🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGI NAH
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
Alhamdulillah Ina godiya ga Allah da yasa na kammala novel din Bilkisu, gashi zan fara sabon liltafi na ina fatan Allah yasa na gamashi lafiya Ameen🙏🏻
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 1
NOT EDITED!
Tsaye take bakin titi tana jiran keke napep da Alama ta kosa da jira sanye take da riga da zani na atamfa da hijabinta har kasa. Kafarta kuwa takalmin roba ne sannan tasa bakin safa a kafar ta. Bata dade da tsaiwa ba saiga keke napep ta tsaya, ta fadi inda zataje ta shiga. A wani katafaren office ta sauka ta biya dan napep hakkinsa ta shiga ciki. Dadai lokacin wata mota ta danno kai cikin office din nan da nan ta kara sauri taje tabude office din tana shiga can ciki tana gyare gyare sannan ta jera file akan teburin. Zata fita kenan ya shigo ta rusuna ta gaishe shi. Yayi murmushi da ya baiyanar masa da kyawunsa yace "Khadija yau me yasa kikai latti haka"
Ta kara risinawa tace "Sir Wlh abin hawa ne yayi wahala ayi hakuri"
Yace "ba damuwa a kiyaye"
Tace nagode sir
Sannan ta fita ta zauna a mazauninta na sakatariya.
Tana Zaune wata yar kwalisa ta shigo riga da sket na atamfa ne a jikinta kayan sun dame ta ta yafa jan gyale kafarta da takalmi me tsini bakin nan yasha jan jan baki ta taunan cimgum tana kas-kas dashi ba karya ta hadu tana tafiya tana juya mazaunanta ta isa wajen Khadija da tunda ta shigo take kallonta tace da ita "ke sakatariya Sulaiman yana ciki"
Khadija tace "eh yana ciki amma yasan da zuwanki ne "
Tace "bai sani ba amma yanzu zai sani" tana fadin haka ta nufi office din
Khadija tace "to kiyi hakuri ki tsaya a sanar dashi"
Ta juyo tayi mata mungun kallo tace "ke har kin isa kimin iso gun Sulaiman to ki tsaya a matsayinki ni ba wacce zan tsaya sai an min iso gun shi bane. Idan ba haka ba kina daf da rasa aikin ki"
Khadija bata Saurareta ba ta daki wayan telephone ta dannamasa kira yana dauka tace "Sir ga wata tana son shiga wajenka"
Daga can bangaren yace "wacece ita ta fada miki sunanta" ya katse kiran
Ita ko tana karasawa jikin kofar ta jita a kulle ta juyo ta kalli Khadija.
Khadija tace "Madam sir Sulaiman yace ki fada min sunanki sannan a miki iso"
Saida ta yatsina fuska tace "ki fada masa babynsa ne Hanan"
Khadija ta sake daukan waya ta fadi yadda ta fada a hankali yaja tsaki yace "ki mata iso"
Khadija tace "taje ta bude mata saida ta shiga ta juyo tace "Na kusa in kore ki daga aikin nan"
Khadija bata ce komaiba ta koma ta zauna a mazauninta.
Shiko Sir Sulaiman ajiye bironsa yayi ya jingina a da kujera yaja tsaki yasan idan yace kada ta shigo tatai ta rigima ne da mutane ga Khadija ba ta iya fada bane zata iya cutar da ita shi kuma baya son ta cutar da Khadija, amma yasan abin da zaiyi
Ta shiga ta zauna ba tare da an bata gun zama ba tace "Barka da aiki sweety"
Yace "me kika zo nema Hanan. Kinfi so kina bata min raine nan fa office ne ba gun hira ba na fada miki bana son kina zuwa kin ki ji yanzu duba irin shigar dake jikinki ya dace da yar musulma kenan"
Ta dubi jikinta tace "haba Sulaiman menene laifi dan na maka wannan shiga a matsayinka na wanda zan aura"
Ya buga goshinsa da tafin hannunsa yace "kafin ki iso nan mutane nawa suka ganki kuma ni da zaki min wannanni muharramin ki ne"
Ta karyar da kai tace "to kayi hakuri"
Yace "naji yanzu ki tashi ki koma na gode da ziyara"
Zatayi magana ya daga mata hannu yace "pls Hanan ina aiki ne fa"
Ta tashi ta je bakin kofa tace "to zaka zo gidanmu yau"
Cike da kosawa yace "eh zanzo"
Ta fito tana yiwa Khadija mungun kallo
Karfe hudu ya tashi yana fitowa yace da Khadija "ki gama kizo muje in sauke ki"
Saida ta rusuna tace "Sir ka bari ina da kudin mota "
Ya bata fuska yace "Khadija yaushe muka fara haka dake"
Tayi shiru ta fara kintsa komai saida ta gama ta fito tana yiwa security din wajen sallama. Motar ta shiga yana mata hira amma ita tayi shiru daga tace uhm sai uhm uhm
A bakin get din gidansu na marayu ya ajiyeta da zata fita ya mika mata kudi masu yawa yace "gashi kudin motanki na gobe"
Tace "Sir ina da kudi tun wanda ka bani fa basu kare ba"
Yace "ke zaki fada ma wani bana son musu fa
Ki amsa kyayi wani abu dashi." ta amsa fuska ba walwala ta nufi get tana shiga taga Adam wanda shima a gidan yake tace "Adam me kake anan"
Yace "kya tambayen mana waye wancan ya kawo ki"
Ta bata rai tace "Sir Sulaiman ne fa"
Yace "Sai naga kamar yana sonki ne"
Tace "ni mutumci ne tsakanina da Sir Sulaiman amma ba so ba shi yana da budurwansa yar kwalisa"
Ta wuce ta barshi shi har ga Allah son Khadija yake amma ya kasa fada mata
Tana shiga taga Hajara tana yiwa wasu yaran wanka nan Khadija itama ta ajiye jakarta da hijabinta tazo tana tayata.
Gidan Marayu kenan wanda a ciki suka tashi suna da iyayen gida. Basu rasa komaiba a gidan saboda gwamnati na tallafawa sannan sauran kungiyoyi ma suna nasu kokarin. Duk da akwai ma'aikata a gidan baisa Khadija da Hajara da sauran yan matan gidan zama haka ba suna taya ma'aikatan aiki ganin haka Sauran yan matan gidan suma suke taya su.
Saida suka gaba suka zo suna shafa musu mai matan kuwa hadda kwalliya.
Bangaren Sir Sulaiman kuwa yana isa gida falon mamy dinsa ya shiga ya zauna ya dafa kansa. Mamy tana fitowa tace "Sulaiman yaya dai"
Ya kalleta cikin damuwa yace "Mamy me yasa Alhaji ya nace sai na auri Hanan yarinyar da bata da tarbiyya ko kadan"
Mamy tace "Haba Son Alhaji yana duba abotakansu da Mahaifintane kuma in hakan ne ay laifin kane da ka kawo mata da ba hakaba"
Yace "Mamy indai mata ne wlh kiban lokaci zan kawota"
Tace "ni ba ruwana kaida Alhaji"
Suna haka Alhaji ya shigo yace "me kuke tattaunawa ne"
Mamy ta fada masa komai
Alhaji yace "to ay ba komai ka fada mana yar wacece sai mu je amma fa kasan nayi alkawari wa mahaifin Hanan kuma bazan karya ba saidai ka auri mata biyu"
Sulaiman yace "eh na yadda da hakan"
Alhaji ya mike ya shiga ciki
Sulaiman ma ya mike yace "Mamy kice wa Amina ta hada min coffee ta kawo min"
Tace "kasan yanzu baza ka samu Amina a gidaba tana islamiyya saidai ka hada da kanka"
Asalinsu
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/10, 9:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGI NAH
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 2
NOT EDITED⚠
Asalinsu
Sarkin Daji Airplane SDA shahararren kamfanin jirgin sama ne da yayi fice a kasashen duniya Alhaji Taheer shine mamallakin kamfanin kakansa shine Sarkin dajin yasa yasa sunan shi, mutumin kirkine idan ka rabe shi ka gama yin kudi a duniya kaida iyalen ka, dukiyarsa bai dame shiba ko sau dari kazo kana kawo masa kukanka sau dari zai share ma hawaye.
Alhaji Usman yana daya daga cikin ma'akatansa wanda tun yana saurayi yake aiki a kamfanin har yanzu da yayi aure.
Alhaji Usman Asalinsa dan jahar katsina ne neman aiki ya kawo shi lagos ina ya hadu da Alhaji Taheer ganin dan Arewa ne yasa ya bashi Aiki a kampanin. Sai weekend yake komawa garinsu har Allah ya hada shi da matar aure yar jihar kano wato Hauwa a nan katsina ya ajiye ta shekara tana zagayowa ta haifi danta namiji aka sanya masa Sulaiman dagan kuma haihuwar ta tsaya sulaiman kyakykyawan yaro ya tashi cikin gata da jin dadi, makaranta mai tsada aka saka shi saida ya shekara 10 Hauwa ta sake samun wani ciki inda ta haifi yarta mace Sulaiman da kansa yasa mata suna Amina koda ta girma itama makarantar sa Sulaiman ya gama nan aka sata. Haka rayuwa ta kasance. koda ta shiga secondary bata damu da wata kawa ba kawarta guda dayace wato Hanan nan ma ita take shige mata tun Aminan bata kulata har tazo ta fara kulata. Suka kulla kawance. Hanan akwaita da jiji da kai da nunawa ita yar wani ne. Ta hanyan kashe kudi da take a makaranta Bata yadda wani ya rabeta ba sai Amina itama dan taga yar gidan masu hannu da shuni ne. A hakan ta fara zuwa gidan su Amina.
Kullun Hanan baban tane ke daukota a makaranta, akwai lokacin da driver bai zo daukan Amina ba baban Hanan yazo koda taga haka tace "Daddy ga kawata ka rage mata hanya ba'azo daukanta ba" yace "shigo yan mata"
Amina ta shiga suka fara kaita gida zai tafi saiga Alhaji ya dawo nan Daddyn Hanan ya tsaya dan su gaisa koda suka ga juna ashe abokanai ne tun suna University. Nan suka rungumi juna ay kuwa Alhaji yace "Dama Hanan yarka ce"
Yace eh
Nanfa zumunci ya kara kulluwa
Haka rayuwa taci gaba inda a halin yanzu Sulaiman yana bautar kasa su Amina kuma Ss2
Yau Sulaiman yake shirin dawowa dan Haka Amina da mamy suka shirya masa tarba na musamman. koda ya na cin Abinci Hanan ta zo gidan tunda ta kyalla ido taga Sulaiman taji duk duniya ba wanda take so sai shi bata iya hakuri ba ta fada wa Amina Amina tace "Kada ki damu besty zan shawo miki kansa"
Koda Hanan ta koma gida ta sanar da Dad dinta yace "kada ki damu zanyi wa Babanshi magana"
Mum dinta na jinsu tace "Gaskiya bazai yiyu ya za'ayi baice yana sonta ba ace zaka je nema mata aure ita zata aure shi ko shi zai aureta"
Dad yace "ba ruwanki yar tawa guda bazan bata abin da take so ba. Yi shirunki yar lele aure kamar kin aure shi"
Bangaren Amina kuwa koda ta samu Sulaiman da magana hararanta yayi yace "daga ke har ita baku da hankali" ta turo baki tace "haba yaya besty din tawa kaga yadda take wahalar da mazakuwa kace baka sonta"
Yace "Zaki tashi ki ba waje ko saina fasa miki baki"
Ta tashi saida ta juyo ta murguda masa baki ya taso yace "ke ni sa'anki ne"
Ta kara da gudu
Dad din Hanan kuwa koda ya samu Alhaji da maganan Alhaji cewa yayi kada ya damu dama yayi dashi su nemu mata sunki amma tunda yazo da wannan maganar ba damuwa zai aura masa. Dad din Hanan yayi farin ciki da jin haka. Koda Alhaji ya je gida ya fada wa Sulaiman bata fuska yayi yace "Alhaji kuma auren dole zaka min"
Alhaji yace "Sulaiman ya kake so nayi da kai nace ka samo mata kaki yanzu na samo maka kace aa to baka isa ba kuma na fada maka kaje ka ganta"
Koda yaga ran Alhaji ya baci shi kuma mutum ne wanda baya son bacin ran iyayensa yasa yace "Alhaji kayi hakuri kuma na Amince"
Amina tana jinsu ta shiga daki tana rawa ta dauki waya ta fada wa Hanan itama ta fara murna.
Koda Sulaiman yaje wajen ta shiru kawai yayi itace ma me yin hiran
Gani yana zaune a gida yasa Alhaji ya bude masa office sannan yasa masa Ma'aikata.
Bayan an gama diban mahaikatan ne har sun fara aiki yana zaune wata yariya fara ce kyakykyawa tana da gashin gira mai yawa da hijabinta har kasa tana da manyan idanu farare masu daukan hankali ta shigo da sallamar ta saida ya bata wajen zama ta zauna tace "Sunana Khadija nazo neman aikine amma naji ance kun gama dauka"
Yace "gaskiya mun gama dauka amma muga takardun naki"
Ta mika masa ya kalla yace " A gidan Marayu kike"
Ta daga masa kai. Yaji tausayinta yace "gaskiya na gama daukan aiki amma saidai in zaki zama sakatariya ta"
Tace "eh na yadda zan zama"
Ya mika mata takardun yace "gobe ki dawo"
Koda ta fita ya kasa yin aikin ita yake kallo akan takardun dake gabansa.
Ci gaban labari
Washe gari da ya koma office ya ga ta rigashi zuwa har ta gama kintsa komai. Tana ganinsa ta mike tace "sannu da zuwa sir ina kwana"
Ya amsa cikin murmushi ya shiga nashi office din.
Koda lokacin tashi yayi ya fito yace "ki gama ina jiranki" saida ya juya ta turo baki tace a hankali "nifa ka takura min"
A harabar office din ta same shi, shi ya bude mata ta shiga bai tada motar ba yace "Khadija yaushe zaki aure"
Saida ta sunkuyar da kai tace "duk randa Allah yayi"
Yace "Baki da Saurayi ne"
Tace "eh babu"
Yace "what me kike nufi kina nufin ba wanda ya taba cewa yana sonki"
Ta turo baki tace "akwai amma nice bana so"
Yace "Masha Allah idan nace ina sonki zaki iya aurena"
Da sauri ta dago kai tace "sir kai kuma"
Yace "yes Khadija Ina son ki"
Tace "sir me kake fada? Kasan ni wacece kasan tarihina. Ko ka manta da Hanan yar kwalisa. Sir niba daidan ka bace ni bani da asali bani da dangi bansan wacece ni ba abu daya na sani game dani shine sunana."
Yace "haka nake sonki kuma"
Da sauri ta bude kofar motar ta fita tana hawaye ta isa bakin titi kafin ya fito har ta tare keke napep ta shiga. A hankali yace Khadija kada kimin haka.
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaιdaι adade вa'aje вa.✍🏻
[9/10, 9:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 3
NOT EDITED⚠
Gida ta wuce ta samu Hajara a kofar daki amma ko ta kanta bata biba ta wuce dakinsu kan gado ta fada tana kuka bata taba jin dacin yadda ta tsinci kanta ba sai yau da sir Sulaiman yace yana son ta. Sir Sulaiman mutum ne da ko wace mace zata so kasance wa dashi gashi yana son ta saidai kash shi dan gata ne iyayensa baza su so su auri kamarta ba. Zasu so dansu ya auri me asali da dangi. Hajara ne ta shigo tace "Lafiya kuwa"
Khadija bata boye mata komai ba ta fada mata Hajara tayi murmushi tace "Haba sis dan yace yana sonki sai ki tsaya kina damuwa yasan fa wacece ke, nidai shawaran fa zan baki idan kina sonsa ki amince kawai idan kuma baki son sa kada ki yaudare shi ki sanar dashi"
Khadija tace "sis ba macen da Sir Sulaiman zaice yana so taki amincewa dan ya hadu ajin farko. To amma banan gizo ke saka ba ina tunanin budurwansa Hanan"
Hajara taja tsaki tace "Dalla matsamin matsoracciyar banza to kuma ina ruwanki da wa ta Hanan ni dan Allah kada ki bani kunya. Indai kina so kawai ki amince ki aurenki ki fita anan gidan dan a dole muke zaune a gidan nan ko ni nan na samu miji aure zanyi kinji"
Khadija tayi shiru tana zance zuci
Bangaren Sulaiman kuwa gida ya wuce part dinsa bayan ya yi wanka ya shigo part din Mamy ya gaisheta ta zuba masa Abinci yaci baya ya gama ya koma part dinsa a falo ya yada zango ya dauki remote ya kai tashan BBC News amma a zahiri ba kallon yake ba tunanin Khadija yake.
Ganin mutum yayi a gabansa daga kasa ya fara kallonta har saida ya kai kan fuskarta yaja tsaki yace "wai Hanan me yasa baki da tarbiya ne kin shigo min daki ko Sallama babu"
Baki ta turo tace "haba sweetie dan na shigo shine zakana min fada haba kada ka manta fa kaine mijina na gobe"
Hararanta yayi yace "kin manta na yanzu ne"
Ta zauna kujeran da take kamar zata gogi jikinsa ya dan matsa ta kara matsowa ta kamo hannunsa tace "wlh kai sai kana yi kamar ba dan zamani ba. Kwata kwata baka min soyayyar zamani"
Waro ido yayi😳 yace "wato Hanan har kinsan Soyayyar Zamani. To ni ban sanshi ba tashi ki tafi gida anjima zanzo da daddare sai ki koya min yadda ake"
Ta turo baki tace "ni ban yadda ba haka jiya kace zaka zo kaki zuwa dama nazo ne muyi magana"
Yace "to koma can kujeran sai ki fada min me ya kawo ki"
Ta makale kafada ta sake kamoshi da sauri ya miki ya daka mata tsawa "ke wannan wani irin iskanci kike min ne Soyayyar zamani kike so ko to ni ban iya ba kije ki samu wasu yan iskan bani ba. Kinyi sa'a ina lallabaki tashi ki fita min a daki"
Da sauri ta tashi ta fita ya koma ya zauna ransa bace ya tuna kawar Amina ce, a fili yace "kenan Amina ma haka take"
Fitowa yayi yana jiran dawowanta daga islamiyya ay ko bai dade da zama ta shigo ta ganshi zaune tace "Sannu da gida Yaya"
Yace "Amina zonan"
Ta murguda masa baki tace "Anki",
Taku daya zuwa biyu yayi ya janyo hijabinta yace "Munafuka me hijabin muna funci kuna cutan hijabi"
Tace "Yaya dan Allah kayi hakuri wlh na daina murguda maka baki"
Saida ya kaita part dinsa yace da ita "kema kina yin Soyayyar Zamani ko"
Ta kalleshi cikin mamaki tace "Ni wlh ko saninta ma banyi ba ni bani da saurayi ma"
Yace "rufe min baki munafuka"
Ta rufe bakin da hannunta yace "zaki ce baki san Soyayyar zamaniba kina tare da gogaggun kawaye "
Tana rike da bakinta tace "wlh ban sani ba kuma bani da kawaye kawata gudadaya ce Hanan"
Ya yadda da ita dan haka yayi shiru daga bisani ya mata nasiha kuma yace duk saurayin da yace yana sonta ta fara ce masa yaxo gida tukunna"
Tace "to"
Yace "tashi ki shiga gida"
Ta nufi ciki tana shiga falon ta kurma ihu kamar wanda ake yankan naman jikin ta .
Sulaiman yana ji daga dakinsa yace "yo ni za'ayiwa sharri" ya tashi ya bita.
Mamy ce ta fito tace "menene"
Cikin kuka tace "ba yaya bane.... Maganan ta makale saka makon ganinsa da tayi. Yace "karasa mana"
Tace "dan Allah kayi hakuri"
Yace "karyan iskanci kike"
Itako Mamy komawa tayi kicin dan tasan Duk yadda akai Amina ce bata da gaskiya dan Sulaiman sai ta karashi masa rashin kunya ko zaginta bai fiya yi ba.
Washe gari da safe ya fita office yana shiga yaga Khadija ko kalliyar da take yau babu hijabin ma yau ko goge shi bata yi ba.
Ita kowa tana ganinsa kirjinta ya fara dukan uku uku cikin karfin hali ta mike tace "Sannu da zuwa sir"
Wannan karon bai amsa mata sai daga mata hannu da yayi ya shiga ciki.
Karfe 1:00 wayan telephone dake gefenta yayi kara ta daga tace "Barka da Aiki sir"
Yace "ki shigo ina son ganinki"
Ji tayi gabanta ya fadi cikinta kuwa ya bada kululu
A kasa ta tashi ta shiga da sallama saida ya bata izinin zama ta zauna yace "Me yasa jiya kika ki tsaya wa in kaiki gida saboda baki sona ko"
Ta sunkuyar dakai
Yace "tambayanki nake fa"
,
Tace "Kayi hakuri sir "
Yace "wannan ya nuna min baki sona kenan"
Tace "Sir ba haka bane kada iyayen ka suce baza su aura maka maras Asali bane kuma naga ga Hanan"
Yace "Iyayena ba haka suke ba suna son abin da nake so ne. Kuma Kada ki damu da Hanan ita din Zabin Iyayena ne ke kuma kece zabina"
Shiru tayi yace "kin amince in tura iyayena gidan ku"
Kara dukar dakai tayi tana murmushi.
A ransa yace Masha Allah a fili kuma yace "tashi kije wannan ya nuna min bakya so kenan"
Ta tashi saida taje bakin kofa ta juyo tace "Na amince"
Sannan ta fita da sauri
Koda suka tashi shi ya taya ta ta kintsa komai sannan ta shiga motarsa suka wuce gida. Shi daya yake ta surutunsa amma ita saidai ta sake murmushi ko tace uhm ko uhm uhmm. Shiko bai damu da hakan ba har ya sauke ta.
A haka Soyayya Mai tsabta ta shiga tsakanin Khadija da Sulaiman amma lokacin aiki ba wasa. Sai in sun tashi zai kaita gida
Yau suna hanya yace "My Angel yaushe zamu je ki gaida Mamyna"
Tayi shiru can tace "A bari sai Sunday lokacin ba aiki ko"
Yace "haka kinga lokacinma Alhaji yana nan ko sai shima ya ganki"
Tace "eh"
Ran Sunday har gidan su yaje daukota Khadija tayi shigar mutumci zata fito tace da Hajara "wlh ji nake gabana na faduwa"
Hajara tace "kina addua nima zan taya ki kada ki damu Allah na tare damu"
Ta fita ta same shi ya bude mata mota ta shiga ya tada motar suka nufi gidan su. Sunyi fakin kenan Amina na shigowa. Tare suka shiga Sulaiman ya nuna mata kujera amma ta zauna a kasa kirjinta yana dukan uku uku. Yace da Amina ta kira su Mamy
Amina ta shiga kiransu naifi 1minute ba suka fito Mamy tace "Ahh yata ya kika zauna a kasa"
Sulaiman yace "nace tazauna a kujera taki"
Mamy tazo ta dagota ta zaunar da ita gefen tace "ki saki jikinki nan ma gidanku ne"
Khadija ta ji dadin tarbar da aka mata Mamy tace Amina kawo mata Abinci
Nan Khadija ta gaishe su cikin ladabi da biyayya
Alhaji yace "A ina kike ne yata"
Sulaiman yace "Marainiyace Alhaji tana gidan marayune bata san danginta ba ma"
Alhaji yace "what me kake nufi?
Mamy ta ture Khadija tace Sulaiman baka da hankali ne so kake ka haifi gurbatattun yaya baka san cewa yan gidan marayu yawancinsu wadanda iyayen su sukai cikin su suka watsar dasu a bola bane, yar zina zaka kawo a matsayin matar aure"
Khadija ta tashi tayi waje da gudu Sulaiman ya kamota ya riketa gam karo na farko kenan da ya taba hada jiki da ita. Yace "Mamy ku tsaya ku saurareni"
Alhaji ya daka masa tsawa "sake ta tafi"
Khadija ta ture shi iya karfinta ta fita a falon zai bita Mamy tace "ka sake ka fita zan tsine maka."
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/10, 9:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 4
Sulaiman ya dawo ya zauna yace "Mamy amma kunsan bakuyi mata adalci ba idan Amina ta kasance a wannan halin aka mata haka a matsayinku na yarku ya zaku ji"
Mamy ta daka masa tsawa "kul! Yata ta hanyar aure na haife ta"
Sulaiman yace "ita kina da hujjar cewa ba ta hanyar aure aka haifeta ba"
Alhaji yace "kai! Tashi ka tafi part dinka"
Mamy tace "kace ya bita kenan ba inda zaije yana nan ya karashi rashin kunyarsa"
Sulaiman ya ce "nidai ba'a min adalci ba kuma ni ina ji a jikina Khadija ba shegiya bace saidai marainiyace ce kuma idan ma hakane ay ba yin kanta bane. Ita wanda kuke son hada ni da ita tana da nutsuwane"
Mamy ta kama baki🤔 "eh lallai ka girma yi mana rashin kunya"
Alhaji kuwa mungun kallo ya bishi dashi
Sulaiman dago kai yayi ya hango Amina tana rawa harda juyi ya taso zayi wajenta yana cewa ke!
Mamy ta rike shi tace "akan shegiyar zaka daka min ya to wlh baka isaba"
Ya koma ya zauna zuciyarsa na tafarfasa
Bangaren Khadija kuwa keke napep ta tsare ta fada masa inda zataje tana kuka koda ya ajiyeta ta mika masa kudin tayi tafiyarta ciki yana cewa ta tsaya ta karbi canjinta amma ko ta saurare shi ya kalli kudin 200 yasan ya fi karfin kudinsa yace "zan mata sadaka da fatan Allah ya fidda ki halin da kike ciki"
Tana shiga Adam ta fara gani yace "Khadija lafiya kike kuka"
Bata saurare shi ba ta wuce part dinsu yan matan part din na zaune suna ganinta suka taso suna cewa lafiya. Ta shiga dakinsu Hajara ta bita sauran yan mata biyu ma suka bita. Hajara ta rungumeta tace "da iliminki da komai bai kamata kina kuka ba bayan kinsan duk abin da ya samu bawa Allah zai sanyaya masa zuciya idai kin furta kalmar innalillahi wa inna'ilaihir raju'un"
Nan Khadija ta ringa fada Hajara ma tana tayata tana shafa bayanta sauran ma suna bata hakuri har taji zuciyarta tayi sanyi tayi shiru ta kalli Hajara tace "Sis nayi nadaman zuwana duniyarnan"
Hajara ta rufe mata baki tace "kul baki yadda da kaddaran da ubangiji ya dora miki ba kenan"
Tace "na yadda"
Hajara tace "to ki daina fadan haka"
Nan Khadija ta fada mata abin daya faru
Daya daga cikin yan matan me suna Kausar tace "kema in banda abinki Khadija ina ke ina irin wadannan mutanen masu iyaye cikin gidan nan kina da masoya da yawa fa ga Adam shima yana sonki ga Halliru da kansa yazo amma kika masa wulakanci ga... Hajara ta daga mata hannu tace "ya isa haka
Hallirun zata aura wanda bashi da tarbiya yanzu idan akace ta auri Halliru zaki yadda"
Khausar tace "Allah ya baku hakuri" taja hannun dayar suka fita
Khadija tace "Ni na ajiye aikin sa ma bazan sake zuwaba"
Hajara tace "aa zaki je mana idan kikai haka baki adalci ba kedai kisan yadda zaki ki yanke alaka dashi"
Khadija tayi shiru tana tunanin ko yanzu a wani hali yake oho
Da daddare kasa bacci tayi tana tunanin Soyayyar su da Sulaiman tayi murmushin yake tace "ina sonka amma an rabani da kai shin wacece ni? INA DANGINA? Suka barni anan"
Koda taga barkin ya gagare ta ta dauki buta ta je tayi alola tayi sallah ta dauki Al-qur'ani mai girma tayi ta karantawa Saida taji ana kira assalatu ta tsayi tayi raka'atainil fajir sannan ta jira aka kira sallah
Bangaren Sulaiman kuwa shima hakan ta faru dashi ya kasa bacci har lokacin zuciyarsa na tafarfasa shima alola yayi yayo sallah raka'a biyu ya fara addu'an neman alkhary sannan yaji sauki a zuciyarsa ya kwanta bacci ya kwashe shi
Khadija kuwa koda tayi Sallah wanka taje tayi da yake yau monday ne ta shafa mai ko power bata shafa ba tasa doguwar riga material tasa hijabinta da safa ta dauki jakarta lokacin karfe bakwai tayi wa Hajara sallama
Hajara tace "sis ko karya baki ba"
Tace "kada ki damu zan karya acan"
Tace "To Allah ya kiyaye sis ki kula fa"
Tace "insha Allah"
Tana isa ta bude office din ta fara gyarawa saida ta gama ta dawo wajen zaman ta ta zauna nan ta fara gyangyadi kasancewan tun jiya batay bacciba a hakan har ta fada kan teburin gabanta baccine sosai ya kwasheta. Cikin barcinta taji ana buga teburin a firgice ta farka taga Sulaiman a gabanta ta miki tace "am sorry sir barka da zuwa"
Yace "ki biyoni office " ya wuce bai jira abin da zata ce ba
Ta turo baki tace "to kuma me zan masa yanzu"
Ta bishi ta ganshi a tsaye itama tsayawan tayi ya taho gabanta yace "My Angel me ya hana ki yin bacci"
Taja da baya tace "yanzu fa lokacin aiki ne"
Yace "Aa yau baza a bude office ba na fada wa security din duk wanda yazo ace masa sai gobe"
Tace "To in tafi gida kenan"
Yace "kafin nan sai kin fada min abin da ya hana ki yin bacci"
Ta turo bakin ta tace "ni nace maka banyi bacci bane"
Yace "ok to kiyi hakuri abin da ya faru jiya bansan haka zata faru ba"
,ta sunkuyar da kai hawayen da take kokarin boyewa ya fito. Yace "pls banason kukan nan idan ba so kike nima nayi ba"
Cikin kuka tace "Sir kace basu da matsala amma ya akayi haka amma ba komai laifin DANGINA ne da suka watsar dani. Abin da nake so da kai mu yanke alaka kawai zaifi min kwanciyar hankali"
Ya sake matsota ya kama hannunta ta fizge zata fita ya kamo hijabinta yace "ban baki izinin fita ba"
Tace "kayi hakuri zan tafi gida ne"
Kara janyota yayi ta fado jikinsa wani irin sock suka ji a tare gaba daya jikin ta ya mutu shiko karfin hali yayi yasa hannunsa yana share mata hawaye yana fada mata kalamai masu dadi saida tayi shoru yace "muje in kaiki gida sai gobe "
Tace "zan tafi da kaina"
Yace "kinsan fa halina"
Tayi shiru ta fita shima ya bita abaya ya rigata karasa fita yace "ina jikinki "
Itako data hada komai ta kulle office din fita tayi ta karamar kofa dake bayan office din
Koda ya jira yaji shiru komawa yayi ya dubota yaga wayam office din ma ta kulle cikin damuwa ya fita shima
Amina kuwa dama Allah Allah take gari ya waye ta shafa wa Hanan kasancewar suna waec bayan an fito daga waec ta fada mata Hanan tace "ya sunan ta"
Amina Tace "kamar Khadija naji ance ko"
Hanan tace "badai sakatariya ba"
Amina tace "anya kuwa"
Hanan tace "ay tunda kikace Khadija to bana tantama itace kuma dama nasan a gidan marayu take Allah kaimu gobe zanje in sameta kuwa"
Amina tace "tunda da wuri take fitowa muyi sammako muje mu sameta kafin yaya ya fita nima zan biki"
"Eh haka zamuyi"
Koda Khadija taje gida Hajara ta tambayeta ya ta dawo tafadamata komai nan Hajara ta kwantar mata da hankali da kalamai masu dadi
Washe gari sassafe ta shirya yaukan saida Hajara ta sata tayi kwalliya tana isa ta fara gyara durin duk da ba wani gyara bane tunda jiya ba ayi ayki ba. Bayan ta gama ta zauna tana latsa wayarta.
Yan mata ne 2 suka shigo duk ta dane su daya Hanan ce daya kanwar Sir Sulaiman.
Khadija ta washe musu baki tace "sannunku da zuwa" duk da tasan ba alheri ya kawosu ba.
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/23, 7:53 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
Ummei Adnan (pure heart ) ina tayaki murnan kammala novel dinki mai suna KECE RAYUWA TA Hakika littafin ya ilimantar ya fadakar gamida nisadantarwa Allah ya bamu ikon daukan darussan dake ciki.
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 5
Suna isowa bakin taburin Khadija tace "Sannunku da zuwa ku zauna barin kawo muku shayi kafin oga ya iso"
Hanan tace "wai baki gane mu bane"
Khadija ta saki murmushi "na gane ku mana, ke ba Madam Hanan bace wannan kuma kanwar sir Sulaiman ne"
Hanan tace "to mu ba gurin oganki muka zo ba gunki muka zo. Munzo mu sanar dake daga yau bake ba Sulaiman dan Sulaiman nawa ne ni kadai"
Amina ta amshe da cewa "ke in banda abinki kina yar karuwa har zaki rabi yayana dan halak"
Khadija ta runtse idon ta saboda zafin maganarta
Hanan tace "banza hala ma a bola aka haife ta. Daga yanzu in gaya miki aiki ya kawoki nan kuma kinzo diban arziki ne ki diba ki barshi inda yake amma maganan soyayya keda Sulaiman ina kara ji wlh na lahira saiya fiki jin dadi"
Amina tace "besty kizo mu tafi"
Suka watsa mata mungun kallo a tare itako baiwar Allah ko ganinsu batayi ba saboda idonta yana rufe tana jin zafin maganganunsu a cikin zuciyarta.
Saida suka fita wasu zazzafar hawaye suka zuba a kuncinta. Lalle tayi babban kuskure da ta bari son Aliyu ya shiga cikin zuciyarta gashi akan haka ana fada mata magana mai daci, gaskiyar khausar ne da tace ni da daidan Sulaiman bane me asali da dangi. Hawayene suka ci gaba da zubowa bisa kuncin ta tasa gefen hijabinta ta share still hawayen yaci bai tsaya ba.
A haka ya shigo ya sameta cikin sauri ta mike tana goge hawayenta muryanta a sarke tana cewa "Sannu da zuwa sir Antashi lafiya"
Saida ya kare mata kallo yace "ki same ni a ciki"
Tace "A'a kada ka kiran akan damuwata saidai akan aikina"
Baice komaiba ya wuce itama tayi zaman ta. Yana zaune shiru bata shigo ba ga aiki a gabansa da yawa idan ya kalli takardun dake gabansa saiya ganta ciki tana kuka ya rasa yadda zaiyi ga shi idan yaje ya sameta mutanen wajen da security duk suna nan zasu iya ganin sa. Kuma shi da kansa ya bada doka in ana aiki ba'a wani abun har sai an tashi dama lokacin daya shigone lokacin ba wanda ya shigo
Ya daga wayan telephone din dake gabansa ya latsa tana daga wa yace "ki shigo ina jiranki"
Yana gama fada ya kashe da kamar bazata shiga ba can saita tashi ta shiga tana shiga yaje ya tura kofar ya kulle ya zare makullin ya sa a aljihun wandonsa.
Ta kalleshi tace "sir"
Yace "Khadija kukan me nazo na same ki kina yi"
Tace "Sir bana son kana shiga damuwata ka kyaleni kawai nace kana kirana akan aikin dana zo yi ba damuwa ta ba. Tunda damuwa ta bai shafi aiki ba"
Yace "Damuwarki ya shafi aiki Khadija tunda idan kina ciki bazan iya yin komai ba pls ki fada min kukan me kike yi"
Tace "Ba komai nidai ka bude min kofa in fita"
Yace "kodai kan maganan shekaran jiyan ne"
Cikin sauri tace "eh amma ya wuce ina son mu yanke alaka nida kai"
Yace "kema kinsan bazai yuyu ba tunda dake nake kwana cikin zuciyata"
Tace "sir pls ka bude min kofa in fita"
Ya matso gabanta har yana jiyo yadda kirjinta ke bugawa yace "anya Khadija kina sona kuwa"
Shiru tayi dan gaskiya idan tace bata sonsa tayi karya kuma bazata iya cewa tana sonsa ba. Sai hawaye daya gangaro yasa hannu ya share mata ta kawar da fuskarta yace "Khadija bana son kukan nan kina yankar min da zuciya"
Cikin kuka tace "Sir ka bude min kofa"
Yace "Khadija ki fada min in kina sona zan nema mana mafita"
Ta kalleshi tace "wani mafita zaka nema mana. Sai kuma ta tuna da maganan da kanwarsa ta fada mata sai ta fashe da kuka mai ban tausayi rungumeta yayi yana shafa bayanta. Yace "ya isa haka "
Sai jin digan hawayensa tayi kan kafadarta ta daga kai tace "Sir kukan me kake"
Ya share hawayensa yace "kece khadija idan kina cikin damuwa nima cikinta zan kasance"
Ta dan ture shi tace "Sir bude min kofa in fita na daina damuwa da komai"
Yace "shikenan amma saikin share hawayen ki kin daina kukan nan."
Nan da Nan ta share hawayen ta tsaida kukan amma har yanzu tana jan ajiyar zuciya. Daga kai tayi taga shima hawayen yace tace "pls kaima kabar kukan nan wlh ina jin zuciyata kamar zata fashe"
Ya share hawayen yace "na daina in har zaki dariya"
Ay bata san lokacin da murmushi ya subuce mata ba ta rufe fuskarta shima murmushin yayi da guntun hawayensa. Yaje ya bude kofar yace "saura kuma yauma ki kara tafiya kada ki jira in kaiki"
Bata ce komaiba ta fita
Tana fita ya fara aiki sai yanzu ya fara jin dadin aikin
Yau bai tashi da wuri ba sai karfe biyar da rabi saboda aikin sunyi yawa. Koda ya fito yace "ina jiranki"
A ranta tace "sai kayita jira"
Wannan karon ma ta baya ta fita ba tare da ya sani ba.
Koda yaji shiru yaja motar sa yayi gidansu na Marayun koda ya isa bata riga ta iso ba ya jira yanagani aka sauketa a keke napep. Zata shiga kenan yace "kin kyauta"
Tace "da akai me"
Yace "ban sani ba"
Tace "ni zan fada maka gaskiya kana shiga min hakkina da yawa ka kyale ni ina dawowa ni kadai idan ba haka ba zan ajiye aikin gaba daya"
Ya kalleta yace "Khadija ni kike gaya ma wannan magana"
Tace eh" tana gama fadan haka ta shiga ba tare da ta kara sauraronsa ba
Tana zuwa ta samu Hajara bazata iya boye mata komai ba saboda yar uwa ce agare ta dan haka ta sanar da ita komai bata boye ba
Hajara tace "to kuma shine kika boye masa"
Tace "ay ba aibun fada masa banso in hada shi da yar uwarsa ne"
Hajara ta dafata tace "sis Allah na tare damu mu ci gaba da Addu'a"
Khadija tace "ni da so nayi inbar aikin ma kawai wlh"
Hajara tace "maganan barin aiki bai taso ba idan kikai haka baki masa adalci ba kedai kisan yadda za'ayi alakarku ta yanke"
Tace "insha Allah sis"
Khadija taji dadin shawaran da Hajara ta bata kuma ta dauka saboda Hajara ta girmeta sosai shekaranta 22 itako da take da shekara 17 zuwa 18
Hajara tana sallah isha ita kuma tana kwance kan gado maganganun Su Amina ce take dawo mata sabi. Ta rintse idonta ba abin da yafi mata zafi saida Amina ta kirata 'YAR KARUWA kenan mamanta ce KARUWA kai bazai yuyu ba. Ta tashi ta fita dakin Inna Harira ta nufa
Inna Harira itace wacce suka tashi a wajenta ita da Hajara da sauran yan matan
Koda ta samu tana sallah ta zauna gefe daya ta idar saida tayi Addu'a suka shafa sannan Innan Harira ta kalleta ta fara tafa hannu tana mata wakar da take mata tun tana karama kamar haka *Khadidi Khadija ran auren Khadija shanu zamu yanka* Khadija tayi dariya tace "kai Inna har yanzu baki daina min wakar nanba"
Ta matso ta kwanta kan cinyar Inna Harira tace "Inna Ina son ki fada min ni wacece a ina aka tsince ni, in kuma iyayena rasuwa suka yi to yar ina ne"
Inna Harira tace "kedai da rigima kike to inkinji amfanin me zai miki"
Tace "Inna abin da yasa na tambaye ki yaune aka kirani 'YAR KARUWA"
Inna tace "wacece haka in ci mata mutumci"
Khadija tace "bazaki santa ba saboda ba a gidan na n take ba"
Inna tace "ay ko zan fada miki abin da na sani akanki. Wanda kona manta dana kowa naki yana nan cikin kwakwalwata"
Khadija tace "Ina jinki inna"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/24, 6:19 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 6
Inna Harira tace "Bayan nayi Sallah muna shirin kwanciya nida Hajara dan Alokacin shekaranta biyar Amma kiwa ne da ita bata yadda da kowa saini. Sai naji ana buga min kofa na fito na fito naga Doctor Hashim da jaririya a hannusa nace "malam ya akayi"
Yace "wlh wata ce wasu mata suka kawota wai sunga zata haihu akan hanya kuma bata magana to bayan ta haihu nayi bincike a kwakwalwarta na gano ta mance da komai ne sakamakon buga mata da abu da akayi a kanta har wajen ya fashe. Nayi mamaki lalle wannan baiwar Allah tana bukatar taimako. Nayi mata dinki a gurin na bata magunguna. Sai inzo in samu jaririyar tana kuka amma bata kulata sai nayi mata magana zata bata nono. Yau satinta biyu da haihuwa yau kuma nazo na samu jaririyar tana ta kuka amma babu ita na dauketa nalallasheta najira inga ko ta shiga bayi ne shiru bata fito ba nakira wata ma'akaciya tace ta duba min bayi ko ta kasa bude kofar ne. Tana dubawa tace bata. Nanfa mukashiga nemanta amma duk asibitin babu ita nan da nan na bada cikiya gidan radio da tv ko Allah zai sa a samu labarinta har yanzu shiru. Shine na kawo miki yarinyar nan ta kwana zuwa gobe ko Allah zaisa a samu mahaifiyarta "
Na amshe ta Dr Hashim ya bani kudi mai yawa wai in siya maki madara. Nace "aa ina da kudina"
Ina shiga dake Hajara tana kallonki ta fara murna wai ta samu baby
Washe gari ma munyi cikiya shiru in takaice miki saida muka kai shekara 2 muna cikiya karshe Dr Hashim ya tashi ya koma abuja acan yayi aure bayan yayi aure ne yazo zai dauke ki amma aka hana shi. Kuma koda ba a hana shi ba nima bazan bashi ke ba saboda yadda Hajara ta shaku dake bata son rabuwa dake haka nima."
Khadija ta share hawayenta tace "Allah sarki Ummata Allah ya baiyana min ke"
Inna tace "Amin ki kwantar da hankalinki ki daina damuwa kan abinda mutane zasu fada miki Doctor ya fada min cewa yana tunanin Mahafiyarki Matar aure ce kuma yar hutu lalurace ta maida ita haka"
Khadija tayi shiru can ta fara lumshe ido alamun barci Inna tace "Khadiyo na barci ne"
Tace "eh wlh inna"
"Tashi kije gun yar uwar ki kwanta in ba haka ba yanzu zata zo neman ki"
Tana gama rufe baki Hajara ta shigo tace "Ay nasan kina nan tunda na jiki shiru"
Khadija ta mike tace "muje barci nake ji"
Hajara tace "yau naji yarinya to ki je mana"
Khadija tace "kema kinsan bazan iya barciba in bake"
Inna tace "idan dayarku tayi aure kuma fa"
Khadija tace "Aure ay kika ce inna ba yadda muka iya"
Hajara ta mike tace "Inna saida safe munbarki lafiya"
Karfe 2:00 Khadija ta tashi tayi sallah raka'a biyu sannan ta danyi karatun al-qur'ani mai girma takai kukanta wajen ubangiji sannan ta kwanta koda ta tashi da asuba wasai tajita kamar wani abu bai faruba haka ta shirya tayi kwalliya taje wajen aikinta. Saida ta gama abin da zatayi ta zauna tana shan tea Sulaiman ya shigo ta mike ta gaishe ya amsa ya wuce office dinsa. Shima yaji dadin ganinta bata da damuwa. Nan da nan damuwan ransa ya gushe har ya samu damar yin aikinsa sai lokacin sallah yake fita. Idan ya fito kuwa Khadija bata kallon inda yake amma in ya juya baya sai tayi ta kallonsa tana jin wasu abubuwa a ranta.
Koda lokacin tashi yayi zuwa yayi gaban teburin ya ciro kudi masu yawa ya dora mata akan tabur din "gashi ki hau mota"
Tace "Ina da kudi kabarshi"
Yace "wai Khadija me yasa bakya son amsar abin hannuna ne"
Tace "in bani da shi zan amsa"
Yace "To yanzu ki tona rami ki burne su"
Yana gama fadan haka ya fita tayi murmushi ita kadai tasan abin da take ji game dashi cikin zuciyarta amma dole ta barshi
Yana zuwa gida Part dinsa ya shiga yayi wanka yasa wando tree quarter da t-shirt ya nufi part din Mamy ya zauna ta zuba masa abinci yaci sosai sannan ya hada coffee ya koma kan kujera yana sha Mamy tace "son kana da ci da yawa naga alama Hanan zata sha fama da girki"
Nan da nan annurin fuskarsa ya gushe ya mike zai tafi Mamy ta kama shi ta zaunar dashi tace "Saboda na maka maganan Hanan ranka ya baciko"
Yace " sam ni raina bai baci "
Tace "to ina zaka"
Yace "bana son ana min maganan ta ne"
Tace "saboda baka sonta ko. To kayi hakuri kaji ko idan kunyi auren zaka sota kuma Hanan zata maka biyayya"
Yace "Mamy ni halintane bai min ba da zaku canjamin a bani wata abar maganan Hanan din nan"
Mamy ta harare shi tace "ba ance ka kawo matar kaki ba haka zakaita tsufa"
Yace "na kawo mata gidan nan kun wulakantata ni mace daya nake so duk duniyar nan itace *Khadija* kuma kun kore ta Allah sarki baiwar Allah idan da kun bari na aureta ke kanki zaki fi jin dadinta"
Mamy ta daure fuska tace "kada ka sake kiran min yar zina anan kuma yau ina umurtanka kaje wajen Hanan"
Sulaiman ya rintse idonsa wasu hawaye masu zafi suka ziyarci kuncinsa da yaji.
Mamy tace "menene na kuka"
Ya bude ido yana ci gaba da jin zafi a zuciyarsa yace "Mamy pls ki daina cewa Khadija yar zina saboda ba hakan bane"
Ta daka masa tsawa "an fada din yar zina ba irin sune akwa jefarwa akan titi ba"
Saida ya kalle ta yace "Mamy anya ke kika haife ni kuwa"
Ta nuna kirjinta tace "Sulaiman ni kake fada wa haka ehhhh lalle karuwanka ta asirce ka. Tashi kaban waje dan naga alama anjima zagina zakayi"
Ya tashi yamacewa "kiyi hakuri Mamy "
Bayan isha jallabiyansa ya saka ya tafi gidan su Hanan. A ganinsa ba kwalliyar da zaiyi tunda ba sonta yake ba
Saida ya shiga falon gaida Mum dinta da Dad shiru baiga Hanan ba ya sunkuyar dakai yace "Hanan tananan kuwa"
Dad yace "yanzu ta fita amma yanzu zata dawo makofta taje"
Sulaiman yace "To Dad barinje in jirata a waje"
Ya fita cikin motarsa ya shiga yana jiran dawowanta
Hanan kuwa tana cikin Dakin baki tare da wani saurayinta sunata rumgume-rumgume da tsotse tsotse. Soyayyar zamani in jita da fada wal'iyazibilli
Yana daga cikin motar yaga wutar dakin bakin ya kunnu Saurayinne ya fara fitowa sannan ita daga bayansa. Sulaiman ya murza ido yace "innalillahi wa inna ilaihirraju'un"
Saida suka zo wucewa yace "Ance min kinje makofta"
Tace "Ahh ya Sulaiman ashe kazo barin raka shi ina zuwa"
Mamaki ne ya lullube shi saboda bai taba jin ta kirashi da yaya ba saidai tace sweet heart.
Ita kuwa tana rakashi tace "yayana ne barin je in ganshi yanzu zai tafi"
Tana zuwa gun Sulaiman tace "sweetie barka da zuwa muje dakin baki in kawo maka abinsha"
Yace "No kada ki damu nan ma yayi shigo ciki nima yau nazo yin Soyayyar zamani ne"
Tace "sweet heart sai yanzu ka gane kenan"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/25, 6:25 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 7
Kafin ya bata amsa ta shigo ta kama hannunsa ta sakala a kafadarta takai hannu zata shafo sajensa ya buge hannun yace "ya Isa haka to kafin nan tukun ki fada min wanene wancan ya fita?"
Tace "class mate dina ne"
Ya harareta yace "Hanan kin raina min wayo ko class mate din ne har cikin falon baki sannan harda kashe wuta"
Tayi shiru yace "shima yana daya daga cikin abokan Soyayyar zamanin naki ko"
Tace "wai wa yace maka shi saurayina ne"
Yace "oho inma saurayin ki ne ke kika so dan ni ko sau daya ban taba sonki ba Zabin zaina itace KHADIJA, nidai ina me miki nasiha kibi duniya a sannu kada ki biyewa samarin zamani su lalata ki. Su barki, kuma in hata ta faru duk namijin daya aure ki bazai dauke ki da daraja ba"
Tace " haba Sulaiman menene kake fada min haka kamar ba kaine mijin da zan aura ba"
Yace "Hanan bana fata in aure ki in kuma hakan ta kasance ina ga kaddarata ce ba yadda zan iya amma ki sani bazaki ji dadin zama dani ba. Saidai kuma in na aure na aure ku keda Khadija to wannan kuma ita zata iya sawa kiji dadi don ita akwai tsoron Allah"
Ran Hanan in yayi dubu ya baci ta bude motar fuuu ko sallama babu ta tafi
Murmushi yayi ya ja motarsa yabar gidan
Hanan kuwa tana shiga falon kuka ta fasa tana fadi kasa tana shure-shure Dad dinta yace "taso yar lele ki fada min wa ya taba min ke?"
Cikin kuka Tace "Dad Sulaiman baya sona "
Yace "kamar yaya baya sonki",
Ta bude baki zatayi magana Mum ta daka mata tsawa "dalla rufe min baki ay kina tare da wahala tunda ke kike cusa kanki wa namiji, toma ya za'ayi yaso ki, kanki na rawa"
Cikin bacin rai Dad yace "wai me yasa kike yiwa yarinyar nan haka kamar bake kika haifeta ba"
Ta sassauta muryarta tace "Kana Sakalta yarinyar nan da yawa kada ka manta ba a gabanmu zata tabbata ba"
Yace "eh naji tashi kije zamuyi magana da yata"
Tace "Allah ya baka hakuri" ta tashi ta tafi part dinta
Yaje ya kamo Hanan ya zaunar da ita kan kujera shi kuma ya zauna a gefenta yace "sha lele fada min me Sulaiman din ya miki"
Cikin shagwaba ta fada masa komai
Yace "kiyi shirun ki tunda kina sonsa kamar kin aure shi, idan babanshi ya dawo zan masa magana kinji, ki daina bata hawayenki indai Sulaiman kamar kin aure shi ko baya so"
Yace "To Dad dina nagode"
Data je daki kiran Amina tayi ta fada mata komai
Amina tace "kada kiji komai besty zan fada wa Mamy tasan yadda zatayi dashi"
Hanan tace "Ni so nake ma a hana wannan shegiyar aiki a office dinsa saboda hankali na baya kwanciya"
Amina tace "ko zamu je muci uwarta"
Hanan tace "idan muka yi haka zai iya sani fa"
Hanan tace "to ki nemo mana inda zamu hadu da ita wlh dole tabar office dinsa, shegiya karuwar banza"
Amina tace "kada ki damu besty "
Sukai sallama suka kashe wayar
Koda ya isa gida part dinsa ya shiga ya watsa ruwa a jikinsa yasa jallabiya ya shiga wajen Mamy ya hada coffee ya koma part dinsa ya dauki waya number Khadija ya kira ringing uku tayi ta dauka tace "Barka da dare sir"
Yace "Barkanki dai Baby na"
Shiru tayi bata ce komai ba yace "baki barci ba"
Tace "yanzu zanyi akwai wani abu ne game da office"
Yace" akwai amma ba game da office bane"
Tace "To ina jinka menene"
Saida ya kurbi coffee din yace "Sonki da kaunarki ne"
Shiru tayi tana jin wani abu cikin zuciyarta
Yace "baki ce komaiba"
Tace "Sir me yasa baza ka bi maganan iyayenka ba. Me yasa bazaka bi zabinsu ba. So kake Allah yayi fushi da kai. Nidai wannan maganan ta wuce kada ka fada min ita"
Yace "in kinga na daina fada sai kince bakya sona"
Tayi shiru. Ko kadan bazata iya furta wannan kalmarba
Yace "ko yanzu in kika ce bakya sona bazan sake fada ba"
Shiru ta kuma yi
Yace "yan mata ya kikai shiru ki fada mana"
Sai ji yayi ta kashe wayar.
Kallon wayar yayi yana murmushi a fili yace "I love you my Angel"
Ya sake kurbe sauran coffee din da ya rage cikin cup din ya ajiye.
Khadija kuwa tana kashe wayar itama kura mata ido tayi a ranta tace "bazan iya daina sonka ba sir. Amma dole mu hakura da juna"
Juyawa tayi taga Hajara tana ta barcinta hankali kwance a ranta tace "kekan ba ruwanki da bacin rai tunda zuciyarki ta zabo miki Maraya daidanki"
Juyawa tayi tayi Addu'a ta kwanta barci ya kwashe ta.
Saida safe Amina ta fada wa Mamy abin da Hanan ta fada mata
Mamy tace "wato har yanzu yana tare da yarinyar nan ko ay ko zanyi maganinsa"
Amina ta waro ido 😳 "Mamy ki rufa min asiri zai san ni na fada miki kuma zai kara yiwa Hanan wulakanci"
Mamy tace "nasan yadda zanyi dashi ay"
Amina tace "yawwa Mamy ki bullo masa ta wata hanyar"
Sulaiman yana shigowa ya gaida Mamy ya wuce dining ya zauna ya fara karyawa
Mamy tazo tazauna ta gefensa tace "Son har yanzu kana tare da yarinyar nan ko shi yasa kake yiwa Hanan wulakanci ko"
Yace "Mamy ku da kanku fa kuka kore ta daga gidan nan ya za'ayi ta sake saurarena kona koma"
Tace "To me yasa baza ka so zabin da muka maka ba"
Yace "Wlh yarinyar bata da tarbiyya, da ace a nutse take zanyi farin ciki da hakan amma wlh bata da tarbiyya ga tara Samari"
Tace "Hanan tana sonka idan ka aureta wlh zata nutsu saboda gudun bacin ran kan"
Tashi yayi yace "Mamy ni zan tafi office kimin Addu'a"
"To Allah ya tsare ya baka abin da kaje nema"
Yace "Amin"
Yana shiga ya ganta zaune gun zamanta. Tana ganinsa ta mike ta kwashi gaisuwa ya daga mata hannu cikin murmushi ya wuce.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya Inda Amina tana neman yadda za'ayi su hadu da Khadija
Inda Dad din Hanan kuwa ya samu Alhaji Usman Kan su tsayar da ranan aure inda Suka tsayar wata shida ba tare da sanin Sulaiman ba
Khadija kuwa tana zuwa aikinta saidai bata yadda Sulaiman ya fada mata kalaman soyayya idan ya fara zata dakatar dashi
Yau juma'a da wuri ta koma tana shiga Inna Harira tace "dama ke ake jira Dactor Hashim ne yazo"
Khadija tace "kai Inna Ina yake"
"Ki shiga yana daki"
Ta shiga cikin nutsuwa ta zauna kan kafet a gefe daya ta kwashi gaisuwa
Dattijo ne bai wuce shekara 45 ya sake murmushi yace "Sannu ko Khadija"
Ta sunkuyar dakai
Inna Harira ta shigo tace "Kaga Khadiyona ko"
Yace "eh wlh ta girma kuma kin gantan nan haka haka Mahaifiyarta take dan Lokacin da aka haihu bata wuce shekara 18 ba, da a lokacin ne naganta wannan fuska har rantsuwa zanyi ince itace"
Nan da nan hawaye suka gangaro kan kuncinta Inna Harira ta rungumeta
Dactor yace "yi shirunki Khadija ki yadda da Kaddara kinji"
Ta daga kai
Yace "lokacin da nayi aure naso daukanki amma gomnati ta hana"
Da zai tafi ya musu kyauta mai yawa ya tafi
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/27, 7:44 AM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 8
Amina taje har gidan su Hanan tace "na samu yadda zamuyi mu samu yarinyar nan"
Hanan tace "fada min besty "
Amina ta gyara zama tace "me zai hana mu tareta ahanya in tana dawowa dagaa office din yaya"
Hanan tace "ta ina kike ganin tana wucewa"
Amina tayi shiru can tace "ban sani ba wlh amma me zai hana muje mu jira ta a kusa da office din bayan ta tashi sai mu bita a baya"
Hanan tace "kinsanfa Zai iya ganin mota ta"
Amina Tace "basai munje da mota ba muhau motar haya kawai"
Hanan tace "Haka za'a yi"
A tare suka sheke da dariya sa'annan suka tafa
Yau tun wuri ta shirya ta tsantsara kwalliya riga da sket na atamfa tasa ta dora after dress akai tayi nade kanta da dan kwalin, tayi kyau sosai zata wuce Hajara tace "kai kinyi kyaufa sosai kada kisa Sir Sulaiman ya kasa aiki"
Khadija ta harare cikin shagwaba tace "wlh zan hadaki da Inna"
Hajara tace "yi hakuri a dawo lafiya"
Tana zuwa office ta fara gyare gyare saida ta gama ta zo inda take ta zauna
Yana shigowa ta mike ta gaishe kasa amsa gaisuwar yayi ya tsaya yana kallonta ganin yadda tayi kyau,
Ganin haka yasa ta dukar da kan kasa, bai hankara ba yaga zata zauna ay baisan lokacin da ya furta "kinyi kyau Angel "
Juyawa tayi taga duk yan tsirarin mutanen da suka zo hankalinsu baya kan su, murmushi yayi ya wuce office, bayan ya wuce ita din ma murmushi tayi ta sake sunkuyar da kanta kamar wani yana kallonta, dama abin na damunta duba da yanzu baya kiranta idan ba akan maganan aiki ba kuma baya tayin ta shiga motarsa. Kuma baya yaba kwalliyar ta. Dukda itata ce masa batason yana mata su amma da ya bari abin sai ya fara damun ta gashi yanzu har ya yi daya. Farin ciki taji yana dibanta tace aranta "ashe har yanzu yana sona"
Shiko haushin kansa yaji daya fada mata haka badan komaiba saboda bataso kuma baya son bacin ranta, amma ya ya iya tunda abin dake ransa ya fada.
Karfe 4:45pm suka fito keke napep suka hau Hanan sai yamutsa fuska take Amina tace "menene ke kuma",
Hanan ta tabe baki tace "tunda na tashi ban taba hawa wannan abin ba sai yau takan wata yar iska "
Amina tace "haka nima ay wlh har ina tunanin abin da zan mata"
A kofar wani shago aka ajiyesu da yake shagon arufe yake suka yada zango a gurin. Shiru ba wanda ya fito daga Sulaiman har Khadija har karfe 6:00pm Amina tace "anya basu tafiba barin kira yaya in tambayeshe"
Shiko Sulaiman bashi suka tashi ba sai 5:30pm ya koma kan kujera 3siter dake cikin office ya kira Khadija tana zuwa yace "pls ki bani ruwa na gaji da yawa"
Ta nufi frige ta dauko ruwan faro mai sanyi ta dauki cup ta tsiyaya ta mika masa koda zai amsa sai ya hada da hannunta ya rike yace "My Angel kiyi hakuri"
Tace "name"
Yace "kin hana ni wasu abubuwa amma yau nayi daya daga ciki amma ni nasan abin da ke raina na fada"
Cikin kosawa tace "kasha ruwan"
Yace "Sai kince kinyi hakuri"
Janye hannunta taje aikuwa ruwan ya zube jikin shi, wani dogon ajiyar zuciya yaja saboda jin sanyin ruwan da yayi
Tace "Sannu "
Ganin ruwan yana malala kan tiles ta shiga bayi ta dauko moper ashe ruwan ya isa har bakin bayi tayi tana fito wa ta taka batare da ta sani ba" ayko kafarta ta sule zata fadi da sauri ya tarota ta fado jikinsa. wani irin yarrrrr suka ji a jikinsu. Wata kasala ta shige shi saboda haka ya fada kan kujera ya kwanta rigingine ita kuma tana saman sa. Itama kasalan ne ta rufe ta ga kunya nan ta fara mutsu mutsun barin jikinsa shi kuma ya kara matseta da hannu daya"
Suna cikin haka wayan Amina ta shigo yana dauka tace "yaya kana ina ne"
Yace "Ina office lafiya ko"
Tace "lafiya lau naga baka dawo bane har yanzu yasa nace barin tambaya hala kana tare da Khadija ne"
Yace cikin kosawa "eh ina tare da ita munafuka kuma idan naji kin fada wa Mamy saina fasa miki baki shegiya mai idon mayu" ya ajiye wayar
Wani kishi ne ya shiga zuciyar Hanan da yake tana jin su tace "ina zan samu bindiga besty"
"Keko me zakiyi da bindiga"
Hanan tahada hannun ta tace "pls ki fada min inda zan samu bindiga in siya in harbeta ta mutu"
Amina ta waro ido tace "ba dani za ayi kisa ba🤷🏻♀"
Hanan tace "ashe damuwarki ba damuwata bace"
Amina tace "Ni bakyajin maganan daya fada min ne. Nidai ki jira su fito muyi abin da zamuyi amma banda kisa"
Khadija kuwa ta gane waye sarai Saboda haka tace "pls ina son tafiya ka sake ni"
Murmushi yayi yace "na hana ki tashi ne kuma da zaki tafi na sallame ki ne"
Zatayi magana ya cafi bakinta ya fara tsotsa abin ya bawa Khadija haushi ta fara mutsu mutsun kwacewa da yake karfin mace dana miji ba daya bane ta kasa duka ta fara kai masa a kirji tare da fara yin kuka,
Shiko Sulaiman bai taba kasancewa ciki wannan halin ba shi yasa ya manta ma dawa yake tare ganin tanin tana kuka yasa ya sake mata maki. Cikin kuka tace "sai shaidan ya shiga tsakanin mu. Ko kuma so kake ka lalatani tunda baka da daman aurena?"
Maganan har cikin ransa ta shiga dan haka ya sassauta rikon da ya mata ta tashi daga jikinsa ta dauki moper ta goge gurin yana kwance yana kallonta ta gama zata fita ya tashi zaune yace "pls ki tsaya"
Ta tsaya ba tare da ta juyo ba yace "kiyi hakuri Khadija ba nufina in lalata kiba bani da burin haka a rayuwata. Ban taba lalata yar kowa ba balle ke da nake ganin idan na lalataki Allah bazai barni ba"
Shiru tayi tana share hawayen ta da dan karamin gyalenta yace "pls bana son kukan nan ki yafe min "
Shiru tayi ya tako yazo ya durkusa gwiwowinsa kasa ganin haka itama ta durkusa tace "wlh na yafe maka kuma na daina kukan nan ka tashi"
Yace "Saikin fara tashi" ta mike shima ya mike tana son ta fada masa akwai jam baki gefen bakinsa amma ta kasa
Ya ciro kudi masu yawa yasa mata cikin jaka yace "Nasan kona ce ki bini baza ki bini ba"
Godiya tayi yace zaki iya tafiya ni sai nayi sallah tunda naga marib ya kusa har ta fita get aka fara kiran sallah tana juyawa taga Sulaiman ya fito har yanzu jambakin yana nan kuma dole a gani yasa ta koma harda gudun ta tana zuwa yace " lafiya"
Tace "Sir ka koma ciki kayi alola "
Yace "No zanje masallaci nayi"
Tace "in kaje masallaci akwai matsala "
Yace "Matsala kuma fada min menene"
Tayi shiru tare da juya bayanta tana tunanin ta fada ko kada ta fada.
*To fans ga Khadija tana niman shawaran ku sai a bata*
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/28, 1:22 AM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
Wannan page din naki young sister, sirkata, Aminiya, besty, Queen Bilkisu ina yinki over Domin ke din ta daban ce 🤗🤗🤗🤗🤗
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 9
Yace "bana son in rasa sallah fa ko ki jirani in dawo"
Tace "in ka tafi wlh akwai matsala ka koma ciki zan kira a waya"
Yace "oh Khadija kema fa kina da rigima barinje kada a tada sallah kema kije masalacin mata kiyi idan mun fito mayi magana"
Bai jira abin da zatace ba ya wuce da sauri ta kamo hannun sa tace "Sir wlh jambaki ne fa a kasan lebben ka ga wani ma ta kumatunka"
Tana gama fada tayi masallaci da gudunta
Komawa yayi ciki ya duba kansa a mirror yayi murmushi yace "Lalle akwai matsala dana je masallaci da wannan kamar tawa"
Sabulu yasa ya wanke fuskar sannan yayi alola ya nufi masallaci lokacin har anyi raka'a daya
Sukuwa Suna nan ko tunanin sallah basayi sai tunanin yadda zasu cutar da baiwar Allah
Tana fitowa bakin titi tayi wayanta tayi kara ta dauka Hajara ne tace "wai yau ina kika shiga ne har yanzu baku dawo ba "
Tace "gani nan yanzu zan hau keke napep "
Hajara tace "ok saikin iso"
Ta kashe wayar zata sa a jaka taji an fizge wayar an jefar da ita kan titi ayko tayi tatsa-tatsa tana juyawa taga Amina ce Hanan na bayanta
Hanan tace "da kin bar mata akwalar wayanta ay"
Amina tace "Nasan da kudin Yayana aka siya shi yasa na fasa"
Khadija bata ce komaiba ta tattara wayanta tasa a jaka zata tafi sai jin Hanan tana cewa "shegiya banza yar karuwa yadda uwarki ta kare a karuwanci haka kema zaki kare a karuwanci"
Ay a zuciye Khadija ta juyo ta rike wuyan Hanan tace "Ku wasu irin dabbobi ne dabbobin ma maras sa hankali bawai ina kyale kune dan ina jin tsoronku ko tsoron Iyayenku ba. Aa ina kyale kune dan zaman lafiya"
Tana magana tana jijjiga Hanan data gwalo wuya na hannunta
Amina tace "Zaki kasheta fa"
Ta juyo a zuciye tace "In kashe ta mana in na kasheta na kashe banza ba kuna gadara kuna da iyayeba. To ba abin da iyayenku suka isa min, iyayen banza da suka kasa baku tarbiyya wawiya sai bin saurayi kike kina cusa kanki amma baya sonki. Ta haka zai soki, kije ki koyi tarbiyya sannan kizo kiga in Sulaiman bazai so ki ba"
Ta cillar da Hanan gefe ta matso gaban Amina Amina ta fara ja da baya tace "ke kuma me kika ce, da kudin yayanki na siya waya ko , eh baki karya ba da kudinsa ne amma kije ki tambaye shi haka nan ya bani kudin. Kuma da kike tutuyar kudin yayanki, har wani kudi gare shi nawa ya tara. Yana da million 5 a account din shi?"
Amina tayi shiru kirjinta na dukan uku-uku ta juya zata tafi Hanan tace "ke yarinya ba tafiya zaki a banza ba dan karamin gyalenta ta ja ta dauki tsinin takalminta ta doketa shi. Kafin tayi wani abu Amina ma ta fara dukan suka fara kokarin turata cikin kwatan dake gefen titi ganin haka yasa ta kama Amina ta riketa suka fada tare. Wani mutum ne ya taho yana salati aiko Hanan ta ari na kare kafin ya iso Khadija ta fara fitowa. Ga mamakin Amina sai taga ta miko mata hannu tace "kamoni ki fito"
Da kamar bazata kamata ba saidai ta kama itama ta fito.
Mutumin ya iso yace sannunku baku ciwo ba
Khadija tace "eh bamu ji ba"
Ya wuce
Khadija ta ga Amina tana rumgume hannu ga gyalenta gaba daya ya jike da ruwan kwata ta bude jakarta ta dauko hijabinta wanda take sallah dashi tace "gashi kisa naga kina jin sanyi"
Amina tace "Wai kin manta wacece ni"
Khadija tace "bansan sunan ki ba Amma nasan ke kanwar Sir Sulaiman ne. Bazan taba barin wani nasa cikin damuwa ba saboda ya taimaken lokacin da nake bukatar taimako. Ya bani aiki ina rike kaina a matsayina na wacce bata da iyaye"
Amina tace "ki rike hijabinki kema ga rigarki ta jike"
Tace "kada ki damu dani ki amsa kawai idai kuma baza ki amshi abin yar zina ba kada ki kwashi dattin zina"
Da sauri Amina ta amsa tace "Aa wlh nasa ka ma"
Yawwa koke fa
Amina tace "Dan Allah kiyi hakuri ki yafe min"
Khadija tace "kibar maganan kije ki samu 'yar uwarki"
Amina tace "hmmm ay nasan yanzu haka ta kusan isa gidansuma"
Khadija tace "baza ta jira ki ba"
Amina tayi murmushi tace "ay tunda ta gudun nan ta tafi kenan bari ma kiji"
Amina fito da yawa tayi ta kirata tace "besty kina ina"
Daga can tace "ni na hau mashin na yi gida gobe ma hadu."
Amina ta kashe tace "kinji ko"
Khadija ta jinjina kai daidai lokacin keke napep ya tsaya ga mamakin Amina sai jin Khadija tayi ta kira unguwansu ta mika wa mai napep din kudi tace "Amina ki shiga"
Amina ta kalleta tace "Aunty dan Allah kiyi...."
Khadija ta daga mata hannu tace "yana jiranki kar mu bata masa lokaci"
Amina ta shiga tana kara mamakin Khadija mai napep din ya kara wuta.
Tana tsaye tana jiran napep Sulaiman yazo gun yace "me kike yi har yanzu baki je gida ba"
Zayi magana ya hango kwata jikinta kuma yaga Alamar tana dingishi yace "garin yaya fada wa kikayi" yana magana yana rike gefen After dress dinta inda kwatan ya taba
"Eh "
Yace "muje in kaiki asibiti"
Tace "No gida zanje sanyi nake ji jikina a jike yake"
A motarsa akwai rigar sanyi ya dauko ya saka mata yace "muje inkaiki gida"
Ba musu ta shiga
Hajara da Inna Harira fa abin ya dame su har ana kiran isha ba labarin Khadija gashi sun kara neman wayarta a kashe yasa suka fito suna fitowa Sulaiman yana ajiyeta ya juya. Inna ta hango jikinta a jike ga warin kwata tace "Khadija me zan gani waye ya kawoki a mota"
Tayi murmushi sir "Sulaiman ne fa "
Inna Harira tace "mu shiga daga ciki"
Dakin Inna suka shiga Inna tace "Khadija naga kina dingishi fada min me ya miki"
Khadija ta ce "Inna fadawa kwata fa nayi"
Tace "Baki taba min karya ba amma daga ganin idonki karya kike"
Khadija tace "Inname kike nufi to"
Inna tace "fyade ya miki ko"
Khadija ta kalli Hajara tace "ki duba Inna da wani irin magana"
Hajara tace "nima haka nake tunani. Me kike baki dawo gidaba bayan bakya kaiwa iyar haka baki dawo ba"
Khadija tayi Shiru dole ta fadi gaskiya in har tana son ta fidda Sulaiman cikin zargi
Inna Harira ta daka mata tsawa
Nan ta fada musu gaskiyar abinda ya faru tareda nuna musu wayarta
Sun gano gaskiyar take fada
Hajara tace "wlh basu isa ba kuma zan kira Sulaiman din ay"
Khadija tace "Aa kada ki haka tunda ay na fada miki yadda mukayi da Amina"
Inna tace "Dalla rufe mana baki maras zuciya ki tashi ga ruwan zafi ki sirka kije kiyi wanka kuma ki gasa jikinki da kafarki inda ke miki ciwo"
Ba musu ta tafi
Hajara kuwa daukan wayar Khadija tayi ta cire sim din tasa a wayarta tana niman number Sulaiman
Shi kuwa a masallacin kofar gidan su yayi sallar isha yana idarwa ya shiga gida zai shiga part din Mamy yaga kayan Amina duk kwata ga kuma hijabin Khadija ya janyo hijabin ya kare masa kallon a ransa yace "tabbas nata ne. Kenan Amina tasan komai"
Shiga yayi ko sallama babu yace "Ina Amina fito"
Lokacin har tayi wanka ta sa kaya
Ta fito ay ya fizgo hannunta sai dakin sa yace "ki fada min gaskiya naga Khadija jikinta da kwata kema ga kwata a kayanki sannan ga hijabinta a gunki fada min"
Tayi shiru ya daka mata tsawa tace "dan Allah yaya kayi hakuri"
Zai sake magana wayansa tayi kara baisan number ba. Amma ya dauka
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[8/28, 4:57 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 10
Muryan mace yaji tana cewa "Masu asali da dangi wato kai kake turo kanwarka da budurwanka su ciwa Khadija mutumci, kwanaki sunje office sun sameta yanzu kuma su tareta a hanya. To baza mu yadda da wannan cin kashin ba. Mun gode wa Allah da da bamu girma da iyayenmu ba amma Ya bamu ingantaccen tarbiyya. Su kuma ga iyayen amma babu tarbiyya. To barin fada maka wani abu duk randa suka sake suka sake yiwa Khadija wani abu hukuma ne zata raba mu da ku. Ba kuna gadara kuna da kudi da iyaye ba to mu muna da gamnati"
Bata jira abin da zaice ba ta kashe wayar.
Shiko yana ajiyewa ya kifawa Amina mari ya sake kifa mata Yace "me ta miki"
Kuka ta fasa tace "yaya kayi hakuri wlh nima nayi nadama"
Daukan wayar charger dinsa yayi ya ringa tsula mata saida ya gaji dan kansa ya kyaleta yace "Ki fada min me kuka mata"
Tana kuka ta bashi labarin abinda ya faru har taimakon da khadija ta mata, har furuncinta na cewa baxata iya ganin danginsa suna bukatar taimako ta kyalesu ba.
Yace "kin gani ko yanzu wa yaji kunya kinzo mata da mungun abu amma ita har taimakon ki tayi wlh ki daina biyewa Hanan zata kaiki ta baro, kuma itama yanzu zaije ya sameta"
Tashi yayi ya fita ya nufi motarsa ya kunna yayi get aka bude masa yayi gidan su Hanan
Amina kuwa tana shiga Taga Mamy a falo tace "Me kika masa ne"
Amina shiru tayi dan tasan idan tace "Akan Khadija Mamy zata azalzale shi"
Mamy tace "Amma fa kina jina auta"
Amina ta bata fuska tace "wai saboda ban gyara masa daki bane"
Mamy ta bata rai tace "Da ke kike gyara masa daki ne"
Amina tace "yace in gyara ne tunda safe shine na manta"
Mamy tace "bari ya shigo wlh baxai yuyu ba ya dinga dukanki dan kwana biyun nan abin da ya tsiri yi kenan"
Amina tace "Ni dan Allah Mamy ba ruwanki kada ma ki masa magana"
Mamy kallonta take cikin mamaki ita da take son a rama mata in ya mata hukunci amma yau ita da kanta take cewa a kyale shi.
Sulaiman kuwa yana zuwa ya kirata a waya yace ta fito gashi a kofar gidansu
Tace "ka shigo mana "
Yace "No ki fito kawai"
Zuwa tayi ta tsantsara kwalliya riga da sket na material tasa kayan sun matseta kamar zatayi nishi su yage kanta ba dan kwali sai attach da ya tsufa sai gyale data sa akanta. Taku take daya-daya kamar me tausayin kasa. tana shiga motar ta ajiye gyalen gefen kafadarta sau daya ya kalleta ya watsar yace "me Khadija ta muku"
Ta yatsina fuska tace "wace khadija"
Yace "kin fini sani "
Tace "ok wannan yar karu...."
Maganan ta makare sakamakon bugun da ya kai mata a baki. Yace "Ina magana zaki kawo min shashanci banza mahaukaciya"
Cikin kuka tace "Allah ya Isana kuma bazan taba yafe maka ba ko kabarinka naci da wuta mungu azzalimi"
Ya sake buge bakin yace "saidai kabarinki yaci da wuta ba nawaba fita min amota tunda bana ubanki ba"
Da sauri ta fita har tana barin gyalen ta dauka ya wurga mata yace "dauki tsiyarki"
Ta dauka da gudu ta shiga gida tana kuka tana zuwa faduwa tayi kasa tana shure kafafu Dad yazo ya dagota yace " me ya faru ba muna nan Sulaiman ya kira ki yace yana waje ba"
Cikin kuka harda ihu tace "ba Sulaiman din bane ya dake ni"
Mum da take zaune a gefe tace "Madallah Allah ya kara ni wlh da zan gamshi dana masa kyauta"
Dad yace "Anya ke kika haifi yarnan kuwa"
Tace "oho koma menene yamin maganin ta"
Cikin tsawa yace "tashi ki bar nan"
Ta tashi ta koma dakinta
Shi kuma ya rumgumeta yana shafa bayanta yana cewa "yi shiru sha lele fada min akan me ya buge ki"
Tace "akan wata yar karuwa ce fa wai sonta yakeyi dan mun daketa munce ta fita harkarsa shine ta fada masa yazo ya dake ni"
Dad yace "to bari Alhaji Usman ya dawo tunda bashi da mutumci sai na rama miki"
Ta tsaida kukan ta dago yace "Dad so nake yarinyar tabar aiki a office din sa"
Yace "kada ki damu Sha lele duk abin da kike so haka za'ayi"
Sulaiman kuwa yana zuwa part din Mamy ya nufa dan hada coffee yana cikin hadawa Mamy ta iso tace " wato akan dan auta taki gyara maka daki shine zaka mata wannan duka"
Yace "kiyi hakuri Mamy "
"Nidai na fada maka dan na lura kwana biyu abin da kasa a gaba kenan to ni kuma zan gyara maka zama"
Cikin ransa yace "lalle Amina tayi nadama tunda har tayi boye abin da yasa na daketa"
Khadija kuwa Zazzabi ne ya rufeta cikin dare Hajara ta bata.magani ya sauka har ta samu tayi barci. Saidai da safe ta tashi da zazzabin me zafi ta kwanta tana rawan sanyi bata samu daman zuwa office ba.
Karfe 8 ya isa office ba yana shiga yaga ba Khadija ya shiga ciki ya zauna aiki ya gagareshi aransa yace "kenan ta zabi tabar aiki kenan"
Karfe goma ya tafi gidansu koda ya samu mai gadi yace "yana son ganin Khadija"
Yace "Khadija suna da yawa a gidan nan"
Sulaiman ya masa kwatance amma ya kasa ganewa, karshe dai mai gadin yace "koda ma na santa baza a bari in kira maka itaba dan bama shiga shashin 'yan mata"
Sulaiman yace "Amma ni zan iya shiga"
Mai gadi yayi murmushi yace "muma an hana mu balle kai bako? Ay in kaga ka shiga cikin gidan nan to iyakacinka shashin kananan yara ko shashin samari amma banda shashin 'yan mata"
Sulaiman yayi shiru can yace "Baba amma mace zata iya shiga"
Mai gadin yace "yawwa yanzu kayi magana kaje kazo da matarka ita zata iya shiga"
Sulaiman yayi murmushi yace "Saidai kanwata bani da mata "
Mai gadin yace " amma ko ka dade ba aure ya kamata asa himma"
Sulaiman yace "To baba na gode"
Yana tafiya bai koma office na sai gida yana zuwa ya shiga part din Mamy yace "Mamy Ina Autarki"
Ta harare shi tace "zaka sake dukanta ne"
Yace "Aa Mamy rakani zatayi wani waje"
Tace "zata tajeba"
Yace "Haba Mamy ya zakina shiga tsakanin 'yan uwa ay sai kiji kunya"
Zatayi magana sai ga Amina ta fito da sauri tace "Yaya gani ina zan raka ka"
Mamy ta kama baki 🤔 "Amina kunyar zaki sa inji"
Amina ta turo baki "to ay gaskiyane Mamy"
Yace "kyale Mamy auta zo muje"
Saida suka je dakinsa ya fada mata komai tace "kada ka damu komai zai zama normal barin je in shirya dama na wanke mata hijabinta ma sai a kai mata"
Yace "Aa hijabin nan bazai komaba dashi zan na rufa in zan kwanta barci"
Tace "Haba Yaya kamar baka fa bargo"
Yace "baza ki gane ba saboda akwai kamshinta a jiki shi yasa, yanzu dai je ki shirya kizo mu tafi"
Ta wuce Mamy a falo Mamy tace "kinsan ba inda zaki sai kin gama min aiki"
Amina ta turo baki Sulaiman daga bayanta yace "Muje in taya ki auta"
Mamy tace "ko ma menene nidai na fada"
Sai karfe biyu suka gama komai dan haka Sulaiman yace "a bari sai anyi sallah la'asar"
Bayan Sallah la'asar Amina tayi shirya tsaf shima ya sake shirinsa suka tafi koda suka isa Amina ce ta shiga aka nuna mata part din yan matan ta shiga. Tana shiga da Hajara ta fara yin arba ta fito daga dakin Inna Harira.
Amina ta nufi wajenta ta gaishe ta amsa Amina ta sake dukar dakai tace " dan Allah ina neman Khadija "
Hajara tace "wacece ke"
Amina tace "Sunana Amina"
Hajara tace "Kanwar Sulaiman ko"
Amina tace "eh"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 11
Hajara ta mata mungun kallo "oh kinzo har gidan su ki kara ci mata mutunci ne to nan kan baki isa ba ki gaggauta barin gidan nan in ba haka ba zansa ayi maganinki"
Amina ta Dan sunkuya kadan "Dan Allah Aunty kiyi hakuri wlh ba nufi na ba kenan nima nayi nadama abin da nayi "
Khadija tana jiyo su daga dakin Inna Harira tayi karfin hali ta rarrafa har bakin kofa tace "Dan Allah sis ki kyaleta"
Hajara bata ce komai ba ya wuce. Amina na ganin haka ta nufi inda Khadija take ta rike ta tace "Aunty Khadija baki da lafiya ne?"
ta daga kai tana jin azababben ciwon kai. Amina ta kamata suka shiga ciki ta kwanta da ita kan gado ita kuma ta zauna gefen gadon tana jera mata sannu.
Inna ta shigo Amina ta sauka kasa ta gaishe ta. Inna ta amsa da fara'arta tace "Amma ban gane ki ba"
Amina tayi shiru dan tana gudun kada Ta mata abin da Hajara ta mata. koda Khadija taga haka tayi karfin halin tashi ta dafa Amina tace "Inna wannan fa Amina ce kanwar Aliyu tazo ne ta yaushe ni"
Inna tace "oh sannu yarnan. Amma abin da kukayi banji dadi ba kinga sanadin haka har zazzabi ya kamata"
Amina ta dukarda kai tace "Inna kiyi hakuri nima nayi nadaman hakan kuma Insha Allah hakan bazata sake faruwaba."
Inna tace "Ba komai ay Ina yayan naki zaiga bata je gun aikin nasuba wlh ba lafiya ne"
Amina tace "ayyah ay yaga bata je bane shine dazu yazo ya duba ko lafiya aka hana shi shigowa shine muka so tare dashi yanzu haka yana kofar gida"
Inna tace "Gaskiya ne wannan dokane namiji baya shigowa part din 'yan mata. gashi ita kuma ba lafiya da ta fita sun gaisa"
Amina tace "To Inna barin je in fada masa kada yaji shiru"
Inna tace " To ki gaisheshi"
Amina ta fita tana zuwa ta samu Sulaiman suna hira da Mai gadin tace "yaya wlh bata da lafiya ne ko magana ma da kyar take yi"
yace "A fito da ita mana muje asibiti"
Amina tace "barin je in fada wa Inna"
Mai gadin yace "tab ay muna da likitoci a ciki duk abin da kake tunanin yanzu an mata dama ku kyaleta kawai"
Sulaiman ya buga goshinsa da tafin hannunsa yace "oh god, yanzu ba yadda za'ayi in ganta baba"
Mai gadin yace "Ay mafita daya ne saidai in zata iya ta fito" Sulaiman ya kalli Amina tace "wlh baza ta iya fitowa ba"
Yaciro wayarsa a aljinunsa ya cire sim din sannan ya hada da kudi masu yawa. Yace "gashi ki kai mata wannan ki ce mata kuma ina mata sannu gobe zamu dawo"
Amina ta amsa ta shiga ciki tana shiga ta samu Khadija ta zauna gefen gadon tace "Aunty Yaya yace In gaishe kuma yace in baki wannan"
khadija ta kalla tace "wannan ay wayarsa ce"
Amina tace "eh shi yace in baki zakuyi waya ne"
tace "Gaskiya bazan amsa ba idan wayar zamuyi ga wayar Inna kuma gana sister na"
Amina tace "ok to ki amsa kudin"
Khadija tace " shima bazan amsa ba"
Amina ta turo baki ta fara bubbuga kafa tace "Ni gaskiya ki Amsa In ba haka ba bazan sake zuwa wajanki ba"
Khadija tayi dariya cikin karfin hali tace "Kai Amina kada kisani kina da abin dariya"
ta sake turo baki tace "oh dariya ma na baki ko"
Khadija ta sake yin dariya tana rufe bakinta🤭 tace "Sorry My sister "
Amina tace "to ki amsa kudin"
Khadija tace "ki masa godiya kuma In Allah ya yarda zamuyi waya "
Amina tace "Ina Inna?
Khadija tace "tana waje"
to barin je in mata sallama. kema Allah ya kara miki lafiya"
Amin
tana fita taga Inna tana yiwa yaran wanka Hajara tana shafa musu mai. tsuguwa tayi tace "To Inna barin wuce Allah ya bata lafiya"
Inna tace "To Amina Idan kinje ki gaida Mamanki ko"
tace To Inna
ta koma gun Hajara tace "Anty ni na tafi"
Ba yabo ba fallasa tace "Kya gaida gida"
ta samu Sulaiman suka yiwa mai gadin Sallama suka shiga mota
A mota Amina take fada masa yadda sukayi da Khadija ta mika masa wayarsa tace "Yaga in da Hali muje ka siya mata waya gobe in kawo mata"
yace "Insha Allah
Tace "Yaya wlh in ka shiga gidan abin sha'awa kowa yana harkokinsa ga yaran kanana wasu an musu wanka sunyi ado sauran ma ana musu wanka kamar ba marayuba fa"
Suleiman yace "ay sunfi wani mai iyayen gata ma
haka suka isa gidan suna yaransu
washe gari ma da yamma suka koma inda ya siya mata waya mai tsada saida Amina ta mata da gaske sannan ta amsa .
yauma bata iya fitowa ba haka ya hakura ya koma yana cike da kewarta
Ranan Juma'a da yamma Alhaji Usman ya dawo gida Inda Dad din Hanan kamar jira yake ya tafi gidan kansa tsaye ya shiga falon Alhaji yace "Lafiya kuwa"
Dad yace "Ina fa lafiya"
Alhaji yace "To Allah ya sauwake"
Dad yace "Alhaji karan Sulaiman na kawo maka ya kama Hanan yana duka akan wata karuwa"
Alhaji yace "Sulaiman din da kansa kuma karuwa fa kace banyi tsammani yana neman mata ba"
Dad yace "eh Karuwan kenan tunda yar karuwa ce kuma yar karuwa ay karuwa ce"
Alhaji yace "Nifa ban gane abin da kake nufiba"
Dad yace "yarinyan da akai cikinta a titi akanta yake dukan Hanan"
Alhaji yace "badai yarinyan da ya kawo gidan nan ba
Dad yace "eh ita fa ay Hanan ta fada min ya taba kawota kun koreta kuma abin haushi ma a office dinsa ya bata aiki"
Alhaji yace "office dinsa bari ya shigo ayau zata daina aiki kuma zanci masa mutumci"
Mamy da take wajen bata sa baki ba ta amshe da cewa "Ni gidan ma zanje. wato ashe acan suke haduwa"
Ita dai Amina shiru tayi ta rasa mafita
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 12
Alhaji yace "basai kinje ba ni da kaina zanyi maganin abin bari ya dawo dole ya sallameta"
Mamy tace "Allah ya sa ma bata ja ra'ayinsa ya aikata zina ba"
Amina abin ya mata ciwo a zuciya "lalle kowa nasa yafi so. wato ita ta danta ma take yi, in zinan ne Ay shi zai ja ra'ayinta ba iyaba. Kai Allah ya yasa su gane" duk wannan zanje a zuciyarta take
A hakan suka bawa Dad din Hanan Hakuri kuma suka masa Alkawarin Sulaiman zaizo har gida ya bashi hakuri kuma yaba Hanan hakuri. haka ya tafi yana farin ciki.
Amina duk abin duniya ya isheta tayi tagumi a haka Mamy ta shigo ta sameta tace " Auta kinji abin da yayanki yayiwa Hanan ko?"
Amina ta daga kai ta kalleta sai hawaye ya fara gangarowa.
Mamyta tsuguna ta kama hannunta tace "Fada min akwai wani abin daya mata bayan wannan ko"
Amina ta share hawayenta da bayan hannunta tace "Mamy me yasa bakwa farin cikin yaya ne, me yasa baza ku aura masa wacce yake so ba, kuna ta kiranta yar zina tayaya kika san haka, menene shaidarki cewa Khadija yar zina ce. idan ba haka bane me zaki cewa Allah idan ya kama ki da yi mata kazafi. idan kuwa yar zinan ce to itan ma haka take. ina son in fada miki Mamy nutsatstsen danki ya samo mata nutsatstsiya amma ku kuna nema ku hana shi ku bashi gurbatacciya. kinsan wacece Hanan badan inada nutsatsiyar zuciya ba da Hanan ta lalatani"
Mamy ta zaro ido tace " ke Amina bana son shashanci shaye-shaye take yi?"
Amina ta girgiza kai tace "bata shaye-shaye Amma tana da samarin banza da yawa sau nawa ina kama Hanan tana rungumar namiji nayi mata magana Amma tace Ay ba komai bane. daga baya tana min tayin ko zanyi hakan. lokacin nayi fushi da ita tazo ta bani hakuri na hakura. Amma kinsan wacece Khadija?" nan ta bata labarin abin da ya faru tsakanin su da Khadija.
Amina har ta fara jin dadi ganin Mamy tayi shiru tana sauraronta sai jin muryanta tayi tace " tab lalle yarinyar nan ta shammaceni da ta asirce min yaya"
Amina tace "wannan ba halinta bane"
cikin tsawa Mamy tace "rufe min baki wacce bata san inda yake mata ciwo ba. to bari kiji in dai kinga Sulaiman ya auri yarinyar nan a bayan raina ne"
Amina tace "Mamy kinsan me kike fada kuwa saikace wace aka yiwa asiri ina fada miki halin Hanan kina...." maganan ta dauke sakamakon Marin da taji a fuskarta daidai lokacin ta jiyo motar Sulaiman ta kunno kai. da gudu ta fita.
Sulaiman kuwa yana ganinta bai karasa parking ba ya fito ya kamata yace "Auta menene fada min "
ta kasa magana sai shashshekar kuka take yi. ya kamata sukayi part din Mamy da ita Amma Amina Sam taki shiga. ta nuna tana son su koma part din sa. komawa yayi part din nasa ya zaunar da ita kan kujera yace "Amina fada min waya taba min ke"
cikin kuka ta fada masa komai harda yadda suka yi da Mamy
Ransa ne ya baci amma sai bai nuna mata ba yace "Amina muyi hakuri mu yadda da Kaddaran da Allah ya doro mana ki daina musanyan yawu da ita kada Allah yayi fushi dake. yanzu ki tashi mu shiga ciki duk abinda suka yanke a kaina zan amince tunda iyayena ne"
Amina tace "Yaya Dan Allah kada ka auri Hanan ko ka Aure ta pls kada kaba Aunty Khadija "
yace "kada ki damu tashi muje"
ya kama hannunta suka ta tashi suka tafi suna shiga falon Alhaji ya fara balbaleshi da fada Mamy ma ta fito suna masa shidai sunkuyar da kai yayi da hannun Amina A hannunsa.
Saida suka gama yace "Dan Allah kuyi hakuri na amince zanje in bawa Hanan hakuri Amma maganan barin khadija aiki ayi hakuri "
Mamy tace "Ay dama na sani ni da kaina zanje in hana tunda baza ka iya ba"
yace "Dan Allah Mamy kada kije wlh zan sallameta"
tace "sai kuma kayi" ta tashi tabar falon"
Shima tashi yayi yaja Amina suka bar falon. part dinsa ya wuce da ita yayita lallashinta
Dad din Hanan kuwa yana zuwa ya labartawa Hanan yadda sukayi tayi ta murna tace "Dad wannan lokacin zan juya shi iya son raina"
mum tace "oh Hanan yanzu har kinsan yadda zaki juya mutum"
Hanan ta turo baki tace "Dad kaga Mum ko"
yace "wlh akan yarinyar nan zan iya raba auren mu ki koma gidan iyayenki"
shiru tayi bata ce komai ba cikin ranta kuwa tana Addua Allah ya shiryeta kuma har cikin ranta bata son auren da za'ayi.
Alhamdulillah Khadija ta samu sauki har tana cin abinci dan tana tunanin zata fara zuwa aiki gobe
Da yamma duk 'yan matan gidan sunyi wanka sun shirya yayin da kananan yaran ma an musu wanka abin sha'awa masu wasa suna wasa wadanda suke rigima kuma ana lallashin su.
Khadija ta zaune tana cin biscuit da ganinta tana cikin dishadi daga nesa taga wata mata ta turo kofar part din tana tambayan wasu yan mata. sai gani tayi ' yan matan suna nunata. ayko matar ta nufi wajen ta. tana kusa zuwa ta gano mahaifiyar Sulaiman ne. gabanta ne ya fadi. ta fara karanto Addua a ranta. tana zuwa gabanta tace "kece Khadija ko"
cikin karfin hali tace "nice"
Mamy tace "To nazo ne in fada miki daga yau ki fita harkan dana. dan Dana bazai taba auren kiba. ke banda keba ya za'ayi cusa kanki kina yar Karuwa." Khadija runtse idonta tayi ta kuma budewa tace "mama dan Allah ki fita daga gidan nan bana son wani abu ya same ki Dan idan kika ci gaba da fada min irin wannan wani yaji wlh baza kiji da dadi ba. Dan Allah ki tafi kawai"
Dan Uwarki korata kike yi. To ki bari sai kinsan gidan kwarton Ubanki idan na shiga Kya koren. kuma sannan ina son in fada miki daga yau kada ki sake zuwa office din Dana tunda bana ubanki bane"
cikin kuka Khadija tace " bazan sake ba amma Dan Allah ki daina zagin iyayena "
Inna Harira ce ta fito Dan taji hayaniyar tayi yawa "wace Mahaukaciya ce wannan ta shigo mana gida"
Mamy ta juyo tayi wa innan mungun kallo
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 14
Amina tace "Mamy yaya ya mutu Mamy "
Mamy bata ce komai ba tayi part dinsa koda taga halin da yake ciki itama ihun kukan ta saka Can ta dora kanta saman kirjinsa taji zuciyar sa tana bugawa amma ba a daidai ba. da sauri ta debo ruwa ta yayyafa masa yaja dogon numfashi ya bude ido can kuma ya bude baki yana furta "Khadija! Khadija!! Khadija!!!"
Mamy tace "Ay dama na san za'ayi haka"
ta kira Amina suka kamashi suka sashi a mota sai asibiti. suna isa asibitin ya kara wani Aman jini kuma sai kiran sunan Khadija yake.da sauri akayi dashi emergency dan bashi taimakon gaggawa. nan likitoci suka taru akan sa.
Mamy kuwa ta kira Alhaji Usman ta sanar dashi. Hankalinsa ya tashi yaje ya samu uban gidansa Alhaji Taheer ya sanar dashi
Alhaji Taheer yace "ba damuwa ya tafi kawai shima dan yana da abinyi ne da yaje ya gaishe shi Amma duk da haka zan fada wa Abokinsa MU'AZZAM zai zo daga kano ya dubashi"
Mu'azzam dane ga Alhaji Taheer kuma Abokin Sulaiman ne. A makaranta suka hadu
Alhaji Usman kuwa ya kira Dad din Hanan ya fada masa. Ay nan ma hankali ya tashi musamman na Hanan.
daidai lokacin da suka shigo cikin asibitin likitoci biyu suka fito Mamy da Amina suka bishi suna tambayansa. Dad din Hanan yana ganin haka shima ya bishi yana cewa "Likita ka ceci ran 'Yata dan Allah idan wani abu ya same shi zata iya rasa ranta dubi yadda take kuka fa. ko nawa ne zan biya saboda yata pls ka ceci ransa saboda yata"
Likita daya yace " Ina Mahaifiyarsa"
Mamy tace "gani"
yace "ki biyo ni office"
da sauri ta bishi
mum din Hanan tace " Amma gaskiya wannan abin da kayi baka kyauta ba wato kai ta rayuwan 'yarka kake ko"
Hararanta yayi yace "ina ruwa na dashi in badan Hanan tace tana sonsa ba ma zaki ganni anan ne"
tace "To Allah Dan ya kyauta"
A office kuwa Likita ya kalli Mamy yace "Hajiya akwai wani abin da danki yake so kika hana shi ko"
da sauri tace A'a
yace "any way ki bincika akwai abinda yake so ya kasa samu sakamakon haka ya hadu da ciwon zuciya Amma mun bashi taimakon gaggawa mun masa Alluran barci."
tace "To Likita mun gode"
ya sake kallonta yace "Hajiya zaki iya fada min wacece Khadija? Dan Ina tunanin itace wacce danki yake so"
A takaice tace "ban santa ba"
yace "ok to ki bincika dai hala ko tace bata sonsa ne"
a ranta tace "wannan ya fiya surutu " a fili kuwa bata tamka masa ba ta fita ta samu su Amina sun shiga dakin da Sulaiman yake ta shiga ta samu Hanan sai kuka take Amina ma kukan take tana gefen Sulaiman. Sulaiman kuwa Sai kiran Khadija yake. tana zuwa. ta rumgume Hanan tace "yi shiru yata"
Hanan tace "Mamy kinji fa abin da yake kira"
Mamy tace "kada ki damu nasan asiri ta masa amma ba komai zan shawo kan komai"
mum din Hanan tace "Hmm wani shawo kai kina son ki kashe danki da hannunki ga wacce yake so kin hana shi sai..."
Dad ya katseta ta hanyan nunata da yatsa "keeee Jamila bana son shanshanci"
Amina sabo da haushi barin asibitin tayi tana yiwa yayanta fatan samun sauki.
Ana haka Mu'azzam ya shigo hospital din da yake Abbansa ya masa kwatance baisha wahalan samun insa Sulaiman din yake ba yana zuwa ya gaida Mamy da su Dad din Hanan. da suke shirin tafiya. bayan sun tafi ne ya isa inda Sulaiman yake yaji yana magana Amma baya jin abin da yake cewa. ya kalli Mamy yace "wai ba sun masa Alluran barci ba"
Mamy tace "eh Amma tun dazu a haka yake "
file dinsa ya dauka da yake shima Likita ne. ya duba sosai. ya sake duban abokin nasa ya girgiza kai ya fita koda ya dawo yace "Mamy ki tafi gida kawai zanji dashi"
ta tafi gida ta samu Amina tayi tagumi a falo ta mata magana Amma taki kulata. karshe ma dakinta ta shiga tasa key
Mu'azzam kuwa Aluran barci ya sake masa sannan ya hada masa da magunguna.
Bayan yayi Sallah Isha ya dawo kusa dashi yana kallonsa yana tausaya masa. Alhaji Usman ne ya shigo Mu'azzam ya gaishe shi. bai boye masa komai ba game da abin da yake damun Sulaiman.
Alhaji yayi shiru kamar me tunanin wani abu
Mu'azzam yace "kaje gida kawai kada ka damu zanji da komai "
bai musa ba ya wuce gida shima
Shiko Mu'azzam karfe 12:00am ya tashi yayi sallah raka'a biyu yayi wa Abokin nasa Addu'a ya dade yana Addu'a yana hawaye wanda daga gani ba na Abokin nasa bane shima yana da matsala yana niman Allah ya masa Maganin tasa damuwar.
To dani daku readers muma Allah yayi masa maganin Matsalar mu Amin
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 13
"Ke kuma wacece?"
Inna tace "ke zan tambaya kodai kina da ciwon hauka ne"
Mamy tace " zan gwada muku hauka na kuwa randa naji labarin wannan shegiyar yarinyar ta sake zuwa office din dana "
Inna ta kalli Khadija tace "wai wacece ne"
Cikin kuka Khadija tace "Maman Sir Sulaiman ne"
Inna ta harareta tace "Lalle kin tabbata mahaukaciya tunda akan danki zaki zo wajen karamar yarinya kamar wannan wlh kinji kunya. kuma Ina tabbatar miki daga yau Khadija ta daina zuwa office din danki. sai ki fita kibar mana gida ballagazar mata"
Mamy tace "oho nidai na fada idan ba dan kada a koya wa dana zina"
Inna tace "indai zina ne saidai ya koya mata Amma badai ita ta koya masa ba"
Mamy tayi dariya ta tafa hannu tace "kinsan dai zina ana gadon ta kinga ko dole tayi gadon zina. niko dana ta hanyar halak na haife shi ba zina tayiba"
daga can nesa Hajara tace "wallah idan baki fita kinbar gidan nan ba zaki ga abin da zai faru dake"
Mamy tace "ke kuma wacece "
Hajara bata ce komai ba taje ta buga murfin kofan window kafin kace me ' yan matan sun fito suna nufo ta. ganin haka yasa Khadija taje ta tare Mamy tane cewa "pls kada ku taba ta. Dan Allah na roke"
Mamy kuwa tuni tsoro da fargaba sun shigeta. Hajara ce ta zo ta janye khadija tace "Dalla tashi maras zuciya kawai wacce take ci miki mutunci zaki ceta"
Khadija kuka ta fasa "Dan Allah kada ku taba ta wlh idan kuka mata wani abu bazan yafewa kaina ba"
Hajara tace "Kada ki yafe din mana "
daidai lokacin da suka iso gunta Inna tace "ku dakata yarana"
nan kowa ta tsaya ko wacce tana yiwa Mamy mungun kallo.
Inna tace "ki fita daga gidan nan bana bukatar sake ganin ki idan ba Alheri kika zo dashi ba"
cikin sanyi jiki ta fita ta tafi gida. bata fada wa kowa taje gidan ba
Khadija kuwa dakin su ta koma Hajara da Inna suka bita Inna ce tayi ta lallashinta bayan tayi shiru Inna tace "Khadiyona ki hakura da aikin nan kinji ko"
Khadija tace "wlh Inna na hakura bazan kuma zuwa ba"
Hajara tace "kuma ko Sulaiman ya kiraki kada ki kara dauka ki manta dashi a rayuwanki. ga Adam tun tuni ya fada min yana sonki Amma tunda naga kin kwallafa ranki kan Sulaiman yasa ban fada miki ba na bashi hakuri"
shiru tayi bata ce komai ba dan bata da amsa sabida gaskiya ba son Adam take ba kuma bata son yaudaran sa.
washe gari Sulaiman yaje office da niyyar sallaman Khadija Amma yayi Alkawarin duk wata saina biyanta Albashi yaga shiru bata zo. bai kawo komai aransa ba saida aka cinye satin ba Khadija ba labarin ta. ko ya kira wayanta bata dauka. kuma bata daukan na Amina ma. Abin ya dame shi
yau juma'a ya dawo gida da wuri yana zuwa ya samu Amina yace "Auta nifa ban gane wani abu game da khadija ba kona kira bata dauka kuma bata zuwa office shekaran jiya ma nayita kira da wayanki Amma taki dauka"
Amina tayi shiru can tace " Yaya kodai Mamy taje gidan ne"
Sulaiman yace "Ay kuwa na tuna tace zata je. me yasa Mamy zata min haka"
Amina tace "Hmm Yaya wlh ko ni Mace bazan yadda amin auren dole ba balle kai namiji"
Yace "ki taya ni da Addua 'yar uwa"
Hanan kuwa tun tana kiran Amina A waya tana kin dauka har ta gaji taje gidan su da kanta tana ganinta tace "Kai bestie ina ta kiranki Amma kinki dauka menene hakane"
Amina tayi mata mungun kallo tace "pls idan wajena kika je bana son ganinki ki tafi. In kuwa ba wajena kika zoba ki je gun wanda kika je gunsa
Hanan tace "Kema kinsan ba gun wanda nake zuwa sai gunki ko Sulaiman "
Amina tace "To ki wuce gun Sulaiman dan ni bana bukatar sake ganin ki fuskarki"
Hanan tayi fuskan tausayi tace "Haba bestie idan laifi na miki ay sai ki fada min"
Amina taja dogon tsaki ta shige dakinta ta tasa makulli.
Hanan kuwa Dakin Mamy ta wuce ta gaisheta sannan ta fada mata abin da Amina ta mata.
Mamy tace "kyaleta Ina tunanin wannan shegiyar yarinyar ta yi musu asiri ita da yayanta"
Hanan tace "nima Ina tunanin haka"
ay zanyi maganinta ne
Hanan tace "ni barin je gida"
Mamy tace "To ki gaida Mum dinki
Sulaiman kuwa ya kasa sukuni office dinma ya daina zuwa Dan baya iya yin aikin komai so yake yaga Khadija ko sau daya ne Amma ya rasa mafita Amina ma tun randa taje Hajara ta korata sannan tace wa Mai gadi kada ya sake barin ta ta shigo gidan
yana kwance ji yake kirjinsa yana zafi kamar ana tafasa ruwan zafi a ciki ya rike kirjin nan ya fara tari yana rike da kirjinsa. wayansa ya dauka ya kira number Amina tana dauka yasa a kunnensa Amma ya kasa magana sai tari da yake yi. ita kuma da taji haka da gudu ta shiga part dinsa.
A falo ta ganshi tana shiga daidai lokacin ya fado daga kan kujera 3sitter yana rike da kirjinsa da sauri ta kamashi tana cewa "meke damunka"
wani tari mai karfi yayi sai ga Aman jini. Amina tace "Innalillahi wa Inna'ilahir raju'un yaya Aman jini fa kake"
rike mata hannu yayi daya hannu yana rike da kirjinsa ya sake wani tarimai karfi sai ga wani Aman jini. zatayi magana sai gani tayi ya karyar da kansa idonsa a rufe. tasa hannunta a hancinsa taji ba numfashi.
da gudu ta fita tana ihu. Mamy ce ta fito tace "ke menene "
Cikin kuka Amina tace
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 15
Sai da ya idar ya dawo kujeran dake gaban gadon yana karanto Addu'o'i a bakinsa.
A hankali ya fara bude ido can kuma ya bude baki daya yana karanto Addu'o'i a bakinsa saida ya bude su tas ya dora idonsa kan Mu'azzam yace "Dan uwa kaine a gabana da gaske "
Mu'azzam ya hada masa tea mai kauri ya mika masa ya amsa ya fara sha a hankali saida ya shanye tas ya ajiye Cup din yace "waya kawo ni nan. waya fada maka kazo kayi jinyata."
Mu'azzam yace "bana son maganan nan kasan dai ana binka Salloli ka tashi ka rama su"
ba musu ya shiga bayin ya dauro alola ya fito ya rama sallolin da ake binsa sannan yayi Addu'o'i ya shafa ya dawo ya zauna kan gadon. Mu'azzam ya dafa shi yace "Abokina fada min me ke damunka har ka samu ciwon zuciya "
Sulaiman yayi shiru kamar me tunanin wani abu can kuma yace "Ina sonta kuma ina son inyiwa iyayena biyayya"
Sao kuma tari ya sarke shi ya rike kirjin nan ya fara tari Mu'azzam ya rike shi ya kwantar da shi yace "ya isa haka to kwanta "
ba musu ya kwanta yana rike da kirjinsa
Khadija kuwa yanzu ta kwantar da hankalinta ita so take ta manta da Sulaiman Amma zuciyar ta ki manta wa dashi Amma duk da haka tana danne damuwar ta. A haka ne suka fara shirye-shiryenbikin Hajara da yake idan za'ayi aure ba wani biki ake ba saidai a daura aure akai amarya dakinta. To haka akai da na Hajara da aka daura aurenta da angonta da daddare aka kai ta gida ta gidanta dake nesa da gidan su. haka Khadija ta dawo gida tana cike da kewarta.
kwanan Sulaiman biyu a asibiti cikin kulawan Mu'azzam aka sallame shi. Mu'azzam bai sake tambayansa abin dake damunsa ba tunda ya fahimci in yana tunawa ciwon zai iya tashi. saida suka shiga part dinsa Mu'azzam ya dafa shi yace "Abokina kada ka bari ciwon zuciya ya maka lahani kana yawan yin Azkhar kuma duk lokacin da ya tashi ka karanta Alqurani.
Sulaiman yace "nagode Abokina A gaskiya kai aboki na garine da har zaka ajiye aikinka kazo kayi jinyata"
Mu'azzam yayi Murmushi har dimple dinsa ya lotsa yace "kada ka damu wannan ba komai bane ka manta yadda muke a makaranta ne?"
yace "haka ne"
Mu'azzam yace "ni yau zan koma gida kano."
Sulaiman yace "nagode Abokina ka gaida Abba kafin muzo muyi masa aure tunda yakiyi"
Mu'azzam yace "wlh kuwa nima idan na masa magana sai yace nima ay banyi ba "
Dukan su dariya suka yi ya fita yayi wa Mamy sallama ya tafi.
yana tafiya Amina ta shigo ta sameta tace "Yaya ya jikin naka "
Ya harareta yace "ni yau fushi nake dake tunda naje asibiti ban ganki kinzo duba niba me yasa "
tace "tare da Mamy fa muka kaika kuma Wannan Dad din Hanan din nan ne yake ban haushi shi ta yarsa yake wai kada ta rasa ka" Sulaiman yace "kada ki damu dasu ki manta dasu "
Khadija kuwa kewar Hajara ya isheta saboda haka ta yanke shawaran ci gaba da makaranta kawai koda ta samu Inna Harira da maganan nan Inna ta kira Dr Hashim ta sanar dashi. shima yayi murna sosai. nan da nan ya samo mata Admition a BUK ta tafi.
A kwana a tashi ba wuya a gurin Allah har bikin Sulaiman da Hanan ya karato yanzu saura sati daya. shidai Sulaiman yanzu hankalinsa ya kwanta ta hanyar Addu'o'i da yake yi. ga kuma Alqurani Mai girma da ya zama abokin hiran Dan ko a office baya rabuwa dashi.
Hanan kuwa Sai rawan kai take haka Dad din ta sai murna yake 'yarsa zata auri wanda take so.
Mum dinta kuwa bata farin ciki da wannan aure saboda a ganinta auren son zuciyane. kuma tasan ' yarta bazata taba jin dadin zaman auren ba Dan bata da damar hana wane da tana da dama da ta hana. Amma ba yadda ta iya haka ta kira Mai gyaran jiki Dan ta gyara mata 'yarta. amma abin da bata sani ba Tun ana saura wata daya Hanan ta dauko mai gyara ta ajiye ta a dayan gidan Dad dinta yake saukan bakinsa.
koda Mai gyaran tazo aka nemi Hanan aka rasa mum tace ko tana can gidan muje mu duba in yaso ayi a can.
suna shiga gidan suka fara jin kida na tashi Mum a ranta tace "Allah ya shirya" suka shiga falon sai ganin yan mata da Samari suna rawa da rumgume-rumgume gefe daya kuwa ana shan shisha wanda da gani zaka san ba shisha kadai bane an mata wani harun. Mum tasa Salati tace "yau me zan gani ni Jamila"
wata yarinya ta tambaya "ke Ina Hanan "
ta nuna mata wani daki tace "tana can dakin"
Suna zuwa Mum zata murda kofa kenan ta jiyo muryan Hanan tana cewa "Nifa So nake kimin gyara sosai wanda ko ya kusance ni bazai gane an taba kusanta ta ba "
Mai gyaran tace "dama an taba kusantanki ne shine baki fada minba asan yadda za'a fara"
tace " tab tambaye su ay ni bansan yawan mazan da suka kusance ni kedai ayi sha'ani kawai"
Nan sauran yan matan sukayi shewa
Mum ji tayi kafafuwarta sun kasa daukanta kafin kace me ta fadi kasa sumammiya
Mai gyaran ta kwallah ihu su Hanan suka Ankara Hanan ta karasa wajen 'yan iskan abokanta tace "Dan ubanki kuna ganin mamana ta shigo Amma ko ku sarara"
wani ya huro mata hayakin shisha yace "kinsan fa idan muna shan wannan abin ba ma ganin mutanen kirki"
mai gyara tayi kokarin zuwa ga Mum ruwa tana bude ido ta hango Hanan ga gudu ta nufi inda take ta kama ta bugata da glass din dinning table kanta ya fashe sai jini. kafin kace me kowa ya watse ya kama gabansa. ta dauki kwalban shisha ta jefa mata. Hanan ta samu ta shiga cikin wani daki ta sa key ta rufe.
Mum kuwa Sai bugawa take tana cewa " ki bude idan ba haka ba zansa a balla min kofar yau sai kin fada min maza nawa suka kusance ki"
Sai kuma ta fashe da kuka tace "Hanan Hanan yaushe kika zama karuwa Hanan kwata kwata Shekaranki 19 ne fa. Hanan kin cuceni kin cuci kanki"
yayin da Mai gyaran take bata hakuri
Hanan kuwa ta samu ta kira Dad dinta tace "Dad kana ina Gani a dayan gidan da kake saukan baki mum zata kashe ni"
yace "Sha lele yanzu kina ina"
tace "Ina wani daki na kulle kaina"
yace "to gani nan zuwa kinji sha lele"
Hankalinsa tashe ya shigo gidan ya na ganin Mum yace "baki da hankaline yar tawa zaki kashe "
A hasale tace "eh bani da hankali dama kai kake goye mata baya take abin da take so. yanzu kamar Hanan ace tasan maza har batasan iya kacin mazan da suka kusance ta ba"
yace "Jamila sharri zaki wa yar tawa to ki bar min gida na tunda har sharri kika fara dora mata"
Mum ta kalli me gyaran data dauko tace "yace sharri nake yiwa yarsa fada masa abin da muka ji"
Mai gyaran ta fada masa yadda akayi Dad yace "wato kun hada baki dan kuyi mata sharri ko, to ku fita ku bar min gidana"
Mum tace "ba inda zanje sai tare da 'yata"
Dad ne ya buga kofar da Hanan take ciki yace "sha lele bude kinji"
ta bude Mum tayi kukan kura ta rikota Amma Dad ya dauko Wata kwalba zai rotsawa Mum tuni ta sake ta yace "kin san Allah Jamila Idan baki tafi gidan ku ba zansa a fita min da ku"
sabida bata son wulakanci yasa ta fita taba Mai gyaran hakuri itama ta tafi gidan su.
Dad kuwa daukan Hanan yayi ya kai ta asibiti inda akayi mata dressing din gurin ya cewa Hanan yayi kada ta damu da sharrin da ta dora mata taci gaba da shirinta kawai.
Sulaiman kuwa baiyi gayyata ba Mu'azzam kawai ya gayyata shima dan yasan idan ya shiga damuwa zai kwantar masa da hankaline.
Haka Amina ma kamar ba bikin yayanta abin kaunarta ake ba.
Ana gobe daurin aure Hanan ta hada dinner ta kira Sulaiman yace bazai zo ay kuwa ta hada shi da Mamy nan Mamy ta rufe shi da fada. ranan dinner din Mu'azzam ya karaso Mamy ne ta yiwa Mu'azzam maganan dinner ai kuwa yayi shirinsa kamar shine angon ya samu Sulaiman a part dinsa yace "Bros tashi ka shirya kada amarya tayi fushi"
yace "ay na shirya"
Mu'azzam ya waro ido 😳 yace "A hakan kana ango guda ba sabon kaya"
yayi Murmushi yace "Banyi dinki ba kuma bazanyi ba"
Mu'azzam yace "baka isa ba ka gaggauta canja wannan kaya"
Sulaiman yace "pls mu tafi"
Mu'azzam ya bata rai "wai menene haka ne bros"
Sulaiman baice komai ba ya wuce cikin kayansa ya dauki wasu sabi wanda sawansa daya ne yasa yayi kyau sosai saidai fuskar nan a tamke ba murmushi.
Shiga ciki yayi ya samu Amina yace "Auta tashi muje "
Amina tace "bazan je ba kai da ya zama maka dole sai ka je"
nan ya lallashe ta harta amince ta tashi ta shirya powder kawai ta shafa ta fito ta same su Mu'azzam yana kallonta yace "Bros wannan yarinyar fa"
Yace "baka jin ina maka labarin Amina to ay wannan ita ce"
yace " Masha Allah "
tana karasowa ta gaishe da Mu'azzam ya amsa cike da kulawa Mu'azzam ya shiga gun driver Sulaiman zai shiga gefen sa yace "Malam me zakayi dalla shiga baya Amina shigo nan. Idan mun dauko Amaryar taka sai ku zauna tare."
Sulaiman yace "Kaidai fadi gaskiya. sannan ya bude baya ya shiga"
Suna zuwa kofar gidan kamar jira ake aka fito da Hanan tasha kwalliya da wata wedding gown wanda bayanta duk a bude yake. tasha kyau ba karya amma gogan naka bata masa kyau ba. suka karasowa aka bude mata mota ta shiga ta zauna saida aka suka fara tafiya Mu'azzam yace "Amarya barka da warhaka"
Saida ta kwanta jikin Sulaiman tace "Barka dai driver"
Sulaiman ya zanje hannunsa yace "waye driven"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 16
Shiru tayi can kuma tace "gashi nan koba driver bane"
Amina da sai a lokacin tayi magana taja tsaki tace "Hala ya miki kama da driver gidan ku ne"
Mu'azzam ya kalli jikinsa yaga ay yafi angonta hade wa yace "Kyaleta Amina idan driver ne ni Ay angonta me kwasan kashi ne"
ta kalli Sulaiman taga ko a jikinsa ta kai hannu zata shafo sajensa ya mata wani mungun kallo da sauri ta maida hannunta bata kara yin wani abun ba kuma
Koda suka isa wajen a cike yake da jama'a yawanci kawayen Hanan ne da abokanta. yan mata da Samari ne suka sa Amarya da ango a tsakiya suka kaisu gun zaman su, Mu'azzam yaga ba Abokan Sulaiman ko daya yaje ya same shi yace "bro ya naga ba kowane naga ba Abokanka"
yace " kada ka damu da wannan nine ban gaiyace su ba"
Mu'azzam yace "Aa bazai yuyu ba ya kamata a samo koda wasu mutanan ne. daga ni sai Amina ne fa kawai naka anan"
Sulaiman da ya gaji da maganan sa yace "kaje kayi abinda ya dace"
Ay kuwa Mu'azzam ya tattaro samarin wadanda suka yi shigan mutum ci cikin Abokan Hanan yace "Su fito a matsayin Abokan ango zai biya su kuma ya musu gargadi baya son su masa hauka
Ay da yake dama masu nema ne suka amince da murnan su
Amina kuwa ta zauna can gefe tana danna wayanta Mu'azzam ne da yaga haka yaje gurin ta suna dan zantawa.
aka kira Amarya da ango su fito suyi rawa. Ansan dai ango shi ke rike hannun amarya Amma wannan karan Amaryan ne ta rike hannun angonta ta jashi fili tayi ta dikan rawanta inda Mu'azzam yayi ta musu liki. yayi yayi da Amina ta musu liki taki. haka ya hakura ya je yayi musu sauran Abokan bogi daya gayyata ma ta basu kudi sukayi liki inda Amina taki yadda ko fili ta fita haka Mu'azzam ya hakura ya kyaleta
Har taro ya watse inda suka maida Hanan gidan su
Sukuma suka koma gida
Washe gari aka daura auren Sulaiman da Hanan Inda Hanan tayi pacaka da kudi iya son ranta dama gashi ba Mum me tsawatar mata.
Mamy kuwa a ranan saida tasa kaya tana canzawa yafi a kirga Amina kuwa rigar barci ne a jikinta Dan da tayi wanka ma cewa tayi bazata sa kayaba kada ace Dan bikin ta saka. Mamy tayi tayi da ita Amma taki sa kaya haka ta hakura ta kyaleta.
Mu'azzam kuwa ya fahimci Sulaiman da Amina ba son auren suke ba Amma kuma yana mai yiwa Abokinsa fatan Alheri musamman da yaga matar rana da rawan kai
Karfe biyar aka zo daukan Amarya aka kai ta Dad dinta ya mata nasiha aka bar su su biyu. Dad yace "sha lele yanzu kina jin dadi na aura miki wanda kike so ko. to duk abin da ya miki ki fada min. cikin danginsa duk wanda ya miki idan baza ki iya dashi ba ki kirani. kada ki yadda ki bari su raina ki. ko shi bazan yarda ya raina min ke ba kuma duk lokacin da kike son gani na gobe zan ay ko miki sa sabuwar mota ki taho idan kuma baza ki iyaba ki kirani nazo da kaina. tashi kije su kaiki"
tace "To Dad nagode"
ta tashi zata tafi yace "sha lele yau ko Dan kukan da amare suke bakayi"
tayi dariya tace "To Dad ina sonsa wani kuka zanyi "
yayi dariya yace "sha lele kenan"
Aka kai ta gidan angonta inda Dad ya zuba mata kaya na gani na fada .
Karfe 8:00 kowa ya watse aka bar ta ita daya
Sulaiman kuwa Saida Mu'azzam yayi masa da gaske sannan ya canja kaya suka shiga mota Dan ya kaishi gidan Amaryan sa. A hanya Mu'azzam ya siya musu kaza da hollandia. Suna shiga suka Tatar da Hanan zaune ta dora daya kan daya tana kallo. ita ko tana ganinsu taje ta rumgume Sulaiman tace "Barka da zuwa angona. bakinta ta kai daidai bakinsa. Mu'azzam yayi saurin kauda kai. Sulaiman kuwa cikin kunya ya tureta ya koma gefen Mu'azzam. Saida suka zauna Mu'azzam yace "shi zai koma gida"
Sulaiman yaje raka shi saida Suka je bakin mota Mu'azzam yace "Abokina naga Alama kamar baka son auren nan to nidai abin da nake son in fada maka kaji tsorom Allah kaga matar ka ce"
Sulaiman yace "da tsoron ka zanji"
Mu'azzam ya kada kai ya shiga mota ya tafi.
yana komawa ya sameta ta tube kayanta daga ita sai under were da bra tana ganinsa ta rumgume shi tana neman cire masa riga yayi tsaki yace "Hanan me haka"
tace "Haba Babyna inda ka hanani jikinka yanzu bai kamata ka hana ni ba"
yace "ke baki da kamun kaine "
tace "wani kamun kai abinda Allah ya halasta"
yace 🤔"Ashe kinsan Allah to Ay Allah ma yace mu fara yi 2 raka'at kafin muzo wannan baki"
turo baki tayi tace " Ni wlh sha'awar ka nake ji"
"😳Auya da lafiyanki kuwa"
shiru tayi tana saka masa hannu cikin riga tana masa yawo a ciki. jinta yayi tana neman since masa mazagin wando da sauri ya ture ta fada kan kujera ya wuce dakinsa a bakin kofa ya tsaya yace "ga can Abinci idan zaki ci sai kisa niyyar ci ni bacci zanyi"
Da gudu ta zata zo ta kamashi ya kara da gudu ya shige ciki yasa key😂😂😂
A gurin ta zauna tana ture turen baki
Shi kuwa yana shiga ya shiga bayi ya watsa ruwa ya dawo yasa kayan barci yayi kwanciyarsa
Mu'azzam a part din Sulaiman ya kwana washe gari Amina ce ta kawo masa breakfast lokacin yayi wanka ya shirya yana zaune ne da ta ajiye tace "Ina kwana"
yace "lafiya ya gajiyan biki ko da yake kekan ma ba wani gajiya da kikayi tunda naga baki hidima a bikinba"
tashi tayi zata tafi yace "pls kada ki tafi ki tsaya akwai sako da Dan baki"
tace "zuwa ina kuma
"zauna kiji mana"
ta zauna kan kafet shima ya sauko kasa yace "Amina ina sonki da fatan ba wanda ya rigani"
jin maganarsa tayi kamar wasa Dan haka saima ya bata dariya tace "kai Yaya Mu'azzam kaima akwai ban dariya"
ya lankwasar da muryan sa yace "ba wasa fa nake ba, pls in ba wanda ya rigani ki karbi soyayya ta. muyi aure cikin mutunta juna"
ta fahimci maganan sa gaskiya ne cikin ranta tace "yanzu wannan gwarzon namijin ne wanda ko wace mace zata So shi shi yake lankwasa murya Dan ta soshi amma ba karamin sa'a tayi ba"
yace "kanwata ko akwai wanda ya riga ni"
girgiza Kai tayi alamun Aa
Yace "To Ina jinki"
shiru ta kuma yi ta sunkuyar da kanta.tana wasa da yan yatsunta da suka sha jan lalle dama ita ma'abociya yin sane.
yace "ok to bani number ki "
wayarta ta mika masa ta tashi cikin murmushi ta fita
Sa numbersa yayi yakira wayar sa sai ga number ta ta fito yayi save din number sa a wayarta da NURUL KHALBI shi kuma yayi save din tata number da HEARTY
tana shiga Mamy tace "kiyi magana a Mu'azzam kuzo kukai wa su Sulaiman Abinci"
turo baki tayi nifa gaskiya bazan kai ba. wlh bazan kai wata katuwa abinci tana kwance ba.
Mamy tace "ehhh lallai auta rashin kunyarki ta rika ni kike cewa haka"
ta taho da sauri Ayko Amina ta Ari na kare Dan tasan idan ran Mamy ya baci bata wasa.
Zuwa tayi part din Sulaiman tace "wai idan ka gama breakfast zamu kai abincin yaya"
yace "To fito da Abincin"
ta je ta dauko abincin suka tafi. A mota ba wanda yace ma wani komai saida suka iso ya mika mata wayarta ta amsa. nocking sau daya sukayi Sulaiman ya bude musu suka shiga Amina ta ajiye abincin a dinning ta dawo tace "yaya an tashi lafiya"
yace "lafiya auta ya kika tashi"
tace "lafiya"
Suna zaune Hanan ta fito da dogon wando legis sai rigan da ta dameta duk tana fitar mata da suran jikinta. kanta kuwa ba dan kwali yasha attachment
cinyar Sulaiman ta hau wata kunya ne ta kama Sulaiman
Mu'azzam kuwa tunda ya kalleta ya kauda kai a ransa yace A'uzubillah
Amina kan tsaki tayi ta fita a falon.
Mu'azzam ma bin bayanta yayi. A wasu fararen kujeru suka yada zango duk kansu shiru sukayi ba Mai magana can Amina taji wayanta tayi kara alamun an mata text ta WhatsApp ya shigo.dubawa tayi taga NURUL KHALBI TA bude salon taga :Aslm Hearty hakika Dan lokaci kalilan sonki ya shiga zuciya ta Dan Allah ki ceceni ki amshi soyayyata
tsaki tayi har saida Mu'azzam yaji. yayin da yaji gabansa ya fadi
kara jin sako tayi ya shi go :pls ki taimaka ki bani matsayi a zuciyarki kada kice bakya soba
nan ma bata ce komai ba
saida aka turo da sakon na biyar ne ko wanne da irin kalaman da ake turawa ta maida amsa kamar haka:😡waye wannan yake niman takura min ina tare da abin alfaharina
tana shiga cikin wayan Mu'azzam saida ya saki murmushi.
Nan ya kawa turawa:Nine masoyinki MU'AZZAM
Yana shigowa da sauri ta rufe fuskarta tana murmushi. shima Murmushin yayi. ta dago ta nunashi da yatsa "kaiko zan rama ne"
Dariyan farin ciki yayi yace "mu tashi muje gida yau zan koma kano"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 17
Bangaren Sulaiman kuwa su Mu'azzam suna tafiya ya kalli Hanan yace "wai ke me yasa baki da kunya ne kina ganin mutane ji kayan dake jikinki"
tace To me a ciki
yace "mtsw gaskiya an cuceni"
tace "Ni yunwa nake ji fa"
ya nuna mata dinning ga can Abinci Sai kiyi ta ci
tana zuwa ta bude " Ni gaskiya abincin nan bai min ba kazo muje restaurant "
baice mata komai ba danshi idan ya kalleta ma haushi yake ji
Ana haka su Mu'azzam suka shigo Mu'azzam yace 'Abokina ni na tafi saimunyi waya"
Amina tace "yaya nima na tafi
Sulaiman ya tashi ya raka su har jikin mota sannan ya yiwa Amina nasiha akan ta ringa sakin jikin ta komai ya wuce
haka suka tafi suna kewar juna
Da daddare kuwa bayan Sulaiman ya watsa ruwa ya fito falo yana kallo sai ji yayi an zauna gefen sa baiyi magana ba. tace " Sulaiman muje mu kwanta mana "
yace "kije ki kwanta mana dole saida ni zaki kwanta"
tace "Hakkina fa"
yace "Hanan me yasa baki da kunya ne"
Tace "zaka gane bani da kunya kuwa"ta tashi ta tafi
saida ya gama ya kashe ko ina yaje dakinsa ya kashe wutan dakin ya kwanta saidai me ji yayi an fada bayansa da sauri ya tashi ya kunna wutan dakin. Hanan ya gani tsirara haihuwan uwarta yace "wannan wani irin masifa ne"
tace " ni gaskiya Hakkina nake so "
yace "Hakkinki kike so ko to yanzu zan baki kuwa"
shima tubewa tsirara a tunanin sa zata ji tsoro sai yaga tana Murmushin jin dadi. romancing dinta ya fara yaga tana mayar masa da martani cikin kwarewa. abin ya bashi mamaki Amma bai kawo komai a ransa ba a tunanin iya soyayyar zamani ta iya. Saida yayi nisa ya fara niman hanyansa sai yajishi ya shige gaba daya. yace "Innalillahi Hanan me zan gani .A wa kika bayar wa kanki ya lalata ki."
Hanan kan sai kara matse shi take tana cewa "pls ci gaba mana sweet heart"
Wani shahararren mari ya bata yace "in ci gaba dame"
kuka ta fara.
"nace ki fada min we kika bawa kanki ya lalata ki"
Sai cewa tayi "wlh saina fada wa Dad dina. "
"oho idan kika fada kanki kika tona wa asiri"
tace "Allah ya isa ban yafe ba ko kabarinka naci da wuta bazan taba yafewa ba. kuma saina fada wa Dad dina"
Yace "To hell with you and your Dad"
fita tayi tana kuka ta koma dakinta tana kuka ta dauki waya ta kira Dad dinta yana dauka tace "Dad kaga Sulaiman ya dake ni"
yace "akan me bashi wayar"
tace "yana dakinsa"
yace "To kiyi hakuri gobe da safe zanzo gidan inji dalilin dukan naki"
tace "yawwa Dad "
washe gari Sulaiman yayi wanka kenan sai ga Dad dn Hanan
Sulaiman ya durkusa kenan zai gaishe shi yace "tashi bana son gaisuwarka maras kunyar banza kayi Sa'a na dauki 'yata na baka har zaka dake ta. tukun ma me ta maka"
A ransa yace "lalle Hanan bata da kunya"
a fili kuwa cewa yayi "Dad ayi hakuri"
Aa sai ka bata hakuri a gabana
Hanan ce ta fito tana zuwa ta rumgume Dad dinta yace "sha lele baiji miki ciwo ba ko"
tace "eh Dad
Ya kalli Sulaiman yace "ka bata hakuri"
Sulaiman kuwa zuciyar sa ce ke tafarfasa dan baya son bacin ran iyayen sa ne badan haka ba da sai yaci musu mutum ci daga ita har Dad din nata Dan haka yace "Hanan kiyi hakuri"
tace "naji Amma kada ka kara"
baice komai ba ta tashi ya bar musu gidan. gidan Mamy yaje yana zuwa ya shiga part dinsa Dan ya debo kayansa. yana bincikawa yaga hijjabin Khadija ya daga yana kallo a fili yace "Allah sarki baiwar Allah ko a wani hali take oho"
sa hijjabin yayi cikin kayansa ta tafi. yana zuwa gidan Hanan ta tada rigima wai hakkinta yace "da ranan ma"
nan ta fara kuka wlh sai in kira Dad dina
yace "Aa muje in baki ay in ciwo ne ma kin shafa min"
ay ta wuce gaba yana binta a bata
Bangaren Khadija kuwa tana karatunta cikin kwanciyar hankali. tana karantar low tace zata laranci low ne sabida ta kwatar wa 'yan uwanta marayu hakkinsu
Duk wanda ya ganta bazaice ta fito daga gidan Marayu bane sabida Dr Hashim ba abin da bai mata ba wanda ake yiwa yan gata.
Mu'azzam da Amina kuwa soyayyarsu tayi karfi inda har Sulaiman ya sani kuma yana farin ciki da hakan don tasan mu'azzam mutum ne adali wanda zai kula masa da 'yar uwarsa
Cikin sauri ya shirya Dan yayi latti sosai agogo ya duba Karfe 8:15am yanzu hanyar da zaibi dole a samu go slow Dan haka kawai zai hau mashin. Mashin dinsa ya hauka cikin sauri ya fita.
bakin Titi ta fito Dan ta samu keke napep din da zai Kai ta har cikin makaranta. dole sai ta tsallaka Dan ta wancan hannun ne zata fi samun keke napep ta sa kafa zata tsallaka kenan sai jin mashin tayi ya kuskurenta. har ya kusan take mata kafa.
A lokacin daya suka dago da niyyar yiwa juna masifa. sai suka kasa saboda kwar jinin da suka gani a fuskar juna.
Khadija ce tayi Saurin cewa "Kayi hakuri"
Mu'azzam yace "Aa ni zan baki hakuri"
bata ce komai ba ta wuce shi. yace "malama kizo in kaiki."
tace "Kayi hakuri bana hawa Mashin"
Daidai lokacin kuwa Keke napep ya tsaya ta shiga.
Duk saurin da Mu'azzam yake ay sai ya manta da shi sai yabi napep din a baya. har ya shiga da ita cikin makaranta inda yana kallon ta shiga aji ya tafi.
Khadija kuwa tana aji Amma fuskar me mashin din take kallo sai ta kawar da tunanin sai zuciyarta ta kara tuno mata shi.
Haka Mu'azzam shima ko a asibiti fuskarta yake kallo ya rasa inda yasan fuskar lallai yana son ya sake ganinta. washe gari makarantar ya koma ya tsaya gefen wata bishiya yana kallonta ta shiga ajinsu sannan ya koma
Haka kullun Mu'azzam yake sai yaje yaga budurwar nan sannan yake zuwa asibiti
Khadija kuwa yanzu so take ta kara kallon sa saboda har mafarkinsa saida tayi.
Yau yayi niyyar mata magana Dan yana son ya san sunanta
Makarantar ya wuce yasan a wannan lokacin tana cikin aji da a makare yazo ya jira aka tashe su suna fitowa ta nufi bishiyar Dan anan take hutawa. sai ganin sa tayi gabanta. cikin tsoro ta ja da baya. yayi Murmushi har dimple dinsa ya lotsa
A ranta tace "Irin nawa"
yace "kin gane ni"
bata ce komai ba sai daga kai da tayi
Yace "Sunana Mu'azzam zan iya sanin naki Sunan"
tace "Sunana Khadija"
Tace "Malama khadija tun ranan Dana kuskureki da mashin na kasa samun kwanciyar hankali nidai so nake ina ganinki ko wani lokaci"
A ranta tace "Ashe shima haka yake ji game dani"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 18
A fili kuwa bata ce komai ba
yace "Malama Khadija idan baza ki damu ba ina sonki ki amince mu kulla soyayya har ya kaimu ga aure"
girgiza Kai tayi tace "Aa bazai yuyu ba. Aure tsakani na da kai ya haramta"
Ya haramta me ya haramta shi kuma
bata ce komai tabar gurin tana zubda hawaye
Tausayinta ne ya kama shi. sai yaji kamar ya je ya lallasheta
dole ya shiga rayuwanta ko Dan yasan wacece ita
Bangaren Sulaiman kuwa Hanan ta mai dashi kamar Karen barbara duk lokacin da tayi niyya zata ce ita a bata hakkinta. idan ya nuna bacin rai tace "zata fada wa Dad dinta "
Haka zai biye mata Dan baya so ta tona masa asiri. gashi sai dai yayi ta wahala Dan ba dadinta yake ji ba. ana sabon aure ayi kiba Amma shi ko ramewa yayi
yana zaune a office yana tunanin yadda zai bullowa lamarin kawai sai ya sake murmushi
ya tattara yaja motarsa ya fita a office din. Inda ake saida maganin sex ya nufa yace "baya iya biya wa matarsa bukata. gashi ita kuma tana da karfin sha'awa Dan Allah ina son ku hada min wanda zanji karfi kamar doki.
Mutumin yace "an gama me gida"
Nan suka hada masa magunguna suka masa bayani ya tafi gida. yana shiga ya ganta tana barci sai Mai aikin da aka kawo mata tana zaune tana kallo tana ganinsa itama tasa kai tabar falon. ya zauna shi daya sai murmushin mugunta yake
ganin magrib ya kawo kai yasa ya tashe ta yace taje tayi sallah. koda ya tafi kara kwanciyar tayi dan sallah ma bata damu da ita ba idan anyi wata baza ayi wataba
Sai bayan isha ya dawo dakinsa ya shiga yayi wanka yasa kayan barci ya hada coffee ya fito falo yana sha.
Hanan ta fito wata rigan barcin ta iya cinya tana zuwa ta kwanta jikinsa "Sulaiman ni yunwa nake ji"
yace "Mai aikinki bata dafa miki abinci bane"
tace "Ni naka nake so ita bata iya komai va"
yace "Amma ay naga abinci a kicin"
Ta turo baki "kaima kasan I don't like to eat this food"
ya kalle ta yayi inda tayi da fuska shima yace "ok barin dafa miki indomie "
tace "Thank My guy"
ya je ya dafa mata indomie ya kawo mata yana ajiyewa ya tafi dakinsa saida ya gama shan magungunan daya am so ya kwanta kamar me barci Dan yasan tana gamawa zata zo.
Ay kuwa bai dade da kwanciya ta shigo ta tsaya gabansa tana son cire riga
yace "me kuma kike so"
tace "Hakkina"
yace "kefa rigimarki na da yawa"
nan ta fara bubbuga kafa tana kokarin yin kuka yace "A'a kada kimin asaran hawayenki zo in baki hakkinki matana"
taji dadin kalamansa Dan haka ta hauro kan gadon nan fa suka fara romancing din juna. daga nan suka fada duniyar ma'aurata Inda Sulaiman ya rikice mata kamar ba shiba. tun tana jin dadi har ta fara shan wuya tun taba daurewa har ta fara cewa "Sulaiman ya isa haka na gaji"
kamar bada shi take ba nan ta fara kuka. Amma ina shi ba jima yake ba.
tazo ta fara kai duka da yakushi nan ma bai kyaleta ba har saida yaji ya gamsu Dan kansa. koda ya tashi yaga gaba daya fuskarta ta jike da hawaye da majina. yayi Murmushi yace "In kara ne"
tace "Ba a kaina ba wannan din ma da kayi wuta bal-bal"
tana fadan haka ta tashi da kyar ta tafi dakin ta. Sulaiman yayi dariya har ya gode Allah.
hijjabin Khadija ya dauko ya lulluba dashi yana tuna rabuwansu na karshe da Khadija.
'Bangaren Mu'azzam kuwa Suna soyayyarsu Da Amina gefe daya kuma kullun sai ya tambayeta me yasa tace aurensu ya haramta. Amma taki fada masa.
Yau Dan yace dole sai ta fada masa
Tace "Saboda Kai kana da DANGI ni kuma bani da shi"
yace "Khadija dama akwai wadanda basu da DANGI ne"
Tace "Akwai muna da yawa ma kuwa"
Yace ban gane nufinki ba
Tace "Mu'azzam kasan ni wacece"
yace "Sai kin fada "
tace "ni marainiyace a gidan marayu na tashi bansan DANGINA ba"
Yace "Ayyah Gaskiya na tausaya miki. Amma har yanzu baki fada min me yasa aurena dake ya haramta ba"
Tace "Gashi na fada maka"
yace "Saboda baki da DANGI shine auren mu zai haramta wannan ba Hujja bane"
tace "Hijja ne sabida iyayenka baza su bari ka auri wacce bata da asaliba"
yace "Kada ki damu Iyayena basu da matsala"
gabanta ne ya fadi da taji irin yadda Sulaiman ya fada matane kuma aka samu matsala . ta sake maimaita maganan a ranta
*Kada ki damu iyayena basu da matsala*
Da sauri ta miki tace "Aa Mu'azzam haka shima ya fada min kuma aka samu matsala. kayi hakuri kawai danje in auri dan uwana Maraya"
ta na hawaye take magana
Tausayinta ya kamashi yace "Khadija kinban labarinki"
baza ta iya boye masa komai ba dan haka ta fada masa komai game da ita.
yaji tausayin ta shima ya bata labarin soyayyarsu da Amina kuma yace "Idan kin yadda zan aure ku biyu rana daya keda Amina"
tace "ka tafi kawai bana son ka dagula min rayuwa kamar yadda aka min "
yace "Na yadda kada ki amshi soyayyata Saina kawo miki mahaifina ya tabbatar miki zai mana aure"
ta daga masa kai tace "Amma fa munyi hutu zan je katsina nayi hutu bazan dawoba sai bayan wata Uku"
yace "Kada ki damu Sai muje katsinan tacan na hada ku da Amina"
Tace "To ni zan tafi gida"
yace To sai munyi waya
yana kallonta tana tafiya abin tausayi yaji kamar ya mata kuka😭
Yana komawa gida ya kira Amina A waya yace "Hearty kwanan nan zamuzo Katsina da Abbana"
tace "Allah yasa gidan mu zakuzo NURUL QALBI
Yace A'a Amma idan muka zo zaki gani nidai ina rokonki duk abin da kika gani kiyi hakuri dashi."
Tace "To Nurul qalbi Allah yasa muji Alheri"
yace "Amin"
tana komawa gida ta kunna dan karamin tv dinta don ya debe mata kewa. A tv taga An nuno Alhaji Taheer Sarkin daji ana nuna yadda yake taimakon talakawa da marayu. ita ko mutumin yana bugeta kudinsa bai tsole masa ido ba. tana sonsa musamman yadda yake taimakon marayu.
ta shagala da kallon har wata ta shigo tanata magana Amma bata jita ba. saida ta taba sannan ta juyo tace "Kai Khadija kallon Alhaji Taheer dinne haka"
Khadija tace "Wlh Ina kaunar mutumin ne musamman da yake taimakon marayu "
Matar me suna kubra tace"Indai Alhaji Taheer ne Ina ga a Arewan mun nan ba wanda ya kaishi taimakon marayu Amma in kinji tarihinsa abin tausayi"
Khadija tace "Allah sarki dama haka Allah yake harabtan bawansa"
Kubra tace "kinga duk kudin nan nasa dansa daya ne tilo kuma bashi da mata "
Khadija ta zaro ido tace "Ina uwar "
Kubra tace "'Ance duk mace da ta aura mutuwa take. shi yasa yanzu ya gaji ya daina aure"
Khadija tace "wlh har kinsa naji tausayinsa"
Alhamdulillah sunyi jarabawa kuma ta samu maki me yawa haka ta tattara ta koma katsina.
Daidai lokacin data iso gidan su taga mota A kofar gidan. me motar ya ciro kudi a wallet dinsa yana mika wa mai Gadi sai taga wani abu ya fadi daga cikin wallet din. tana magana Amma ina me motar ya tafi. da sauri taje ta dauka sa taga ATM dinsa ne nan ta dauka ta shiga dashi. tana shiga gidan ya kacame da oyoyo yara da 'yan mata ciki hadda Hajara itama da cikinta tazo da aka fada mata Khadija zata zo hutu
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
Wannan page din naku ne *INA DANGINA* Fans naga comment dinku Kuma naji dadi sosai. Mrs Aliyu tana kaunarku kamar yadda kuke kaunarta. Ina yinku irin over din nan. I love you all😍😍♥️
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 19
tana shiga Dakin Inna ta rumgume ta bayan an nitsa ne ta fito da tsaraba tana bawa yaran gidan. saida aka watse ta fito da ATM din data samu ta mika wa Inna tace "Inna wannan a waje wani ya yarda shi ina ta masa magana ya tsaya ya dauka Amma bai jini ba"
Inna tace "Ba ana rubuta suna a jiki ba karanta muji ni Ay ban iya karatuba"
Khadija ta duba taga An rubuta Taheer Sarkin Daji tace "Inna wannan ay kamar na Alhaji Taheer Sarkin Daji ne "
Inna tace "Allah sarki dama shine ya yar dashi dazun nan yazo gidan nan ya bada taimako sosai gashi kuma bamu san inda zamu same shiba"
Khadija tace "wlh Inna ina son ganin bawan Allah din nan Allah baisa zamu hadu ba"
Inna tace "Haka zamu ajiye idan Allah yasa ya dawo sai mu bashi"
Bangaren Sulaiman kuwa yanzu ya huta da jaraban Hanan tunda tasha wuya a hannun sa. saidai kuma yawon da tasa a gaba wannan kuma bai dame shiba. yanzu abin dake damunsa bai wuce tunanin Khadija ba ko a wani hali take oho gashi har ciwon zuciyar sa ya dawo daurewa kawai yake yake zuwa office da ka ganshi kasan yana cikin damuwa.
Amina zaune kan kujera sai Mamy da take kwance gefen cikinta yana ciwo Amina na mata sannu
Mamy tace "Auta menene da menene babu a store"
Amina tace " Ay kusan komai ma babu"
ta rintse ido tace " ki kira Alhaji A waya ki fada masa idan zaizo ya taho mana da kayan abinci"
Amina ta kira shi ta gaishe koda ta sanar dashi sai yace "gashi nan zuwa dama tun jiya da aka fada masa rashin Lafiyan Mamanku na nemi izini yanzu haka ina Airport "
Amina tace "To Allah ya dawo dakai lafiya"
Alhaji Usman kuwa yana ajiye waya yana kokarin shiga jirgi sai wani mutumi ya taho da sauri yace "Alhaji Taheer yace kazo yanzu zai baka sako zuwa katsina"
yace "yallabai din da kansa yake nima na ay daya kirani a waya"
yace "Nidai shi ya turo ni ga motar daya turo ni da ita ma yace in dauko ka"
Alhaji yace "To muje"
Suka shiga motar mutumin yaja suka bar airport din
Saidai me hanyar daya kamata ayi ba nan driver yayi ba
Alhaji Usman yace "Bawan Allah kace Alhaji Taheer ke son gani na Amma naga kana yin wani hanya"
ji yayi anyi magana ta bayansa "Idan ka sake magana zan fasa maka kai"
Yana juyowa yaga wani bakin mutum ya rufe fuskan sa da bakin yadi ga Bindiga yayi saitin kansa dashi
Alhaji Usman yace "Innalillahi wa Inna ilaihirraju'un me kuke so A gurina"
"ka bari idan mun je can kaji" na bayansa ya bashi amsa
bai sake yin magana ba har suka tsaya da motar suka fito dashi suka rufe masa fuska da bakin yadi suka kama suna tafiya dashi
shidai baiji lokacin da suka hau matattakala ba Amma yaji suna sauka suna shiga matsaya yaji suna tafiya a sunkuye wanda bazai iya Mike wa ba idan ya Mike kuwa kansa zai tabo saman gurin"
Saida suka tsaya dashi suka bude masa fuska sannan suka fita.
ya kalli dakin yara maza guda biyu sai mace daya yace "Baiwar Allah Ina ne nan"
Tace "nima ban sani ba abu daya na sani shine kidnapping din mu suka yi"
yace "wadannan yaran yarankine "
tace "wadannan nan na same su nima Amma yanzu naji ance iyayensu sun bada kudi za'a tafi dasu. Dan Allah idan suka zo suka tambayeka number Dan uwanka kada ka musu taurin kai ka basu kada su kashe ka na gaji da ganin gawan musulmai ana wulakanci dashi"
baice komai ba sai Addua da yake a zuciyar sa
ba'a dade ba wani ya shigo ya mika masa Abinci a take away yace "ka bani number Alhaji Taheer "
Ba musu ya ciro waya a Aljinunsa ya bashi number . zai mayar da wayan yace "da wayan zaka bani"
ba musu ya mika masa wayan. mutumin ya kara cajeshi ya dauke wallet dinsa sa sauran wayoyinsa
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 20
Har dare ba labarin Alhaji Amina tayi kiran wayan sa Amma a kashe tayi mamaki ga ciwon Mamy sai karuwa yake yi ta kira number Sulaiman shima a kashe. A takaice dai har barci ya kwashe su ba Alhaji Usman. wanda Mamy kan ma barcin wahala ne.
Sulaiman kuwa ciwonsa ne ya tashi gadan-gadan yana kwance a dakinsa Hanan kuwa ta kashe wayoyinsa ta ajiye shi ko ko iya tashi baya yi. ita ko ba abin daya dameta yawonta take fita.
Da Sassafe Amina bayan ta hada wa Mamy Breakfast ta tafi gidan Sulaiman tana zuwa tayi nocking yafi a kirga amma ba halaman za'a fito a saurareta. har ta gaji ta zauna a bakin kofar falon tayi tagumi.
Mai gadin wanda shi ya bude mata get saboda yasan kanwar mai gidan ce. ya karaso yace "Hajiya lafiya kuwa"
ta ce "Baba suna nan kuwa nayi musu nocking shiru "
Yace "Bana tunanin wani ya fita daga cikin su tunda dukansu ga motarsu nan"
Mai gadin ya kara yin nocking shima sai lokacin ne suka ji muryan Hanan tana cewa "wani shegen ne yake damuna da sanyin safiyar nan"
tana fitowa ta gansu ta watsa musu harara tace "Menene zaku zo kuna damun mu muna barci"
Amina tace "Hanan wai baki gane ni bane?"
Hanan tayi Murmushin mugunta tace "Na gane ki mana lalle ma Amina baki da kunya ina matar yayan ki. ki kirani da sunana"
Amina tayi shiru can da ta tuna taimako take nima tace "yi hakuri Dan Allah ki yiwa yaya magana yazo Mamy bata da lafiya ga Alhaji bai dawoba"
Hanan tayi tsaki "mtsw to yayanki bayanan"
Amina tace "Dan Allah ina yaje"
Hanan ta sake wani tsakin da yayi wa Amina ciwo ya rufe kofar tabar ta a gurin tana zubda hawaye "
Da taga hakan bazai fiddata ba ta tashi ta nufi office dinsa. tana zuwa aka ce Sulaiman kwanan sa uku rabonsa da office suma suna kiransa a waya a kashe.
gida ta koma taga Mamy tana cikin wani hali idonta yayi yellow sosai sai ciwon ciki.
durkuwa tayi ta rushe da kuka cikin kuka tace "wayyo Allah ka kawo mana dauki Alhaji ina ka shiga. Yaya kana ina ne ga Mamy zata mutu"
tashi tayi da gudun ta tare mashin sai gidan Sulaiman ta kara komawa daidai lokacin da ta isa Hanan ta fito zata fita a motar ta. da sauri ta sameta tace "Dan Allah muje mukai Mamy Hospital a motarki tunda ni kinga Hannu na bayyi kwari ba"
Hanan ta tabe baki "baki ga nima fita zanyi ba"
Amina tace " Hanan Mamy fa nace miki ba wata ba"
Hanan ta mata mungun kallo tace "to Mamy na ce"
Amina tace "Hanan Amma kin cika butulu Mamyn data kauna ce ki taso farin cikin ki akan na yayanta"
Murmushinmugunta tayi sannan ta shiga motar ta tayi yi gaba
Amina ta tafi gida tana Allah wadai da halin Hanan
Tana shiga gida ta dauki makullin motar Alhaji tayi shahadan fito da motar. ta koma ta taimakawa Mamy ta fito da ita ta sata a baya sannan ta shiga mazaunin driver saida tayi Addua sannan ta tada motar tana tsoro haka suka isa hospital.
Cikin gaggawa aka karbi Mamy aka sata a wani daki likitoci suna bincike a kanta. ita ko Amina ta zauna tana godewa Allah daya kawo su Lafiya Dan tasan bata iya mota ba.
Alhaji Usman kuwa yana nan cikin wannan dakin da akayi shi a karkashin kasa shi da matar nan yaran an fita dasu. Su kuwa Da aka basu number Alhaji Taheer suna ta kira amma yaki daukan wayan. saboda shi baya daukan wayan da sani ba. karshe dai har suka hakura.
Amina tana tsaye wani Likita ya kirata da sauri taje office dinsa ya bata dama ta zauna yace "Hajiya Mahaifiyarki fa Madaciyarta ce ta samu matsala wanda sai an mata aiki"
Amina tace "aikin zaici nawa ne"
Likita yace "Gaskiya zaikai dubu dari biyu da hamsim"
Amina tayi shiru can kuma tace "Dr Baza a iya bata magani ba kafin wani lokacin"
yace "Gaskiya zan fada miki idan takai kwana biyu ciwon nan yana jikinta komai zai iya faruwa ya kamata ko yaya ne kije ki nemo kudi"
Amina ta rushe da wani matsanancin kuka ta fita ta koma dakin da Mamy take tana zuwa taga idonta ya sake yin yellow ta kara wani sabon kukan Mamy ta girgiza kai cikin karfin hali tace " Auta ki daina kuka haka nan "
Amina tace "dole nayi kuka Mamy ba yaya ba Alhaji gashi ke kina kwance kuma Hanan ta wulakatani "
Mamy tace "Hanan din "
Amina bata boye mata ba ta fada mata yadda akayi.
Mamy ta girgiza kai tace "ba damuwa rayuwa ne"
Alhaji Usman kuwa cikin da yammaci aka zo aka fita da Matar ya rage saura shi daya.
mutumin daya fita da matar ya dawo ya kawo masa Abinci. Alhaji yace Dan Allah ku fitar dani anan iyalina bata da lafiya ga gida na ba Abinci"
Yace "kai dattijo har yanzu ba'a daga number daka bamu ba duk lokacin Da aka daga ka tafi"
Alhaji yace " Ay bazai dauka ba tunda baisan number ba"
"Ato ka mutu anan"
yana gama fadan haka ya hau matattakala ya fita
yana fita yaji wata murya ta waje yana cewa "me ka tsaya yi ne"
Yace "oga wai cemin yake iyalinsa bata da lafiya"
yaji muryan tace "Zanje gidan na duba ay"
Da sauri Alhaji ya hau matattakala ya hau sama ya daga kai ya leka ta wata 'yar karamar kafa sawayen mutumin ya fara hangowa sannan yahango har fuskar sa.
Saurin rufe bakinsa yayi ya sauko da saurinsa a ransa yace "me zan gani Abokina Alhaji Idi (Dad din Hanan)"
Amina kuwa data rasa madafa wayarta ta siyar wayar zata kar dubu dari da ashirin Amma a dubu saba'in ta siyar. ta kawo kudin wa Dr tace "Dr gashi a fara yi da wannan"
yace "Ay wannan saidai kudin magani ne idan anyi aikin"
shiru tayi tana tunanin mafita can sai dabara ta fado mata. Da sauri ta fita gida taje ta tattaro takardun motar tayi wajen saida motoci tana zuwa akayi cinikin mota Amma akace kudin sai bayan sati zata dawo ta amsa. bata ce musu komai ba ta amshi takardun motar ta koma gida.
tana tunanin mafita ne Dad din Hanan ya kunno motarsa gidan
da gudu Amina ta fita tana jin dadi a ranta
ta gaishe shi ya amsa yace "Ina babanki"
bata boye mishi komai ba ta fada masa amma bata fada masa abinda Hanan ta mata ba saboda tasan yadda yake son 'yarsa
yace "To muje inga Maman naki"
A motar sa suka tafi yana tuki yana Satan kallonta yana hadiyan yawu irin na tsofin bariki
Suka isa ya gaida Mamy sannan sukayi da Amina gun Likitan Likitan yayiwa masa bayanin komai.
Dad din Hanan yace "Amina muje ta waje muyi magana"
tace "To"
Suna fita yace "Amina kina ganin Mahaifiyarki a kwance wani tanadi kikai mata"
Amina tayi shiru danbata gane abin da yake nufi ba
ya kara cewa "kina da kudin da zaki biya"
Amina tace A'a
Yace "Ga hanya mafi sauki da zaki sami kudi dan ki biya mata kizo muje gida na mu kwana tare ki bani albarkun dake jikinki niko na miki Alkawarin zan biya kudin har Dana jinya"
Da sauri Amina ta rufe bakinta da hannunta tana kuka tace "Dad nifa yarka ce"
yace "A'a yata daya ce a duniyar nan itace Hanan kizo muje kawai"
Tace "Bazan je ba Allah ya isa tsakanina dakai kuma idan Babana ya dawo wlh saina fada azzalumin tsoho kawai"
tana fada tana kuka
dariya Dad din Hanan yayi yace "Shikenan Uwarki ta mutu a banza"
durkushewa tayi tana kuka. can ta tuna da Mamy ta da sauri ta Mike tace "Dad na amince jirani mu tafi"
yayi Murmushi yace "muje"
saidai abin da basu sani ba Likitan yana jin abin da suke fada
Daidai lokacin Khadija suka shigo asibitin wanda dama suna zuwa don gaida maras sa lafiya.
suna cikin zagawa Khadija taga Mamy ta ganeta. ta taho tace "Mama kece anan meke damun ki"
Mamy kuwa kasa magana tayi saboda kunya
Likita ta hango tayi gunsa tace "Dan Allah mike damun wancan matar"
bai boye mata ba ya fada mata kuma ya fada mata irin halin da Amina zata jefa kanta saboda rashin kudi
Khadija tace "Ina Sir Sulaiman "
Dr yace "wai shi"
tace "yanzu dai ina Aminan"
Yana juyawa yaga motar tana kokarin fita Ay ko yace "Gasu can har zasu fita"
Da sauri Khadija ta ciro saukan gold da Dr Hashim ya siya mata ta mika masa ta mika masa wayarta tace "gashi kuyi mata duk abin daya dace"
tana bashi ta fita da gudu ko jiran yan uwanta batayi ba tana fita get taga keke napep tace "Malam mubi wancan motar " tana fada tana nuna masa
A mota kuwa Dad din Hanan ya kalli Amina yace "Muna zuwa fa za'a fara kinji tawan"
Kai ta daga masa tana kuka
su na isa get din gidan ta shiga daidai lokacin da aka rufe get din Keken Khadija ya iso tana fita ta mika masa 1k bata tsaya amsar wani canji ba tayi cikin gidan da gudun ta me gadi yana magana Amma kota kula shi.
tana shiga shi kuma yana rufe kofa ya kalli Amina yace "ki shiga can ki cire kayanki gani nan zuwa"
yayin da Khadija kuma Maigadi yana ta mata masifan ta fita.
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:45 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 21
Zai shiga dakin da Amina take wanda ita ko ta cire kayan ta yaji hayaniya da mai gadi fita yayi ya bude kofar falon yana tambaya menene. Ganin an bude kofa yasa khadija ta shige falon da gudu
Jin hayaniya yasa Amina ta fito daure da bargo a jikinta Daidai lokacin Khadija ta karaso tsakiyar falon da sauri ta kamata suka koma jikin dakin kayanta a bata tace "maza kisa kayanki mu tafi an riga an gama komai yanzu haka ma za'a shiga da Mama "
Da sauri Amina tasa kayanta suka fito suna fitowa suka ganshi tsaye yace "wacece ke zaki hana min jin dadina to kin jawa kanki dake da ita ba wanda zai fita saina maida yawona a kanku"
Kirjin khadija ya fara dukan uku-uku
Amina kuwa da yake tasan yanayin gidan yasa ta fada kicin wukake ta guda biyu ta dauko ta mika wa Khadija daya tace "Wlh ka matso kusa damu sai mun kashe ka azzalumin mutumi kawai"
Duk kan su suna nuno masa wukar suna jada baya har suka fita ta kofar kicin
Suna fita harabar gidan suka kwasa da gudu suka fita suka bar mai gadi a cikin duhu.
Suna zuwa bakin titi lokacin ana fitowa daga sallah magrib napep Khadija ta tare musu suka shiga lokacin da suka iso asibitin ana kiran sallah isha daidai lokacin kuma aka fito da Mamy aka kaita dakin da take
Amina ta kalli Khadija tace "Anty Khadija waya biya wa Mamy kudin aikin "
Khadija tace "Kedai kada ki damu Allah yaba Mamy lafiya "
Zata tafi likitan ya kirata yace "A gaskiya Hajiya kinyi kokari amma sarkanki yafi kudin Aikin saboda haka ga wayar ki gobe da safe ki dawo ki amshi sauran kudin ki"
Khadija tace "kada ka damu yanzu ka bani wayar sauran kudin kuma ka basu" ya bata wayarta yana jinjina kirki irin nata
Khadija ta koma wajen Amina tace "Amina Ina Sir Sulaiman har ya bari zaki fada wani hali, kuma ina Babanku"
Amina tace "bansan inda suke ba amma duk inda suke nasan basa lafiya"
Khadija tace "kedai kici gaba da Addu'a. Ki cire damuwa a ranki in Allah ya yarda Mamy zata samu lafiya"
Amina ta daga mata kaitana kara zubda hawaye wanda idonta sun koma kanana saboda kuka
Khadija ta mata sallama ta tafi gida tana tunanin yadda akayi suka shiga cikin wani hali
Tana tafiya Amina ta shiga bayin dake cikin dakin ta dauro Alola ta dawo tayi sallolin da ake binta dan sai yanzu ta tuna ko la'asar batayi ba.
Addu'a sosai tayi sannan ta dawo ta zauna gaban gadon Mamy wanda barci take yi tunda idonta biyu dama aka mata aikin saboda zamani ya canja ba'a cika gusar da hankalin mutum ba
Sulaiman kuwa ya rasa yadda zaiyi Sallah ma a kwance yake idan yaga lokacin sallah yayi yana son ya kira wani kusa dashi gashi wayoyin duka Hanan ta kwashe su. Kuma bata gidan ma.
Sai karfe 11:20pm ta dawo saboda rashin imani tana dawowa ta kwanta kan kirjinsa. Cikin karfin halin yace "Hanan wayana ki dauko min in kira dan Uwana yazo ya kaini asibiti"
Yatsuna fuska tayi tace "Wayoyinka suna falo ni kuma na gaji"
Bai kara maganaba yayi shiru cikin zuciyarsa yana karanto Addu'a can kuma ya fara karanto Alqur'ani wanda a yanzu ya haddace shi a haka barci ya kwashe.
Lalle Al-Quran Maganine ga bayin Allah wannan yasa Sulaiman Asuba nayi ya tashi da karfi a jikinsa.
(Da haka nake so jawo hankalin 'yan'uwa Idan damuwa ko cuta ko rashin wani abu ya samu mutum ka nemi Al-Quran ka karanta shi in Allah ya yarda Allah zai maka maganin koma menene domin Al-Quran yana maganin ko wani cuta)
Da bin bango ya isa falo ya dauki wayoyinsa yaga duk a kashe ya kunna. Yana kunnawa texts ne suka fara shigowa yawancinsu na Amina ne da Mu'azzam. Na Amina ya fara dubawa hankalin sa ya tashi ya kira amma layi a kashe. Ya kira layin Mamy itama a kashe na Alhaji ma a kashe. Da sauri ya fita kansa na masa wani irin ciwo ga kirjinsa ma. Yana fita ya samu za'a shiga Sallah Asuba ya shiga masallaci akai Sallah dashi. Yana fitowa bai zarce ko ina ba sai gidan Mamy yana isa yaga kofar a bude amma ba kowa a gidan ya shiga ko ina baiga kowa ba. Ya fita yana neman layin Amina. Mamy da Alhaji amma duk a kashe. Ya yanke shawaran kiran Mu'azzam ringing biyu ya dauka Mu'azzam ne ya fara magana "Haba dan uwa me ya sameku ne duk kanku wayarku a kashe. Gashi Abba ma yace "yana ta neman Alhaji a waya bai same shiba lafiya dai ku"
Sulaiman ya kama kirjinsa da yake masa ciwo ga jiri saboda yunwa yace "Ba lafiya ba dan uwa we need your help "
Mu'azzam yace "Meke faruwa fada min dama yau nake da niyyar zuwa "
A hankalin Sulaiman ya fada masa abin daya sani
Mu'azzam yace "To Ina suke"
Sulaiman yace "ban san inda suke ba amma ina tunanin asibiti suka tafi kuma bansan asibitin ba"
Mu'azzam yace "Kada ka damu bro ka koma gida ka kwanta gani nan zuwa "
Sulaiman yace "To tare da kashe wayar "
Dakin Mamy yayi ya kwanta yana rero karatun Al-Quran mai girma
Alhaji Usman kuwa yana cikin dan karamin dakin da yake a cikin kasa yayi baki ya rame. Saboda tunanin a wani hali iyalinsa suke ciki. Duk da yasan Akwai Sulaiman amma tabbas yasan suna cikin tashin hankali musamman yadda basu ganshi ba.
Lalle yayi nadaman hada auren dansa da Yar Alhaji Idi. Yaso farin cikin sa akan farin cikin dansa yanzu ga abin daya saka masa
Shigowa akayi wani ne kuma ba mutumin da ba ya miko masa wayarsa yace "gashi ka bude mu kira number Alhaji Taheer ta wayarka tunda shi sakaraine baya daukan number da bai sani ba"
Ba musu ya kunna musu ya basu
Mutumin yana fita Alhaji ya biyo shi yana fita ya rufe ta 'yar kafar nan Alhaji yake kallon yadda Mutumin ya mikawa Alhaji Idi wayan yana kira ringing Uku yayi ta dauka kafin ya fara magana har Alhaji Taheer ya riga shi. "Alhaji lafiyanka kuwa ya jikin iyalin naka"
Alhaji Idi yayi dariyan Mugunta yace "Ay ko gidan ma bai isaba yana gurin mu"
Alhaji Taheer yace "Ku suwaye"
Alhaji Idi yayi dariya yace "Kidnappers"
Alhaji yace "Innalillahi wa Inna'ilaihir raju'un, me kuke so a wajen sa dan Allah ku sake shi ya tafi wajen iyalinsa bata da lafiya"
Alhaji Idi yace "Baza mu sake shi ba saboda akwai abinda muke nema a wajen ka"
Alhaji Taheer yace "Ina jinka me kuke so a guna"
Alhaji Idi yace "15million muke so kuma idan ka bari 'yan sanda suka sani zamu kashe shi mu kona gawarsa a cikin dajin nan"
Alhaji Taheer yace "Dan Allah kada kuyi masa komai idan dai kudi kuke so zan baku ya za'a yi in baku"
Alhaji Idi yace "Good Idan ka hada kudin zamu kiraka amma bada wannan number ba"
Yana gama fada Alhaji Idi ya kashe wayar ya wurga wa daya daga cikin yaransa.
Alhaji Usman ya koma ciki yana mamakin Irin son zuciyar Alhaji Idi
Karfe 9:5am Dr ya kira Amina ya fada mata yadda akayi aka yiwa Mamy ta aiki. Karshe yace "Ga sauran kudin tace a baku"
Bata san lokacin da ta fashe da kuka ba tana sawa Khadija da duk danginta Albarka. Ta dauki kudin ta je ta samu Mamy. Da ta fara samun sauki yanzu. Ta mika mata kudin tana kuka ta bata labarin komai
Mamy tayi shiru can tace "Auta Ina da golds da yawa a daki kuma kema kina dashi. Me yasa baki dauka kin siyarba, zaki jefa kanki cikin wani irin hali. Yo auta ko mutuwa kikaga zanyi zakiyi haka, yanzu da Khadija bata zo ba da shikenan daya lalata miki rayuwa, da kuwa kin cuci kanki dan ba namijin da zai daukeki da daraja, Auta koda za'a kashe nine kika bawa wani kanki ya lalata ki ban yafe ba, gwara ki bari a kasheni, Auta kinsan muhimmancin Budurci a gun 'ya mace kuwa, Auta...
Amina ta rushe da kuka cikin kuka tace "Mamy ki yafe min, dan Allah wlh hankalina ya tashi ne yasa na manta da golds din mu"
Mamy ta rungumeta tana shafa bayanta "ba komai bane wannan yake bibiyar mu sakayyar Khadija ce ni na sani, gashi ita tazo ta taimakemu, Kai Allah yayiwa Khadija Albarka kuma zanje in sameta, da kaina zan nema wa yayanki aurenta, kuma ni zan mata kayan daki irin na 'yar gata gold dinta kuma zan mayar mata, yanzu abinda zakiyi ki tafi gida kije ki wanka sannan nima ki taho min da wasu kayan"
Amina tace "To Mamy"
Alhaji Taheer kuwa suna gama waya ya kira Mu'azzam dansa ya sanar dashi komai wanda a lokacin ya iso Cikin Katsina, sannan ya fara fafutukar yadda zaiyi ya hada musu kudin, saida ya hada musu ya shiga mota da kansa, wanda har ya manta rabonsa daya tuka mota da kansa securities dinsa suka masa magana yace "Kada ku damu ba nisa zanyi ba"
Mu'azzam kuwa yana zuwa gidan ya kira Sulaiman, ya bashi izinin shiga ya shigo Sulaiman ma ya fito falo, Mu'azzam yace "Dan uwa menene haka duba yadda ka rame "
Sulaiman yace "Kaidai bari ina cikin matsala"
Mu'azzam ya tausaya masa kuma yaki fadan halin da mahaifinsa ya shiga
Sulaiman zaiyi magana Kenan Amina ta shigo taga yadda ya rame shima ganin ramar tata yaje ya kama hannunta. "Amina ina kika shiga Ina Mamy da Alhaji "
Amina ta kara fashewa da kuka Sulaiman ya rugumeta yana shafa mata bayanta, Saida tayi shiru ta fada masa komai da irin wulakancin da Hanan ta mata, Da cin mutumcin da Dad dinta yayi mata da taimakon da Khadija ta musu
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/11, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 22
Sulaiman yace "Allah sarki baiwar Allah duk rashin mutucin da aka mata amma har ta manta "
Amina tace "kuma wlh kin fada min tayi, likitan shi ke fada min"
Mu'azzam yace "yanzu mu tafi asibitin muga jikin nata, duk da kaima naga ba lafiyan gareka ba"
Amina tace "Jikin ta da sauki sosai ku tsaya na muku breakfast sai mu tafi tare"
Tare suka yi aikin sannan suka dauki na asibiti suka tafi, Mamy na ganin Sulaiman tace "Son me ya sameka ji yadda ka dawo"
Yace "Mamy bani da lafiya "
Ta cije lebe tace "har yanzu tunanin Khadija kake ko"
Yayi shiru ya sunkuyar da kai
Tace "Kaji abin da tayi ko"
Yace "Mum wannan karamin aikin ta kenan zatayi abin da yafi wannan indai Khadija ne"
Tace "Son na baka dama kaje ka nemi Khadija "
Sunkuyar dakai yayi yace "Mamy kona je baza ta yadda dani ba hala ma yanzu tayi sabon saurayi"
Wayan Mu'azzam yayi kara yana dagawa yayi waje,
Cikin rashin sani ya tsaya inda Amina take wanke plate jinshi tayi yace "Yaya an samu ka basu kudin kuwa"
Taji na cikin wayar ya amsa wanda da alama Mahaifinsa ne, "Aa naje gun da suka ce inje zasu kirani kuma har yanzu basu kirani ba, amma ya jikin iyalin nasa?"
"Da sauki sosai"
"Ina fatan baka fada wa iyalensa komai ba, saboda kada hankalin su ya tashi, ga ciwon mahaifiya kuma ace anyi kidnapping din mahaifi ay sai tashin hankalin ya musu yawa"
Mu'azzam yace "Shi yasa mima ban fada musuba saidai suga dawowansa"
Alhaji Taheer yace "Bari in jira kiran su ka gaida Mamyn naku"
Yana kashe waya ya jiyo yaga Amina tana hawaye zaiyi magana ta riga shi "dama kidnapping dinsa akayi"
Yace" eh amma an shawo kan komai yanzu zasu taho da Abbana"
Tace "Ina jinfa wayar da kuke yi da shi"
Zaiyi magana ta juya cikin dakin da Mamy take tana zuwa ta saka kuka cikin kuka tace "Mun shiga uku ashe kidnapping din Alhajin mu akayi"
Da sauri Mamy tayi yinkurin zata mike Sulaiman yayi saurin maida ita yace "Mamy ki kwantar da hankalinki kinga baki da lafiya"
Ya juya ga Amina yace "ke kuma a gun wa kika ji wannan magana"
Mu'azzam ne ya amsa da cewa "A wajena taji kuma ban so kuka ji naso sai komai ya daidaita sannan kuji Amma yanzu Alhamdulillah kudin da suka bukata Abba ya tafi kai musu nan da Awoyi kadan yana tare damu insha Allah "
Mamy tace "Alhamdulillah mun gode Allah ya saka da Alheri, kaida Mahaifinka bamusan irin godiyar da zamuyi maka ba sai fatan Allah yasa ku gama da duniya lafiya"
Duk ka suka ce Amin
Alhaji Taheer kuwa Saida ya shafe awa biyu sannan suka kira shi, ya amsa suka masa kwatancen inda zaisa kudin, ya tafi cikin duhun daji ga bishiyoyi wanda idan da yin kansa ne saidai yasa a masa amma ba abin da zai kawoshi wannan dajin, Daidai inda suka masa kwatance ya ajiye kudin ya koma motar sa, nan ma saida ya shafe rabin awa har yana shirin tafiya dan lokacin Sallah Azhar tayi suka kira shi, Suka kudi sun cika
Sannan suka ce anjima zasu kira su fada masa inda Suka Ajiye Alhaji Usman
Alhaji kuwa yana zaune wanda zuwa yanzu har ya fara sabawa da waje, mutane biyu ne suka shigo suka saka masa bakin kyalle suka rufe masa fuska suka fito dashi, saida sukayi tafiya Mai nisa suka bude masa ido suka bashi wayoyinsa suka cilla masa wallet dinsa da aka kwalkwale kudin ciki suka ce ka tsaya nan za'a zo a dauke ka
Saida suka bar gurin suka kira Alhaji Taheer lokacin har yaje yayi Sallah ya dawo, suka masa kwatancen ida suka ajiye shi, Ba musu ya nufi gurin cikin ransa yana Addu'a Allah ya tona asirin su,
Bai bata a kwatancensu ba yana zuwa ya ganshi Alhaji Usman kuwa yana ganinsa yace "Yallabai kaine da kanka"
Kada ka samu damuwa shiga mu tafi
Alhaji Taheer gidansa na lagos ya wuce dashi yayi wanka saida ya nutsu sannan yace "Ya kamata yau ya tafi gida saboda hankalinsu a tashe yake,"
Ya kara dacewa nima zanzo katsinantakwai maganan da zamuyi
Saida aka hada shi da securities suka kai shi Airport ya hau jirgin karfe 5:00
Koda ya iso gida ya shiga Sannan ya kira Sulaiman a waya ya fada masa, ya iso
Tun a lokacin Sulaiman ya sanar dasu sannan shi da Mu'azzam suka tafi dauko shi,
Bayan Kwana biyu aka sallami Mamy yanzu hankali ya kwanta, Sulaiman kuwa bai kara komawa gun Hanan ba ita kuwa ba abin daya dame ta yanzu liyafa taci gaba tunda jiya ma da saurayinta suka kwana,
Alhaji Usman kuwa da aka bashi labarin halin da suka shiga yayi Allah wadai da Halin Alhaji Idi Sannan yayi Alkawarin zai nema wa Sulaiman Auren Khadija,
Mu'azzam kuwa da yaga hankalin Amina ya kwanta har suna zama suyi hira suna dakin Sulaiman ya kalleta yace "Hearty ina son in baki wani labari amma kada ki dauke shi da wani manufa"
Tace "Ina jinka Nurul Qalbi"
Ya bata labarin Khadija da abin da yake ji game da ita sannan yace "Hearty Ina son na aure ku ku biyu kuma a rana daya me kika gani"
Amina ta sa hannu akai tace "Shi kenan na shiga uku bazan taba kasancewa da farin ciki ba, yanzu abin da zaka min kenan tun yanzu zaka min kishiya, ashe duk son da kake min kar..."
Tsayawa tayi sakamakon tunowa da tayi labarin irin labarin Anty Khadija ne tace "Tsaya ya sunan ta ma"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/12, 8:27 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Ina mika godiya ta ga Iyayen dakina,*
*Sadiyya Sidi*
*Ummei Adnan (pure heart)*
*Autan Eloquence*
*Bani da abin da zan saka muku dashi Saidai in muku Addu'a Allah yasa ku gama da duniya lafiya, Albarkacin Manzon Allah Tsira da Amincin Allah su kara tabbata a gare shi.*
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 23
Mu'azzam yayi mamanki amma sai ya boye mamakinsa yace "Sunanta Khadija ko kin santa ne"
Tace "Muga potonta"
Wayarsa ya ciro a aljihu ya lallatsa daga bisani sai ya mika mata, zuba wa poton ido tayi daga bisani yaga ta saki murmushi tace "Allah Sarki Anty Khadija"
Dubanta yayi cikin mamaki yace "ina kika santa"
Tace "Nurul qalbi Idai wannan ne wlh na yadda kuma ina neman alfarma idan an tashi yin auren a fara daura aurenta da kai kafin ni"
Yace "wai kin santa ne"
Tace "eh wlh mutuniyar kirki ce kuma ina farin ciki da aurenta da zakayi, yanzu ka tashi ma muje wajenta, inji indai zata iya zama dani to idan ko bazata iya ba wlh nabar mata kai, dan nafi son farin cikinta fiye da nawa"
Mu'azzam kallonta yake ya rasa abin cewa, ta kara cewa cikin murmushi "kana kallona kamar yau ka fara ganina muje mana"
Tashi yayi ya dauki makullin mota, kafin ya tayar saida ya kirata ya fada mata gashi nan zuwa,
Suna Isa ya kirata bata bata lokaci ba ta fito, Mamaki ne ya bayyana a fuskarta da tagan shi da Amina, Amina ce ta fara magana "Aunty Khadija kina mamaki ko, Shima har yanzu mamaki yake"
Mu'azzam yace "Na taba baki labarin Amina ko?"
Ta gyada kai
Yace "To wannan itace Amina, na fada mata komai, da ta tada hankalinta amma daga baya da ta fahimci kece sai ta nuna farin cikinta"
Khadija tace "Ay ko na gaya maka Auren mu dakai baza yuyu ba, saboda bani da *DANGI* Shawaran da zan baka mu ajiye maganan aure muyi mutumci kawai"
Mu'azzam yace "Na fada miki zan kawo miki Mahafina har nan yanzu ma yana wasu abubuwa ne da kin ganshi, Abbana ba irin sauran mutane bane"
Shiru tayi dan tana tunanin idan ya kawo mahaifin nasa zai wulakanta ta kamar yadda aka mata a baya.
Ganin shirun da tayi ne yasa Amina tace " To ki bari Abban nasa yazo mana, Nima zanfi farin ciki idan Ina tare da ke"
Khadija ta kalli Amina tace "Amina yanzu haka ina farin ciki bana bukatan bacin rai, saboda haka kawai kuje kuyi aure kawai ina muku fatan Alheri"
Tana gama fada tayi cikin gida da gudunta tana zubar da kwalla.
Mu'azzam ya kalli Amina wanda gaba daya tausayin Khadija yasata ta zubar da kwalla itama, yace "Muje kawai "
Amina Tace "Dan Allah kasan yadda Za'ayi Abba yazo nan"
Baice komai ba ya juya da mota suka koma, Suna Zuwa gida Amina ta samu Sulaiman ta fada masa komai, Sulaiman yace "Mu'azzam ke Son Khadija, Gaskiya a wannan lokacin bazan Iya hakuri da Ita ba, ke kuma auta kika kasa fada masa cewa Ni zan aureta"
Tace "Ni bazan iya fada ba saboda nafi son farin cikinta fiye da na kowa ma, Saboda haka kaima kaje ka gwada taka Sa'ar ka, Ni Ina bayanta ne, Idan kai ta zaba, Ina farin ciki Idan kuma Nurul Qalbi ta zaba, Ina murnan zamu zauna inuwa daya da ita."
Yace "Lalle Amina baki da ta Ido ni kike fada wa Inje In gwada Sa'a, To bari kiji, kinsan dai Khadija tana sona, kuma bazata taba son wani da namiji ba sama dani, Saboda haka Yau zanje, Ina mai sanar miki Saina Saukar da tutar ku kasa daga ke har Mu'azzam din"
Amina tace "Ina maka fatan Alheri Yaya"
Alhaji Usman kuwa Dama Alhaji Taheer ya bashi hutun sati biyu Saboda jikin sa ya murmure, tunani yake taya zai tonawa Alhaji Idi Asiri, Saboda yana son ya samu hujjan da zai tabbatar shi yayi kidnapping din sa kuma dama Sana'arsa kenan, Alhaji Taheer ya kira a waya bayan Sun gaisa Yace "Ranka ya dade Idan na fada maka nasan wanda yayi kidnapping dina zaka yadda"
Alhaji Taheer yace "Me zai hana na yadda waye shi saika fada asan yadda za'a yi a kama shi kodan saboda Al'umma"
Alhaji Usman yace "Abokina ne Alhaji Idi kuma Yarsa Sulaiman yake aure"
Alhaji yace "Alhamdulillah zanyi magana da Commissioner na 'yan sanda na nan katsina yasa Ido a kansa saboda kaga Idan muka ce zamu masa cinne bamu da hujja tunda ba an taba kama shi da laifin bane"
Alhaji Usman yace "nima haka nake tunani wlh "
Alhaji Taheer "Nima gobe zan zo katsinan Mu'azzam dazu ya kirani wai dole inzo, akwai magana"
Alhaji Usman yace "To Allah ya kawo ka lafiya yallabai"
Suka kashe waya
Khadija kuwa tana komawa fada wa tayi kan gado tana kuka saboda tunawa da tayi da Soyayyarsu da Sulaiman, yanzu tasan yana tare da fitsararriyar yarinyar nan, nan taji wata irin kishi ya taso mata ay ko ta ringa Addu'a cikin zuciyar ta,
Bangaren Hanan kuwa yanzu liyafa taci gaba dan yanzu gidan ya zama mata gidan sheke ayar su ita da abokanan ta, za'a yini ana jin waka ana rawa idan dare yayi kowa ya kama gaban sa ta samu wanda zata kwana dashi,
Da daddare Sulaiman ya kama hanya ko Sallama baiyi wa kowa ba ya tafi gidan Marayu, Amina tana ganin sa ta gane inda zaije dan harda gyara hula yana kallo ta madubin gaban motarsa, Dariya tayi tace "Yan Samari biyu an fada Soyayya😂😂😂"
Yana Zuwa ya gaisa da Mai gadi
Khadija tana zaune akan Sallaya lokacin ta idar da sallah isha kenan ta ga wayarta na harke alamar call ya shigo, ta dauko wayar tana kallon numbers ta gane me number saboda riga da ta goge a wayarta,amma bazata taba mantawa da ita ba, ta rintse ido tace " me yasa suke so su tarwatsa min zuciyata ne"
Har wayar ta tsinke bata dauka ba, daidai lokacin da ta bude idonta wayar ta kara shigowa a karo na biyu, ta daga amma bata ce komai ba,
Sallama ya mata, saida tayi shiru na dakika goma sanna ta amsa cikin sanyin murya,
Yace "Ina jiranki a waje baby"
Tace "waje kuma gaski..."
Ya katse ta ta hanyar cewa "dan Allah ki fito Ina jiranki"
Yana gama fadan haka ya kashe wayar
Saida ta idar da Addu'a sannan ta tashi har zata fita ta dawo ta danyi kwalliya Sannan ta fita, a wajen Maigadi ta ganshi, Saida ta kare masa kallo da yake baya ganin ta, a ranta tace "yanzu wannan Sir Sulaiman ne, ya koma haka mutum dan gayu mai ji da kansa amma duba yadda ya dawo, ya rame ya kozame kamar ba Sir Sulaiman din da ta sani ba"
Karasawa tayi da Sallamarta, ya amsa yare da kura mata ido, Rabosa da ita tun ranan da yayi romances dinta, ashe zai kara ganinta, zama tayi kan tabarma yayin da shi kuma yana kan faran kujera,
Tace "Sannun da zuwa, Ina yini"
Yace "Lafiya lau Baby bakya kewa ta ko"
Batayi magana ba yace "Na sani mana bakyayi dubi yadda kike hada kiba amma ni kin barni a kojame ko dan nema na bakyayi"
A ranta tace "In neme ka matarka taci min mutumci"
Kamar yasan abin da take tunani yace cikin zolaya "ko kina tsoron matanane"
Nan da nan fuskarta ya canja ta turo baki tace "Ni ka fada min abin da zaka fada min ka kirani kuma kana min wasu maganganun da bata shafeni ba"
Murmushin jin dadi yayi saboda yadda ya hango kishi karara a fuskarta yace "Nazo ne in miki godiyan gudumawar da kika bayar wajen kare Amina da kuma Lafiyar Mamyna, bansan komai ba, bani da lafiya ina gida, sai washe gari dana Amina ta fada min komai nagode sosai da sosai, kuma ina mai farin cikin sanar dake iyayena sun Amince min na aure ki"
Tace " mun makara na riga nayiwa wani Alkawarin aure shine Mu'azzam kuma tare da Amina zai hada mu saboda haka kaje ka rike matarka tsakani da Allah "
Tana gama fada tabar wajen, Saida ta shiga daki tayi dana sanin fada masa haka, ita tasan tana son Sulaiman kuma tana son kasancew tare dashi, Mu'azzam kuwa kauna ce kawai ba so a ciki,
Sulaiman kuwa motarsa ya shiga yana jin zogi a zuciyarsa, Yana tafiya a mota ya hango layin da za'a yanka ayi gidan sa, sai yanzu yatuna da wata aba ya bari a cikin gidan, duk da abin da tayi ya kamata ya duba lafiyarta, juya kan motar yayi ya nufi layin
Yana isowa mai gadi ya bude masa get ya shiga,
Saida ya daidaita parking ya fito yana shiga falon ba kowa sai kwalbar shisha dana shaye-shaye, ya duba sosai ya girgiza kai ya shiga dakinsa yadda ya barshi haka yake, fitowa yayi ya nufi dakin ta budewa yayi ya shiga da sallama a bakinsa, saidai me, rufe idonsa yayi da tafukan hannayensa sakamakon ganin mungun abu da yayi, Hanan ne da kato a kanta anata Al'amura,
Bude idon yayi yaga yadda gaba dayansu suka razana ya kalleshi yace "kaji kunya amma da ka iya zuwa har gida yin zina tashi ka bar min gidana nan gaba zata biyoka kuci gaba,"
Da gudunsa ya fita ya kalli Hanan yace "Lalle barewa bazatayi gudu danta yayi rarrafeba, banga laifinki ba saboda gado kikayi, kuna kiran wata mazinaciya ashe keda Dad dinki kune mazinata, amma ki sani bazan iya zama dake ba kije na sake ki saki Uku, yanzu ki tattara inaki-inaki ki barmin gidana tunda bana ubanki bane"
Kuka tasaka masa cikin kuka tace "yanzu dan zaka sake ni sai kayiwa Dad dina kazafi to Allah ya isa kuma wlh sai kaji sammaci a kotu"
Yace "ko shine anan sana fada,ki fita min a gida"
Bata kara magana ta tattara ta shiga mota tana kuka tayi gidan Dad dinta
Tana zuwa a falon ta fasa kuka, ay kuwa tayi sa'a yana nan yace "sha lele wani shegene ya taba min ke"
Tace "Ba Sulaiman bane ya sake ni kuma yace wai kai mazinaci ne"
Gabansa ne ya fadi saboda tabbas labarin abin da yayi wa kanwarsa ya same shi kenan amma ya danne yace "kiyi hakuri gobe zanje har gidan babansa sai yamaida ke"
Nan ya ringa lallashi har tayi shiru,
Shi kuwa yana komawa gida, ya samu Mu'azzam yana shirin kwanciya, ko cire kayansa baiyi ba ya kwanta, Mu'azzam yace "Dan uwa lafiya kuwa"
Bai kula shi ba dan shi yanzu haushin sa yake ji, tun da Khadija tace shi take so
Mu'azzam yayi kwanciyar, shiko Sulaiman kasa barcin yayi karshe dai ya dauro Alola yayi sallah raka'a biyu ya fara karatun Al-Quran mai girma sa karfe 12:30am ya kwanta.
Washe gari karfe 12:00pm Alhaji Taheer ya sauka a gidan Alhaji Usman, Sulaiman kan barin gidan yayi saboda yasan abin da ya kawo shi,
Karfe 4:00 daidai Mu'azzam yaja Alhaji Taheer a mota sai gidan marayu, Suna zuwa Mu'azzam ya kira ta,
Khadija kuwa tana ganin kiran Mu'azzam gabanta ne ya fadi a hankali ta daga yace "Gani munzo da Abbana"
Ya kashe wayar, Shima Alhaji Taheer ji yayi gabansa nafaduwa amma ya danne saboda yana son ya nemawa dansa farin ciki
Haka ta kasance da Khadija ma tabarma ta dauka ta fita dashi tana sanye da riga da sket na atamfa da hijabi, dan tayi niyya taje tace masa yayi hakuri ita Sulaiman take so, Suna tsaye a soron gidan ta shigo da Sallamar ta, Alhaji Taheer ne ya kama nunata da yatsa yana cewa da Mu'azzam "itace! Itace!! Wlh Itace!!!
Sai kuma ya fadi Sumamme.
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/13, 5:00 PM] +234 903 431 3679: 0 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 24
Da Sauri Mu'azzam ya tallafoshi ya rumgumeshi ya kalli Khadija data zare ido tana kokarin matsowa gare su ya daga mata hannu, "Me tsakaninki da Abbana"
Tace "Babu komai wlh Sai ATM dinsa da yake hannuna kuma samu nayi, wlh ba abin da nayi dashi"
Tsaki yayi ta lallafosho dakyar mutanen gurin suka sashi a mota, yana juya kan motar wata mota ita kuma ta kunno kai, tana tsayawa Dr Hashim da wata mata sai wata tsohuwa,
Da yake shi sananne a gidan ba wani iya ka ya shiga da matan,
Lokacin Khadija tana kwance cinyar Inna Harira tana kuka tana bata labarin abin daya faru, Dr Hashim ya shigo, Khadija tana hada ido da matar gabanta ya fadi take kuma taji kaunar ta ta shiga ranta, haka itama matar taji, bayan an gaisa suka zauna Inna Harira tana saka wasu abubuwa a ranta musamman yadda taga Matar,
Dr Hashim yayi gyaran murya yace "Alhamdulillah Khadija ga Mahaifiyarki dana dade ina nema har na fidda ran zan ganta sai yau Allah ya kawota har gidana"
Yana magana yana nuna matar, Matar ta mike Haka Khadija ma, daga bisani kuma suka Rungume juna a tare suka sake wani kuka mai cin ran mai sauraro, gada Dr Hashim har tsohuwar da Inna Harira saida suka zubar da kwalla saboda tausayinsu, Saida Sukayi kuka me isansu sukayi shiru, Khadija ta daga kanta ta kalli matar sai kuma ta kara maida kanta ka rushe da kuka, Matar tana jijjigata
Khadija ta daga kai tace "Ummana ashe zan ganki, ashe zanyi rayuwa dake kafin na mutu, Umma ki fada min me yasa kika tafi kika barni"
Matar ta kalleta tace "yata bason raina hakan ta faruba, labarine me tsawo"
Dr Hashim yace "madallah godiya zakuyi wa Ubangiji da ya hada ku"
Inna Harira ce ta fada musu komai sannan tace "Dr Hashim shine wanda ya saka mata Suna Khadija "
"Baiwar Allah ke ya sunan ki" Inna harira ta tambaya
Matar da Khadija take jikin ta tace "Sunana HINDU"
Inna tace "ya akai kuka fada cikin wannan halin?"
Tace "Ku bani dama muje kano anan DANGINA da nata suke, anan mijina yake"
Inna tace "Tafiya kano ba yauba saboda dare yayi mu bari gobe"
Tace "Allah ya kaimu"
Dr Hashim yace "To mu zamu tafi sai gobe mu dawo"
Khadija tace "Aa a barsu anan dai "
Bangaren Mu'azzam kuwa suna zuwa asibiti aka bawa Alhaji Taheer taimakon gaggawa, tuni ya farfado yana kallon likitoci akansa ya cire karin ruwan da aka masa yace da Mu'azzam "Me yasa ka barta ta tafi Hindu ce fa, wai baka ganeta ba Mu'azzam, Matar da ta rike ka tsani da Allah, Matar da ta soka fiye da dan cikinta, ashe bata mutu ba tana raye"
Mu'azzam yace "Haba Abba kayi shiru da wannan Magana ba ita bace, itace zata zauna har yanzu a yarinya ba girma ba"
Abba yace "Mu'azzam mu koma wajenta zanyi magana da ita, tabbas fuskar Hindu na gani "
Mu'azzam yace "Ka tsaya ka sake samun hutu Abba"
Yace "Hutu ko, to kai zauna ka huta"
Yana gamafada yayi waje, Mu'azzam ya fishi suka shiga mota suka koma gidan, Suna shiga ya kira Khadija a waya ita kuwa tana jikin Ummanta tana kallon wayar taki dauka, Saboda Idan tana cikin Farin ciki bata son a katse mata.
Ganin bata dauka ba yasa Alhaji Taheer yace Zai shiga saboda shi sanannen mutum ne kuma ya taba zuwa ya musu Alheri,
Kai tsaye ya shiga Part din Yan matan yana shiga Inna Harira ta ganshi tace "Ahhhh Alhaji Sannu da zuwa mu shiga"
Yace "Hajiya Ina neman wata yarinya ce a gidan nan"
Tace "Mu shiga sai kamin bayanin ta na kira maka ita"
Yace "to"
Suna shiga yaga Khadija kwance a cinyar Umman ta ita kuma tana shafa gashin ta,
Da sauri Umma ta tashi tace "Alhaji"
Sai kuma ta durkushe a gurin ta hau kuka, shima durkushewa yayi tare dayin tafiya da gwiwarsa ya karaso gabanta ya dafa kafadunta yace "Hindu ashe zan sake ganinki, me yasa kika tafi kika barmu, mukai kadaici nida Danki"
Ta kauda kai tace "Ba laifina bane Alhaji kuyi hakuri ku yafe min wlh ba laifina bane"
Ya nuna Khadija da yatsarsa yace "wannan ce cikin da kika tafi dashi"
Ta daga masakai ayko ya karasa ya rumgumeta, Khadija ta saki kuka, ya dagota yana share mata hawaye, Sai kuma yayi Sujjada a gurin, ganin haka itama da sauran yan dakin sukayi Sujjada, Fita yayi da sauri, Khadija tabi bayansa da gudu, jikin mota ya nufa sai yaga Mu'azzam bayanan yana juyawa yaga yana Alola, Ashe har an kira Sallah magrib ana kokarin shiga ne, ya kalli Khadija yace "kije kiyi sallah gamunan zuwa da Dan uwanki"
Ba musu ta koma
Ana idar da Sallah Alhaji Taheer da Mu'azzam suka shigo Mu'azzam ya zauna can gefe yana Sake-Sake, Alhaji Taheer yace "Ganan danki"
Mu'azzam ya rarrafo kusa da ita ya kashe gaisuwa ta shafa kansa tace "Mu'azzam ya karatu kake yanzu"
Yace "Karatu muke"
Tace "Allah ya muku Albarka Mu'azzam yasa ku gama duniya lafiya"
Yace Amin Ummana
Alhaji yace "Gobe In Allah ya kaimu sai mu tafi kano Goggo ta ganku"
Umma bata so ba amma ba yadda ta iya ta amsa da to
Mu'azzam da Abba Suka koma gidan Su Sulaiman Umma kuma da Iya Halima (Tsohuwar da suka zo tare) anan Suka kwana, Yayin da Umma da Khadija Suka kwana suna hira inda take fada mata halin da ta shiga.
Mu'azzam Da Abba Suna Zuwa Suka bada labarin komai, Alhaji da Mamy kuwa kunya ce ta kama su, musamman ma Mamy,
Sulaiman kuwa Farin ciki yayi da hakan ta kasance yasan yanzu ba mai hanashi auren Khadija, tunda ta kasance kanwa ga Mu'azzam ba aure a tsakanin su, haka Amina ma murna tayi da Allah ya hada Khadija da iyayenta,
Saida Mu'azzam da Sulaiman Suka koma daki, Sulaiman ya kalle Mu'azzam yace "anji kunya kana yaya kaje niman auren kanwarka"
Mu'azzam yace "ba wani kunya, ni sai yanzu na gane Son da nakewa Hearty da Khadija ba daya bane, Khadija Ina mata soyayya na Dangi Hearty kuma Ina mata Soyayya irin ta aure"
Sulaiman yace "Ay ni nafi kowa farin ciki da haka ta kasance,ba bata kasance ba da ka tarwatsa min farin cikina"
Mu'azzam yace "Akam me"
"Lokacin da kazo bikina da Hanan ay k ganni bana farinciki ko bahaka ba"
Mu'azzam yace "Hakane "
"To badan komai bane Saboda an hanani auren Khadija ne"
Sulaiman ya fAda masa komai tsakaninsa da Khadija da kuma cin Amanar da Hanan da Dad dinta suka musu
Mu'azzam yace "Haba Abokina shine ko ka fada min, ay da ka fada min duk son da nake mata zan hakura in bar maka ita"
"Ni kuma bazan so hakaba, musamman da Naga kaida Amina kuna cikin farin ciki"
Mu'azzam yace "Yanzu ay ba shamAki a tsakaninku"
Duk kansu ba wanda yayi barci sai addu'o'i da sukai tayi har asuba
Tun Asuba Mu'azzam da Alhaji Taheer suka yi musu Sallama Sulaiman ma ya bisu a can suka dauki Khadija da Ummanta Da Kuma Iya Halima, Sai Inna Harira Da Dr Hashim, motoci biyun suka jera Sai kano ta dabo tumbin giwa.
Babban gida ne akwai part da yawa a gidan,
Asalin babban part din Suka shiga Alhaji Taheer ne ya fara shiga Main falo ya fito da wata tsohuwa yana cewa "Goggo fito ga Hindu da yarta"
Tsohuwar tana fitowa tasa kuka tana cewa Allah na gode maka baka dauki raina ba ko yanzu na mutu na gode Allah danaga Hindu
Suka shishshiga nan masu aiki suka fara dawainiya dasu,
Bayan anci ansha Goggo tace "Hindu dan Allah ki yafe min abin da na miki, nasan idan akace ki fadi abin da na miki baza ki fada ba, duk da kinsan komai"
Ta juya ta kalli Alhaji Taheer Tace "Tahiru ka yafe min na maka laifi mai girma yau kuma zan tonawa kaina asiri zan fada maka komai da kaina"
Yace Goggo me kike nufi ne
Tace "Zan baka labarin da baka sani ba"
Goggo ta fara bada labari kamar haka......
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/13, 8:40 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 25
Alhaji Inusa Sarkin Daji shine Mahaifina Nice yarsa ta farko na taso cikin jin dadi da gata cikin haka ne, Mahaifiyarmu ta kara haihuwa ta samu da namiji, aka sanya masa suna Ibrahim, Mahaifina yayi murnan samun wannan kyautar yaron da ubangiji ya samu har ida ya ganshi yakance yaka magajina,
A haka muka girma aka min aure lokacin ne kuma ake tafiya da Ibrahim Daji saboda Mahaifin mu yana son ya gaje shi,
Bayan sarautan Sarkin daji da Mahaifinmu ya mallaka, ya mallaki Dukiya mai tarin yawa yana da kamfanin jirgin sama,
Ibrahim yana da shekara 25 Allah yayi wa Mahaifinmu rasuwa, ba'adau lokaci ba aka nada Ibrahim Sarkin daji sannan ya ci gaba da kula da dukiyar Mahaifinmu,
Duk abinda Ibrahim zai zartar saiya nemi shawarata, kuma duk sawaram da nake bashi yake dauka, sannan ko nawa nanema baya shakka zai bani, a lokacin Mahaifiyarmu ta rasune nekuma zuciyata ta fara bani shawarwari da dama, A lokacin da yazo min da maganan zaiyi Aure ne, nayi tunani idan fa matar tazo tare da ita za'a ci dukiyar, Ayko na tada fitina sai a raba gado, Ibrahim yayi yayi dani naki nace nifa sai an raba gadon nan, haka ya hakura aka raba gadon, aka yiwa kamfani kudi Ibramin ya siya kamfanin saboda dama ba'a kamfanin ya tsaya ba yana yan harkokinsa,
Ko da aka raba ma muka cinye kudin nida mijina duk da haka Ibrahim bai canja min ba, har yayi aure ya auri mace mai kirki sunan ta Mariya, har gidan nake zuwa naciwa Mariya mutumci amma bata ce min uffan, karshe ince ta bani kudin da kanina ya bata, ko bai bata ba haka zata bani
A haka Mariya ta samu ciki, tunda na ganta da ciki Hankalina ya tashi dan nasan idan ta haihu dukiya zai zama nasu, ni kuma shirin da nayi idan na koreta ta yafi sai kashe Ibrahim na cinye dukiyar, nayi makirci akan cikin har idan naje gidan na kamata da duka nayita dukan cikin amma cikin yaki fita sai bata wahala da yake yi, kuma Mariya bata taba fadawa Ibrahim komaiba, Har ta haihu.
Ibrahim ya da kansa ya dauki yaron ya kaimin shi, ay ji nayi kamar In shake yaron ya mutu a gabana ya saka masa suna TAHEER,
A haka naci gaba da zuwa gidan ina gallazawa mariya, koda Taheer ya girma ta sake samun wani cikin, A wannan lokacin kuma sai na nuna Ina kaunar ta har ta saki jiki dani, koda naga haka na saka mata magani a cikin abinci Cikin ya zube, Ibrahim yayi bakin cikin zubewar cikin da naje gidan ne yake ce min wlh yayi niyya idan ta haihu ya bani dan ne tunda ni ban haihu ba, gashi kishiyoyina suna ta haihuwa,
Ni bai damen ba damuwa na kada ta sake haihuwa shima Taheer ina nema yadda zanyi in kashe shi ne
A haka Mariya ta kuma samun cikin, banyi kasa a gwiwa ba na kara bata magani tasha cikin ya zube anan ne likitoci suka ce baza ta kara haihuwa ba saboda Mahaifarta ta lalace, Randa nazo gidan nayi ta dariya Mariya tace "yaya Dariyar me kike yi ne"
Nace "Sakarya ni nake zubar miki da ciki baki sani yanzu gashi ance baza ki kara haihuwa ba, da ke so kike ki ta haifa masa yara ko"
Mariya ta fashe da kuka ni kuma ina mata dariya,
A haka Taheer ya girma cikin kulawa na mahaifinsa da mahafiyarsa
Yana gama secondary babansa yasaka shi a campany,
A kullun Ibrahim yakan nunawa Taheer darajata, shiko A kullun yana dauka,
Lokacin daya shiga University yanazuwa aiki yana zuwa makaranta lokacinne Mariya ta rasu,
Ibrahim yayi rashin matar arziki kuma yayi kuka sosai, a haka ya zauna yana tunani shima ciwo ya kamashi ya mutu,
Taheer kuwa dama ban nuna masa kiyayya ba, naso na amshe dukiyar a hannunsa na gudu na barshi amma abin ya ci tura,
Da kansa yazo ya nemi shawarata kan cewa zai ajiye karatunsa ya koma Aiki a kamfanin mahaifinsa, nace to shi kenan, ni kuma za fara nawa shirin na salwantar dashi,
Shekaransa 25 yace "Zaiyi aure "
Ban nuna masa komai ba saboda ina son in boshi cikin laluma
Yayi aure ya auri mata mai suna Maimunatu, lokacin mijina ya rasu na dawo gidan Tahir da zama watan Maimunatu Uku ta samu ciki, naga tana Amai nace "me zan gani Maimunatu ciki "
A raina nace "wannan karon dole in nemi mafita"
Da yake Maimunatu wayayyiya ce bata yadda ta sha maganin da nake ba Mariya take sha ba,
Da dadi ba dadi dai Saida Maimunatu ta haifi cikin nan,
Da namiji aka samu Taheer ya sanya Sunan Mahaifinsa Ibrahim, ake kiransa Mu'azzam,
Tun Maimunatu bata gane komai akan kudirina ba har tazo ta gane,
Amma bata nuna min komai,
Randa bazan taba mantawa ba Mu'azzam yana shekara 7, Maimunatu tayi girki tazubawa kowa nasa ta sa nata a plate ni kuma sa saka mata Maganin kwari a ciki, tana yin cokali daya ta hadiye da kyar, ta ajiye abincin nan da nan cikinta ya fara murdawa, nazo ina mata dariyan mugunta, ita kuma tana cewa "Goggo me na miki"
Daga Bisani kumfa ya fara fita ta bakinta rai yayi halinsa,
Tayi shiru tana kuka
Yayinda Mu'azzam kuma yayo kanta yana cewa "Dama ke kika kashe ta"
Sulaiman ne ya riko shi ya fita waje dashi,,,,
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/14, 4:58 AM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 26
Goggo tace "Ayya dannan daka kyaleni na gama fada idan ma kasheni zakayi ka kashe ni"
Alhaji Taheer yace "Ina kinki Goggo "
Goggo taci gaba "Akai kanwar Mahaifinmu wanda tayi aure a gombe ta hayayyafa, daya daga cikin yayanta me Suna Dada , ta tazo ta halin da Taheer yake ciki ga kudi amma ba kwanciyar hankali, ga kuma Mu'azzam baya yadda da koma duk da a lokacin ya girma, A haka babansa yake zuwa ko ina dashi,
Tunda Maimunatu ta rasu, ban taba amsan koda wankin wandon Mu'azzam ba, Haka girka Abinci saidai idan ubansa ya dawo ya girka nima inci.
Ganin hakane yasa Dada ta koma garinsu ta samo masa mata me suna Hindu "Hindu bafulatanan gombe ce"
Lokacin da tazo nan ma bakinta bai kware da Hausa sosai ba,
A shekara 16 aka aurota tana zuwa sai ta ja Mu'azzam a jiki Shi kuma ya sake jiki da ita. Kunsan ance me da wawa, Anan ne Taheer ya kara Sonta, yanzu tafiya yake ko ina ya barshi a gida. Muna haka Sai Mu'azzam ya fara kiran Hindu da Ummana, Idan Zaiyi Magana Sai yace "Ay Ummana tace Kaza"
Jin haka yasa na kira shi nace "Kai wannan ba Umman ka bane Ummanka ta mutu"
Yace "Ay Abbana yace "Itama Ummata ce"
Nace "Kana ce mata Hindu"
Ya Makale kafada na jawo shi na fara zana shi, Hindu ta fito tace "Goggo dan Allah ki masa Hakuri yaro ne baisan komai ba, duk laifin da ya miki ki masa hakuri"
Ci gaba nayi da dukan sa tazo ta rike tana karewa ay ko na hada da ita, Saida na dake su iya son raina sannan na kyale su.
Abinka da faran fata dukansu Sai fatansu tayi ja Hindu ta jawo shi tana shafa masa man zafi, Shima ya shafa mata a baya, Ahaka Taheer yazo ya Same su
Koda ya tambaya Hindu shiru tayi Mu'azzam ne yake cewa "Goggo ce ta dake mu"
Taheer yace "Ah kun yiwa Goggo laifi kenan"
Mu'azzam yace A'a fa wai dan...
Taheer yace "bana son surutu. Kaje kace wa Ummanka ta hada min ruwan wanka."
A lokacin ne Taheer ya tafi Saudiyya Na azabtar da Hindu da Mu'azzam iya son raina.
Bayan tafiyar sa ya bar mana Bijimin Sa wanda Za'a yanka na layya. Koda aka yanka Na hana Hindu da Mu'azzam taba naman nan. Daga waje ma na kira mutane sukayi gyaran Naman. A wannan lokacin Naman layya ya zama haramiyarsu. Saidai ban sani ba ko a makofta Mu'azzam yaci. Amma Hindu kan ko dandane.
A tunani na Hindu karamar yarinya ce baza ta iya daukan ciki ba.
Sai gashi bayan dawowan Taheer bai dade ba ta fara laulayi.
Nan da nan na fahimci ciki ne da ita. Nan fa Hankalina ya tashi. Da Alhaji Taheer ya gano cikin yayi farin ciki sosai har ya fada wa Mu'azzam. Mu'azzam ma yayi ta murna zai samu kani"
Alhaji Taheer da kansa yake kula da Hindu.
Ni kuwa ina nan ina hade Hadena na halakar da cikin.
A wannan Lokacin naga Ishara. Na bawa Hindu magani yafi a kirga amma cikin yaki zubewa. Ba irin dukan da bana mata amma cikin nan yanan nan. A haka muka kasance har cikin ya girma. Lokacin ne scanning ya fito. Nace "Aje ayi scanning a cikin anya mutum ne a ciki dan naga cikin yayi girma sosai"
Taheer bai musa min ba ya yarda ana zuwa sai akace akwai ciki kuma namiji ne. Haba Hankalina ya tashi. Kawai saina yanke shawara na kasheta kamar yadda na kashe Maimunatu.
Na Zubawa Hindu Maganin kwari a Abinci. To kunsan me ciki da jiye-jiyen kamshi ko wari. Tana zuwa zata ci ta gane akwai abu a ciki. A haka taje ta zubar.
Na saka mata fiya-fiya nan ma ta zubar. Tun Hindu bata gane ba har ta gane ina neman rayuwarta.
Tafiya ta kama Alhaji Taheer lagos kuma zai kwana biyu
Ganin Hindu tayi kusan haihuwa yasa yazo guna ya fada min kuma yace ga Amanan Hindu da Mu'azzam
Nace "ba komai"
Bayan tafiyar Alhaji Taheer na sake shawara kawai in burma mata wuka a ciki ta mutu. Sai na tuna ay za'a gane.
Ta fito tana wanki na kalli cikin yadda yayi kato a Cikin riga. Akwai karfen da ake tonon rami dashi. Shi na dauko na nufeta dashi. Na buga mata a kai na kumabuga mata nan jini ya gawraye kan. Ta fadi kasa. A sume.
Naji tsoron kada wani ya shigo na tashi na yayyafa mata ruwa ta tashi. Tana tashi sai ta fara dube dube. Sai kallona take tana kallon gidan haka muka yini da ita har Mu'azzam ya dawo makaranta. Amma bata magana. Nayi mata dabara amma ta nuna ta manta ni wacece. Ta nan na gane tamanta da komai
Da yamma Mu'azzam ya tafi Islamiyya. Na yanke shawara kawai na raba Hindu da gidan. Hannunta na kama muka fita Saida mukayi tafiya mai nisa cikin daji na saketa a bakin Titi na dawo gida. Shikenan rabona da Hindu kenan
Kowa sai hawaye yake har Khadija itakan kuka take tsakaninta da Allah Alhaji Taheer ma kuka yayi tayi.
Goggo taci gaba
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
1 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 27
A cikin shukoki na boye ina kallo wata mota ta dauketa ta tafi da ita. Na dawo gida ina farin cikin na raba Hindu da gidan. Na fara tunanin ya zanyi in raba Alhaji Taheer da dansa da duniyar.
Karfe 6:00 Mu'azzam ya dawo da gudunsa ya shiga dakin yana cewa "Ummana! Ummana!! Ummana!!!"
Ya fito ya zauna bakin kofa. Yana tunanin ta shiga bayi. Karshe dai ya shiga bayin nan ma babu ita. Da tsoro yazo guna ya dukusa har kasa yace "Goggo dan Allah Ina Ummana"
Kama kunnensa nayi nace "Ban sani ba kaga dan iskan yaro zaka zo ka tisani a gaba da maganan Ummanka"
Komawa yayi bakin kofa ya zauna. Har aka kira magrib ya tashi ya tafi masallaci. Saboda Hindu ta masa gargadin hakan.
Ranan dai Mu'azzam kwana yayi a daki yana kuka Ina Ummansa Ina jinsa daga dakina.
Yazo ya daina zuwa Makaranta har saida Abbansa ya dawo. Yana shigowa Mu'azzam yaje ya rungume shi yace "Abba Ina Ummana"
Yace "gaji Babana da wata magana nida na dawo yanzu ay kai zan tambaya"
Yace "kwananka daya da tafiya Ummana ta tafi har yanzu bata dawoba"
Alhaji Taheer yayi saurin shiga dakin bata a ciki a ransa Yace ko haihuwar ne tazo aka kaita asibiti.
Dakina ya shigo ya gaishe ni cikin ladabi yace "Goggo naga banga Hindu ba. Ince dai lafiya"
Nace "ehhh to Tunda kasa kafa ka fita daga gidan nan Hindu ta tsiro da wasu halaye wanda ba nata ba zagi ta uwa ta uba take min a gidan nan. Kashe dai ta tattara tabar gidan tace ta tafi"
Alhaji yace "Goggo anya Hindu zatayi haka kuwa"
Nace "ohhh karya nayi kenan so kake ka karyatani a gun matarka"
Shiru yayi ya tashi ya shiga dakin Hindu can ya fito yace "Goggo naga kuma bata dauki komai ba kuma naji kince ta tattare kayanta.
Fashewa nayi da kuka "yanzu tahir akan mace zamuyi jayayya Ubanka bai taba mayar min da magana ba sai kai"
Hakuri ya fara bani saida na hakura.
Was he gari da Sassafe Alhaji ya shirya ya tafi gombe. Duba Hindu amma babu ita. Nan aka bazama nemanta amma ba Hindu. Aka saka potonta a gidan talabijin da radio kai har jarida amma ba labarin Hindu. Mu'azzam kuwa kullum kuka yake wai akaishi gurin Ummansa
Saida akayi shekara ba labarin ta Alhaji Tahir ya sake zuwa min da maganan aure. Ban nuna masa komai ba na amince yayi amma wannan karan niyyata ba kashe matarsa bane Aa. Kashe Alhaji da dansa zanyi. Ya auro Aisha haka Aisha ma mutuniyar kirki ce tana kula dani da Alhaji sosai saidai ita kuma bata son Mu'azzam ba ruwanta dashi. Tsakaninta dashi saidai ta zuba masa abinci
Aisha tana da basira ta basiranta ne ta gano ina da mungun nufi akan Alhaji dan Haka ita kuwa ta ringa kare shi wata ran har ta hana shi shiga dakina.
Ranan wata laraba na kira Mu'azzam na bashi fura wanda aka gwauraye shi da magani nace ka ajiye wa Babanka"
Ya amsa ya ajiye a dakin Aisha. Ashe wai ta aikin Alhaji ya siyo mata fura. Tana dawowa tana ganin fura tace " Alhaji ashe ya dawo gashi har ya kawo furan"
Ay ko ta zauna ta sha fura saida ta shanye tas. Ciki ya fara ciwo itama tace ga garin ku.
Niko ina jin tana kukan cikinta nasan tasha maganin ne saida naji shiru nashiga dakin sai ganinta nayi kwance da kumfa a bakinta. Goge kumfar nayi na dauke furan na koma dakina. Ina jin Alhaji ya shigo ya shiga dakin Aisha ya ganta kwance koda ya dagota ba rai.
Yazo ya kirani ina zuwa nace " ba rai"
Bayan anyi arba'in na Dada ta kara bashi mata daga gombe Mai suna Maryam. Maryam ita kuma badan komai ta auri Alhaji ba sai dan abin duniya ta san wayo tamu tazo daidai da Maryam saboda haka muka hada na jawota a jiki. Na nemi mu hada baki da ita mu kafe Alhaji. Tace "Ni ba kisa nazo yi ba cin arziki nazo. "
Koda naji haka da daddare lokacin Alhaji bayanan naje na danna mata filo akai ta mutu.
Washe gari na kira Alhaji a waya na sanar dashi. A gigice yazo aka mata sitira aka tafi da ita makwancinta.
Alhaji ya sake yin aure ya auro Lariya. Lariya mutuniyar kirki ce taso Mu'azzam sosai sannan batason bacin ran Alhaji Satinta Uku ta fara laulayi ayko nace "Sai ki haihu in gani.
Itama na aikata lahira ta yadda nayi wa Maryam.
Mata suka fara tsoron Alhaji Duk kudinsa amma mata tsoronsa sukeyi
Haka ya hakura da auren sai dai yana yin azumi Mu'azzam kuwa shi yake kula dashi duk da yanzu ya girma.
Bayan shekara biyar da rasuwar Lariya Dada ta sake masa mata. Yar gayu yar makaranta Mai wayo. Sai shegen iyayi ga nuna isa da iko sai kace wata yar sarki. Mai Suna Bilkisu. Idan ta zauna kan kujera ta dora kafa daya kan daya tasa Mu'azzam aiki yana yi tana zaginsa. Ni kaina na fara tsoron Bilkisu. Saboda da isa da gadara take min wani abun Idan zata bani abinci kuwa a bakin kofa take ajiye min. Bata komai a gidan saidai tayi wanka tayi kwalliya ya zauna a kofar dakinta tana karanta littafin hausa. Gida kuwa ya zama kamar gidan bariki. Dan tunda tazo gidan bata taba daura zanin atamfa ba saida matsatstsun wanduna da dangalalun sket iya cinya. Idan Alhaji yana gari kuwa tabarma take shimfidawa ta zauna ya kwanta akan cinyarta
Cikin haka ta fara laulayi ayko na fara niman hanyar da zanyi in kashe ta.
Mu'azzam bayanan dan haka ta tafi bakin rijiya tanajan ruwa ayko ina fitowa daga daki kirjina yana dukan Uku-uku dan tsoron ta nake. Ina zuwa na turata ta fada rijiya. Na koma daki nayi zamana. Saida nadau tsawon minti talatin. Sannan na fito na leka na ganta a saman ruwa alamun ta mutu. Lokacin ne na kurma ihu. Jama'a suka shigo aka ciro ta. Alhaji yana dawowa suma yayi saida aka zuba masa ruwa ya farfado
Haka aka mata sitira aka birne ta. Tunda ga nan Alhaji yace "ya daina yin auren tunda matan mutuwa suke"
Haka muka zauna ina azabtar da Mu'azzam Tun yana hakuri har ya fara tamka min.
Karshe daga baya dai aka bar min gidan ni daya. Tunda Mu'azzam yana shekara 20 ya sayi gida ya koma ciki. Shiko Alhaji kuwa sai yayi wata baizo ba saidai yamin aike.
Ayko na tayar da rigima nace nima sai ya canja min gida
Shine ya kawo nan Family Hause din mu inda yanzu matan gidan su suke azabtar dani.
Tasa kuka tace "Hindu ki yafe min"
Mu'azzam yace "Baza a yafe ba. Ni dama na dade ina zargin ke kike kashewa Abba matansa. Kuma idan Ummana ta yafe miki sauran matan fa"
Alhaji Taheer yace "Goggo ni baki min laifi ba. Wa ubangijinki kika yiwa. Kuma dama nima nayi zargin haka. Amma ba yadda zanyi tunda ban gani da idona ba.
Goggo ta rarrafo zata rike Khadija. Khadija ta tashi tace "Kada ki taba ni ko so kike nima ki kashe ni"
Goggo tace "kiyi hakuri ki rokar min mahaifiyarki ta yafe min"
Hindu tace "Ni na yafe miki. Duk da har yanzu ina tuna halin dana shiga lokacin da kika kaini bakin titi.
Goggo tace kina tunawa. Fada mana ya mutanen suka kaiki
Hindu ta fara bada labari kamar haka
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻 hi
[9/16, 6:49 AM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 28
Lokacin da kika ajiyeni ina tsaye sai suka ga kamar Ina bukatar taimako ne. Suna tsayawa na shiga motar suka tafi dani. Da aka iso Katsina driver yace "Malama iya ka tafiyar mu kenan nan katsina ko in kaiki tasha in yaso in zaki kara gaba saiki hau mota"
Ban gane me yake nufiba kawai sai daga masa kai. Tasha ya kaini ya ajiye ni yayi tafiyar sa. Tsayawa nayi ina kalle kalle ga yunwa ta dame ni ga kishir ruwa. Ga kuma magrib ta gabato kowa yana shirye shiryen komawa gida. Fitowa nayi daga tashan Ina tafiya har aka fara fitowa daga Sallah. Ganin wata Mai saida Abinci nayi. Mutane suna mika mata takarda tana zuba musu.
Zuwa nayi na samu takarda a kasa a tunanina ko wace takarda ake bayarwa. Na mika mata taki amsa ina tsaye wani yace "ki zuba mata plate daya zan biya"
Ta zuba min na zauna naci mutumin ya kawo min ruwa nasha. Na kara tafiya . ina tafiya naga jikin wata bishiya na kwanta a gurin barci yayi awon gaba dani. Cikin barcina naji nakuda. Na tashi na zauna ba mai taimakona Sai Allah. ciwo yaki karewa har asuba. Ina abu daya. Gari ya fara haske mutane suka fara fitowa. Wasu idan sun ganni su kauda kai wasu kuma su girgiza kai alamun tausayawa. Wasu mata su biyu da suka zo wucewa suna ganina suka taho suka ce "Baiwar Allah lafiya"
Ban iya amsa musu ba kuma dama ko lafiya bazan iya amsawa ba.
Dayar tace "Ayya nakuda takeyi mu kaita asibiti.
Asibitin Gomnati suka wuce dani akace baza a amshe ni ba saboda bana zuwa awo anan. Suka wuce dani asibitin Dr Hashim.
Dr shi ya amshe ni. Yasa wasu likitoyi guda biyu mata suka shiga dani labour room.
Da taimakon Allah Sa'annan likitocin nan mata, na haifi yarinya mace. Suka fita waje suka ga wadan nan matan sun tafi. Suka dawo suka tambayen "malama ina wadanda kika zo dasu." Ban fahimci kalmar da suke fada ba balle in basu amsa. Suka kara tambaya "Ina kayan da za'a sawa babyn ki"
Nan ma shiru nayi ina kallonsu.
Zuwa sukayi suka kira Dr Hashim suka sanar dashi abin dake faruwa, Dr yace "matan da suka kawo ki sun tafi ina kayan da za'a sa wa babynki"
Shima shiru na masa ina kallon sa. Ya kalli babyn da suka nadeta da wani zani ya amsa yace "ga babyn ki bata nono"
Wani irin amsa na mata da yake jaririya ce ta sullube ta fadi. Kafin takai kasa matan nan sun taro ta. Niko ko a jikina.
Dr yace "akwai matsala. Ku sama mata dakin da ba kowa a bata gado"
Yana gama fadan haka ya fita
Suka yi abin da Dr yace
Dr yana dawowa ya dawo da kaya niki niki da wanda zanci dana Baby
Nan danan aka saka tsirya baby bayan an shirya ta. Dr yasa su su koya min yadda zan bata nono.
Haka suka koya min na fahimta. Na bata tasha ta koshi
Bayan ta koshi Dr yace Su sani nayi wanka. Suka shiga bayi dani Ina cire dan kwalina sai suka ga jini ya dankare a cikin gashi. Salati suka saka . suna mai tausaya min bayan sun gama min ne suka shirya ni. Suka fada wa Dr abin da suka gani Dr ya duba shima salati yasa yace "Amma wasu mutanen ba Imani, niyyar kasheta akayi." Dr da kansa yamin aski a kan sannan yayi min dinki. Sannan yayimin gwaje-gwaje anan ya gane na manta da komai nawa sanadiyyar dukan da aka min
Haka yayi ta bani magani Idan baby ta fara kuka kuwa. Sai yazo yace in bata nono zan bata. Cikin kwana daya da yini na saba da Dr. A kwana na biyune. Ta tashi da Asuba tana kuka. Sai na zuba mata ido na rasa me ake mata tayi shiru gashi ba kowa. Na tashi na tafi in nemo Dr saboda ina son ya tuna min abin da zan mata tayi shiru. Fita nayi nayi ta tafiya har na isa bakin get. Na fita ta karamar kofa saida nayi nisa da asibitin saina jiyo. Akan ina son in koma tunda ban ganshi ba. Amma na manta hanya. Nayi-bayi amma na kasa tunawa. Sai na fashe da kuka Ina tuna yarinyata dan duk halin dana nake ciki Allah ya dora min son a zuciyata. Tafiya nake Ina kuka wiwi Duk wanda ya min magana bana kula shi. Har na fita daga gari na isa wani kauye. Lokacin yamma tayi yunwa ta gabaita ni. Ga nonuwana sun ciko Zama nayi jikin wata bishiya ina ci gada da kukana.
Iya Halima ita ta ganni tace "lafiya kike kuka"
Na nuna mata hanyar dana fito. Ta juya tana dube dube sai ta dawo tace "To ni ay banga kowa ba"
Sake fashewa nayi da kuka tace "Ikon Allah tashi muje ki fada min"
Na mike dan lokacin ina fahimtar magana saidai mayarwa ne bana iyawa.
Gidan ta muka shiga muna shiga naga mijinta Malam yusuf yana shan fura. Ina zuwa nasa hannu na amsa na fara sha, Malam ya zuba min Ido yace "Halima Ina kika samo wannan yarinya "
Tace "A hanya na ganta ina tsammanin tana da matsala"
Yace "ay ba tsammani ba ma. Gashi ay me hankali bazai yi wannan ba"
Niko saida na gama shanye furan tas na ajiye kwaryan naje gaban Iya Halima na tsaya. Ruwa ta bani nasha sannan tace "muje daki"
Muka shiga daki tayi ta min tambayoyi amma ba amsa ta fito ta fada wa Malam yace "ta kyaleni"
Tun a ranan Iya Halima ta gane haihuwa nayi. A ranan ta fara min wankan jego dan a tunaninta yaron dana haifa ya mutu taga dinkin da aka min ta gano lalle inada makiya.
Iya Halima ita ta koya min wanka har ibada. Lokacin da taga jini ya dauke min ta koya min wankan tsarki. Idan zatayi Sallah takan ce "Amatullahi dauko buta muyi alola muyi sallah"
(Amatullahi shine sunan da Malam ya saka min)
Malam kuwa shike koya min karatu
A kauyen kuwa duk wanda ya tambayi Inna ni wacece ce musu take "yar kanwartace tazo mata"
Nan da nan Samari suka min ca akai Da iya taga haka ta fada wa malam
Malam yace "ba yadda za'a sumin aure kada aje ko ina da aure tunda lokacin da suka tsince ni su tarar na haihu"
Duk wanda yazo sai Iya tace Bani da isashen lafiya
A haka muka zauna da Iya Halima har tsawon shekara ashirin basu taba gajiya dani ba. Kuma basa barina Ina fita.
Watarana me wasa da kura yazo kauyen sai kuran nan ta kwace bata shigo ko ina ba sai gidan mu. Ni kuma Ina Cikin shara sai ganin kura nayi ta shigo gashi Iya da Malam basa nan
Kafin kace me kuran tayi cikin daki. Ice na dauka nayi yadda Iya take idan zata kori awaki nace nayi ta buga mata akai. Me kuran yana zuwa . daidai lokacin kuran ta kwanta saboda wahalan dana bata. Yace "kashe min ita zakiyi "ya daidaici kaina sai ya buga min sandan hannunsa
Ji nayi kaina yana juyawa karshe na fadi kasa sumammiya.
Bude idon da zanyi sai na ganni kwance a cinyar Iya
Na bude baki nace "Iya"
Ya ta sa murna tace "Lah malam Amatu tayi magana"
Malam yazo yace "Amatu"
Nace "Na'am Malam Amma fa asalin sunana Hindu"
Iya tace "kin tuna da komai"
Eh
Malam yace "ay ba zama zamuyi ba bamu labarin ki"
Ban boye musu komaiba na fada musu.
Iya tace "ay kuwa tashi muje asibitin da kika haihu duk da nasan da wuya mu samu likitan"
Muka shirya muka tafi koda muka je komai an can ja. Wani likita muka samu muka ce "koya san Dr Hashim "
Yace "Ay duk asibitin nan ba Dr Hashim "
Haka mukaita tambaya har muka gaji na zauna ina kuka iya tuna yarinyata. Wani ne yaxo yace "Malama amma a asibitin nan aka ce muku yake"
Iya ta bashi amma "Aa yayi aikine anan shekara 20 da suka wuce"
Yace "Ay Abokina ne yanzu haka yana Abuja lafiya dai ko"
Iya ta masa bayani. Yace "kada ku damu barin hada ku dashi a waya."
Yana kira ringing biyu tayi ya dauka. Saida suka gaisa yace "Ga wata baiwar Allah zatayi Magana da kai"
Ya mika min na amsa muka gaisa yace "wacece ke"
Sai na kasa bashi amsa na fashe da kuka
Iya ce ta amsa ta masa bayani yace a bani wayar
Ana bani yace " ki kwantar da hankalinki yarki tana nan lafiya yanzu zan zo in kaiki inda take"
Nace "To Dr"
Na mika wa Me waya wayarsa sukayi yar magana bayan ya kashe wayar yace "Dr yace kozo in kaiku gida na yana zuwa"
Ba musu muka bishi.
Sai yamma Dr ya iso yana zuwa ya gane mu yace "Masha Allah koda ban taba ganin ki ba ina ganinki zan san ke mahaifiyar Khadija ce saboda tsananin kamar ku. Yanzu kuzo muje gunta"
Motarsa Muka shiga a mota yake bani labarin ta kuma yace "shi yasa mata suna Khadija. ya kaimu gidan marayu anan kuma sai ga Alhaji Allah ya hadani dashi.
Tayi shiru tana share hawaye
Mu'azzam "Abba waima me muke a dakin Tsohuwar nan ne mu tashi mu bar mata dakinta"
Alhaji Taheer yace "Goggo na rike ki tamkar Mahaifiyata. Ina faranta miki iya gwargwadona. Ban rage ki da komai ba. Ina saki farin ciki . amma ke baki dauke ni da ba kin hana ni rayuwan aure kin kashe min matana. Goggo me kika nema a guna kika rasa. Ni kika rabani da farin cikina. Shikenan kije na yafe miki. Amma ki sani Kina da laifin kashe wadanda basu ji basu gani ba. Kuma Allah sai ya saka....
Maganan ta makale sakamakon kukan daya rushe dashi. Goggo zata matsa kusa dashi. Khadija ta janyota tace "Me zaki masa " ta matsa kusa dashi tana share masa hawaye. Tare da shafa kafadunsa
Goggo tace "Haba yarnan Taheer fa dana ne"
Mu'azzam yace "kije ki nemi danki"
Shima yaje ta dayan gefen hagun dinsa yayin da Khadija take gefen dama suka daga shi suka fita dashi daga daki.
Alhaji Taheer kuwa wani sanyi ne ya ziyarci zuciyarsa da yaji hannayen 'ya'yansa a jikinsa
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/17, 8:03 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 29
Hawaye ne ya zubu a idonsa Khadija tasa hannu ta share masa tace "Abbana hakika nayi rashin ku kai da Ummana na zama marainiyar karfi da yaji, an kirani 'yar karuwa badan komai ba saboda bani da dangi"
Alhaji Taheer yayi Murmushi da guntun hawaye a fuskarsa yace "Kece kuwa kike da dangi. Kina dasu a kano, akwai a gombe, duk wannan gidan da kika gani dangin ki ne a ciki. Basu san shigowar mu ba da kinga dangi. Amma yanzu ma bai baci ba, muje kigansu kafin muje gombe kiga dangin mahaifiyarki"
Da kansa ya shiga yace "Hindu ta fito"
Part din wata tsohuwa suka fara shiga tana ganinsu ta mike tace Taheeru wa nake gani kamar Hindu "
Yace "Hindu ne da yarta"
Ay kuwa ta rumgumeta ta fashe das ka tace "Ashe baki mutuba"
Ta dauki wayarta tace "Alhaji lalubo min lambar yarinya
Yace "Balaraba"
Ya lalubo mata ya bata ringin biyu tayi aka dauka
Ko gaisuwar da ake mata bata amsa ba tace "yarnan kizo gida anga Hindu ki ki taho da yaranki"
Ta kashe ta kara mika masa "Hungo kira min Salamatu"
Ya amsa ya sake kira mata, a takaice dai saida ya kira mata yaran ta su hudu kuma ko wacce tace suzo da yaransu, masu jikokima tace azo dasu
Bayan ta gama ta juya ta kalli hindu tace "Hindu ashe zan sake ganin ki. "
Ta dafa kafadar Khadija tace "oh wannan diyarki ce matsa Allah sai kuma ta sake gashewa da kuka, Cikin kuka tace "Me yasa kika barmu baki haihu a gaban mu ba"
Hindu tace "Bahba tsautsayi ne"
Mu'azzam yace "Ba wani tsautsayi Goggo ce "
Bahba tace "Goggo kuma"
Mu'azzam ya fada mata yadda Goggo ta fada musu
Ay kuwa ta fashe da kuka cikin kuka tace "Allah ya isa tsakaninmu da ke Marka kuma sai kinga sakamakon ki tun a duniya"
Alhaji Taheer yayi talallashinta saida tayi shiru yace "barin kaisu cikin gidan "
Nan Goggo tace "Khadija na baki filina guda daya barin dauko miki takardun"
Duk ka suka saka godiya saida suka fita Khadija tace "Abbana wannan wacece dita"
Yace "wannan Kakata ce itace kanwar kakana Malam yunusa Sarkin Daji. Itace 'yar autarsu su bakwaine , amma yanzu ita daya ta rage. Saidai Iyalen su da suke zaune a gidan.
Nanfa suka tayi ta shiga part part duk inda suka shiga a fara waya ana kiran 'yan uwa ga Hindu da diyarta an gansu. Kafin kace me gida ya cika da jama'a ta ko ina so ake a rabu da Khadija da Ummanta duk wanda yaji dalilin fitarta daga gida da abin da Goggo yayi sai ya fara tsine mata kuma yace ya daina zuwa koda inda take ne. Wasu ma suke dama suna zargin da sa hannunta wajen mutuwar Alhaji kai Khadija taga Kauna wajen Dangin Mahaifinta ta samu kyautuka da dama,
Kowa sai so yake ya tunkaro inda Khadija take. Wani farin ciki da kaunar danginta suka shige ta tuni hawaye ya fara gangarowa. Mu'azzam ne yaje ya kamo hannunta ya hau da ita saman dakali yace " ki daina kuka ki yiwa Danginki godiya game da kyautukan da suka baki"
Ana ta surutu Mu'azzam ya dan daga Mu'azzam yace "Alhamdulillah nan akwai tattaba kunnen mu, akwai kakanin mu, akwai Iyayen mu, akwai yayyen mu, akwai kannen mu har ma da 'ya'yan mu. Ba komai ya kawo suba sai Don ganiku ke sa Ummana sun muki kyautuka badan baki dashi ba, A'a saboda nuna kauna da kyautatawa saboda haka ki musu godiya"
Sai da ta share hawayenta da bayan hannunta tace "Ina mai farin cikin ganin ku DANGINA, Na girma ba tare da ku ba, an zage ni, saboda rashin ku. An kini saboda rashinku, a kira mahaifiyata Karuwa duk saboda rashinku, amma Alhamdulillah rashin ku bai sa na fada ga halaka ba. Saboda Ina da Babana Dr Hashim, ga kuma Innata, Su din nan ba'a abin da zai iya saka musu dashi, Sannan har a yanzu suna nan a amatsayin Iyayena, Kunmin Kyautuka nagode Allah ya saka da Alheri Allah yabar zumunci"
Watace tsohuwa ce tace "To ay ba godiya tsakaninmu dake tunda duk abin da muka baki daga Aljihun mahaifinki yake"
Mu'azzam yace "Dan Allah share wancan tsohuwar baki duk goro, "
Wani ne Yace "yata Khadija ya batun mijin aure kuma?"
Tayi shiru yayin da ta hango Sulaiman ya zuba mata na mujiya
Mu'azzam daya lura a halin da take sai yace "Mijin aure ta fitar dashi yana nan cikin ku, saidai bamu sani ba ko za kuyi maraba dashi, amma ni nasan halinsa Abokina ne mutumin kirki ne,
Duka suka hada baki suka ce ya fito mu ganshi mana
Mu'azzam ya kalleshi yace "Dan Uwa Bismillah "
Sulaiman yaji wani farin ciki ya mamaye masa zuciya a hankali ya ratso jama'a ya hau kan Dakalin,
Yana hawa Kafin su yace wani abu wani tsoro ya riga shi "Masha Allah tunda Abokinka ya yabe ka zamu baka Khadija amma da sharadi.
Kada ka yadda ka bari hawayenta ya zuba a kasa, sannan kullum ta kasance cikin farin ciki idan ba haka ba kaga dai yadda muke da yawa ko"
Sulaiman yayi murmushi yace "Nagode Baba Allah ya kara girma da Arziki"
Zasu sauka kuwa sai ga wata tsohuwa ta shigo cikin gidan da kazarta a hannunta da gudu tahau inda Khadija take tace "Ina zaune akace kinzo keda yarki "
Mu'azzam yace "wannan ay yar tata ce ita ga ta can"
Ta sauka ta rumgume Hindu tasa kuka
Mu'azzam yace "Wannan Makofciyar mu ce, lokacin da muka zauna ni da Ummana "
Can kuma ta dawo ta mika wa Khadija kazan hannunta tace "Yata bani da komai a gidana wannan kazar ita kadai ta rage min gashi ki amsa a kiwata miki, na baki ne badan baki da shi ba kyautatawa ce kawai"
Khadija tace "Nagode ammaki rikekazarki kawai"
Aa kada muyi haka dake 'yata
Mu'azzam yace "ki amsa kawai"
Khadija ta amsa tace " Nagode "
Haka daga makofta ma akaita tururuwan zuwa ganin Khadija da Ummanta
Inna Harira, Dr Hashim, Iya Halima da Sulaiman suka zama 'yan Kallo karshe dai suka ce zasu tafi tunda sunji ance gobe za'a kaisu Gombe wajen dangin Mahafiyarta
Haka suka tafi aka musu sha tara na Arziki. Sulaiman bai samu ganin Khadija ba saboda jama'a
Washe gari suka tafi gombe wayyo Allah ay Khadija sai taga dangin Mahafiyarta sunfi yawa nan ma taro akai sosai. Ta samu Kyautuka da dama
Kwanan su daya suka koma kano inda kuma suka tafi dangin Umma Maimunatu (Mahaifiyar Mu'azzam)
Nan ma kyautuka da dama ta samu
Haka Abokan Alhaji Taheer Manyan Mutane sukaita zuwa masa murna tare da yiwa Khadija manyan kyautuka, har da motoci Manya Khadija ta tara
Sai bayan Sati biyu Suka samu suka nutsu Suna zaune duk kansu Abba yace "Hindu A duniyar nan ki zabi inda kike so ki zauna insa a gina miki gida"
Tace "Niko Me zaisa in bar kasa ta, Nan ma ya isheni"
Yace "Baza mu zauna a nan ba. Yanzu dai zan sa a gina mana gida. Gobe zamu tafi Honey moon zamu zaga kasashe da dama kafin nan an gama sai mu dawo mu zauna ciki"
Mu'azzam yayi dariya yana rufe bakinsa yace "Honey moon fa kace Abba"
Abba yace "Hungo naka ni na wuce zuwa Honey moon ne musamman ma da matata"
Khadija ma Dariyar ta Guntse tace "Abbana dani za'a tafi"
Yace "wazai je dake ki takura mana ke da zakiyi aure, kema kya tafi da mijinki, Idan zamu tafi ma Katsina zaki koma Inna Harira tana ta damuna a waya wai na rike mata 'ya"
Haka kuwa aka yi Abba da Umma suka tafi yayi da Khadija da Mu'azzam Suka tafi Katsina cikin dankararriyar motar ta, Sun shigo garin kenan Khadija tace "Ya kamata a musu tsaraba"
A wani super Market suka tsaya suka shiga Khadija suna diban kaya shafe-shafe sai ji tayi tayi karo da mutum, tana daga kai taga ashe Hanan ce tace "Ke dan Uwarki wama ya baki daman shiga nan, Ubanki yana da kudin da zaki shigo nan ne, har zaki bige ni, shegiya 'yar karuwa, yar mazinaciya,"
wani zafi Khadija taji ya ziyarci zuciyar ta wanda ada bata jinsa.
Mu'azzam ne ya taho ya daga hannu zai mari Hanan Khadija ta rike hannun tace "Aa yaya kada ka taba kazanta da hannunka me tsabta"
Ta kalli Hanan tace "Yau zan koya miki hankali"
Tana gama fada ta ja hannun Mu'azzam suka fita...
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/18, 3:14 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυby*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
A gaskiya naji dadin comment din ku, kuma nasan kuna kaunata kamar yadda nake kaunar ku, Haka zalika zan ci gaba da Saku Farin ciki nima kuna sani, Love You all
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 30
Suna fita itama ta fito idonta ta gane mata motar da zasu shiga taga, tace "wato saboda tana da saurayi me kudi har xata yarfani zan rama sai tayi nadamar yimin haka"
Khadija kuwa cewa tayi ya kaita police station, bai mata musu ba ya kaita, ita kanta ta san police station din yan ciki suna da son zuciya ga son kudi amma saboda tunanin da take yasa bata ce masa komai ba, Suna shiga Khadija ta dauko rafan kudi yan 500 guda biyu ta ajiye akan kanta. Da sauri 'yan sandan suka runguma daya ya tafi ya dauko mata kujera ya saka mata yace "Hajiya Zauna ki fada mana damuwarki'
Ta zauna tace "Baku ba yayana wajen zama ba"
Shima aka dauko masa ya zauna, daya yazo yace "Hajiya wani irin drink kike sha a siyo miki"
Tace "No ni bazan sha komaiba"
Yace "Hajiya fada min damuwarki"
Tace "Kunsan gidan Alhaji Idi"
Yace "Mun sani ay ogane Hajiya Hala ke yarsa ce"
Khadija ta bata rai tace " Allah ya kiyaye In zama 'yarsa"
Wani daga cikinsu yace "Amin"
Tace "so nake ku kamo 'yarsa ku hukunta min ita a gabana"
Suka ce "An gama Hajiya "
Zasu tafi Mu'azzam yace "wannan wani irin rayuwane yaya daga an baku umurni zaku zartar ba tare da sanin dalili ba"
Daya yace "Yallabai daga baya maji dalilin"
Khadija tace "Ku tsaya sai kunji dalilina tukun "
Suka taya cak, kamar sun ga ogan su
Khadija ta fada musu komai, sannan tace "ko nawa Baban ta ya baku kada ku amsa idan kun kamo min ita zan kara muku"
Suka tafi a mota harda sa jiniya, yayin da aka bar yan sanda guda 2
Bangaren Hanan kuwa saida ta gama siyayarta ta dauko za shiga mota tayi gida
Tana shiga suma suka iso. Yayi parking din mota ta fito zata wuce kenan sai gani mutum tayi a gabanta yana daga mata ankwa "your under arest"
Tace "Baku da hankali ne zaku shigo mana gida to bar Dad dina ya dawo "
Wani dacikin Kofur Bala yace "Kada ki kawo mana shashanci ki wuce mu yafi ko mu kamaki da karfin mu mu saki a mota"
Ta dakamasa tsawa "Basai ka kama...
Bata karasaba taji an kamota tana wulle-wulle da kafa Suka sata a mota,
A cikin motar kuwa Hanan sai tsine musu take yi, har suka isa suna zuwa suka sata a sell suka kulle, Khadija kuwa tana ganin haka ta kara musu wasu kudin. Tace "Ku ladabtar min da ita"
Da ciki Hanan tace "wai wacece wannan "
Khadija ta leka tace "Nice maras Asali da dangi"
Hanan tace "wato Saboda kinyi saurayi mai kudi shine ya baki dama ki sa a kulle ni, to bari Dad dina yazo daga ke har shi sai ya sa an kulle ku"
Khadija tace "Ni zan yafi idan ya dawo kinsan gidan mu ay ko"
Hanan tace "Idan ba tsoroba kisa a bani wayata mana"
"Ok zasu baki wayarki yanzu kuwa"
Tana gama fada ta fita tace da 'yan sandan, "ku bata wayarta kuma ban yadda kowa yayi belin taba
Ta fita ta samu Mu'azzam yana jiranta yace "Sister dama haka kike🤔"
Tace "Tabo min iyayena fa tayi kana ji"
Super Market din suka koma suka yi siyayyarsu sannan ya wuce da ita gidan su. Lokacin An shiga Sallah la'asar saboda haka kofar gidan ba kowa tana shiga Part dinsu 'yan matan suka taho suna mata oyoyo suma sai murnan ganinta suke, Inna Harira dama tana Salla tana Idarwa ta fito ta Rumgumeta tace "Khadeedee na ashe zaki kara zuwa mana nayi zatan Abbanki ya kwace mana ke"
Tace "Haba Inna ay me rabani daku sai Allah "
Nan fa Inna ta cika mata gabanta da Abinci. Zata fara ci kenan Saiga Hajara da tsohon cikinta tana cewa "Sister Kina Ina naji wata batu ashe Alhaji Taheer ne Abbanki, ashe shi yasa Allah yasa miki sonsa a zuciyar ki ashe Abbanki ne" tana karasowa ta rumgumeta Hajara tace naso In biku amma Mine dina yace "bazan biku ba saboda cikina ya tsufa"
Haka suka zauna suka ci, Suka sha tare sannan ta fara raba tsaraba kowa dake cikin gidan saida ya samu tsaraba, bayan ta gama da part dinsu Inna tace "Muje In raka ki part din Samarin nan Su ganki Suna tamin magana"
Khadija tace "ji min Inna kamar basu taba ganinki ba"
Inna tace "Kinga yadda sukamin Ca akaine wai me yasa zan barki a wajen Abbanki wai Ay rike ki zaiyi baza ki dawo ba"
Khadija tace "To Inna Muje"
Inna ta mata jagora suka shiga Samarin sai cewa suke "Khadija ashe zamu sake ganin ki ay mun zata Abbanki zai kwace ki ne"
Saidai tayi musu murmushi sai murnan ganinta suke ta hango Adam Suna hada Ido ya dago mata hannu itama hannu ta daga masa tare da sakin murmushi,
Suna komawa Part dinsu ta samu anata wankan yara, ta shiga Dakin Inna Harira ta canja kaya ta dawo suka ci gaba da wankan yaran tare suna hiransu,
Bangaren Hanan kuwa tana kira Dad dinta ta fada masa komai yace " gashi nan zuwa"
Ba'a dau lokaci ba sai gashi yana zuwa ya fara yiwa 'yan sandan masifa, Suko ko su kula shi balle susan yana yi, ganin haka ya ciro kudi ya watsa musu "Gashi ku fito min da 'yata"
Kofur Bala ya watsa musu yace "rike kudin ka bama so kuma baza a fito da ita ba"
A takaice dai har dare Alhaji Idi yakai bai samu ganin Hanan ba, yayin da ita kuma tana ciki yunwa ta dameta an kawo mata Abinci taki ci. Karshe Dad dinta ya koma gida yana tunanin abin yi
Bayan Isha kuwa Mu'azzam ya kirata yace "Gashi a waje"
Tana fitowa taganshi cikin mota tace "Yaya ka shigo mana "
Yace "Aa so nake ki raka ni gun Antyn ki"
Tace "Amina kenan "
Yace Eh
Tace "Ba dama kana gidan bane "
Yace "Aa kan Ay Ina da gida a garin nan, kumahaka kawai nayi ta zama gidan sirkai"
Khadija tayi dariya tace "Ay da ka zauna din "
Yace "ay da kika ce, ni shiga muje"
Ta shiga Suka tafi a hanya tace "Yaya kadan Tsaya nayiwa Amina siyayya"
Ya tsaya ta mata siyayya suka tafi
A kofar gida yatsaya ya kirata tace "gatanan fitowa"
Saida tayi kwalliya sannan ta fita tana zuwa taga Alamar da mace a motar tana zuwa tace "Wacece wannan"
Ya kashe ido daya "Kishiyar ki ce"
Kafin kace me hawaye sun fara gangarowa daga Idonta
Khadija tace "Kai Yaya me haka "
Amina tana jin muryan Khadija da sauri ta bude kofar.
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/18, 8:43 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Page 31
Ta rumgumeta tace "amma naji dadin ganin ki shigo muje ciki"
Khadija tace "A'a na rako shi ne "
Tace "Baza ki gaida Mamy ba"
Tace "Zanzo in gaishe na musamman"
Amina ta bata fuska tace "Wlh Idan baki zo ba zanje in kira ta"
A'a Khadija tace "Aa yi hakuri muje "
Suna fita Khadija Tace "Sir Sulaiman yana ciki"
Amina tace "Bayanan yaje bikin wanu abokinsa ne"
Suka shiga aka bar Mu'azzam yana kallonsu.
Mamy kuwa tana zaune tana Kallon Khadija kunya ta kamata yayin da Khadijan ma kunya ta kama ta tsuguna can gefe tace "Ina yini Mamy "
Mamy cike da Kunya tace "Lafiya lau 'yata"
Khadija tace " ya jiki Mamy"
Tace "Jiki Alhamdulillah "
Tace "Allah ya kara sauki"
Mamy tace "Khadija bansan irin kalaman da zanyi wajen gode miki ba, game da ceto rayuwa ta da ceto Amina da kika yi wajen jefa kanta A halaka Nagode sasai da sosai"
Khadija tace "Kada ki damu Mamy ki daina gode min komai na muku ban fadi ba"
Amina ta kawo mata kayan ciye ciye da lashe-lashe,
Mamy tace "Khadija tashi ki zauna a kujera kinji"
Tace "Aa Mamy nan ma yayi"
Sulaiman ne ya shigo da Sallama a bakinsa yana Kallon Khadija ya washe baki yace yace "haba ni naga mota a waje ashe sarauniya ce agidan"
Lankwashe kafa yayi ya zauna inda take har kafadar shi na gogan nata yace "Yan mata ya kk ke kika tuko motar nan"
Ta girgiza kai tace a hankali "Aa Ya Mu'azzam ne"
Yace "Ay ban ganshi a wajen ba"
Zatayi magana wayarta tayi kara ta dauka ba tare da taga me kiran ba muryan Mu'azzam taji yace "Kun shanya ni kun maida ni daddawa ko"
Tace "Yi hakuri yaya gani nan zuwa"
Tana fada ta tashi Sulaiman yace "Baby Ina zaki ki zaunamana ba gun Amina yazo ba, kuma ma ay ban ganshi ba ko Ina ya shiga ne"
Amina tace "Barin je In shigo dashi"
Ta tashi ta fita shi kuma yace "'yan mata ki daga min fuska mana In ganki, kinga na dade ban ganki ba, ko da muka je kano ma ba wani ganinki nayi ba"
Ta kara dukar da kai kasa
Mamy tace "'yata ki saki jikinki fa "
Sulaiman yace "Ay baza ta iya sakin jikinta ba tunda kina nan"
Khadija tace "Ni nace maka"
Mamy tace "Ahh to barin koma daki"
Khadija tace "Nifa bance haka ba Mamy"
Mu'azzam ne ya shigo da Amina Har Mamy zata shiga Daki ta dawo tace Mu'azzam ashe tare kuke
Yace "eh ya tsuguna ya gaisheta ta amsa, sannan ta koma dakinta.
Sulaiman yace "Dan uwa ashe kana nan"
Yace "eh wlh na shiga dakinka ne naga ashe bakanan"
Sulaiman yace "Amma dai anan zaku kwana"
Mu'azzam yace "Aa zan maidata gidansu ni kuma can gida zan tafi"
Sulaiman yace "Ay baka Isa ba wlh A nan zata kwana Inga wanda zai fita da ita a gidan nan"
Mu'azzam ya kama baki 🤔" lalle baka da kunya ani kake fadan haka to bari kaji idan naga dama sai ranan daurin aure sai ince na daga wannan auren saboda ban yaba da hankalin angon ba"
Duk kansu dariya suka sa har Khadija da take ta dukar da Kai
Amina tana zaune kan kujera Mu'azzam na zaune gefenta yayinda Sulaiman kuma suke kasan Kafet ta dan saki jiki suna hiran su
Karfe 10 Mu'azzam yace " zasu tafi Amina taje ta kira Mamy tace "Mu'azzam ka barmin ita mana mu kwana"
Mu'azzam yace "Mamy kiyi hakuri Da kyar Inna Harira ta yadda muka taho"
Mamy tace "Zan kira ta ay"
A wajen Khadija ta amshi number tata ta kira bugu biyu Inna ta dauka. Saida suka gama gaisawa Mamy ta fada mata bukatar ta,
Inna ta numfasa tace "Gaskiya ban yadda ba yaufa ta shigo garin "
Mamy tace "Inna kiyi hakuri gobe kuna tare"
Inna tace "To gaskiya daga kwana daya ban yadda ta kara ba dan nima Ina bukatarta"
Mamy tace "Nagode Inna Allah ya saka da Alheri"
Saida ta kashe wayar Mamy tace "To Inna ta amince kaima sai ka kwana ay ko"
Mu'azzam ba yadda ya iya yace "To"
Mamy tace "Amina kuje ku kwanta, kuma sai kuje Allah ya bamu Alheri"
Sulaiman yace "Mamy bamu gama ba fa"
Tace "Ni barci zanyi kuma baxan iya barin ku ba wlh ku tafi da safe kwa hadu"
Shikan Mu'azzam tashi yayi badan yasoba yayin da Sulaiman yaki tashi ganin haka Mamy taja hannun Khadija saida takaita dakin Amina ta dawo tace sai kayi ta zama kai daya
Yace "Mamy mw yasa kika min haka kinsan rabona da ita tun yaushe"
Tace "tun tana ciki ne, nidai bazan iya barin ka da yar mutane ba a wannan daren"
Yace "Mamy wai kin taba kam..."
Ta katse shi ta hanyar rufe masa baki . ba haka nake nufi ba shedan zai iya shiga tsakani.
Ayi hakuri ba yawa saboda wayar ba chaji
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[9/21, 3:36 PM] +234 903 431 3679: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
Ina godiya game da Addu'o'in ku, na rashin dan uwa da mukayi. Nagode Sosai Allah yabar kauna.
Wannan Page din na Sadaukar dashi ga Dan uwa Sulaiman Abdullah Da fatan yana tare da Mala'ikun Rahma, In tamu tazo Allah yasa mu cika muna masu Imani.
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 32
Tashi yayi shima yana murmushi sawa ya shiga part dinsa yana shiga yaga Mu'azzam Zaune akan kujera yace "Bro Mamy ta hana mu sake wa da matannu"
Mu'azzam yace "Ay gwara da ta koro mu, badan haka ay sai ka kwana baza ka bar min kanwa ta huta ba"
Saida Suka watsa ruwa sannan sukayi shirin barci Sulaiman ya hada Lipton da lemon tsami ya dawo ya zauna bakin gado yana sha"
Mu'azzam yace "Malam gwara Kayi magana da wuri a yi a sa bikin nan da wuri naga ka fara hadawa da lemon tsami"
Sulaiman yace "Lafiya ce ta kawo haka"
Bayan ya gama ya gama komai zasu kwanta Mu'azzam ya ciro tablet ya sa a bakinsa ya sa ruwa yasha,
Sulaiman yace "Ashe gwara ni a Lipton na tsaya kaiko har tablet "
Shiru yayi yana murmushi
Bangaren Hanan kuwa, tana kiran Dad dinta yabar abin da yake ya taho police station din yayi ta musu masifa amma ko uffan basu ce ba, da yaga haka sai ciro kudi ya jefa musu yace "Nasan wannan ne matsalarku gashi ku fito min da 'yata"
Kofur Bala ya wurga masa yace "Rike kudin ka bama so"
A takaice dai har karfe tara bai samu ganin Hanan ba, daya gaji ya koma gida badan ransa yaso ba
Hanan kuwa tana ciki ta kasa zama saboda yadda yanayin guri yake da kazanta ga wasu mata kusa da ita sai shan sigari suke ba abin daya dame su, ga sauro sai kuka suke suna neman abincin su jinin dan Adam
Barci ya fara kama idon ta. Sai ta zauna tana koran da hannun ta. Gyangyadi ta fara yi daga bisani saita bingire a gurin barcin ya kamata sosai amma saidai cizon saurayen nan basu kyaleta ta rintsa ba. Ga minharin matan nan da yake damunta. Wacce itako barcin ta take bil hakki da gaskiya, Haka ta tashi ta zauna. Tana hawaye, ta mike taje bakin kofa tace da 'yan sandan "Dan Allah ku fitar dani daga nan duk abin da kuke so zan muku"
Daya daga cikin su yace "Ke kina damun mu barci muke fa
Tace "Ni ko a cikin ku ne zan iya barci amma nan wlh bashi da kyau"
Shiru suka mata, ba amsa, haka tayi ta damun su, wani ya taso a tunaninta ya ji tausayinta ne zai bude mata, saidai yana bude kofa ya falla mata mari wanda saida ta fara sakin fitsali, ta fadi kasa ya sake haurin ta da kafa, nan ta koma tana kuka, ya rufe yayi gaba abinsa, kuka take tana nadamar abin da tayi da Khadija saidai cikin ranta tana tsine mata,
Kuka take sosai har ta tashi sauran matan da suke ciki, daya daga cikin su tace "Ke dan ubanki ki mana shiru kina damun mu muna barci"
Batakula suba taci gaba da kukanta. Ay kuwa ji tayi ta rufe ta da duka, saiga Hanan tana bata hakuri nan da nan bakinta ya mutu, saidai barci ya gagareta.
Washe gari Amina da Khadija ne suka shiga kicin Suka hada breakfast suka jera a dining, Sannan suka je sukayi wanka suka shirya. Sun fito kenan Samarin Suma suka fito Sulaiman kan shirin office yayi.
Suka gaishe su a tare suka amsa Sulaiman yace "Baby kiyi Serving dina mana ki kawo min nan ni bazan iya zama kusa da wadannan ba"
Yana fada ya koma kafet ya zauna ya kalmashe kafa"
Mu'azzam yace "Eh gwara kaje can muma kun takura mana"
Khadija ta diba takai musu can suna ci tare suna hira. Yayin da Mu'azzam ma tare suke ci da Hearty dinsa, Suna gama wa Sulaiman ya shiga Dakin Mamy yayi mata sallama ya ta fito yace "Baby muje office ko"
Tace "Aa kaje kawai Allah ya tsare"
Ya fita
Suna haka Mamy ta fito suka gaisheta ta amsa tace "Mu'azzam kaikan kabar Aikinka ka taho nan"
Yace "Wlh Mamy ina son bude hospital a nan ne shi yasa"
Tace "ohhh komai ya daidaita dai ko"
Yace eh
Tace "to Allah ya taimaka"
Mamy ma anan ta karya suna gamawa suka gyare ko ina sannan Mu'azzam yace "Zasu tafi Momy tayi ta godiya, A hanya Khadija tace "Yaya mu fara zuwa police station naga yarinyar nan"
Hanan kuwa batayi barci ba har gari ya waye wani dan sanda ne ya kawo mata Abinci ta tambaye shi tace "Dan Allah waye ne wannan saurayin yarinyar, waye shi a kasar nan"
Yace "ba Saurayinta bane, yayanta ne kuma 'ya'yan Alhaji Taheer ne"
Hanan ta gwalo Ido tace "Yaushe ta zama 'yarsa ita. Yarinyar da ta taso gidan marayu"
"Nidai abin dana sani na fada, Idan kina son ki fita A nan idan tazo ki bata hakuri, Itace kadai zata fitar dake anan"
Koda Dad dinta ya zo ma bai samu ganinta ba
Haka ya zauna har su Khadija suka shigo
Tace a fito mata da Hanan , nan da nan aka fito da ita duk jikin yayi kuraje a kwana daya duk tayi baki ta jeme kamar ba Hanan din Dad dinta ba
Khadija ta kalle ta tace "Kin min gorin DANGI ke me yasa DANGINKI basu fitar dake anan ba, Ke INA DANGIN KI suke"
Hanan tace "Kiyi hakuri dan Allah bazan sake ba"
Khadija tace " ku saketa ta tafi "
Ta kara basu wasu kudin suka tafi
A gidan su ya ajiyeta sannan ya tafi
Dad din Hanan kuwa yana daukanta Suka yi gida Suna shawaran yadda zasuyi da Khadija amma shi cikin zuciyar sa ya yanke shawara mafi sauki. Tunda yarinyar tana shiga rayuwarsa da yawa. Tunda ita ta hana shi holewa da Amina.
Suna zuwa gida motar 'yan sanda suka tsaya suka nufo su suna zuwa suka sawa Alhaji Idi ankwa a hannu yace "Me na muku"
Suka ce Idan munje kaji
Hanan ta fashe da kuka cikin kuka tace "Me Dad dina ya muku"
Suna jinta ko su kula ta suka tura shi a mota suka tafi dashi
Goggo kuwa saboda tsangwamar da mutanen gidan suke mata. Yara da jikoki yasa ta tattara tabar gidan ta koma gidanta na gado wanda dama shi kadai ya rage mata. Daki Daya sai bayi a waje. Sai kuma yar katanga. Duk da haka Alhaji Taheer yana aiko mata da Abinci dan Alkawari ya daukar wa Mahaifin sa zai kula da ita. Shi ya hana duniya tasan Abin da Goggo ta aikata saboda idan aka sani za'a iya kulleta shi kuma baya son haka.
Ruwa akayi sosai kamar da bakin kwarya, Goggo tana cikin dakinta Fitsari ya dame ta , da taji fitsarin yana neman. Fitowa ta dauki buta ta nufi bayin tana zuwa tafi fitsari zata fito kenan sai santsi ya kwashe ta ta fadi kasa. Ga ruwa na dukanta da jan duwawu ta samu ta koma daki. Kafarta tayi ta mata zafi Kafin kace me kafa ta kumbura ashe akwai karaya a kafar,
Alhaji Taheer kuwa sun zaga kasashe da dama suna Cin amarci da Matar sa. Suna waya da Alhaji Usman yace "su hadu da Dr Hashim suyi abin daya dace game auren yara"
Suna Saudiyya Hindu ta hadu da zazzabi me zafi Alhaji Taheer cikin rudewa ya kaita hospital gwajin farko aka gano tana dauke da ciki na wata biyu, daga hannu yayi yana godiya wa Allah ita ko Kunya ce ta kamata, Alhaji yace "yaya dai"
Tace "Alhaji nida nake shirin aurar da yara kuma ni ne dauke da ciki"
Yace "ki godewa wa Allah, Allah yasa ma Idan kin aurar dasu din kuna haihuwa tare"
Tace "Aa wlh ba dani za'a yi wannan abin kunya ba"
Yace "Ni dani za'a yi wlh, Ina son haka"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 33
Saida yaga ta samu sauki suka wuce dubai anan ma yana ci gaba da kula da cikin ta
Alhaji Usman kuwa da Dr sunyi abinda ya dace Game auren inda suka wata hudu
Kuma duk abin da suka yanke suna fadawa Alhaji Taheer
Dr Hashim ji yake kamar 'yar cikinsa zai aurar haka Itama Inna Harira haka take ji,
Sulaiman kuwa In ba abin da yake kullum yana gidan marayu gun Khadija, yanzu haka kowa ya sanshi a gidan
Alhaji Idi kuwa Yaki amsa laifin da ake tuhumarsa dashi duk da an kama shi dumu-dumu yana son yayi kidnapping din wata yarinya. Kuma yanzu an gane sana'arsa kenan,
Saidai sun tare shi ana sake suna kara binciko hujojin da zata basu tabbas idan sun shiga kotu
Hanan kuwa harkokinta taci gaba dayi duk saboda yanzun facaka take da kudin Dad din nata
Khadija kuwa tana ci gaba da karatunta inda bikinsu yake matsowa
Cikin hakane aka kirata a waya aka sanar mata Hajara ta haihu, ta haifi 'ya mace, nan suka je suka yi ta mata hidima ranan Suna yarinya taci sunan Khadija, Khadija kuwa ta musu hidima da yawa inda yaji tana kaunar ta ita kadai ke kiranta little Khadija,
Ana sauran Sati 4 biki Mamy ta dauki masu gyaran jiki 2 daya ta tura waje Khadija daya a gun Amina
Lokacin ne kuma su Alhaji Taheer suka dawo suka sauka a sabon gidan su wanda aka kera musu gidan ya tsaru
Cikin Hindu wata biyar amma girman sa ya huce misali kamar wacce zata haihu hau ita kanta tana jin nauyin cikin, duk wanda yazo musu ban gajiya sai yaga tazo da babban tsaraba wato Cikin jikinta
Bangare Goggo kuwa kafa tayi tsami tana zaune da kafa bata iya yin komai Garin rogo ne a kusa da ita sai ruwan da ke cikin robar fenti babba, dashi take jika garin rogon tun tana sha da suga har siga ya kare sai ta kama sha haka. Ga kudi a hannunta amma kudin bashi da amfani, gashi ba waya a wajen ta da ta kira an taimaka mata da jan duwawu take zuwa bayi, duk zannuwanta sun tsufa saboda jan duwawu. Yau kwanan ta biyu ko jan duwawun ta gagara wani irin ciwo kafar ta take ga wari da take yi, ga bayan gida tana ji,
Sallama akayi ta amsa da sauri, Bashar ne wanda Alhaji Taheer yake aikowa yana zuwa wari ya doshe shi. Ya kasa shiga yace "Kudine Alhaji yace in kawo miki"
Tace "Ni yanzu ba kudi bane damuwa ta Ka shigo kaga yadda na koma "
Ya shiga yana Kallon ta yasa salati yace "Goggo menene haka"
Tace "Faduwa nayi kafar ta koma haka"
Waya ya ciro ya fada wa Alhaji Taheer halin da ake ciki Alhaji yace "ya kaita asibiti gashi nan zuwa"
Kira abokinsa yayi ya taimaka masa ya dauketa sai asibiti,
Da yake abu na kudi ne nan da nan aka rufu akan ta, Wani likitan ya samu bashar ya masa bayani kamar haka "Sakamakon Karaya da ta samu ba'a yi saurin daurawa ba yasa Kafar ta rube yanzu haka tsutsotsi ne aciki suke cin kafar dole a yanke ta. Sannan saboda gari da tayi ta sha dalilin haka dole sai an kara mata jini"
Bashar yace "Bari Alhaji yazo sai ayi magana"
Koda Alhaji yazo bada kudi yace "Suyi abin daya dace kawai"
Ya koma gun Hindunsa dan yanzu baya son abin da zai rabasu da ita musamman da take dauke da baby
Koda Alhaji Taheer ya tambayi Khadija Ina za'a daura aure tace "a gidan su na marayu, "
Amina da taji haka ita ma tace "Anan za'a daura"
Ana saura sati daya Daurin aure Lokacin kuma Khadija ta gama yiwa 'yan gidan anko maxansu da matan su. Yara da manya, kai har masu gadi, Nima da nake dauko muku report na samu nawa, dan Khadija tace "Matar Aleey kema baza a barki a baya ba😜"
Amare sun sha kyau dan ba karamin gyara aka musu ba na ciki dana waje,
Yau laraba ya kasance orphans day ko wane a cikin gidan sun ci kwalliya kowa yayi ado karfe hudu Sulaiman ya iso ciki shirin sa na wata hadaddiyar Shadda Maroon colour, Ba'a dade ba Amina da Mu'azzam suka iso A filin gidan akayi decoration, Inda aka sawa Amare da angwaye kujerun alfarma suka zauna, Adam shi ne MC yayin da abokinsa Yunus shine DJ
Taro yayi taro inda aka bukaci l da amare da angwaye su fito suyi rawa. Inda suka fito Khadija da Mu'azzam ba wani rawan suke ba, inda Sulaiman da Amina kuwa rawansu suke tika harda juyi. Nanfa akaita musu liki, haka taro ya tashi kowa na farin ciki da annahuwa
Washe gari Kamu A wani Babban Holl aka gabatar Inda Dangin Khadija suka zo kwansu da kwarkwatansu. Khadija taga Dangi. Ina zagawa da Alkalamina sai na hango wasu manyan mata sunci ado sunyi kwalliya ko wacce tana ji da kanta, dan ko wacce sun sa kaya masu tsada, Ina zuwa kusa sai naga ashe INA DANGINA fan ne, Suma farin cikine far cikin ransu.
Anci ansha a gurin Inda akaita barin kudi
Da daddare kuma Dinner
Nan ma ruwan mutane Suka hallara INA DANGINA FAN Sunxo Su Queen Bilkisu da Fadimatou Kai na rawa. Na hango Mrs Basakkwace, Maman Albani, Maman Abduljalal, Smart beauty, Aisha Abdullah, Sadidin Baba, MahMah zee da sauran su, Ina ta dubawa banga Daughter Teemer ba, can na hangota tana yiwa Amarya Amina rada a kunne ko wace gulmar take mata oho,
Wayyo sai gashi na hango 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_ suna sunzo Su Ummei Adnan, Middle, Hafsat, Zara da sauran su, Su Auta ma ansha kyau ana cikin abokan Angwaye lolz😜
Anci ansha anyi hanian
Wato kulu washarabu hani'an bima kuntum ta'amalum,
Kuma ansha rawa Inda aka tashi kowa na farin ciki
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 34
Suna hanyar komawa gida Sulaiman yace "Gobe fa na zama yayan wani"
Mu'azzam yace "Nima na zama yayanka, gwara ma kana min biyayya Kana tsuguwa har kasa kana gaishe ni Idan ba haka ba, Sai anzo daurin Auren zance A dakata, na daga wannan Auren saboda ban yaba da hankalin angon ba"
Dariya sukayi a tare yayin da Amaren Sukai shiru ba magana
Washe gari Juma'a dubban jama'a suka shaida daurin Auren Sulaiman Usman Da Khadija Taheer sai Mu'azzam Taheer da Da Amina Usman, Duk ida kaga Sulaiman bakin nan a washe yaki rufewa Sai raba 32 yake
Karfe 4 kuma aka gabatar da walima inda akayi wa'azi aka fadi Hakkin miji akan matarsa, Sai karfe 6 aka tashi Aka nufi da Amina gida dan kaita dakinta, Khadija ma aka fara shirin kaita.
Gidan Iri daya guda biyu a hade Sulaiman ya bada shawaran haka duk abin dake cikin wancan gidan akwai a wannan bashi da wani bambamci,
Kayan daki kuwa komai Iri daya aka musu saboda Alhaji Taheer da kansa yayi musu, haka kayan kicin ma komai iri daya wannan kuma Mamy sauran tirarikan wuta dana jiki kuma wannan Hindu ce tayi, saida Gidan Khadija yafi haduwa saboda Danginta Marayu sun taka rawar gani akanta, ga kyautuka da Dangin Dr Hashim suka mata, musamman matarsa
Inna Harira ta mata nasiha me ratsa zuciya
Saida tayi shiru Khadija tace "Nikan Inna duk wanda zaimin nasihar nan sai ya fi kiran Hakuri, Ummana ma abin da tafi kira kenan, Haka Dr Hashim, Baba Mai gadima haka, Iya Halima ma, gashi kema kin ce haka, kuma naga yana sona Ina Sonsa. nikan Inna ki fada min ko Sir Sulaiman yana da wani hali ne wanda bansani ba"
Inna tace "Yaro yaro ne, Sulaiman bashi da wani mungun Hali, Ana fada miki kiyi Hakuri ne saboda halin rayuwa, bazaki gane hakurin da ake fada ba sai kin shiga daga ciki. Fatana Allah ya zaunar daku lafiya"
Lokacin da aka zo daukanta kuwa kuka ta saka ta kankame Inna Harira da Hajara, ay kuwa suma suka fasa kuka da kyar aka banbarota aka sata a mota
Amina ma tasha nasiha gun Mamy Inda ake tarairayan miji da zama da 'yan uwansa
Koda aka zo daukanta itama Kukan ta saka taki ta kankame Mamy akayi akayi amma aka kasa karshe dai aka kira Sulaiman, Sulaiman yazo ya janyeta saida ya mata Nasiha sannan yasata a motar suka tafi da ita,
Shiko ya koma gun Mu'azzam yace "Matarka ne taki tafiya munafuka tana so tana kaiwa kasuwa, Nidai dan Allah Ka tausaya mata Nasan yau baza kasha Tablet din nan ba akanta zaka kare"
Mu'azzam ya harere shi yace "Tawa kanwar tana hannunka kake cewa in tausaya wa taka, Idai ka min Alkawari zaka tausaya mata nima zan iya tausaya mata"
Sulaiman yace "Kada ma ka yaudari kanka baxan Iya ganin Khadija In kyale ba dan bazan sarara mata ba"
Mu'azzam yace "Nima kuwa bazan tausaya ba"
Khadija aka fara shiga da ita daga bisani kuwa Sai Amina
Bayan Isha kuwa kowa ya watse yana yana santin gidajen abin sha'awa..
Khadija a tsakiyan gado yanzun ta daina kukan tana tunanin sabon rayuwa da zata shiga da abin sonta.
Sulaiman ne da Abokansa Suka shigo ciki Harda Mu'azzam
A falo Suka ya da zango Suna ta surutun su da yaga basu da niyyar tafiya Sulaiman yace "Malamai Kuje ku raka dayan angon ni barci nake ji"
Daya daga Ciki me suna Sadiq Yace "Sulaiman kaifa baka da ta Ido ko "
Yace "eh naji ku tafi"
Mu'azzam yace "Ay kazo muje nima ka raka ni"
Sulaiman yace "In shigo dakin amaryar tawa amma kace In raka ka, kasha omo ne"
Mu'azzam yace "Yanzu In rako ka kai baza ka raka ni ba"
Sulaiman yace "Nifa zan rufe kofa ku fita mana"
Ba musu suka fita suna masa dariya
Suna fita ya rufe kofa ya doshi dakin da Khadija take wanda sai kamshi ke tashi, yana shiga ya ganta lullube da mayafinta ya karasa ya zauna a bakin gadon. Yace "tsarki ya tabbata ga wanda ya halacci wannan kyakkyawar baiwa. Ki bani Izini In bude wannan kyakykyawar fuskar"
Shiru tayi tana jin sa
Koda yaji tayi shirun sai yace "Shirun nan da kika yi yana tabbatar min kin bani Izini"
A hankali ya daga mayafin ta dan dago Ido ta kalle shi sai kuma ta mayar da idonta Kasa yace "Masha Allah, Kin gaji da yawa ko"
Nan ma shirun ta masa yace "Baby kije kiyi alola muyi Sallah mu nuna godiyarmu ga Allah daya nuna mana wannan rana me cike da farin ciki, Ba musu ta tashi ta nufi bayi
Shima fita yayi yaje dakinsa yayo alola yana dawowa yaga har ta fito tana jiransa a bakin gado.
Yace "Sannu Baby na barki ko naje nayi alola ne nima"
Tace "Nima yanzu na fito"
Shi ya shimfida musu sallaya suka gabatar da Sallah raka'a biyu ya juyo yayi ta musu Addu'a tana amsawa, daga bisani ya dafa kanta ya mata Addu'a, ya tambaye ta fannin Addininta ba laifi ta amsa masa ba gyara, yace "Baby nasan kina jin yunwa ko barin kawo mana Abinci muci ko"
Bata ce komai ba dan gaskiya tana jin yunwan dan rabonta da Abinci tun safe.
Ya tashi ya je kicin ya dauko plate da ledar daya shigo dashi, Kaza ne guda biyu sai Hollandia yogurt guda daya yasa a plate din yasa 'yar karamar uka ya yanyanka. Ya kalleta ya nuna mata cinyar sa yace "My dear zo ki zauna anan"
Da sauri ta razana tace "Ni kuma"
Dariya ne ya kama shi amma ya gimtse yace "Da akwai wani cikin dakin ne"
Yana gama fada ya sukuceta ya dora ta akan cinyarsa ya shafa cikin ta yace "Cikin nan ba komai "
Ya dauko ya sa mata a baki ba musu ta amsa yana sa mata tana ci sannan yana kora mata da Hollandia din daya tsiyaya a cup Saida taji ta koshi sannan ta kauda kai.
Shima yasan ta koshi saboda taci da yawa.
Fara ci yayi shima tana son ta tashi akan cinyarsa amma sam ya hana, saida ya koshi ya daga ta yace "Barinje dakina ko"
Tace To
Yana gama fada ya fita itako Dadin hakan taji yana fita ta dauki sauran kazan daya rage takai kicin tasa cikin fridge ta dawo ta fada bayi tayi wanda tazo gaban madubi ta shafa tirarika ta dauki rigar barcin ta Iya gwiwa ta tasa ba brazia dan ita bata sawa idan zatayk barci ta rufe rabin jikinta da bargo ta rage hasken dakin ta kwanta.
Shiko Sulaiman kuwa dama ya barta ne dan taji dadin shiryawa. Zuwa yayi yayi wankansa yayi shirin barci sannan ya dawo dakin, tana cikin karanta Addu'an barci sai ji tayi an kunna wuta, ta tashi tace "Kace ka tafi dakinka"
Murmushi yayi yana haurowa kan gadon yace "Yanzu ke zaki yadda in barki ke kadai"
Hannunta ya kama ya dagota ya rumgumeta a kirjinsa yana cakuda mata gashin kanta, ya dawo yana sinsinar kanta daga biyani ya dawo goshinta ya gangaro zuwa hancinta sai kuma bakinta da ya cafke yana tsotsa kamar ya samu sweet, Hannusa kuwa Yana wasa da na shanun ta, Khadija tun tana nokewa har ta hakura ta kyale shi. Saidai hawaye da yake zuba a fuskarta dan tasan bamai kwatanta sai Allah. Ji tayi yana faman cire mata riga da sauri ta rike hannunsa ya kalleta da Idonsa da suka rune suka koma jajaye yace "Pls Baby ki kyale ni"
Tana jinsa ya cire mata riga da sauri ta runtse Idon. Shi kuwa tsayawa yayi yana kallon Suran jikinta. Ya kuma sa hannu yana wasa dana shanunta. Harshe yasa yana tsotsan wuyanta har ya sauko kan kirjinta ya kama na shanunta yana tsotsa ta fasa kuka tace "Sir Da zafi fa"
Shikan bema jita ba sai ci gaba da abin da yake yi yake. Sa hannu yayi a kasanta yasa wasa dashi yana mata zafi amma ba yadda ta iya. Can taji yana lashe maranta. Ayko ta fara bashi hakuri batayi auneba taji yana Addu'an saduwa da Iyali. Khadija kankame shi tayi tana kuka , shiko hakan da tayi ta kara masa karfin gwiwa ne. Bar tayaba saida ya maidata cikakkiyar mace, itako baiwar Allah Tun tana kuka sosai har karfinta ya kare ta dawo tanayi a hankali.
Koda ya tsahi yaga aika-aikan da yayi, ganinta yayi duk hawaye sun bushe a idon ta. Yana son lallashinta amma ya rasa ta ina zai soma...
Maman Abduljalal Sulaiman yayi aika-aika azo ayi gashi😜
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 35
A hankali ta bude ido suka hada Ido sai kuma ta kara rufe idonta gam
Tashi yayi ya shiga bayi ya hada mata Ruwan dumi ya sa dettol a ciki ya dawo ya dauke ta kamar baby ya shiga bayi da ita ya na sata a ciki sai tasa kara ta mike da sauri sai kuma ya kara maida ita ta kara ta kuma mikewa ya dannata sosai, saida yaga ta fara jin dadin ruwan sannan ya kyaleta, da yaga ruwan ya fara salancewa ya canja mata wani ya kuma sata a cikin wannan karon batayi yunkurin mikewa ba dan taji dadin ruwan, saida ya kara canja mata sannan ya kyaleta tayi wankan tsarki.
Ya koma ya canja bedsheet din daya baci
Yana zaune a bakin gado yaji halamar zata fito da sauri ya shiga ya daukota ya zaunar dar ita a tsakiyar gado shima ya shiga yayo wanka ya dawo ya dauko towel yana goge mata jiki, itako sai nokewa take yi, yace "Babyna ki kwantar da hankalin ki ba abinda zan sake miki, nagode miki da kika min kyautar budurcin ki a gaskiya bansan irin abinda zan miki in saka miki ba"
Shiru tayi ta sunkuyar dakai.
Yace "Ada na fidda rai zan sake samun ki a rayuwa ta, har ciwo nayi saboda rashinki, wanda na fidda rai zan rayu, na kwanmace na mutu akan na zauna ba ke, sai gashi da yake Allah me rahma ne, yanzu gani gake a matayin Matana. Kuma duk da kasancewarki kin tashi baki da gata, kin kawo min budurcin ki baki bari wani yayi min wasa da ita, Kai Khadija Nagode miki Allah ya miki Albarka, Allah yasa ki gama da duniya lafiya, Allah ya baki 'yaya wadanda zasu ji tausayinki, Allah ya... "
Kuka ne yaci karfisa saboda dama yana maganan yana hawaye ne
Da sauri ta dago ta kalle shi tace "Sir kuka kuma me yasa ka kuka kuma pls dan Allah ka daina bana son ganin hawayenka"
Yana zubda hawaye ya sake murmushi yace "Ki barni nayi kukana na farin cikine"
Tace "Bata wannan siga zakayi ba, bana son ganin hawayenka"
Yace "Nayi shiru to, mu kwanta"
Yana Magana yana rungumota suna kwanciya tare.
Tace "Riga ta fa"
Yace "Nafi son jinki a haka "
Yana fada yana rufe su da bargo
Fuskarta yana kallon kirjinsa tana shakary kamshin jikinsa, yayin da shi kuma yana jin yadda take fitar da numfashi a kirjinsa. Ba'a dau lokaci ba barci yayi awon gaba da ita. Shiko Idon sa biyu. Duba agogo yayi yaga karfe 2:5am ya dubi Khadija yadda tayi nisa a barcin. A hankali ya janyeta ya tashi ya dauro Alola a dawo yasa kayansa ya fara nafilfili.
Bangaren Amina kuwa tunda aka kaita take kuka har shigowan su Mu'azzam bata daina kuka ba. Saida ya sallami Abokansa ya shigo dakin yace "Oh no Hearty bana son kukan nan naki kada kanki yayi ciwo"
Haura kan gado ya rumgumeta a kirjinsa yace "Ya Isa haka Hearty ki daina kuka"
Saida yaji tayi shiru yace "Hearty taso muje muci Abinci "
Ta yunkura ta tashi tare suka fito daga daki zuwa falo yana rike da hannunta, plate ya dauko ya juye musu kazar a plate ya tsiyaya musu Hollandia yogurt a glass cup yace "Hearty Bismillah "
Shiru tayi tana kallonsa ta kasa ci, ya yago ya sa mata a bakinta ta kauda kai yace " Hearty kinsan bana son musu ki ci kawai Idan ba so kike In miki dura ba"
Ya sake kaiwa bakinta ta sake kauda kai, ya nade hannu rigarsa ya ya rumgumota ya matse ta a kirjinsa da sauri tace "Wlh Zanci" ya sake ta ya mika mata Sai gashi tana ci, saida ya tabbatar ta koshi ya bata Hollandia din tasha, sannan ya fara cin nasa, Saida ya gama ya dauke plate da sauran yakai kicin ya dawo ya sameta a zaune Murmushi ya sakar mata, ita kuma ta kauda kai dan yau tsoronsa take ji, zuwa yayi ya kama hannunta ya mikar da ita Sukayi Dakinsa tare yace "Hearty ya kamata mu dan Gabatar da Sallah raka'a biyu dan nuna godiyar mu ga Ubangijinmu"
Tace "To"
Yace "Ga bayi nan muje muyi Alola"
Tace "A'a ka fara shiga."
Ba musu ya shiga ya dauro Alola ya fito yaga bata nan, yace "Ni zaki ma wayo"
Ya fita ya nufi dakinta yana tura ta bude ya ganta kwace akan gado ya haura gadon yace "Hearty Sallah kenan "
Tace "Ni barci zanyi"
Yace kiyi hakuri muyi Sallah sai ki kwanta
Ba musu ta shiga Bayi ta dauro Alola ta dawo suka gabatar da sallah raka'a biyu ya dafa kanta ya dade yana mata Addu'a, Sa'annan ya tambaye ta fannin Addininta ta bashi amsa saidai yaci gyaranta kadan. Saida suka gama yace "Muje muyi wanka sai mu kwanta ko"
Tace "Kaje Dakinka kayi ni zanyi anan"
Yace "Naki ni anan zanyi"
Tace "Pls "
Ba amsa kawai ya sunkuceta yayi da ita bayi tana wuntsila kafa ya tsomata a cikin bathtub shima ya shiga ciki tace "Ka jika min kayana fa"
Bai kulata ba ya fara zage mata Zip din riga Tana mutsu-mutsu a cikin zuwa ya cire mata kayanta duka. Da sauri ta makale hannayenta a kirjinta, ta rufe idonta, shikan kama hannunta yayi ya dauki soso da sabulu ya fara mata wanka, wankan yake mata amma ya ma mance da abin da yake sai durza mata soso yake a na shanunta karshe soson ya fadi bai sani ba ya ringa murza su da hannunsa, da taga abin bana karewa bane tace "Da zafi fa"
Yace "Sorry "
Yaida ya wanke su tas ya daukota ya shafa mata mai yace "Mu kwanta"
Tace "Kaje dakinka zansa kayana"
Bai bata amsa ba ya rumgumeta ya kissing dinta tana ture shi shiko baisan ma tana yi ba, kasancewarsa sabon shiga yaji shi a sabon yanayin da bai taba Jin saba , tsotsonta yake ta ko Ina Itako Sai kuka take yi, jinsa tayi yana neman hanyar shigarsa tare da Addu'an saduwa da Iyali Tsoro ne ya kamata ta saka masa ihu, saidai kuma Ina Ihunta baiyi amfani ba,
Dan baisan ma tana yi ba. Sakamakon ture shi da take ne yasa har ciwa ya mata
Koda ya koma gefe kallonta yayi yace "Hearty Kiyi hakuri ki daina kukan nan haka"
Bata kula shiba sai ci gaba da tayi da kukanta
Tashi yayi ya hada ruwan zafi ya sata a ciki tana jin zafin amma saboda ba karfi a jikinta bata iya yunkurawa ba. Saida ruwan ya ratsata ta fara jin dadin, saida ya yi mata kusan sau uku sannan ya ce "Kiyi wankan tsarki ko"
Ya fita ya canja bedsheet din ya dawo ya ganta zaune cikin bathtub din, yaga Alamar baza ta iya ba ya taimaka mata tayi wankan ya fito da ita, yasa mata kayan barci Saida ya Rumgumeta sannan barci ya kwasheta.
Tashi yayi yaje yayi wankan sa ya dawo ya kwanta kusa da Ita yaji jikin ta zafi Yace "Subhanallah"
Ta bude Ido ta kuma mayar wa ta rufe tana jin azaba a kasanta yace "Hearty tashi kisha magani"
Da kyar ta tashi Tana cijewa saboda Azaba yace "Haerty kona ji miki ciwo ne,"
Shiru tayitana niyyar amsar maganin yace "tsaya mu gani"
Ya kunna hasken dakin ya ware mata kafa yaga yadda yaji mata ciwo yace "Innalillahi wa Inna ilaihir raju'un Hearty ki gafarce ni"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 36
Zaro Ido tayi tace "Shikenan na gama amfani A duniya ko"
Dariya ta bashi amma sai ya gimtse yace "Ba ina nufin haka bane, amma Ina zuwa "
Dakinsa ya tafi ya duba ya samu kayan aiki ya dawo yace "Hearty kinga Sakamakon gardama da kika min yasa naji miki ciwa yanzu gashi sai na miki dinki saboda haka Ina son ki kwantar da hankalin In miki, ba wani zafi tunda zan miki alluran kashe zafi "
Tace "wlh bana son Allura dan Allah kada kamin ka bani maganin barci nayi, idan ba haka ba ka barni a haka kawai."
Da ya lura magananta akwai yarinta sai yace "To Idan baki tsaya ba dole in kaiki hospital su miki kuma kinsan Idan muka je hospital sai kiwa yaji Sirrin mu"
A hankali tace "To kamin a hankali"
Saida ya mata Alluran kashe zafi sannan ya fara Yi Amina ta sha azaba duk da anyi Allura saida ya gama ya dawo ya rumgumeta yana shafa bayan ta Alamun lallashi, daga bisani kuma ya je ya kara gasa ta bayan ya dawo da itane ya bata magunguna tasha, yana jera mata sannu, akan kirjinsa ya kwantar da ita, hannun sa yana kan bayan ta, tuni barci ya yi gama da ita.
Shi din ma barcin ne yayi gaba dashi.
Sulaiman har asuba Yana nan saida Aka kira sallah har ana shirin shiga yaje ya zauna bakin gadon kiss ya bata a kumatu ta bude Ido tana Addu'an tashi gada barci yace "Ki tashi kiyi Sallah ni na tafi Masallaci "
Yana gama fada ya fita ita kuma ta tashi tana dan dingisawa ta shiga bayi saida ta kuma gasa jikinta sannan tayi alola ta fito ta gabatar da raka'atainil fajr sannan ta gabatar da Asuba ta dade tana Addu'a, duk rabin Addu'an nata akan aurensu ne. Har ya dawo ya sameta ya zauna suka suka shafa tare. Ya. Kama hannunta yace "Kintashi lafiya Babyna"
Tace "Lafiya lau"
Yace "Ya jikin ki"
Ta Sunkuyar da kanta tana murmushi yace "Kunya ko naga Alamar ban gama cirewa jiya ba muje in kara jire ta"
Da sauri ta dago kai tace "Da zafi fa kuma nan gama warkewaba"
Yace "To muje mu kwanta"
Gado suka koma ya rufe su da bargo barci yayi gaba dasu.
Mu'azzam kuwa Makara suka yi dan sai karfe 5:50 ya farka yayi sauri ya mike ya tashi Amina yace "Hearty mun makara fa"
Tashi tayi tana dingishi ya ruketa Suka shiga bayin suka dauro Alola ya jasu suka yi Sallah tare. Itakan Amina a zaune tayi Sallah,
Saida suka Idar suka
Koma gado ya rumgumeta yace "Hearty a gaskiya bansan Irin tukuicin da zan bak i ba na kyautar budurcin da kika min Hearty ki fada min me kike So a duniyar nan In miki shi idan baifi karfina ba"
Tace "Ni kai nake so, ka kula dani bana son ka hadani da wata bana son kishiya dan bansan irin wacce zaka auro min ba"
Yace "Idai wannan ne kin samu Hearty nima burina in zauna da ke daya ba tare da na hada ki da wata ba, amma bansan yadda Allah zaiyi da rayuwataba"
Hira sukai tayi yana rugume da ita lokaci lokaci kuma Yana romance dinta
Karfe 8:00am kayi knocking ya tashi yaje Mamy ce ta musu Aike ya amsa dan ayken yace "Nayi wa Sir Sulaiman knocking amma bai zo ya amsa nasa ba ban sani ba ko lafiya"
Mu'azzam yace "Lafiya lau barin je in kirashi, sai ka kai masa"
Mu'azzam ya kira saida tayi kusan tsinkewa ya dauka da muryan barci yayi Sallama
Saida ya amsa tukun yace "Dan Allah ka kyale Yarinya haka ka fito ka amshi breakfast dinki Mamy ta aiko muna"
Baice komaiba ya kashe wayar ya yana kokarin janye Khadija daga jikinsa ya ta bude Ido, yace "Baby barinje In amso mana Breakfast a waje ko"
Ba tare da ta amsa ba ya mike ya fita yana amsa ya dawo, ita kuwa yana fita ta tashi a hankali ta fara gyara dakin tana cikin gyarawa ne ya shigo, ya taya ta suka gyara tare yace "Baby muje muyi wanka ko"
Tace "Aa kaje dai kai kayi daga baya ni nayi"
Yace "Naki wayon nidai tare zamuyi"
Yayi maganar kamar karamin yaro, har ya bata dariya
Tace "Nidai Aa "
Yace "To shikenan lokacin da kike so mayi"
Yana gama fada ya fita Murmushi tayi ta cire kayanta ta daura towel ta ta shiga bayi sai barin kofar da tayi a bude, zata cire towel din kenan sai ganin mutum tayi a gaban ta ba kaya a jikinsa tace "pls Sir ka fita nayi"
Kama towel din yayi ya cire ya kamo hannunta ya jawota kirjinsu ya hadu, dogon numfashi yayi ya ya rumgumeta ya kalli fuskarta wanda tayi kamar tayi kuka .
Saurin sunkuyar da kai tayi da suka hada ido, kara dago kanta yayi yasa bakinsa ya kamo bakinta ya fara tsotsa cikin dabara ya zira harshensa cikin bakinta yana mata yawo dashi a baki, a hankali ya sakonninsa ya fara shiga kwakwalwar ta saidai cikin ranta tana tsoro kada ya kara mata irin na jiya dan ita kadai tasan wahalar da ta sha,
Harshenta yana bakinta cikin iya salo ya fitar da nata harshen nata ya jawo shi bakinsa ya fara tsotsa kamar ya samu sweet
Jin hannunsa tayi yana latsa na shanunta. Zuwa yanzu duk jijiyoyin jikinta sun amshi sakonni daga abin sonta, so take ta mayar masa da martani saidai tana kunya, kuma tana tsoron abin da zai biyo baya,
Jin hannunsa tayi yana wasa dashi a kasanta da sauri ta cire harshenta daga bakinsa ta kauda kai tace "Wanka zanyi fa kuma yunwa nake ji"
Yana rike da ita yace "Tare zamuyi ay "
Ba yadda ta iya haka sukayi wankan tare suka fito suka shirya sannan suka wuce dinning dan yin breakfast
Bayan sun gama tare suka hada komai suka je suka wanke tare saida komai yayi tsaf suka koma falo ta zauna kan kujera 2sitter ya zauna a yace "Baby rufe Idonki ta rufe "
Makulle taji ya ajiye mata makulle da takardu , yace "To bude"
Ta bude ta ce "Sir wannan fa"
Yace "Makullen gidane da takardun filayena guda na baki tukuici ne sakamakon budurcin da kika kawo min, kinsan ance yaba kyauta tukuici, amma bansan ko zaki murna da wannan tukuicin ba saboda nasan kina da su"
Tsalle tayi ta hau kan cinyarsa ta rungumeshi ya bashi kiss a kumatu tace "Sir bansan da wani baki zan gode maka ba"
Ya sa hannunsa ya kama kugunta
Yace "kin min abin da yafi wannan ay Baby"
Ya kara bashi kiss ta shafo sajensa tace "Nagode sosai Allah ya sa ka gama da duniya lafiya "
Yace "Amin nagode da Addu'a "
Amina kuwa shi ya mata wankan da kansa baya kaya ma shi ya saka mata ita ko sai narkewa take yi abincin ma a baki ya bata wani irn kulawa yake bata
Da rana karfe 1:30 Mamy ta sake aiko musu da launch.
Inda Khadija da Sulaiman ko wanne kokari yake yaga ya farantawa dan uwan sa, haka Amina da Mu'azzam saidai bata barinsa ya yi mata kiss ko makamantansu saboda bata son ya kara bata azaba irin na jiya,
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 38
Yace "Kiyi shiru kada kiyi kuka kinsan bana son hawayen ki ya zuba, barin shirya ki muje"
Ta share hawayenta da Bayan hannun ta, tashi ya mata wanka ya shiyata, ya kira Mu'azzam yace "Su shiya su tafi tare saboda bazai iya driven Babynsa bata da lafiya"
Haka suka shiya suka tafi Mu'azzam na jan motar Amina na gefen sa, Sulaiman kuwa na baya rumgume da Khadija
Suna Isa suka samu gida ya cika Khadija tana son Sulaiman ya kyaleta amma sam yaki yana rumgume da ita, Mamy ce ta hango su ta lura da Abin da Khadija ke so, suna isowa tace "Malam dan Allah sake min 'ya, yarinya tana son ta sake duk ka takura mata"
Ya sosa keya yace "bata da lafiya ne fa"
Mamy tace "Zo nan ki zauna "
Ta kamota ta zaunar da ita gefen a hankali tace "Fada min Me ke damunki"
Khadija ta sunkuyar da kai tace "Zazzabine kuma na warke"
Sulaiman yana daga tsaye ya sunkiyo kunnen Mamy yace "Mamy karuwa fa muka samu ciki ne da ita"
Mamy taji dadin abinda yace a ranta amma a fili hararansa tayi tace a hankali "Kai baka da kunya ko a gidan sirkan ka kake min wannan rashin kunyar"
Ta juya ta kalli Khadija tace "Muje kiga babies din"
Mamy kama hannunta tayi Sulaiman yabi bayansu yayin da Mu'azzam da Amina Sun tsufa a gurin"
Amina tana rike da Macen yayin da Mu'azzam yake rike da mazan duka biyu
Suna shigowa Hindu ta sunkuyar da kai tana amsa gaisuwar Sulaiman, Khadija kan wajen Mu'azzam tayi ta amshi daya tace "Masha Allah Ummana wai ke kika haifo wadannan"
Kawar da kai tayi tana jin kunyar Amina da Sulaiman wai ita suka zo wa barka ta haihu
Sukuwa murnan su suke yi, yayin da Amina ke cewa "Babban kama yake da nurul Qalbi Macen kuma da Ke take kama Umma"
Sulaiman yace "Mace tafi kama da Babyna shi yasa ni nafi sonta bani itanan"
Mu'azzam yace "Hearty mika masa ita kizo ki amshi me kama da ni"
Hindu kan da taga abin nasu yayi yawa fita yayi ta kyale su
Sai karfe goma suka bar gidan lokacin Mamy ta dade da barin gidan Saida yakai su Sulaiman har cikin harabar gidan su sannan ya fito ya shiga nasu gidan, saida ya gama parking din motar ya jawo hannunta suka shiga gida. Yana shiga falo ya zube akan kujera yace "wash Hearty na gaji"
Tace "Sannun Nurul Qalbi barin maka tausa"
Yace "Da kwa kin kyauta"
Tazo ta sunkuya tana masa yace "Ummana ta haifo Babies masu kyau ko yaushe ni za'a ban nawa oho"
Shiru tayi dan ta gane me yake nufi
Shiru yayi shi kuma yana tunanin me ke damun Amina, a matsayin sa na likita yayi bincike me ke damun ta amma yaga lafiyanta kalau, to me yasa take masa haka, a iya sanin sa yasan tana sonsa, shi kuma baya son yayi mata da karfi za iya ji mata ciwo irin na wancan karan. Jinta yayi tace "Nurul Qalbi tunanin me kake ke"
Yace "ba komai muje mu kwanta kawai ko akwai abin da zakiyi"
Tace A'a
Yau ma kamar kullun saida suka gama wasanni daidai zai cika burin shi kenan ya fara masa kuka. Lallashin ta ya shiga yi saida tayi shiru ya ya yashi ya tafi dakin sa, Shiru bai dawo ba, har ta fara yin barci, can ta bude ido ta shi ya nufi dakin sa ko da taje yaji a kulle, kamar tayi knock amma ta fasa, ta koma,
Shi kuwa yana shiga dakin sa tablet ya dauka ya sha ya kwanta amma barci ya gagara saboda ya sama tana jikinsa suke barci, kararun Al-Quran ya ringa yi har barci ya kwashe shi.
Ita kan tana zuwa tahau kan gado amma taji kamar ta kwanta akan kusoshi, So take taji ta a kirjinsa amma bashi
Tashi tayi ta dauro Alola tazo ta gabatar da sallah raka'a 2 ta dauki Al-Quran ta fara karantawa, ba ita ta ajiyeba sai karfe 3:00 tana hawa kan gadon barci yayi awon gaba da ita, ba ta dade ba taji shi yana shafa mata fuska tana bude ido ya sakar mata murmushi yace "Lokacin Sallah yayi fa, ni na tafi masallaci kada na makara"
Yana gama fada ya fita
Ta tashi tayo Alola tayi raka'atainil fajr sannan tayo Sallah asuba, ko kan gado bata iya hawa ba tana azkhar barci ya kwashe ta, karfe 10:10am ta farka tana kallon agogo ta tashi da sauri tace "Wayyo kardai Nurul Qalbi be fita ba"
Ta tashi taje dakin taga bashi ta dawo falo ma baya nan, sai kawai ta fara gyara dakin, akwan madubi taga takarda. Anyi rubutu kamar haka *Hearty naga kina barci kada ki damu dani na karya, bana son in tashe ki, in kin tashi ki tabbata kinci Abinci dan nasanki bakya son ci*
Murmushi tayi ta ajiye takardar a ci gaba da gyara-gyaran ta.
Yau bai dawo da wuri ba sai bayan Sallan isha ta tare shi tana masa kukan shagwaba yace "oh Hearty menene kuma"
Tace "ba kaine ko tashi na kayi kuma kaki dawowa gida da wuri ba"
Ya jawo ta jikinsa "Ina wajen Ummana ne"
Tace "muje kayi wanka sai kaci abinci"
Yace "Muje dai inyi wankan sai in baki abinci ni naci wajen Ummana "
Tace "to"
Saida yayi wankan itama tayi ya gama bata abinci suka shiga dakinta suka sa kayan barci ta kwanta ga mamakinta sai taga ya kashe mata wuta yace "Hearty Saida safe kiyi barci mai dadi kinji"
Kallon sa ta tsaya yi har ya fita, ta konta ta rufe idonta barci ya gagareta a fili yace "Me ke damuna ne, Ina cutan me sona yau ko mutuwa zanyi saina baka haddin kai Nurul Qalbi "
Ta tashi ta nufi dakinsa
Shikan yana shiga daki ya kwanta barci yayi awon gaba dashi
Tana zuwa taji dakin a rufe tayi knocking amma shiru ta ci gaba dayi shiru ay sai ta durkusa a wajen tana kuka tana buga kofar
Cikin barcinsa yaji kamar kukanta me taba masa zuciya da sauri ya tashi yace "Hearty lafiya"
Yana bude kofa ya ganta durkushe a kasa ya sunkoya ya dagota yace "Hearty lafiya "
Cikin kuka tace "bazan iya barci bakaiba fa"
Zaiyi magana yaji ta toshe masa baki da nasa tashi yayi da ita a jikinsa yayi kan gadonsa da ita har lokacin bakinsu na hade ya kwanta tana samansa ta dago tayi flinging rigar Jikinta a ransa yace "Kodai tasha wani Abu ne"
Yana jinta tana wasa da duk ilahirin jikinsa amma ya kasa mata wani abu saida ta raba shi da kayan jikinsa, ya rage daga shi sai boxer zata cire sai kunya da tsoro suka kamata saita tuna da malamar da tayi musu wa'azi ranar walimar auren su *kada kiji kunyar mijinki wajen kwanciya.*
Ay kuwa ta cire ta ci gaba da wasa da jikinsa shima ya fara mayar mata da martani koda yayi niyyar shigar ta taji tsoro amma ta daure wa zuciyarta, Mu'azzam yayi mamakin kokarin ta da saida yayi 2hour tare da ita amma ko raki bata masa, itako tasha wiya saidai baikai na first night dinsu ba, daurewa kawai yayi, juyawa yayi ya kalleta yace "Hearty ban gaji ba in kara"
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 37
Da daddare ma Mamy ta sake aiko musu da wani abinci basu sosai ba. Suka yi wanka sannan sukayi shirin barci , Khadija dungu ta wuce ta kwanta Sulaiman yace "Haba baby me haka ya kina da miji kina tafiya can pls taho inji duminki"
Ba musu ta isa gunsa ta shige cikin jikinsa, rumgumeta yayi ya fata lasan wayan ta zuwa kirjinta, bakinta ya cafo cikin salo da dabara ya cafo harshenta da nashi harshen yana tsotsa kamar ya samu sweet
Hannunsa daya yana kan bom bom dinta yana latsawa daya kuma yana kan na shanunta. Zuwa yanzu jijiyoyin jikin sun fara amsar sakonninsa.
Saida yakai minti 30 yana lugwigwita ta, ita kanta batayi yunkurin hana shi ba saboda tana jin dadin haka. Batayi aune sai jinsa tayi yana neman hanyarsa tare da Addu'a saduwa da iyali.
Da sauri tace "Da zafi fa kuma ban gama warkewa ba dan Allah kayi hakuri"
Yace "yi hakuri bazai miki zafi irin na jiya ba kuma a hankali zanyi"
Tayi shiru badan tasoba shi kuma ganin haka ya sake karanto Addu'a yana shigarta. Saida yayi awa 2 yana abu daya duk dauriyar ta sai da ta fara masa kuka ya kyaleta
Tashi tayi tayi da sauri ya bita ya rumgumeta yana lallashi. Saida tayi shiru sukayi wanka tare suka fito sukayi shirin
Barci
Goggo kuwa anci nasaran yanke mata kafa saidai tana asibiti tana samun kulawar likitoci
Hanan kuwa ita kadaine gidan Dad dinta abin da take so takeyi. Wata ran tana bincike a dakin Dad dinta sai taga bindiga ta dauka tana tunanin waye suke taba yin takun saka dashi. Sai ta tuna Sulaiman tayi Murmushi tace "Har yanzu ina son ka Sulaiman saidai yanzu nasan na rasa ka. Kai ma kuwa dole ka rasa abar sonka "
Cikin mata takai bindigar ta ajiye a kasan sit
Satin aurensu biyu suwa yanzu Khadija ta saba da jarabar Sulaiman har tana mayar masa da martani sosai yake jin dadin a bin da take masa. Dan yanzu ya koma aiki
Amina kuwa ta warke sarai amma har yanzu taki barinsa ya mori jikin ta saidai takar bari wata rana yayi romance dinta amma da taga ya fara wuce gona da iri zata fara kuka. Shiko bawan Allah sai yayi hakuri ya kyaleta
Yau ya dawo daga asibiti bayan yaci yayi wanka ya ci Abinci ya mika mata takardu ta duba taga ta kuma kallonsa tace "Wannan kuma na menene "
Yayi Murmushi yace "Asibitinki ne ya kammalu "
Tace "wani asibiti "
Yace "Sakamakon budurcin da kika bani ne na miki tukuici sai kiyi hakuri ban baki da wuri ba. Lokacin bai gama kammaluwa bane sai yau"
Tace "Kai Nurul Qalbi bansan irin godiyar da zan maka ba ka faranta min wlh "
Yace "kinga dakin gama karatun ki sai ki fara aikinki anan"
Matsowa tayi ta rumgume shi tace "Nurul Qalbi na gode Sosai Allah ya kara arziki"
Ya shafi kumatun ya dagota ya daura ta kan cinyarsa yana kissing dinta itama ta fara mayar masa da da martani. Sun shagala da aikawa junansu da sakon ni wanda kowa yana yin abin da dan uwansa zaiji dadi ne, daukanta yayi yayi bed room dinsa da ita, a kan gado ya ajiye ta, ya ringa wasaa da ita, saidai da taga ya fara niyyar kusantarta da sauri ta mike "Pls Nurul Qalbi ina tsoro "
Ya bude Idanun sa da suka koma ja yace "Hearty bazai miki zafi ba kin warke fa"
Ta fara kuka tace "Kayi hakuri "
Shi kuma kukanta ne baya so yasa ya kyaleta ya koma gefe, maran sa ce take murda wa ya mike ya samu tablet yasha ya koma gefen ta, ita kan bata san ma meke faruwa ba dan ta juya bayanta.
BAYAN WATA UKU
Khadija ta gama komai na gidan ko ina kamshi ne ke tashi saidai kwana biyu bata jin dadin jikinta, amma bata fada wa Sir ba saboda zaiyi ta damuwa ita kuma a duniya ba son damuwarsa take ba,
Shigowa yayi da leda a hannunsa da sauri ta tashi ta rumgume shi ta masa kiss a kumatu tace "barka da dawowa Sir"
Ya ja hancin ta yace "ya kiki ya gidan"
Itama tayi yadda yayi mata tace "Lau nake kamar ka"
Tace "Barin ajiye wannan inzo inji da kai mijina"
Kicin tayi dashi ya bita ta bude taga nonone kindirmo me kyau tace tana yatsina fuska dan karninsa ya hau mata kai "Ina ka samo mana nono me kyau haka"
Yace "Wlh bani akayi"
Zatayi magana sai yunkurin amai ya taso mata da sauri ta mike kafin tayi wani abu ya rike ta ta kwararo masa a jikinsa yace "Baby dama baki da lafiya shine baki fada min ba"
Zatayi magana sai aman ya taho saida ta amayar abin dake cikinta kaf sai kuma jiribya fara daukanta. Ganin haka yasa ya rike ta da sauri yayi bayi da ita, daga ita harshi ya cire musu kayan jikin su, sannan ya mata wanka ya fito da ita yasa mata kayan ta shima ya shiga shma yayi ya yasa sa kaya sannan ya dauki waya ya kira Mu'azzam ringing biyu yayi ya dauka "bro kana gidane"
Mu'azzam Yace "wlh yanzu na shigo lafiya dai,"
Ya karyar da murya yace "Ina Lafiya wlh baby ce ba lafiya tana ta amai"
Yace "To gani nan zuwa nida Hearty "
Ya kashe wayar baifi 5min ba sukayi knocking da sauri yaje ya bude musu suka shigo a tare ya shiga dasu cikin dakin Mu'azzam ya taba sa hannu a kuncinta yaji zafi rau Yace "ohhh sister tun yaushe kika bari zazzabin nan ya kama ki haka"
Bata iya magana ba sai tawan sanyi da take yi
Yace "Bro kashe AC tana jin sanyi"
Da sauri Sulaiman ya kashe
Mu'azzam ua dauko sirinji yace "Barin in dauki jininta "
Sulaiman yayi fuskar tausayi "yanzu sai ka dauki jininta dole"
Mu'azzam ya harare shi yace "To sai In bar maka matarka tun da baka son taji zafi" Amma cikin ransa yana jin dadin yadda yake kula masa da yar uwarsa
Sulaiman yace "Yi hakuri zo kaja mata barin riketa amma fa ka mata a hankali "
Ya kalli Amina yace "Keee miye kika zo kika tsaya mata aka Dallah kije kicin ki gyara kina wani kallonta da Ido kamar na agolan nufawa"
Mu'azzam ya kalle shi yace "Hearty zo mubar musu gidansu nima na fasa"
Sulaiman yace "Yi hakuri na daina amma kace mata taje ta gyara"
Kafin ace wani Abu ma Amina ta fice
A hankali ya ja jinin Yayin da ita kuma take cije lebbanta badan zafi ba sai don shagwaba
Ya tafi dashi gidan sa yayi da Amina kuwa tana Kicin tana Aiki shi kuwa gogan naka yana nan manne da ita. Bayan 30min sai ga Mu'azzam ya dawo da murmushi a fuskar sa, lokacin Amina ta gama gyara kicin din. Da bayi har ta wanke kayan da suka baci
Ganin Mu'azzam yana dariya yasa Sulaiman ya tsuke fuska yace "Matar tawa bata da lafiya amma kana dariya saboda baka damuba"
Mu'azzam yace "To ay rashin lafiyanta na farin ciki ne, ma'ana mun zama Daddies "
Da sauri Sulaiman ya kankame ta yace "wai da gaske kake ko wasa"
Yace "Ya zanyi In maka masa sister Bata da lafiya"
Sulaiman kwantar da Khadija yayi kan gado ya sauko yayi Sujjada a kasa Mu'azzam ma ya taya shi.
Sai kuma suka tashi a tare suna murna. Sulaiman yace "Bro wata nawa ne"
Yace "2"
Amina ce ta shigo tace "me ke faruwa ne"
Mu'azzam yace "Hearty kin kusa zama Mummy sister tana da ciki"
Amina kan rawa ta fara yi harda juyin ta Sulaiman to mazari Addu'a zaki mata.
Mu'azzam ya mika masa magunguna yace "Mubar musu gidansu tunda mun gama musu"
Sulaiman yace "Da dai yafi"
Mu'azzam yace "Amma zamu dawo ganin babyn mu"
Ya kama hannunta Suka fita
Hindu kuwa tana nan da katon cikin ta yayin da Alhaji taheer ke gefenta dama ya dauki hutu sun dawo Katsina da zama saboda yadda cikin yake da girma
Kuma dama da ita yake tafiya lagos idan zaije weekend ya dawo da ita. Ko kuma idan zaiyi tafiya wata kasar ya tafi da ita,,
Yau kandai ba jin dadin jikin tan nan take ji ba, tashi tayi Alhaji Taheer yace "Ina zaki je"
Tace "Bayi zanje"
Yace muje in raka ki
Ta mike kenan taji kamar an tokareta a ciki ta kasa daga kafarta tace "wash"
Yace "Lafiya kuwa kodai muje asibitine"
Kai ta daga masa, hijabi ya saka mata ya taimaka mata ya sata a mota sai hospital
Suna zuwa akayi da ita Labour room. Bata jima ba sai ga Da namiji kato ya fito, can ta kara nishi sai ga wani shima kato dashi ya fito, likitan tace "Masha Allah "
Ta taba cikin tace "akwai wani yi nishi Mrs Taheer "
Ta sake yin wani nishin sai ga 'ya mace ta fito, Da sauri taje tayiwa Alhaji Taheer albishir, tana fada hamdala yayi tayi yana jin dadi
Saida aka shiryata aka kaisu wani daki Alhaji ya shiga ya kalleta sai hawaye suka fara zuba yace "Ashe zanga wannan ranan"
Tace "Alhaji godiya wa Allah zakayi ba kuka ba"
Yace "Ki kyale ni kukan farin ciki nake yi
Nan ya kira waya ya fara kiran jama"a
Khadija kan ana fada mata ta mike tace "Sir Tashi muje "
Yace "ke da baki da lafiya gashi dare yayi",
Ay kuwa ta fashe masa da kukan shagwaba
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 39
Kallon sa tayi tayi fuskan tausayi
Yayi murmushi ya rumgumeta yace "Wasa nake miki nima ay bazan ce zan kara ba kinyi kokari"
Cusa kanta tayi cikin kirjinsa dan sai yanzu take jin kunyar abin da tayi.
Daukanta yayi suka yi bayi suka yi wanka koda suka dawo a haka suka kwanta sai bargo da suka rufe jikinsu dashi.
Kullun sai Sulaiman yakai Khadija gidan Umman yake tafiya office a cewarsa bazai barta tayi tukiba tana tare da Babynsa,
Yau yakasance Suna tun da asuba ta tashi take ta shirin tafiya dan a cewarta kwana zatayi, karfe 6:00 ta matsa wa Sulaiman saida ya tashi ya kaita sannan ya dawo yayi shirin nasa office din, yara Sunci Sunan Amar, Yasir, da Sumayya, dan a cewar Abba ya hada shahidai wato farkon wadanda Sukayi shahada a musulumci. Kuma Iyali daya
Yara sun sha kyautuka Khadija kan rabon abubuwa tayi tayi, yafi a kirga, ita kanta Amina da Mamy sunyi mamakin musamman inda suka ga Dangin Khadija kuma suka kara yin nadamar abin da sukayi wa Khadijan da can, Alhaji Taheer kuwa ranan motoci da mashina yayi ta rabawa wa jama'a, dangin ta na gidan marayuma sunzo suma,
A haka aka watse sai mutane daya daya wadanda dama kwana zasuyi.
Bayan Isha Sulaiman ya shigo da Sallamar sa ya zauna a kusa da Khadija yace "Baby muje ko"
Ta turo baki tace "nifa a nan zan kwana"
Ya kwalo Ido yace "Tab rufa min asiri so kike na kasa barci kin saba min da jikinki rana daya kice bazaki bazaki kwanta daniba"
Tace "Nidai Dan Allah kaje ni gaskiya anan zan kwana "
Yace "wai da gaske kike"
Suna haka Umma ta shigo yace "Yauwa Umma kinga nace tazo muje wai anan zata kwana"
Umma tace "ohh dama da kike ce zaki kwana anan din mijinki bai yadda ba, zaki kwana"
Yace "Nidai kwana zatayi nima ko anan zan kwana"
Umma tace "A'a tashi kibi mijinki"
Tace "Ummana fa..."
Ta katseta "Nace tashi ki bishi kuje"
Shiru tayi tana tura baki ta tashi tayi gama ya bita a baya yana yiwa Umma Sallama, A mota kuwa yana mata hira amma tayi shiru taki masa magana, yasan fishi take dashi amma yasan abin da zaiyi ya sauko, wajen masu kilishi ya tsaya dan tunda ta samu cikin nan abin da take kwadayi kenan, suna zuwa kuwa tana jin kamshinsa yawunta ya tsinke ta fara tandan baki kamar ta jishi a bakin ta,
Daidai lokacin Hanan ta Iso gurin da motar ta dan itama anan take siyan kilishi,
Sulaiman kuwa yana fita Khadija ta biyo bayansa dan bazata iya jira sai ya kawo mata ba.
Hanan kuwa zata nufi guri ta hango su da Sauri ta juya ta dauko bindigarta ta nufo su.
Ana yanka kilishin za'a rufe tace "A'a kada a rufe"
Aka mika mata ta dauki yanka daya tasa a bakinta ta fara ci tana lumshe Ido Alamun dadi, Sulaiman ya kalleta yace "Kin huce ko"
Harara ta dalla masa ta juya da niyyar komawa mota, sai dai me
Saidai me Hanan ta gani tayi Saitin kirjin ta da bindiga, wanda shima daidai lokaci Ya juyo yace "Hanan me haka"
Murmushi tayi tace "Sulaiman har yanzu Ina sonka amma nasan na rasa ka, ni kuma tunda na rasa ka kaima saina raba ka da abar sonka, ba saboda wannan sadaka yallan ka guje ni ba, to Yau zan kashe ta, in yaso nima a kashe ni"
Khadija tace "ke wawiya an gaya miki ina tsoron mutuwa ne, gani a gabanki ki kashe ni,
Sulaiman ya jawo Khadija yace "A'a ki daina fadan haka nasan halin Hanan zata iya aikata abin da yafi haka"
Ya kalli Hanan yace "Hanan ki kyale ta kinga tana dauke ciki, ni gani ki kashe ni ki kyale min su"
Hanan tayi Dariyar mugunta tace "naji dadi ba ita kadai ba harda unborn baby Zan kashe," ai kuwa tayi setin cikin da bingida, ta dana kunamar ta sai taw! Taw!!
Ashe daidai lokacin da ta dana kunamarta Sulaiman yayi saurin ture sanadiyyar haka kuwa arsashin guda biyu ya same shi a damtsen hannun sa ya fadi a jikin Khadija sukayi kasa tare,
Ita ko Hanan da taga haka ta kara yi kan Khadija da Sauri Sulaiman yayi ta maza ya sa kafarsa ya sharbo tata kafar ta fadi bindigar ma ta fadi wani ne a gurin yayi saurin dauke bindigar,
Sulaiman kuwa jini ke zuba a hannunsa Lokacin kuma ya kwantar da kai ba numfashi. Khadija Ihu ta saka cikin kuka tace "Shikenan ta kashe min shi "
Kafin kace me an nemi Hanan an rasa a gurin,
Mutanen dake wajen ne suka saka mata shi a mota tayi Asibitin Mu'azzam dashi, tana hanya tana kuka tana kiransa a waya, Shiko yana gida tare da Hearty dinsa yaga wayan Khadijan yana dauka yaji kukan yace "Sister lafiya"
Cikin kuka tace "Ta kashe min Sir Sulaiman"
Da sauri tace "Kuna Ina yanzu"
Tace "Gani nan zan kaishi asibitin ka"
Yace "Ku karasa ganinan zuwa"
Yana kashe wayar yace da Amina "Dauko Hijabi muje"
Tace "Ina kuwa a ka kashe waya kiraka"
Ya daka mata tsawa "nace ki dauko hijabinki ko"
Da sauri ta juya ta nufi dakinta shi kuma yana waya da sauran likitoci na asibitin,
Tana Isa aka sashi a gadon Asibiti aka tura shi emergency, zata bisu wata nurse ta kamota durkushewa tayi a gurin tana kuka me ban tausayi,
A wajen Su Mu'azzam suka zo suka same ta suna Isowa ta taso ta nufe su, Mu'azzam ya rumgumeta yana shafa bayanta,
Amina tace "Kun sani a duhu badai ya Sulaiman aka kashe ba"
Shiru suka mata
Ay ko ta fasa kuka itama,
Tausayin su ne ya kama Mu'azzam itama ya rungumota yace "Bai mutuba ku daina kuka "
Office dinsa ya wuce da su, yace "ku zauna anan zanje in duba"
Ya fita ya barsu Suna kuka wanda ba wanda yayi lallashin dan uwansa
Yana shiga ya samu har sun cire harsashen suna daure gurin,
Mu'azzam yace "Harsashi kuma waye yake niman rayuwarsa kuwa"
Saida aka gama aka turo shi wani dakin aka sa masa drip,
Komawa yayi office dinsa ya samu har yanzu basu daina kukan ba yace "Ohhh kunki ku daina kukan nan, gashi can a cire harsashin kuma in sha Allahu zai tashi"
Amina ta mike tace "Harsashi Kuma harbinsa akayi"
Cikin kuka Khadija ta musu bayanin komai, Mu'azzam yace "To ya isa kiyi shiru itama za'a kamata ay, yanzu muje ku ganshi, kuma kada ku kira kowa ku bar sai da safe. Kafadunsu ya kama shi yana tsakiya suka shiga dakin suka ganshi kamar me barci. Karfe 11:00 Mu'azzam ya mika wa Amina key yace "Gashi kuje gida ku kwanta ni zan kwana anan"
Khadija tace "Ni ba Inda zanje a gunsa zan kwana"
Amina tace "Ni tsoron gidan nake ni daya"
Yace "ku hadu ku kwanta a gu daya basai kowa yaje gidansa ba"
Khadija tayi shiru tare da matsawa gefen gadon da Sulaiman yake ta kamo hannunsa, Mu'azzam yace "Me haka bana son rashin kunya fa, Ina cewa kuje gida ko wacce tana ki😎"
Amina ta amshi makullin Khadija tabita a baya suka tafi, Gidan Khadija suka yi a Dakinta suka yada zango Khadija tace "Idan kina bukatar wani abu akwai a kicin "
Amina tace "Bana bukatar komai"
Karfe 12:34am Sulaiman ya bude Ido Mu'azzam kuwa yana farin kujera a gabansa Sulaiman ya kalleshi yace "Ta kashe min Khadija ko"
Mu'azzam yace "A'a bata samu nasaran kasheta ba. Tana gida ma, ni nace su tafi gida"
Sulaiman yace "Alhamdulillah na gode Allah da basu taba ta ba"
Da Asuba ya taimaka masa Yayi alola Suka je Masallaci
Su kuwa suna yin Sallah suka fada kicin a tare suka hada breakfast bayan sun gama Amina ta tafi gidanta ta fada wanka itama Khadijan ta fada wanka kusan a tare suka fito kowa ya kulle gidan sa, Suka dauko Abincin Suka shiga mota suka nufi asibiti, Amina ke tukawa yayin da Khadija tana gefe Tayi shiru. Karfe 7:00 suka shiga dakin. Mu'azzam yace "Yan matan nan kunyi barci kuwa"
Amina ta kwantar dakai a bayansa tace "ya za'ayi muyi barci bayan bakwa tare damu"
Khadija kuwa a gefen gadon ta tsaya tana kallon hannun Sulaiman, Murmushi yayi yace "Har yanzu ana fushi da nine"
Zatayi magana kenan sai kuma ta fashe da kuka, da hannunsa me lafiyan ya kamota yace "Ya isa ki daina kukan nan kinga ba ke daya bace kada Babynmu ya samu damuwa"
Tabarma suka shimfida a kasa da yake dakin nada girma suka baje breakfast din Suna ci, Sai lokacin ne aka fara sanar da mutane, kafin kace me, Asibiti ya cika da yan'uwa da abokan arziki, har marayu saida sukayi dandazo suka zo duba mijin Khadijan su, kowa yaga hannun Sulaiman sai ya tsinewa Hanan
Kwanan sa biyu a Asibiti Mu'azzam ya mayarda shi gida kuma Alhamdulillah ciwon na ci gaba da warkewa.
Alhaji Idi kuwa Sun shiga koto Inda Lauyan gomnati ta kawo hujjoji sannan Alhaji Usman yaje ya musu shaida, Anan Alkali ya daure masa hukuncin kisa ta hanyar rataya amma akace baza a kashe shi ba, Sai ya fadi dukiyoyinsa baitil mali ta cinye tunda ay dama dukiyar Al-Umma ne.
Hindu kuwa tana yin Arba'in suka tafi kano da yaran Harda Alhaji kuma, Sukayi ta zaga 'yan uwa da abokan Arziki Inda suka je gidan Goggo, Goggo tana ganin su ta fashe da kuka cikin kuka tace "Mutumin da nake hanshi Haihuwa sai yau gashi da yaransa, Allah na tuba ka yafe min"
Umma tace "Ki shiru Goggo barin share miki gidan,"
Ta dauki tsintsiya tayi magana da me kula da yaran ta fita dasu, tana sharan sai yara suka koro Akuya ciki ta shigo ciki da gudu ayko ta fada dakin Goggo, ta ture yar karamar cover din dake dakin Goggo cover din ya fadi kan cinyar ta me lafiyan ayko tasa ihu koda Hindu ta shiga taga halin da Goggo take ciki, tayi sauri kiran Alhaji Taheer, dama baiyi nisa ba maza maza akayi da ita asibiti saidai kafin A isa rai yayi Halinsa
Innalillahi wa inna ilaihir raju'un
Koda suka aka fada musu suka juyo da ita,
lιĸe
coммenт
ѕнare
🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
[10/2, 3:46 PM] Mrs Aliyu: 🌐 _*🇭ιĸιмaн 🇼rιтer'ѕ 🇦ѕѕocιaтιon*_
🌐( _*Kυngιya Daya Taмĸar Dυвυ*_)
Hikmahwritersassociation2019@gmail.com
loadιng...........✍🏻
🌐 INA DANGINA?
💓💓💓💓
Story
&
Writing by
UMMU MUFEED
(Mrs Aliyu)
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
Page 40
🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚
kafin kace me an sanar da Dangi rasuwan Goggo nan danan kowa ya hallara, Su Sulaiman kuwa basu samu jana'izarta ba, saboda kafin su Iso har an gama komai, da yake Alhamdulillah ya warke saidai baya Aiki da hannun sosai, Mu'azzam yace ya bari sai wani lokacin, sai ana son yana motse dashi sosai, Ada Sulaiman cewa yayi Khadija baza tayi kwana ko daya ba, Mamy tace "Akan me"
Yace "Mamy Idan munje wa zai kula dani "
Tace "Akwai Allah kuma ga dan uwan ka"
Ya bata rai, saida mamy tayi da gaske sannan ya kyaleta, haka ta kasance tsakanin Amina da Mu'azzam, shima Ummansa ne ta nuna masa bazata yuyu ba, haka suka hada kai suka koma kowa rai a bace, ba mai iya ba dan uwansa hakuri.
Suna zaune dasu ake amsar gaisuwa Amina ce ta kalli Khadija tace "Sister ina zan samu abu me dan tsami-tsami bakina bana jun dadin sa."
Khadija tayi Murmushi tace "Kin shiga layin mu kenan ko"
Amina tace "rufa min asiri ni bani da komai"
Khadija tace "Shikenan Idan tayi tsami maji, barin aika a samo miki tsamiyar biri, dan nasan zaki soshi"
Tashi tayi ta ayka yaro, Suna zaune aka kawo, da sauri Amina ta amsa ta fara sha tana lumshe Ido alamun dadi, Khadija kallon ta kawai tayi ta kauda
Tana gama shanyewa tace "Sis akwai wani"
Khadija ta fita ta kara sayo mata da yawa ta kawo mata, ay kuwa ta ringa sha tana lumshe ido.
Ranan Uku sassafe suka Taho daukansu, daga zuwa wai su tafi, Zasuyi gardama Umma tace "Su tashi su bisu ay sunyi kokari,"
Tun A mota Sulaiman ya fara romance din Khadija, Saida tayi masa da gaske ya hakura ya kyaleta, Mu'azzam kuwa yana kallon su ta madubi ba tare da sun sani ba, yayi Murmushi kawai, dan shi da ace ba tuki yake ba, shima da yayi.
Gidan Sulaiman suka fara ajiye shi sannan suka tafi nasu gidan
Sulaiman kuwa Suna shiga ya fara aikin romance dinta tace "Sir ko dan wanka bamuyi ba ga gajiyar hanya"
Yace "Ke kika san wanka nikan ban san Shi ba, Baby na na sani"
Da taga bazai barta ba itama ta biye masa, ta fara maida masa da martani, wanda dama ta haddace komai a kwakwalwar ta,
Amina kuwa tun kafin ya fara yin komai ta jashi suka shiga bayi, A bayin ta ringa yi masa kiss a baki tayita tsotsan harshensa, shiko sai nishin dadi take, ta gangaro wuyansa tana lasa kamar ta samu Zuma, ta kama hannunsa ta dora a na shanunta shiko yaci gaba da sarrafasu
Inda ita kuma takai hannunta kan sandar girmarsa tana lailayawa cikin salo da kwarewa, shiko sai nishi yake fitarwa, daga bisani Suna romance din juna sukai wanka,
Inda suna fitowa suka fada duniyar ma'aurata a kan gado,
Saida komai ya nutsa bayan sunyi wanka ta dauko tsamiyar birinta tana sha da yake sun siya da yawa, Mu'azzam yace "Me haka"
Tace "Tsamiyar biri ne wlh kwana biyu bana jin dadin bakina ne, shine nace Sister ya siya min shi kuma wlh baka ga yadda nake jin dadinsa ba"
Mu'azzam yace "Sai ki tasha ay"
Da daddare. ma bayan sun gama koma zasu kwanta ta dauko tsamiyar biri ta fara sha
Mu'azzam ya kalleta yace "Hearty ban yarda da shan tsamiyar birin nan ba fa, kodai kin boye min wani abu ne"
Tace "niko me zan boye maka"
Ya sa hannu ya matsa maranta sai ta mike ta kama hannunsa tace cikin shagwaba "mugunta ko"
Murmushi yayi ya daga hannu yace "Alhamdulillah Allah na gode maka, da wannan kyauta da kamin"
Amina tace "Menene"
Ya harare ta yace "Kina son kice min baki san kina da ciki ba"
Ta shafa cikinta tace "Wlh ban sani ba "
Yace "Kina da ciki kuma yanzu zanyi bincike akansa ya yake"
Yaje ya dauko kayan aikinsa inda yaga ciki sati biyar,
Yace "Masha Allah,
Ya dauki waya ya kira Sulaiman ya fada masa, Suma suka zo gidansa suka taya su murna
Hanan tana zaune saiga mutane sun zo, tace "malamai daga Ina"
Daya daga cikin su yace "Daga kotu ne, Alkali ya bamu dama mu rufe gidan nan, sannan duk dukiyar mahaifinki mu tattara saboda hakkin Al-ummane Sauran gidajen sa ma mun kulle, Sannan mun kulle account din sa"
Tace "Dad din nawa mutuwa yayi"
Yace "Bai mutu ba, saidai an daure masa hukuncin kisa ta hanyan rataya "
Tace "Shine kuma zaku amshe mana dukiyar mu, akan me"
Yace "Ke ba cacar baki muka zo yi da ke ba zaki fita ne ko sai munyi out dake"
Tace "Ba wanda ya isa ya fitar dani daga gidan ubana"
Yace "Malama ni ina girmama Mata ko ya suke amma naga alama kina son ki mana taurin kai"
Tace "Ay ba gidan Uban..."
Wani wawan mari ya bata ya haure ta da kafa ya kama hannunta ya jawota harabar gidan ya ciro bindiga ya harba sama, Gaba daya masu aikin gidan suka fito harda me gadi da yasan da zuwansu, yace "Kafin na kirga uku kowa ya fita daga gidan nan, har dake kuma"
Kowa ya koma ya kwaso kayan sa ya fita banda Hanan da taki fita. Yace "Ke fa baza ki fita "
Tace "Idan na fita ina zanje"
Ya sake bata wani marin da gudu ta shige ciki ta fara hada kayanta a akwati ta fito ta dauki motar ta ta fita tana kuka, dan ma taji dadi akwai kudi a account din ta ko ba komai zatayi ammani dasu,
Hotel ta kama ta kira Saurayinta me suna Gwarso Saida suka gama masha'arsu tace Gwarso Yunwa nake ji wlh pls ka samo min wani abu mana
Yace "Wlh ba ko sisi a Aljihun nan nawa ni na wiwi ma nake nima"
Ta duba jakarta taga 500 kawai a ciki ta dauki ATM dinta da key din motarta tace "Gashi ka ciro kudi kaje ka siyo min Kaza da yogurt "
Ta fada masa lambar sirrin,
Yace "Shegiyar akwai ki da Account fa da yawa, kenan sauran ma wannan lambar sirrin kika sa musu "
Tace "eh mana, da lambar sirrin Ubanka zansa ni kaje ka.nimo min ina jiranka"
Yace "Idan na dawo fa akwai kari "
Tace kaima kasan kwana zamuyi muna yi kai dai je ka dawo
Ya fita yana Murmushi
Hanan kuwa tana kwance taji Alert Alamun cire kudi, bata damu ba dan tasan Gwarso ne, can ta kara jin wani Alert din, a ranta tace "Kodai network yana bashi matsala ne"
Ta kara jin na uku, sai ta bude
Me zata gani Gwarso ya kwashe kudin Account din duka.
Da sauri ta fita dan tabi Address din inda aka cire kudin, tana fitowa ta tare mashin tahau
Shi kuwa Gwarso a wani gu ya ajiye motar ya dawo gurin ya buya dan yasan zata zo,
Yana kallon saukarta a mashin din, inda ta ciro sauran 500 din daya rage a jakarta ta mika masa ta fara dube dube, gashi ko waya bashi da shi. Zuwa tayi ya zauna akan wani dakali tana tunanin mafita, jakar ma ta mata nayi dan haka ta, ajiye a gefenta tare da ajiye wayar akan jakar, tana tunanin mafita, shiko Gwarso dama abin da yake so kenan yayi sanda ya dauke jakar ba tare da ta sani ba,
Sai juyawa tayi taga ba jakarta, da sauri ta duba ko ina babu, hannu tasa akai tace "Na shiga Uku"
Haka tayi ta dubawa ba jaka ba kuma waya, kuka. Ta nufi hotel din da kafa, bata saba tafiyar kafa ba, sabo da haka kafar ta fara ciwo, a haka ta isa tana zuwa ta tarar da dakin a bude, da makullin a jiki, Ita dai tasan da ta fita A reception ta bada makullin, ta shiga taga ba akwatin ta, komai na dakin nata ya kwashe, da sauri taje reception tace "Awa kabada Makullin dakina"
Yace "wanda kuke tare dashi ne, shi yace wai inji in bashi zai dauka miki wani abu a dakin ne, kuma ma tun da ya shiga banga fitowansa ba,
Kuka ta fasa da ta dame securities suka ce "Ke zaki damu customer namu fa"
Dakin ta koma kafarta nayi mata ciwo ta fada kan gado sai taga karamar waya da sim dinta sai takarda, ta bude taga rubutun Gwarso ne, dan bazata manta rubuntunsa ba,
Rubutune kamar haka: *Hanan Nidai Gwarso dama ba sonki nake ba kudinki nake so kuma na samu, abin da nake so dake kada ki sha wahalar nemana, ni nabar kasar nida budurwa ta, jakarki da kike nima ni na dauka, saboda Ina son in kwashe kudin ciki, sannan akwatin kayanki da sauran abin da suke ciki budurwa ta zatayi amfani dasu, ga waya karama na siyo miki ne badan komai ba saidan kina ganin Alert yadda zan suburbude kudinki duka, wannan kuma Sim din naki ne hhhhhhh*
Kuka ta fashe dashi tace "Gwarso ka cuce ni ka rabani da komai nawa, dakin da zan kwana yau kawai kabar min."
Tana kuka barci ya kwashe ta,
Karfe 10 na safe ta bar Hotel din dan kudin ta ya kare kada ta jawo wa kanta wulakanci.
Prison ta nufa wajen Dad dinta ana fito mata dashi tasa kuka ta rumgume shi, cikin kuka ta fada masa komai, shima kukan yake yace "Hanan ni na bata ki ban baki tarbiya me kyau ba, Mum dinki tayi kokarin baki tarbiyya amma na hana, yau gashi tashi daya bamu da komai kuma zanbar duniya, In barki,
Hanan nasan halin da kike ciki, kina bin mazan banza sannan bakya sallah, abin da nake so dake, ki tuba zuwa ga Allah ki koma gun Mum dinki, kuma kice ta yafe min nikan tawa ta kare saura kwana shida a kasheni"
Hanan tace "Dad INA DANGINA, Ina nufin DANGINKA, dan Idan naje gum Mum bazata saurare ni ba, duk da na tuba"
Yace "Hanan bani da dangi Ni an haifeni ne bata hanyar aure ba, iyayena aka kore su koda muka zo nan suka rasu suka barni a haka na girma na fara yawon kidnapping, "
Tace "Dad Ashe nice bani da gata nake yiwa wata gori, kaicona yanzu ina zansa kaina, ga Mum dina ma tana ta kanta ne a kauyensu, kuma ma ya zanyi inje"
Alhaji Idi ya amshi wayarta ya samata number yace "Ga numbernta nan kina kira zata zo ta dauke ki"
Nan danan ta kirata ringing biyu tayi aka dauka, Hanan tana jin muryar Mum dinta ta fasa kuka tace "Mum Hanan ce"
Mum tace "Hanan 'yata "
Hanan tace "Mum magana a waya bazai yuyu ba kizo ki dauke ni"
Tace "kina ina"
Ta mata kwatance ta ajiye wayar
Dad yace "kije kawai, ranan da zan tafi kuzo muyi ban kwana dan kune DANGINA"
Ta tafi tana kuka,
Kwana shida na cika kuwa saiga Hanan da Mum dinta sunzo sunsha hijabi duk kansu, ana fito dashi a tare suka fasa kuka a tare, yayin da yace "Jamila ki yafe min"
Tace na yafemaka Alhaji Allah ya baka sa'a
Suna ji suna gani aka rataye shi,
BAYAN SHEKARA BAKWAI
Khadija yaranta bawai tayi 'yan biyu sau uku daga karshe kuma ta hago daya mace
Amina kuwa yaranta biyar haihuwanta hudu ita yanzu take goyon yan biyun,
Khadija ce zaune gefenta kuma Sulaiman ne,yake shan coffee Sai ga wasu kyawawan yan Uku sun shigo, Ashe su Amar ne yaran Hindu suka gaishe su, sai ga 'yan biyun Khadijan, Hanif da Hanifa sun shigo yaranta na farko, suka zauna, can saiga wasu yaran su hudu sun da gudun su,
Sumayya ta mike tace "Dallah me haka kun wani shigo wa mutane gida ba Sallama wadan can 'yan biyun ma sun wani shigo sun zauna ko gaishe mu baza suyi ba muna iyayen su "
Hanifa tace "Ku din ne Iyayen mu Allah ya kiyaye Kananan ku daku ku zama Iyayen mu"
Saura suka ce "Amin"
Amar yace "eye lalle yaran nan kun raina mu yasir dauko min wayar caja in zane su"
Hanifa ta tashi ta kama kugu "Iye wa zaka zane"
Sulaiman da Khadija suka sa dariya ta tare Khadija tace "oya ku je ku gaida Ummi da Abba nasan yanzu ya dawo. Da gudunsu Suka tafi dukan su, Sulaiman yace "Muma mu shiga ciki tunda Muhassin tayi barci a dan samin"
Ba musu suka shiga
Amina tana kwance tayi matashi da cinyar Mu'azzam suka shigo da gudun su,
Tace me haka
A tare suka ce "Mummy ce tace muzo mu gaishe ki"
Tace "Ina Daddy "
Suka ce yana nan kusa da ita.
Amina tace "na tambayeku Yana ina"
Amar yace "Ummana fa tace mu kwana anan, zasuyi tafiya da Abba gobe
Mu'azzam yace "driver ya kawo ku "
Ta tare suka ce Ummana ce ta kawo mu tace bazata shigo ba
Mu'azzam yace "Oya kuje kuyi wasa ga can su Taufiq ma suna wasa"
Sumayya tace "Ni bazan yi wasa da suba raina ni zasuyi, gwara nayi wasana ni daya, dan bana son raini
Amina tayi dariya tace "Raini na nawa tunda zakiyi wasan a gabansu"
Mu'azzam yace "Hearty ki rabuda su kizo kiji dani"
*TAMAT BI HAMDILLAH
Ina godiya ga Allah me kowa me komai da ya bani ikon kammala littafin nan me suna a sama,
Da fatan za'a dauki darussan dake ciki, abun da na fada daidai Allah ka bani lada wanda nayi kuskure kuma Allah ka yafe min
Sai mun hadu a novel dina me suna FITINAR MULKI
lιĸe
coммenт
ѕнare🌐ѕannυ ѕannυ вaтa нana zυwa ѕaι daι adad'e вa'aje вa.✍🏻
0 Comments