshinta"
ckn frn ck yaduqa har qasa yagaida mumy, itama xcyrta wasae take amsawa, yakoma kujera yaxauna mumy tadubeshi sosae snn tc gsky mustapha karame sosae, yadan shafi gefen wuyrsa yana dry inda ya
tabbtr nan tagani tafadi hk, yc mumy ae dole inrame,
kinga qungurmin dajin da mukene kwana da kwanaki????
Wlh mumy Allah ne kawae yafiddo damu lfy daga wnn
dajin, wasu tsagerune marasa aikinyi suka tada rikici awurin amma komae yadaidaita ynxu, ckn tausayawa tc gsky mustapha aikinn naku akwae hatsari sosae saidae
kawae ace Allah yacigaba da karewa, yc yauwa mumy
abnda yakamata kifada kenan kawae"
khadeejh tanufosu tana fadin neekam dama harbeka akayi adajin aida anrage
manyan mugaye aduniya wlh, can qasan maqoshinta ta fadi hk, tasaki fuska tana duban mumy dmn batason ta fahimci komae tc nashirya mumy xantafi"
tadubeta tana murmush tc kaeee diyata wnn kwalliya hk ae saiki hada goslow ahnyn, dk da baiyi niyyr kllnta amma furucin mumy
yasa yadago knsa bb shiri yajefeta da wani kallo wnda bb wnda xae iya fassarashi saishi knsa, take yatsinci xcyrsa da shiga ckn wani matsancin kishi, fuska murtuke yc ina xakije da wnn tsakiyr rnr????
Ta xo6aro baki gaba tana
hararsa ta gefen ido tc gdn anty maryam, yawatsa mata
wani kallo na gargadin banason raini snn yc bb inda xakije, daga hk yaja bakinsa yy gum yafara latsa danqareriyr wyrsa wnda baisan abnda yake latsowar ba, tawani kalleshi asakarce xcyrta taxomata iya wuya, jitayi tmkr tamatsa tashaqo wuyrsa tahuta da takaici amma bb dama, dn hk takwashi jiki fuuuu tanufi dakinsu tana fadin Allah ya
isa mugu axxalimi kawae ckn xcyrta"
hijabin da post dinma nan tabarsu tayi shigewrta, tana jiyo husna tana tilliqar
dariya tana fadin tanks yaya aigara daka hanata wlh, dama tfyr tata ta gulmace, tayi qwafa snn tc xamu gaurayane yrnya dani kike xnce"
wajejen qarfe uku mk yadubi agogonsa dake maqale a tsintsinyr hnnsa snn yadubi husna yc wae ina yrnyr nance??
Tc wata yrnya yaya?? Yc
khadeejh take ko wa?? Sbd na hanata fita gantali shine ta qunshe adaki taqi fitowa?? Husna tayi murmush snn tc yy ae khadeejh akwae baqar xcy saikace kuturwa, ae yau
2nda tafara xcyrnan sae Allah, yc jeki kiramin ita"
husna tamiqe tayi hnyr dakin shi kuwa hmdala yy ga Allah ckn xcyrsa dmn ko bb komae yasamu hnya mafi sauqi daxae gnta kafin yabr gdn, dmn 2ni yake nemn hnyr daxae sadashi da ita 2n byn shigewrta daki, yadamu qwarae xcyrsa tadinga fadamasa cewr tanacan daki ckn wani
mawuyacin hali, don hk ynxu baisan lkcn dawani sakaran
murmsh yasu6uce masaba"
tana kwance gado tana waya da sahibinnata husna
tashigo fuskrta qunshe da dry dmn tasan ynxu xata iske masifa kwando kwando, taxauna gefen gadon tana kllnta, ita kuwa ballo mata hrr kawae takeyi, tayi dry tc malama yaya na kiranki"
khadeejh ta watso mata wani sakaran kallo snn taja dan siririn tsaki taci gava da wyrta, tsawon mintina uku tadauka tana jirn taji sunyi sllm amma saima taji anbude sabon shafin firar soyayya"
dn hk ckn dabara
tamamayeta ta fixge wyr tayi toilet da gudu hade da datse qofr snn takara wyr akunnenta tana dry tc pls aminullh kadan bata 10 minute mumyce take krnta, aminullh yc bb komae 6* na kirata anjima, saida takashe wyr snn tafito tana qyalqyatr dry"
wani takaici yarufeta tc ke husna kinrainani ko????
Husna tc au ashema rainin bb dadi ke kika raina yaya, har yana miki magana kina mishi murgude kuma yc inxo inkiraki kinwani jamin tsaki,
ck da masifa tc baxanjeba, innaje mexaimin bnda yayita hararata, malama kibani wayata kinjiko?? Husna taqara damqe wyr a hnnta
snn tc baxanbadaba, kuma dae kinsan halin yaya sarae
basae nafadamiki ba, inkinga dama karkijedin wlh yabiyoki hardakin yalillisa kayan wnki, tayi fit tafice ganin takawo mata cyafka,
tadaga murya ynda husnar xata jiyo tc baxanxo dinba yaxo dakin yymin dk abnda xaimin din 2ndashi baida aiki saina mugunta,
saikuma tanufi hnyr qofar da sauri tana fadin wnn baqin mugun baqaramin
aikinshi bane yabiyonidin yajibgi bnxa,
shi kuwa yana xaune jrn tsammani, ganin husnar ita kadae yasa yaji gbnshi
yafadi dmn yasadaqar baxata fitoba, amma saiya dake fuskrshi adaure yc ina take????
Kafin tabashi amsa tashigo
palon fuska murtuke tmkr mae shirin xunduma ihu, saiwani ha2 take tana muxurae"
shikam abinma dariya
yabashi amma bainuna ba, saima wani qara tsare gida
dayayi yadubeta yc tsayuwa nace kixo kiyimin akaina??
Dasauri taxauna ganin yanayinshi sam bb wasa, yc sbd nahanaki fita yawon gantalinki shine kika shige daki kikaqi fitowa sbd kinraina mutane???
To mexanfito inyimaka
salan kasamu wani laifin kalaqabamin kace nayimaka 2ndakae qasurgumin mugune, tafadi hkn ckn xcyrta"
yadaka mata tsawa badake nake mgn ba kikayimin bnxa, a tsorace ta tashi xata falla aguje dmn tsawar jinta tayi har tsakiyr kwanyrta kuma tayi mata xuwan baxata"
dasauri yadamqo hnnta yamaida inda take xaune, bb musu takoma taxauna tana xare idanu, baisake hnn nataba dmn yasan dayasaki mamayanshi xatayi tagudu, ina xaki, yafada yana dubnta atsakiyr ido,
dasauri tc ba ko ina, yadan saki murmsh wnda baisan
sa'ilin daya su6uce masaba, itakuwa take taqara rudewa
dmn murmushn nasa tafassarashine dana mugunta"
yasaketa yana fadin 6acemin dagani, aikafin yagama rufe baki 2ni ta 6ace 6at apalon, yadubi sashen da husna ke xaune dk ta tsorata itama amma yanayin ynda khadeejh ta
tsorata gaba 1 yabata dry, don hk tadinga qunshe dryr,
yc bari inje gida idan mumy tasauko kice natafi sae xuwa dare, tc to yaya saika dawo, bae amsaba yafice dmn yawancin lokuta baicika son yawan magana ba, husna tanufi dakinsu da gudu tana tilliqar dry tmkr wata xautatta, tana shiga ta iske khadeejh tsaye tana xare idanu dmn ta'axa shine yabiyota dakin, bb shiri tasaki ajiyr xcy tana hararan husnar ckn qunan rae,
husna kam kasa magana
tayi sbd tsananin dryr datakeyi harda kwanciya qasa"
tuni khadeejh takae qololowa wurin fusata dn hk tayi wani kukan kura tahaye kan husna wacce take kwance qasa tana kwasar dry, aikuwa tafara mintsininta iya qarfinta, saita tattaro fata tahade snn ta muttsikeshi"
aikuwa husna tafara xunduma ihu tana qoqarin qwatr knta amma ina, dayake mamayenta tayi tahayeta sam tagaxa
hankadeta, dabara tafadomata aikuwa itama ta tattakura ta gabxamata wani wawan cixo, 2ni tasaketa bashiri tana ihun
xafin cixon,
husna tafara shafa dk inda ta mitssineta tana dubawa, gabadaya wurin sun hadu sunyi jaxir, tadago kae tana kllnta itama inda aka gabxa mata cixo take mulmulawa tana qwafa, tc aike khadeejh dk wani mae qaryan mugunta yabiyo bynki, da gangan kike cema yaya
mugu aikece babbr muguwa dan dk wata makasa kinsanta, dk inda xaki kamama mutum yaji numfashinshi yana shirin daukewa kinsanshi"
khadeejh taja tsaki tamiqe
tana kakka6e jknta bata tankamata ba kawae tashige tailet abinta, husna ma tsakin taja naxugin dataketaji tamiqe tafita.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_59~60_
misalin qarfe takwas da 'yan mintina yashigo gdn, maigadi yawangalemasa qofa yanayimasa barka da xuwa, fuska asake ya amsa masa snn yashige da motar, gbnshi yabuga da qarfi sakamakon hangosu da
yayi, dayake gilasan motar tinted ne hkn yabashi daman tsayawa yaqaremata kallo 2ndaga sama har qasa, yanayinsu ya tabbatr masa da cewa suna tsananin qaunar junansu, yahadiye wani abu mae ciwo dayaxo dae dae
maqogoronsa yayimasa qaqa gida, ya lumshe idanu ahnkl yana maida numfashi, snn yabude yaynda nan take suka rine sukayi jaxir"
yabude qofar ckn dakewar xcy irinta jaruman maxaje tare da taimakon adduar daya karanto ckn xcyrsa, Aminullah yamiqe dasauri ya isa wurinsa ckn ladabi
yamiqa masa hannu, shima yamiqa masa fuskrsa bb yabo bb fallasa, yc babbn yaya ashe kashigo gari, yc Allah yanufa ya harkoki???
Ameen yc lfy lw ammadae wnn karan xakayimana hutu da yawa 2nda kadade baka xiyarcemuba, dk da yagama qosawa da firar amma saiya dake yc kasan yanayin aikinnamu ne sae hqr"
ameen yc hakane to Allah
yataimaka, yayi gaba yana fadin amin, yana shiga palon yaran dk sukayo knsa suna ihun murna dmn dae xuwanshi na daxu baisamesuba dama dk suna skul, yayita dagasu yana diresu sukuwa sae murna sukeyi, yakamasu yanufi
inda su momy suke, yamiqama daddy hannu sukayi musabaha snn yagaidashi"
yanemi wuri yaxauna aikuwa dk suka hayeshi, yagaida mumy itama ta amsa, daddy ckn xolaya yc soja maxan fama sae ynxu dajin yasakeku"
mk yy murmsh snn yc haba bari kawae daddy ae aikinn naku bb dadi wlh, daddy yayi dariya sosae yc haba yaro dama wayace maka borno gabas take, ae kawae alaji kucigaba da gashi"
mk yc ko kuma acigaba da gasamu ba, sukayi dariya gaba 1, yajuya yana duban khalil yc yadae bros ya
kara2nne?????
Khalil yc kara2 ba dadi yaya, kasan nawa kara2n me wahalane, yc qwarae medicine kam saika dage, daddy yakatsesu da cewa to maigida qannan nakafa
sun girma sunce aure sukeso, nanda watanni hudu dk xan korasu subarmin gida"
mk baigane abnda daddyn ke fadaba saida yaga husna tarufe idanu dasauri tana cewa kae daddy mufa bamuceba, atsorace yake duban husnar qurrr da idanu bb ko qyaftawa amma bakinshi yagaxa furta komae,
daddy yc yadae ko bakaji abnda nace bane, yadanyi firgit yadubi daddyn yc banganeba, daddy yamaimaitamasa da cewa qannan nakane sungirma shine xan korasu kowacce tabarmin gida nanda wata hudu, sosae ya raxana dajin furucin daddy, amma dayake namijine mae ilimi kuma jarumi sae ya dake ya qaqalo wani murmsh mae ciwo yc ae yakamata, 2nda neema banga amfanin xamn haka ba, inyaso inma karatn xasu cgb dk sayi agidan maxajensu"
yana maganr ne byn yayi yaqin tattaro dauriya da juriya yahadesu wuri guda, tabbs da ace yana kusa da wani cknsune to da bb makawa yasn sae anji tsanann bugun da xcyrsa takeyi tmkr tana shirin ingixowa waje,
mummy tc neema dae haka nagani, dmn ita diya mace dama daga xarar anhaifeta hnkln iyayenta baya iya kwanciya har sae rnr dasukaga sun aurar da ita, snn ga maxajennsu kowanne kmr yasacesu yatafi dasu don qosawa, hmm 'ya'yan ynxu bb dama,
ba kmr saurayinna khadeejh jiyake kmr acemasa yadauketa kawae andaura, daddy yy dry yc 'ya'yan xamaninnfa kenan dama su ae bb ba2n kunya, jin
xancan yakeyi ckn xcyrsa kmr saukar aradu, dn hk yy
hanxarin sauya xancan da cewa mumy yunwafa nakeji,
habadae 2n ynxu?? Baice komaiba yacigaba da danna
waya yanajin xcyrsa tanayimsa wani irin suya tmkr ana gasa masa biredi acikinta"
mumy to ae saika tashi kaje dinning ga abinci can
husna tayi saving dinka donmu sae diyata tashigo xamuci"
to kawae yc snn yamiqe yanufi dinning din, shi knshi
yatmbyi abincinne kawae a qoqarinsa naganin yakawar xa xancan da mumyn takeyi wnda yake shirin tarwatsa
qwaqwalwrsa, yaci gaba da latsa wyr batare dayasan
abnda yake latsowarba, yaxa6i hknne dmn yasan kaiwa wnn lkcn idanunshi sunyi jaa, dn hk yafake da danna wyr dn kar yadago su hada idanu da husna dataketa kiciniyr saving dinsa"
Gashinan yaya, husna tafada lkcn data kammala
hada masa komae ta 2ramasa gbnsa, baice mata komae ba saidae gyada mata kae dayayi kawae alamar amsawa"
A hnkl tajawo kujera mae fuskantrsa taxauna tana
kllnsa, saidae dk iya qoqarinta tagaxa hango qwayr idanunsa don tananne xata iya gano mixanin dmwr dayake
ck, amma dk da hk ta amincema xcyrta cewa yayannata yana ckn dmw madaukakiya"
ahnkl tc yaya meke damunka???????
Baiyi mmkn tmyr tataba, dmn dae dama koda can baya komae qanqantr dmwrsa husna tana iya ganowa koda kuwa kowa baiganoba, sae dae shi yana danganta hkn da tsananin shaquwarsu fiye da kowa agidanne"
yadago idanunsa yana kallnta wdnda suke sakaye ckn farin gilashi amma hkn baihanata hango tsananin tashin hnkln dake cknsuba, tadan qara sassauta murya akidime kuma ckn xaro idanu tc yaya meya sameka?????
Meke damunka yayana don Allah kafadamun abnda ke damunka ko inada abnda xan iya yimaka, yadanyi murmushi wnda yatsaya iya
le6ensa yana kllnta, yanajin tmkr yafada mata matsalrsa
amma xcyrsa tana gargadinshi da hkn, tanayi masa nuni da cewr wnn shine ganganci na farko daxaiyi, dmn dae axahirin gsky yasan ynxu khadeejh tayimasa neesa, dk da dama can yahaqurarma xcyrsa ita"
to amma ayau yaqara
tabbatr da cewa khadeejh batashi bace, don hk fadan
bashida amfani gara yabarma xcyrsa komae,
6* meyasa kukacema daddy kunason aure ynxu???
Bakinshi yafeso mgnr batare dayasan tafito dinba, take gbnshi yafadi, yasan wnn mgnr kadae xae iya sawa husna taganoshi sbd itadin yrnyce mae kaifin basira, take yafara ingixo addua
ckn xcyrsa da fatan Allah yasa karta dago abnda yake nufi"
ita kuwa shiru tayi tsawon sakwanni tana dubnsa,
shidinma itan yake kallo yana jrn jin amsar kato6aran da yayi, fuskarta cike da dmw tc shine matsalarka yaya?????
Yy saurin girgixa kae da fargaba yc ko daya, kawae dae nakawo wnn mgnr ne don in kawar miki da wancan din sbd naga kinshiga dmw, tayi shiru tana qara naxartarshi
snn tc yaya kafadamin dmwrka needin 'yar uwace agareka ta jini, kobaxan iya yimaka maganintaba nasan xan iya baka shawara tagari"
yy murmushn takaici yc husna wnn dmwr tawa bakida maganinta kawae abnda takeda buqata
gareki shine addua, inada buqatar adduarki don ALLAH...
kafin tagaiga fadin wani abu sukaji su mumy aknsu,
daddyne ke fadin dama ba abncin xakaciba gulma kenn
kuka tasoyi, mk yy saurin maida knshi qasa yana latsa waya, dk suka jawo kujera suka xauna ck harda khadeejh dataketa satar hararan mk dmn ita bataso yaqi tfyba kafin tashigo, don ita bataqaunarma suci abnci tare, saitaga kmr kullum hararanta yake in ana kan dinning, don hk ynxuma
dataga baya kallnta taketa watsamasa harara tana fadin baqin mugu kawae ckn xcyrta"
har suka fara cin abncin
knshi naqasa yana fargabar dagowa, daddy yc kae malam sarkin waya a ajiyeta aci abnci atafi ga iyali dare yanayi"
baice komae ba ya ajiyeta gefe yajawo plate din abincin yafara tsakura tmkr wani dan jariri, mumy data kula da hkn ta kalleshi tc yayadae mustapha qlw kake kuwa????
Yadanja qaramin tsaki yc wani mugun ciwon kaine
ynxunnan yafarmin, tc ayya bari indauko maka drugs kasha, tana mgnrne tana qoqarin miqewa, dasauri yc aa husna ae tadaukomin nasha, ta koma ta xauna tana fadin to Allah ya
sauwaqe, a daddafe yaci rabin abncin, hknma don kar a isheshi da mgn ne yasa yadaure yaci amma 2rawa kawae yakeyi"
yamiqe byn ya 2re plate din gefe yc bari intafi, daddy yc to magidanci me yawon cin abnci sae andawo goben kenan ALLAH yasawaqe"
yadanyi murmush snn yc
amyn, kowa yy masa saida safe hade da fatan samun sauqi snn yawuce"
ahnkl yake 2qin qira'ar khalilil khusary tana tashi ckn motar ckn SURATUT TAUBAH, a hnkl yakebin kara2n har xuwa lkcn daya isa qofr gdnsa, yy horn
mae gadin yaxo yabude, saida yafaka snn maigadin ya iso inda yake yanayi masa sannu da dawowa, yamiqa masa hannu bisaga al'adarsa sukyi musabaha snn yashige, suna xaune itada da mairo kmr ynda yaxata akujera daya suna
fira anayi ana tafawa yashigo da sllm, yy tsaye yana kllnsu yana mmkn ynda rufaida take sakewa da mairo sosae agidan fiye da kowa,
a 2naninshi ynda takeda dagawa da shegen girman kannan tmkr wata 'yar shugaban qasa baixata xata iya sakarwa 'yar aiki fuska hk ba, saidae sam baikawo komae ckn xcyrsa ba, yaqara sllm akaro na biyu
dmn shewansu sam baibari sunji sllmr tashi ta farko ba"
tataso da sauri ta rungumeshi hade da kissing dinshi a kuma2, baiyi yunqurin hanataba dmn jknshi gaba 1 asake yake,
kuma dae bayason jixgata gaban 'yar aikinta, mairo
tatashi da sauri tanayimsa sannu sa xuwa snn tafice daga palon, tana qwaqume dashi har suka isa dakinsa"
suna shiga dakinsa yasa hannu yajayeta ahnkl daga
jknsa snn yaxube agado sharaf yy lamo xcyrsa gaba
cunkushe take, taxauna kusa dashi tana shafa gashin knsa ahnkl tc wayata6omin sojana daga fita????
Baice komaiba hakaxalika idanunsa alumshe suke, bata damuba dmn dae
tasan halin 'yan kynta, daga gefensa wyrsa tadauki
qarayaja dan siririn tsaki baikobi takantaba, karo na biyu ta kuma shigowa kiran, gab daxata tsinke yamiqa hannu yadauka da niyyar kashe wyr gabadaynta amma sunan daya gani yasanyashi ware ido yana kallo da mmk"
saikuma yadaga dasauri snn ahnkl yc husna yaya akayi lfy dae ko??? Muryarta can qasa qasa tc yaya inafa lfy katafi ackn wnn halin, nakirane inji ko ka isa lfy, yadanyi wani murmsh mae ciwo yc na isa lfy sista ynxu hk ma ina kwance adakina, tc to alhmdlillh amma yaya dk da nafahimci bakada buqatar insan dmwrtaka ina mae baka shawara kasanyawa xcyrka salama"
ka miqa komae naka
xuwaga ubangijinka, abu indae rabon mutum ne to bb
makawa sae ya samesa, hknan abu komae son da
kakemasa indae ba rabonka bane tofa bb ynda xakayi dole ka haqura dashi dmn aqaddararka Allah bae qaddara nakan bane, dn hk yaya don Allah kasawa xcyrka salama kar dmw tajefaka ckn wani hali don Allah"
idanunsa a lumshe gwnda tsananin fargabane yasanya ya lumshesun, don bayason rufaida ta fahimci komae cox bayason ta isheshi da tmby"
ahnkl tmkr mae rada yc
husna kina nufin kinsan abnda ke damuna?? Daga can 6angarenta murmushi tayi hade da klln gefen da khadeejh take xaune akan stool tana krnta hausa novel"
gaba daya hnklnta yakarkatane ga littafin don hk batasan wainar da ake toyawaba, tc yaya baka fadaminba yaya xa'ayi insani??
Kawae dae dmwrtaka na fahimci kana shirin rasa wani abune wnda kuma ka qwallafa rnka aknsa, yy shiru yana naxarin mgnrta yynda itama shirun tayi tana jirn amsarsa, shine yakatse shirun ta hnyr fadin to sista nagode mukwana lfy amma gobe in Allah yakaimu idan naxo xanganki, ta amsa da Allah yanuna mana goben lfy, yc amyn snn yakatse wyr hade binta da kllo"
ita kuwa rufaida 2n lkcn dataji ya ambaci sunan
husna rnta ya 6aci, ta miqe tana fadin makircidae sumfuri2 an iyashi aduniya,
inace daga gdn yadawo ynxunn amma yadawo dinma baxa'a qyale munshiba, wnn shegiyr
husna inda ace ba ubanku dayaba bb abnda xae hana ka aureta, ummm koda yake ynxunma waya sani abu aduhu"
dae dae nan takae bakin qofa don hk tafice tana cgb da qunquninta, shi kuwa baisan tanayi bama dn ko fitr tata baida masaniya dn idanu arufe yake wyr, koda ya kmmla yabude idanun sae yaga wayam bb ita bb alamarta, baiji ko darr ckn xcyrsaba saima frn ck da yayi da hkn dmn ko ba komae tabashi damr daxaiyi 2naninsa son rnsa hr yafara adduar ALLAH yasa karta dawo"
Hkn kuwa akayi dakinta tanufa tana cgb da
banbamin fadanta, bata qara koda waiwayen dakinba saima kiran mairo datayi sukayi kwanciyrsu byn tarufe dakin harda key"
shi kuwa gyara kwanciyrsa yy daga kishingida xuwa
rigingine idanunsa qyarr akan silin baya ko qiftawa, kwata2 yarasa da wanne xae fara aciki, hakanan xcyrshi taqi bashi daman aiwatar da 2naninnasa, yaja dogon numfashi hade da miqewa hannayensa goye abynsa yafara sintiri a
tsakiyr dakin byn yadatse qofarsa da key"
bisaga tsananin mmknsa hawaye yaji yafara bin saman kuncinsa, yakae
hannu dasauri yashafo ruwan hawayen yana kllnsa tmkr yana shirin gano wani abu cknsa, lallae mmk da tsoro qarara sun bayyana ga fuskrsa, dmn a iya tsawon
2naninsa yagaxa 2no iya shekarun dayaga hawayensa, wnn shine ya tabbtrma xcyrsa cewr mixanin soyayyar khadeejh
axcyrsa yawuce dk 2naninsa, jiki laqwass ya koma gefen gado yaxauna"
wnn dare dae kam awurin mk saidae godiyr ALLAH,
dmn dae ynda yaga rana hk yaga wnn dare, sae nafilfili
daya dinga jerowa daga qarshe sarkin 6arayi yasaceshi byn dgwr addua da yayi, nan ya6ingire sae kiran sallahne yatadashi"
Qarfe takwas dae dae yabar gdn yanufi unguwrsu husna,
lallae kowa yasha mmkn ganinsa musamn mumy,
dmn baita6ayin wnn sammakon ba, snn ga uwa uba 'yar ramar data hango wnda ajiya bata ganshiba"
a kasalance yagaidata yanadn kauda fuska, tayi masa kur tana dubnsa snn daga bisani tc meyake damunka mustapha???
Baiyi mmkn tmbyrba dmn yasan ko makaho yashafashi aynxu ysn yana ckn dmw, amma sae yy qoqarin basarwa ta hnyr washe baki yc mumy me kika gani???
Bata dauke fuskarta aknsaba tc dmw, dmw nagani muraran akan fuskarka, yadan shafi sumarsa yanadan mrmushi wnda iyakarshi le6ensa yc kaee mumyna akwaiki da gane gane, to nidae bb abnda yake damuna inma akwae to baiwuce ciwon kan dana kwana dashiba, kuma ckn hukuncin ubangiji sae bantashi dashiba"
mumy tayi murmsh na rashin yadda da xancannasa snn tc to Allah yaqara sauqi,
amma wnn sammakon na lfyne kuwa???
Ya kuma murmsh akaro na 2 yc lfy qlw mumy kawae dae inason ganin husna ce don akwae mgnr daxamuyi da ita, tadan ta6a baki tana miqewa tc kaida husnr taka ae dama gulmarku bata qarewa, to ae tana dakinsu saikaje kasameta"
yana dry yanufi hnyr daxata sadashi da dakinsu husnr,
knsa tsaye ya2ra dakin yashiga"
khadeejh na kwance da wata riga iya cinyrta, hannunta wani novel ne tana krntwa, gaba 1 hnklnta ya tattaru akanshi dn hk ko alamr bude qofr batajiba"
yy tsaye hannuwnsa harde asmn qirjnsa yana qare mta
kallo, wani abu ke yawo 2ngada tsakyr knsa har xuwa tafin qfnsa"
2ni idanwnsa suka sauya launi daga farare xuwa jaxur, sam yamnta aduniyr dayake
xcyrsa kawae tana bashine wata duniya dbn suke kuma
dagashi sae ita"
ringin din da wyrshi ta somane yadawo dashi daga duniyr daya lula, ita kuwa firgigit tayi jin qrr waya a 2naninta wyr husnace"
dagown daxatayi kawae saitayi kici6is da mu2m
tsaye yana qoqarin xura hnn a aljihu, gaba 1 tsoro da fargaba sun hanata tsayawa tantance kowayema,
da axamrta ta wancakalr da littafin ta miqe hade da qwalla ihu tayi toilet da gudu ta ingixa qofr tana fadin munbani mun lalace husna aljani"
husna dake shirin fitowa itama saita koma da gudu jin anjin an ambaci aljani, 2ni suka qanqame juna suna ihu amma bb mataimaki"
shi kuwa qyam yy bb alamun wani motsi atattare dashi, khalil ne ya ingixo qofr dakin yana ware ido dn 2ndaga dknsa yake jiyo ihun da sukeyi"
abn mmk mk yagani tsaye yana murmshn abnda deejh
tayi, khalil yasauke ajiyr xcy snn yc wlh nayi mugun tsorata da wnn ihun saikace wdnda ake yankanwa, yc yaya hala wani laifin sukayimaka????
Mk yy dry yc inafa, wnn matsoraciyr ce daga nashigo takama xunduma ihu wae aljani"
kalil yafashe da wata mahaukaciyr dry wacce ta su6uce masa bb shiri, 2ni yy hnyr toilet din yana cgb da dry harda hawayensa"
su kuwa wnn dry da sukaji sae suka qara birkicewa suka kuma qanqame junansu suna kuka wiwi"
jin hk yasa kalil 2ra qofr da sauri amma yagaxa tsayr da
dryr tashi"
Sukayi shiru dkknsu suna kllnsa da mmk, shi kuwa ganin ynda suka qanqame bango yasa yaqara qaimi wajen 2ntsira dryr harda hawaye"
husna taja wani dogon tsaki tana kllnsa tc ammadae wlh
kalil shahararren dan iskane, ynxu dama kaine aljanin???
Ta dubi khaeejh daketa raba idanu ta watsa mata hrr tc
ynxu dama kalil shine aljanin kika sani dk nawani fita hayyacina???
Mtss taja dogon tsaki snn tayi hnyr fita daga toilet din, kalil yy shiru yana goge hwy yc kenifa bani bane"
yayanefa aljanin, nida naxo kawo muku dauki, da tsananin haushi husna tafice daga toilet din tana fadin wlh khadeejh bakiyiba"
mk yana tsaye yanata dry dk da qoqarinsa na bonewa
amma saida yadara dmn abn ba qaramin dry yabashi ba"
itama simi simi ta fito tana baxa idanu kmr wacce tayi
qarya, kalil yabiyo bynta yanata qyalqyatr dry, itama husna take ta fashe da dryr musammn ma ganin mk yana dryr"
itakuwa oganniyr saitakama wani muxurae tana qunquni, to dama indae baso ake afirgita mutane ba meye na
shigomusu daki bb ko sllm,
ta watsa masa hrr ta gefen ido dan iska kawae, kuma
ALLAH saiya sakamin tsoron daka bani, tafada ckn rnta"
tajawo xanin dake ninke agefen gadon tadaura tana
muxurae
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_61~62_
mk yadake yadubi husna yc xo inason mgn dake yasakae yafice"
da sauri tabi bynsa ganin yasauya ckn seconni, can
wurin flowers yanufa itama tana biye dashi abaya'' abin
daya bata mmk ganin yaxauna aqasa kan grass carpet, batace komae ba itama sae ta xauna aqasan tana fuskantrsa''
yadan dubeta yy murmsh ganin tayi tsuru tana kllnsa yc gsky yrnyrnan akwae tsoro, itama sae tayi murmshn tc kadan ma kagani yaya'' indae khadeejh ce ae tawuce nan, ae yaya indae tsoro ne madaranshi banga na biyun khadeejh ba"
yadanyi dry wnda baisan sa'ilin daya subuce masa ba, husna ma dryr takeyi tana fadi ae khadeejh dabance a fannin tsoro wallahy, a wani fannin fa???
Husna ta kalleshi dasauri tanason jin qarin bayani, yadanyi murmush mae ciwo dmn shi kanshi baisan lkcn da mgnr tafito daga bakinshi ba dmn axatonshi ckn xcyrshi yy ta'
bae bata amsar ba sae gyara xama dayayi yana fuskntrta ssae, idanunsa quri aknta yanajin shakkr amayar mata abnda ke ckn xcyrsa, dk da tadade da gano sirrin dake ckn xcyrshi kuma tanada tabbacin abnda yake shirin fada mata kenan amma sae ta tsinci knta da qosawa yafada
din,
amma dk da hk batace masa komae ba dmn dae
tasan halinsa bayason garaje, tsawon mintina biyu
idanunsa nakanta kuma baice komae ba, tadan marairaice fuska ckn dmw tc pls yaya kafadamin dmwrka'' neefa yar uwarka ce mae tausayinka da qaunarka fiye da tunaninka
yaya, la'alla ko xan iya taimaka maka ta wani fannin,
a hnkl yasaki numfashi hade da dan kawar da knsa gefe yana kalln korayen ganyayyika, ahnkl kmr mae rada yc husna xcyta da gangar jikina sun kamu da soyayyr yrnyr danafi tsana a shekarun baya, nakasa controllin kaina husna, na lallashi xcyta akan ta haqura da wnn yaqin data daukomin amma taqi'' yar uwata menene mafita plss
kitaimaka kibani shawara don Allah, yaqarashe mgnr ckn sanyin jiki yaynda idanunsa ke xiraro da dan siririn hwy''
iyakar tsorata husna ta tsorata da garin hawayen dan uwnta, wnda a iya tsawon rywrta dashi bata gani ba, taqara matsowa daf dashi tariqo hannunsa tana kalln ckn qwayar idanunsa yaynda itama hawayenne yaciko idanunta taf suna baraxanar xubowa''
tc haba yayanah karkasani ckn wani mawuyacin hali mana, ganin hwynka dae dae yake da ganin hwyn momyna da dadynah fa, dan girman Allah yaya kadaina wnn hwyn kaji??
Ahnkl yagyada mata kae kmr wani qadangare, tadan saki murmsh kadan tc promise???
Yaqara gyada mata kae, tasa hnnta tashiga goge masa, kafin taqara riqe hannunsa ssae tayi shiru, shima shirun yy idanunsa aknta, tc yaya nadade da gano wnn sirrin naka wnda kaketa nuqu nuqun boyewa, sae dae banyi tunanin
xaka iya boyeminba yaya"
yadanyi murmush mae wnda xa'a iya krnsa da yafi kuka ciwo snn yc small menene amfanin fadamiki byn inada tabbacin khadeejh tayimin neesa, kuma koda karen haukane yacijeni baxan taba fadamata cewa nakamu da soyayyrtaba husna, dmn nee da kaina nasan nayimata abnda xcyrta baxata taba mantawa danee ba"
hakanan kuma nasan idanunta sunayimin klln mugu ne wnda yatsaneta fiye da kowa a duniya, kuma koda ba'a fadaminba nasan arywrta ynxu bb wnda ta tsana fiye dani'' kuma inada tabbacin koda wuqa aka bata xata iya Kasheni small, kuma wallahy banga laifinta ba dmn na cyancyanci hk"
dn hk koda wasa baxan
taba furtama khadeejh soyayyata gareta koda kuwa shine xae xama ajalina dmn nasan bancyancyanci xama miji gareta ba''
husna tagoge hwyn daya xiraro mata tanaji aranta
inama tanada ynda xatayi ta cusama khadeejh soyayyr
yayanta, sae dae tasan khadeejh tayi neesa atsanar yayanta wnda ko sunanshi bata qaunar taji ankira bare taganshi, snn a gefe guda ga ameenullah wnda takeda tabbacin yanayima khadeejr so fiye da wnda yayan nata yake mata"
taqara damqe hannunsa ckn nata ckn sanyin murya tc
yayana kadaina fadan irin wadannan maganganun, kayarda da cewa dk abnda Allah yaqadarto a rywr bawa bb makawa sae ya faru dashi, kawae kasanyama xcyrka cewa khadeejh indae matarka ce to koda qinta ko da sonta sae ta kasance a qarqashin inuwrka yaya'' kuma tasoka kmr ynda kake sonta"
snn kadaina cewa khadeejh ta tsaneka dn bahaka bane, kawae dae abubuwn daka matane takasa mantawa amma ko daya bata tsaneka ba"
mk yaxubama husna ido yc kinada tabbacin cewa bata tsaneni ba small???
Tagayada kae da sauri tc am very sure yaya, yasaki murmsh dasauri hade da lumshe idanu, qirjin husna
yabuga tana qaremasa kallo, lallae yayanta yakamu da soyayyr khadeejh fiyema da tunaninta, ganin yabude idanun yana kallnta da murmsh yasa tayi saurin kwr da wnn tunanin itama tasakar masa murmsh tc yayana mafitar dayace kawae addua"
mudage da addua bb dare bb rana, na tabbata Ubanginmu xae tausayama yakawo mana mafita, da ixinin ubangiji 6* khadeejh matar yayana ce kuma tasoshi kmr ynda yake sonta harma ta haifa masa yaya kyawawa kmrta"
tuni yafashe da dry wnda yajima baiyi irinsa hade da rungumota jknsa yanajin wani irin farin ck ckn xcyrsa, yasaketa hade da kamo hannunta yc inasonki
qanwata, itama ckn farin ck tc inasonka yayana, yy
murmsh yajawo hannunta yamiqar ita snn yc bari intafi
small don baxan koma ciki ba don banaso muhadu da
daddy yafaramin gori, yayimata peck a goshi snn yajuya yanufi inda motarsa take,
tayi tsaye rungume da hannu tana kallnsa wae yau yayantane mace ta sukurkutashi hk" lallae wnn duniyr abar tsoro ce, husna tafadi hkn asarari"
sae da taga fitar motarsa kafin tanufi ckn gida jiki
asanyaye, bb kowa apalon kmr ynda tayi tunani, dakinsu tawuce kawae jknta laqwas, khadeejh tabita da harara batace mata komae ba tacigaba da krtun ta"
tasamu gefen gado taxauna jknta asanyaye, shirun da yayi yawa yasa khadeejh tadago tana dubanta"
dasauri ta ajiye littafin ta
tashi xaune tana kllnta'' husna lfy kuwa naganki hk???
Ckn sauri tayi mata wnn tmbyr, ko yayanne yayimiki wani abun????
Husna tadan saki murmsh ganin khadeejr tarude,
tadafata fuskrta da murmush tc wnn rudewa hk khadeejh? Taqureta da idanu tc ae dole inrude yar'uwa'' dmn bansaba
ganinki ckn wnn yanayinba, kuma da alama ma kmr har
kuka kikayi 6*''
husna tadanja dan qaramin tsaki tc khadeejh dole kiganni ahk, yaa musty yana ckn wani wallahy, yau har hawaye nagani kan fuskr yayanah''
khadeejh ta tabe baki tana jaye hannunta daga riqon da
husna tayi mata, tamiqa hannu tadauko littafinta hade da kwanciya snn tc Allah yakyauta,
Husna tabita da kallo tana mae tsananin tausayama yayanta, dmn tasan shawo
kan khadeejh ba qaramin aiki bane, snn raba ta da
aminullah ma ba qaramin jahadi bane''
a hnkl tc ynxu khadeejh dama baxaki damu da dmwr
dan uwana ba??
Ckn halin ko inkula tadago idanunta da niyyar magana amma maimakon hkn sae faduwr gaba daya xiyarceta alkc guda, sakamakon ganin idanun husna taff da hawaye alamun suna shirin xubowa''
itama jknta take yy sanyi qalaw, ta yunqura da niyyar tashi xaune amma husna sae tayi saurin tashi tanufi hnyr fita yayinda hawayenta yafara tsiyayowa'' dasauri khadeejh tasha gbnta yaynda itama idanunta sukayi narae narae tc husna
menayimiki daxafi hk??
Sbd bandamu da dmwr wnda baidamu da dmwta ba shine nayi laifi? Tasa hannu
tashare hwyen dake kwance akan fuskar husnar'' snn tc kiyi hqr husna indae wnn shine laifina to Allahu yabaki hqr'' shi kuma Allah yakawo masa mafita ckn matsalarshi"
dasauri tajuya takoma gado tana share hwynta, husna tayi tsaye tana juya mgnr ckn xcyrta, tabbas xancanki hk yake khadeejh yaya baidamu da dmwrki ba amma abaya, aynxu yaya bayan iyayenshi damu bb wnda yadamu da lamuranshi kmr ke khadeejh'' dk ckn xcyrta take wnn mgnr,
tajuya tana kallnta kwance takifa knta alamun kuka
take, jiki bb qwari tanufi wurinta tanamae qoqarin hado kalmomin daxatayi amfani dasu wajen lallasarta, ta isa taxauna daf da ita snn takamo hannayenta tariqesu gam"
ckn sigar lallashi tc haba yar uwata nee banyi wnn mgnr
don inbata ranki ba'' kinsani ina qaunarki khadeejh wallahy inajin jininki yana yawo ckn jini da tsokana, inaji tmkr ciki daya muka fito dake khadeejh, kuma kinsan ina son yayanah fiye da tunaninki, byn iyayena bb wani halitta danakeso a doron duniya sama da yaa musty, nasani yaa musty
yayimiki abnda baxaki manta dashiba, amma wallahy kisani yaya yayi nadama fiye da tunaninki a ynxu, kuma khadeejh ko badonshi ba ae kodonni yakamata kinuna dmwrki akan matsalar daya shiga, amma pls pardon me
6*, banason ganin hwyenki wallahy"
khadeejh da jknta yy sanyi tc bb komae 6*, nee kaina nadauki yaa musty amatsayin dan uwa, sae dae shine daya nuna qarara baya
qaunata, ubangiji Allahu yakawo masa mafita'' husna tc smyn to share hwyn mana ta aminullah,
tayi murmsh tana
sharewa, husna taja hannunta tamiqar da ita tc muje muyi break kinga tyme yy kar ayita jrnmu, batace komae tabi bynta suka nufi dinning,
khaleed ne kadae akan dinning din yana chartin a watsapp suka qaraso, yacire kae yadubesu take yafashe da dry yana nuna khadeejh amma yagaxa
cewa komae,
husna da khadeejar suka dubi juna sae suma suka tuntsire da dryr, suka jawo kujera suka xauna suna cigaba da dryr,
momy ce da daddy suna riqe da yan biyu suka sauko daga sama sukayi turus suna kallnsu, ganin dryr tasu bata qare bace yasa momy buga teburin tana fadin lfyrku kuwa? Me yasameku ne hk kmr wasu mahaukata,
suka dago dasauri suna kllnsu kowanne idanu da guntun hwy, khaleed yc ae momy yau da ace kinsan
abnda diyarki tayi da kinyi dry kin bugu wallahy, nan ya
labarta maata abnda khadeejh tayi"
ba momy ba har daddy sae yy dry sosae, daddy yc lallae khadeejh daga yau na nadaki sarauniya ta matsorata ta garin kaduna, suka qara saa dry,
momy tc ae indae khadeejh ce xata aikata abnda yafi hk"
Daddy yy dry yc dakyau yar gidan momy, wnn kice angon bashiga ba fita kenan'' sae dae kuyita xama ko??
Deeje knta naqasa tana dry, husna tc auff ae daddy indae ameen ne xae iya indae akan khaddejh ce bb abnda baxae iya ba, daddy yc ae haka akeso,
yar aikin momyce ta katsemusu firar tasu dmn dae dae lkcn ta iso wurin little da 2wince suna biye da ida, dukknsu rige rigen hayewa cinyr daddy sukeyi, nannyn ta duqa tagaida
momy da daddy, snn su husna suma suka gaidata dmn tagirme musu,
deeje dae kam kunya tagama dabaibayeta na
daddy dn hk har suka kammala break din tagaxa furta koda kalma daya sae dae murmushi kawae, tunda dae ita har yau tagaxa sakin jiki dashi kmr ynda tasaki da momy"
shine yafara kammalawa yahada kan yaran duka yahaye sama dasu, to sae a snn tasamu bakin magana anayi ana tilliqar dariya,'' mk kuwa yana isa gdnsa ya iske bb kowa apalon, ckn xcyrshi yy hamdala snn ya nufi daknsa xcyrshi cike da wasy wasy, yayi turus bayan yashiga yana qaremata kallo"
tana kwance tayi dae dae bisa tafkeken gadonsa idanunta rufe, wata yar 6ingilar rigar bacci ne ajknta dk fararen cinyoyinta wadanda sukasha blicin suna waje, yy tsae da idanunsa yana kallnta"
take jknsa ya mutu
hakanan kuma yagaxa dauke idanunsa wadanda sukayi jaa ckn secns daga knta, rufaida kuwa idanunta a lumshe suke amma dk tana sane da tsayuwr da yake da kuma halin daya shiga,
dmn tun lkcn datajiyo qarar motarshi tayi maxa tayi wnn malalacin kwanciyr, snn tarufe idanunta byn tabar wani dan sighn daxata iya kallnsa, ganin ya matuqar
shagala da kllnta yasa tayi wata irin miqa ckn yanayi na
alamun bacci taqara bude cinyoyinta, snn tafara dan bude idanunta ckn magagi"
gabadaya yagaxa wani yunquri na hana knshi kllnta har xuwa lkcn dataci nasarar bude idanunta gabadaya taxuba masa su, ckn murya ta shagwaba da jan hnkl tc auu dear yaushe kashigo?? Tana mgnr ne tana yunqurin tashi daga kwanciyr''
baisamu qarfin iya amsa mata ba sae saurin dakewa da yy yana muxurae, rufaida tayi murmush ckn xcyrta wnda xa'a iya krnsa dana
mugunta'' tanufoshi gadan gadan tana wani irin tfy wnda indae kae ba dutse bane to bb makawa sae ka qyasa"
bae ankara ba sae jin hannuwanta yy tasaqalosu kan kafadunsa"
yadubeta fuskrsa a murtuke yc meye hk?? Bata bashi amsa ba saima harshenta data tura ckn bakinsa wnda yy dae dae da tsayawan dukkn jijiyoyin jknsa, dk irin
dauriya da dakewa da mk yake qoqarin yi amma abun
saida ya faskara'' take lbr yasha banban.
*BAYAN WATA UKU DA KWANAKI*
Aminullah ne jingine jkn
motarsa, yaynda khadeejh ke fuskantarsa hannunta riqe da wata qatuwar leda wacce take cike taf da I.V'' yadubeta qasa qasa yc only bari ingudu 3ros yanacan yana jirana xamuje missium akwae abnda xamu anso"
khadeejh tadan lankwa6ar da kanta gefe murya qasa2 tc ameen anya lfyr kuwa??
Me kk gani yafada yana kalln ckn qwayar idanunta,
a hnkl tadan lumshe idanunta snn tabude taxuba masa su, minti guda curr suka dauka suna kalln juna, khadeejh wacce jknta yagama mutuwa mudus da yanayin ameen tc"
husband kafadamun abnda yake damunka plss, aminullah yadan jaa numfashi byn ya kawar da knsa gefe a qoqarinsa naganin yadakema xcyrsa"
yadan saki murmushi yadawo da idanunsa gareta yana kallnta, yabude bakinsa da qyar snn yc my deejh nee kuwa wani damuwa xanshiga bayan kwanaki biyar kacyal suka rage in mallaki deejah na???
Khadeejh ta girgixa knta tc baka iya qarya ba ameen
kuma nasan baxaka fara ba daga ynxu, idan har baxan iya fahimtar wani yanayi kake ciki ba ae bancyanchi a kirani da Deejan ameen ba"
kuma wallahy indae katafi ckn wnn yanayin da kk ciki neema xaka barni ckn wani mayuwacin hali, ta qarashe maganr tana mae daure
fuska''
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_63~64_
Take jknshi yy sanyi hawayen dayaketa qoqarin
6oyewa suka samu nasarar xubowa kan kuncinsa"
dammm gaban khadeejh yabuga, jknta yafara rawa, ckn rawar baki da kuma xallan mmk tc hawaye?? ameen meyayi xafi hk??
Plss mushiga mota''
baimusa ba hakanan kuma baice mata komae ba, yaxagaya yabude motar yashiga yaxauna"
itakuwa dama tariga tashiga amma bata rufe qofar ba,
shiru yaratsa na 'yan sakonni, kafin khadeejh ta katse shirun ckn sanyin jiki tc ameenullah xcyta ta karaya, jikina yy sanyi da ganin xubowar hawayenka, 2nda nake da kae banta6a ganin ruwan hawayenka ba, kataimakeni ka ceci rywr matarka kafadamun damuwar koda inada hnyr daxan iya fiddakae daga cknta, plsss my husband say something'' taqarashe mgnr idanunta nakawo ruwan hawaye"
ganin hawayenta ba qaramin rudashi yayi ba,
dasauri yamatso daf dashi yakamo hannunta, tafixge
dasauri tana masa wani kallo na gargadin kar ka qara, yy qasa da murya yc only idan nace miki ga abnda yake damuna nayi qarya''
ta dubeshi dasauri sae kuma takawar da knta dmn batason ganin yanayinsa, tc ban fahimceka ba fa, shima batare daya kalleta ba yc deejh believe me wallahy bansan abnda ke damuna ba, abnda kawae nasani
shine 2ndaga shekaranjiya nafara mugayen mafarkae kuma akanki"
taxubamasa idanu tana kallonsa, jin yy shiru yasa
tace akaina kuma????
Yagyada mata kae'' wasu mutane ne sun taru har bana iya ganin iyakarsu suna qoqarin qwacemin ke daga hannuna, amma iyakar qoqarinsu sun gaxa saida sukayimin jina jina sukabarni ckn jini snn suka
amsheki da qarfin tsiya suka barni nan bansan inda kaina yake ba, ke kuwa kina wani irin kuka kina kiran sunana, ahaka suna janki iya qarfinsu har kuka 6acema ganina,
kuma deejah kullum irinsa nake"
Khadeejh tayi wani murmsh tana kallnsa, tc ae nee bansan ragon maxa xan auraba sae yau"
ynxu ameen dama sbd mafarki yasa kadaga hnklnka hk??
Takuma murmush wnda har haqoranta saida suka bayyana, snn tc kae knka kasan mafarki qaryane ba gsky bane, amma shine harda hwyenka ameen'' taqarashe mgnr tana
dry mae sauti''
lallae nee khadeejh na haye ashe hk mijina yake qaunata???
Ae kuwa yau kaina yaqara kumbura wallahy, dk tana dry take maganr"
ameenullah yy sakato yana
kallnta, sae dae fuskarshi sam bb fara'a, hasalima cike taf take da tsantsar damuwa, tayi shiru da dryr tana kallnsa snn tc plss husband kayarda da cewa mafarki ba gsky bane, dadin barcine kawae ba komae ba, banda abunka kwana 5 fa kawae yarage wa ya isa ya qwacemaka nee, ae deejah matar ameenullah ce har a aljannah bi'eexinir rahmaan"
yadan saki murmsh kadan najin dadin furucinta yana kallnta, itama murmshn tayi tc yauwa nawan ko kaifa,
fuskar shanun nan idan kayi ko kyau bakayi wallahy"
yc hmm deejh kenan, ameenullahi shine kadae yasan irin garari da tashin hnkl da dk wani masoyinsa xae shiga a lkcn da aka wayi gari akace yarasa deejah, wallahy khadeejh nasani cewar indae kwanakina basu qareba to xanxama tmkr wani abu wnda bb rae ajknsa"
nasani iyayena da dan uwana xasushiga ckn matsanancin baqin ciki
da tashin hnkl"
Batasan lkcn data sanya hannu tarufe bakinsa ba'' ckn faduwar gaba tc haba husband wae meyasa kk fadar haka ne????
Dk duniyannan waya isa
yarabamu??
Ahnkl yc ALLAH, ALLAH shine wnda kadae ya
isa yarabamu deejah'' ta tsareshi da idanu yayinda jknta yy sanyi qlw, fuskarta bb walwala kmr daa tc ameen nalura yau dinnan raina kawae kakeso ka6ata ko? To shikenan, kawae sae tasoma kici kicin fita daga motar"
dasauri yakamo hannunta tafixge tafice bb ko wae waye, dagudunsa yabita har takusa shigewa yasha gabanta, fuskarta daure tc matsamin inwuce'' dasauri yaxube qasa bisa gwiwowinsa hade da kama kunnensa yana kallnta
amma baice komae ba,
fuskarsa tanuna alamun nayi laifi baxan qaraba, tausayinsa yamamaye xcyrta take, tadan saki fuska kadan tc menene hk ameen?
Don Allah miqe''
yaqara narae narae da ido yc to kinyi haquri?? Tadanyi
murmsh kadan tana kallnsa tc nayi'' shima murmshn yy
snn yamiqe yc natuba baxan qaraba, tc shikenan yawauce" amma plss kadaina kawoma xcyrka wata rana xamu iya rabuwa, needa kae ko mutuwa bata isa tarabamu ba ameen"
dmn kullum adduata Allahu yakashemu rana daya
kuma yatadamu rana daya, yy murmushn dabae kae xcyrsa ba yc ALLAHU yasa my princess, kuma Insha Allahu baxan qaraba kinji??
Yy maganar yana langwahe knsa"
Itama ta langwa6ar da kanta tana kallnsa tana murmsh, yadan shafi kuncinta yc beautiful lady, tadan harareshi tc haramun,
yadan waro ido kadan hade da riqe kunnuwansa yc afwan baby, ae nadauka andaura ne'' daga bayansu sukaji ance sae nan da
kwanaki biyar, suka waiga suna kallnta,
husna taqaraso tariqe qugu tana dariya, suma dariyr suka sakarmata, tc kaee ameenullah wnn xumudi hk?? Yy dariya yc husna
indae akan deejah ne xanyi abnda yafi xumudi, na fahimci har ynxu baki gano cewar needa deejah mun xama hanta da jini ba"
ta qyalqyale da dariya tana kallon khadeejh wacce taketa murmsh, tc kune romio nd juliet,
yc wucenan'' ae su nasu wasane husna soyayyar dake tsakanin ameenullah da deejah yawuce misali da dk wani tunanin mae tunani''
takuma sakin dariya tc ameenullah neema da wasa nake, ae baniba ko daddy da mummy sun san u nd khadeejh are speacial ta fannin luv"
dama leqowa nayi in dauke maka ita don kasan gobe sammako xamuyi, kuma bamu shirya komae ba''
yadan 6ata fuska kadan yc
cewa xakiyi kinxo ki6ata min rae kawae, ta toshe baki tana dariya tc wallahy bahaka bane ameenullah, neema saqon mummy ne naxo isarwa,
yc wae don Allah husna baxaki taimakamin afasa wnn tafiyr da matata ba??
Gyaran nan dae naga danni xa'ayi kuma nace banaso abarmin matata hakanan'' nee hk nakeson ganinta"
husna dariya kawae takeyi yana maganar, sae da yakae aya snn tc to badaniba
gwani'' ynxu hk mummy tananan palo sae kaje kasameta kafadamata, yadallamata harara shikenan to 2nda baxaki
taimakamin ba,
tc uhmm kae dae kam sha'aninka sae kae wallahy needae kunga tfyata, idan mummyn tafito da knta
ae ka barta ta taho''
khadeejah ta kalleshi byn husna tashige tc bari inshige kar inyi laifi wurin mummy, yy shiru yana kallnta jknsa asanyaye,
tadan hure idnsa tc yaa dae? Ya lumshe idanu kafin ya bude yaxuba mata su tmkr xae cinyeta dasu, yy murmsh, gani nayi kin qara kyau wife, tayi dariya, muje inrakaka katafi, baice komae ba yafara tfy,
suna isa tasa hannu ta bude masa motar, yashiga ya
xauna snn tarufe masa taja baya tana daga masa hannu"
shima yadaga mata ahnkl yafurta Iluv yhu, motsin bakinshi ne kawae ya isar mata da saqon, don hk itama ta maida masa da mee 2, tana tsaye har yaja motar mae gadi yabude yafice gidan, snn tajuya takoma ciki jknta asanyaye"
apalo tashigo ta iskesu dukansu kmr ynda tabarsu, kusa da momy taxube yaynda ta ajiye ledar I.V
din agefenta, husna tajawo ledar tana budawa, woww
tafada tana xare idanunta, anya wnn IV aqasarnan akayishi kuwa????
Jin an ambaci IV yasa mk yadago dasauri dk da
kuwa baiso dagowanba"
Yaxubama husna idanu gabanshi na tsananta bugu, husna data lura da yanayin da mk yashiga take jknta yy sanyi''
tamiqama khaleed IV din idanunta nakan mk, khaleel ya amsa yana dubawa, yc gsky yy kyau 6* ae neema kamata yy adan tsakura sunana agefe amatsayina na babban yayanku''
khadeejh tayi tsagal tc
kumafa wallahy, ae kaine ka kwafsa da baka fada da wuri ba, wallahy kuwa dasae anmaqalamana sunanka 3ros, ko ya kikace 6*????
Tafada tana kalln husna'' tadan saki dariya wnda ko le6enta bae kaiba tc ae kuwa''
khadeejh taxubamata idanu tana krntr yanayinta ganin lkc guda tasauya, tayi saurin duban wurin data tabbatar nan ne yadauke hnkln husnar"
tayi tsaee da idanunta tana
qaremasa kallo'' knsa aqasa yake amma gabadaya hnklnsa ba ajknsa yake, tagano hknne sakamakon dagowa da yayi ahnkl yawatsamata wani kallo wnda sam tagaxa fassara
wani irine, idanunsa sunkada sunyi jaa,
takuma maida kallnta ga husna wacce itama ta sunkuyar da knta hawaye
na baraxanar xubo mata,
khadeejh tayi shiru tana kallnta, gaba daya kanta yadaure tarasa gano musabbabin.shigarsu ckn wnn tashin hnkl alokaci daya,
mummy da khaleel da basusan abnda ke faruwa ba sae firarsu sukeyi akan qoqarin da ameenullah yy akan IV din, ckn dabara
tamiqe hade da riqo hannun husnar tamiqar da ita, bb
musu tabita sukabar palon batare da kowa yafahimci wani abu ba,
suna shiga dakin ta maida qofa tadatse snn ta waiwayo tana kallnta, kaiwa wnn lkcn hawayenta sun xiraro kan kuncinta,
khadeejh tamatso ssae tasa hannu tana goge mata hawayen, jknta dk yagama sanyi tc yar uwata fadamin matsalarki Koda inada wani hnya daxan iya taimakamiki, idan kuma bb nayimiki alqawarin xan hana idanuna bacci wurin roqa miki mafita yar uwata,
ke kuwa kikeda hanyar daxaki taimakamana dashi khadeejh'' husna tafada hkn ckn xcyrta,
amma afili sae tayi murmsh mae ciwo tc nagode da kulawarki yar'uwata, amma kiyi hqr baxan iya fadamiki abnda ke damunaba khadeejh,
inadae buqatar adduarki don Allah don soyayyar da kikema iyayenki kinji?? Taqarashe mgnr wasu sabbin hawayen
suna xubowa"
ckn matsanancin damuwa khadeejh tc nayimiki husna, insha Allahu xan kasance mae dagewa wajen nema miki mafita akan matsalarki ko kuma ince matsalarku, dmn na fahimci keda yaa musty kuke ckn matsalar koma ta mecece, amma inaso kisanyama ranki
cewar Allah shine kadae mae yayema bawansa damuwa da dk wani baqin cikin daya shiga,
don hk nake roqon alfarmar don Allah kisaki ranki kici gaba da mu'amalarki da kowa kmr ynda kk saba, sbd kar su mummy su fahimci halin da kk ciki kinsan xaki jefasu ckn damuwa yar'uwata"
kawae mudage da addua bb dare bb rana ina mae tabbatar miki ubangijinmu xae kawo mana mafita
kinji???
Husna ta gyada knta tc nagode khadeejh, khadeejh
tayi murmsh tc bb godiya tsakaninmu husna domin
kinxama nee naxama ke, ta gyada knta tana qara goge
hawayenta, suka sakarma juna murmushi snn tajawo
hannunta suka nufi palo"
*****
Ranar data kama litinin itace tayi dae2 da rnr da amaren guda biyu suka sauka daga qasar india
domin gyara na musamman daxa'ayimusu, anty maryam
itace ta jagoranci tfyr domin dama itace tadauki nauyin
komae 2ndaga tfyr har kudaden daxa'a kashe game da gyaran, harda xahra akayi tfyr domin sun sami hutu a skul"
kwanaki uku aka dauka anayimusu gyara na musamman, magunguna kuwa andirka musu musamman hadaddun
tsimi masu kyau, jknsu kuwa tmkr tarwada dan santsi dmn gyara akayimusu na musamman tunda ansaki naira ba
qarya, rnr alhamis suka dira garin gwamna cike da dokin
ganin yan uwa''
musamman khadeejh wacce kwanaki uku suka xamto tmkr watanni uku agareta, dmn kuwa kaiwa wnn lkcn soyayyar ameenullah gareta ta xamto tmkr wani jigo ne na rywrta, tanajin soyayyarsa har ckn 6argon jknta, qarfe biyu na rana suka isa gdn anty maryam kmr ynda ta buqata, saida suka huta suka natsa xuwa hudu da rabi kafin suka shirya tfy gida,
tasanya drivernta yakwashesu da niqi niqin tsarabarsu'' mummy sae sakin baki tayi tana qaremusu kallo, su kuwa bnda dry bb abnda sukeyi, ta
numfasa itama tanadan dryr tc gsky da alama ckn inji aka sanyamun 'ya'yan nawa suka sauya daga yan nigeria xuwa indiyawan xallah.
*_Baseerahn naz ce_* 👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_65~66_
dae2 lkcn hassan driver yadoko sallama ckn palon, dukknsu suka waiga suna kallnsa, ganin mummy tsaye yasa yadan rusuna yc barkadae hajiya, tasaki fuska ssae tc yauwa hassan ya aikin???
Yaqara russunawa yanadan murmsh yc aiki alhmdulillh hajiya, dama mae gida ameenu ne yc inyimasa magana da khadeejh'' yc yakira wyrta shiru"
mummy tc to gatanan
fitowa hassan, yc to snn yajuya yafice, khadeejh ckn
xumudi tajawo hand bag dinta tafara shafe2" mummy
tariqe ha6a tana kllnta tc kaee diyar mummy wnn xumudi hk?? Anya kuwa wnn bake xaki kae knki gdn ameenun ba??
Dasauri tasa tafukan hannuwanta tarufe fuskanta tana dariya,'' mummy tc ae abun da kunya, tahaye sama tana dariya''
sae da taga tafito dasss da ita snn tajawo gyalenta
tayafa tafeshe jknta da turaruka kala uku'' tadubi husna bayan tamiqe tc yaa kika ganni ne???
Tayi murmsh tc ae ganinki xaiyi kmr ansauyo masa ke, tafita tana dry, husna tabita da kallo har tafice snn tadan saki wani murmsh wnda kae tsaye xa'a kiransa dana takaici'' tamiqe tafara kwasar kynsu little tana tayata"
jkn motarsa ta iskeshi kmr
ynda yasaba, idanunsa akan hnyr daya tabbatar tanan xata fito, yy tsaye da idanunsa akanta, yagaxa koda qiftawane bare asanya rae xae gaji da kallnta"
gabadaya tasauya masa a idanunsa, taqara wani irin kyau na ban mmk, farar
fatarta taqara haske, idanunta sun qara girma''
kae komae nata ganinsa yy tmkr ancyanxashi, har taqaraso gabnsa bae saniba, tahura masa idanunsa tana dariya, yy firgigit tmkr wnda yatashi daga bacci, ya ajiye numfashi idanunsa akanta"
tadan duqa kadan tc Barka da xuwa haske mae haskaka duniya, jarumi na khadeejh, sabon ango dal na
gobe insha ALLAHU,
yy dariya wnda har haqoransa sae da suka bayyana, yc daina fasamin kae hk kar yafashe kuma,
tayi dariya tc nabari angonah, gobe iyanxu kaxama nawa naxama taka insha ALLAHU"
dasauri yalumshe idanu
tsawon sakwanni snn yabudesu yana murmsh'' amma baice komae ba, dae dae nan mae gadi yabude get motoci suka dinga shigowa har guda biyar snn aka rufe get din, da dae dae suka dinga fitowa dk yan gangara ne garinsu connel kabeer"
ameenullahi kuwa kunya tagama dabae bayesa, yaduqa har qasa yadinga gaidasu, ita kuwa khadeejh sannu da xuwa kawae takemusu murna ta isheta"
tadinga tayasu kwasar kaya suna shiga dasu"
ameenullah mota yashige yaxauna yana jiran
fitowarta, dmn dae jiyayi sam baxae iya tafiya yabarta ba, xcyrshi tana bashi daga ynxu idan yatafi yabarta yabarta kenan har abada, kan sitiyari ya kwantar da knsa, bae ankareba sae dae jin hawaye yy yana diga kan qafansa"
ya lumshe idanu a hnkl yanajin gbnshi yana tsananta bugawa, yasa hannu dae dae saitin wurin yadanneshi, gabadaya
duniyar jinta yake ta isheshi kuma yagaxa gano dalili"
bubbuga qofar motar da akayine yadawo da hnklnsa jknsa, dasauri yasa hankachif yagoge fuskrsa yadago yana kllnta tsaye tana masa murmsh"
shima yasakarmata murmshn yana bude qofar, ta kalleshi ssae baayan taxauna tc kmr akwae damuwa tattare da kae husband'' ya qaqalo murmsh
dasauri aqoqarinsa na kawar mata da shakku ckn xcyrta snn yc,
damuwa kuma?? Me yahadani da damuwa ahalin
ynxu deejah?? Nee kam ko wani makusancina ynxu ae
damuwa baxata samu masauki atattare dashi ba balle nee da kaina, ae
khadeejh tagyada knta tc hakane my, neema dae su6ul da baka nayi, amma nasan mexae hada angon gobe da damuwa,'' sukayi murmsh tare,
tadan rage murya kadan tana kallnsa ganin baida niyyar tafiya, tc husband bari inshiga kaga baqi sunfara isowa ga kuma shirye shirye tunda kaga yau muka dawo"
tamkar ta buga masa guduma tsakiyar knsa, yy shiru idanunsa alumshe
tmkr baijita ba, tayi murmsh tasan yajita sarae amma
yayimata bnxa, tc mijina daga yau gobe jibi angama
komae munxama tare har abada,''
yabude idanu yana kallnta, yanaso yy farin ciki da xancanta amma xcyrsa taqi
aminta da hakan, amma dk da hakan gudun karta fahimci komae sae yy mata murmsh yc Allahu ya amsa my deejh, nee kaina kinsan akwae shirye shirye da dama da sukayimana saura needa 3ros, ''kawae dae banaso intafi inbarkine kawae,
tayi dariya ssae tc kaee ameen manya, neema banaso intafi inbarka ameen, amma na yau ne
kawae, daga gobe kaxama nawa naxama taka, yc to
shugabar iya tsari naji, tashi kitafi ammafa da daddare
xandawo inqara ganinki kafin gobe, tayi murmsh tana shirin fita daga motar,
sae da tafita snn taduqo tanayimasa murmsh tc bye I LUV U, ahnkl shima yc luv u 2 my wife, tayuya tana waiwayensa har tashige, shi kuwa idanunsa nakanta ko qiftawa bayayi har ta qulema ganinsa,
ya lumshe idanunsa dasauri wnda yy dae dae da xubowar hawayensa, yy sauri ya rufe qofofin dayake glass din tinted ne bb mae iya hangosa,
nan yy kukansa mae isarsa snn yaja motarsa yanaji aransa yabar qara sanya khadeejarsa ckn qwayan idanunsa kenan, ''abakin get ya hango Aliyu yy kicin kicin waya akunnensa alamun yana neman wanine"
yana hango motar ameenullh yawatsa masa wani wawan harara yana nade hannunsa aqirji,
ameenullah yy murmsh
kawae don yasan yagama kaishi qololuwa, dae dae gbnsa yy parking yafito yana masa murmsh wnda iyakarsa fuskrsa, yy sauri yakama kunnensa yy fuskar tausayi alamun nayi laifi kayafemin,
Aliyu yasaki fuska yana dariya, wnn takensu ne dama, daya baya iya tsawaita fushinsa da daya, ganin hk yasa yaqara matsowa ssae yc sowea my
dearest 3ros, kasan antinka ne akwae iya tarairaya da
shagwa6a, gaba daya ta mantar dani akwae inda xamuje da dan qaneenahhhh,
''yaqarashe maganar yanajan qarshen, Aliyu yy dariya yc ae 3ros kaikam ba doctor ya kamaceka ba lauyer yadace da kae kawae, gida yacika taqil da baqi
sunata neman ango ko sama ko qasa bb, na kiraka almost 30 miss calls amma baka dagaba kanacan kana soyewa sae kace ba gobe xa'a kawomaka ita har gidanka ba,
ameenullah yashafo knsa yana murmush yc najidae,
mushiga ingaisa da mutane sae muwuce ko?? Yaja
hannunsa sukayi ckn gidan, nan abokan wasansa sukayi
masa caaa tmkr xasu cinyesa, kowaccensu binsu kawae yakeyi da murmush, yagaida dk wadanda yakamata snn suka fice dasauri"
Suna shirin fita ne sukaci karo da mahaifinsu shida abokinsa alh. Abba, dk suka miqa musu hannu ckn girmamawa sukayi musabaha, dad yc kaga
ango da amininsa sae sheqi sukeyi tmkr ma andaura, ynxu kuma sae ina wnn sauri hk????
sukayi dariya gaba daya,
aliyu yc dad mesium mukeson xuwa akwae abubuwan da mukeson amsowa ynxu insha ALLAHU, dad yc to angwayen da bb shagali adawo lfy,
alh. Abba yc ah haba alaji ae kyau kenan, biki ayi walima ae yar dinner kawae ayi adduo'e awatse ae yafi albarka, dad yc to sudae
wadannan nasu yar dinnerr ma ina ganin bb,
ameenullh yc to dad inace kaine kahoremu da hk snn ynxu kuma atasamu ana mana gori,
dad yadaga hannu yana dariya yc aa neekam kun xartani axafi xafi gsky, ko yar dinarnan ace shima bidi'ace ba rawaba ba komae ba, aliyu yajawo
hannun ameenullah yana fadin muje 3ros idan muka
biyewa dad sae ya tsaremu nan muqara makaran, mudae munsan ko menene akan aqidar mum da dad muke don sune suka horar damu da hkn aheee,
yana maganar ne yana kalln dad din, yajasa suka fice suna dariya, alh. Abba yc da kyau uban iyaly, muqarasa daga ciki, ''suka shige suna dariya"
*****
laary ce xaune tsakiyar gadon rufaida bakinta cike taf da cewing gum tanayi masa wani irin tauna na cikakkun yan duniya"
hannunta ckn gashin rufaida wnda yabarbaxu akan cinyarta sakamakon kanta dake kwance bisa cinyarta, telebijin din dake manne jkn bangon dakin yahasko hoton ameenullh wnda ya tsuke ckn suit
maroon mae ratsin baki, sajensa ya kwanta luff tmkr wani matashin balabe, yy murmshnsa mae kyau farar fatarsa tafito ssae, sanarwa ake bisa daurin aurensa na wnda xa'a daurashi gobe da ixinin mae duka,
tmkr antsikari rufaida ta
tashi xaune xumbur tana qaremasa kallo, tawaiga ta dubi laary wacce itama shidin take kallo, suka dubi juna tare, rufaida ckn kidima tc qawata wnn babyn fa????
Laari ta ta6a baki hade da juya idanu snn tc, ''kina nufin kice bakisan familyn Alh. Ahmad dan kwangilaba?? Tayi tmbyr tana duban ckn idanun rufaida, Alh. Ahmad kwangila kk nufi wnn dansa ne???
Laary ta gyada mata kae, ''first born dinshi kenan kinsan 'ya'yansa biyu ne rak aduniya, rufaida tasauke numfashi hade da lumshe idanunta tsawon sakwanni, snn tabudesu taxubama laary, ahnkl tc gsky qawata na kamu,
laary tayi wani murmsh na yan duniya tana ta6a baki tc ae naharboki yar yrnya, to ammafa ki bude kunnuwanki kijini da kyau, wnn da kk gani ba dan hannu bane, ke bamashi ba gaba daya wnn familyn da kk gani tsaye suke, dan wata qawata ta ta6a kaima qaninsa hari, karkiso kiga haduwarta amma wallahy kaca kaca yy mata, ya kunyata ta ckn qawaye abnxa"
rufaida tayi shiru idanunta lumshe, itakam gsky wnn dan matashin saurayi yatafi da imaninta KALLO DAYA datayi masa, to amma INA
MAFITA????
taxubama laary idanu ahnkl tc qawata menene shawara, gsky baxan iya haquri dashi ba, laary tasaki dariya ganin ynda lkc guda rufaida kamanninta sun sauya
alamun tashin hnkl da damuwa sun bayyana qarara kan fuskarta, tashafo kuncinta tana dariya tc qawata lallae kin kamu, to gsky needae banida wani shawara ko mafita daga gareni, mafita ta dayace kuma kinsani, kuma ke
kinga bakisonshi don hk kinga kawae sae ki nemar ma kanki mafita,
rufaida tayi shiru ahnkl tamaida knta bisa cinyar laary ta kwanta idanunta akan tv fuskarsa tanayimata
gixo yanayimata murmsh, tabude bakinta da qyar tc kinsan tunda naqi xuwa wurin boka dalilin mustapha to bb kuwa wnda xankae kaina wurin boka dalilinsa"
kawae dae kinemomin wata hnyr banda wnn, laary tc shikenan sae kinema da knki neekam nawa kenan, ammafa kituna gobe gobe xa'a dauramasa aure, kinsan kuma irin wadannan yaran ba qananun bebs suke aure ba tunda ga kyau da kuma uwa uba akwae sulalla ba qarya, don hk dk wani shiri da xakiyi kinga na yaune kawae,
rufaida tayi shiru
gabanta na tsananta bugawa, tabbas maganar laary hk take, gashi tanaji aranta ko sama da qasa xata hade itakam baxata iya barin wnn saurayin ba, dmn kuwa ita kadae ta hango abnda tahango tattare dashi,
tayi saurin kamo hannun laary jin tana shirin miqewa tc qawata baxan iya barin wnn guy dinba, akanshi inaganin dole xan karya
alqawarin danayima kaina, kiyi dk ynda yakamata kawae nabarmiki wuqa da nama,
''laary tasaki wani sakaran
murmsh snn tamiqa hannunta tadauki wayarta, tayi 'yan latse latse da baiwuce na minti daya ba snn takara wayar akunne, sakwannin da basufi talatinba aka amsa daga can 6angaren, laary tasaki dariya, ''malam cika aiki dk wnda yaganka matsalarshi ta duniya takau,
shima dariyan yy yc laary duniya dk wnda keda buqatar hutu idan yahadu dake magana taqare, kwana biyu najiki shiru bb kodan kawo mana xiyara ko??
Takuma sakin dariya tana kalln rufaida tc kae malam bakada dama, to yau dae ina tafe needa aminiyata fatan bb matsala, yc indae xa'a huta kuma akwae kudi ae kinsan angama magana, tc karka damu dan wnn kasan neema ba matsala bane sae munxo dae snn
takashe wayar,
tashafi fuskar rufaida wacce idanunta ke rufe tc princess tashi ki shirya bamuda isasshen lkc ynxu yakamata mu aiwatar da komae,
tamiqe batare data tanka
mata ba tasauka daga gadon snn tafada toilet laary tana kllnta tana murmsh, awa daya dae dae yadauketa wajen shiri takwashe kudi taxuba jaka wadanda batasan adadinsu
ba snn tadauki makullin mota tayi gaba batare data saurari laary ba,
laary turare kawae tafesa itama tabi bynta tana
jinjina hali irinna qawarta, mintina 40 yadaukesu xuwa
rigacikun wato unguwar da malamin yake, abisa sa'arsu
basu iske kowa ababban palon ba don hka kae tsaye laary tayi musu jagora har xuwa ckn dakinsa inda anan yake ganawa da mutane, bb komae adakin sae carpet wnda aka xagaye dakin dashi, sae wata durowa data tal tmkr ta tsafi,
agefe guda kuma qasa ckn faranti wacce bisa dukkan
alamu da ita yake dubansa, bb kowa adakin don hk ckn
sauri laary taxaro wayarta tashiga neman layinsa, tun kafin takaiga shiga yafito tawani daki, ganinsu keda wuya yasaki fuska, kaga manyan mata maganin qanana kice har kun iso, laary taja hannun rufaida suka xauna qasan carpet din snn tc mun iso gashi munci sa'a bamu iske layi ba,
rufaida da idanunta ke knsa tana qaremasa kallo, mmk fal ranta, bb laifi jknshi tsaf yake hakanan ckn gdn"
Shekarunsa ma bawani masu yawa bane don baxasu wuce ar'baeen ba, tadan ta6e baki tana
kauda knta gefe, shi kuwa tunda ya qyalla ido yagano
rufaida yaqara yawaita fara'arta, daganinta xa'a huta anan, yafada ckn xcyrsa.
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_67~68_
yaqaraso inda suke xaune yaxauna yana facin dinsu amma idanunsa suna kan rufaida wacce ita kuwa gaba daya tsanar mutumin ya tsirga mata, fuskarta tana kallon gefe tagama qosawa suyi abnda yakawosu su
san nayi"
laary ta dubeshi tana murmsh tc akaramakallahu
ga qawata rufaida taxo da buqatarta, wani saurayi ta qyalla ido aknsa, dk da dae kasan buqatar tamu bata wuce hakan"
yajawo dan farantin da qasan yake batare dayace
komae ba, yadanyi xane xanensa snn yadago yana duban rufaida walwalar fuskarsa tadan ragu alamun maganar daxaiyi tanada muhimmanci, yadanyi gyaran murya kadan snn yc ameenullahi yaro ne wnda iyayensa suke tsaye akansa, snn shi kanshi yarone wnda yake riqe gyam da addininsa, ''aiki aknsa xae yi matuqar wahala snn akwae
hatsari ssae acikin aikin, snn sae ansaki kudi ssae"
rufaida ta yamutsa fuska tana kallnsa, ''indae kudine ko nawa ake buqata akwaisu, matsala kuwa nee bansanta ba dmn dk
abnda nasanya agaba ina cimmasa, don hk kayimin aiki kawae, ya gyada knsa yana wani dan murmush snn yadan muskuta kadan yc kinsamu ameenullah atafin hannunki kingama tunda kikaxo nan, ''sae dae cire soyayyar yrnyr daxa'a daura aurensu gobe ckn xcyrsa ne xae iya daukanmu wani lkc, amma dk da hk xamu gwada sa'armu
mu gani"
yasaki dariya xcyrsa cike taf da sha'awar kasancewa da ita a ke6antaccen wuri, ''yc kamar ke neema bansan matsala a aikina ba, to amma sae dae mukan samu wasu 'yan tangarda akan wasu, tangardar kuwa dayace idan sun kasance masu AXKAR da kuma riqo
da addininsu, to amma dayake asiri gsky ce wnda har annuna ishara ga mafificin halitta, don hk ki koma gida kiyi bacci harda munshari kibarmana aikin, nabaki awa goma sha takwas daga ynxu, shi da kansa xae nemi dk inda kk, ''kixa6i wurin da kike ganin ya kwanta miki kije kijirasa, da knsa xae nemeki ko ina ne afadin qasarnan"
rufaida tasaki murmsh wnda batasan sa'eelin daya su6uce mataba, tc nagode nawane price dinka???
Yawashe baki yana kalln laary, ''hajjaju baki fadamata price dinta bane, laary tadan langwa6ar da knta gefe tc haba akaramakallahu daga xuwan farko????
Sae kace ayunwace kake, yadan harareta, ''kinfi kowa sanin hk ae, kullum ayunwace nake indae irinkune ae bana gajiya, yamiqe yana fadin ina xuwa snn yafita daga dakin"
rufaida tadubi laary tana yamutsa fuska tc, kardae kicemin wnn qaxamin xae
kwanta dani sae kace wata karya, laary ta6ata fuska, yrnya bakison biyan buqata, ''wnn malamin da kk gani dk wacce ta isa ta bunqasa itace ke xuwa wajensa, kuma dk wacce taxo qa'eedansa ne sae yy tarayya da ita kafin kudi,
''don hk idan kinason biyan buqata to karma kiyi wata jayayya na fadamiki"
rufaida ta dallamata harara snn taja dogon tsaki na takaici, dae2 lkcn yashigo dakin yaxauna inda yatashi, kafin yc komae laary tamiqe hade da sa6ar jakanta snn tc to akaramakallahu bari inbaku waje sae ku qara tattaunawa ko,???
Baice komae ba sae baki daya qara washewa yana lasan le6ensa, laary tafita tana dariya, to neemadae karikitan fantekata na hada nabi bayan laary da gudu ganin ynda malam ko boka xance yafara wani mishi
mishi da ido yana qara matsowa"
sun dauki tsawon awa guda curr kafin rufaida taqwaci knta da qyar tafito ta iske laary xaune apalon, dama wasu sabbin fuska suma da alama mae gidan suke jira, laary tamiqe tabi bayan rufaida ganin taxo tashigesu batako tanka mata ba, kafin tafita har tashiga mota tana shirin tadawa, laary tafada motar da sauri tana harararta, ''don tsabar wulaqanci da tafiya xakiyi ki barni kome kk nufi????
Rufaida taja dan siririn tsaki batace komae ba ta tada motar tafigeta da gudu tmkr xata tashi sama"
******
ihun data saki mae tsananin
raxanarwa shine yajawo hnkln daukacin al'umman da suke dukkan sassa na ckn gidan, khadeejh dake shirin fitowa daga toilet tuni ta qaraso ckn dakin a matuqar raxane, amma kafin taqaraso tuni husna taxube tsakiyar dakin asume"
''idanunta warwaje ta cyacumo husna tana jijjigata, amma inaa sam bb alamun motsi a tattare da ita, kafin ta iya aiwatar da wani yunquri dakin yacika taf ana tmbayarta lfy''
batada amsa don hk sae tasaki wani kuka tana cigaba da jijjigata, ganin hk yasa momy dafa kafadarta a hnkl tc kwantar da hnklnki khadeejh, fadamana meyasameta???
Tadago da hawaye sha6e2 tc momy neema bansan abnda yasameta ba, ina shirin fitowa daga toilet naji ihunta, kafin inqaraso sae dae naganta akwance, ammadae nafi kyautata xaton wani abun aka fadamata awaya don naji
ankirata awaya ina gab da fitowa"
momy tadubi surayya
diyar qanwarta tc, ''surayya tashi kije kifadamana hassan driver yagyara mota yakaimu xae kaimu asibiti, surayya ta miqe dasauri ckn hawaye tafita, su kuwa suka kwasheta ckn sauri suka fita da ita"
hassan ckn kidima yagyara ma mota parkin, ana kicicin sanyata acikine mk yadanno
hancin motarsa ckn gidan" idanunsa suka sauka akan
khadeejh wacce take kuka wiwi, da alama gaba daya bata ckn hayyacinta"
idanunsa suka sauka ga husna wacce ake tarairaye da ita tmkr bb rae ajikinta,
''baiko kashe motarba
yafito da gudun da baisan sa'eelin da yayishi ba, momy
tatareshi dasauri tariqeshi, idanunshi waje yc lfy momy????
Meyasameta??
Ganin yana qoqarin qwace kanshi daga riqon datayimasa ne yasa tc kwnatar da hnklnka mana,
muma bamusan abnda yasameta ba, ammadae asibiti xa'a kaita ynxu, baice komae ba yanufi motar dasauri hassan yana qoqarin shiga maxaunin driver yadakatar dashi ya
amshi key din snn yamiqa masa key din motarshi, yashiga tuni anbude get yafita gidan hnklnsa atashe"
giwa hospital yanufa, Allah kawae yakaisu lfy amma sam hnklnsa baya jknsa, musamman kukan khadeejh dake qara daga masa hnkl, ckn gaggawa aka amshesu akayi emergency da ita,
khadeejh xama tayi dirshan aharabar asibitin ta dinga rusa kuka wiwi tmkr wacce akace mata husnar mutuwa tayi, mk gabadaya yarasa inda xae dosa, da xae iya da lallashin khadeejh xae yi awnn lkcn, amma inaaa hakanan xaita sauraran fitar sautin kukan nata tmkr ana xagin uwarsa da ubansa"
gashi baxae iya barin inda takeba, don hk yasamu wuri dae dae inda xae iya facin dinta yaxauna yadafe kansa, gaba daya duniyar tayi maxa xafi, dama ckn
quncinsa ya iso gdn sae gashi anqara hada masa xafi"
daddy daya iso gdn ya iskesu ckn wnn tashin hnkln, bayan gama labarta masa komae baitsaya wata wata ba yafigi mota yanufi giwa hospital, yana shigowa asibitin litkita na fitowa daga dakin nurses biyu suna biye dashi abayanshi"
mk yatshi dasauri yatareshi bakinshi har rawa yake, ''doctor meyasamu qanwata?? Meyake damunta??
Khadeejh dasae alkcn talura da fitowar doctorn ta tashi da gudunta kmr xata kife ta nufesu, mk ne yy jarumtar saurin riqeta gam yana girgixa mata kae, tayi shiru tana shassheqa tana kalln doctorn amma tagaxa cewa komae"
doctor Abdulwahab yc ku kwantar da hnklnku plss, ta
farfado ynxu komae nata yakoma normal, ynxu hutu kawae take buqata, xaku iya shiga ku ganta amma plss karku dameta da surutu, ae kafin yaqarasa maganar tuni
khadeejh ta fixge daga riqon da mk yy mata ta fada dakin
da gudunta, ganin hk yasa yabi bynta dasauri gudun
kartaje tayi wani ta'asar"
gaban gadon ya isketa ta
qwaqume husna tana tmbyrta meyasameta, ''mk yajayeta dasauri yariqeta yana fadin menene hk kuma,? Bakiji abnda doctor yc bane????
Sallamar da akayine yasa suka waiga atare sakamakon gane mae muryar da sukayi"
daddy yashigo agigice da qanwar momy da qanwarsa biye abayansa"
yasauke ajiyar xcya bayan daya sauke idanunsa akan husna wacce itama sudin take kallo, yamatso jkn gadon yana tatta6a jknta,
''yadubi mk dake riqe da hannun khadeejh yc, meyasameta ne, momyn taku tc itama batasan abnda yasameta ba, dk suka waiga suna kalln husnae sakamakon shessheqan kukanta da sukaji yana fita, a hnkl tc daddy narasa qaseem har abada, qaseem Allah ya amshi kynshi"
dk suka waro ido suna
kallnta, musamman khadeejh fixgewa tayi daga riqon mk ta cyacumeta bakinta na rawa tanason magana amma yaqi fita"
husna taqara fashewa da kuka tc ummanshi da knta
takirani bayan tagama yimin nasiha snn tafadamun cewa
qaseem dina yayi accident shi da qanin abbansu kuma
dukknsu ALLAH ya amshi abinshi, take dakin gaba daya suka dauki salati na tsananin jimami da alhini, idan kacire khadeejh wacce ita sulalewa tayi qasa tayi xaman dirshan"
take maganar da sukayi awanni biyu da suka wuce yadawo mata tiryan tiryan ckn qwaqwalwarta,
''hannu bibbiyu yasa
yatallafe kuncinsa yaxubama husna idanu bb ko qiftwa, khadeejh da shigarta itama ciki kenan yaxo dmn ameenullah yafita kenan bb jimawa tafito kawoma husnar wayarta da aketa damu da kira, data gaji ta kwashi wayar ta fita kaimata ananne ta iskesu xaune sun kafe juna da
idanu, tayi tsaye tana kallnsu tana murmushi, ganin datayi xata bushe awurin basusan da tsayuwar tata ba yasa tadan
sunkuya kadan ta hure musu idanu, firgigit sukayi suna kallnta sae kuma yasaki ajiyar xcya,
tadan watsa masa harara tc kae qaseem wnn kallo hk ae sae kasa halittar tata ta qare sbd kallo, qaseem yy murmsh idanunsa akan
husna yc haba 6* idan ban kalli queen ba wa kk so in
kalla, wallahy gani nayi yau taxamarmin kmr wata qurratu ain, nee anya xan iya haqura har gobe kafin adaura aurennan,?? Anya bayau xan tada balli adaura ba abani matata????
Khadeejh tariqe ha6a tana dariya, ''ah lallae qaseem kaima kaxo da bidi'a, wato agabana ko kunyatama bakajiba amatsayina ta antinka, yy saurin riqe
baki yana dariya, yadan duqar da knsa, ''afuwan antinmu mantawa nayi"
kinsan idan ina gaban queen mantawa nake da komae ciki kuwa harda nee kaina, '' husna tajefeta da
harara tc yy din, ke ameen din naki wani rashin kunyane bayayi agabana, kaji mijina fadi abnda ranka keso ae kunyar mara kunya asarane, khadeejh ta jefamata wayar jknta snn tc xaki shigo gida yrnya xaki fadamun waa kk ma rashin mutunci"
qaseem yy saurin duqawa qasa dayake grass carpet wurin yakama kunne, ''plsss antinmu tuba muke don ALLAH, karki ta6amin jknta koda dungurine,
khadeejh ta tuntsire da da dariya tc kinci darajar qaseem amma yau da sae kin gane waa kikama rashin kunya, yace godiya muke anty dataci darajata, tajuya tana dariya takoma cikin gdn,
''tana kaiwa nn a tunaninta tasaki wani siririn kuka mae ciyo tajuyo ta qanqame husna suka dinga rusar kuka"
hmmm lallae rae ba abakin komae yakeba, abnda daddy yafada kenan asarari, dasauri mk yajaye khadeejh daga jkn husna ganin numfashinta yana kaiwa da komowa da qyar alamun yana baraxanar daukewa, yy hanxarin danna qararrawar kiran nurses, ckn secons sae ga nurses guda biyu sun shigo da axama"
basu tambasi ba'asi ba dmn suna shigowa suka lura da
yanayin da pacient dinsu take ciki, take suka kora kowa waje suka fara aikinsu, khadeejh kam qin fita tayi saida aka jata aka fita da ita da qyar, banda rusar kuka bb
abnda takeyi, ckn lkc qanqani numfashinta yadawo normal snn sukayi mata allurar barci dmn samun hutu, byn sun
fito suka gargadesu akan kar wnda yashiga har sae xuwa awa biyu da rabi lkcn tana gab da tashi kenan, kuma koda ta tashi aguji tuno mata da dk wani abu wnda xae iya daga hnklnta, idan ba hakaba to komae xae iya faruwa da ita, suka amsa da to snn sukayi gaba"
daddy yadubi mk wnda idanunsa suke alumshe yana sauraran fitar sautin
kukan khadeejh har ckn kwanyarsa, da ace yanada hali da dauke dk wani qunci da baqin ckn dake tattare da ita xaiyi ya jibgasu aknsa, amma bb halin koda hanata kukanne, don hk ya rintse idanunsa yana saurarenta cike da madaukakin tashin hnkl, daddy yadafashi ahnkl yc be a man mana,
mk yabude ido ahnkl yana kalln daddy, daddy
yatsorata da ganin qwayar idanunsa, don hk ckn sigar
lallashi yafara yimasa nasiha har saida ya tabbatar da cewa xcyrsa da gangar jknsa sunyi sanyi snn yc bari inje can gdnsu qaseem din ynxu, kuma kaima da so samune da muntafi tare, idan ba'a kae gawar ba sae mu rakata,
mk
yagirgixa kae, ''daddy kaje kawae baxan iya tfy inbar husna ckn wnn halin ba, idan komae yadaidaita xanje insha Allahu,
daddy yy murmsh yc ba matsala nee bari inje, yc
to ayi musu gaisuwa kafin inxo, daddy ya gyada knsa kafin yanufi inda motarsa take"
_*Basmahn mae sanyinta ce👌🏻*_
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_69~70_
mk yabude idanunsa ahnkl yaxubasu akan khadeejh, yayimata quri da rinannun idanunsa, jiyake tmkr ana yarfa masa ruwan dalma ckn xcyrsa, yamiqe batare daya tsaya shawara da xcyrsa ba yanufi inda tayi
xaman dirshan kmr wata ta6a66iya, yadurqusa agabanta ckn wani yanayi wnda shi kanshi baxae iya fassarashi ba"
yaciro hankachif ckn aljihunsa wnda keta tashin qamshi, ''yakae hannunsa kan fuskarta yafara goge mata hawayen, mamaki yacika xcyr khadeejh wnda
har batasan lkcn data tsaida kukan nata ba, taxubamasa
idanu da xallar mmk tana kallnsa, shima kalln nata yakeyi ckn tsananin shauqi da tsantsar qaunarta,"
''khadeejh tadauke idanunta tana qoqarin tamke fuskarta, gabanta kuwa bnda lugudun uku uku bb abnda yakeyi, ''tamiqe fuska tamke bata ko qara wae wayensa ba tabar wajen"
yaxubamata idanu, ''ckn xcyrsa kuwa jinjina wauta da shirmen daya tafka yakeyi, musamman da xcyrsa ta tunasar dashi cewar gobe iyanxu taxama mallakin
wani matsayin matar aure,
miqewa yy xumbur tmkr wnda aka tsikara cike da jarumta da qwanji yy hnyr fita daga asibitin, ''baiko waiwayi inda yasan xaiyi toxali da ita ba, inda yy parkin ya nufa kae tsaye yabudeta yashiga, ''kanshi
yahada da sitiyari yana karanto INNALILLAHI WA INNA ILAYHI RAJI'UN asarari, dmn jiyayi numfashinsa yana kaiwa da komowa, tabbas idan banyi wasaba soyayyarki xata hallakani khadeejh, ''yafadi hkn yana mae runtse
idanunsa,
xcyrsa banda xafi bb abnda takeyi, yajima ckn wnn halin wnda har baisan lkc yatafi ssae ba , sae jiyayi ana kiran sallar magrib, ''yadago knsa ahnkl yanajin jknsa yy masa nauyi ssae, fitowa daga motar yy snn yarufeta
yanufi inda masallaci yake, byn idar da sallar yajima yana yiwa ALLAH kirari snn yadora da kae kukansa garesa akan ya fidda masa soyayyar khadeejh ckn xcyrsa"
yamiqe ckn macewar jiki yanufi dakin da husna take ciki, da sallama yashiga amma sam fuskarsa bb walwala, dukknsu suka
amsa masa snn yashigo, '' goggo maryam qanwar daddy yagani itada inna suwaiba qanwar momy bisa sallaya da alamun dae sallah sukeyi"
khadeejh xaune gaban gadon da husna take ta rafka uban tagumi hannu bibbiyu, ''idan kalura da kyau xaka iya hango siraran hawayen dake xubowa ta gefen idanunta"
yy saurin kawar da idanunsa
gareta yana karanto addu'oi ckn xcyrsa, ''yasauke idanunsa akan husna wacce take jingine da jkn gadon idanunta alumshe dk da dae alamu sun nuna ba bacci take ba, yaqaraso gaban gadon yakamo hannunta yana kallnta, tabude idanunta ahnkl taxubasu aknsa, wnda ganinsa yasa
wasu sabbin hawayen suka 6allemata, ya girgixa mata kae byn ya 6ata rae, ''baki yrda da qaddara ba kenan??
Ta girgixa kae tana shessheqa, yc to oya share hawayenki karki qara xubar masa da hawaye domn axabace agaresa, ''ko kinason ya kasance ckn qunci aqabarinsa???
Dasauri tagirgixa knta tana share hawayen, yc yauwa my lil sis, ynxu soyayya daya xaki nuna masa yasan cewa kedin masoyiyarsa ce ta gaske shine kidage da aika masa da saqon addua, shine kadae abnda yakeda buqata ahalin ynxu ba kuka ba, ''ta gyada kae da sauri tana qara goge hawayen da suka qara xubowa batare data shirya ba, tashiga karanto dukkn adduoin da sukaxo bakinta tana nema masa sauqi da yalwatar qabari"
khadeejh dake gefe tana sauraransu take jknta yy sanyi qlw, ''maganganunsa
sun shigeta qwarae da gske, tasa hannu ahnkl tafara goge hwyenta, ''bakinta yafara motsawa alamundae itama adduar take,
mk dake lura da dk wani motsinta yadan saki
murmsh kadan, ko ba komae yaji dadin data dauki
maganrsa, doctor Abdulwahab yashigo dakin da sallama da nurse daya abayansa tana biye dashi"
ganin mk xaune yasa ya qaraso da fara'a yamiqa masa hannu, ''yc soja
mala'kan duniya ashe kana ciki??
Mk yy murmsh yc ina ciki likita bokan turae, ''sukayi dry gaba daya snn dr. Yc ae
ta warware ma xa'a iya sallamarta ynxu, sae dae pls aguji abnda xae iya kawomata 6acin rae komae qanqantarsa, mk yc Insha ALLAHU likita xa'a kiyaye"
dr. Abdulwahab yadanyi 'yan rubuce2 snn yamiqama mk yc xaku iya tfy ALLAH yaqara lfy, ya amsa da amyn snn likitan yafita, inna suwaiba da goggo maryam sune suka fara harhada kaya dk da dama bawani yawane dasu ba, kulolin abnci ne kawae, khadeeh takama husna tasauko daga gadon, ''dk da bb inda yakemata ciwo amma jknta gaba daya asake yake, wnda har batajin xaata iya tfy da knta,
hannayensu riqe da juna suka nufi wurin mota kowa jugum2, ckn motarma hkn ce takasance bb wnda yake tankama wani, dukknsu bakinsu sae motsi yake wnda ko ba'a fadamaka ba xaka fahimci cewa addua suke, ahaka suka isa gida
mae gadi yataso yabudemusu, suka dinga yimusu sannu snn hassan yatayasu kwasan kayan suka dunguma sukayi ckn gdn,
ganinsu yasa kowa tasowa yanayima husna sannu, bata amsama kowa ba dmn batada qwanjin yin hkn awnn lkcn, kae tsaye dakinsu ta nufa ta datse knta, batada buqatar kasancewar kowa kusa da ita, ''gado kawae ta haye ta runtse idanunta tadinga kwararo adduoee a ckn
xcyrta, sam taqi baiwa idanunta damar xubo da hawaye,
''khadeejh kuwa dk da xcyrta ckn qunci take amma tanayin toxali da iyarta da jummala tayi farin ck ssae, harma tadanji sauqin quncin datake ck, musamman dataga iyarta da tsohon ciki tayi sakate tana kallnta.
*****
Rufaida yakamata kisawa xcyrki sauqi, karkije kikae knki ki baro akan wnn guy dinfa, ''dk kinbi kinwani tsangwami knki akan yaron dana tabbatr mijinki yafishi komae, ''rufaida tawatsama laary wani mugun kallo snn tc, ''ke kikasan wnn, nee kawae burina aynxu baiwuce inmallakeshiba, ke
idan baki hango komae tattare dashi ba nee na hango, tun muna shaida juna dake kisamomin mafita wallahy, kafin keda malamin naki insa ashukamuku rashin mutuncin da baxaku iya mantawa dani ba,
laary ta kya6e baki tana
kallnta ''wnn ba qaramin aikinki bane, bakida hqr shiyasa baxakiga biyan buqata ba, nee kam sama da shekara uku ina tare dashi kuma baita6ayimin aiki baiyi ba"
Rufaida taja dogon tsaki tc dama nee shiyasa rayuwata shirme kawae nadauki xuwa wurin wani boka, banda ya amshe maka kudi yamaida kae sakarae kawae bb abnda yake, ynxu gashinan nee bama kudin yadameni ba qaxami dashi yawani kwanta dani"
''mtsssssw'' stupid,
laary tc to maida wuqar, ki xuba idanu xuwa gobe nafadamiki xakiga aiki da cikawa don nee dae na yrda da aikinsa, ''amma ga wata shawara kafinnan ynda aikin xae xomana ckn sauqi"
rufaida ta xuba mata idanu
tana kallnta batare data tanka mataba, laary tagyara xama snn tc, ''nasan cewa bakida lbrn cewa khadeejh wacce taxauna awurinki shekarunki baya itace amaryar tasa, ''rufaida ta yamutsa fuska alamun ban fahimci abnda kk nufi ba"
laary tayi murmsh, ''dama nasan baxaki ganeba, to
khadeejh 'yar aikin gdnsu musty dinki itace wacce xae
aura, wacce yakawo miki ita shekarun baya, rufaida ta
qwalalo ido, ''are u serious?? Laary ta ta6e baki, ''xanyi miki qarya ne, neema lbr naji anayi daxu bayan nabar nan"
cewa dk ajinsa da dukiyarsu yarasa wacce xae aura sae 'yar aiki, nee kuma nabi diddigi har nagano ashe itace, ynxu shawarar dana kawo miki shine, kishirya muje gdnsu
ameenullah din kawae mu farke musu laya, mu gaya musu gskyr wacece khadeejh, kuma muhada musu harda qarya, dmn naji suna cewa iyayensama basusan cewa ba 'yar gidan bace, kinga kuwa daxarar sun san hk dole daurin
aure yafasu, ''koya kk gani???
Rufaida tasaki fara'a tc gud idea" hakanma yy, tamiqe batare data qara cewa komae ba tafara shiryawa"
ckn mintuna qaleelan tagama shiryawa ckn atamfa 'yar holand snn tadauko babban mayafi tayafa, sae ka rantse da ALLAH tagari ce,
''tayi murmsh tana kalln
laary tc yaya kika ganni?? Itama murmshn tayi snn tc kinyi, amma yaushe rabonki da irin wnn shigar????
Rufaida ta watsamata harara tc bansaniba 'yar iska, kinsan dae nee bana shigar banxa, dolene sae na dora after dress sbd tsaro, plss nee tashi muje kafin wnn jarababben yadawo
bana gida, laary tasauko daga gadon sukayi fita atare"
dayake gidan alh. Ahmad kwangila sanannene ckn kurmin mashi tmbaya daya kawae sukayi aka nuna musu gidan, ''kansu tsaye suka shiga bayan mae gadin gdn yy musu 'yan tambayoyi, ''dayake sha'anine na biki kuma sunce daga dangin amaryar ameenullah suke take yabasu ixinin shiga, yakuma nuna musu hnyr da xasubi yasadasu da ckn gidan"
dk da kasancewar mahaifin rufaida hamshaqin attajirine amma saida tasarawa haduwa da tsaruwar gdn,
sukabi hnyr da aka nuna musu sae gasu awani babban palo wnda tsaruwarsa yaxarta tunanin dukkan mae tunani, amma dk girman palon kusan cike yake da al'umma kowa
na hidimar gabansa, rufaida da laary suka kalli juna,
basusan ta ina xasu fara ba dmn basusan wacce xasu
tunkaraba ckn matan"
tsawon mintina biyar suna tsaye bb wanda yasan da wanxuwarsu, rufaida har tafara shawarar sujuya kawae sae sukaga wata matashiyar yrnya agabnsu
wacce baxata wuce tsarar khadeejh ba, dukknsu suka
xubamata na mujiya suna jiran abnda xata fada, ita kuwa ganin sunyi shiru yasa tc, ''tundaxu naganku tsaye anan ku baku qaraso ba ku baku juya ba, fatan dae lfy??
Rufaida tayi murmsh, '' maman ameenullh muke nema, ''mu daga gidansu khadeejh muke amaryar ameenullh, ''sumayya
tadada washe baki tc auuu shine kuka tsaya daganan??
Ku qaraso mana, tajuya ta nufi ckn palon suma suka rufa mata, tanuna musu wasu kujeru tc kuxauna anan bari inyimata magana, tajuya tayi wani hnyr batare data jirayi amsarsuba"
mintunan da basufi uku ba saigata tadawo tc tace kushigo ciki, laary da rufaida suka miqe sukabi bayanta again, wani dan matsakaicin palo takaisu wnda shima ba bayaba wajen haduwa, anan suka iske haijya sarah itada wasu mata biyu tsaye alamun suna sallama ne"
shigowarsu matan kuma suna fita, '' hajiya sarah tc
sannunku da xuwa ckn fara'a, ''suma da fara'arsu suka amsa snn suka gaisheta, ''take sumayya tacikamusu gbnsu da fruit da drinks, basubi takansu ba dmn ba abnda yakawosu kenan ba"
Rufaida tadan gyara xamanta tana kalln hajiya sarah, tc hajiya sunana rufaida, ''matar mustapha''
yayan khadeejh atunaninku"
hajia sarah tadan yamutsa
fuska alamun rashin fahimtar inda xancannata ya dosa, tc ban fahimceki ba rufaida,
''rufaida tadan gyara xama da dan murmsh tc hajia dama nasan baxaki fahimceni ba, amma ynxu xan fahimtar dake, khadeejh dakuke shirin aurama danku a gobe jumu'a to ba diyar conel kabeer bace, daga can wani qungurmim qauye aka daukota, ''to bashine ma abnda yafi muni tattare da ita ba illah kasancewarta shegiya dmn ba'asan wanene ubanta ba, snn
sau biyu ana kamata da mijina mustapha yaron conel kabeer din nasan baxaki rasa sanin ko sunansa ba, suna
aikata masha'a ''amma hajiya kiyi hqr idan maganar nan ta6ata ranki,
''gsky banso naxonan nafadamiki wnn maganar ba, amma saina duba babban gida kmr wnn
baikamata arufeku da wnn mgnr ba, naga da ace sae byn andaura kuji gara tun ynxu kusan komae, idan kunga xaku iya aurama danku ita to ba matsala,
''needae nafita haqqinku amatsayina na 'yar uwarku musulma, ''hajiya sarah wacce gumi yagama wanke fuskarta tabude baki da
qyar wnda yy mata nauyi tc, ''kinada tabbacin wnn
maganar taki hk take???
Rufaida tayi wani dan murmsh nasamun nasara snn tc hajia idan baki yrda ba xaki iya sawa ayimiki bincike domn kisamu tabbaci, muxamu koma hajia sae ALLAH yakaimu"
hajia sarah batasamu
damar amsamusu ba domn gaba daya knta yadauki xafi,
tama rasa wani tunani yakamata tayi awnn lkcn"
Suna fita motarsu kawae suka fada cike da nishadi, rufaida taxaro dubu biyar tamiqama mae gadi cike da farin ciki, ''malam nalado yarisina ya amsa yanata xuba godiya, suka fice suka barshinan yana juya kudi,
''laary tadubi rufaida byn sun hau hanya taga sae
xuba murmsh take, ta ta6e fuska snn tasaki dan siririn
tsaki, ''rufaida tajuyo tana kllnta da mmk amma batace mata komae ba, laary takawar da knta gefe tana klln titi, ''ynxu idan sukayi bincike daga yau xuwa goben suka gane qarya muka shirya musu fa?
Rufaida tadan rage gudu byn ta waigo takalli laary snn ta kawar da knta takoma klln titi,
''kina nufin xasu iya bincike akan maganr? Laary tc auu
dake me kk tunani?? Maganacefa ta aure ba abune na wasan yaraba, ''kinga kuwa dole suyi bincike akae, rufaida tayi shiru tana klln titi, ''tabbas maganrki gsky ce qawata,
ada idanuna sun rufe da tsantsar qaunar ameenullah har yasa na manta da hkn, to amma ynxu menene mafita??
Laary ta yamutsa fuska wnda yaxamar mata al'ada snn tc point ov correction, ''kina tsantsar sha'awarsa dae, dan baxan iya yarda cewar sonsa kk, ''rufaida ta qyalqyale da dariya wnda bata shirya masa ba"
''shegiya qawata, wato
dalilin dayasa kenan muke manne da juna akoda yaushe, bamu iya rabuwa koda kuwa munso hkn, ''gskyrki laary'' dk duniya tundaga nan qasarmu 9ja har xuwa qasashen dana
xiyarta, ''egypt, cairo, ingland, india nd etc, ''bb wani da namiji dana ta6a sawa raina insoshi sae dae sha'awarsa kawae"
mustapha shine kadae wnda nata6a so arayuwata,
laary tc tawatsa mata kallo, ''to idan kinsan hakane
meyasa kk qoqarin hana wnn auren?? Don nee da
atunanina sonshi kk kmr ynda kkson mk, rufaida ta dallo mata harara bayan ta 6ata fuska, ''snn tc, koda wasa karki qara yimin wnn xancan laary, dalilin dayasa na amince da shawarar da kika kawomin na wargaxa wnn auren kuwa ba komae bane face, xan jefi tsuntsu biyu da dutse dayane"
nasan kinsan xaman yrnyr na agidana amma bakisan
soyayyr dana nuna mataba, ''na kashemata maqudan
kudade snn nabata attention dina dk dan ta sakarmin
jikinta inyi ynda naso, ''amma tsinanniyr yrnyrnan ta watsamin qasa a ido'' wnn dalilin yasa ynxu xan fanshe wahalar danasha aknta, ta hnyr hanamata auren wnn hadadden guy din, da kuma shiga ckn wnn uwar daulan wnda nakeda tabbacin xata huta fiye da hutawar datake aynxu, ynxu menene shawara qawata gameda binciken da kk tunanin xasuyi??
Laary ta kya6a baki, ''abnda dae bakiso dole shi xa'ayi, arufe bakinsu ruf karma suyi
tunanin yin bincike, ''rufaida taja dogon tsaki snn tc, ''ke
kam mutuminnan qila ke yafara asircewa kafin kowa, to nee bae asirceniba tukunna, idanma yy to baikamaniba,
''laary tc abnda yake hadani dake kenan rufaida, ke sam
bakida fahimta, nafadamiki shekaru da dama ina tare da
mutuminnan, kuma wallahy baita6a yimin aiki baici ba,
kece kawae da gajen hqr, ''rufaida tc to keda keda hqr
saiki koma, amma wallahy baxan koma wurin wnn dan
iskan bokan naki ba, idan kinga xaki iya kina iya xuwa
amma bada rufaida ba, ''dae dae lkcn suka iso qofar gdn
mk, don hk laary tayi saurin dakatar ita ta hnyr fadin, to
dakata , saukeni kafin ki shiga, snn ki kawo kudi ynxu
awnn daren xanje wurinsa, nayimiki alqawarin xuwa gobe komae xae daidaita,
''batace komae ba illa jakanta data miqa hannu da tauko abyn motar, snn taxaro kudade masu yawa tamiqa mata, ''ta amsa tajuyasu snn tasaki murmsh
ta 6alle murfin motar ta fita, ita kuwa taja mota tashige
ciki.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_71~72_
conel kabeer yadubi momy firdausy wacce tayi kasaqe tana sauraren abnda xaice, yadan muskuta kadan snn yc, ''momyn yara banqi ta shawarar diyartaki ba, amma kisani qaseem ALLAH yariga ya amshi abnsa, wnda dama aronsa yabamu, ''snn dukknmu muma inda yatafi bb makawa sae munbishi, don hk maganar adaga daurin aurennan ma sam baitaso ba, tunda mutane nesa
dana kusa sun riga sun hallara, ''ko andaga wnn daurin auren bb abnda xae qari qaseem dashi, ''addua ita kadae ce abnda yakamata muyi masa yasan cewa mu masoyansa ne,
''yakalli khadeejh dake raku6e gefen momy yc, khadeejh kiyi hqr karkice naqi amincewa da shawarar
da kikaxo da ita ne, ''aa'' illah kawae naga hkn bb wani
amfani daxaiyi garemu da kuma shi mamancin, don hk
dukknku ku kasance masu yimasa addua, ''gobe insha
ALLAHU xa'a daura aurenki bb fashi,
''ahnkl tadan qara duqar da knta wasu sabbin hawaye suka wanke fuskarta, ''itakam gani take koda ameenullah ne yabar duniya iyakan damuwan daxata shiga kenan,
tadan saci kalln inda husna
ke raku6e, ''kanta aqasa yake, hakanan ko motsi batayi tmkr wacce aka dasa, ''wnn shine yasa baxaka iya fahimtr kuka take koko aa, ''daddy yadan qara xama"
yadubi husna da tausayinta yake nuqurqusar xcyrsa, ''yadake dmn kar yaqara kashe mata jknta, yc''
mamana kidauka cewa wnda yafimu son qaseem shine ya amshesa, ''kidaina yimasa kuka dmn ba abnda yakeda buqata ba kenan, ''ALLAH xae dubi haqurinki yakawo miki wani wnda yafi qaseem, kinji mamanah????
''ahnkl hawayen dataketa nuqunuqunsu suka
kwaranyo saman fuskarta, ''dasauri tasanya hannu tashiga gogesu, ''tun sa'eelin da mk yafadamata cewar hawaye axabace ga mamaci tadaina xubar hawaye sae kukan xuci, wnda hausawa sukace yafi na fili, ''sae dae wani lkcn yakan xubo batare da amincewrta ba"
to ynxuma hakance ta kasance gareta, ''daddy yana lura da dk halin datake ciki, take xcyrsa taqara narkewa da tausayinta, ''yamiqe
batare daya kuma cewa komae ba yafice daga palon
yanufi dakinsa, mommy itama tamiqe tabi bynsa bisa dukkn alamu wata mgnr xasuyi,
''dukknsu suna xaune bb
wnda ya motsa tsawon mintina, ''khaleel ne yamiqe jiki asanyaye shima yafice, ganin hk yasa khadeejh itama miqewa taqarasa inda husna ke duqe takamo hannunta ta miqar da ita"
''tayi mmkn ganin bb digon hawaye a idanunta, ''sae dae gabadaya kamanninta sun sauya tmkr wacce tayi wani dogon jinya ayini daya tal, ''basuce da juna komae ba khadeejh jaye da hannunta suka sauko daga palon, ''take idanun mutane suka koma knsu lkcn da suka sauko palon qasa, kowa yashiga yimata sannu, da
kae tadinga amsawa bisaga tursasa xcyrta data dingayi,
ahk har suka isa dakinsu snn taxare hannunta daga ckn na khadeejh tashige toilet ta dauro alwala, kafin tafito khadeejh ta shimfida mata darduma dmn tasan abda xatayi,
''tana fitowa tadauki hijabin datagani kan darduman
ta tada sallah, kadeejh na xaune gefe tarafka uban tagumi tana kallnta sbd ita tana fashin sallah, ''tajima a sujjadr qarshe tana kwarara ma qaseem dinta addu'a, snn tayi sallama, ''tadinga tasbihi, hailala da hauqala, tananan xaune khadeejh tamiqe tafice daga dakin, wurinsu iyarta ta nufa
ta iskesu suma sunata jajen wnn lamari.
*******
kusan xa'a iya cewa gaba daya gdn bb wnda ya rintsa awnn rana, daga baqin har 'yan gida, ''masu aiki nayi masu jimami nayi, ''2n qarfe 1:30 qofar gdn conel kabeer yacika da mutane masu shirin daura aure, kasancewarsa mutum mae
jama'a dmn shi kowa nasane, qarfe biyu da 'yan mintina kowa ya hallara amma bb dangin ango bb alamunsu, har xuwa qarfe biyu da rabi lkcn idan hnkln conel kabeer yy dubu to yagama tashi,
''ga mutane kowa yagama qosawa da jira har anfara qorafi, ckn tafasar xcy yamiqe da nufin yashiga gida ya amshi lambar ameenullah a hannun
khadeejh, sae dae motar data tsaya adae dae qofar gdn itace tadauki hnklnsa"
haka kawae yaji gbnshi yafadi ganin tsayuwr motar, bae gama tantance dalilin faduwar gaban tasa ba, mutanen dake ckn motar suka fito, bae tsaya tunanin komae ba yaqarasa wajensu fuskrsa bb yabo bb fallasa, dmn dae jiyayi gaba daya yasha jinin jknsa,
''yamiqa musu hannu sukayi musabaha snn yc kuqarasa
mana, ''daya daga cknsu yc ba abnda yakawomu ba kenan alhaji, waliyyan wnn yaro ameenu sune suka umarcemu damuxo mu sanar daku cewar sun fasa, snn dk wani abu da akasan sunyi sun yafe"
''daddy yy mutuwar tsaye bae ankareba sae jiyayi sun tada motarsu suna shirin tfy,
yabisu da kallo yana nanata kalmr SUN FASA, ''alh. Isah
maqofcinsa yaqaraso inda yake tsaye yadafashi, ''alh. Ince dae ko lfy?? Daddy yaja numfashi idaunsa sun kada sunyi yajir, (ran maxa ya6aci) yadubi alh. Isah da jajayen idanunsa yc alh. Muje amaida aurenn ga 'dana mustapha, na wakiltaka amatsayin waliyyinsa, alh. Isah bainemi jin ba'asi ba ya amsa kawae da to, dmn dae yasan koma
menene ba lfy ba, tundaga kalln yanayin daddy,
''ckn lkc qanqani aka daura auren KHADEEJH ABBAKAR DA MUSTAPHA KABEER, abisa sadaki naira dubu hamsin lakadan, ''kowa yawatse cike da mmkn juyawan wnn lamari, musamman wadanda sukeda masaniya akan irin
soyayyar dake tsakanin khadeejh da ameenullah, da kuma wadanda a kafafen yada labarae suka samu sanarwan wnn daurin aure suka halarta, don hk cece kuce ya yawaita tsakanin al'umma kowa yana fadin albarkacin bakinsa"
''daddy yadinga kiran layin mk amma shiru don hk
yahaqura kawae yakutsa knsa ckn gidan, mata anata
yimasa ALLAH yasanya alkhairy har yasamu yahaye
samansa, mommy tabishi abaya dmn yanayinsa kadae ya tabbatar mata da cewar bb lfy, dk da qoqarinsa na
dakewa da basarwa daya dinga dmn kar mutane su
fahimci komae, ''yana shiga babban rigarshi yafara cirewa ya ajiyeta gefe, dmn jiyayi gaba daya taxamar masa kaya,
''6acin rnsa na dada hauhawa ckn xcyrsa, momy tashigo ta iskeshi ckn wnn hali, 2n kafin taqarasa shigowa yc koma ki kiramin khadeejh da husna, bb musu ta koma, ta iskesu adakinsu suda qawayensu wadanda saida sukaxo sukaji
mummunan lbrn rasuwr qaseem, xaune suke jugum2 sae jefi2 sukan dan ta6a fira sama2"
mommy tafadamusu
saqon daddynsu, sukabi bayanta har palonsa, ''su kansu ganin yanayin daddy ba qaramin sanyaya jknsu yy ba, dan nesa dashi suka xauna aqasa yayinda mummy taxauna gefensa"
dk da 6acin ran dayake ciki amma xcyrsa saida ta yanke lkcn da yy toxali da khadeejh, ''baisan yaya xata dauki maganar ba, yanada lbrn tsananin shaquwa da soyayyr dake tsakaninta da ameenullah"
bakinsa yy masa nauyi, yanaji tmkr baxae iya tunkararta yace mata iyayen ameenullah sun aiko cewar sun fasa ba, yy shiru tsawon lkc kanshi asunkuye, ''mummy firdausy wacce jknta yagama sanyi da tararrabin abnda xae fito
daga bakin mijinnata, dmn tasan koma menene bana
alkhairy bane,
''ckn sanyin murya tc daddy anya kuwa lfy?? Yadago knsa ahnkl yasauke idanunsa akan khadeejh wacce itama idanunta aknsa suke, dmn jitayi gabnta sae fadi yake wnda tarasa dalili, ''yakauda knsa gefe yana kalln wani
sashen, ''kafada musu kawae dmn fadan yaxama dole,
''wani sashe na xcyrsa ne yabashi umarnin hkn, ''akaro na biyu yasake duban khadeejh wacce ahalin ynxu knta duqe
yake aqasa, kaiwa wnn lkcn tagama yanke qauna, tagama sadaqar ma xcyrta cewa mutuwr ameen dinta xa'a fadamata, bisaga la'akari datayi da kallon da daddy yy mata"
''take kuwa wasu xafafan hawaye suka sheqo da gudu suka wanke fuskrta"
''khadeejh kiyi hqr da abnda
kunnuwnki xasu jiye miki aynxu, kisani dk wata qaddara na mutum yana kasancewane 2n kafin halittrsa, ki qaddara cewa ameenullah bashine mijin da ALLAH yarubuta
aqaddararki ba,
''xumbur ta miqe idanunta warwaje tana kalln daddy, ganin hk yasa mummy saurin kamata ta xaunar da ita, ''husna kuwa suman xaune tayi tana qara nanata mgnr daddy ckn xcyrta, meyake faruwa damune
hk?? Me mukayi wa ALLAH yake jarabtarmu da ibtila'ee
hk?? Qaseem yarasu ameenullah ma yarasu at desame tyme???
Meyake shirin faruwa ne?? Husnace ckn kidima take fadin hk, ''daddy yy saurin dakatar da ita da hannu,
''waya fada miki rasuwa yy?? Bb abnda yasamu ameenu,
iyayensane dae kawae suka 2ro wakilae cewa sun fasa,
basu fadamin dalili ba kuma basu bani damar tambynsu
ba, ''snn abu na biyu kiyi hqr bisaga hukunci dana yanke
batare da neman shawararki ba, ''na daura aurenki da mustapha...
Take kukan datakeyi ya tsaya cyak, hawayen da suke ambaliya tmkr famfo ckn second guda suka qafe,
tamiqe atsananin raxane baknta na rawa tc daddy
ameenullah ne yafasa aurena da gske?? Hmm wallahy qarya suke masa, ameen dina baxae ta6a fasa aurena ba"
''wani kuka mae qarfi ya qwace mata, ckn kukan take fadin daddy meyasa ka auramin yaa musty? Wallahy dk duniya
bb wacce yatsana sama dani, baya qaunata daddy, don ALLAH kawarware wnn auren neema bana sonsa,
''kae tsaye xaka fahimci cewa ba'a ckn hayyacinta take mgnr ba, ''mummy tayi saurin riqeta ganin numfashnta yana baraxanar daukewa, ''gaba daya tagama fita hayyacinta,
''fadi take daddy wallahy bana sonsa ameen dina nakeso, baxan iya xama da yaa musty ba domn baya qaunat...
Ahnkl duhu yafara mamaye ganinta, sharaf ta xube jkn
mummy batare data qara sanin inda knta yakeba, ''da
gudu husna tanufi frinji tadauko gorar ruwa tasheqa mata, bb 6ata lkc kuwa ta farfado mummy nariqe da ita,
''daddy kuwa xaune yake yagaxa koda motsawa daga inda yake, binsu kawae yake da idanu, ''ahnkl tafara bude idanunta, qwaqwalwrta tafara juyawa, komae daya faru ynxu yadawo mata tiryan2 ckn qwaqwalwrta"
takamo hannun mummy
tariqe gam, ''mummy da gske da yaa musty aka daura min aure?? Mummy tajawo dayan hannun nata tariqe snn tc, haba khadeejh?? Sae kace ba musulma ba?? Baki yrda da
cewa ALLAH yna juya lamarinsa ynda yaso kuma dayaso ba??
Ki qaddara cewa mustapha shine mijin da ALLAH yaxa6a miki, kidauka cewa shine alkhairy agareki
fiye da ameenullah,
''ahnkl tadaga idanu takalli husna wacce take kuka wiwi, itakam hawayen ma sun qafe sae xafi da xcyrta takeyi, ''sae a snn daddy yasamu damar miqewa ya fice daga palon"
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_73~74_
mummy ma tausayinsu yasa tagaxa riqe hawayen dataketa nuququnsa, dasauri tamiqe tafice
daga palon gudun kar ta qara daga musu hnkl"
''husna tariqo khadeejh ta rungumeta ssae ajknta, ''kuka take ssae kmr ranta xae fita, ita kuwa khadeejh idanunta soye suke bb alamun ko digon hawaye, ckn xcyrta adduar xubowar
hawayen takeyi, dmn ita kadae tasan axabar datakeji ckn xcyrta.
********
wae ina lbrn ameenullah ne??? 2n adaren da su rufaidah suka bar gdn hajiya sarah takasa xaune takasa tsaye, ahk alh. Ahmad ya iso palon yasameta, batare datayi wani 2nani ba ta sanar dashi komae dangane
da sabon lbrn dataji daga bakin rufaidah,
''yatsareta da idanu yana kallnta, ''tabbas magnr cewa ita ba diyar alh. Kabeer bace inada masaniya akan hk, shi da knsa yashaidamana lkcn da mukaje neman aure, kece dae kawae banshaidawa hkn ba, dk da axatona na fadamiki"
sae dae wadannan sabbin labaran kikwantr da hnklnki aknsu, xanyi bincike akae daga yau xuwa gobe"
''hajiya sarah ta gyada kae kawae kmr wata qadangaruwa, ''shi kuwa alh. Ahmad kan stairs kawae
yanufa batare daya wani damu da mgnr ba, dmn yasan aure yagaji hk, tsegumi ga gulmace2 sae anyishi musamman ga mata, ''baiqara bi takan xancan ba har xuwa wayewar gari"
''shi kuwa dama ameenullah sae can
dare suka dawo shida aliyu, kuma koda suka dawo din
basu shiga ckn gdn ba dmn sunsan kaiwa wnn lkcn kowa yy barci, don hk kawae sae suka yada xango a BQ"
sae dae me?????
2n byn wayewr gari alh. Ahmad wnn magana ta tsaya masa arae, ahnkl yadinga jin xafin mgnr ckn xcyrsa, 2n baidauketa komae ba har yafara safa da marwa yakasa xaune yakasa tsaye, xcyrsa tadinga axalxalarsa tana qara hasko masa girman lmrn"
ahnkl dukkan xcyrsa tamamaye da qunci da baqin ciki, har yakejin dk rintsi dk wuya dansa baxae ta6a auren wnn tanbadaddiyr yrnyrba, ''ckn fushi yadaga waya yakira
ameenullah, snn yy kiran hajiya sarah, ''dayakema yana ckn gidan bb wani 6ata lkc suka isa ga kiran shida dan uwansa"
''ganin yanayinsa ba qaramin tsoratasu yy ba, jiki
asanyaye suka xube kan carpet snn suka gaidashi, bae amsaba illah wani mugun kallo daya jefi ameenullah dashi, snn ckn daga murya yc, ''ynxu kae har kana 2nanin soyayyr
danake nuna muku xae sa in aura maka karuwa wnda ko
ubnta takamae mae ba'a saniba, ''nee alh. Ahmad in hada jinina da karuwa??? To lalacewr xamanin bae kae hk ba, baxan ta6a yarda soyayyr danake maka tarufemin idanu har inyi abnda xanbar tarihi 'ya'ya da jikoki ba, don hk ina mae gaggawr shaida maka cewa batun aurenka da wnn 'yar iskr yrnyr na janyeshi, kuma nasan kasan cewa bana
magana biyu dat's all, ''yajuya feeee kmr xae tashi sama yafice daga dakin,
''ameenullah wnda 2n farawar mgnr alh. Ahmad yy masa quree da idanu, tsabar mmk da tu'ajjubi suka taru sukayimasa rubdugu wajen hanashi koda motsa dan yatsansa ne, iyakar abnda xae iya shaidawa amgnr
yakira deejarsa da sunan KARUWA, snn yafadi cewa
yakashe mgnr daura aurensu wnda xa'ayisa yau, wnda kullum sae yy mafarkin wnn rana, wnda kullum baida aiki sae tsara ynda rywr aurensu xata kasance shida deejrsa,
yrnyr dayakejin itace kadae mahadar rywrsa dk duniya,
tmkr wani soko yatsaya yana kalln hajiya sarah wacce itama fargabar abnda xae biyo baya yagama cika qalbinta,
''DON HK INA MAE GAGGAWAR SHAIDA MAKA CEWA BATUN AURENKA DA WNN 'YAR ISKR YRNYR NA
JANYESHI'' magnr datayi wani irin amsa kuwwa kenan ckn qwaqwalwrsa, wacce tayi dae2 da tsayawr dukkn wani jijiya mae sadarwa dake yawo ajknsa"
Ahnkl ya tafi luuuu ya fadi sharaf jkn aliyu"
Hjy Sarah tasaki wani gigitaccen ihu tayi knsa tana jijjigarsa amma inaa bb rae bb alamunsa"
dayake gidani mae girma na ban mmk, wnn ne yasa iyakacin mutanen dake palon farko na qasa
sukaji wnn qara na haj. Sarah, take aka fara kallon kallo, kowa fuskrshi taf mmk, ''kafin sugama tantance komae tasauko down stairs da gudunta, fuskrta bb komae illah tsantsar tashin hnkl, ''batabi ta knsu ba tayi waje da gudu, ae kuwa sae kowa yarufa mata baya aguje,
(wohohooo taron mata sae a slow)
gurin ma'aikatan gdn
maxa ta nufa a sittin, a firgice suka miqe suna hajia lfy?? Meyafaru?? Ckn tashin hnkl take fadin ya mutu, ku taimaka don ALLAH kuxo afito dashi akaishi asibiti,
''bb wnda yatsaya tmbyr waye domn ba hurumin tmbyr bane ynxu, ckn gdn kawae suka nufa su uku kmr ynda sukaga ta koma itama da gudun,
''ranga2 aka fito da ameenullah tmkr bb rae ajknsa, masu kuka nayi masu alhini nayi dk da basusan menene musabbabin faruwar hkn ba,
''aliyu kuwa kuka yake ssae ganin halin da dan uwnsa yake ciki, ahk aka nufi asibiti dashi, ''dk da qwararren asibiti aka kaishi, kuma akwae manyan qwararrun likitoci, amma dk iya qoqarinsu aknsa bae farfado ba, wnn yasa suka kuma
shiga tashin hnkl fiye da wacce suke cknta, likita yashaida musu cewa yana ckn wani condition mae wuyar fassarawa, ahalin ynxu ckn dayan biyune, idan har yaxarta kwanaki uku bae farfadoba to gsky xaiyi wuya yatashi, don hk su kasance masu addua kawae gareshi,
''hajia sarah tafashe da kuka, ''kaicona! Meyasa nafadama alhaji wnn mgnr?? Meyasa bantsaya nayi tunanin komae ba nasanar dashi?? Mun shiga uku aliyu, yau idan muka rasa son yaya xamuyi?? Aliyu wnda shima kukan yakeyi amma ba mae sautiba yakamo hajia sarah yarungumeta ajknsa, ''mom
kidaina fadin hk, 3ros xae tashi da ixinin ALLAH mucigaba da rayuwa tare, baxae ta6a tfy yabarmu ba, mom plsss kiyi hqr kiyi shiru wallahy kina qara karyamin xcyata, adduarmu kawae yake buqata ba kuka ba mom
''hajia sarah tadada rungumeshi ckn kuka take fadin nayi shiru aliyu nayi shiru baxan qara kukan ba, kaima kadaina kaji?? Tasa hannu tashiga goge masa hawayen amma ita kukan
takeyi ssae.
alh. Ahmad ne yashigo office din agigice bayako ganin gbnsa ssae, ganin hk yasa likitan saurin miqewa yariqesa, dayake yasanshi 2nda babban mutum ne, kuma nanne family hospital dinsu, yc plss calm down alhaji, komae yadawo nrml, yaronka yana ckn maixin condition"
yadubeshi sheqeqe, snn yc ga iyalae na ckn wani hali snn kafadamin hk?? Plss idan 'dana yamu2 ne kafadamin doctor"
doctor yc alhaji danka ba mutuwa yy ba, ka kwantr da hnklnka inyimaka bayani"
''da qyar doctor yashawo knsa har yaxauna yy masa bayani filla2, nan suka dunguma suka nufi dakin dayake kwance, ''sam6al tmkr bb rai ajknsa, harbawar qirjnsa kawae xaka gani ka tabbatr yanada rae, shidinma sae ka lura da kyau"
gaba daynsu sunyi tsuru suna kallnsa bb mae iya cewa da dan'uwnsa qala, ''hajiya sarah kuwa nadamace fal ckn
xcyrta, tarasa daliln dayasa bata tsaya shawaraba ta
fadama alhaji wnn mgnr, ''wata qil ma sharri akayima yrnyr kawae dan a6ata mata suna, dan da ganin wnn yrnya batayi kama da fasiqa ba'' ckn xcyrta take fadin haka.
******
wajen qarfe takwas ne na dare, dukka familyn sun
hallara a babban palon daddy, inka dauke iyar deejah binta kenan to dukknsu family ne, ''daddy ya umarci mk daya bude taro da addua, bb musu yy bnda aka umarceshi,
shikam haushin knsa ma yakeji da bae samu wata qaryr yashararama daddy ba, lkcn dayayi krnsa awaya yace masa yanason ganinsa, yasan lbrn gixo dae bata wuce ta qoqi, ''meetin din dae yasan bae wuce akan auren khadeejh da aka daura bane yau, don wurin daurin aurenma qin xuwa yy yayi kwancyrsa agida, don yasan ba lura xa'ayi ko yaxo ko baixoba, sae ga kirn gaggawa daga daddy,
''sae ynxu yakejin haushn knsa dayaxo, mtsww yaja
dan siririn tsaki yana satar kalln khadeejh wacce take
kwance jkn momy, hawaye ne kawae yake ambaliya kan fuskrta, ''yakuma jan tsakin da ko na kusa dashi baxae iya jiba, arnsa yc 'yar rainin hnkl, ko ubanwa takema wnn kukan munafircin oho, sae kace wacce akayiwa auren dole,
munafika da ankaiki xa'ajiku tsitt keda munafikin mijin
naki, amma ynxu kinwani tasa mutane kinayimusu kukan munafinci,
''kiran sunansa da daddy yy shi yadawo masa da hnklnsa daga duniyr sambatun daya lula, daddy yc me kk 2nani inata magana shiru???
Adan daburce yc ina
sauraranka daddy, daddy yabasar kawae dmn yalura tmkr baya tare da nutsuwrsa, ''yc mustapha kae 'dana ne, nine na haifeka nasan dn hk nasan kasan cewa baxan ta6a cutr
da rywrka ba, baxan ta6a xa6ar maka abnda nasan xaka cutu ba, don hk nadaura aurenka da khadeejh bisaga ra'ayin kaina,
''mk jin mgnr yy tmkr dirar aradu atsakiyan knsa, yadaga kae araxane yana kalln daddy amma yakasa
cewa komae, ''daddy yy murmsh, ''nasan xakaji mgnr wani iri amma ka qaddara cewa dama ameenu bashine mijnta kaine, ''nasan xakace to meyasa hk tafaru?? To ga
amsarka da dk wani wnda baisani ba, ''su da knsu
iyayensa suka aiko cewr sun fasa kuma basu fadi dalili ba, bayn dubban jama'a sun riga sun taru daga wasu garuruwa ma, don hk nayanke shawarar adaura da kae dmn ina 2nanin na isa daku dukknku, ina fatan ka gamsu da/bayanina, snn ina sauraronka, yaqarashe mgnr idanunsa/quri akn mk,
''mk kuka xaiyi ko dariya, shikam yarasa wanne xaiyi acknsu don tsabar farin ciki, farin cknsa yaxarta dk inda ake 2nani, (nabar muku masu kara2 ku kwatanta xallar farin ckn da mk xae kasance a wnn lkc)
ckn xcyrsa tasbihi yake ga sarki ALLAH daya dubeshi ya amshi adduarsa, amma afili sae ya gimtse fuska, ragowr 'yar fara'ar dake kan fuskr take ta kau, yadan kalli daddy snn yaduqr da knsa, ''xanyi biyayya gareka daddy kmr ynda nasaba, domin bana fatan rnr daxaka umarceni da abu alhali inada damar aikatashi inbijire maka, na amince da
wnn auren snn xanriqeta amana domin in faranta maka,
''ba daddy ba hattana momy da dk sauran mutanen dake
palon sunji dadin mgnr mk, ''daddy yc alhmdulillh naji
dadin jin wnn maganr daga bakinka mustapha, kuma ina fatan wata rana kowa yakasance mae alfahari da wnn hadi, 'a hnkl daddy yadinga yimusu nasiha mae ratsa jiki da 6argo, sae wajen qarfe tara da rabi snn ya sallami kowa"
*****
kwanaki biyu cur ahalin gdn alh. Ahmad sun kasance ckn matsanancin tashin hnkl ne da tsananin fargaba, domin ameenullah bae farkaba kuma baida alamun hkn,
''da yammaci sakaliya hajia sarah xaune gefen gadon ta rafka uban tagumi, tayi wata uwar rama taban mmk, kae kace daga jinya tataso, aliyu yashigo dk yafige yarame, bynsa alhaji ahmad ne da aboknsa alh. Mustapha (dan maliki) riqe da hannun diyrsa xahra, matarsa maryam tana biye abynsu,
shigowrsu yy dae2 da
motsawr qafafun ameen, basu gaxgata hkn ba saida
sukaga har hannuwnsa yafara motsawa, aguje daddy da aliyu sukayi knsa, mummy kam 2ni ta ruqunqumeshi tana
krn sunansa, dk da bata ta6a krnsa da sunansa kae
tsayeba sae yau, ''ahnkl yafara bu'de idanunsa wadanda ukayi masa nauyi ssae, 2n yana ganin dishi2 har yawashe yafara ganin kowa tass, yadafe knsa dayake sara masa"
''aliyu yafita da gudu xuwa krn doctor, bb wani 6ata lkc
suka shigo atare, doctor yy masa 'yan gwaje2 snn
yatambayesa ina yake masa ciwo, da hannu yy pointin
knsa dmn baijin xae iya magana tsabar ciwon da kan yake masa, doctor yy masa wani allura snn yc insha ALLAH shima xae daina, amma plss ka kwantr da hnklnka banda 2nani, domn ta hknne muma xamu samu nasara a aikinmu"
''bae tanka masa ba har yaqaraci xancansa yafice, byn ya gargadesu da a guji dk wani abu da akasan xae daga hnklnsa, ''yabude idanunsa ahnkl yakamo hannun aliyu, ''ckn magana tmkr ra'da yc, 3ros taimakamin ka kamani ka
kaini wurin deejah na, yana mgnr yana qoqarin tashi daga kwancyr dayake, aliyu yy saurin riqeshi yc haba 3ros kayi hqr mana kasamu sauqi,
''SAUQI?? ya nanata klmr da 'dan qarfi, ''ae sauqi baxae ta6a kasancewa tare dani ba indae bana tare da deejah, 3ros ina sonta, wallahy ina ma2qar sonta, bansan meyasa dad yaxa6i rabani da ita ba byn nasha fa'da masa cewa itace rywta, 3ros wallahy idan
narasata neema rasani xa'ayi, wallahy baxan iya rayuwa idan bata ba,
''aliyu kuka yakeyi ssae yana riqe dashi, alh. Ahmad yaqaraso yariqe hannunsa jknsa dk asanyaye, kafin
yafurta wani ameenullah yashiga fadin daddyna don ALLAH karka rabani da deejah, wallahy tariga taxama lyfe partner
dina, ina sonta dad ina ma2qar sonta, ''yafashe da kuka ssae tmkr dan qaramin yaro, kowa jknsa yagama sanyi, alh. Ahmad yy ta maxa ann yc kwantr da hnklnka son baxan rabaka da ita ba, kaji! Kadaina wnn kukan karka jawowa knka wani ciwon"
dasauri yc dad kajanye mgnr rabani da deejah?? Alh. Ahmad yc najanye son, nagane cewa inba da itaba baxaka iya rayuwa ba, yadubi aliyu da sauri yana dariya yc 3ros dad ya amince kamani ka kaini
gdnsu inganta, aliyu yy shiru kawae don yarasa me xae
cemasa, ganin hk yasa yadubi sashen da hajia sarah take yc mom kice masa yakamani yakaini wurinta, so nake naganta mom,
''hajia sarah tc haba son, ka kwantr da hnklnka mana, xaka ganta ae, kabari ka'dn qara warwarewa sae kuje xuwa gobe, ''ganin bb wnda yabashi goyon baya kawae sae yy shiru ya lumshe idanu, ''da ace kunsan abnda nakeji game da deejah da kun tallafamin kun barni naje na ganta kafin xcyta ta buga, ''alh. Mustapha yy sallama dasu byn ya ajiye musu dubu hamsin, dk jknsu asanyaye suka bar asibitin"
''kae tsaye gdn conel kabeer suka nufa sakamakon basu samu halartar bikinba, domin lkcn sun tafi umura, sae washe garin biki suka dawo kuma suka tarar da wnn mugun lbr daga bakin alh. Ahmad, dk da alh. Mustapha bae aminta
da mgnr ba amma sae bae nuna ma alh. Ahmad din ba,
kawae yy masa ALLAH yakyauta,
ita kuwa maryam kae tsaye ta qaryata xancan snn tadora da cewa mahassada ne kawae suka hada tuggunsu, (Ina fatan masu baku manta alh. Mustapha dan maliki ba, mutumin daya dauki nauyin krtun khadeejh wnda datayi a MADINAH) don hk ynxu suka shirya xuwa don tayasu alhinin abnda yafaru, ''apalon baqi aka sauqi alh. Mustapha, kasancewr gidan acike yake da baqi, conel kabeer yy farin ck da xuwansa,
ckn mutuntawa aka gaisa, anty maryam kuwa ckn gidan ta nufa suka dinga gaisawa da mutane har ta isa daknsu khadeejh,
batayi mmkn ganinsu ayanayin dasuke ck ba, domin taxaci ganinsu ayanayin dayafi hknma, tasamu gefensu taxauna,
suka gaisa dasu sumayya snn tamaida knta garesu,
anty maryam wayayyiyr mace, don hk ckn qwarewrta da wayewarta tadinga binsu da kalamae masu sanyi da
tausasa xcya, kafin wani lkc suka saki ransu dk da ba har
ckn xcyrsu bane, har tasanyasu sukayi wanka suka shirya ckn shadda anko bisa tirsasawar anty maryam, suka shafa mae da powder da lipstick, sae gashi sun fito das dasu
amma daka dubesu xakasan akwae damuwa mae yawa tattare dasu, ''ta tasasu gaba tc suje wurin mummy tagansu"
basuyimata musu ba suka nufi wurin mummy, ''ba qaramin da'di mummy tajiba ganin 'ya'yanta, tadinga
sanyama anty maryam albarka hade da godiya, snn tc maxa suje sugaida alh. Mustapha apalon baqi, suka
dunguma anty maryam, khadeejh, husna da iyar deeje suka nufi wurin alh. Mustapha dmn gaidashi,
ga iyar deeje kuwa gdy xatayi masa abisa hidima dayayi da diyarta, dmn
mummy tafada mata, hannunta riqe da xahra dmn 2nda tayi toxali da yrnyr taji tashiga rnta ainun"
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_77~78_
dae dae qofar dakin mk yy tsaye yana kllnta, tsawon mintina biyu yana mmkn meya sameta ita kuwa take kuka hk kmr wacce aka aiko mata da saqon mutuwa, ''ganin alamun idan xae shekara tsaye baxata ta6a
sanin da wanxuwrsa ba, yasa yaqarasa shiga daga ciki yasami gefen gadon yaxauna yana qarema dakin kallo, yau itace rana ta farko da mk yatako dakin rufayda,
''yamaida knsa gareta snn ahnkl yakae hannunsa yadan dago knta, atsorace taqarasa dagowa tana kllnsa, sae kuma tayi
saurin jaa da baya tana kllnsa atsorace tmkr taga wata sabuwr halitta, yy shiru yana binta da kalln mmk xallah, ''tamiqe xumbur kmr antsikareta, tashiga nunashi da dan yatsa, ''tashi ka fitarmin daga daki mustapha kafin na illataka, sae yy saurin miqewa yana yimata klln mmkn daya ninka nada, sae dae aynxu tunaninsa yafi kaiwa ga
jinnu ne da ita, don hk dasauri sae yafara yimata addua yana tofa mata"
''ta daka masa wani tsawa mae qarfi tc nee kakewa tofi?? Ae bani nadace da tofi ba kae ne wnda kafi dacewa da tofi kae da munafikan iyayenka dasuka qulla munafirci suka hadaka da wnn tsinanniyr 'yar aikin,
malam fitarmin daga daki kafin inyimaka abnda baxaka ta6a mantawa dani ba"
''mk yy shiru yana kllnta, gaba daya xcyrsa tagama 6aci, musammn iyayensa data ambata taci xarafinsu, xcyrsa tadinga fadamasa yaxare belt kawae yadinga nadarta sae tagaxa koda motsi, amma sae nan take yashiga lallashin xcyrsa dmn yasan ba aikin kowa
bane illa aikin iblees la'anannen ALLAH, sae dae yy mmkn inda taji wnn maganar dmn yasan ko mamynsa batasan da mgnr ba"
''yadubeta xcyrsa na tafasa yc lkcn da aka kawoki gidan da dakin kikaxo daga gidan ubanki ne????
tariqe qugu tanayimasa kalln wulaqanci snn tc, ''koda banxo dashi daga gidan ubana ba amma
kasan dakin daka daukoni yafinan, kuma nee nasan gidan ubana yafi gidan ubanka ma bare wnn tsinannen gidan nak...
''kafin taqarasa yadauketa da wani mahaukacin mari,
wnda take saida ganinta yadauke cyak, a mugun fusace yashaqo wuyarta yahadata da bango, idanunsa sun hada sunyi jaxir, yc ke don uwarki iyayena tsaran wasankine
daxaki dinga kiransu hk kina aibataminsu??? To saurareni da kyau, dk duniya ban hada kowa da momynah da daddynah ba, ke hattana qannaina wallahy dk ranar da gigin iskancinki yasa kika xagesu sae na nuna miki ke qaramar 'yar iskace, ''secondly'' ita wacce kike kira da 'yar aiki tsinanniya, to kisani awurina tafimin uwarki ma bare ke''
sbd hk kificemin daga gida kitafi gidan uban naki, ita wacce kika raina ita xa'akawomin ckn gidan, ''bastard''
ya ingixata ta xube aqasa yajuya yy ficewrsa batare da ko waiwayenta ba, ''ta rarrafa ta miqe a hnkl ta isa wurinda wadrop dinta yake ta bude ta shiga firfito da kaya, saida takusa cika gadon snn tabarsu hk, ta
dauko akwati daya wnda taga alamun xae iya kwashesu"
tashiga xubasu batare da ko ninkesu ba, sae da taga alamun kmr ma baxae rufu ba snn tabarsu taja ta rufe, ''ta kifu kan gadon tafashe da wani gigitaccen kuka wnda batasan namenene ba, awa guda curr tadauka tana kuka wnda har saida taji idanunta suna shirin rufewa ruff snn taqwalama 'yar aikinta kira tc tafitar mata da akwati tasamata ckn motarta, ''makulli da jakarta
kawae tadauka tafice batare data ko rufe dakin ba, ckn
mintina qaleelan ta isa qofar tanqameman gidan
mahaifinta"
da gudu tafita daga motar tanufi get din gidan batare data rufe ko motar ba, ''kafin ta isama get man din har ya bude mata domin yariga ya ganta allready a computer dake dakinsa, ''tafada ckn gidan da gudunta tana
kururuwa''
da gudu tadinga wuce 'yan aikin gidan tana kuka, su kuwa sukayi tsuru tsuru suna kallnta bb wnda yc da ita qala, sae kallon kallo kawae sukeyi dmn sun san yau su kansu komenene sae yashafesu, domin anta6o 'yar lele, ''tsoka daya amiya'' sunan da suka sanya
mata kenan ma'aikatan gidan, ammafa tsakaninsu,
''tafada jkn hajia shuwah byn tashiga babban palonta, afirgice tariqeta tana tmbyr lfy rufayda? Meyasameki???
Tadago knta tana shessheqar kuka ta labartamata komae, ''hajia
shuwah tamiqe xumbur tana huci, nee haj. Aysha xatayima haka??? Wallahy ita kanta munfi qarfin wulaqanci daga gareta bare wani sakaran danta,
''inbandama sakarcinki
rufayda banga abnda kika gani ajknsa kika leeqe saishi ba, ga 'ya'yan govenors da 'ya'yan ministoci amma kika nace masa, wallahy haj. Aysha saita raina knta, dmn tasan nafi qarfin wulaqantawarta wallahy, tashi mushiga ciki, bari
abbanki yadawo, ''taja hannunta fuuuu suka haura sama.
*******
shi kuwa mk barin dakinta da yy yanufi dakinsa, dk
ranshi a6ace yake amma hkn bae hanashi sake wanka ba, yasanya farin t shirt da baqin jins, yafeshe jknsa da turare snn yafice daga gidan, saida yabiya wurin jabeer bae sameshi ba snn yawuce gidan momynsa, byn yashiga
yafaka motarsa, yanada niyyr fitowa yahangota xaune a garden kan grass carpet, hannayenta tallafe da fuskarta, fuskartata na kallon wani sashen alamun tayi xurfi ckn tunaninta, ''yy tsaee da idanunsa yana qaremata kallo, take
yahango muguwar ramar datayi ckn kwanaki biyu kacal, 2n byn da aka daura aurensu bata qara yrda sun hadu dashiba, shi kuwa girman kae baxae barshi yanemeta ba, dk da kuwa dae dae da minti daya baya wucewa awurinsa batare da yy tunaninta ba, take gabanshi ya yanke yafadi
idanunsa quree akanta"
''anya baka tafka kuskure da kake farin ckn wnn abu daya kasance haka ba???? Shin bakada lbrn tsagwaron soyayyr dake tsakanin khadeejh da ameenullah ne??? Shin kamanta da qiyayyr da khadeejh take maka ne??? Shin kana 2nanin har qarshen rywrku
khadeejh xata ta6a sonka ne??? Shin kana 2nanin soyayyar ameenullah xae ta6a gushewa daga xcyrta ne???
Ta666 ka kuwa tafka babban kuskure arywka ''Xcyrsa tashiga ayyano
masa hkn take, ''dasauri yarintse idanunsa yana karanto INNALILLAHI WA INNAH ILAYHY RAAJIUN'' dasauri yafito daga motar yarufe snn yanufi inda take xaune, dk da xcyrsa tana hanashi amma gangr jknsa yaqi aminta da hkn"
''yaxuqunna agabanta ssae wnda har numfashinsu suna cudanya da juna, ''afirgice tadubeshi dmn ita har
yatsugunna batasani bama, hawaye yagani sha6e2 kwance saman fuskrta, ''take yadaure fuska kmr bae ta6a dariya, tayi shiru tana kllnsa bayan tadan jaa da baya kadan tana jiran jin dame yaxo kuma???
Idanunsa ckn nata yc kukan
me kikeyi??
Tayi shiru byn ta sunkuyar da kanta qasa, ''yadan saki wani sakaran murmsh wnda shine kadae xae iya fassara kayansa, ''snn yakuma dubanta ssae yc basae
kinfadamin dalilinshi ba nasani, to neema kibude
kunnuwanki kijini da kyau, kmr ynda baki sona neema
bana sonki, na aminta da aurenki ne kawae sbd inrufa
miki asiri kuma inyi biyayya ga mahaifina, shawara daya
xan baki kibi dk hnyr daxakibi ki tabbatr baki shigo gidana ba, domin nasan kinsan abnda xakixo ki tarar, ''khadeejh tamiqe batare data tanka masa ba tajuya xata fice daga garden din, hawayenta kuwa har tsartuwa yake tsabar baqin ciki da takaici, dasauri mk yariqo hannunta"
gabanshi yana tsananta bugawa, burinshi kawae yaji wani abu yafito daga bakinta, ''cike da isa yc malama banji ta bakinki ba, wani shawaran kika yanke???
Tajuyo ahnkl xcyrta nayi mata xafi da 2quqi, fararen idanunta sun hadu sunyi jaxir, tadaga idanu ta
kalleshi ahnkl kmr baxata iya mgnr ba tc, kayi haquri
baxan iya bijirema mutanen da suka daukeni tmkr 'yar da suka haifa acknsu ba, suka 2fatar dani, suka shayar dani suka ciyar dani, suka ilimantr dani batare da ko sisi na kona iyayena ba, karka damu indae mgnr SO ne, neema bb digon sonka ckn xcyta, don hk idan kullum xaka riga yankan naman jikina bb matsala xan jure"
kuma mgnr rufamin asiri kayi nasan kafadane sbd ka baqantamin rae, to bakayi nasara ba, domn nasan masoyina bae gujeni ba,
kuma har bayan numfashina ina qaunar AMEENULLAH kmr
ynda nasan shima yanacan yana fama da ciwon SO na,
tafixge hannunta tayi ckn gida da gudu tana kuka ssae"
''tmkr anxare dukkan lakan jknsa yy tsaye yana kllnta,
''NEEMA BB DIGON SONKA CKN XCYTA'' yadafe knsa
dasauri wnda yasara masa nan take, yy saurin duqawa
dafe da kannasa, kafin ya iya aiwatar da komae husna
tafito daga ckn gidan adan tsorace tana waiwaye2,
taqaraso wurin dayake tsugunne tana kallnsa, ganin yadafe knsa yasa tadafashi tc yaa musty meyasameka????
Yadago jajayen idanunsa wadanda daka kallesu xaka
tabbatr yana ckn tashin hnkl ba qarami ba, tayi qasa da
murya'' yayanah meyasameka?? Yajaa numfashi a hnkl,
''husna khadeejh ce, wallahy xata kasheni, ''tc me tamaka
yaya daxata kasheka??? Kuma itama ae naga tashigo daki da gudu tana kuka, ''yarintse idanunsa snn yabude yc 6* inason khadeejh, wallahy nafi ameenullahi sonta, amma
meyasa baxata gane hkn ba??
Husna tc sbd bakaso tagane hkn ba yaya, meyasa baxaka ajiye komae agefe ba, kanuna mata kaidin masoyintane na gsky, ynxufa tariga taxama mallakinka, ta xama matarka, idan ada kana
2nanin baxaka sameta ba shiyasa kake mata dk abnda
kake mata, to ynxu fa taxama matarka, aynxune yakamata ka koya mata sonka, haba yayanah sae kace ba wayayyen namijiba?? Plss be a man mana 3ros"
yc shikenan husna xan kwatanta ingani, tc abnda yakamata dae kenan, katashi mushiga ciki daddy ma yana ciki amma yana
sama, yc oukea, dama shine yakirani, ''suka jera tare suka
shiga ckn gidan"
bb kowa apalon tsitt domin dk yaran sun tafi mkrnta, yaxube adaya daga ckn kujerun dake palon idanunsa arufe yc, husna kira mummy kifada mata naxo,
''batace komae ba tanufi wurin da telephone yake
girke, mintina qaleelan tadawo inda yake xaune taxauna kusa dashi, tc nafada mata yaya, ''yabude idanun yaxuba mata su, yajaa numfashi snn yc har ynxu kukan takeyi???
Husna tadan saki murmsh tc yaya kamanta tare muka
shigo ne??? Amma gsky nasan da wuya idan tabar wnn kukan, don khadeejh ALLAH yy mata xuciya na masifa ma kuwa, tana iya kwana da wuni tana wnn kukan, ''ya lumshe idanunsa ahnkl, shine kadae yasan xafin da xcyrsa takeyi,
''ahaka su daddy suka sauko suka iskesu, yamiqe
yamiqa masa hannu sukayi musabaha snn yagaida
mummy, dk bb wnda yabari suka hada idanu musamman mummy wacce yasan itakam wuyarta su hada idanu, dk halin dayake ciki tsaff saita karanta,
''daddy yadubi husna
yc mamana ina 'yar uwar takine?? Husna tc tana daki
daddy, yc to maxa kiramin ita, tamiqe dasauri tayi hnyr
dakinsu, jimawa kadan saigasu tare lullu6e da hijabinta har qasa, kanta asunkuye, ''dk qoqarinsa nahango qwayar idanunta abin yaci tura, sae da taxauna gefen mummy snn
yasamu sararin hango fuskrta, akayi sa'a tana dagowa idanunta ckn nasa, ''yadan qara ware idanu adan tsorace yana kalln idanunta wadanda sukayi sutu sutu, ''daddy ne
yakatseshi daga kalln qurillan dayake mata,
''ya amsa asanyaye hade da saurin qasa da kansa, dk da yasan da wuya idan basu gano komae ba, ''daddy yc mae gida yayadae??? Mk yadanyi murmsh wnda iyakarsa le6ensa, amma baice komae ba, ''yadanyi murmsh'' wnn taron nakane ubanah! Abu na farko, akan mgnr tariyar matarkane, shin kanada buqatar ta tare nan kusane ko kuwa sae xuwa nan gaba???
Mk yc daddy dk ynda kuka
yanke dae2 ne, amma nee idan so samune abarta xuwa nanda kmr wata daya, domn akwae wasu 'yan gyare gyaren daxanyi kafin lkcn''
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_75~76_
ga kuma masifar kama datakeyi da deeje tana qarama, koko dae idanunta ne kawae suka nuna
mata hk ohoo"
''da sallama suka shiga palon, conel kabeer na xaune a kujerar dake gefen alh. Mustapha suna magana, da alama kuma akan mgnr ynda daurin auren ya kasancene, domin suna ganin shigowar khadeejh dk suka maida idanunsu knta, itakam dk saita tsargu tayi saurin
sunkuyr da knta,
''binta tashigo palon riqe da xahra wacce taketa mata surutu ita kuwa murmsh kawae takeyi, don hk koda tashigo palon da murmshnta tashigo, sae dae
me????
Take fara'ar dake kan fuskrta tarikide ta koma
xallar mmk, ta murxa idanunta dasauri taqara budesu, fuskr dae datake 2nanin gixo take mata taqara dora qwayar idanunta aknsa, koda xata shekara dubu aduniya baxata ta6a mantawa da wnn fuskr ba,
''ckn qaraji tace yaya muddaha???
Dukka palon kallo yakoma ga binta, sa6anin alh. Mustapha wnda yake riqe da knsa dayake juyamasa,l"
YAYA MUDDAHA! shine abnda nan take yahautsina masa qwaqwalwa, ''ckn sakwannin da basufi
hamsinba komae yadawo masa ckn qwaqwalwrsa, yamiqe arude bakinshi na rawa yc BINTA! binta kuwa kallnshi take da mmk, ''dama kana raye yaya??? Kajefa rywta ckn garari
da tashin hnkln rashnka??? Kasanya kullum saina xubar da hawayen rashinka yaya?? Ashe kae kananan kamanta damu kana ckn jin dadinka??
Take tafashe da wani irin kuka mae ciyo, tajuya dasauri xata fice da palon, ''anty maryam itace tayi qarfin halin tarar gabnta tariqe hannuwnta snn tc 'yar
uwa kitsaya kisaurari uxurinsa kafin ki yanke masa hukunci"
''binta ta kalleta sheqeqe snn tc UXURI??? Wani
irin uxurine xaisa kamanta da mahaifiyrka wacce ta
haifeka?? Wani uxurine xaisa kamanta da 'yar uwrka wacce kasani cewa kae kadaine gatanta aduniya byn iyayenta???
Lallae wnn uxurin yakae adubeshi... Anty maryam ta
katseta, ''dk da hk dae kitsaya kisaurareshi, kisaurari abnda xae fadamiki idan bae gamsar dakeba kina iya yanke masa dukkn wani hukunci, binta sarkin hqr, bb musu tasamu wuri taxauna amma har ynxu bata daina kukanba,
''khadeejh kam itama kukan take wiwi taxo kusa da
mahaifiyrta taxauna, alh. Mustapha wnda shima hawayen farin ciki yake da ALLAH yasanya yanada rabon gano dangnsa kafin mutuwrsa, yatso yadawo dab da binta yaxauna, yc binta, kinsani cewr dk ckn 'yan uwanan kaf bb wacce nake qauna fiye dake, wallahy idan har xan iya barin kowa aduniya baxan iya barinki ba ''neema badon naso ba nabarku"
a lkcn dana baro gida xa xummr tfy lagos
kasuwancina kmr ynda nasaba, hatsari yariskemu a
kaduna, nee kadae ne na rayu ackn motar, wnda needae ban farka ba sae a asibiti, nabude idanuna nayi arba da mutane sunata dawainiya dani, ashe dama 2n kafin nafarka likita yafadamusu cewa koda na farka to xae yiwu in manta komae danasani abaya, hk kuwa akayi nafarka batare dana iya 2na komae ba, alh. Abdulmalik shine wnda yadauki dawainiyata na asibiti har xuwa lkcn da aka
sallameni, yadaukeni yakaini gdnsa"
alh. Abdulmalik hamshaqin attajirine, domin babban dan kasuwa ne, kudadena wadanda natafi dasu wnda harda gadonki aciki, alh. Mustapha yasa aka dinga juyaminsu byn nee kuma
yaturani kara2 malaysia"
Alh. Abdulmalik yadaukeni tmkr dnsa daya haifa acknsa, yanunamin qauna wnda ko iyayena iyakacin soyayyar daxasu nunamin kenan, dmn byn na kammala krtuna yadauki diyrsa ta cknsa ya auramin,
''yadaga kae yadubi maryam, snn yc matar kirki kenan maryam, kullum adduarta ALLAH yanunamin dangina ko awacce duniya suke, ''snn yakamo hannun xahra yahada dana binta, yc wnn itace diyarki xahra, me sunanki, dk da na manta dakowa binta amma ban manta da sunanki ba, haka kawae naji rywata tana qaunar dk wata mae suna
FATIMA, nasani kuma ba komae bane yasa hk illah sbd qaunr dake tsakanina dakene binta,
''Binta takamo XAHRA
tarungumeta tsam ajknta tana gunjin kuka na xallar farin ciki"
khadeejh ma matsawa tayi ta rungume iyarta da xahra tana kuka, ''ita kam dama tana mmkn qaunr datakema xahra, ckn jininta takejin soyayyr yrnyr, ashe 'yar uwrtace tajini bata saniba"
''dk dakin bb wnda bae fitar da qwallr farin ciki da kuma tausaya musu ba, ''lallae ALLAHU kenan SAMI'UD DUA'U.
********
hajia sarah tashare hawayenta akaro na barkatae tadubi alh.
Ahmad tc, ''alh, daurewa xakayi kacire kunya kaje gidan nn da knka, dk musulmin qwarae bb wnda baisan qaddara ba, insha ALLAHU xasu fahimceka su kar6i uxurinka, idan ba hkn bafa munaji muna gani xamu rasa yaron nn abnxa,
akan mace, needae kam koda itace shugaban karuwae na garin nn na amince adaura masa ita gsky"
''alh. Ahmad yajaye tagumin dayayi idanunsa jajir yadubi aliyu dake xaune kusa da ameenullah tmkr yana shirin shigewa jknsa, xufa sae keto masa yake kota ina dk da ac dake faman aiki adakin"
ahnkl yamaida knsa qasa dk abun duniya ya isheshi, kafin yy magana wyrshi tadau qara, baiko dubi inda takeba har ta katse, karo na biyu ta kuma daukr qara, yaja dan siririn tsaki kafin yamiqa hannu yadauketa, yy
sallama ckn murya mae sanyi, jimm kadan snn yc eh ina ciki alaji kashigo, yakatse wyr fuskrsa fal damuwa"
''ba'asamu cikar mintina uku ba alh. Mustapha dan maliki
yashigo, bayansa bintace hannunta riqe da xahra sae
maryam agefenta, ''dukknsu fuskrsu annurice ke fta, wnn
xae nuna maka suna ckn farin ck, ''alh. Ahmad yamiqe ya tarbesu dk suka xaxxauna, dk suka gaggaisa da haj. Sarah, dk da bata ckn mood dinta amma tadaure tadan sake dasu, aliyu kam ko kalln inda suke baiyi ba dmn damuwr dake tattare dashi kusan yafi qarfin qwaqwalwrsa"
''alh. Mustapha yc alhaji ga qanwata fa, yanuna binta yana kalln alh. Ahmad, ''alh. Ahmad yc ayya amma bansanta ba, yy murmush'' baxaka santa ba alhaji, dmn qanwatace wacce muke shaqeeqae da ita"
''ba alh. Ahmad ba hattana
haj. Sarah da aliyu saida suka waro idanu suna kallnsa, dmn dukknsu sunada lbrn loosin memory daya samesa, ''yy dan murmsh, ''tabbas shaqeeqiyata ce BINTA, ayau nahadu da ita agidan conel kabeer, kuma itace mahaifiyr khadeejh diyar da ameenullah xae aura aka kawo muku sukart...
''kafin yaqarasa haj. Sarah ta doka tsalle tadira agaban binta takamo hannuwnta, ''idanuwnta cike da tashin
hnkl tc kiyiwa girman ALLAH hajiya kumanta abnda yafaru, wallahy tallahi qaddarace wacce tariga fata, ku taimakemu don girman ALLAH ynda yataimakeku, dana xae mutu akan diyarki wallahy, kuma su biyu kadae ALLAH yabamu bamuda wasu saisu ''tana mgnr ne hawaye na amabaliya akan fuskrta"
''alh. Ahmad yatashi yakamata yamiqar da ita
yamaida ita yaxaunr da ita, snn ya fuskanci alh. Mustapha ssae yc, ''alh. Naji dadin jin wnn mgnr daga gareka, snn naji kunyan abnda yafaru dmn ynxu nasan cewa ba kowa
toxarta ba illah diyata, sae dae na tabbatr kaidin mae
fahimta ne, na tabbata kaine kadae xaka iya fahimtr dasu
halin da ameenu yake ciki, na riga na fahimci cewa idan ba da diyar nn ba baxae ta6a iya cigaba da rywa ba,
''alh. Mustapha yadan girgixa knsa yana kllnsa, snn yc alh. Wnn magana dk bata ynxu bace, dmn khadeejh aynxu taxama
diyarka, sae dae matsala tariga ta afku, dmn byn da aka fasa daura aure da ameenu conel kabeer yabada umarni adaura da dansa mustapha"
''kalmar qarshe ta alh.
Mustapha itace kalmar datayi dirar mikiya acikin xukatan mutane hudu wadanda suke ckn dakin, ciki kuwa harda AMEENULLAH wnda yafarka adae dae wnn lkcn"
DEEJATA AKA DAURA MA AURE DA WANEE????
ckn wani irin murya wacce yake nuni da yana ckn wani muwuyacin hali yafadi hkn??? Dukknsu suka xuba
masa idanu ckn faduwr gbn abnda xae iya biyo baya,
''aliyu yy saurin riqeshi ganin yana qoqarin fixqe jinin da ake qara masa, alh. Ahmad ma saurin miqewa yy yariqe dayr hannun, ''yy wani dan murmsh yana duban aliyu 'ynxu dama harda kae xa'a iya hada baki acuceni?? Inaji ina gani deejata ta auri wani bani ba?? Ya 2ntsire da wata sakaryr dariya snn yc, ''kae bana fada maka deejah don nee kadae akayita ba????
Hahahaaa lallae to bama yaxama dole mutafi birnin sinn mucigaba da rywrmu ba, inda bb munafikae bare su sanyama ido, bare kuma har su qara rabamu, ''taso muje, taso muje deejana karsu ganmu kinji??? Yana fadar hknne yana qoqarin qwacewa daga riqon da akayimasa, ganin yagaxa qwacewa yasa
yaxubama alh. Ahmad ido quri yana klnnsa kmr baxae ce komae ba, sae kuma yafashe da dariya yc lallae na yrda she kaine babban munafikin da kk baqin ck da deejata, xamu tafi birnin sinn din shine baxaka bamu mota ba???
Take kuma sae yafashe da kuka mae qarfi yana cigaba da fixge fixge, wnda kusan tare suka saki kukan da aliyu da haj. Sarah, da qarfi aliyu yc Dad HAUKA??? Yaya ameen hauka??? Laah haula wala quwwah!
*****
Rufaida tayi kukan kura takaima wuyar laary cyafka, ta hadata da bangon dakinta, laary idanunta warwaje take fadin menene hk rufaida?? Lfyrki kuwa???? Ki sakeni mana! Iya qarfinta take qoqarin 6an6are hannun rufaida daga wuyrta amma hkn yagagara, saida taji tana kakarin mutuwa snn tasaketa, ita kuwa tafadi da6ass aqasa tana maida numfarfashi"
''dasauri ta koma da baya ta xube agadonta ganin juya yana kwasarta, tadafe knta dasauri dmn dakin gaba daya juya mata yake, ''laary tamiqe tana tangadi tanadan tarin wahala, tadawo gefen gadon taxauna hannayenta riqe da wuyanta, ''tadan sassauta murya kmr me rada tc,"
hana qawata! Amma ae
kamata yy kitsaya kisaurareni in sama mana mafita, bawae daga nafada miki abu ba ki kama shaqeni kina shirin xaremin rae...
Rufaida tadaga mata hannu da sauri, snn tc plss laary, kitashi kibar gidan nn, kafin
qwaqwalwata ta tarwatse da wadan nn maganganun naki, ''ae ban daukama xaki iya 2nkara kifadamin cewa wae da mustapha na aka daura ba, kina fadaminne fa cewa wae mustapha yy min kishiya!!! ina tsammanin dk xamana dake bakisan wanene shi axuciyata ba, wallahy laary idan kikayi wasa sae nasa andauremin ke keda tsinannen bokan
naki, kitashi plss kifitarmin daga gida kafin in da6amiki
wuqa, ''laary tamiqe simi simi tanemi hnyr fita, sae takae bakin qofa snn tc ALLAH yahuci xcyrki, nee banida niyyr cutar dake, amma idan kin shirya neman mafita xaki iya
nemana, tafita tana qara murxa wurin datasha shaaqa,
''rufaida tafashe da kuka tana riqe da knta dayake juya mata kuma yake sara mata, ''ckn qaraji take fadin laary kin cuceni, kin gama da rywta, meyasa na biyemiki akan wnn tsinanniyr shawarar taki??? Kin kaini kin baro laary,
KISHIYA! KISHIYA!! KISHIYA!!! Nee rufaida wallahy nafi qarfin kishiya, '' kika xama sanadin da mustapha yy min kishiya, wallahy kema saina lahanta rywrki, saina maidake abin kwatance, ''ahnkl ta koma da baya ta kwanta tacigava
da rairo kukanta bb mae lallashi.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_79~80_
daddy yc hakanma yy ALLAH ya nuna mana, kowa ya amsa da amyyyn, ''sae abu na biyu'' alfarma nake roqo awurinka! Yadago dasauri yakalleshi,
atsammaninsa da wasa yake masa kmr ynda yasaba, amma sae yaga fuskarsa sam bb alamun wasa, ''asanyaye yc alfarma kuma daddy?? Daddy yy murmsh yc qwarae, alfarma nake nema akan matarka, ya nuna khadeejah wacce knta yake asunkuye, ''mk yy sukuteey yana kallnsa''
yc jiya alh. Mustapha dan maliki yaxo gidan nn da knsa shida alh. Ahmad, kuma ba komae yakawosu ba illah don su warwaremin dukkn abubuwa da suka kawo tangarda a wnn auren, ''inaso kasani da dk wani wnda yake xaune awurinnan cewa ba kowa bace ummul aba'iseen faruwar hkn face matarka rufayda"
itwacce tadauki qafa takanas taje har gidansu shi ameenun tafadi munanan maganganu na 6atanci ga khadeejh, har take iqirarin cewa anta6a kamaka kae mustapha da ita khadeejr, kuma wae ita khadeejr ba'amasan ubanta ba,
maganganu dae munana marasa dadin sauraro, wnda
needae a iya 2nanina narasa gano dalilinta na aikata hkn
''su kuwa batare da wani bincike ba suka hau yanke
hukuncin da gashinan ynxu suna kuka da idanunsu, domin shi ameenun ynxu hk yana kwance a asibitin mahaukata...
''ckn tsananin faduwar gaba khadeejh tadago knta idanunta warwaje, ''asibitin mahaukata??? Ta maimata hkn ckn xcyrta idanunta akan daddy, ''dk da ya lura da halin datashiga amma sae yy biris alamun bae ma san tanayiba, hikimar yin hkn kuwa yana lura da ynda mk yahada girar sama data qasa 2nda yaji anfara ambaton ameenu"
hakanan kuma yana lura da ita sa'eelin data firgita dajin an ambaci ya haukace, ''don hk yy biris da ita gudun tada
fitina, ''yaci gaba da cewa'' sun daukeni naje naga jikin
nashi gsky abin bb kyau, ynxu hk shirye2 fita dashi indiya akeyi, ina tsammanin xuwa jibi xasu fita"
wnn yasa na yanke shawara da mummynku akan dukknku ku hada knku kuje kugano jknsa, hikimar aikata
hkn kuwa shine don su san cewa bamu riqesu da komae b...
Daddy harda khadeejh???
Mk yakatseshi da fadin hkn,
''daddy yy murmsh, ''wnn dama shine alfarmar danake nema awurinka, domin ynxu ta tashi daga qarqashin ikona ta koma qarqashin ikonka, ''jin shiru yaratsa tsakani yasa yadago yadubi daddy yaga shi yake kallo alamun shidin
yake sauraro, ''shi kenan'' yafada ckn xafin xuciya,
''daddy yy dan dariya snn yc ko kaifa ubanah, ka kwantar da hnklnka, ''aynxu ameenu ko ckn hnklnsa yake yanada lbrn cewa andaura auren khadeejh ga waninsa, bare kuma shikam ALLAH ya saukar da qaddararsa aknsa, sae dae muyi masa fatan samun sauqi daga wurin ubangiji"
''yadubi mummy, ''mmn yara rufemana taro da addua, ''take ta jagorancesu doguwar addua snn uka shafa, daddy yc to idan ALLAH yakaimu gobe da misalin qarfe hudu na
yamma sae kowa yashirya, kuna iya tashi ku tafi, ''ckn
xafin nama mk yamiqe yafice daga palon, mummy da daddy suka kalli juna sukayi murmsh kawae, ''khadeejh tmkr wacce aka xarema dukkan lakan jknta haka tawuce dakinsu, tana shiga taji sam qafafunta sun gaxa daukar gangar jknta, don haka bb shiri ta xube awurin, ''dk iyakacin qoqarinta naganin hawaye sun xubomata amma abin yaci 2ra, sae wani irin xafi datakejin xcyrta tanayi,
wnda har takejin inama tanada damar daxata iya tim6iko xuciyrta waje, da bb abnda xae hana ta aikata hkn"
''husna dake tsaye abaynta itama dk iya qoqarinta naganin tadake amma tagaxa, take sae rasuwar QASEEM tadawo mata
sabuwa dal, don hk bb shiri tafashe da wani irin kuka, ta
qanqame khadeejh kmr xata huda jknta tashige ciki"
mk yana fita motarsa yanufa kae tsaye, 2n bae kaiga shiga ba yadinga jiyo rurin wyrsa aciki, wnn ya tabbatar masa da cewa ckn motar yabar wayoyinsa batare daya sani ba, ''da xafin rae yabude murfin motar kmr xae tum6ukeshi gaba daya"
''bae bi takan wayar ba
yafara shirin tada motar, ''karo na barkatae kira yaqara shigowa wayar tasa, ganin sunan mamy yasa yadauka dk xuciyarsa adagule, ''assalamu alykum mamy ina yin...
Ba gaisuwarka nakeso ba, inason ganinka ynxun nn, ''ta katse wayar'' yajaye wayar daga kunnensa ya ajiyeta gefensa, ''inda sabo kam ae yasaba da wnn hali na mamy, badae ta kirasa da sunan arxiqi ba, ''ya figi motar kmr xae tashi sama ya fice daga gidan"
''kae tsaye gidan nata yanufa'' yana shiga ya isketa xaune sae huci take kmr xataci babu, ''ga rufaida xaune gefenta itama sae sharar qwalla take, ''baiko bi takanta ba yadan duqa gefen mamyn yc ina yini
mamy???
Ta miqe tsaye axafafe ta nunashi da dan yatsa,
''mustapha neece dae abin wulaqantawarka adk fadin
sudanin duniyar nn ko?? Bakada wani buri illah kaji
muryata tana fadin mugayen kalamae aknka ko?? To karka damu'' indae hakanne burinka to akan wnn yarinyr wallahy xan iya yimaka baki"
''da sauri ckn qasqan da kae yc, ''kiyi hqr mamy'' wallahy banida nufin bijirema umarninki konameye, ma2qar bae sa6awa addinina ba, hakanan banida nufin 6ata ranki akan komae, ''dk da abubuwan da
rufaida takeyi banta6a yunqurin kawomiki qararta ba, ''ynxuma hkn wallahy itace tajawo komae, iyayena nafa taxaga mamy"
''mamy aysha taja wani dogon tsaki'' to saime don taxagi iyayenka, nace meye don ta xagi iyayennaka, ''ae abin xagin sukayi kaga kuwa tanada 'yancin taxagesu''
inace munafinci suka hada suka daura maka wata tsinanniyr yrnyr da ba'amasan takamae mae
usulinta ba, ''kuma nee kaina gashinan sae dae agari naji, sbd banida 'yancin afadamin, ''to naji na yrda kuma ban isa afadamin ba'' amma neema ynxu xan nuna nawa isar anan wurin, domin ynxu ynxun nn nakeso karubuta takardar saki agabana katafi ka kae musu, ''kuma saki uku nakeso ingani"
takwashi takardar dake yashe kan kujera da biro ta
watsa masa kan fuskrsa, ''gashinan ina jiranka, ''dk da
sanyin ac daya gauraye dakin, da kuma sanyin garima amma bae hana xufa keto masa ta kowacce lungu da kusurwa na jknsa ba, ''yasan halinta sarae ynxu mae qwatarsa ahannunta sae ALLAH sae kuma daddy, gashi yanada tabbacin daddy bayama unguwar gaba daya don
gidan mummy yabarsa"
ya tattaro dauriya da jarumta yadubi mammy dataketa huci, snn yadubi gefen da rufaida ke xaune yawatsa mata wani mugun kallo mae nuna alamun ALLAH yafiki, ''ita kuwa murna fal ranta, tasan a
biyayya irin na mk bb abnda xae hana yarubuta wnn saki
ynxu, ''yamaida knsa qasa yana qoqarin hada kalaman
daxae lallasheta, dk da yasan abune mawuyaci ta aminta"
yadan qara qasa da knsa snn yc'' mamy kiyi hqr, kmr ynda baxan iya bijirewa umarninki ba, hk ma baxan iya bijirewa umarnin daddy ba, ''nee kaina banida masaniya akan wnn lamari sae bayan da aka daura din,
''kuma baxan iya qin bin umarninsa ba, mamy neema yrnyr nn basonta nakeba, kawae dae nayi biyayyane kmr ynda nayimiki akan rufaid...
Auu to nee dashi dayane?? Nace needa uban naka dayane?? Wato abinma yaxama gasa kenan, nee nadauki mata na aura maka shine shima munafukar matarsa ta xigashi ya aura maka ko????
To ae kae knka da ace mae hnkl ne da 2ndaga wnn abun xaka fahimci cewa matar ubanka ba qaunarka take ba'' domin gashinan yrnya 'yar qauye wacce ba'asan asalinta ba tasa ya aura maka, inda abun na gsky ne su nemo 'yar wani hamshaqi mana amma sae aka 6ige da aura maka 'yar riga, ''nee bagashinan ba, dayake neece nasan xafin haihuwarka ae saida naxa6o nadarje snn na aura maka,
amma dayake sakarae ne kae bakada abin wulaqantawa sae ita"
''to needae ga takarda nn ina jrnka maxa ka rubuta
ka miqomin'' don baxan ta6a yrda kaxauna da wata 'yar
riga ba, wato hidimar danginta kaf yadawo knka ko, ''mk yaqara sae saita murya, xufa kuwa ko ta ina 6ul6ula yake kmr wanda aka watsama ruwa, ''yc na amince da umarninki mamy, xan aikata abnda kikeso, amma don ALLAH ina roqon alfarmar kiyi hqr muhadu har daddy sae inroqeshi arxikin yabari insaketa, domin kmr ynda kikeda
haqqi akaina hakanan shima yakeda haqqi akaina, '
'ta watsamasa wani mugun kallo snn tc, ''ba dogon labari na tmbayeka ba, ina jiranka, ''mk yy shiru ganin bashida wata kalma kuma aynxu wacce xae iya amfani da ita wajen ganin ya sassauto da xuciyr mamynsa, don hk yy shiru
kawae knsa aqasan bakinsa cike da adduar ALLAH dae
yasa daddy yaga gajeruwr saqon text message din daya 2ra masa a6oye"
''bae ankara ba sae ji yy mamy ckn tsananin 6acin rae tana fadin wallahy mustapha xan tsine maka idan baka rubuta takardan nn ba'' arude ya wawuri tkrdr yadauki biron"
yafara rubutu akan farar takardar kenan wnda shi kanshi baisan me yake rubutawa ba daddy yafado palon kmr wnda aka jeho, ''ckn wani mugun 6acin
rae wnd bae ta6a sanin daddynsa yana dashi ba yadaka masa tsawa, ''dasauri yadago knsa ganin daddy yasa baisan sa'eelin daya saki wata sakaryar ajiyr xuciya ba''
mamy aysha kuwa dk da ta tsorata da ganin yanayinsa
amma saita dake, ta maida kallnta ga mk tc jiranka nakeyi inada abinyi, ''6acin ran daddy ya kuma hauhawa, hkn yasa baisan lkcn daya daga hannu ya wanketa da mari ba, snn
yanunata da yatsa, ''dk ire iren iskancinki aysha ina sane dasu amma nake dauke kae, ina saurara mikine kawae sbd darajar 'danki, ''a lkcn da kikayi dk abnda xakiyi kika aura masa 'yar taki inada masaniya akae ne?? Dk da inada lbrn
uwartama ba wata isasshiyr tarbiyyace da itaba bare kuma 'yar tata, Amatsayina na ubansa baki ta6a xama
kinfadamin cewa kaxa kaxa ba, amma shine dayake
kinaso kimaidani sakarae har in yanke hukunci kinunamin ban isaba"
''to ga dannaki nn kimaida hnkl kisashi yasaketa, amma kisani sakin khadeejh yana maxaunin rasa igiyr aurenkine da na 'yar taki, karki fasa kimaida hnkl,
''yajuya ga rufayda wacce tsoro gaba daya yagama
mamaye xcyrta, gani takema itadin yana gab daya mangareta, don hk tana ganin ya waiwayo knta taxabura atsorace tana kllnsa, ''yc ke kuma kisani cewa ALLAH yafiki, idan burinki ki tarwatsamin kan gidana ne to wallahy xan baki mmk, wato kinje can gidan yaron kinyi kutin2
anfasa auren, sae ALLAH yanunamiki ishararsa auren
yadawo kan mijinki shine kika xagayo shi kuma ki hadasa da uwarsa ko??
To tashi kificemin daga gida kafin insa a karairayamin k...
Bata barima yaqarasa ba tafice daga palon fitt kmr walqiya, ''daddy yamaida knsa ga mk yc tashi katafi ALLAH yy maka albarka'' cike da farin ciki yarisina snn yc ameen daddy, yamiqe ya kakka6e bujensa
yafice, ''shima yajuya yafice suka bartanan tsaye tana
hucin qarya.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_81~82_
washe gari misalin qarfe hudu da 'yan mintina mumy
da 'yan biyu su jawad da little suna gaba, yaynda husna da khadeejh suna biye da ita, bb mae yima wani magana, khadeejh tadan karkata kadan tadubi husna bakinta dk abushe, ''tc 6* don ALLAH kitayani tmbyr daddy inason xuwa wurin iyata, (dayake tana gidan alh. Abdulmalik ne)
''husna ta gyada kae kawae batare datace komae ba,
''mk dake kame ckn mota idanunsa akanta, dk da ckn baqin ciki yake na wnn tafiya amma bae hanashi jin tausayinta ya kwaranyu ckn xcyrsa ba, ''dk kuwa da yasan ba tausayinta yakamata yaji ba illah haushinta da yakamata
yaji, domin yasan dk wnn bushewar da takurewr datayi ba komae bane yajawo illah tsantsar qiyayyrsa dake danqare
ckn xcyrta, ''amma sae yaji gaba daya tausayinta yakashe masa dukkan ga6o6insa'' wnda har suka iso bae sani ba, sae da yaji mumy tana cewa maxa koma gaba ke, khadeejh, yaxama drivernku kenan 2nda shi kadae xaku bari''
yajuyo yaga har taxauna gefen mumy ita kuwa husna
tana qoqarin shiga, ''yadaure fuska yadubi husna'' ke baxaki shigo gabanba dole sae ita, simi2 takamo hnya xata shiga, ''mumy tc neece nace khadeejr tashiga gaban ae, ko ban isa ba???
Dasauri yc bahaka bane mumy, gani nayi ance tashigo din tanama mutane wani yanga, ''mumy da
haushi yagama cikata tc kae tayiwa yangar?? Nace kae tayiwa yangar?? Tashi ki koma gaba ke kuma,
''ta tashi ta fita daga motar ta koma gaba taxauna, ba umm ba umm umm, yaja motar yafice daga gidan fuskarsa tamke"
bb jimawa suka isa qofar tafkeken asibitin, byn 'yan tsirarun tmbayoyi da akayi musu suka shiga, suka adana motar wurin da aka tanadar, ''mk yadaga waya kenan don kiran daddy sae ya hangoshi jere da alh. Ahmad, da alama dama suna jiran isowar tasu ce''
mummy ta bude murfin motar domin itama ta hangosu"
''khadeejh kam datayi xurfi ckn 2naninta batamasan da lbr isowr tasu ba, dk suka fice aka barsu su biyu ckn motar, ''yaxubamata idanu ta ckn mirrow, dayake kanta na qasane hkn yabashi damar qaremata kallo, ''shikam baya gajiya da kallon khadeejh, yaji inama ace suyita xama ckn motar ahk???
Ganin su mumy sun waiwayo suna kalle2 alamun nemanta yasa yadan sae saita knsa,
''keh! Yafada ckn daga murya, fuskrsa na klln titi, ''khadeejh farar kura take
ta firgigit tadago kanta tana kallnsa amma batace komae ba, ''yaqara tamke fuska, ''xaman me kikeyimin ckn mota?? Ko da magana ne??
Dasauri ta waiwaya bynta, sae taga wayam, ''batare data kuma kllnsa ba tc, kayi hqr bansan an iso bane, tafara kici kicin bude motar sae tajita arufe'' ta waiwayo ta kalleshi da rinannun idanunta kafin tc wani
abu yarigata da cewa'' dama ae baxaki ta6a sanin munxo
ba mana, tnda kinsama xcyrki 2nanin wnn sakaran yaron ba'' plss fitarmin daga mota, asanyaye tc arufe yake,
''yabude mata yana huci, itakuwa bata jirayi komae ba
tafice, yabita da kllo na takaici, yaso ace tamusa ne cewar ba tunanin wani take ba, amma sae tayi shiru alamun hakanne kenan, yaja tsaki snn yabude motar yafito ganin suna shirin 6ace masa yabi bynsu"
Awani dan matsakaicin palo aka saukesu, dayake abin
na manyane, ''khadeejh kuwa gabnta ne yy wani irin
yankewa lkcn datayi ido hudu da aliyu, yau kam tafi ganin kmr tasu asarari"
tayi saurin kawar da knta snn tanemi wuri taxauna, ganin datayi mk idanunsa na knta ko qiftawa bayayi, tasan ba komae bane illah masifa dayake nema da
ita''
nan aka dinga gaishe2 ana tmbyr mae jiki'' itakam
knta aqasa yake domin kunyr hada idanu da kowa takeyi, ''tayi saurin dagowa lkcn data tsinkayi muryr mumy tana tmbyr ina mae jkn?? Takafe alh. Ahmad da idanu domin tanada tabbacin shine wnda xae bada amsar, ''bae bata
amsa ba illah miqewa da yy snn yc kubiyoni,
''xumbur khadeejh ta miqe kafin kowa yamiqe tabi bayansa, mk jiyayi kmr yashaqota yahanata isa amma yasan bb dama,
don hk shima sae yamiqe dasaurin yabi bynta xcyrsa
cunkushe, ''wani daki suka nufa mae dan girma, bb komae acikinsa sae katifa kwance, sae mutum raku6e agefe xaune kan tantagaryr qasa, kansa dore akan qafafunsa yaynda hannayensa ke rungume da qafafun, ''ganinsa hk kowa jknsa yy sanyi, mumy tamatsa jkn qofar cike da
alhini, ''khadeejh ma taqarasa domin dae dama damar qarasawan take nema gudun kar ace tayi abnda bae dace bane yasa ta tsaya kawae,
''ameenu! Mumu ta kira sunansa ahnkl ''yadago ahnkl yana kallnsu, ''khadeejh tayi tsaee da
idanunta tana qaremasa kallo, ''da gudu wasu xafafan
hawaye suka wanke mata fuska, ''ameen kaine kaxama
haka???
Tafada bakinta na rawa batare datasan tafada din
ba, ''kmr abin arxiqi yataso dasauri yatsaya bakin qofar
yaquramata idanu, sae kuma yatintsire da dariya yana nunata, ''da ace xaki kawomin deejata da nabaki wani abu kinaso? Yaqarashe mgnr yana xaro mata idanu! Sae kuma yafashe da kuka still yana kallnta,
''anty kitaimakamin ki
kawomin deejah wallahy ina sonta kinji!
Khadeejh tafashe da kuka tajuya da gudu tafice daga gurin, ya bita da kallo har ta qule, snn ya qyalqyale da dariya, ''shashasha qila
kuma taji abnda nace ne, nee kuma ina ruwana dake indae ba deejata xaki kawomin ba,
''husna ma tabi bynta dasauri domin itama kukan ne ya qwace mata, ''mk ma dk baqin kishinsa saida yatausaya masa, ganin mutum da girmansa da kwarjininsa amma yaxama tmkr qaramin yaro, ''su kuwa
palon suka koma suka dinga kukansu bb mae lallashi,
''jin sallamar anty maryam yasa tamiqe dasauri tanufeta, tarungume ta cigaba da kukanta, sam batama lura tare da iyarta suke ba, ''anty maryam tasan kwanan xancan don hk sae tashiga lallashinta tana bata baki, ''tajata suka xauna tacigaba da lallashinta har tasamu tayi shiru sae ajiyr xcya take,
''ahk suka shigo suka iskesu, suka gaggaisa snn suka tambayi mae jiki, ''jin andanyi shiru yasa husna da
disasshiyr muryrta tc daddy dama khadeejh ce tc tanason xuwa gidan auncle mustapha, ''daddy yy dan murmsh yana kllon khadeejh snn yc, ae bani yakamata ki tmbaya ba
khadeejh, ga mijinki nn shine kk qarqashin ikonsa aynxu,
''binta tayi karaf tc me ma xataje tayi agidan, dk wnda
takeson gani ae taganshi ynxu ko??? Daddy yc aa Binta karkice hk, kika sani ko wani dan gulma xasuyi itada antynta?? Bb ruwanki'' kawae dae ta tmby mijinta,
''in tamabayi MIJINA! Ta nanata hkn ckn qunar xcya, ita kam xcyrta taqi gasgata cewar mk shine MIJINTA aynxu?? Kullum ckn tmbyr xcyrta take hkn na nufin tarasa ameen dinta kenan har abada,
''hawaye suka silalo mata'' idan hakane kuwa ameen katafimin da dukkan farin cikina da walwalata, nasan nayi bankwana da jin dadi, nasan baxan qara wani abu mae suna dariya ba har abada ameen"
''rurin wyrtane ya katseta, batayi niyyr kallon wyr bama bare tadauka, amma ganin idanun kowa yadawo knta yasa tadauka bb shiri, ''kisameni ynxu awaje ina jiranki'' abnda aka fada kenan aka katse layin"
''tayi sukuteey tanason
tunano muryar waye, sae kuma takalli wurin da mk
yaxauna dasauri, take taga wayam, hkn yasa tagane cewar shine ya kirata, itakam batadaukama yanada numberta ba,
''taja dan qaramin tsaki tamaida wayar ta ajiye, tacigava da 2naninta, ''anty maryam tc baxaki tashi kije inda ake kiran naki bane?? Takalleta da mmkn ynda akayi tasan abnda mk yafada mata awaya, amma sae kuma tabasar tamiqe tafita"
''tayi tsaye tanata waige2 don bataga ko me kamarsa ba, ''kiransa yashigo wyrta, saida tayi tsaki snn tadaga, ''ina ckn mota'' wurin motar ta nufa ta bude tashiga
taxauna, bata kalleshi bama bare ta tanka masa, ''yaja
numfashi yana kallnta, ''me xakijeyi gdn da kikace xakije?? Kuma menene dalilinki naqin tmbayata sae daddy?? Ko har ynxu baki aminta cewa ynxu kina qarqashin ikona bane??
''kmr kasani kuwa'' tafada ckn xcyrta, amma afili sae tc wurin mahaifiyata xani, ''yc ba ita bace taxo ynxu??
Kmr kar tace masa komae amma sae ta dake tc"
''akwae sirri tsakanin uwa da 'yarta, don hk abnda xae kaini kenan, ''yy dan murmsh marar sauti snn yc, idan kuma na hanaki fa??
Tayi bnxa dashi kmr batashiba, sae da yaqara
maimaitawa snn tc wnn kuma kae da ALLAH, ''ya kuma sakin murmsh, ''yc kukan me kikeyi daxu????
Tajuyo ta kalleshi kmr tadan tsorata sae kuma ta basar, tayi bnxa dashi, ''yahada ransa yc, sbd yafadamiki yana sonki ko? To me yahana kema kifadamasa kina sonsa, wataqil yadawo hayyacinsa dalilin hkn' tajuyo dasauri tana krntr yanaynsa'
fuskrsa atamke take kmr xae fasa makoki"
''ta kawar da knta kawae tarabu dashi, tasan ba komae bane illah neman
takalar masifa amma baxata biye masa ba'' ganin tayi bnxa dashi yasa xcyrsa taxo iya wuya, ya juyo da fuskrta ckn xafin xuciya yc, wato kin maidani dan iska ina miki magana sae kiyi bnxa dani ko????
Nace ubanme yahana
kema kifadamasa abnda ke xcyrki kika wani kama yima
mutane kukan munafirci eyyee?? Itama take xcyrta taxo kusa, ta fincike knta daga riqon da yy mata, ta kalleshi ta watsar snn tc, ''sbd nasan mutuncin kaina dana qaddararren aurenka da aka liqamin, amma da bb abnda xae hana indaga muryata ince'' Ameen neeema inaa sonkaaaaa!
A xafafe yakaimata bugu abaknta, take yafashe sae jini'' agabana kike fadin kinason wani qato????
Ckn kuka tc nafada'' kuma baxan fasa fada maka cewa
bana qaunarka kuma baxan ta6a sonka ba, mugu kawae
axxalumi, wnda baisan komae ba sae tsantsar xalunci, kuma kullum ina adduar ALLAH yy min katangar qarfe da mugun sharrinka, ''muguwr qiyayyr da kakemin har takae kk baqin ckn kabudi ido kaganni ckn rayuwr farin ciki, shine har ka hada baki da muguwr matarka kukayi kutin kutin din da aka fasa aurena da masoyina"
to ina yimaka albishir da cewa ALLAH yafika, kuma dashi xan barka sae ya nunamin qarshenka da idanuna'' tasa qafa ta tura murfin motar tafice,
''wurin wani famfo ta nufa ta wanke bakinta snn takoma ciki, '' shi kuwa knsa yadafe ckn tashin hnkl''
(matss kaima dae musty ba dabara aradu, kullum sae qara yamutsa komae kake"😠)
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_83~84_
Bata jima da shiga ba suka fito dukknsu hardasu anty
maryam, ''sae da su mumy suka shigo motar snn ya
ankare dasu, yy saurin sae saita knsa, ''ganin husna
tashigo gidan gaba yasan cewa tabisu anty maryam din kenan, baice komae ba yaja motar suka fice, ''yana
saukesu ko shiga baiyi ba yaja motar yafita, ''yanufi gdnsa domin burinsa kawae aynxu yakadaita shi kadae, ko xae sami sararin 2nanin mafita"
''apalo yaxube yana maida
numfarfashi, ''kaiwa wnn lkcn yariga yagama
sakankancema xcyrsa cewa baxae ta6a iya daukar shawar husna ba" domin yana ganin xae xubar da girmansa ne kawae a idanunta"
''khadeejh baxata ta6a SO na ba husna, domin
tafadamin da bakinta, kinga no need in wahalar da kaina
da yawun bakina ma, ''xancigaba da lallshin xcyta kawae mucigaba da xama ahk da ita, ''yamiqe ckn rangaji yashiga daknsa ya kwanta, ba'a jima ba kuwa bacci yadaueshi, sae da aka kirayi sallar magrib snn yatashi yy wnka yy alwala yatafi masallaci'' sae da akayi isha'ee snn yadawo
gdn"
yana shigowa palon ya iske rufayda kwance dae2 akan kujera tana kallo, tana ganinsa tamiqe dasauri
tanufeshi tana fadin dear sannu da dawowa'' can qasan maqoshinsa ya amsa snn yawuceta dasauri, batayi qasa aqwiwa ba itama tabi bynsa, ta iskeshi yana cire jallabiyrsa, ta taimaka masa yacire yasa kaya masu sauqi, bae hanata ba kuma bae tanka mata'' yakoma gado ya kwanta rigin gine yana kallon sama, ''itama sae taxo taxauna gefensa, ahnkl tc mustynah don ALLAH kayi hqr bisa abnda yafaru, wallahy ba komae bane yajawo hkn illah kishinka danakeyi, wnda qaunr danake maka tajawo
hkn, ''amma insha ALLAHU hkn baxae qara faruwa ba"
''yy shiru idanunsa alumshe bae tanka mata ba, ganin hk yasa taqara matsawa kusa dashi ssae tadora hannunta saman qirjinta, ta kuma qasa da murya, ''my dear baka haqura bane??
Yadan bude ido kadan ya kalleta snn yamaida
yarufe, kmr mae ciwon baki yc shikenan yawuce, amma ki kiyaye cin mutuncin iyayena domin ban hadasu da komae ba, ''dasauri tc na amince baxan qara bama,
''ckn farin ciki tahaye gadon gaba daya ta kwanta saman qirjinsa, take tashiga aika masa da wasu salo salo na musamman, batare da 6ata lkc ba yabada kae bori yahau.
****
washe gari bb laifi mk yatashi xcyrsa da sauqi'' domin rufayda ba bayaba wajen iya sarrafa namiji, "amma dk da hkn bae sakar mata fuska ssae ba, ''qarfe sha daya na safe yatashi
yashiga wnka, byn yafito yashiga hada kynsa ckn akwati,
''dae dae lkcn rufayda tashigo dakin, taqaraso dasauri tana kallonsa'' ganin baida niyyar tanka mata yasa taxauna gefen gado tc lfy dae mustynah?? Yadan juyo fuskarsa bb yabo bb fallasa, yc kmr namefa???
Tadan 6ata fuska'' kana
hada kaya ckn akwati kuma kana tmbyata namefa?? Yy
dan murmsh snn yc to naga kinsan cewa nee ba maxauni ne, kuma 2nda kikaga ina hada kaya ae kinsan inda na nufa ko??
Tayi nare narae da idanu, ''amma dear xaka tafi
mukwana daki daya dakae baxaka iya fadamin ba?? Yy
dan murmsh snn yc to kiyi hqr, ''itama murmshn tayi snn tadanyi qasa da muryrta kmr tana tsoron wani yaji abnda xata fada, ta rausayar da knta gefe tc, ''mustynah ba2n amarya fa???
Yy dan jimmm kmr yana 2nanin wani abu snn daga baya yc tananan wani abu ne?? Tc aa ina nufin tarewar fa?? Kae tsaye yace mata sae nadawo'' gabanta
yabuga da qarfi, ''afili tc au dama auran yananan??
Yadubeta da wani yanayi na daban snn yadan yamutsa
fuska'' ina xae je dama?? Tamiqe xumbur ckn fushi, kmr xatace wani abu sae kuma tayi shiru tafice kawae daga dakin" yata6e baki kawae yacigava da hada
kayansa, ''break ma shi kadae yy domin tana dakinta, yana gamawa yaxubemata kudi kan dinning yy tfyrs.
******
mako biyu sun shide ckn tashin hnkl marar misaltuwa ga dukkan 6angarorin, ''sae dae wani hukunci na ubangiji ackn wnn sati biyu ALLAH yakawoma ameenullah sauqi ckn qudurarsa, ''sae daifa bb ci bb sha, ''kullum sae kuka kmr qaramin yaro"
''kwanansu biyr da
dawowa daga india da la'asar sakaliya yasilale yafice daga gdn batare da sanin kowa ba sae 'yan aiki"
''gidan alh. Mustapha yanufa kae tsaye domin yanada lbrn deejarsa
tana can, bae samu wata matsala wurin shigaba domin dae dama yakanxo kodacan jefi jefi idan alhajinsa ya aikosa, ''har xae shiga ckn gidan idanunsa suka hango masa mutum xaune ckn dan qaramin garden din gdn, kanta na dore kan qafafunta'' wnn ne yasa take yaji xcyrsa tabashi cewar khadeejh ce"
''da hanxarinsa batare da wani tunani ba yanufi wurin, ''ya tsugunna gabnta byn ya iso wurin, ''dk da kuka takeyi ssae amma hkn bae hanata
samun nasarar jin alamun tsayuwr mutum kusa da ita ba, ''tadago tana cigava da malalar da hawayenta'' a 2naninta ma anty maryam ce"
ido hudu datayi dashi yasa tamiqe xumbur tana xare idanu, hakanan dk alokaci guda tana nunashi da yatsa, ''bakinta na rawa tc ameen! Me yakawoka wurina????
Ameenullah wnda 2ni shima hawayen sun wanke fuskarsa /to dama mae neman kuka gashi anjefeshi da kashin awaki lol/ yc dawo kixauna deejah, abnda kk tunani bashine yakawoni wurinki ba, ''bb musu tadawo taxauna domin tasan ameen dk abnda yafada yana nufinsa har ckn xcyrsa, shi mutum ne wnda sam bae iya qarya ba"
''yadubeta da rinannun idanunsa ahnkl yc, deejh!
Har ynxu nagaxa haqurin juriyar rashinki, nagaxa yarda cewa narasaki kenan har abada, abnda yakawoni wurinki shine insamu tabbacin hkn daga bakinki, ''amma nasamu ynxu bisaga la'akari da irin halin da ganki ciki, kwatankwacin irin wnda nake ciki ne"
''deejah! Xan wuce, domin ynxu inada tabbacin kedin matar wanice ahalin ynxu,
amma kafin hk xanfada miki wata magana guda daya,
''khadeejh! Kisani kintafimin da dukkan rayuwata
ahannunki, farin cikina yaqare domin yana tare dakene, don hk xan qarashe sauran rayuwata da SOYAYYA! baxan ta6a
xaluntar wata mace ba da sunan aurenta, domin baxan SO ta ba deejah, hakanan baxan bata kulawa da farin cikiba domin neema bana tare dasu, ''dk suna gareki deejah"
''yamiqe dasauri yaynda hawayensa ke kwaranya kmr anbude famfo, ''itama miqewar tayi da sauri ckn rawar murya tc ameen neema kaine kadae burina, bansan ta yaya xan iya rayuwa da wani 'da namiji ba bayan kae, domin har abada baxan SO shiba, neema da soyayyarka xan rayu amee...
Dasauri yadaga mata hannu fuskarsa na kallon wani gefen ''kibar furta wadannan kalaman, domin suna dada rura wutar qiyayyr mijinki axcyta, ''insha ALLAHU xan
kasance mae yimiki addua badare barana, kixauna lfy
gidan mijinki, ki kasance mae samun farin ckn da ba
kowacce xata sameshi agidan aurenta ba,
''FARIN CIKI???
har abada baxan sameshi ba arayuwa, domin yana tare dakae, ''ta nunashi''
ameenullah yaruntse idaunsa ckn wani irin yanayi, xcyrsa yanajin kmr xata faso tafito waje, yau da'ace kisan kae bb wani laifi da bb abnda xae hana yada6ama
kansa wuqa ko ya huta da dacin da ransa keyi masa,
''yy
dan murmshi'' da ixinin ALLAH baxakiyi rayuwa irin wacce xanyi ba deejah, xcyrki ta macece ce, tanada raun...
Ta
katseshi dasauri, ''xcyr deejarka ameen dutse ce, kuma ina tabbatar maka da cewa bb abnda xae sanyata tayi laushi sae kae kadae, ''yajuya yadan fara tfy snn yc ALLAH nace xan roqar miki kuma nasan kinsan bb abnda xae gagareshi, ina miki fatan alkhairi, ''yafara tfy"
da qarfi tc ameenullah! Yatsaya cyak batare daya amsa ba kuma bae juyo ba, ''tadanyi taku biyu xuwa uku snn ta tsaya, ckn murya mae ban tausayi tc ameen! Alfarma xan roqa awajenka ina fatan xaka iya yiminshi, ''jin tayi shiru yasa yc ina sauraranki,
''ckn fargaba tc ameen inaso kayimin alfarma ka auri 'yar uwata husna...
Yawaiwayo dasauri yana kallonta, ita kuma sae tayi qasa da kanta tana cigaba
da kukanta, ''yadan qara taku daya yaxo dab da ita, ckn magana kmr rada yc meyasa kikeson in auri husna deejah???
Batare data dago ba tc sbd ina ganin itace wacce xata iya maye gurbina ckn xcyrka''
GURBINKI DEEJAH????
Har kina 2nanin akwae wata diya mace wacce xata iya mayemin gurbinki? Akwae ameen, kuma itaceh husna, domin dukkan halayyrmu iri daya ne, komae namu
iri dayane, na yrda da husna xata iya yimaka dukkan abnda xanyimaka ameen, idan kayimin wnn kagamamin komae arayuwa!
Yy shiru ckn wani yanayi na sabon damuwa daya
xiyarceshi, ganin hk yasa tayi saurin xubewa kan
gwiwowinta tc kayimin wnn alfarmar ameen don ALLAH,
taqarashe maganr tana qara fashewa da wani sabon kuka,
ahnkl yc ''deejah ce kadae macen dana ta6a furtawa
kalmar SO arayuwa, kuma gashi na rasata, don hk
alfarmarta ko wacce irice xan iya yimata'' sae dae ina
tsoron Kar in kasance axxalumi agareta, xanso ace kibari ta auri wnda take so kuma yake sonta'' baxan iya cewa komae ba ahalin ynxu sae dae kibani lkc xanyi 2nani, ko daga wurin ummina xakiji komae, ALLAH yabaku xaman
lfy yawuce dasauri yaynda sabbin hwy suka yo waje aguje"
itama nan ta durqushe tadinga rero kukanta ckn murya mae ban tausayi da tsuma xuciya"
''aranr ALLAH yasauki binta ta haifo da namiji, kuma
daman abnda yaxaunar da ita kenan, domin alh. Mustapha da knsa yanemi alfarma wurin mal. Garba akan ya barta ta haihu anan xatafi samun kulawa, ''dk da baiso ba amma baiyi musu ba ya amince,
''wnn ne yadan sanyaya xcyr
khadeejh har tadan saki ranta, dayake haihuwar darece washe 2nda duku duku husna ta xabgo sammako itada mumy, ''anty maryam kuwa takasa xaune takasa tsaye, musamman ynda 'dan jariri yabiyo kamannin kawunsa kwabo da kwabo kmr antsaga kara"
mal. Garba ma aranar
yakamo hnya, gaba daya murna tagama cika xcyrsa najin yasami da namiji kuma daga matar datafi soyuwa ckn xcyrsa, ko su ladiyo bae gayamawa ba kawae dae yafada musu xae yi tfy
''khadeejh tajawo husna xuwa wani ke6antaccen daki, sae da suka xauna snn tc 6* in tambayeki mana?? Husna tc ina jinki! Tc ynxu kina ganin akwae wani abu afadin duniyr nn daxan iya tmbyrki ki hanani? alhalin kina dashi??
Husna ta girgixa kae tana dan murmsh, ''khadeejh kinfi qarfin komae awurina, ina ji
ajikina ko rayuwata kika tmbayeni xan iya mallakamiki shi matuqar inada halin yin hkn"
''khadeejh tadan saki dryr farin ciki snn tc nagode kuma naji dadi, wnn ya tabbatr min xaki iya amincewa da buqatata gareki, ''husna inaso ki
taimakeni kitsamo ameenullah daga ckn masifar daya afka rana tsaka,
''husna ta dubeta da mmk snn tc ban fahimceki
ba, ''tadan jaa numfashi, inaso ki amince ki auri
ameenullah husna domin kece kadae macen daxata iya maye masa gurbina ckn xcyrs...
Husna tamiqe axabure tana kllnta idanunta cike da tashin hnkl, sae kuma tayi
saurin juyawa xata fice, ''a kasalance khadeejh tc husna karki fita, karkiyimin hk dan ALLAH, ki tsaya ki fahimci abnda nake nufi"
''tajuyo da sauri idanunta na tsiyayar hawaye tc, khadeejh har abada baxan ta6a iya auren ameenullah ba, kmr ynda baxan iya auren yah musty ba hakanan shima baxan iya aurensa ba, don ALLAH don son ANNABINSA kinemi wani abun awajena amma ba wnn ba"
''khadeejh ta taso ahnkl ta iso wurinta tariqe mata
hannayenta dk biyun snn tc 6*'' ina yimiki soyayya irin
wnda dan uwa najini yakema dan uwansa ne, banta6a kawowa araina cewar ke ba shaqeeqiyata ba, kedin wata jigoce arayuwata husna, don hk ina qaunar dk wani abu wnda yakeda alaqa da sanyaki farin ciki, ''adk iya hangena
ban hango wacce ameen xaiso kmr ynda yasoni ba husna sae ke, domin dk wani abu nawa suna kamanceceniya danaki, kuma kina daya daga ckn irin matan da ameen yakeso, hakanan kema kinsan nasan ameen yana daga ckn jerin farko a irin maxan da kk so, ajiya da yamma yaxo gidan nn...
Take ta kwashe dk ynda sukayi dashi tafada mana ''plss husna kiyimin wnn alfarmar don girman ALLAH, domin kinsani jahadi xakiyi"
''husna ta fashe da wani sabon kuka tc ALLAH sarki qaseem meyasa katafi
kabarni? Ta kalli tsakiyr idanun khadeejh tc, khadeejh ameenullah ke kadae yakeso, xcyrsa tana tare dake, ynxu kin amince inyi xaman rashin soyayya kenan??
Khadeejh ta girgixa kae da sauri, "ko daya'' baxaki ta6a xaman rashin soyayya ba agidan ameen matuqar kin amince, ameen mutum ne mae tsananin tsoron ALLAH da kuma tausayi musamman ga diya mace, ''da wadannan makaman kadae xaki iya karkato da hnklnsa husna, ''na roqeki karki qi amincewa 6*,
''husna tc shikenan khadeejh na amince ALLAH yasa hk yaxama mafi alkhairi agaremu, ''ckn farin
ciki khadeejh ta rungumeta tana fadin ameeeen 6*, kema ALLAH yabiyamiki dukkn buqatunki na alkhairi, husna batace komae ba sae gunjin kukanta kawae datakeyi.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:48 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_85~86_
''husna kam itama agidan ta tare har rnr suna, yaro yaci
sunan kawunsa alh. Mustapha, anyi shagali ssae yaynda dangin anty maryam suka cika gida akasha suna aka watse, ''
da daddare suna kwance sunadan hira jefi jefi
wayar husna tayi qara, ''sabuwar lamba tagani, sae da ta kusa tsinkewa snn tadaga, ''ckn sanyin murya tayi sallama, daga can 6angaren akadanyi jimm kmr baxa'ace komae ba, sae da ta kuma sallamr snn shima ckn sanyin murya
ya amsa mata, shiru yabiyo baya, ''haushi ya turniqe husna don hk tayi yunqurin katsewa, taji yc husna ce??
Tc itace, yc owkea ameenullah ne, take gabanta yy wani irin bugawa wnda batasan dalili ba, ta waiwaya tadubi khadeejh wacce ta tsareta da idanu, tadan kauda wyr daga
kunnenta snn tc ameenullah ne, khadeejh taxabura ta tashi xaune, da hannu take mata nunin kiyi magana mana to,
''husna talatsa hansfree dasauri snn tc ina yini, kmr
bayason amsawa yc lfy lw, ya gida?? Tc lfy, sae kuma yy shiru domin dae a haqiqanin gsky shi bae san abnda xae ce mata ba,
''khadeejh ahnkl tc kiyi magana mana 6*, ''kafin takae ga cewa komae yc husna nasan kinsan cewa
inason deejah, wnn sae dae kifadama wani, don hk inason dk abnda takeso, nasan tafada miki komae dangane da abnda ya wakana tsakaninmu, don nasan baku 6oyema junanku komae, dk da nayi alqawarin baxan ta6ayin aure ba arayuwta tunda na rasata, amma ta bijiromin da wani
baqon al'amari, wnda nasan kema ta bijiro miki dashi,
baxan 6oyemiki komae ba husna''
Sam bb soyayyrki ckn xyta, amma khadeejh tafi qarfin
komae awurina, ''don hk ynxu yardarki nake nema idan kin amince xaki iya aurena ahk to shikenan"
''husna da idanunta suka ciko da qwalla ta bude baki da qyar tc, kmr ynda khadeejh tafi qarfin komae awurinka hakanan neema
ta xarce komae awurina, don hk na amince da aurenka
matuqar hkn xae sanya khadeejh ckn farin ciki, ''yc
shikenan, idan kin amince iyayena xasu gana da iyayenki gobe idan ALLAH yakaimu, tc ALLAH yakaimu, kawae ta katse wyr,
"
''dk qoqarinta na ganin tadaure amma saida
tafashe da kuka mae qarfi, ''khadeejh jknta asanyaye
tashiga lallashnta tana bata baki.
washe gari kuwa tunda wuri suka shirya driver yamaidasu gida, khadeejh tasamu mumy apalo
tafada mata ynda husna sukayi da ameenullah,
''mumy da mmk tc ameenullah dae wnda nasani?? Khadeeja tayi
murmsh, ''shi mana mumy, mumy tajinjina kawae tana
mmkn faruwr hkn, batayi qasa agwiwa ba tadauki waya tashaidama daddy, daddy kam farin cknsa kasa 6oyuwa yy, yc yanana xuwa gidan ynxu"
''da yammaci alh. Ahmad
da alh. Mustapha da wani abokinsu suka iso gdn conel
kabeer da niyyar nemawa ameenullah auren asma'ul husna, lallae daddy yaji dadin faruwar hkn, ''da murmsh yc gsky nayi farin ckn faruwr wnn lamari alhaji, musamman idan kayi la'akari da ynda dukknsu suke ckn wani yanayi na
damuwa da baqin ciki, kaga ckn sauqi ALLAH yakawo
mana mafita"
''alh. Ahmad yy dan dariyr farin ciki snn yc, ae alhaji nafika farin ciki, lkcn daya turomin dan uwansa da maganr ban gasgata ba sae da nanemi ji daga baknsa,
don tsabar murna alhaji har rungumeshi nayi, dk sukayi
dariya, ''alh. Ahmad yc to alhaji, gsky idan so samune
kwanakin da xa'a sanya kar yahaura mako guda, domin
hnklna gsky xaifi kwanciya, conel kabeer hkn yy, neema
kmr kasan abnda nakeson fada kenan, ''nan take aka
sauke dubu dari amatsayin kudin sadaki, daddy yc ae
baxasu amsa ko sisi ba domin dama ae akwae sadakinsu awurinsu da dk wani abu na al'ada da akeyi"
alh. Ahmad yc sam hkn ba mae yiwuwa bane, wancan daban wnn daban don hk yabar wnn maganr ma, hakan daddy yahaqura aka jagoranci doguwr addua snn suka watse,
''koda daddy ya labartama mumy dk abnda yafaru tayi
murna qwarae snn tayi adduar ALLAH yasa hkn yaxamar musu mafi alkhairi, ''tasamu su khadeejh tafadamusu cewar ansanya rana sati mae xuwa, husna rnr wuni tayi kuka tana qarawa, khadeejh ce dae tayita faman aikin lallashi, dk da itama daxarar tadan ke6ance awani wurin kukanta take son ranta,
''awashe garin rnr mk yy wa
kaduna tsinke" bae ko waiwayi gdnsa ba gdn mumy kawae ya xarce'' little dasu twince suka dabaibayeshi suna
murnan ganinsa, da farin ciki yadinga dagasu daya byn daya, ''ihunsu yafito da mumy daga kichin, ''da mmk tasaki baki tana kallnsa, yaduqa har qasa yc mumy ina yini???
Bata amsa illah xama datayi tana kllnsa, daga bisani tc''
mustapha ciwo kayine baka sanar damu ba?? Mk da
murmushn yaqe yadan shafi knsa yc mumy qalaw nake,
aikine kawae yasamu agaba wallahy, ''mumy ta girgixa kae kawae batare data yrda da mgnr tasa ba, ''khaleel yashigo palon da murmsh akan fuskrsa, murmushnsa yafadada ganin mk xaune, ''yaqaraso da sauri yana fadin babban yaya yaushe agari??
Mk yamayr masa da murmshn shima yc ynxu kenan, ''yamiqamasa hannu sukayi musabaha yc barka da xuwa, snn yadubi mumy yana dan dariya yc, mumy albishirinki! Tc goro'' yc to sirikinki dae gashinan awaje yanason yashigo yagaidake,
''tc sirikina kuma?? Yc
yah ameenullah ba, gashinn waje ixini kawae yake jira, yc
yakira wyr husna bata shigaba''
mk yakalleshi da mmk
baki bude yc ameenullah kuma?? Me yakawoshi gdn nn?? Wato dama yana xuwa kenan?? Ckn 6acin rae yake mgnr yaynda nan take idanuwansa sun kada sunyi jaxir,
''mumy tayi murmsh'' calm down my son'' abnda kk 2nani bahaka bane, muma ae ba mahaukata bane, ''nan ta warware masa dukkn abnda yafaru'' yadan ta6a baki, shike nn ALLAH ya
tabbatar mana da alkhairy, sukace ameen, dk da dae
kwata2 hnknsa bae kwanta ba, aganinsa ba'a rabu da
bukar bane aka haifi habu"
''mumy tc khaleel fita ka shigo dashi, ''sama2 suka gaisa da mk domin kowa da wata qasan xcyrsa, suna gaisawa yamiqe yanufi dakinsa, ''dk iya xaman da mk yy ckn gdn baiga giftawar khadeejh ba, hardae yagaji yacire kunya ya tmbyi husna, ''da hannu tayi masa nuni, tana daki, kasan baxata fito ba 2nda taji lbrn kana ckn gidan, ''baice komae ba yatashi kawae yafice.
*******
ranar asabar mutane suka jagoranci daurin auren
ameenullah da asma'ul husna, ''dk da bawani taro akayiba amma ya qayatar bb laifi, ''washe aka kwashesu dukknsu
aka miqasu gdn maxajensu, ''husna a kurmin mashi yaynda ita kuma khadeejh anan ckn u/rimi wato gdn mk kenan"
gdn alh. Ahmad aka xarce da husna wato iyayen mijinta, ''batayi mmkn ganin rawar qafan da hajiya sarah takeyi aknta ba dmn tanada lbrn irin soyayyr datake 'yayanta, ''tmkr xata goya husna abaya hk tadingayi,
take husna taji xcyrta ta kwanta da hajiya sarah, ''aranta ta ayyana inama ace anan ckn gdn xasu xauna,
''hajiya sarah tadinga yimata nasiha kmr baxata bari ba, snn aka kwasheta aka kaita gdnta wnda bawata tfy ce mae tsawo ssae ba'' gidane danqarere nagani afada, dk iya qarshen haduwa yakae"
Sam gidan da dk wani qyale qyale na cknsa bae burge
husna ba, hasalima jitayi gaba daya haushin gdn da
mamallakinsa take, ''tana kwance lamo akan tafkeken
gadonta, byn kowa yawatse anbarta daga ita sae halinta,
sautin kukanta na fita ahnkl taji budewr qofa alamun
anshigo, ''bata motsa daga inda take ba, ko sha'awar
ganinsa batayi, ''ledar dake hannunsa ya ajiye kan dan
sentes table dake gaban gadon, ''can qasan maqoshinsa yakira sunanta kmr wnda akasa dole, ''tayi shiru kmr bata jishi, sae da yakuma maimaitawa snn ta amsa itama ahnkl,
''yc nasan bakici komae ba, ga abinci nn kitashi kici, sae ALLAH yakaimu, bae jira cewar ta ba yafita yarufe
qofar, ''tafashe da kuka mae sauti, lallae tasan akwae aiki jaa agabnta 2nda har tayi kuskuren amincewa da auren wnda bb digon soyayyrta ckn xcyrta,
''ALLAH kenan, baya
barin wani dan wani yaji dadi'' tafada ckn muryr kuka,
qaseem dinta kawae take gani ckn idanunta yana yimata wnn murmushn nashi mae kyau, ''takuma fashewa da kuka harda birgimanta agado ita kadae bb mae lallashi.
*******
khadeejh fah???
2n byn data tabbatr kowa yawatse sae ita kadae adakin tamiqe ckn sanda kmr batason wani yaji takun tfyr tata tashige toilet tamaida tadatse da key din
data gani jkn qofar, ''shame2 tayi aqasan tyle din tadinga
rusar kukanta tana qarawa"
''byn kmr awa daya da shigarta mk yashigo dakin, ita kam kukan datakeyi ma bae barta taji bude qofar ba, ''sae ji tayi ckn tsawa mk na krn sunanta, ''tayi lamo jkn bango tana saurarnsa, tsoronsa mae tsanani yadabaibaye xcyrta,
''shi kuwa jin kukanta ckn
toilet ya tsoratashi, yaje da niyyr yabude yashiga yaji qofar gamm, tsoro mae tsanani yashigeshi yana tsoron tayima knta wani illar, ''ya kuma daka mata tsawa karo na biyu yana fadin wae ke don uwarki nee tsaran wasankine?? Ina
miki magana kikayimin shiru???
Idanunta qurii akan qofar
amma tagaxa koda motsa qafanta ne bare asanya ran xata miqe tabude, ''dasauri yafita daga dakin cike da kmr xae kifa, ''dakinsa yakoma yadauko extra key yadawo, ''dasauri yasa key din yabude qofar, ''tana takure jkn bango sae
makyarkyatar sanyi take,
ganinsa tsaye yasa tafasa wani irin ihu na tsoro tana xare idanu amma tagaxa cewa komae, ''yafixgota
yana huci yahadata da bango, ''yamatseta jkn bangon ssae ynda ko motsi takasa, ''yc ananma kina 2nanin xanyi tolarating nonsense dinki ne?? Baxan dauka ba, anan idan kikace rashin kunya xakiyimin xaki raina kanki ne, ''kinajina
ko??
Dasauri tadaga kae tana xare idanu, ''dk da dariya
taso kubce masa amma sae yadake yajawo hannunta
qeeeee har kan gado snn yaxaunr da ita, shima yaxauna kusa da ita fuskrshi a murtuke yajawo ledojin daya shigo dasu yashiga budesu, ''ya yago naman yamiqamata bakinta, ckn kuka ta girgixa knta alamun baxataci ba, ''ya watsa mata wani mugun kallo bb shiri tamiqa hannunta alamun yabata taci da knta,
''ckn tsawa yc wae nee tsaran wasanki ne?? Ta girgixa kae dasauri tabude baknta yasa mata, ahk yadinga ciyar da ita har saida taji bb wuri amma
takasa fadamasa ta qoshi, hk tadinga amsa tanaci har
saida yaji tafara kakarin amae snn yaqyaleta, yaxumata fresh milk tasha yamiqamata, bb ynda xatayi hakanan ta amsa tasha,
''ya ajiye cup din snn yamiqe yanufi hnyr fita, saida yaje daf da qofar snn yadan waiwayo yana kallon ynda ta toshe baki alamun kuka takesonyi amma bb dama,
yajuya yafice kawae xcyrsa ckn wani yanayi, ''yana fita
kuwa ta tsyage da kuka iya qarfinta kmr wacce ake
yankawa, a hk tadauki tsawon lkc kafin sarkin 6arayi yy gava da ita,
''koda asuba tana farkawa da kukan ta farka, saida tayi mae isarta snn tamiqe taje tadauro alwala taxo ta gabatr da sallah, ''anan kan dardumar tadasa daga inda
ta tsaya, ''mk daknta ya xarce byn daya dawo daga
masallaci, ''yy tsaye aknta yana kllnta, ganin ynda take
dirxar kuka kmr wacce akacema uwartace ta mutu, ko shigowrshi bata sani ba bare kuma tsayuwrsa, hkn yasa yaji gaba daya jknshi yamutu tausaynta yakeji ssae,
ahnkl ya tsugunna agbnta yasa hannu yafara share mata hawayen, ''afirgice ta daka wani uban tsalle hade da qara wnda shi knshi saida yafirgita, ''yakamota dasauri yariqeta yana fadin ke nine meye hk???
Idanu warwaje take kllnsa
kmr bata sanshi ba, sae kuma tasauke numfashi ahnkl tafara qoqarin qwace knta daga jknsa.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_87~88_
yaqara matseta ssae yana klln ckn qwayar idanunta, ''gabanta yafadi ganin ynda ckn 'yan mintina launin idanunsa suka sauya kala,
''arude tc yaa musty fitsari nakeji, akasalance yasaketa yakoma gefen gadon yaxauna, ''ita kuwa a saba'in tashige bayin tayi muqus kmr ruwa yacinyeta aciki, ''dama yasan ba fitowa
xatayi ba don hk yaja jknsa asanyaye yafice daga dakin,
''ta fito asalu6e tahaye gado ta qudundune tacigaba da
rairo kukanta tana qarawa,
''qarfe goma sha daya taji
yunwa nashirin yimata lahani, don hk saita yaye bargon tasauko daga gadon, jitayi sam gaba daya jknta yy wani irin nauyi, ga kuma ciwon kae da yayo mata sammako, ''tamiqe tana rangaji tafada toilet, kusan mintina sha biyr tafito daure da towel aqirjinta, ''mae kawae tashafa da powder taxira riga da sket na atamfa wadanda suka
kamata ssae, taxira slifas shoe tafita daga dakin,
''knta tsaye tanufi kichin domin dae dama komae na gidan tasanshi, tea kawae tahada ko bread bata dauka ba tafito,
''rufayda tagani xaune kan dinning waya akunnenta alamun waya takeyi, ''tana ganin khadeejh tamiqe xumbur kmr wacce aka tsikara ta nufeta gadan2, khadeejh da tsoro tuni tsoro ya dabaibaye xcynta ganin yanayin rufayda alamun
sam bb imani ckn xcyrta, amma sae ta dake tayi kmr ma bata ganta ba"
''rufayda na xuwa batayi wata wataba tadauke khadeejh da wani lafiyayyen mari snn ta hankadata baya, ''iya qarfinta ta taqarqare ta qwalla qani irin qara
sakamakon ruwan tea din daya kware aqafafunta,
''ta kalleta sheqeqe tc ''ke dan ubanki har kin isa kishigarmin kichen kanki tsaye batare da ixinina ba! Wato kema matar gida an auroki ko?? To listeen 2 me,
''wallahy dk rnr da kika qara wnn gangancin sae kin raina kanki agidn nn, kuma kisani gdn nn kinshigoshi ne ta silata hakanan kuma tasilata xaki barshi, shegiya 'yar matsiya, ''ta karkada jknta tayi wucewarta tabarta nn tana kukan xugin da qafanta yakeyi,
''mk kuwa yana wanka yajiyo wwn qarar amma bae dauki komae ba don yasan halin 'yan kayanshi, tana iya
hakanan ta qwalla qara ba qaramin aikinta bane, ''amma dk da hk sae ya hanxarta ya kammala wankan yaxira jallabiya yafito da niyyr yanufi dakinta, amma sae me???
Kukanta yajiyo apalo kmr ana yankan naman jknta,
''dasaurinsa harda dan gudu yanufi palon, ''yashe aqasa
yaganta tana riqe da qafafunta dk biyun tana kuka tana kiran sunan mamy, ''yaqarasa da sauri yana tmbyrta meya sameta???
Bata amsa masa ba illah qafafunta datake nuna masa, arude yc qonewa kk yi, ? Ta amsa masa da kae, ''dasauri ya koma dakinsa yadauko wyrsa yakira doc
din gdn daddy, ''ba'afi mintina goma ba doc yashigo ya iskesu mk yatasata gaba yanata mata firfita, kaiwa wnn lkcn qafafun har sun fara tashi"
''doc yy mata tretment snn
yabata magunguna yatafi, ''mk yadauketa kacokan yakaita daknsa ya kwantr da ita yana yimata sannu"
har xuwa wnn lkcn kuka takeyi ssae'' shikam mk jin kukan yake har ckn xcyrsa, shi kanshi ciwon jiyake da daynda xae yi yadawo dashi jknsa da yy"
''ckn tausayawa yadubeta yaga ynda idanunta suka
kumbura ssae, to mutumin daya kwana kuka ae dole, ''a
hnkl yc khadeejah kiyi hqr kibar kukan nn hk! Kmr jira take ckn kuka tc baxan bari ba din, mugu kawae ae hada baki kukayi kaida matarka ta qonani, kuma wallahy neema baxan yrda ba sae na rama, kuma gdn nn baxan ta6a xama ku kasheni ba, ''tasa fuskrta ckn tafin hannunta taci gaba da kukanta,
''da mmk ssae yake kallnta, ''yc kina nufin rufayda ce ta qonaki?? Tayi bnxa dashi taci gaba da kukanta, ''yamiqe rnsa 6ace yanufi dakin rufayda, sana'arta
ya isketa tanayi waya, ''tana ganinsa tayi saurin yanke kiran tana wani hada rae"
''axuciye ya fixgota ya wanketa da mari, ya kuma qaramata wani, ssn yashaqo wuyarta yana klln ckn idanunta, yc ke dan uwarki kashe yrnyr mutane kkso kiyi kijaxamin Bala'ee?? To wallahy yrnyr nn ko kalln
bnxa kika kuma yimata xan baki mmk, ya hankadata ta
kife aqasa yy ficewrsa"
apalo yaxauna ya tallafo fuskrsa sa duka hannayensa, daga nn inda yake yana iya jiyo sautin
kukanta kadan2 daga dakinsa, yaja numfashi ssae
idanunsa alumshe ''ina ganin dole in xubda makaman yaqina in bude miki xcyta kiga irin tsantsar soyayyr danake miki khadeejh, koda neema xandan samu sassauci
ckn xcyta, ''ahnkl yamaida knsa jkn kujerar yakwanta yana numfashi sama2, ''yajima ahk snn yamiqe yakoma dakinsa,
''sanda yashiga 2ni barci yadauke don hk yarufa mata
bargo iya jknta banda qafar, ''ya tsugunna dae2 saitin
fuskarta yana kllnta, xcyrsa bugawa take da qarfi wani irin xaxxafan qaunrta yakejin yana qaruwr masa ckn xcyrsa,
''yakae hannu kan fuskr tata yashafa ahnkl yc, I luv yhu
khadeey, ''snn yamiqe dasauri ganin tadan fara motsawa yafita daga dakin, palo yakoma yaxauna yacigaba da tunanin ta hnyr daxae 6ullo mata, sae dae yana shakkr ya bayyana mata sirrin xcyrsa ita kuma taqishi, ''yy saurin kawar da wnn tunanin sakamakon tunano comfidence din
da husna tabashi, dk da yasan abune mawuyaci tasoshi din, yasan soyayyrta tana ga ameenullah, ''amma yaqudirta axcyrsa cewr xae jarraba yagani"
''hk suka kwana yanata
riritata kmr qwae, ko ihm yaji tc xae ce menene khadeey?? Ita kuwa sae dae ta ballamasa harara tc bansaniba mugu kawae, dk da atsorace take masa rashin kunyr amma tasan ae dk muguntrsa baxae ta6a iya dukanta da ciwo ajknta ba, don hk takemae abnda taga dama, ''shi kuwa sae dae kawae yadanyi murmshi kawae yakauda knsa, ''bb
ynda xatayi hakanan take kwana adakinsa bada son ranta ba, don tayi2 yamaidata daknta yaqi, kuma dk sanda xae fita kulleta yake aciki yy tfyrsa har sae yadawo, sae dae
taci kukanta ta qoshi ta lallashi knta, ''ahk suka dauki sati guda, allready dama yadauki permission na aurensa 2 month"
''kaiwa wnn lkcn qafafunta sun warke sae dae wnda
ba'a rasa ba dayake lkc ne na sanyi, ''kuma har xuwa ynxu yaqi barinta takoma dakinta, ''tijarar rufayda kuwa kullum cknsa yake sae dae yy bnxa da ita tmkr ma baisan tanayi ba,
''yana xaune apalo kmr ynda yasaba, ita kuma tana bacci ckn dakinsa, tafarka tana waige2, ganin bb kowa
adakin yasa tasauko daga gadon tana hararar dakin, toilet tafada don rage mararta, ''tafito ahnkl tanufi qofar da sanda tana murxawa tajita akulle, taja dogon tsaki'' mugu kawae ALLAH sae yasakamin wallahy wnn xaman akurkin
dakasani, ''ta koma ckn dakin ranta 6ace"
hnklnta ya karkata kan wani dan qaramin freme mae shegen kyau dake manne jkn kusurwr dakin, dk iya xamnta adakin bata ta6a lura dashiba ''rubutu ne 'yan mitsi2 jknsa wnda idan
bakayi da gske ba baxaka ta6a fahimtr abnda ke jknsa ba, gefe gefen rubutun anyi masa wani xanen fulawa mae daukar hnkl"
''taquramasa idanu kyanshi na qara qayatar da ita, tajawo wani stool gefen gadon tahaye knsa domin dae tsawonta baxae kae kan freme din ba, ''tasa hannu
taciroshi daga inda yake manne, ''wani murmsh yadan su6uce mata takae hannu tashafa jkn frame din, domin gani tayi yaqara mata wani kyau na musamman gashi har wani qamshi taji yana fitarwa, ''tayi tsaee da idanunta tana karnta rubtun dake jknsa kmr hk...
_U make me feel joyous nd every moment ov d day, I just tink about U, U are just such a beutiful nd talented individual it's just an
unparalleled experience 2 b wit U" U are 1 ov d rarest
creation ov GOD, '' U are d 1 who hold d key ov mah
HEART, _Khadeey_"
''kalaman ba qaramin dadi sukayi mata ba wnda har wani lumlumshe idanu take lkcn datake krntawa, sae takejin kmr amon sautin ameenullah ne yake fada matasu, take kuma tayi saurin istigfari domin ta tuna cewa aynxufa ita matar aure ce taci gava da karatunta"
''tana xuwa qarshe taga ansa khadeey, tayi tsaee da
idanunta kan sunan tanason tuno wacece mae irin wnn
sunan, ''ta ta6e baknta kawae tasauko daga kan stool din tana qoqarin 2rashi ckn xaninta taji anbude qofar, ''tayi saurin tura hannunta baya tana xare idanu na rashin gsky"
''yaxubama idanu yana kalln ynda taketa kame2 alamun
batada gsky, ''yamatso ssae kusa da ita ssn yc me kk
6oyewa??? Tamatsa da sauri daga kusa dashi snn tc me kuwa, nee bb abnda nake 6oyewa, ''baice mata komae ba yamatso kusa da ita yakamota yabirkito da hannun nata"
''gabanshi ya yanke da qarfi ganin freme din dake
hannunta, ''asanyaye yc mexakiyi dashi khadeey?? Ckn xare idanu ta maimata sunan khadeey, domn ita sam tama manta cewr khadeey yake krnta dashi, ''tayi saurin basar da tunanin daya darsu ckn xcyrta don tasan hkn ma baxae ta6a faruwa ba sam, ''ta balla masa harara tc nee bb abnda xanyi dashi sonshi nake,
''ya waro idanu ssae yana kllnta baki bude snn ckn rawar murya yc, kina nufin kema kinfara sona kenan khadeey kmr ynda najima ina dakon soyayyrki???
Yadaga hannuwnsa sama yaynda hawaye suka xubo masa wadanda xa'a iya krnsu dana farin ck yc,
ALLAH kaine abin gdy, ALLAH ina gdy agareka daka karkatomin da hnkln khadeey gareni,
''yarungumota jknsa
dasauri yana sinsinarta kmr yau yafara sonta, ahnkl yafurta yau dae qarshen wahalana yaxo kenan, ''khadeejh da jknta yake tsuma kmr maxari tafixge jknta da qarfi tanayimasa kalln wani ta6a66e, ''shima
araxane yake kallnta ganin ynda tafixge jknta tana yimasa wani duba,
''yc plss khadeey karkice baki sona don ALLAH, ta jefa masa wani mugun kallo tana girgixa knta snn tafice dakin da gudunta"
dakinta ta nufa da gudu tafada gadonta, ''kuka take ssae wnda idan harbeta xa'ayi bata isa tafadi dalilnsa ba,
''a rude yafado dakin yadurqusa gaban gadon idanunsa na xubda hawaye, ''yc khadeey kitausayamin kidubi girman ALLAH ki amince dani matsayin masoyi, wallahy tallahy ko
ameenullah bae kaini sonki b...
Tadago knta dasauri fuskrta sha6e2 da hawaye tc plss stop, ''fitarmin daga daki don ALLAH'' yc vaxan fitaba har sae kin tabbatr min dacewa kina kin amince dani, ''tadaka mae tsawa da qarfi
tc baxan ceba, idan wnn kake jiran sauraro to ka makaro, xcyta bb digon soyayyrka cknta, kuma baxata ta6a sonka ba, ''kasani gdnka nashigoshi ne kawae sbd biyayya kuma
nadaukarwa kaina alqawarin baxan ta6a xama dakae ba dolene kasakeni inje insamu wani mae sona in aura tunda kayi kutun2 din daka rabani da ameenullah"
''yahayo gadon dasauri yahadata da jknsa gabadaya yaynda hawayensa ke diga kan qirjinta, ''tayi iya qoqarinta don ta qwace knta
amma ta gagara, don ta qwalla wani qara mae qarfi tana fadin kasakeni wallahy nee sae ka sakeni,
''bb shiri yasauka daga gadon yafita daga dakin dasauri snn yarufe qofar tabaya yanufi daknsa"
''tatashi dasauri tabi bynsa
amma sae taji qofar a kulle, don hk taxube a nn wurin
tadinga rixgar kukanta.
*****
husna fa????
Washe gari hk ta tashi fuskrta tayi suntum sbd tsabar kukan datasha, ''qarfe
10:am taji ana qwanqwasa qofar daknta, gbnta yafadi dmn tsammaninta ameenullah ne, tayi shiru tana klln qofar, aka kuma qwanqwasawa hade da sallama, jin muryr mace
yasa tasauke numfashi snn tabada ixinin shigowa, ''wata
dattijuwace wacce ashekaru xata iya kae hamsin xuwa da biyr, ''hannunta dauke da faranti bisa dukkan alamu abinci ne akae, taxo gaban husna ta ajiye snn tadan agaidata, ''ta amsa fuska asake, dattijuwr tc sunana altine jiya da daddare tare mukaxo gdn nn hajiyr ameenu tahadoni dake sbd inriqa tayaki wasu ayyuka"
''husna tadan fadada murmshnta tc to sannu baba altine ngd, ''tc ba matsala hajiya ae aikina ne, tamiqe tafita daga dakin,
''husna tadan bubbude kwanikan taga abubuwn dake ciki tamayr tarufe tanadan yamutsa fuska, ''wainar qwae kawae
tadan tsattsakura taci shima badayawa tamaida kyn gefe taxauna tarafka tagumi, ''har xuwa qarfe daya bataga ameenullah ba, tayi farin ciki da hkn don itama batada burin ganin nasa,
''tamiqe tayo wnka snn tadauro alwala tafito, ''tayi sallarta snn takoma takuma nadewa agado, ''har xuwa isha'ee bb ameenullah bb alamunsa"
'' sae wajejen qarfe takwas yashigo dakin, tana kan sallaya tanata tasbihi ckn xcyrta, idanunta alumshe, ''yaxauna bakin gado yana kalln fuskrta, kallo daya yy mata yaga ynda fuskrta ta kumbura, yanada tabbacin kuma kuka ne yajanyo
mata hkn,
''husna'' yafada ahnkl yana kalln fuskrta, tabude idanu dasauri tana waige2, ahnkl tasauke numfashi, sannu
daxuwa tafada kanta aqasa, yc yauwa ya kk???
Tayi shiru kmr baxata amsa ba, snn ahnkl tc lfy, taja baknta tayi gum, yc kinci abinci?? Yamiqe batare daya jira amsarta ba yashiga bude kwanukan abincin daya tabbatr ba'a jima
dakawo su ba, ''yajuyo yana kllnta yaynda ita kuma knta ke qasa, yc meya hanaki cin abnci?? Batare data dago ta
kalleshi ba tc naqoshi,
''baice komae ba yakinkimo babban farantin abincin ya ajiyeshi gabanta, yaxuba mata da knsa snn yamiqa mata plate din yc bismillah"
''ta kalleshi idanunta sunyi narae2 suna shirin xubda ruwa tc naqoshi, ''yahade rnsa alamun bb wasa yc nace ki amsa ko?? Kuma
duka xaki cinye bance kiragemin ko kadan ba, ''
Tasa hannu biyu ta amsa tarafa ci badon yanayimata dadi ba, ''wayarsa yaxaro daga aljihun gaban rigarsa yafara 'yan danne dannensa, haka tadinga tura abincin nn har saida takusa cinyewa snn yc ajiye hakanan, domin shi kanshi yasan takura mata yy badon tanason ci dinba,
''ta tashi tashiga toilet ta wanko bakinta tadawo taxauna wurin data tashi,
''dukknsu shiru bb wnda yc da wani qala, ''sae jimawa
kadan taji yafara magana awaya bisa dukkan alamu kuma da mahaifiyrsa yake"
''yamiqa husna yana fadin kar6i ga ummi, ''takar6a tadan rusuna tagaidata, ''hajiya sarah tc 'yata ya kwanan baqunta??
Ckn jin kunya tadanyi murmsh kawae, haj. Sarah tc 2ndaxu naso yahadamu amma yacemin anyi masa kiran gaggawa a asibiti, 'yata sae kina hqr fa sbd mijin naki bokan turae ne kinji ko?? Husna tc bb komae ummi, tc yauwa haka nakeson ji, don ALLAH
kisaki jknki da mijinki kiyi masa biyayya kixauna dashi da xcya daya kinji ko??
Tc insha ALLAHU ummi, tc yauwa asma'u ALLAH yy muku albarka bashi wayan, tc amyyn snn tamiqa masa.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_89~90_
ya amsa yakara akunnensa sukaci gava da maganga nunsu, ''jimawa kadan yakashe wyr snn yamiqe yc idan akwae abnda kk buqata xaki iya yima baba altine magana, sae da safe ko???
Bata dago ba tc Allah yakaimu, ya amsa da amyyn snn yafita, ''tabi qofar da
kallo kmr tana krntr wani abu, daga bisani tasauke
numfashi ta tashi ta kulle qofar ta haye gado taci gava da sana'arta 2nani, ''ahk suka dauki tsawon sati guda
tsakaninsu gaisuwa kawae bb wata doguwr magana dake shiga tsakaninsu, ''ya umarci baba altine data xagaya da ita dk wani lungu da kusurwa dake ckn gdn,
''ta yaba da tsarin gdn qwarae sae dae ko kadan bae burgeta ba, ''wani lkcn 2nda sassafe xae shigo dakin su gaisa, wani lkcn
kuwa bata ganinsa sae dare, ''ita kam ko ajknta wae
antsikari kakkausa.
*****
ackn wnn yanayin tfyr iyar
khadeejh yatashi domin mal. Garba dae yamatsa tadawo, ''shi kanshi alh. Mustapha yamatsu yaje yaga sauran 'yan uwansa, dk da mahaifyrsa Allah yy mata rasuwa shekarun baya, ''tfy ce aka shirya na musamman domin motocine goma ciff aka shirya tfr dasu"
alh. Mustapha, anty maryam, xahra, hajiyr anty maryam, ni'ima qanwr anty maryam, khadeejh, husna da little, sune suka jagoranci tfyr, ''don husna kuwa ameenullah ji kawae yy tana waya da khadeejh akan tfyr yc itama tashirya su tafi tare, ''murna kam harda tsallenta domin ko ba komae acewrta xata fita
tadan sarara da wnn xaman gdn mae kama da xaman gdn yari,
''awanni bakwae curr yadaukeso xuwa qauyen
AUYAKA, ''gari kam kowa fitowa yake yana kallon danqara danqaran motocin dake shigowa ckn qauyen, ''take kuma aka fara gudu ana neman ma6oya domn atsammaninsu wata qwarya qwaryr yaqin ne xae tashi,
''gidan mae gari suka yada xango, sun samu tarba mae kyau kuwa domin sunada lbrn xuwan nasu, sae da sukaci suka sha sukayi
sallah snn suka nufi gdn da alh. Mustapha ya aikoma mae gari kwangilr agina masa, byn mae gari bb wnda yasan da batun gdn,
''gida ne babba mae kyau wnda atarihin wnn qauye dama kewayenta ba'a ta6a gida mae kwatankwacin
kyawunsa ba, ''yy kyau ssae anxubamasa fitillu ko ta ina
dk da qauyen bb wuta, ''needae Basma 2nda naga hk nace ahh da alama dae alh. Mustapha raya wanga qauye xae yi 2nda gashi har wuta xae ja musu bisa dukkn alamu, ban ankareba naga har sun shige gdn haba 2ni na kwasa a
saba'een na bisu gudun kar inrasa inda suka shige inrasa rahoton daxan dauko muku masu kara2''
wani babban palo naga sun shiga neema nabi bynsu dasauri, ''sakin baki nayi
galala ina kalln kayan da aka xuba ckn wnn palo, araina na raya badae daga qasarmu nijeria kayan nn suke ba aradu,
''dk wani abnda ke ckn palon purpule ne da fari, bugu da
qari ga wani tanqameman plasma dake manne abangon palon, ''ALLAH sarki binta baiwr ALLAH, ana fada mata cewr wnn gidan tane tasaki kuka taje ta rungume dan uwanta"
mal. Garba ma har qasa yaduqa yana gdy ga alh.
Mustapha, jummala kuwa sae gata tsulum gdn mae gari deeja ta rungumta da frn ck, a gdn mae gari suka kwana maxan matan kuma gdn binta, yamma nayi kuwa aka tada musu gabjejen generatorn dake dakinsa daban,
''washe gari suka rankaya suka nufi 6ula, yana ganin dan uwnsa umar baiyi wata2 ba yarungumeshi dk da daudar dake jknsa domin dawowrshi daga gona kenan,
''yan uwa kam sae tultulowa suke kota ina ana ganin muddaha, hk yadinga rabon kudi kmr ba nemansu yake ba, 'yan uwanshi mata kuwa yabasu jari isasshe wnda ba knsu bama har wani xasu iya riqewa, kawu umar kuwa dayake har ynxu gidan gado yake gidan mahaifinsu, aranar yasa aka samo masa 'yan aiki suka rushe gdn tass suka dasa sabon gini"
''lallae hakane kam da hausawa sukace wae
INDA RAI DA RABO'' wnn ba2 hk yake bb ko tantama,
domin binta dae rayuwa ta sauya tmkr ma ba'a ta6a shan wahalar rayuwa ba, ''daxasu tafi kuwa dubu dari biyr ya baiwa mal. Garba yc yaqara akasuwancinsa, binta kuwa dubu dari yabata yc tariqe ahannunta kafin wani lkc, domin wani plan yakeson yimata wnda kudi xae dinga shigo mata batare data wahala ba,
''mal. Garba dae hawaye
sha6e sha6e yana gdy, 'binta kam harda kukanta domin
jitayi kmr kar su tafi su barta, ''hk suka kama hnya kowa ckn farin ck musamman khadeejh ynda taga iyayenta dama dk wani makusancinta yasamu farin ck,
''su ladiyo kam har gida akaxo aka tsegunta musu, basuyi wata2 ba suka kwashi mayafinsu suka nufi gdn da akayi musu
kwatance dk da ba gasgatawa sukayi ba,
''suna shiga palon wa xasu gani, binta ce da dan kyakkyawan yaronta kan cinyr mal. Garba sunata qyalqyalar dariya abinsu, da
ganinsu kaga wadanda basuda sauran matsala arayuwrsu, yana ganinsu kuwa yy kicin kicin da fuska, me kukaxoyi nn gdn??
Binta tc aa mal. Karkace hk, kuxauna, bb musu suka
luntsume ckn tafka tafkan kujerun, banda xare idanu bb
abnda sukeyi, ta tashi ta kawo musu abubuwan sha, nanfa suka dinga kwankwada kmr ruwa sae da sukaga sunshanye kwalin exotic tas snn suka haqura, sauran kuwa
suka saqe amayafinsu, ''da suka tashi tfy kuwa binta
tabaiwa kowaccensu dubu 5 tc gashinan bb yawa, snn
kayan dakina duka ku dauka na baku, murna kmr me nn
suka duqa sunata gdy snn suka tafi"
kwanansu biyu da dawowa khadeejh na xaune adakinta tana waya da husna mk yashigo dakin da sallama, tana ganinsa tayi maxa ta yanke wayar tana harare2, yamatso kusa da ita yatsaya yana kallnta, take
wani 2nani yadarsu ckn xcyrsa ganin ynda tana ganinsa ta katse wayar"
''yadubeta ssae snn yc dawa kk waya?? Tayi bnxa dashi tana 'yan waqe waqenta na rashin kunya, ''ya kuma maimatawa da dan qarfi, ckn gatse tc da saurayina,
''ya xaro idanu atsorace yc SAURAYI?? Itama ckn xaro
idanun tc eh abnda kaji kenan, dasaurayina nake waya sae akayi yaya?? Bae san sa'eelin daya shaqo wuyanta ba axuciye yc nee kk gayama da saurayinki kk waya???
Take fitsari yakusa kufce mata, bakinta na rawa tc..
Wal..wallahy..qary..qarya nake, take idanunsa suka kada sukayi jaa, yahadata da bango da qrfi yc da wani
tsinannen kk waya??? Nace da wani shegen kwarton kk
waya ackn gidana,
''tuni hawaye yafara ambaliya kan fuskrta, ckn kuka tc wallahy da husna nake waya don ALLAH kasakeni karka kasheni,
''yakuma matseta abango
hannunshi na shaqe da wuyanta yc, burina kenan, gara inkasheki in yaso neema akasheni, ''yasaketa yafita dakin da sauri, dk jknta bb inda baya rawa tana manne abangon
kmr ansanya mata mayen qarfe, ''yadawo dakin hannunsa dauke da bindiga yanufota, ae batasan lkcn da wani dan guntun fitsari ya kufce mata ba,
''yaxo yakuma shaqeta jkn
bangon yasaita kanta da bindiga yc, xaki fadamin da wani tsinannen kk waya ko kuwa sae na harbeki, ''jknta kmr ankada maxari tc, wallahy ALLAH da husna nake waya yaa musty kaduba wayar ma kagani
"
''bae tsaya sauraronta ba
yasaita bindigar asama ya harba, ji kake tusssshhh,
''khadeejh ta qwalla wata irin qara tasulale qasa
sumammiya, ''bae bi ta kanta ba yararumi wayar yafara binciken qarshen kira, sunan MY BLOOD 6* kawae yadinga gani ajere, take yasauke ajiyr xcya sae kuma yanufeta asukwane ya cicci6eta yy daknsa da ita da gudu, ruwa kawae yanema yafara sheqa mata"
''afirgice ta farfado tana
fadin karka kasheni yaa musty wallahy da husna nake waya na tuba kayi hqr don ALLAH kaduba wayr ma kagani wayyyyohhh ALLAH na momy wayyyyoh iyata ...
Dasauri yarungumeta ajknsa tsammm hade da toshe bakinta yana fadin baxan kashekiba khadeey, bude idanunki kigani ba
kasheki xanyi ba, ''ahnkl tabude idanunta tana kallnsa, ganin ynda yarungumeta ajknsa yasa ta ta amince cewar yafasa kashetan, ahnkl yashiga shafa gashin knta yanadan
bubbuga bynta, dk da burinta ta qwace knta daga jknsa amma takasa koda qwaqqwaran motsi gudun kar yaqara yunqurin halakata, ''tayi lamooo jknsa tana maida numfashi
dasauri sauri"
a hnkl yadinga bubbuga bynta yana shafar gashin knta har baccin wahala tadauketa, ''tadinga sauke numfashi ahnkl tana manne aqirjnsa, ''yatsira mata idanu yana kllnta ko qiftawa bayayi"
wani xaxxafan qaunrta
yakejin yana qara ninkuwa ckn xcyrsa, ''yakae hannunsa yashafa fuskarta, wani sakaran murmshi ya su6uce masa, yanayin tsoronta yana bashi dariya ssae, yake baknsa yasumbaci goshinta yakuma matseta ajknsa yadaga knsa sama byn ya lumshe idanunsa yana dan sauke numfashi ahnkl"
yakan rasa dukkn 2naninsa akanta, baya qaunr dk abnda xaiyi baraxanr shiga tsakaninsu, don hk yakejin har kisa xae iya aikatawa akanta abnda ba'a fata"
''ahnkl yadagata daga jknsa yakwantr da ita snn yafada toilet, sae da yy wnka snn yadauro alwala yafito
''fitowrsa tayi dae2 da
shigowr rufayda dakin, ''kallo tabishi dashi 2ndaga sama
har qasa, snn tanufi khadeejh dake kwance gadan2,
''asukwane yanufeta yasha gabnta yariqeta, ''ckn qasa2 da murya yc mexaki mata? Metayi miki kuma?? Ta watsa masa wani mugun kallo snn tc sakeni kaga abnda xanyi mata, wallahy yau sae naci uwar yrnyr nn, yarinya qarama tashigo ckn gidana tasameni snn tc xata juyamin gida?? To tayi kadan, kaff danginsu ma sunyi kadan, idan asiri
take taqama dashi to nee aturu nake kwana, don hk yau din nn sae tabarmin gidana"
''mk ckn lallashi yc yi haquri ki koma dakinki xanxo in sameki, kinga barci take karki tasheta, ''tadubeshi sheqeqe baki bude, ae batasan sa'eelin data fincike jknta daga hannunsa ba tanufeta gadan2,
''kafin ya ankare tuni ta gabxa mata wani lafiyayyen naushi acknta, ''tc saukarmin daga gadon miji munafika yar iska kafin insauya miki halittarki ynxu nn''
khadeejh kam wata
irin hantsilowa tayi daga gadon tana fadin don Allah yaa musty kayimin rae karka kasheni, daga yau nadaina
yimaka rashin kunya i promise, wayyo mumy kixo kasheni xaiyi,
''dasauri yanufeta yasunkuceta yahadata da qirjinsa, snn yakae bakinsa dae dae saitin kunnenta yc, stop it khadeey, ba kasheki xanyi ba, yhu should open yhur eyes nd see wat ix goin on mah preety,
''bb musu kuwa tabude
tana xaresu kmr wata munafika, rufayda tagani tsaye tanayimusu wani irin kallo wnda ita kadae xata iya fassara abnta, ''yajata yakaita bakin gado yaxaunr da ita snn yadubi rufayda yc, ki qaddara cewar yau ckn dayan biyu, kodae kibarmin gidana ko kuma inyi miki dukan da sae kinyi
nadamar xuwanki duniya"
''takae hannu tashare hawayen daya wanke mata fuska na tsantsar baqin ckn abnda take gani ynxu, wnda bata shirya ma xubownsu ba, snn tc'' idan baka kasheni ba mustapha yau to nee bb abnda xae hana
inkasheta yau dinnan basae gobe ba, ''tafice dakin dasauri kmr xata kifa, bb jimawa tadawo da gudunta hannunta dauke da wata shar6e6iyr wuqa sae qyalli take, ae kafinma yakaiga miqewa tuni takae gaban khadeejh.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_91~92_
yy wata irin xabura yy yacyafketa, snn yamurde hannunta ya qwace wuqan, tuni kammaninsa suka
sauya daga ta mustapha xuwa ga mk dinsa, idanunsa suka juye tmkr afilin daga yake'' janta kawae yashigayi kmr wata kayan wanki, sae da yakaita dakinta snn yaxare belt din dake jknsa yashiga lftarta tako ina,
''kuka take ssae amma
fadi take wallahy yau ko kasheni xakayi sae tabar gdn nn'' tun tana iya maganr anaji har takae baknta kawae ke motsi amma ba'a iya jin abnda take fada"
''yajefar da belt din yana huci yafice daga dakin, ''koda yakoma dakinsa bae
gantaba yasan tagudu dakinta ne, ''bae nemeta ba alwala kawae yasake yi yafita xuwa masallaci"
Niyyrsa daga masallaci yaxarce gdn mumy, amma
kwata2 sae yaji sam hnklnsa bae kwanta da hkn ba, a 2naninsa rufayda xata iya aikatama khadeejh komae byn yatafi, don hk da gaggawa yadawo gdn yanufi daknta"
''tana kwance lamo kan gado ko qwaqqwaran motsi batayi, ''sae dae kana iya jiyo sautin kukanta dake fita ahnkl ta ckn bargon data qudundune kanta, ''ya isa gareta dasauri ya yaye bargon"
''iya qarfinta kuwa ta taqarqare ta yanka ihu,
''sae kuma tayi saurin toshe bakinta ganinshi tsaye aknta, yaxauna kusa da ita yana kalln ynda hawaye yy mata cya6a2 a fuska, ''yakae hannu yana goge mata snn yc"
''meyasaki kuka?? ba komae, ta fada a hnkl'' yc na shagwa6a ne kenan"
''wasu hawayen suka kuma silalowa kan kuncinta tc,
needae kasakeni kamaidani gida, ''ya qura mata ido yana
kallnta kmr baxae ce komae ba'' sae kuma yamiqe kawae
yafita daga dakin, yarufota ta baya snn yawuce gdn mumy"
''kmr ynda yabarta hk yadawo yasameta tanata kukanta, ''abinci yaje kitchen yadaho da knsa yakawo mata, yatasata agaba sae da tacinye tass snn yakuma fita"
''rufayda kuwa mae aikintace tafada dakin da gudu lkcn data tabbatr mk yafita daga gdn, dmn komae akan kunnenta yafaru, ta tallafota arude tana fadin anty kitashi mutafi asibiti, ''rufayda tajawota jknta tana mata magana akunne, ''dasauri kuwa tadauki wayar rufaydar dake kan gado tafara latse2, jimawa kadan takara akunnenta, sae da
tadan sae saita knta snn tafara magana, ''hajiya ba ita
bace mairo ce, eh dama ciwon kaine ke damunta tc
inkiraki aturo mata doctor sbd mijinta bayanan, eh, to
shikenan, ah tadan kwanta ne'' eh ba ssae bane ma hajiya, to shikenan sae yaxo, ''ta ajiye wyr tana kalln l rufaydar,
''ckn mintina talatin doctorn ya iso gdn, already dama mairo na compound na gdn tana jrnsa, batayi wata2 ba tayimasa iso har dakin rufaydar, ''yy mata dukkn taimako daxaiyi mata snn yadaura mata drip, snn yc xae turo nurse dae dae lkcn daya tabbatr yakusa qarewa sae tacire mata, idan kuma akwae wata damuwr sae tafada mata, ''sae da xae tafi snn tayima mairo magana akunne, ''mairo tajawo wata
loka tadauko kudi rafa yan dubu dubu tamiqa masa snn tc, anty tc don Allah karka sake kafadama mum dinta ko dad dinta halin daka ganta aciki, kawae kafada musu cewr ciwon kaine ke damunta kuma taji sauqi ma ssae,
''jiki na rawa ya amsa yana fadin angama hajiya, yafita yanata gdy kmr xae kifa, ''shigowrsa da fitarsa dk mk baida masaniya don hk har suka gama bidirinsu bae
saniba"
''byn awa biyu nurse din taxo tacire mata drip din,
kaiwa wnn lkcn jknta yy sauqi ssae don har tana iya tashi, ''sae dae jknta dayayi rudu2, ''ynxu kawae babban burinta tagama warwarewa duka ''ita kadae tasan abnda ta qudirta axcyrta game da khadeejh''
washe gari khadeejh tana
kishingide kan gadonta tanata saqawa da kwancewa mk yashigo, ta murtuke fuska kmr xata fasa makoki ta kauda
knta, ''yaxauna dab da ita ssae ta ynda har suna iya shaqar numfashin juna, ''ta jaa jknta dasauri tana hararsa snn tc, meye hk mtswww, ''yakae hannunsa yajaa hancinta yanadan murmsh yc, wato baxaki daina yimin rashin kunyr
ba kenan ko?? Ae bindigata akusa take batayi neesa ba,
''tayi shiru tana xare idanu jin ya ambaci bindiga, ''yy dan murmsh kawae yana kallnta, ''tadan xum6uro baki gava tc nee gdn husna nakeso inje da gdn mumynah, ''take annurin
dake kan fuskrsa ta disashe, yc karma kiqara kuskuren
fadamin cewa xakije gdn husna, dan keda gdnta har
abada,
''tayi narae2 da idanu tc, nee wallahy sae naje, bb wnda ya isa yahanani xuwa gurin husna t... Bata qarashe
ba yadaka mata tsawa,
''take jknta yakama tsuma, yc nace baxakijeba ko??? Arude ta fashe da kuka ssae, ''yadafe knsa yana kallnta, dasauri yc dauko mayafinki mutafi, ''tamiqe dasauri tana share hawayenta ta bude wardrop
taciro qaton gyale kalar kayan jknta ta yafa"
''yadubeta sama da qasa ya kauda knsa snn yc hijab xakisa, batayi musu ba ta mayar tadauko hijab dayake agogensa tasa, ya kuma kallnta snn yc kisa niqaf, ''ta xum6uro baki, nee banida niqaf, yy tsaki kawae yafita, tadauko takalmi flat tasa snn tabi bynsa, ''sae da sukaje central market yasae
mata niqaf yabata tasa snn suka xarce gdn husnar byn tayi masa kwatancen gdn"
''suna isa kuwa da murnarta tafara qoqarin budewa tajita gam, ''ta kalleshi fuskrta da fara'a tc yaa musty budemin akulle take qafar, ''fuskrsa bb walwala ssae yc, karki kuskura kidaga niqaf din nn indae ba tsakaninki da husna ba, kuma bance kuxauna apalo kisaki baki kina xance ba, idan firar xakuyi takaiki dakinta, snn d
lst 1 banbaki ixinin kigaisa da kowanne namiji ackn gdn
ba'' ku gama abnda xakuyi nanda awa biyu xandawo
indaukeki, ''yabude mata tafice jknta asanyaye, yabita da kallo har tashige gdn snn yaja motar yabar unguwr"
''khadeejh tana shiga gdn tarasa hnyr daxata bi tashiga ckn gdn, gashi ba'a bata ixinin magana da wani namiji ba, tayi tsaye tana shawarwari, can dabara tafado mata tayi saurin
xaro wyrta daga ckn 'yar post dinta ta lalubo lambar
husna, bugu daya ta daga, ''da murnrta tc na gaida amaryr yayanmu gaisuwrki dabance,
''khadeejh tadan saki tsaki
kadan snn tc, malama neefa ina harabar gdnku kuma
narasa hanyr shigowa,
''husna wata irin xabura tayi tc da gske kk 6*?? Tc da gske mana, nee kiyi kifito ganinan tsaye, ''ae kafin taqarasa husna tafito daga dakinta da gudu kmr xata fadi"
ameenullah dake xaune apalo yana kallon moovie ya kalleta adan tsorace yc yayadae lfy kuwa???
Tana dariya tc 6* dinace taxo, gabanshi ya buga
dasauri yc wata 6*n taki??? Tc khadeejh mana, tana
compound shine xan daukota, tafita dasauri batare data jirayi abnda xaice ba, ''ita kuwa tana xuwa dayake tabaynta
ta 6ullo ta dare bynta tana ihun murna, ''khadeejh ma
murnr ganinta yasa ta qanqameta tana dariya,
''suka nufi ckn gdn manne da junansu"
ameenullah yana ganin fitar husna yatashi da qyar yanufi hnyr daxata sadashi da daknsa,
''itakama koda tashigo ma tamanta shaf tabarshi apalo, ''tajata suka xarce dakinta byn ta umarci baba altine data kawoma 6tanta dk wani abun buqata dakinta"
''khadeejh tacire niqaf din tayi wurgi dashi kan gado tana fadin haba! Wnn wahala hk! Husna tadubeta tana dry tc, 6* yaushe kika xama ustaxiyace banida lbr???
Khadeejh ta ta6e baki
tc, mamuguncin yayanki yamaidani qarfi da yaji, ''baba altine tayi sallama tashigo dauke da babban faranti ta ajiye snn tafita, ''nanfa fira ya 6arke kmr me??
Basu ankareba kuwa har aka fara kiraye2n sallar la'asar, dk suka miqe suka dauro alwala sukayi sallah snn khadeejh tajawo wyrta
da niyyr kiran mumy tafada mata sunanan xuwa, tayi arba da 10 missed calls, tana ganin no. Mk ne kuwa taxaro ido,
''na shiga uku! Tafada arude, yaushe har yakira bamujiba,
tararumi hijabinta da niqaf tasa tafara qoqarin dialling no. Shi, har ta katse bae dauka ba, ''tadora hannu aka tc wayyo Allahna husna, yau mae qwatata ahannunshi sae Allah, husna tariqeta, ''insha ALLAHU baxae yimiki komae ba 6*, xankirashi inbashi hqr karki damu, muje bari insa driver yakaiki tc aa xanhau napep idan yaganni a mota wani bala'in ne"
''suka fito tare husna ta tsaya dae2 bakin get sukayi sallama tafita, me xata gani??? Motar mk ne
parke a qofar gdn, aikuwa a saba'een ta koma ckn gdn
tana qwalama husna kira da qarfi,
''husna tajuyo atsorace tana kallnta tc lafiya meya faru??? Araude tc wallahy yana waje ckn motarsa, nabani yau 6*, don Allah muje kibashi hqr da kanki"
''husna taja hannunta suka fita tare ita kama baya2 take, ta qwanqwasa qofar, yaxuge glass din ahnkl
idanunsa jajir yana kalln husna, tc yaya ina yini, ya amsa adaqile, tadanyi murmsh kadan snn tc, wallahy yaya ba laifinta bane, fira kawae mukeyi dk bamuju kiranba, don Allah yaya kayi hqr, ''baice komae ba yadubi khadeejh dake la6e byn husna yc shigo mutafi ''
adarare tashiga idanunta qwal2 da hawaye, yaja motar yafita daga layin, sae da suka hau titi snn yadan waigo yakalleta, dasauri
takama kunnenta da hannu bibbiyu yaynda hawayen dake maqale ckn kwarmin idanunta suka silalo,
''ya kauda knsa kawae yacigava da 2qinsa, gdn mumy yaxarce da ita dk
da ada yy niyyr yafasa kaita, amma gabadaya kuma dae
yaji baxae iya ba, ''yana parkin tafice da gudu tayi ckn gdn tana qwlama mumy kira, yabita da kallo kawae yanadan murmsh, ''yagyara parkin din snn yafito shima yashiga ciki"
Mumy tayi farin ckn ganin diyarta bisa dukkan alamu
tasaki jknta, ta rungumeta ssae da murnarta, ''su little ma dasu jawad tadinga rungumesu tana kissing dinsu, dayake rnr alhamis ce bb islamiyya dk suna gida har khaleel,
''yana ganinta yc wow my sis dk amarcin ne yasaki kika qara fari hk kmr wata oyinbo?? Ta gallamasa harara tc malam ba wani dadin baki, ae ynxu nagane dama kagama qosawa mubar maka filin gdn ne, yariqe ha6a, ''me kuma
nayi lil sis??
Tc bansaniba dan raini kawae, ''kwananmu nawa rabonmu da gdn nn amma don tsabar mugun hali bb
wacce kanemi inda take'' Yc ohhhh double sowea lil sis,
laifin skul ne, amma verry soon xan kawo muku xiyara
dole na,
''tayi tsaki dae dae lkcn da mk yashigo palon, yaduqa har qasa yagaida mumy snn yaxauna su little akaxo aka daddareshi, ''mummy tadubeshi tanadan murmsh tc'' oga kuma sae aka dauke mana qafa 2nda akasamu abnda akenema agdn namu ko???
Mk wnda jin maganar mumy yadaburce take yafara 'yan kame2, ''yadan saci kalln khadeejh snn yadubi mumy yc abnda ake nema kuma mumy, me kenan?? '
'mumy tabasar da mgnr dasauri tc girki me dadi mana, 2nda kasamu me yimaka girki shikenan aka guji namu ko??
Yadanyi murmsh yana sosa
qeya yc ba hk bane mumy tyme ne kawae bb, tc to ALLAH yataimaka, yc amyyyn, ''basu suka koma gida sae wajen qarfe takwas na dare,
''khadeejh kam suna shiga mota tafshe da kuka ssae kmr wacce aka kama da duka, ''adan tsorace yadubeta iyakar fuskrta kawae yake kallo yc meya sameki??
Ta ta6e baki kadan tc nee kamaidani gdn
mumy kawae, ''haushi ya tirqeshi yy shiru yacigaba da
driving dinshi, ''tacigaba da kukanta da qarfi, ''yc wae
menene hk khadeejh, kinxama qaramr yrnyace komene??
Ta ballamasa harara ta gefen ido tc eh din, needae kamayr
dani taci gaba da kukanta, ''yanayin ynda tayi abun sae ta
burgeshi, ''daga gefen titi yafaka motar, batako kalleshi ba
tacigaba da kukanta, ahnkl yakae hannunsa yajawota jknsa
ssae, tadago da knta xata fara yimasa rashin kunya yatura
harshensa ckn bakinta yafara tsotsa, ''dk iya qoqarinta na
ganin ta qwace knta tagagara, ''sae hawaye kawae dake
silalowa daga idanunta, ''sae da yatsotsa yagaji dan knsa
snn yarabu da ita, bakinta har wani xafi2 yake don tsabar
tsotsan da sukasha, ''gaba daya idanunsa sun rine kmr
gauta, ''tadubeshi tana hawaye tc kuma banyafe ba mugu
kawae, ''ya cyafkota dasauri yc nee kikecewa mugu?? Ta
girgixa kae da sauri tana hawaye, yakae harshensa yalashe
hawayen fuskr tasss snn yasaketa, ''yc kuma karki yrda
wasu hawayen su qara xubowa idan ba hk ba kuma sae
na qara abnda nayi ynxu nn, ''dasauri ta hadiye kukan tana
sauke ajiyr xcya, shi kuma yaja motar suka wuce, ''suna
isa da gudunta tawuce dakinta tacigaba da kukanta, ''yy
dan murmsh snn yanufi dakinsa, ''toilet kawae yanufa
direct yahada ruwa yy wanka snn yafito, yy shirin bacci
''yafeshe jknsa da turare snn yakwanta'' amma sae barci yc
baisan xancanba, gaba daya tashi daya yaji sha'awr
kasancewa da mace kawae shine burinsa aynxu, dk iya
qoqarinsa na ganin yadaure amma abin sae yagagara, ''don
hk sae yamiqe tsam yanufi dakin uwar gida sarautr mata
wato rufayda, ''akwance ya isketa ta kifa cknta tana waya,
tana ganinsa tayi maxa ta katse wyr ta kauda fuskrta daga
kalln qofar, ''yaqaraso ciki yaxauna gefen gadon snn yc,
uwar gida dawa ake wayane hk wnda ba'aso inji, ''tayi
bnxa dashi kmr batajishiba, ''yahayo gadon ssae yakamota
jknsa yana fadin laifin me kuma nayi 'yan mata??? Donshi
harga ALLAH yama manta da dukan da yy mata jiya,
''tafixge jknta daga nashi tc, lfy meye hk?? Bae daddara ba
yaqara matsowa yariqota yanadan mrmsh yc, ''wnn wace
irin tmbyace kuma??? Tunda kika ganni wurinki a wnn lkcn
ae kinsan abnda naxo nema ko?? Yafara shafarta ahnkl
batare daya jirayi abnda xatace ba domin harga Allah
amatse yake, ''ta tattaro qarfinta ta hankadeshi tana masa
wani irin duba snn tc, ''ga tsinanniya ba, ae dole ynxu ka
lalla6o 2nda ynxu katuna da amfanina, ''meya hana katafi
wurin preetyn taka da kayimin dukan da ko iyayena basu
ta6ayimin irinsa ba akanta, ''wallahy musty kaci darajr
soyayyr danake maka shiyasa kakemin dk abnda kaga
dama, ''amma ayau da sae kasan kata6a tilon diyr
ambassador, ''yaja sirirn tsaki yasauko daga gadon byn
daya 2no jibgar da yy mata jiya, ''ko waiwayenta bae kuma
yiba yafice daga dakin, ''kae tsaye dakin khadeejh yanufa
yynda idanunsa suka gama rufewa, ''dmwrsa kawae
yasamu biyan buqatarsa aynxu, ''tana toilet yashigo dakin,
kae tsaye yasa key yarufe dakin yahaye gadon yakwanta
yadan lumshe idanunsa, ''daure da towel tafito ranta gaba
daya a6ace, ''tanufi gaban mirrow taxauba, tashafa mae
tadan shafa powder afuskrta snn tashafe jknta da humra
mae qamshi tamaida towel din jknta tamiqe tanufi
wadropp da niyyr dauko kyn barcinta taci karo da mutum
tsaye qyam kmr gunki, ''ta wage baki da niyyr qwalla qara
yasa hannu dasauri yatoshe bakin, ''yc keee nine, ''idanu
warwaje take kallnshi, take tafara nonnoqe jknta tana
rufewa da hannunta, ''yasa hannu yafara qoqarin kwance
towel din, ''tawaro idanu atsorace tana kllnsa.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_93~94_
tariqe hannun dasauri tana girgixa masa kae, yaynida hawaye suka ciko idonta, ''baiko saurareta ba yaxame towel din da qarfi domin tariqe itama gam"
''tarintse idanunta da qarfi tc wayyoh Allah yaa musty don
Allah kayi hqr, ''yadauketa kacokan yadireta kan gado
yafara shafarta da sauri sauri, ''kuka take ssae tana
roqonsa amma kwata kwata baisan tanayi ba, ''yaxo kan
boobs dinta yafara shafarsu snn yakae baknsa yafara
tsotsa, ''gaba daya yagama fita daga hayyacinsa, ''iya
qarfinta ta taqarqare ta qwalla wata irin qara"
''yadagata dasauri yana kallnta da idanunsa wadanda suka gama
qanqancewa, da muryrsh kmr wnda yasha ya bugu yc don Allah khadeey kitaimakamin, plss qanwata am nt in mood"
''ckn kuka tc baxan iyaba, wallahy idan kamin mutuwa
xanyi, wayyyyyyoooh mumyna kixo don Allah, ''iya qarfinta tayi kiran sunan mumy, ''dasauri ix ok, yishiru bb abnda xanyimiki, amma plsss karki hanani abnda nakeyi, bb abnda xanmiki kinji, ''tadaka kanta tana toshe bakinta, ''ya koma yakwanta agefenta yamtseta tsammm aqirjnsa kmr wnda akace xa'a qwace masa ita"
''yadinga lugwuigwue tata har saida yaji yadan samu dama dama snn yarungumeta ssae har barci yadaukesu"
''washe gari hk tatashi jknta gaba daya ko ina ciwo yake mata, ''gawani mugun haushinsa da tsoronsa daya gama dabae xuciyarta,
''2ndaga wnn rana kullum mk sae yagama lugwue gwuitata snn yarungumeta suyi barci, ''2n tana tsoron kar yy mata wani abu har tadaina"
domin sun dauki lkc mae dan tsawo a hk, rnr kwanan rufayda kuwa sae ya kwana adakinsa shi kadae, ''da qyar ya lalla6a khadeejh tafara yimasa girki da knta kullum"
''ahk suka cigaba da rayuwa har hutun mk yaqare, ''rnr daxar koma ga aikinsa rnr wani babban abun al'ajabi yafaru agdn mk, wnda har ya koma ga mahaliccinsa baxae ta6a iya mantawa da wnn babban al'amarinba"
''qarfe 11:am dae dae ya kammala shirinsa ckn baqin suit, yy kyau ssae har yagaji, yadauki briefcase da car key dinsa da phones dinsa yafito daga dakin"
''dakin rufayda yafara shiga, ''tana kwance tanata sharar baccinta, ya isa gadon yaxauna gefe yadan
bubbugata, ''tadan bude ido kadan mae cike da bacci,
''ganinshi xaune yasa ta bude idanun ssae taxuba masa su, ''kome ta 2no sae kuma tadaure fuska da sauri ta kawar da knta daga kallnsa, ''yy dan dariya kadan aranshi yc, ''MATA MATSALA'' ko wacce danata kalar, ''yamiqe daga gadon snn yc, xanwuce, ''kinada buqatar kudi ne??
Taja wani sakaran tsaki snn ahnkl tc kaine talaka, ''dk da baiji abnda tc din ssae ba amma yaji furucin talaka, ''yajuya kawae yafita dakin dmn yasan gab take da 6ata masa rae,
''yanufi dakin khadeejh ya isketa gaban mirrow tana feshe knta da 2rare alamun wanka tayi, ''yaje gaban mirrown yatsaya yana kallnta, tayi kyau ssae ckn wani tsadadden material ja da ratsin baqi, abnka da farin mutum, ''sun kamata ssae'' aranshi yc tarwada kenan sarkin wanka,
''afili kuwa murmsh yy ganin tayi banxa dashi yc, ran gimbiya ya dade, ina kwana? ''ta balla masa harara tc nee nace ka gaidani ne??
Fuskrsa da fara'a yc bakice ba, ''dacewan hkn kawae nagani, don kinsan manya irinku sae ana kae gaisuwa"
''tayi dan murmshn da bata shirya masa tc, uhm kae kasani tawuce gado tahaye tana shirin kwanciya taji ya
cyafkota, ''yakamo bakinta yadan cixa yc, wnn bakin tsiwr sae nayi maganinsa, ''tadan saki qara tc kae ya musty mugunta ko? Yc ae gara me mugunta akan me yima mijinshi rashin kunya"
''taxum6uro baki tajuya masa baya kawae tayi kwanciyrsa, ''yc juyo kiga wani abu, dasaurinta kuwa tajuyo tana kalle2, ''yanuna mata kumatunsa da
hannu yc kiss, ''tc naqi, takuma juyawa abnta, ''yc wallahy kirufama kanki asiri kiyi abnda nace miki kafn ynxu nn inyi biji2 da kwalliyr nn,
''tajuyo ranta 6ace tayi masa, ya nuna dayan gefenma yc saura nn, bb ynda xatayi hk sae da tayi
masa, ''yamiqe yanadan dry yc kishirya ina dawowa dake
xankoma, so nake inyi maganin rashin kunyr nn ssae'' tc Allah ya kiyaye waxae bika, waye xaiyi xaman barrack Allah ya sauwaqe, ''yajuya kawae yafita yana dariya byn ya
ajiye mata kudi masu yawa akan mirrown ta, ''kae tsaye
motarsa yanufa yashiga yy mata key yafice daga gdn byn mae gadi ya wangale qofar".
''gdn mamynsa yafara nufa"
yaduqa har qasa yagaidata, ''da fara'arta ssae tc har
anshirya tfy kenan, ''yc eh mamy, tc to akula da aiki dae ssae, kuma karkace butsu2 xaka kamo hnya kaxo week end, kabari sae kayi 2 weeks kajiko? Ya amsa mata da to kawae, yamiqe byn ya ajiye mata kudade yafita,
''amota yadinga 2nani kala2 ckn xcyrsa, ''shikam 2n farkon aurensa mamy ke masa hudubar yadaina xuwa gida dk week, ''gashi har yau bata fasa ba, yadauka ganin datayi nauyi
yaqaru aknsa xata daina amma abin mmk gashi yauma tc masa hkn"
''afili yafurta idan ada banxoba mamy ae aynxu
baxae ta6a yiwuwa ba, ''cox baxan iya 2weeks banga
khadeey ba, ''idan kuwa kin matsa sae dae indauketa
mutafi kawae'' da wadan nn 2nane2 ya isa gdn mumy, ''ya iske tana jere break akan dinnin'' yaduqa yagaidata snn yahaye kan dinnin din yana fadin yau da rabon xan riga daddy kwasan garar mumyna kenan,
''tayi dariya tc idan naso ko? Yc kinma so mumy, sbd nasan da kadan kikafi
sonshi akaina, ''tayi dariya kawae tawuce kicheen, ''tadawo dauke da wata kular tc ka ajiye mata ridi2 har biyu agida amma kana bin gidaje cin break,
''mk yadanyi dariya yc, kae mumy wae ridi2 kenan harda 'yar taki, cewa nayi ta
huta yau abincin mumyna xanci, ''dae2 nn daddy yasauko da farar jallabiya ajknsa, mk yaduqa yagaidashi snn yacigaba da break dinsa,
''sunaci suna hira har suka
kammala, yadubi mumy yc, Allah yasa akwae magani
agdn nn, mumy tc maganin me meyasameka, ''yc wani
mugun ciwon kaine 2n jiya na kwana dashi, dasafe kuma
dana tashi naji yasakeni amma ynxu gashinan yadawo ba arxiqi, ''mumy tamiqe tc bari indauko maka, ''tadawo dauke da magani da ruwa tamiqa masa, ''ya amsa yashanye snn yamiqe yana kalln mumy yc, bari indan kwanta mumy ko na 30 minute ne may b yasauka kafin lkcn,
''dukknsu sukayi masa fatan samun sauqi snn yawuce daknsa na ckn gdn, ''bashi yafarka ba sae wajen daya da rabi, hknma mumy ce ta tadosa sbd sallah, alwala kawae yy yawuce
masallaci, ''ji yy gaba daya jknsa ya mutu, don hk ya yanke shawarar fasa tfyn aranr"
''take yakira headquater dinsu yy report akan baida lfy, sae dae xuwa gobe, bae koma gdn mumy ba yaxarce gidnsa kae tsaye"
''khadeejh ce kadae apalon xaune a dinnin area tana cin abinci, ''yaqarasa kan dinnin din yaxauna yana kllnta, tc kafasa tfyr ne, yc banajin
dadin jikina ne, ''ina rufayda fa? Tc tana dakinta mana ''yc ita baxata fito taci abincin ba kenan?? Tc oho nee ina xan sani,
''ya miqe dk jknsa yy masa sanyi qlw wnda ya rasa dalilj yanufi dakin, yana ta6a
qofar dakin yaji gbnsa yy wani irin bugawa, ''ya2ra dakin ahnkl yana mmkn faduwr gabn dayaji, wa xae gani????
Mamynsa ce da Rufayda kwance agado haihuwr uwarsu da ubansu manne da junansu, sam sun manta basu kulle qofar ba"
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_95~96_
a mugun raxane yaqwalalo idanunsa waje kmr xasu fado qasa yanason tabbatr da abnda idanunsa suke gane masa, ''sam basusan da wanxuwr wani mahaluki aqofr dakinba, domin gaba dynsu bb wacce take ckn hayyacinta, ''tabbas ba gixo idanunsa suke masa ba, hakanan ba mafarki yake ba domin saida ya murxa
idanunsa da sauri don yaqara tabbatrwa, mamynsa ce bb shakka itada rufayda matarsa kwance akan gadon dayake raya sunnr annabi suna aikata abnda qwaqwalwrsa sam yagaxa dauka"
''dasauri yakae hannunsa dae2 saitin xcyrsa wnda yakejin yana shirin tarwatse masa, ''yaja qafafunsa
dasauri yafita daga dakin dk da mugun nauyin da suka
masa, ''dk iya qoqarnsa naganin yaqarasa daknsa amma abin yaci 2ra ko wurin dinning bae qarasaba yasaki wani raxanannen qara hannunsa na riqe da saitin xcyrsa ya sulale qasa"
''khadeejh tadaka wani uban tsalle tadira agabnsa amugun raxane, ''yaa mustyyyy! Takira sunansa
da qarfi, ganin baya motsi yasa tamiqe da gudu tana
kururuwa tanufi dakin rufayda''
tayi cyak batare data qarasa ckn dakin ba tana dubansu dae dae atsorace, ''2n ihun mk yadawo dasu daga duniyr da suka lula, ''rufaydace tayi qarfin halin dirowa daga gadon domin bb ko tantama tashaida muryr mk ne, ''mamy ma dirowa tayi suka fara qoqarin laluben kayansu su sanya, sae dae kafin hkn
khadeejh har tafado dakin" ''ko ba'a fada mata ba tasan
abnda mk yagani kenan yajawo masa shiga wnn halin"
''tafita dakin dasauri qirjinta kuwa tsabar bugu kmr xae
fado qasa, ''waje tanufa da gudu takirawo mae gadin gdn ta taimaka masa suka kama mk suka sakashi amota, ''ko gyale bata tsaya daukaba domin shaf tama manta da batun ana sanya wani abu waishi mayafi,
''giwa hospital suka nufa kae tsaye aka amsheshi da gaggawa aka shigar dashi emergency ganin mawuyacin halin dayake ciki, ''tadaga waya takira mumy ckn kuka take fadamata cewr suna asibiti,
''ba'a dauki qwaqqwaran mintina goma ba mumy ta iso asibin arude, ''ganin halin da khadeejh ke ciki yasa mumy qara rudewa tafara tmbyrta yarasu ne???
Khadeejh tashare hwynta tc aa mumy yana emergency dae, ''mumy tc wae meyasameshi ne??? Ko mintina talatin fa baiyi da barin gurina ba???
Khadeejh tc neema kawae sae dae naga yafadi mumy bansan meya sameshiba, ''tajinjina knta snn tc to ina rufayda?? Tc tana gida amma kaman batasan muntaho asibiti ba,
''daga nn sukayi shiru kowa
yana saqawa da kwancewa ckn xcyrsa, ''mintinan da basufi talatinba doc yafito daga dakin, ''dk suka nufeshi sunason jin qarin bayani, ''ya umarci mumy data biyoshi xuwa office, ''khadeejh kuwa komawa tai taxauna tacigaba da rusar kukanta, ''jimawa kadan mumy tafito daga office din dae2 lkcn daddy da khaleel suka iso asibitin, ''dkknsu arude suke suka shiga tmbyr halin da mk yake ciki, ''mumy ta labarta musu kome da taji daga bakin khadeejh'' snn
tadora da cewa snn doc yafadamin cewa wae yana gab da kamuwa da heart attark, ''shine babban abnda yadauremin kae shin dama akwae abnda yake damunsa ne da girma hk wnda kowa bae sani ba???
Daddy yc ba ynxu bane lkcn
tattauna wnn, fatan farfadowrsa kawae xamuyi da samun lfyrsa, ''dkknsu suka daga kae kmr wasu qadangaru,
''rufayda kuwa da mamy daukr mk da fitar da akayi dashi dk akan idanunsu hkn yafaru, wnn ya tabbatr musu da cewr bb makawa yagansu da idanunsu ''don hk iya rudewa sun gama rudewa, mamy tararumi car key dinta tafice da gudunta batare data tankama rufayda ba, ''rufayda tc
wallahy neema baxaki barni ckn gdn nn ba, tarufa mata
baya da gudu, ''mumy tana shiga mota rufayda ma tashige wuff, ''bb wnda yace da wani qala suka fice daga gdn aguje,
''gudu take ssae kmr xata tashi sama, ''basu ankare
ba wata bbabbar tirela tayima motarsu diban
mahaukaciya.
******
''mk bashi yafarfado ba sae wajejen qarfe takwas na dare, ''hknma doc yc kar adameshi abarshi yasamu hutu, ''don hk khadeejh kawae aka yarje tashiga
wurinsa taxauna dashi har xuwa lkcn daya farfado"
''ahnkl yadinga bude idanunsa 2n yana ganin dishi2 har idanunsa suka washe tangaran, ''take qwaqwalwrsa tafara aiki bb
qaqqautawa, ''komae yadawo masa fess ckn idanunsa, ''yy qarfin halin riqo hannun khadeejh wacce taketa xubamasa sannu idanunta na silalo da hawaye,
''daqyar yabude bakin ahnkl yc, don ALLAH khadeey kifadamin cewa mafarki nayi abnda nagani ba gsky bane, Don girman Allah karkicemin da gske ne, ''yaxubamata idanu yanason jin abnda xata fada, ''ita kuwa gaba daya xcyrta tagama karyewa, wani
mugun tausayinsa ne yake mamaye dk wata kusurwa da lungu na xcyrta, ''tamiqe tafice dakin da gudu domin
kwata2 ta gagara hado qaryr daxata yimasa don kwantr da hnklnsa,
''yabita da kallo har tafice yaynda qirjnsa yake wani irin bugawa da qarfin gske, ''ya runtse idanunsa da
qarfi yana karanto dukkn wata addua data iso kan
harshensa.
**** '
'mutane sun taru akan motarsu rufayda wacce tayi kaca2, ''da qyar aka iya xarosu daga ckn motar
sunyi kaca2, ''mamy kam ko shurawa batayi ba tc ga
garinku nn. (ta6di! Rywa kenn, ''to masu hali irin na mamy garekuuuuuuuu... Gadae qarshen mamy nn'' dk abnda tashuka gashican aqabarnta yana jrntaaaa.
Rufayda kuwa a sassanqare aka kwasheta aka nufi asibiti da ita sakamakon lura da akayi tanadan numfashi, ''sae daifa wani abin tausayi da al'ajabi gaba daya qafafunta sunyi rugu rugu qashi da nama sun hade sun cyakude wuri daya, ''yaynda hannunta daya shi
kuma yafita fit bb shi bb alamunsa, ''take lbrn wnn
mummunan hatsari yabaxu ko ina ackn garin kaduna, ''yan *DI TV gari ya waye* kuwa kmr dama jira suke suka iso wnn wuri, ''dayake ambassador sadau kusan bb wnda bae sanshi ba, hakanan tilon diyrsa rufayda, ''don hk nn da nn
lbr ya isa gareshi,
''iya rudewa da shiga tashin hnkl yashiga alkcn dayayi toxali da rufayda, ''mom dinta kuwa take tafadi qasa byn tasaki wani raxanannen qara, ''dayake abune na manya arnr aka shirya musu fly suka nufi paris da ita.
***
koda lbrn hatsarin ya iske su daddy hnklnsu yatashi, ''take aka baxama xuwa dauko gawarta, ''gdnta aka xarce da ita akayi mata sutura snn aka sallace ta, ''dk wnn
bidirin mk baida masaniya akae domin bb wnda yafada
masa, ''wani babban tashn hnkl dasu daddy suka riska a qabarin mamy shine, ''wani babban kumurcin macijine yafasa kae baqiqirin dashi, ''daddy kam kuka yafashe dashi ssae yana fadin aysha wani babbn laifine kikayima ALLAH har hk??? Sae da aka gina ramika uku amma dk abu daya shi suke gani ack, ''don hk bb ynda xa'ayi hk aka sanya mamy ckn wnn rami maciji yahaye jknta yanade,
''da qyar akaja daddy aka fitr dashi daga wnn maqabarta dmn tsugunnawa yy jkn qabarin yana kuka ssae kmr mace"
''daddy kullum ckn kuka yake yana roqama mamy rahamar ALLAH domin yagama tsorata da rywr duniya'' sae daifa yagaxa fadama kowa abnda yafaru hakanan khaleel ma dayake shima ya halarci jana'ixar yagaxa fadama kowa'' sae dae shima jknsa yy mugun sanyi da rayuwa,
''mako guda tsakani mk ya warware ssae game da ciwon jknsa, sae dae babban ciwon dake damunsa na xcya, ''yarame ssae yy baqi dk yafita daga hayyacinsa tamkr bashiba.
****
palon yy tsitt bakajin komae sae sautin fitar kukan mk
ahnkl'' khadeejh ma da husna kuka suke ssae amma marar sauti, ''daddy yadan muskuta kadan snn yc, kayi hqr mustapha aysha kwananta ne yaqare kuma muma dk sae mun bita, ''kuka ba naka bane ahalin ynxu adduarka itace kadae abun buqata agareka''
mk da sautin kukansa yaqaru ahnkl yc, ''nasan hk daddy'' hasalima nee wnn bashine abnda nakema kuka ba, ''daddy yaqura masa idanu yana kallnsa, snn daga bisani yc, ''menene yake sanyaka kuka hk mustapha?? Inason sanin damuwr data maidaka hk
alkc guda'' wnda harka gaxa fadamana needa mumynka, ''a asibiti mun kasa gane knka hakanan agida ma,
''musamman wnn taron dama nakane kuma akan hkn ne"
''mk yaja numfashi yanadan goge hwynsa wadanda suke
xubowa bb qaqqautawa, ''yabude baknsa da qyar yc,
''daddy yaxama dole infadamuku wnn mgnr dmn naga alamr indae nabarta ckn xcyta tana gab da hallakani, ''hakanan banga amfanin 6oye muku komae ba dmn kune rufin asirina, snn kaima kanka daddy idan kayafe mata xata iya samun sassauci gurin ALLAH, domin taci amanrka kuma taci amanr aurenta"
''yaja majina yana shessheqa snn ya labrta musu komae daya gani da idanunsa wnda ba fada masa akayiba, ''yana gama fada yakuma fashewa da
wani kukan yana fadin ALLAH yatausaya miki yagafarta miki mamy, gashi kin koma ga ALLAH baki tuba ba'' dk banida tabbacin ko xaka amsamin yaaa ALLAH"
''DANQARIII'' abnda daddy ya iya fada kenan yana miqewa
daga xaunen dayake, ''idanunsa sunkada sunyi jajir yadubi mk snn yc'' na yafema aysha ALLAH yagafartama ta'' dk suka amsa da amyyyn da sauri musamman ma mk wnda
take yadanji dama2 ckn xcyrsa'' snn yc nee kaina akwae abnda nake 6oyemuku wnda daga nee sae khaleel muka sanshi, ''nn yalarta musu komae game da abnda suka gani
ack qabarinta,
''mk yamiqe axabure yana shirin fallawa da gudu daddy yy cyaraf yariqeshi,
''ssae yake kuka yana
fadin daddy karkayimin hk, don girman ALLAH kabarni inje inkashe kaina ko xan huta da wnn bala'ee daddy don ALLAH kasakeni, ''kowa na ckn palon kuka yake ssae harda mumy''
daddy ahnkl hawayensa ke sauka akan fuskrsa, ''ssae jknsa yy sanyi, can wani gefe kuma na xcyrsa tausayin halin da matarsa take ciki ackn qabarinta
ahalin yake,
''daddy yakamosa jknsa ya rungumesa ssae yana shafar knsa yanadan bubbuga bynsa kmr ynda ake lallashin qaramin yaro'' bb musu shima yarungume daddyn yana kuka kmr ranshi xae fita,
''ahnkl daddy yafara magana'' babanah menene ribarka idan ka kashe knka?? Ka manta hukuncin da ALLAH ya tanadar ga wadanda suka kashe knsu da knsu ne?? Snn ynxu idan ka kashe knka wanene xae kasance mae yimata addua wacce akeda yaqinin kar6a66iyace 2nda kaine kadae ke gareta??
Mustapha! Ka kwantr da hnklnka ka nutsu, banason wnn lamarin daya faru yaxama silar rugujewr rywrka'' kasani cewa ALLAH GAFURUR RAHEEM ne'' kawae ka kasance mae dagewa da jajircewa wajen aika mata da gudunmuwr
addua'' ALLAH bb ynda baya juya lamarinsa'' kawae ka
qudurtama xcyrka cewa dk adduarka xae isa gareta da yrdr ALLAH''
maganganun daddy sun shigesa ssae, don hk ahnkl yasulale awurin yana gunjin kuka''
***
hajiyr rufayda ce xaune gefenta ta rafka uban tagumi tana kalln gundulmin qafafun rufayda da hannu daya''
ambasaddor yashigo likita na biye dashi da wasu files ahannunsa, ''yadudduba qafafun da hannun snn yakae dubnsa ga ambassador'' fuskrsa bb walwala yc gsky mun rasa gane kan ciwon qafar 'yarka, ''a qa'ida yadace ace ynxu ciwon ya warke har munsa mata wnda xamu samata,
''amma gashinan har ynxu kmr kullum ana qara famashi ne, ''ambassador
yashare gumin daya tsattsafo masa bb shiri snn yc, ''plsss doc ku taimaka mana wallahy itace kadae garemu plss doc say something''
likita yadan yamutsa fuska alamun bae damuba snn yc, ''dk iya taimakon daxamu iya yimata munyi mata kuma muna kanyi'' xamu bata nanda 3 dayx mugani yaxata kasance.
***
qarfe uku dae2 na dare
agogon dakin yabuga, ''mk ne xaune saman sallaya yayndahannyesa ke sama bakinsa ne kawae yake motsi ba'a iya jin abnda yake fada, ''hawaye ne ssae suke silalowa suna digowa kan daddumr,
''khadeejh wacce tajima da farkawa idanunta qafe akansa, ''tausaynsa ssae yadinga kwaranya ckn xcyrta, ''ahnkl tasauko daga gadon ta nufi toilet, jimawa kadan tafito da alama alwala tayi, ''sallaya ta
shimfida tasanya doguwr riga tasa hijab ta tada sallah"
''raka'a biyu tayi snn tayi sallama, ''afili tadinga karanto adduo'ee tana dangantasu da mamy, ''dk da yaji dadi ssae amma sam bae tanka mata ba, sae dae ido kawae dayake binta dashi, ''sae da aka kirayi sallr subuhi yy raka'atainul
fijr snn yanufi masallaci, ''ita kuma tayi sallarta ann,
''koda yadawo daknsa kawae yaxarce yacigaba da hailala da istigfari'' koda taji shiru bae dawoba tasan daknsa yawuce don hk tamiqe jiki asanyaye tanufi
ynda tayi tsammanin ganinsa hk taganshi, ''idanunsa alumshe yaynda
hawaye sirara suke xirarowa ahnkl baknsa kuma yana
motsi ahnkl, ''kusa dashi taxauna ahnkl takamo hannunsa.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_97~98_
bae bude idanunsa ba hakanan baice komae ba, ''ganin hk yasa tafara mgna ckn sanyayyiyr murya''
yaa musty anya kuwa ka yrda da qaddara?? Anya
ka yrda da cewa ALLAH shine uabangijinmu wnda yakeda cikakken iko akanmu bayinsa?? Shin ina ka kae saninka har da kkso shedan yy rinjaye aknka ta hnyr nunama ubangijinka cewr kana fushi da qaddarar daya saukar aknka??
Shin Ka manta cewr annabi IBRAHEEM bada'din ALLAH mahaifinsa mae bautr gunkine??? Shin ka manta
cewr annabi nuh kalamullah da annabi lud matayensu dk
'yan wuta ne??? dk wadannan sunyi fushi da ALLAH ne ko kuwa sun gode masa ne??
Mk wnda jknsa yy mugun sanyi da kalamanta yabude idanunsa da qyar domin dae tsabar kuka har sun kumbura sunyi suntum da qyar yake gani dasu, ''ya kalleta dasu aqanqancensu yc dk nayi imani da hkn khadeey, wallahy nayi imani cewr ALLAH shine yake yin ynda yaso da bawansa, ''khadeey da ace banyi imani
da qaddar ALLAH ba da ynxu xcyta ta tarwatse,
''4 d first tyme ta rungumoshi da sauri jknta ganin ya fashe da wani
kukan yana fadin na yrda da qaddara ssae na yrda da
qaddara'' takae hannunta tashiga share masa hawaye yana jingine da jknta snn tc, ''to idan ka yrda da qaddara
kadaina wnn kukan don ALLAH'' kamaida komae ba
komae ba kadinga yimata addua, don wnn kukanma shi kanshi wani axabane na musamman gareta, cox mamaci sam bayason kuka, ''sae kaga ta silar hkn ALLAH yadubi hqrnka da adduarka gareta ya gafarta mata,
''dasauri yc da gske kk ALLAH xae iya gafarta mata ta dalilin hk?? Ta gyada masa kae, ''qwarae kuwa! Kamanta cewr kaidin kana
ckn sadaqatul jariyan data bari aduniya?? Kae waladun
salih ne don hk dk adduarka gareta kar6a66iya ce wurin
MALIKUL MULK'' ckn raunanniyr murya yc, I promise daga yau baxan qara yimata kuka ba, xan maida hnkl kadae wajen yimata sadaka da addua"
''tadan saki murmshn
samun nasara snn tc yauwa hakan shine dae2, ALLAH
yagarta mata ya kankaremata xunubbnta don darajar annibin rahma, ''yc amyyn dasauri yana qara goge sauran hawayen dake kan fuskrsa.
***
kwanaki sun jaa abubuwa
da dama sun faru masu dadi da akasinsa, ciki kuwa harda komawar mk bakin aikinsa da kuma dawowr su rufayda qasarmu nigeria da gundulmin qafafunta da hannu daya, ''daliln hkn kuwa qafadae taru6e don hk bb ynda xa'ayi a iya sanya mata na roba kmr ynda mahaifinta ya qudirta,
''byn paris sunje germany sunje indiya, amma dk mgnr
daya ce tal qafa ta ru6e don hk bb ynda xa'ayi da ita, ''ssae iyayenta sun shiga tashin hnkl marar misaltuwa
musamman ma ita knta rufaydar, ''taci kuka har ta godema ALLAH, dk da sam bb nadama ckn xcyrta, kawae gani take mamy ce tajawo musu komae da yafaru, sbd mugun gudun data dingayi dasu amota, ''a nigerianma sunci gaba
da kaita asibitoci daban2 amma bb wani cigaba dmn qafa dae harta fara fitar wani ruwa mae uban doyi'' kuma har xuwa wnn lkcn wani daga 6angaren mk bb wnda yata6a xuwa gano rufayda balle kuma shi,
''shikam ko sunan rufayda baya qaunr ji bare har yy fatan toxali da ita'' kae
bama itaba ko tfy yake yaji an anbaci wata da sunn
Rufayda yakan tsaya ya waiwayawa yakalleta snn aranshi yc, Allah yatsareki da hali irinna mae sunanki,
''takardar sakinta kuwa 2ni ya kattaba saki uku ya ajiye lkc kawae yake jira ya aikamata dashi.
***
mk ne yashigo palon da
sallama fuskrsa da alamun gajiya qarara, ''dk da har ynxu arame yake amma ba ssae ba, yadan qara haske dk da dama shidin ba fari bane'' kafadarsa rataye da jaka ta ma'aikata yaynda hannunsa riqe da wasu manyan ledoji,
''dasauri khadeejh dake xaune apalon taci wani uban
kwalliya da wani tsadadden doguwar riga pink'' kanta ta
nadeshi da fashmina pink, ''tayi kyau ssae kmr asaceta
agudu, ''taqarasa wurinsa dasauri fuskrta cike da fara'a tayi saurin amsar ledojin hannunsa da brief case din tana yimasa sannu da xuwa, bae amsa ba illah harde hannayensa da yy aqirjnsa yana qare mata kallo tundaga sama har sama yana wani murmsh na musamman, ssae tayimasa kyau ba dan kadan ba,
''saida taje ta ajiye ledojin
snn tadawo inda yake tsaye takamo hannunsa tana fadin yaa musty muje kayi wanka mana katsaya ann wurin, ''dasauri ya lumshe idanu yanajin wani irin farin ck na daban yana kwaranya ckn qoqon xcyrsa, ''wae yau
khadeeyn sa ce take masa irin wnn tarairayr, ta katseshi ta hnyr fadin muje mana yayanah, ckn shagwa6a ta fadi mgnr tanadan rausayr da knta gefe, ''baisan sa'ilin daya rungumota dasauri ba jknsa yafara aika mata da wani saqo na musammn, bata hanashi ba saida yagaji don knsa snn ya kalleta yanadan murmsh yc mujeko mah beautiful wife,
''bb musu suka wuce hnyr daknsa suka nufa, yaja
tsaya yaqi cgba da tfyr, ''ta juyo tana kllnsa tc menene?? Yadan maqe kafada kadan yc needae dakinki, ''tadan saki murmsh kadan tajuyo tc to muje'' yy yy da ita taxo ta tayashi wnkan tayi mirsisi taqi''
itakam dk qoqarnta na
ganin ayau ta faranta masa amma wnka kam baxata iya
tayashiba gsky, ''sae dae shiri don dolenta saida ta tayashi ya shirya ckn 3quater da farar riga marar hannu, sae dae fa idanunta arufe suke har tagama snn taja hannsa suka nufi
dinning"
ssae yaci abincin da yawa wnda har yshiga mmkn knsa, cox shidae yasan rabonsa daya xauna yaci wani abnci na kirki har yamanta, ''sae da ta kwashe
komae ta kae kicin, tana shirin komawa ta wanke
yadamqota yana yimata wani irin duba, ''ackn kunnenta yaradamata, neefa bacci nakeji'' ta kalleshi da sauri tc to kaje ka kwanta mana, ae dama gara kahuta"
''ya maqe kafada yc aa needae tare dake, ''dk da gbnta sae da yafadi amma saita dake tc to kaje ka kwanta idan nagama wanke
kwanukan nn sae inxo mu kwanta, ''yy dan dariya don
yagane nufinta snn yc, aiki yafi kula da mijinkine???
Dasauri ta girgixa kae, ahnkl tc kula da mijina yafimin komae muhimmnci,
''yadubeta dasauri, da gske kk?? Tayi saurin tura knta ckn qirjnta tanadan dariya ammafa qasan xcyrta
tsoro ne fall cknsa,
''rungumeta yy ssae ajknsa byn sun wuce dakinta akan tafkeken gadonta har saida barci yy gaba dashi nn da nn, dayake agajiye yake"
sae da ta tabbatr yayi neesa da barcinsa snn taxare jknta ahnkl daga nasa, ''xama tayi ta tanqwase kafa akan gadon tana kllnsa, ''tayi dan murmsh kadan tana rufe
fuskrta, sae taga kmr yana kllnta, ''dk da tasan bason
mustapha take ba, abu guda kawae tasani tausayinsa yy
ma2qar tasiri a xcyrta, wnda har yadanne qiyayyr dake
cknta ya maye gurbin'' ta kuma dan murmsh aranta tc, nayi alqawarin xama dakae yaa musty da xuciya daya, ''kuma nyi biyayya gareka iyakar iyawata'' taja jknta ahnkl tasauka daga gadon tanufi kicin don wanke kwanukan da suka 6ata"
bashi yafarka ba sae wuraren qarfe hudu saura'' dae2 lkcn da ta 2ro dakin tashigo'' kalln kallo suka
shiga yima juna, tadan sakar masa masa murmsh tc,
katashi kayi alwala ankira sallah, ''baice komae ba
yasauko daga gadon, sae dae fuskrsa kadae xaka kalla ka tabbatr da yana ckn yanayi na farin ciki, musamman idan ka dubi wani murmsh dayakeyi na musamman'' yafada toilet din ita kuwa tabishi da kallo snn taxo tafara gyaran gadon daya sauka, ''kafin yafito ta gyara komae tafeshe dakin da rum freshner, tafita daga dakin ta koma palo domin bashi damar cyanxa kaya don tasan xaice dole ita xata sanya masa, ita kuwa kunya takeji don hk tabar dakin
kawae, ''koda yafito bata dakin sae qamshi mae dadi dake tashi adakin, ''wyrsa yadauka shima yafita daga dakin yanufi daknsa, wata ash colour din jallabiya yasa da 'yar qaramar hula snn yafesa turare yadauki car key yafita"
''apalo ya isketa tana dan goge2 na qarya don kar yagane gudu tayi'' yana dan dry yc wato shine kk gudu kk barni nee kadae ko??? Dasauri aa yaa musty aiki nakeyi fa, yajuya yanufi qofa snn yc xakisan aiki bari indawo xan kamaki, ''har yafita sae kuma yadawo yc may b baxan dawo da wuriba, don inason biyawa gidan mumy, ''da kae
ta amsa masa snn tc kagaidashesu, ''yauwa yaa musty don Allah kadan tahomin da twince din mumy ko little''
yadan harareta, makarantr tasu fa?? Ta langwa6ar da knta gefe tc kaee yaya to badaga nn sae adinga kaisu ba, ko 2 weeks sudanyimin' yc to naqi wayon, salon yara su takuramin inason cin angoncina?
Yafice dasauri dmn yama
mnta masallaci yanufa gashi tyme yy neesa, ''tayi dariya kawae tawuce daknsa don gyarawa, ''mumy taji dadin ganinsa ahalin dayake, dmn yadan ciko ba kmr ynda yatafi ba, gashi da alama yasaki ransa kmr ma komae bae faruba, mumy ta girgixa kanta aranta tc, ''lallae Allah yy gsky dayace dan adam ya kasance mae mantuwa, ''gashi mustapha har anmantar dashi komae'' tadanyi murmsh
kadan wnda yake tattare da abubuwa da dama''
ssae sukayi fira kmr bashiba, yadan tare gira yana kalln mumy yc, mumy ina ganin yakamata in aikama rufayda da takardarta, don banga amfanin xaman datakeyi da aurena akanta ba, ''mumy tadanyi jimm snn tc shikenan, bari daddy yadawo sae muyi mgnr, ya gyada kae kawae ''ganin
magrib yakusa yasanya yatsaya sae da yy sallah har
isha'ee snn yakama hnyr gida"
bb kowa apalon sae sautin qira'ar khaleelul khusary dake tashi ahnkl ckn babban home teater dake palon, ''ga wani qamshi na musamman dake tashi makamancin irin na gdn mumynsa,
''ya lumshe idanu ahnkl
yanajin wani irin nishadi atattare dashi, ''sae da ya kulle qofar palon snn yanufi daknta'' tana kishingide kan gado hannunta riqe wani littafi na hausa tana karantawa, ''murmsh ne akan fuskrta dmn buk din baqaramin dadi yake mata ba, gashi dae2 inda take krntawa soyewa kawae akeyi jarumr littafin da mijinta, ''har batasan lkcn
daya shigoba,
shi kuwa jingina yy jkn qofar yana kllnta, ''riga da sket ne ajknta redy made, sunyi masifar yimata kyau kanta ko dankwali bb, ''kalabar dake kanta ta tufkeshi da purple ribbom babba, yaynda wasu suka dan xubo gefen fuskrta, fuskar nn kuwa tasha make up sae qyalli kawae takeyi ''shikam yarasa gane wani irin SO yakema khadeey, komae nata burgeshi yake, hattana kuka idan tanayi kyau take masa,
''yatako ahnkl ya iso gadon
yaxauna snn yafixge littafi, ''a mugun raxane ta qwalla qara tana xare idanun, ''dasauri yariqota ganin har shirin fallawa da gudu take, ''yarungumeta yana fadin ohhhh wnn wani
irin tsoro gareki khadeey?? Sowea mah baby bansan xaki tsorata ba, ''tadan saki ajyr rae snn tadago tana hararsa, to ba dole inji tsoro kashigo daki ko sallama bb! Yadan jaa hancinta kadan yc, kece dae bakijiba, amma sallama harda bonus saida nayi, kina krtun wnn abun dama tayaya xakiji sallama, ke kadae sae dariya kk, abnda bashida wani amfani,
''tariqe ha6a tanadan xaro ido'' wayafada maka bashida amfani, to wata rana kaxauna in krnta kaji,
xaka gane amfaninsa, ''yamiqe yana fadin rufamin asiri, kedae kiyita fama amma neekam akae market,
''sae da yakae bakin toilet snn yajuyo yana kallnta yc, kidauko min kayan bacci don baxan koma dakin nn ba barci nakeji, ta gyada masa kae snn tamiqe tafita daga dakin, jimawa kadan tadawo dauke dasu a hannunta taxubesu kan gado,
''bae jima ssae ba yafito daure da towel aqugunsa, daya kuma yana goge knsa dashi, ''dasauri ta mamayeshi tafada
toilet din ita don tasan qarshen xancan, ''yasaki dariya aranshi yc yrnya xaki shigo hannu yau ba sae gobe ba, ''kusan awa guda tadauka ckn toilet din taqi fitowa, nufinta sanda xata fito yy bacci, tafito da sanda tana xare idanu, ahnkl tadan sauke numfashi ganin barci haryayi gaba dashi, tanufi gaban mirrow tadan shafa mae da humra, snn tafeshe kayan baccin dake jknta da turaren lailatus sahra,
''tanufi gadon ahnkl tana sanda, can qarshen gadon ta kwanta tana karnto adduo'een kwanciya, ''shi kuwa dama bakan yy alamun yana bacci tun sanda yaji alamun fitowrta
daga toilet, don hk shima ckn sandan ya mirgino inda take ya rungume, taxaro ido waje yynda gabnta ya fadi, amma ko motsi batayi ba, ''ahnkl yafara shafarta idanunsa alumshe, ''tsabar tsoro yasata ko motsi ta kasayi, ''yajuyo da ita suna facin din juna sae dae kowa idanunsa arufe suke, shinshnarta yake kmr xae cinyeta, yakae hannunsa
yaxare rigar dake jknta''
dasauri ta toshe baknta ganin kuka na shirin qwace mata"
da qyar ya bude idanunsa wadanda sukayi mugun jaa
nan take yana kallnta dasu, ''yc khadeey plss karkiyi
purnishin dina da kukanki kinsan banason kukanki ko?? Tadaga masa kae jknta bb inda baya rawa, yc to plx kiyi shiru bb xafi kinji! Nanma tadaga kae, '' yamiqa hannunsa dasauri yakashe wutar dakin mae hsken, duhuwa kadan
yagauraye dakin, ''neema baseerah danake la6e ganin
nafice dakin ckn sanda araina ina fadin to yau kuma
khadeey sae ALLAH uwar raki.
***
khadeejh ce xaune kan
sallaya alamun dae ta idar da sallah kenan baknta yana
motsi ahnkl, ''mk yashigo dakin da goguwr jallabiya fara, bata dago kae ba hakanan bata motsa ba, sae sallamr data amsa can qasan maqoshnta, ''yaqaraso inda take
xaune shima yaxauna yana facin dinta hade da tanqwashe kafafunsa, ''qasa da knta tayi da sauri don bata qaunr hada ido dashi, ''yc auuu 'yar hk xamuyi?? To bari kigani, tu6e jallabiyr yy ya ajiye yaxama daga shi sae 3quater da farar singlet, ''yahayo kan daddumr shima yakamota yana fadin ae kawae bari incire wnn saurar kunyr data rage,
''dasauri tadago fuska idanunta sunyi narae narae da hawaye tana langwa6e kae alamun ban hqr, ''yy murmsh mae fidda sauti yc kuka kuma?? To nabari neema da wasa nake
baby, maxa tashi kije ki kwanta ki huta ae kin wahala, ''mumy da iya dae jiya sunsha kira harda khaleel, ''rufe idanunta tayi da sauri tana fadin needae kabari banaso, yc to nabari, oya miqe ko sae na daukeki ne?? Kafin tc komae yy wuff ya sureta yadireta kan gado, ''ta tashi dasauri ta xauna tc yaya don Allah kabari nee wallahy banaso akawe xaf...
Sae kuma tayi shiru tana qwal qwal da ido, ''yc to me kuma nc xanmiki, oya kwanta bb abnda xanmiki kinji, kiyi barcinki ki huta kinga nee dakina ma xantafi, ''taxame ta kwanta ahnkl tana wasi2 ckn xcyrta, sae da yarufa mata bargo snn yafita daga dakin, '' nn da
nn kuwa barci mae dadi yadauketa domin dae dama
baccin kawae takeso tayi, ''sae da ya tabbatr tayi barci snn yadawo dakin yahayo gadon yakwanta yakamota jknsa yarungumeta ssae, ahk shima barcin yy gaba dashi"
''basu suka farka ba sae qarfe shadaya da rabi kowanne bacci yake bakin rae, ''hknma shine yatashi snn yatasheta, ''wanka yasata tashiga shi kuma car key dinshi yadauka da kudi yafita, ''BITMAS BAKERY yanufa dmn basuda neesa
ssae daga gdnsu, nn da nn aka hada masa dk abnda
yakeso yajuyo yadawo, shima wankan yafada dmn har lkcn bata fito ba, ''dukknsu sunyi kyau ckn shigar da sukayi kmr wadanda suke shirin xuwa party, ''suna xaune kan
dinnin suna break, ita kam khadeey knta aqasa yake
kunyrsa takeji ssae, shi kuwa ko ajknsa har mmknsa
takeyi, arnta tc gsky na yrda namiji bashida kunya, ''sae da sukayi qatt snn yc tadauko hijab dinta ta rakashi unguwa, batayi musu ba tadauko suka fita,
''wani babban wurin
saida motoci taga sunyi parkin, itadae gyara xamanta ma tayi don tadauka wurin wani yaxo, sae jitayi yc fito mana baby, ''batace komae ba tafito tana kalln wurin ynda motoci tsadaddu suketa kashe idanu, ganin batada niyyr motsawa yasa taja hannunta suka shiga wurin,
''wani office suka nufa taga mutumin ciki yataso dasauri yana fadin oga ynxu nake cewa najika shiru, ''suka gaisa snn yc ga madam fa, yawashe baki yc ranki yadade amarya ya gajiya?? Tadan saki fuska itama kadan tc lw, snn suka rankaya suka nufi wurin motocin, ''mk dae2 saitin kunnenta yarada mata, baby xa6i wacce tayimiki komae tsadarta mijinki xae siya miki ita''
taxaro ido tana kllnsa tanason samun tabbaci, ya gyada mata yana mata murmsh, ae batasan lkcn da ta rungumeshi ba sae kuma tayi saurin sakinsa tana dryr frn ck, shima dryr yake yake jeki ki xa6a ko saina tayaki ne?? Tagyada masa kae tanadan rufe idanunta, yc to muje, yaja hannta suka qarasa" waya 'yar qaramar camry ya xa6ar mata, wacce kudinta xae kae kimanin 2.5m.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_99_
wata yar qrmr camry new disirne yaxa6ar mata, wacce
kudinta xae kae kimanin 2.5, ''ya kalleta, ''wnn tayi miki??
Taqara xaro ido tc ae wnn kudinshi dayawa yaa musty,
''bae ce mata komae ba yakoma wurin da suka fito, ita kuwa binsa kawae tayi da ido snn tadawo da dubanta ga motar, ''ssae tayi mata kyau ckn shauqi tafara shafata tana murmsh, ''bae jima ssae ba suka dawo tare da manager din wurin suna magana qasa2, ''sukayi sallama snn yaja hannunta suka wuce wajen motarsu,
''saida suka fara tfy snn yajuyo yana kllnta, tayi saurin kawar da knta domin
itanma kallnsa takeyi, ''yasaki dryn da bb shiri snn yc, meye na kawar da kanki"
''tayi qasa da kae tana wasa da xobenta na alqawari'' (wnda ado yasanya mata) yy dry
kawae yaci gaba da 2qinsa''
sae da yabiya dasu
OUSTRICH sukayi take away snn sukawuce, ''yana parking tafara qoqarin budewa tafita amma sae taji gamm, tajuyo ta kalleshi, yadan sakar mata murmsh yakashe mata ido daya yc fita mana, ''tayi saurin kawar da knta'' ahnkl kmr mae ciwon baki tc amma yaya kudin basuyi yawa ba???
Bae ce mata komae ba yakamo hanneyenta dk biyun yana murxawa ahnkl, ''kmr baxae ce komae ba har tacire tsammanin xaiyi magana'' taji yakamota gaba dynta yahadata da qirjnsa, ''tayi shiru kmr wacce ruwa yacinye, arnta kuwa fadi take nabani najawoma kaina wahala kuma"
''mgnrshi ta katseta'' kin wuce hk awurina khadeey, kin xarta dk wani hnklna da 2nanina, kin kawomin abnda yafi komae daraja da qima awurin kowanne 'da namiji, ''kin riqe mutuncin knki dana iyayenki dana mijinki, ''ayau na kasance namiji mae alfahari da matarsa khadeey, ''kin kawomin BUDURCI nki wnda a wnn xamanin ackn kashi 100% 10 ne xa'a iya samu da riqe wnn mutuncin, don hk kinfi qarfin wnn awurina kinji??
Knta dake qudundune ckn
qirjnshi ta kuma turawa ciki tana mae tsananin jin kunyr
kalamansa, ''ahk suka fita daga motar yana rungume da ita ajknsa, sae dae ko kadan taqi yrda su hada ido"
''nn qasan carpet suka xauna sukashiga baiwa ciki haqqinsa'' da knsa yadinga bata abaki sae da ya tabbar data qoshi snn yaqyaleta'' yakwashe kyn da knshi yakaisu kicin snn yadawo yamiqar da ita yc sae kwanciya ko??
Tadan yamutsa fuska kadan snn tc idan na kwanta ynxu jikina weak xaiyi, ''ga kuma aikin abncin dare, ''yashafa
kumatunta yc sarkin aiki, to yau bb abnci gdn mumy
xamuje mucinye mata abinci, ''to kawae tc don ita bata iya musu da mutum ba, suna shiga daki yakira mumy awaya yafada mata cewa sunanan xuwa anjima asa girki dasu, murmsh kawae tayi, ''yajata suka fada gado yana mata dryr
ganin ynda dk tawani tsure,
''sae da ya tabbatr mata bb
abnda xae yi mata snn tadan saki jknta tayi lamo jknsa kmr ruwa yacinyeta, ''ckn kunnenta yarada mata''
khadeeynah kin yrda da soyayyr danakeyi miki ynxu?? Kin amnta cewa nafi kowa SONKI??? dk da tana jinshi amma sae tayi shiru idanunta rufe kmr tana bacci, ''yadago fuskrta yana kllnta, yy dan murmsh yashafa fuskr snn yamanna
mata kiss agoshi yadada rungumeta ssae,
sallar la'asar ne yafarkr dasu'' sae da sukayi wnka tare dolenta amma qin
bude ido tayi har suka kammala snn suka dauro alwala suka fito, ''ba ita tasake ba saida taga yafita masallaci snn tashirya dasauri kafin yadawo.
****
byn wata daya'' tana kwance bisa kujera lamo dk jknta asake, ita kam tarasa gane knta 2n byn kwanaki biyu da suka wuce, muguwr kasala ce ke damunta, ga kuma rashin cin abnci dk ta fada ''wyrta tashiga ruri, tamiqa hannu tadauka taga ni'ima
ce qanwr anty maryam, cike da doki tadaga tana fadin
'yan can qasar kun shigo kenan, don naga da no. Qasarmu kika kira ynxu, tadanyi shiru kadan snn tc da gske kk ni'ima to shigo mana, ta kashe wyr tamiqe da qyar tana shirin fita sukaci karo da ita,
cike da doki suka ruqunqume juna suna dryr farn ck, ''ni'ima taja da baya tana kllnta tc gifted auren qiyayyr kenan?? Naga kinwani xama turae sak???
Khadeejh tabuge bknta tana harararta tc, kedae wallahy ni'ima kinbani da wnn shegen gulmr taki, har ynxu
baki musuluntaba kenan?? Suka xauna kujera suna dry,
''ni'ima tajuyo ssae tana kllnta, snn tc'' khadeejh wallahy bb mgnr gulma, kina nufin bb wnda yata6a fadamiki cewa kin cyanxa??
Khadeejh tayi murmsh kawae dmn dae itama
tasan wnn mgnr bb ko tantama hkne'' tamiqe tana fadin bari inkawomiki abn motsa baki sarkin gulma,
''saida tacika mata gabanta taff da kyn ciye2 snn taxauna tanadan dry, kafin tayi magana wyrta tafara ruri, ''yayanah! Shine sunan dayayi apearing kan screen din, ''ahnkl tasaki dan murmsh snn tadauka talafe jkn kujera, murya can qasa
take magana dan ita kanta ni'ima dake xaune kusa da ita ba komae takeji ba"
''tsawon mintina 30 suka dauka snn ta ajiye wyr, ni'ima ta 2ntsure da wata mahaukaciyr dry tana kllnta, ''khadeejh tasaki baki tana kllnta kawae har saida tagaji snn tc, lallae deejh ae kamata yy kifadamin cewa kinfada tarko, khadeejh tadan 6ata fuska, kefa 'yar iskace, wani tarkon nafada??? Neefa karkiyim wata fassarar, kin manta abnda nafadamiki ne awaya, neefa tausayinshi kawae nakeyi sbd abnda yadinga faruwa dashi ajejjere''
ni'ima tafashe da dry ssae tana nunata da hannu, sa qyar ta tsayr dryr tadubi khadeejh'' tc gsky khadeejh na yrda har kinmanta ni'ima, kin manta sunan da ake kirana dashi ne a skul??? To wnn rainin wayan naki bata shigeni ba nee ni'ima, dmn wnn rawar kan da kkyi
akan mustapha yawuce mixanin TAUSAYI sae dae akirashi da *SO* irin me xafi xafin nn ma kuwa, ''idan kuma da gske kk cewr tausayinshi kawae kkyi, ''to kiyi maxa kin cyanxa akalar xcyrki xuwa wurin daya dace, domn qarara na hango
SOYAYYAR mijinki ckn qwayar idanunki ''
khadeejh tayi sukutiii tana sauraronta'' jknta kam yagama yin la'asar, ''dmn ita iyakar gskyrta kenan cewr tausaynsa kawae takeyi, kuma axahirin gsky ni'ima kmr aljana take, dk abnda ka kuskura tafada maka to hakannne kawae, musamman ta fannin rywrka idan har tafada wani abu dangane dakae to kawae ka qaddara hkn ne"
''baiwace kawae ALLAH yabata na krntr dan adam nn take, ''khadeejh tasauke numfashi byn tadan gyara xama, fuskrta bb walwala ssae tc, plxx ni'ima joke apart kifadamin gsky,
''ni'ima ma tadan tare gira kadan snn tc, bb mgnr wasa
khadeejh, tabbas kinfara son mustapha sa6anin tunaninki, kawae kibada kae bori yahau, kinunama mijinki kulawa da soyayya ta kowacce fanni, kiyi tattalin abinki kafin qadangarun bariki su nuna miki iyakarki akanshi,
''kinsan dae irin mijinki amaxa tsada sukeyi, ''khadeejh ta lumshe idanunta ahnkl tana tunano komae nasa, dk ni'ima na
kllnta, tana budewa suka hada ido, sukayi murmsh atare, ni'ima tc ckn wani yanayi kika hangoshi??
Khadeejh tadan xare ido tc kaee ni'ima ya akayi kikasan menayi?? Ni'ima tc ynxu dae kin yrda soyayyar mijinki tayi kane2 ckn xcyrki ko???
Khadeejh takamo hannunta tana wani dan murmsh tc, kinsan ALLAH banta6a sanin cewa nakamu da son yaa musty ba sae yau kuma ynxu, ''ni'ima tc aa to'' kidae nda yadace, nee kinga tfy xanyi, cox jiya jiyan nn fa
nashigo, insha ALLAH idan nadawo next tyme xan leqa 6* husna,
''tamiqe tana sa6a jkrta, har wurin motarta khadeejh
tarakata, awurin ne ma take nuna mata itama tata motar,
''ni'ima tayi mata fatan alkhairi snn tawuce, ''jiki asa6ule tadawo palon taxauna tadan jingina da jkn kujera, idanunta lumshe tanata murmsh ita kadae''
washe gari mk yadiro kd
cike da dokin ganin khadeeynsa, kuma da qudirin tfy da ita ko ta halin qaqane, domin gsky yana ma2qar cutuwa rashnta akusa dashi,
''ssae tadauki shawarar da ni'ima tabata dk da sam jknta bata jin dadinsa, tayi kwalliya ckn orance less riga da sket sun matseta ssae, takashe dauri kmr gwaggwaro, fuskrta tasha make up ssae sae qamshi
take tako ina, ''gdn ta turareshi da 2raren wuta mae qamshi ssae, ta tarairayeshi ssae tabashi kulawa na musamman, gaba daya tacire kunya ta aje gefe ta faranta masa,
''yana manne da ita jknsa yaji jknta xafi, yadagota
dasauri yana kllnta, ganin yanayin qwayr idanunta yasa yaqara rudewa, yc meyasameki baby, meke damunki??
Ckn murya mae shirin kuka tc neema bansaniba, kawae
dae banajin dadin jikinane, dasauri yamiqe yaxira kynsa
snn yamiqar da ita, doguwr riga yadauko yasanya mata,
yasa mata hijab snn yadauki car key da wayoyinsa yariqe
hannunta suka fita, ''wani qaramin private hosp. Yanufa anan ckn u/rimi, gwajin farko da akayi mata aka gano ciki aliqe dan sati uku'' mk ya quramata idanu lkcn da likita ya labarta musu komae, ''ahnkl hawaye sirara suka xiraro masa idanunsa kafe aknta, ''ita da likitan gaba daya kllnsa
sukeyi na xallar mmk"
saukowa yy daga kan kujerar ya fuskanci alqibla yy sujjada, yadan jima kafin yadago yarungume khadeejh ssae ajknsa yana hawaye''
likita kam kaiwa wnn lkc ya fahimci dalilin hwyn da mk yakeyi'' don hk murmsh kawae yy yamiqe yafita daga office din yana kada knsa kawae''
ita kam khadeejh kunyr duniya tagama baibayeta, jitake kmr tatsaga qasa tashige don kunya, ''domn kwata2 batasan doc yafita ba, ''yamiqar da ita yana kalln qwayar idanunta yana murmsh, yaynda hawaye kebin saman fuskrsa''
ahnkl yc khadeejh ina sonki''
plx yau daya kifadamin kema kina sona koda ba gsky bane'' kadae don farin ckn danake tare dashi aynxu yaqara xama silar ninkuwr soyayyrki ckn xcyta'' dasauri tarufe fuskrta da tafukn hannunwnta tana wani murmsh na daban''
yakae hannunsa yajaye hannayenta yana kllnta, har ynxu hwyene ke tsiyaya daga ckn idanunsa, ''ta sunkuyr da knta da sauri tana klln qasa'' neema ina SONKA yaa musty'' tafada tana qara qasa da knta cike da kunya'' ya lumshe idanu dasauri yana sauke ajyr xcya, yaqara matsowa da
fuskrta ssae har sunajin numfashi juna"
yc ngd khadeey nah'' ngd ALLAH da kunnuwana suka
jiyemin wnn kalma daga bakinki, dk da nasan ba hkn
bane amma naji dadi khadeey''
tadago dasauri tana kllnsa yaynda shima klln nata yake'' hawaye suka cika idanunta taff suna baraxanr xubowa'' tabude baknta da qyar domn jknta yy sanyi da yanayn ynda yaqarasa mgnr, ''tc wallahy da gske ina SONKA yaa musty har ckn xcyta,
''yy dan murmsh kadan byn ya kauda knsa amma baice komae ba'' yajaa hannunta suka fita daga ofice din'' tsaye bakin office din suka iske doc da wani mutum tsaye suna magana,
''yadubesu da murmsh yc kungama luv din kenan?? Mk yy murmsh kawae'' sukayi sallama da mutumin da suke mgnr yajuya suka koma office din'' yabasu dk abnda yakamata snn yarubuta musu magungunan daya kamata su siya sukayi sallama suka fita''
har suka isa gida rabi da rabi idanun mk aknta yake, sae dae baice mata komae ba'' yaynda knta ita kuma yake aqasa itama tayi shiru,
''har suka isa gida ahk bb wnda yc da wani qala'' koda yy parkin yafita yaxagaya snn yabude mata itama tafito, yakamo hannunta suka shiga ciki, ''daknta yaxarce da ita yacire mata hijabi da doguwr rigar dake jknta'' har xuwa lkcn baice mata komae ba kuma itama bata cemasa ba, amma kunya dk tagama dabae bayeta sae rufe qirjnta take
da hannuwnta''
'yar qrmr top yadauko yasanya mata hade da wani 3quater fari snn yakwantr da ita, sae a snn yasakar mata murmsh yana kllnta yc ki kwanta ki huta kinji dear kinga ynxu bake kadae bace gashi likita yc kiringa samun hutu ssae kinji??
Ta gyada knta kawae batace komae ba'' yaja bargo ya lullu6a mata snn yy kissin dinta agoshi yafita.
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
[5/20, 7:49 AM] Habeebaty/2: 🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯🎯
*INDA RAI...*
_written by Baseerah y Basmah_✍🏻
_100_ 🔚✔
tabishi da kallo dk jknta asanyaye har yafita snn tamaida idanunta ta lumshesu'' mintina ashirin tsakani yashigo dakin idansa aknta, ''ganin idanunta alumshe yasa
yadan sauke ajyr xcy ahnkl ya isa gaban gadon yatsaya
yaharde hannayensa saman qirjnsa yana kllnta'' hawaye
sirara suka sauko kan fuskrsa, yasauke numfashi ahnkl snn yaxauna kusa da ita yakae hannu yashafa fuskrta,
''ngd ma ALLAH da kika xama silar samuwr farn cikina khadeey''inada tabbacin kedin alkhairy ce gareni, inama ace abnda kk furta daxu gsky ne'' inama xaki soni wata rana khadeey nah ko ba ynxu ba'' yasaki wani murmsh wnda suka fito tare da hwyensa, ya lumshe ido ahnkl yana
sauke numfashi kadan2,
''khadeejh wacce dk
maganganunsa akan kunnenta, jin yy shiru yasa ahnkl tabude idanunta taxuba masa su'' hawaye ssae tagani yana xuba, takae hannunta kan fuskrsa tafara share masa hwyn'' bae bude idanunsa ba hakanan baice komae ba'' ganin hk yasa tafara magana,
''yaa musty wallahy gangar jikina da xcyta suna qaunrka, nee kaina banta6a 2nanin wata rana xcyta xata iya kar6ar soyayyrka ba yaa musty'' banta6a 2nanin xcyta xata iya kar6ar soyayyr wani ba byn
ameenullah, amma a lkc guda ALLAH ya dasamin qaunrka wnda shine kadae yabarwa knsa sanin daliln dayasanya hkn, ''ina SONKA mijina, ina qaunr xama dakae na har abada,
''ssae jknsa yake rawa yana kllnta, alamun bb wasa
atattare da ya bayyana qarara'' yakamo hannunta dasauri yc da gske kk khadeey?? Da gske kinfara SONA?? Itama dasauri ta shiga gyada masa kae kmr wata qadangaruwa''
rungumeta yy dasauri yana shessheqan kuka yana wasu irin samba2 wadanda sam khadeejh bata fahimci komae daga ciki ba'' don hk hannunta tasa tarufe masa bakin itama tana kuka tana rungume ajknsa"
***
ryuwa mae matsanancin dadi da kwanciyr hnkl masoyan biyu suke gudanrwa sckn gdn aurensu'' ssae mk ya tattara hnklnsa na nutsuwrsa
yamaidasu ga khadeejh domn bata kulawa na musamman, yaynda itama aynxu batada wani buri illah taga ta faranta masa, ''suna xaune bisa kujera ana gobe xae koma jaji, kanta kwance kan qafafunsa yaynda yaketa wasa da qananun kitson dake knta,
''daga kwancen tc yaa musty! Har ya bude baki xae amsa sae kuma yy shiru, ta kuma krn sunansa karo na biyu nanma taji shiru'' dasauri tadago knta tana kllnsa, gani tayi shina ita yake kallo, ''ta langwa6ar da knta tanayimasa wani irin duba cike da shagwa6a tc, kaee yaa musty dama kana jina kayi bnxa dani???
Yakama bakin yadanja kadan yc, so nake inyi
maganin mae mantuwa, ''tadan xaro ido tc laah wallahy na manta yaa mus... Au kaga naqara mantawa ko???
Ya dallamata harara yc to ae shiyasa xanyi maganin mantuwr da kaina, kinga idan inayin shiru ae xaki dinga tunawa'' takama kunne tanadan murmsh, ''afwan *PRINCE* daga yau
baxan qara mantawa ba insha ALLAH, yc yauwa mah
*PRINCESS* to ynxu fadi matsalarki,
taqara langwa6e kae tc
needae gdn blood 6* na xaka kaini gobe kafin katafi
inwuni acan, kaga sae inrage kewrka ma, ''yajaa hancinta yc angama gimbiya ALLAH yasa munada rabon gani,
''taqanqameshi tayi kissin dinsa akumatu tana fadin tnxuu mah prince, ALLAH yabarmin kae, dada rungumeta yy shima yafara kissin dinta ta ko ina, daga nn lbr kuma sae yasha banban''
***
qarfe shadaya dae dae suka gama shirinsu tsaff ckn ash colour shadda'' ssae yayi musu kyau suka fito a amarya da ango ssae'' sae da sukayi break fst snn suka dauki hanya, gdn mumy suka fara xuwa, hannayensu riqe dana juna suka shiga palon mumy, dk da khadeejh qoqarin qwacewa taketayi amma yariqeta gam ta yadda baxata iya qwacewan ba, ''bb ynda xatayi hakanan
tahaqura suka shiga ahk,
''mumy da daddy ne su biyu rak xaune apalon suna magana, ''khadeejh ta xabura tafincike hannunta, amma ko gexau hannun na damqe ckn nasa, ''tayi saurin kallnsa da fuskr tausayi, ahnkl tc prince
bakaga su mumy bane don ALLAH,
''yy dan murmsh hade
da kashe mata ido daya, yaqara riqe hannun ssae'' adon dolenta hk suka isa gabansu daddy kunya kuwa ga khadeejh kmr tatsaga qasa tashige ta 6oye takeji, ''sae a snn yasakar mata hannun yaduqa yana gaidasu, tayi wuff kuwa ta matsa wurin mumy itama tana gaidasu,
''murna wurin mumy jitake kmr ta tashi ta taka rawa'' burinta yacika na ganin mustapha ya auri khadeejh, snn babban abin farin ckn shine ynda tagansu ckn farin ciki da kwanciyr hnkl, ga kuma uwa uba abnda ta hango tattare da khadeejr ''juna biyu''
''khadeejh ce ta katseta lkcn data miqe tc mumy bari inje inga daknmu nayi missin dinshi, ''da dan gudunta ta nufin hnyr daxata sadata da dakin, dukknsu suka bita da kallo kowa da tunaninsa aknta,
''daddy yakae hannunsa yadan ta6o mk wnda har khadeejr ta qule bae daina kalln hnyr databi ba, dasauri yadan duqar da knsa yana sosa qeya yana murmshn kunya, ''daddy yc uhmm mae gida manya, dama anason diyr tawa ashe amma ake kaiwa kasuwa'' mumy tayi caraf tc ae kaine baka ta6a lura ba dama, amma ae nee na dade da sanin 'yata tagama rikita masa 2naninsa,
tadubi mustapha tanadan murmsh wnda shi kuma kunya tagama nuqurqusheshi tc'' ka 2na mgnr dana ta6a fada maka cewr mijin khadeejh sae ka kalleshi ka kuma kllnshi?? To ynxu ka yarda ko??
Mk yana dariya yc wato daddy da mumy banbanci dae yau ake shirin nunamin kenan, ''sukayi dariya dukknsu dae dae lkcn khadeejh tadawo palon da wani frame na hotonsu itada husna da khaleed 2n da dan
jimawa sukayi hoton tana rungume dashi, ''mk yamiqe
yana fadin neefa ynxu xanwuce kefa'' khadeejh itama miqewan tayi tc neema ynxu inyaso xuwa yamma sae indawo lkcn su little sun dawo skul,
mumy tc au dama sbd su little kenan kikaxo ko?? Tarufe baknta dasauri tana
dariya tc kaee mumy nee donke da daddy naxo fa, kawae dae suma inason ganinsu ne, kuma naqosa inga 6* na shiyasa,
mumy ta ta6e baki tc kya kaisu in kayane yrnya, sukayi dariya dukknsu snn sukayi musu sallama suka tafi,
''dae2 get din gidan yy parkin, ta kalleshi tc kaee prince badae baxaka shiga ba?? Ya gyada mata kae yana kllnta, ta langwa6ar da knta tc sbd me?? Yc bb komae'' tc to budemin infita, yy shiru yana kllnta, tc ko bakaji bane?? Ahnkl yc kinji haushine princess, ta xum6uro baki tc nee haushin me xanji, needae kabudemin inshiga nace, yy
murmsh kawae snn yadanna horn, mae gadin yawage musu get yadanna hancin motar ckn gdn, yafakata snn yc to na wanke laifina ko??
Tagirgixa kae snn tc ae baka laifi mah prince, kawae dae gani nayi bae dace ace ka kawoni har get snn kajuya batare daka shigo kun gaisaba'' yc kina nufin har ciki xan shiga?? Ta gyada masa kae tana kallnsa,
yadan jingina da jkn kujerar yy shiru kmr yana wani naxari, snn yabude motar yc muje, cike da farin ck ta fita suka nufi ckn gdn,
''ameenullah na xaune kan dinning laptop ne gabansa hnklnsa gaba daya na kan abnda yakeyi, ''husna
tashigo palon ckn kwalliyrta tayi kyau, atamfa ce ajknta
riga da sket sun kamata tanata tashin qamshi, ''tajawo kujera daya taxauna fuskrta bb walwala ssae tc barka da aiki, yadan dago kadan yadubeta snn yakauda kansa yc yauwa barka yacigaba da abnda yakeyi,
''wnn halin qyaliya
na ameenullah shine babban abnda ke hadata dashi, koda tayi niyyr yimasa wani abin daxarar ta tuno yana iya gwasale tama sae ta fasa kawae, ckn rnta tai tsaki dae2 lkcn sukaji alamun sunada baqi'' ta kalli ameenullah wnda yy tmkr ma bae jiba, ''ahnkl tc inje induba?? Yc xaki iya,
tamiqe tanufi qofar, idanu warwaje take kllnsu, mmkn
duniya yagama dabaibayeta, abu na farko ganinsu tare ga
hannunsu sarqe dana juna, ga wani kyau na musamman dataga sunyi, snn ga mk har ckn gdnta abin mmk,
''khadeejh ce ta katseta, yayadae malama ko mujuya ne?? Dasauri takamo hannun husnr tana dariya tana kalln mk wnda shima murmshn takeyi suka shiga palon, ''ko kadan ameenullah bae dago yaga ko suwaye ba dmn dae ya
fahimci ba baqinsa bane,
''saida husna tanufi wurinsa tc yaya ameen ga 6* khadeejh da yayanmu, ''gabnshi ne yafadi dasauri yagado yadubi wurin dayakeda tabbacin anan suke,
''ssae gabnshi ya kuma bugawa ganin ynda suka xauna very closer, hannayenta riqe ckn nasa suna magana qasa2 sunadan dariya, bisa dukkn alamu ma basusan yana ckn palon ba, xcyrsa ta ayyana masa yatashi yabar palon kawae batare da sun ganshi, dasauri yashiga hada kyn gbnsa da niyyr barin wurin husna ta 6ullo ta hnyr, da yake takalminta high hill ne yana qara"
hkn yasa suka waiwaya suna kalln wurin, idanunsu yakaiga ameenullah wnda ada sam basu ganshi ba, ''bb ynda xaiyi hakanan yanufo palon shima byn
yadanne wani qaton abu daya tokare masa maqoshi''
fuskrsa bb yabo bb fallasa yamiqama mk hannu sukayi
musabaha, khadeejh kuwa ada dk tunaninta tana ganin
aynxu koda taga ameenullah bb abnda xataji, amma take taji wani mugun shokk ajknta, ta kauda knta dasauri tana klln husna tana murmsh, sae da suka gama gaisawa da mk snn tadan waiwayio tc ina kwana yaa ameen??
Bae kalleta ba yc kina lfy, bae jira amsarta ba yajuya yakoma inda yafito, ''ruwa kawae mk yasha yamiqe, dk suka miqe suma suka rakasa har motarsa snn suka juyo byn yajawo
khadeejh saitin kunnenta yafada mata cewr bae yrda su xauna apalo ba, tc to kawae ckn xcyrta tana dry,
''kmr husna tasan hkn tajata suka wuce dakinta, ''husna tadubi khadeejh fuskrta cike da fara'a tc 6* meye sirrin ne don ALLAH?? kinga kuwa ynda kuka koma daga ke har yayan?? Kodae har anfara son yayanmu ne kuma??
Khadeejh ta watsa mata harara tc au to da xauna nn, anfadamiki kowa ma irinki ne?? Kina ckn wnn tamfatsetsen gdn amma
kullum kmr ana dibanki ana miya dake, bake ba ba mijin
naki ba, ''ynxu ma xuwa nayi inyimiki albishir kin kusa
xama mumy''
husna ta xabura ta miqe idanu warwaje tc da gske kk 6ta?? Don ALLAH da gske kk?? Khadeejh tajawo
hannunta taxaunr da ita tc wnn kuma xare idon fa??
Wallahy da gsk nake fadamiki ciki gareni, husna tayi ihu ta rungume khadeejh tana fadin wayyo dadi ashe neema nakusa samun baby,
''khadeejh tadan tare gira tc wae har ynxu bb wani cyanjine 6*??
Husna ta ta6e baki tc bb,
neefa gsky nama fara gajiya wallahy, neefa har yau bamu
ta6a kwana daki daya bafa, khadeejh tc husna kinada
taurin kae wallahy, kina mace bakisan hanyoyin daxaki jawo ra'ayin mijinki ba, kawo kunnenki kiji, tarada mata magana akunne, husna tawaro ido tana kalln khadeejh snn
tc anya xan iya kuwa khadeejh?? Tc xaki iya mana ae daurewa xakiyi, naqosa husna inganki ckn farin ck da kwanciyr hnkl kmr ynda nake ciki aynxu, ''husna aynxu gani nake bb wata mace takaini sa'ar samun miji, ''husna yaa musty yana sona kmr yacinyeni, neema kuma gani nake kmr baxan iya rywr aure da wani da namiji ba idan bashiba, ''don ALLAH ki jaraba abnda nafada miki xaki bani lbr, taciro wani da roba ckn jkrta tamiqa mata tc,
wnn da kk gani insertin xakiyi dashi garin bagaruwa ne da hulba da ruwan kankana, wallahy sae kin bani lbrn cyanxawr komae insha ALLAHU, husna ta ta6e baki tc hmm xan gwada ingani,
''ameenullah 2n byn shigarshi dakinsa da nufin cigaba da aikinsa amma sae yagaxa aiwatar da komae, xcyrshi gaba daya ta karye, mmk yagama cika xcyrshi fall, idan abnda yake 2nani gsky ne khadeejh tafara son mijinta kenan, suna xaune lfy kenan, dk da wnn shine burinsa ganin khadeejh ckn kwancyr hnkl,
amma sae da yaji wasu hawaye xafafa sun xubo masa, yadaga hannunsa sama yana fadin yaa ALLAH kadasamin soyayyr husna ckn xuciyata kodan in faranta ma khadeejh, ayau naqara tabbatrwa narasaki kenan har abada, neema
da ixinin ALLAH daga wnn rnr na daukarmaka alqawari yaa ALLAH xan xauna da matata tsakani da ALLAH, xanyi qoqarin faranta mata rae insha ALLAHU,
yadan mirgina kan gadon yana kalln silin 2nani barkatae sukayima
qwaqalwrsa sammako atake"
qarfe hudu dae2 tabar gdn husna ta nufi gdn mumy cike da tsaraba kala2, ''a lkcn ameenullah yabar gdn 2ni yana asibiti, ''tana tfy husna tashiga gyaran gidan
baji bagani, da taimakon baba altine suka qalailaye ko ina snn suka fada kichen,
''jeelop rice tadafa hade da cream salad, snn ta hada ginger juice tasanya afrige, sae da ta turare gdn da 2rare mae dan karan qamshi snn tafada wanka, ''qarfe takwas da 'yan mintina taji horn din
motarsa, alkcn tana harde bisa kujera tana kallon wani
cartoon, dasauri yadafe qirjinta tana dan xaro ido, ''take dk ta daburce tarasa ina xata nufa, jitayi kmr ta falla da gudu dakinta, ''amma dasauri ta kawar da wnn 2nanin tadake, dae2 lkcn data jiyo takun tfyrsa tayi saurin maida kallnta
da tv tana karanto adduo'i ckn xcyrta,
''da sallama yashigo palon alamun gajiya dk sun bayyana gareshi, ta tashi
dasauri tanadan murmshn qarfin hali ta nufeshi, takae
hannunta ta amshi brief case din hade da fadin sannu da xuwa yaa ameen'' ahnkl ya furta yauwa yana kallnta''
wando ne dogo baqi ajknta, wnda yy mugun kamata 2ndaga samansa har qasansa, sae wata 'yar qaramar top fara itama ta kamata ssae, knta bata daura komae ba sae
gashinta data gyara ssae sae qyalli yake, ta maidashi baya kawae batare data daureshi da komae ba, ''ya kwanta kuwa yasauko har tsakiyr bynta, ''ssae ta burgeshi har ya shagala da kllnta, ''sam batasan wani hali yake ciki ba domin bata yrda sun hada ido ba, ''tajuya takoma ckn palon hannunta dauke da brief case din tana wani irin tfy na daukan hnkl, ''yaja jknsa yabi bynta kmr wani soko"
kae tsaye dakinsa ta nufa shima yana biye da ita, yauce rana ta farko data fara shigowa dakin''ssae ta firgita da ganin qayatuwr dakin, dk iya haduwr dakinta sae taga sam baima kama qafan wnn ba, ''tadan sauke numfashi aranta tc dukiya na inda suke ''ta ajiye brief case din snn tadan waiwayo tana kallnsa ahnkl tc yaa ameen bari in hada maka ruwan wnka ko??
Gyada mata kae kawae yy yana binta da wani mayen kallo, ''qarfin hali kawae tayi tanufi wata qofa wnda batada tabbacin ko nn ne toilet din, ''ALLAH kuwa ya taimaketa taga toilet dinne, qayatuwrsa shi knshi abin kallo ne, bata jimaba ta fito ta iskeshi har yadan kishingida idanunsa alumshe, ''kusa dashi tadan
dofana duwanwunta kmr wacce take tsoron xaman, ''ganin bae bude idanunba yasa tadan xuba masa idanu tana kallnsa,
''hawaye ne suka ciko idanunta domin qaseem ne
kadae yafado mata, tayi saurin mayar da hawayen batare data bari sun xuboba'' hade da neman tsari Ckn xcyrta,
''komae datakeyi tana yinsu ne kawae bisa ga tirsasa
xcyrta datakeyi'' a hnkl tc yaa ameen katashi nagama hada maka ruwan, ''yadan bude ido kadan yana kallnta, ''baice komae ba yanufi toilet din ita kuma tabishi da kallo, ''mintina talatin wankan yadaukeshi yafito saye da jallabiya da kuma wani qaramin towel yana goge knsa, ''yafara dube
dube ganin bae ganta ckn dakin ba, yadan ta6e baki
kadan yaci gaba da abnda yakeyi''
yagama shirinsa tsaf yana taje gashin knsa ta turo dakin tashigo, ''da murmsh ta nufoshi tana fadin laa yaa ameen harka gama shiryawa?? Yadago yakalleta, ''yanayin ynda tayi mgnr ssae ya burgesa har baisan lkcn daya saki wani saki wani sakaran murmsh
ba yana kalln qwayar idonta yc, ''ba dole inshirya ba 2nda
kingudu kinbarni nee kadae, ''dk da tayi mmkn jin hkn
daga baknsa amma sae ta danne mmkn tadan qara
langwa6ar da kae tc to muje kaci abinci kaji??? 2ndaga
tsakiyr knsa har tafin qafansa yaji saukr mgnr'' dmn a mugun shagwa6ance tayi mgnr a hnkl kuma, ''gyada mata kae kawae yy yabi bynta bayan tawuce gaba,
''suna isa tajawo masa kujera tc xauna yaa ameen, yaxauna snn itama taxauna, ''tayi savin dinsu ta tura masa plate din gbnsa snn itama tafaraci, ''yanacin abincin ne kawae amma
rabin hnklnsa dk yana wurinta ne, yanayin ynda takecin abincin ma abin kallo ne dk da taqi yrda su hada ido har ynxu,
''yaci abincin ssae snn yamiqe yana kallnta yc, ''yaufa agajiye nake husna, kwanciya xanyi da wuri sbd gobe ma ina tsammanin da wuri xan fita'' tadan dago kae kadan snn tc ALLAH yatashemu lfy, yc amyyyn snn yawuce, ''itama miqewn tayi takwashe komae takae kichin snn ta nufi dakinta, ''toilet tafada tadan watsa ruwa tafito tana 'yan waqe waqenta tana goge jknta da towel, ''ta nufi wurin mirrow tana shirin xama ne ta hango mutum tsaye bynta
yana kallnta, ''ta ware ido a tsorace tafara qoqarin rufe
jknta, amma dan towel din ba wani bane cox dan qarami ne bb abnda xae rufe mata,
''tana shirin fallawa da gudu
toilet yariqota dasauri yc menene hk?? So kk kije ki fadi, kitafi ahnkl mana, knta naqasa kunyr duniya tagama dabe bayeta, tanajin yasaketa tanufi toilet din da gudu bb ko waiwaye, ''yy dan murmsh snn yafita daga dakin, ''da sanda tafito daga toilet din tana dube2 taga wayam, tasauke numfashi dasauri tanufi qofar dakin tarufe da key snn tadawo hnklnta kwance tagama shiryawa ckn kayan
baccinta ta kashe wuta mae haske tayi kwanciyrta,
''can ckn baccinta taji kmr ana ta6ata, ta tashi a tsorace tana kllnsa, ''ankl yajawota jknsa ya rungumeta ssae yana
shinshinrta, ''tayi lamo jknsa qirjnta na bugawa amma
tagaxa hanashi komae.
qarfe 6:10am yashigo dakin daga masallaci, ''can yahangota qudundune kan gado, yaqarasa yana mgnr xuci'' ahnkl yadan yaye bargon yana kalln fuskrta dake rufe, dasauri yadagota ganin ynda take rawar sanyi, ''jknta yaji xafi rau, yashiga dan jijjigata yana fadin meke damunki husna??
Har lkcn bata 6ude idanunta ba sae dae wasu hawaye sirara da suka silalo ta gefen idonta, ''yc ohhh sowea neene ko?? Yamiqe dasauri yana fadin ina xuwa, ''bae jimaba yadawo dakin dauke da injection a hannunsa'' dayake idanunta a kulle suke don hk batasan komae ba saida taji saukan allura a bayanta, aikuwa tayi wata irin xabura, amma dayake yariqeta ssae ko gexau,
''ta fashe da kuka tana fadin nee ka qyaleni banaso wayyohhhh'' yariqeta ssae yana mulmula mata, saida ya tabbatr ya mulmulu snn ya rungumeta yana
lallashnta, ''ba'a dauki lkc ba bacci mae nauyi yadauketa,
ganin hk yasa ya shimfidar da ita ann yarufa mata bargo dukka jknta yabar iya fuskrta awaje, ''ya qura mata idanu yanajin wani mugun tausaynta yana ratsa dukkn jknsa da xcyrsa''
dasauri yakae hannunsa ya yaye dukkn bargon
yadauko kallnta 2ndaga 'yan yatsunta har xuwa gashnta,
''so yake yahango makusarta amma yagaxa, ''a fili ya furta dame deejah tafiki husna, wnda har ynxu xcyta tagaxa mantawa da ita??? Meyasa xcyta ta kasa kar6ar qaddarar data auku da ita?? Y?? Meyasa taqi amincewa da cewar ba deejah bace matar da ALLAH yaxa6amin kece??
Meyasa DEEJAH har tamanta danee nee kuma na gaxa mantawa da ita??? Y???
Xcyrsa ta karye ssae yadagota yarungumeta ajknsa yana sauke wani irin numfashi da qarfi, ''yaa ALLAH badon halina ba badon na isaba yaa ALLAH kajuyr da wnn tausayin yaxama SO, ''ALLAH
kacusamin son matata badan halina ba'' ssae yarungumeta kmr yana tsoron wani yaqwaceta yana sauke numfashi dasauri sauri.
*A YEAR ND HALF*
kwanaki sunjaa yaynda suka haifar da satittika, ''watanni suka biyo bynsu har shekaru suka samu nasarar wanxuwa'' ackn
wadann shekaru khadeejh ALLAH yabata ikon sunkuto
'ya'yanta mata biyu namiji daya wato 'yan uku, watansu tara kenan amma bb inda basu xuwa, yara sukaci sunan daddy da mummy firdausi da kuma iyar khadeejh'' ackn wnn yanayinne kuma mk yasamu promotion awurin aikinsa,
wnda sanadiyyr hkn ya tamfatsa wani mahaukacin gida wnda sulalla sukayi kuka a ckn 'yan majalisu,
''khadeejh ce na hango tana saukowa daga stairs wata tamfatsetsiyr Ipad ce a kunnenta alamun waya takeyi'' wani swixx less ne ajknta wnda kudinsa xae kae kimanin 50k anyimasa
dinkin wrapper da 'yar qaramar riga wacce taxauna ajknta ssae, taqara kyau tayi fari jknta yaqara murjewa, kallo daya xakayimata ka tabbatr da hutu yasamu maxauni awurin''
dae2 lkcn data qarasa saukowa palon aka bude qofa'' mk ne yashigo saye da kaki ajknsa wnda sukayi matuqar amsarsa, ''ta ware ido da mmk tana kllnsa, sae kuma tasaki qarar murna ta xunduma da gudu ta maqalqaleshi tana yimasa kiss ''shima ck da farin ciki ya rungumeta yana sinsinar qamshinta,
''tadago knta tana dry tc lallaima PRINCE, dama kasan kana ckn gidan nn amma shine kaketa cinyemin kati kana fadamin baxaka samu shigowa yau ba''
yy murmsh yashafi gefen kuncinta snn yc, ae ke
attajira ce kinga kuwa don na cimiki kati ae ba matsala, ''ina babies dina suke naji gdn shir...
Kafin yarufe baki suka fito tawani dan corriddor ckn shiga ta qasaita baba
altine na biye dasu abaya'' dasauri yaware hannunsa
alamun su taho, da gudunsu suka taho suna murnr ganinsa ckn gwarancinsu, ''baba altine tayi masa sannu da xuwa snn tabar palon, ''dukknsu suna xaune aqasa ckn babban palonsu dake sama byn yy wnka yaci abinci, gaba dayansu suna kan jkn mk ne suna qiriniyrsu, khadeejh dake gefensu tc aifa yau nee kuma ALLAH yaqwaceni 2nda kadawo, nadanyi qibama kafin ka koma, yy dariya yc, ke kika so ae,
da kunbini barrack ae kinga kullum sae kiyita qibanki nee kuma inta jidasu,
tadan 6ata fuska kadan, xaka fara ko?? Yy saurin kama kunnensa yc nabari mumyn babies dina, ae
2nda bakiso neema banaso kusha xamanku ann nee kuma inje insamo wata 'yar matashiyr bdurwa in aure muma musha xamanmu acan
''taxaro ido dasauri tana kallnsa, sae kuma tamiqe dasauri tanufi wani daki fuskrta adaure, ya 2ntsure da dariya yana kllnta har tashige snn yamiqe yakwashi yaran yasauka dasu yakaisu wurin baba altine yayi mata saida safe snn yakoma saman, ''can yahangota bisa gado ta qudundune, yasaki murmsh snn yaqarasa yahaye gadon yakamota jknsa, ckn kunnenta yarada mata
sowea mah beautiful wife da wasa nake ae dagake ba
wata kema kinsani,
''taxu6uro baki tana harararsa tc, to needae ko wasan banaso, yc angama princess daga yau baxa'a qaraba, ''tayi murmsh snn ta rungumeshi itama tana
dan dariya,
''washe gari suna xaune a dinning suna cin abinci husna tashigo palon bynta ameenullah na biye da
ita, ''sunyi kyau ssae ckn shigar light blue shadda,
''khadeejh ta taso dasauri tana washe baki tc kaee amma kun shammacemu fa'' suka xauna akujera suna dariya, mk yataso fuskrsa cike da fara,a yamiqama ameenullah hannu sukayi musabaha snn yadubeshi yc ae kuwa da kun iske bamunan don gdn mumy muke shirin xuwa da,
''ameenullah yanuna husna da hannu wacce taketa dariya yc kaganta nn yayanmu daga mun fita shan ice cream ta matsa sae mun biyo taga 'ya'yanta kuma gashi wae tasan kana gida, ''nee kaina inada patient a asibita amma tc dole sae na kawota, mk yadan harareta yc to kae kuma sae ka biyemata?? Khadeejh dake gefe itama dariyn take tc auu xugashi xakayi yaqiyimata abnda takeso???
Tadubi ameenullah tc wallahy karka biye masa, shi knshi kullum sae nasashi yayimin doki kafin inbashi abinci, dukknsu sukayi dariya, ''khadeejh tamiqe tc to 6* bari inkira muku 'yayan naku ku gansu, jimawa kadan tashigo dasu palon,
suna ganin husna da ameenullah suka qaraso da gudu suka hayesu dayake sun saba dasu ssae 2nda suna yawan xuwa gdn,
''ameenullah yadubi mk yc, yayanmu anya baxa'a bamu dayaba kuwa?? Mk yaxaro ido yc me?? Ta66 ae karma kusa rae, kuma kuyi xcya ku haifo kawae, yana dariya yake mgnr, ameenullah yc auu gorin haihuwa kayi
mana kenan ataqaice, to sha kuruminka mu idan muka tashi hudu xamu xubo a lkc daya, mk yc oho koma doxin xakuyi kundade bakuyi ba
''husna ta kya6e fuska tc au
yaya ashe kafi sonsu kenan akaina?? Yanayin ynda tayi
mgnr saida yabaiwa kowa dariya, ameenullah yamiqe
yakamo hannunta yc rabu dasu dear yau dae kora da hali ake mana, to dama muma badon ku muka xo ba, don 'ya'yanmu mukaxo, yasanya hannu a aljihunsa yaxaro kudade masu yawa yamiqama shadad yc mah boy ka kaima mummynku tasae muku chocolate, ''suka dinga tsalle dukknsu suna fadin chocolate da gwarancinsu,
''saida suka rakasu har bakin motarsu snn suka dawo"
mako biyu tsakani tsakani khadeejah da mk suka shirya xuwa qauyensu tare da niyyar dauko iyarta
tadawo kd gaba daya. Bisaga umarnin kawu mustapha, wato alh. Mustapha dan maliki'' sanarwr da ake gdn tv na
DITV na rasuwr wata baiwr ALLAH shine yadauki hnklnsu, ''hoton RUFAYDA aka nuno dk jknta wasu irin munanan quraje sun fito mata, abin sam bb kyan gani, khadeejh ssae jknta yy sanyi, ahnkl tc ALLAH yajiqanki rufayda, mk yata6e baki yy gaba abnsa yabarta nn tanata juyayi.
**
ALLAH sarki rayuwa manya yau idan kaine gobe ba kae
bane, dk iya tsagwaron tashen iskancinka anyi wani kmr ka da kuma wnda yafika, ''kuma yaxama tarihi kmr ynda kaima xaka xama tarihi wata rana, ''shin wnn kadae baxae sanya muyi 2nani muji tsoron ALLAH ba???? Shin baxamu maida lamarinmu dukka ga ubangijinmu ba?? Ga dae
qarshen mamy aysha wacce tajima adoron qasa tana xuba tsiya son rnta, to ga qarshenta ynda yakasance, ''ga kuma rufayda wacce itama take ganin tmkr bb mutuwa sae jin dadin duniya, gashi rywrta taxama abar qyama da tausayi,
qarshe kuma ALLAH yy nasa ikon aknta, ''ga kuma su ladiyo suma anyi asirin anyi bala'in anyi hassadr amma XAKARAN DA ALLAH YANUFA DA CYARA... bb makawa sae yy kuma hausawa sukace wae *INDA RA*... *DA RABO*, wnn hk yake bb ko tantama.
Yaa ALLAH kasa dukkn
darasin dake ckn littafin nn yy amfani ga wadanda suka
karantashi, ALLAH kasa mucika da kalmar LAA ILAHA ILLALLAH MUHAMMADUR RASULULLAH SAW.
wannan littafi sadaukarwa ce ga *IYAYENA* abin alfaharinaa, ALLAH yajiqansu yagafarta musu kuraransu yasanya mutuwa hutuce garesu. 😭😭😭😭
_*Baseerahn naz ce*_👌🏻
0 Comments