[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/28, 9:03 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA 1*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
BISMILLAHIR LAHAMANIR RAHIM
NASAN WASU ZASUCE BAN GAMA *MAI SONA*BA AMMA NA FARA WANI DAN ALLAH AIMUN UZURI NASAMI MATSALA DA WANCANNE AMMA INA SOLVING MATSALAN ZAN CI GABA INSHA ALLAH.
BISMILLA.
hall din a cike yake da mutane yayin da amarya da ango ke gun zaman su suna ta hange da gani dai akwai wanda suke jira.waka aka Sa agun sa Tashi take yayin da wasu keta surutu, can naga wasu Na magana Na Dan matsa kusa dasu,.kaii gaskiya wadannan Babbar kawar amarya da angonnan suna da matsala har amarya da ango su riga ku zuwa gaskiya da sake, yanzu fa su kadai ake jira,.wata bakar mota ce ta danno kai,.itta ma motar kamar bazata taka kasa ba, parking akai saida aka dauki Kusan 15m sannan aka bude yayinda kallo ya koma kan motar.wani bakin cover ne ya danno kaii sannan shima ya danno kaii, wowwww innalillahi,wannan inajin daga India yake fari tas ga gashin kanshi kamar na india yasha gyara, taku yake kamar bazai taka ba,wata kujera kusa da ango yaje ya zauna yanawa angon magana da gani afuwa yake nema, .
Wata farar motace mai bakin glass ta danno kai,cikin sauri tayi parking,jjakar ta ce ta fara sallama sai yan yatsunta dayasa lalle, sannna ta danno kaii, subhanalla dole kija aji Yan mata, itta Ma fara ce tasa Jar atamfa da daurinta mai fanka da mayanfinta baki, wayar ta ce ta fara ringing, dauka tayi, tana tafiya tana amsa wayar sai ta kara kyau daga mata har maza kallanta suke,amarya Na gani ta hade raii, kama kunnenta tayi Tana murnushi nan nagane muku dimple dinta duk biyun suka lotsa, murmushi amaryar tayi dan ko kuma masu karatu tai muku wannan murmushi sole ku dara. Xama tayi nan aka Fara;kawar amarya tazu tayi bayani nan ma abokin ango,. Nan amarya da ango suka fita fili suna rawa, hisbullah ne ya tashi lokacin hanifa ma ta tashi da niyar zuwa yiwa amarya da ango kari tana tafiya tana duba jakarta, sai ji tayi taci karo da mutun, saurin ja da baya tayi, cikin fushi yake magana ke baki ganine hankalin ki a sama yake ne? Abun ya bata mata rai abincin kusa da itta ta dauka ta juye mai tunda kai a kasa,,cikin fushi ya dauke ta da mari, aikuwa itta ma ta dauke shi da nata marin,.
By 🙋natty girl 💃
[7/28, 9:24 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA 2*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido yayi tare da rike kuncin shi abunda ko maman shi bata taba mai ba kenan,.nan fada ya fara da kyar aka raba su, cikin fushi duk su suka nufi motar su, hanifa ta ba motar iska, shima yaba tashi iska, wani tangamemen gida naga tayi parking tana horn cikin bacin raii Mai gadi yai saurin budewa, tana shiga naga motar hisbullah a bayanta ashe biyo ta yayi yaga gidan Data shiga juyawa yayi ya nufu nasu gidan,tana shiga ta mommy a Palo,.wani banzan kallo mommy ta watsa mata dama tasan da hakan dakinta tashiga, tana zuwa ta wuce toilet tayi wanka ta canza kaya, ta zauna akan gado tana huci,. Daddy taji yana kiranta hanifa!hanifa! Da sauri ta fito tana fadin ganinan dad har kasa ta durkusa dad sannu da dawowa,kin kyauta wato shine kika fita baki fadawa mom dinki ba kina mata rashin kunya dan ba itta ta haifekiba ko? Shiru tayi tana tunanin itta dai tasan ta fawa Mom amma shine zatai mata sharri duk da dama batun yau take mata sharriba, Ba magana nake miki Ba? Wlh dad na fada mata, aikuwa mom ta fashe da kuka ka gani ko alhaji nasan yarinyar nan ta rainani tana nufin sharri nai mata,hanifa wai ME yake damunki ne kullon sai kinsa mom dinki kuka jin dadin hakan kike ne wlh duk kin canza lokacin mahaifiyar ki marigayiya Zainab tana nan ba haka kike ba kodan kinga itta sa,adatun ba ittq ta haife ki ba,.kayi hakuri dad mom kiyi hakuri insha Allahu hakan bazata sake faruwa ba, tashi kije Allah yai miki albarka, Tom dad Na gode, itta dai mom bata ce komai ba,.
Shikuwa hisbullah yana shiga gida ya rasa ME kemai dadi, UMMI ce ta fito daga daki, aa yaron ummi ways taba ka?ba komai ummi, ban gane ba komai ba wannan kayan yanaga haka, mom abinci ne ya zube mun a kayan, OK sai kaje ka canza ka dinner dinka can a dining, Tom kawai yacr ya wuce daki, yayi wanka ya canza ya zauna saman gado sai hawaye wai yau shi aka mara a bainar jama,a kuma wai mace dole ya dauki mataki,. Mom ce ta turu kofa wai son haryanzu baka....... Shiru tayi ganin hawaye akan kuncinshi, subhannal son maike faruwa,. No mom karki damu Na Tina dad ne, shiru tayi amma da alama bata yarda ba, OK tashi kaje kaci bince tare suka fiata tayi saving din shi, haka yau yaci abinci ba annuri a fuskar shi duk da dama hakan yake.
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/28, 1:16 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA3* 🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*HISBULLAH ABDULSALAM*shine aini hin sunan shi shikadaine a gun iyayen shi,hisbullah sunsha wahalar rayuwa kullun mahaifinshi yana fadi tashi ganin yasa yaron nashi tilo a makaranta kasancewar shidinma Mai kokari ne yasa yawanci scholarship ake biya mishi haka ya tasu da ilimin shi mahaifiyar Ma Hajiya Hajara ta dai dai kokarinta tana yin dinki dun ta taimakwa kansu haka har hisbullah ya taso,gownment take dauki nauyin karatun shi a india inda yaje ya karanci business har Allah Ya ya kammala ya zama babba a Nigeria wajen kasuwan ci koma wanne iri ne, bayan ya dawone ya sami mummunan labari cewa mahaifinshi ya rasu amma gudin karya tada hankalin shi yasa akaki fada masa haka yai kuka harya gode Allah lokacin daya dace ya taimaki mahaifin yadadar dashi dadin duniya Amman lokacin ya barshi,hisbullah miskiline Na karshe yana da company dinshi hisbu,abdull company yanaji da mahaifiyar shi yanzu yana da shekara 30kenan amma baida ko budurwa shi matan ma basa gabanshi,. A company kuwa har gulmarshi ake wai bai tabaa dariya ba,.wannan kenan.
*Sadiya Umar sulaiman (hanifa)* shine ainihin sunanta yarinya Yar gata maiji da kanta Yar boko tun daga sama har kasa, hanifa Nada shekara 25 ,itta kadai Allah yaba iyayen ta,ta kammala karatunta a nan university of jos Inda takaranci business, Tana level 3ne Allah yayiwa mahaifiyarta rasuwa wata Zainab, hanifa tasha kuka bayan rasuwar babarta mahaifinta ya kara aure,dan ta sami mai dauke mata kewa amma saimai tinda sa, asadutu ta shigo gidan taga yadda mahaifinta yake ji da itta kuma bashi da kowa sai itta tadauki karan tsana ta daura mata wanda mahaifinta baimasan da hakan ba,.Tana da kawa khadija san shaku sosai, hakan yasa ran biki ta zma babbar kawa wanda angoma shine hisbu shine babban aboki,. Wannan kenan
By🙋natty girl 💃
[7/28, 7:35 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA 4*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hanifa ce zaune a Palo, Tana break,dad ne ya fito zaije office, ina kwana dad, ina kwana mom? Lafiya qlau mai Sadiya kin tashi lafiya? Lafiya qlau dad.mom kam bama ta isheta kallo ba, gaskiya alhaji bai kamata ace yarinyar nan tayi karatun harta kammala amma ace taki tayi aure gaskiya da sake imma tana tuna baya ne aikomai ya wuce ko? Gaskiya ne wannan yaci ace yanzu tana da aure, ke hanifa kina da wanda kike so ne? Aa dad amma zan duba, Dan Allah dad kabarni inyi aiki mana, Mon ce tai saurin dauka,;haba ke kuwa hanifa duk kudin mahaifinki amma kice zaki wani aiki gaskiya ai sai zage mu, mom nifa bawai dan kudi zanyi ba kawai dan kar inyi karatun a banza ne,;dad ne yai magana To shikenan hanifan daddy ba komai zan duba Na gani. Yauwa daddy na gode karki damu indai hakan zai saki farin ciki, mutmushi tai yayinda mom ta kulu dole ma tayi wani abun,.
Hisbullah ne yai shirin office,mom ina kwana? Lafiya qlau son katashi lafiya, lafiya qlau, tied dinshi ta fara gyara mai waini son yaushe zakai mun shurukane kaga su wannan gyaran tied din duk itta ya kamata tadinga ma kafa isa aure,. Plz mom kidaina mun zancen aure zan duba Na gani zaki sami suruka ba dadewa ba, murmushi muje kaci breakfast dinka daining suka nufa yanaci yakama hanya da Body guard dinshi sai office, office din ya hadu ko ina da ma aikata, wani bangare naga ya shiga wasu mutane da basu fi su goma ba suna ganin shi kusa Mike suna daukar gaisuwa, wani table Na gani da ba kuwa akai nan ya zauna suma suka Zauna, yadda Na lura da office din wannan gun nashine indai yana bukatar zama anan din daga wadannan na fun sai shi kafin ka sami ganawa dashi saika gana dasu tukun. Wata Na gani take nufu inda yake tana sanye da English wear duk Sun kama jikinta.
By🙋natty girl 💃
[7/28, 7:46 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀*HANIFA 5*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Good morning sir hisbu, morning farida yau kuma su waye kesan hada hnnu damu? Kujera taja ta zauna, mun sami sako daga company mascon Na garin abuja suna san hada hannu damu sannan kuma mun sami mutane da yawa da suke neman aiki anan company nin list din yana gurin, Aliyu,.zaki iya kira mun aliyu juyawa tayi ta daga mai hannu cikin taku yazu shima ya zauna, aliyu suwa dawa ke neman aiki a company nan ya fara lissafomai nadauka zanji sunan hanifa amma babu, OK zaka iya musu interview Ai saika tantance wadan suka dace, OK sir, haka yau aikin nasu ya kasance.
Hanifa kuwa komawa tayi tana cin abincinta, mom tazu wucewa tana harararta kewai aiki ko To wlh muddin ina nunfashi bazaki yi wani aiki Ba ke infada miki ma kin kusa barin gidan nan,;murmushi tai mom ai bazan sami aiki ba sai Allah yayi kuma indai yayin komai shige da ficen mutun tofa ba yadda ya Iya sannan kuma barin gidan shima sai Allah yayi, ni wai mom baki jin kunya abun da kikemun a gidannan banfa taba fadawa dad ba, oho ni kike fadawa haka kinyi dai dai dan bani na haifeki ba ko zaki san dani kikai zancen tana kaiwa nan ta wuce, mutun sai bakin ciki sannan sai kayi magana yace Dan bashi ya haifekaba, mtsww, kuma sharrine zaki mun inda sabo aina saba,
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HAIFA 6*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hisbullah ne a office shida aliyu,sir yaushe zaai wa mutanen interview dinne? Well ina tunanin ayi gobe kasan muna da bukatar maai kata sosai, haka ne sir, yauwa sir waikai baka dan irin murnushinnan ne, what ah sorry sir, tab wannan zanga matar shi, kace me aa bakomai sir cewa nayi zan wuce, OK da kyau,.
Hanifa ce ke kallo a palo, wayarta ta hau ringing dauka tayi, hello khadija ya gida,?alhamdulillah kinsan, zaai tarun yan mate dinmu Na uni wai zaa hada kudi a kallah ana san hada million 10 dai dai lokacin mom da dad suka fito, million goma to Allah Ya bamu, sai anjima, haka sukai sallama, hanifan dad waya kike eh dad wai wani kudi ake San mu hada, OH Allah sarki nina fita a dawo lafiya dad, ficewa yayi, mom dai ta kai bango wayar tace ta hau ringing, barin gurin tayi, hello Ladidi wai har yanzu baki wa bokan magana bane,?aa munyi magana yace anjima muje, Tom shikenan zanzu Anjima din kashe wayar tayi,
Hisbullah ne da wasu bodyguard din shi ,inaso zan saku wani aiki ne wata takadda ya mika musu kunga wannan adress din sannan ya mika musu hotan hanifa wannan adress din gidan su yarinyar nan ne ina so ku kamo min itta a cikin wannan satin IN ya wuce haka abakin aikun ku, your wish is our commend sir, wucewa yayi, (topa wannan hanifan zata ga duniya )
Kuyi sorry yau bazaku jini sosai ba gaskiya
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 7*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sa,adatu ce a gaban boka, dariya ya kece dashi yawani saki ihu, mene bukatar ki? Dama boka so nake asan yadda zaai yarinyar nan tabar gidannan kuma inso mahaifinta ne zai kureta da kanshi yadda abun zai bata mata rai sosai,hannu ya daga sama sai wani Abu a hannun shi, gari ne fari tas ungu wannan ki zuba mai a abinci inya ci, zai fita hauyacinshi nadan wani lokaci zakiga yana fushi ke kuma sai kisan yadda zakiyi kimata sharri, wannan fushin a kanta zai sauke zakiga korar dazai mata, karbar maganin tayi sannan suka Bar gurin,.
Son ya gurin aikin naku? Lafiya qlau mom,son inaji fa ajiki na na kusa samun surika, uhmm lallai mom kindauki abun da zafi, ni bari in wuce daki,.
*washe gari*
Dad ne da mom ke magana a daki, sa,adatu wannan kudin da kike gani Na gun aikin mu ne da muka hada zamu bude company,yanzu ya kike ganin inkai bank ko kuma In ajjiye anan, uhmm gaskiya alhaji ina ganin ka kaishi banki kawai, Tom yadda kika ce,to Alhaji muje kaci abinci, dining suka nufa, inda ta wuce kitchen dan dauko mai abinci, wannan maganin ta zuba a ciki sannan ta bi ta kofar baya ta shiga dakin shi ta dauki jakar direct dakin hanifa ta shiga, tayi saa kuwa tana toilet,can karkashin gadon ta cusa jakar, sannan ta gyara gadon dai dai lokacin hanifa ta fito tsaye tayi tana kallan ikon Allah, mom lafiya? Eh dama zuwa nayi naga ko kin tashi, kuma sai naga kina toilet shine naga kayan ki a kasa nadauka Na mayar miki, shiru tayi tana tunani 🤔,OK mom ganinan fitowa, fita tayi ta koma inda alhaji yake, ta kaimai abincin, lokacin hanifa ta fito ta nufi dakin dad, alhaji ga hanifa can zata gaida ka nasan ta dauka kana daki ne,. Eh barta zata fito ma ai, hanifa kuwa Na bugawa taji shiru ta dawo dining, good morning dad, morning my daughter kin tashi lafiya, lafiya qlau, daughter yau haka haka neke jina kimun addua kinji, tom dad karka damu, abinci yaci yana gamawa ya nufi daki Dan daukar kudi, kudi yace dauke ni a hankali.
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/30, 11:24 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 8*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Cikin daga murya yake kwadawa sa,adatu kira kamar gaske kuwa ta nufi dakin, alhaji lafiya kake kirana haka kamar makaho,;wai ina kudinnan dana ajjiye anan ne nazu dauka nake tunanin ko kin dauka kin ajjiye a wani gurin,, aaa alhaji anan fa ka ajjiye kudin muka fita tare amma bari induba cikin drower bincike ta hau yi hankalinta a tashe kamar gaske kuwaq, gaskiya alhaji ban gani ba amma kuma waya shigo dakinnnan bayan mun finta, shiru yayi gaskiya ba wanda ya shigo, saidai hanifa itta kumama bata san zancen kudin ba, to Alhaji ka sani ko ta ajjiye awani gurin,to kirata mujin, cikin daga murya mom ta kira ta, mom gani, mun ajjiye kudi annan amma bamu ganshi ba shine muke tambayar ku kin gani, eh gaskiya dazu ma dana zo banshigo bamaa Na kuma tunda Na buga kofar naji ta ba mutane,. Hankalin alhaji inyai dubu ya tashi duk dadai ma zai Iya biyan kudin, to alhaji asa masu aiki su bincika gidan mana ,yadda kika ce, haka ta kira yan aiki mata da maza hak hau bincike, mom na gani da wata yar aiki ta bata kudi kan cewa zata ga kudin a karkashin gadon hanifa sai ta gadawa Alhajin, su kuma suka koma Palo sukai jigun jigun itta dai hanifa gabanta ne kawai ke faduwa nan ta tuna sanda mom ta shiga dakinta, bude baki tayi zatai magana sukaji wata Na fadin sir gawani kudi a dakin auta hanifa kuma sak jakar daka kwatan tamana,. (innalillahi)
By🙋natty girl 💃
[7/30, 11:39 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀 HANIFA 9*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sauri ya tashi ya nufi dakin hakama mom itta kuwa hanifa mutuwar tsaye tai itta dai tasan ba kudi a dakinta, Dad ne ya katse mata tunani ta hanyar kwada mata kira, cikin rawar jiki ta shiga dakin, kudin ta gani a kan gadon ta zaru ido, cikin fushi yake fadin hanifa waya baki wannan kudin yaushe kika shiga dakina har kika dauko kudinnan, ?wlh dad banai nadauka ba 😭,dauketa da mari yayi To sharri zaai miki, ohh Na gane wato zakije gurin yan mate dinku kikai musu kudin ko kega yar masu dashi ko, wlh tallahi dad bani na dauka ba, to waye ya dauko ya kawo dakin ki? Ko sharri zamuyi miki, mom ce tai saurin magana, Alhaji kayi hakuri mana tinda anga kudin, cikin daga murya yace what in zauna da barauniya a Gida Na kuma yata, AI impossible,to yanzu alhaji yazakai mata, abu daya zam mata ta Bar mun gida, haba alhaji yarka ce fa, sa,adatu karki shiga tsakanina da Yar ta wannan shine hukuncinta, hanifa Na kuka ta ke fadin dad dan Allah ka saurare ni, banasan jin komai Sadiya ki tatttara kayanki ki bar gidannan, amma dad, 😠hanifa kika sake magana zan tsine miki, zaru ido tayi shikuwa ficewa yayi, haka ma mom, tasha kuka ranar haka ta dauki abun da take bukata ko kayanta ma bata dauka ba Iya takaddunya ta dauka tasa a jaka sanda ta fito ma baya gidan, sai mom dake ta murna a Palo, dakin dad ta shiga ta ajjiye mai letter sannan ta kmaa hanya ta fito,
Tadanyi tafiya kafin wata mota tayi parking kusa da itta wasu mutane suka fito, sauri ta kara aikuwa suka bita lkasancewa ba mutane a unguwar sosai, wani handkerchief suka shaka mata aikuwa nan ta suma Suka sata a mota sai wani gida dake can karshen gari
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 10*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Suna zuwa gidan suka nufi ciki da itta kamar gawa, wani daki suka kaita,sannan suka fito daya daga cikin su ne ya kira hisbullah, hello sir mum samo wannan yarinyar fa, OK ta farfadu NE? Aa sir, OK inta tashi ku saka shaka mata dan bazan sami damar zuwa yauba sai gobe, OK sir, kashe wayar yayi.
A bangareen dad din hanifa ji yake zuviyar shi Na kuna kasa sukuni yayi, yadawo gida,letter Ya gani,ya dauka yana gani daga auta hanifa yayi tsaki zaiyi wulli da itta sai kuma ya ajjiye tare dayin tsaki, sannan yasha maganin bacci, wannan kenan.
A bangaren hisbullah kuwa yana office, tare da jin dadin an kawo masa wadda inya tuna kullun take sashi bacin rai saiyai Mata rashin mutun cin dabata taba ganiba a rayuwa,.
Wajajen karfe shida hanifa ta farka daga baccin da take, da salati ta farka nan abun da yafaru ya dawo mata, hawaye ta fara, ta Tashi ta nufi bakin kofa, bugawa take kasancewar jin kofar a rufe, kuka ta fara sosai tare da fadin ku bude mun kofa, wai ba kuwa ne, data gaji ta zauna a jikin bango tana kuka mai tsuma zuciya, kofar aka turu,a razane ta tashi ganin karti Sun shigo, ja da bayaa tayi aikuwa basu wata wata ba suka sake shaka mata handkerchief dinnan sai bacci (nidai nace to hanifa saida wani lokacin kuma ).
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/31, 3:06 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 13*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido yayi,zai sake magana ta rigashi sannan kuma, sallolin da ake bina Na jiya a kanka, kai zaka dauki alhaki, sannan kuma tabani da maza sukai wannan ma a kanta ban yafe ba tana kaiwa nan ta wuce, abin ya bashi mamaki Lallai yarinyar bata da kunya, fita yayi abunshi ya nufi office,.
Aban garen Dady hanifa kuwa bayan ya tashi, duk jin kanshi yake yana mai nauyi, wanka yayi ya nufi dining, abinci aka zubamai amma yaki ci sai hange yake, wai alhaji me kake hange ne? Eh yau banga hanifa bane, hanifa kuma alhaji ka manta da ka kure ta a gidannan, shiru yayi sannna ya tashi ya fita baima ci abincin ba,. Shiru tayi tana tunanin abun yi wai ashe alhaji bazai manta da wannan yarinyar bane tsaki taja tare da daukar wayar ta kira ladidi, hello ladidi, wai ni ina tunanin nasa alhaji ya kori yarinyar nan shikenn komai ya wuce amma sam ba haka bane, yauma yaki yin break, eh to Maye na damuwa aikawai hanya daya zaki bi kisami wasu wanda zaki sa duk inda take kawai su kashe ta inyaso sai kisa su kawo gawar ta kinga ai dole ya hakura da itta shiru tayi, anya Ladidi nasa ayi kisa da lahira fa, to ai shikenan nidai shawarra dazan baki kenan sai anjima.
Itta kuwa bayan ta fito daga toilet tayi wanka tayi shirin ta sannan ta sauko ,kitchen ta nufa, da akwai komai, indomie ta dafa ta fito palo ta kunna kallo sannan taci abincinta, bayan ta gama, ta dubi gidan babu wani datti, bincike ta hauyi taja nan taja can duk itta kadai babu komai sai kayan gun aikinshi da file din yan company dinshi, dubawa take yi, tayabi wancan ta kushe wannan, sannan ta tshi tana bude dakona, dakinshi ta bude da gani ana ammafani dashi amma ba kullun ba dakin ya hadu Iya haduwa, kullewa tayi ta zo bakin kofa daniyar fita waje amma daji kofar a rufe, tsaki taja saika ce wata wacce take prison,.
A bangaren hisbullah kuwa bayan yaje office sunyi komai ,yake sanar wa da yan office mutun goman nan kan cewa zasuyi meeting a gidanshi dake zinariya, abun dayasa bazasuyi a office ba ksancewar gobe weekend, haka haka suka kare da office yau, .
Hisbullah neda mom dinshi a Palo, son inaso zanje gurin uncle dinka akwai maganar da zamu tattauna dashi kuma zan dade zan kai kamar 1month acan shine zan snaar maka inafata ba matsala, eh Mom Allah ya dawo dake lafiya ki gaidasu dama nima zan kuma zama a gidana Na xinariya kinsan yafi kusa daa office ,OK gobe zan tafi you should take care of yourself son, karki damu Mom insha allahu, mom bari inje gidan zanga yadda yake ,OK a dawo lafiya,
By 🙋natty girl 💃
[7/31, 3:22 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 14🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Gidan ya nufa direct da uban kaji sunfi 50;parking yayi ya wuce ciki, a palo ya tadda ta ta zubawa TV ido amma hankalinta bama akai yake ba, tsaki yaja tare da kashe TV ya dauka zata dawo hankaljn ta amma yaga shiru, hawayene suka fara zubuwa daga idonta, to ya furta, kitchen ya nufa komai a gyara, haka ma palo, dawowa yayi, gyaran murya yayi amma shiru, kusa da kujerar yaje ya bubbaga a razane ta dawo daga haiya cinta, Tana share hawaye, tashi tayi zata tafi, inaso zanyi maganane dake, dawowa tayi ta zauna, kinsan wani Abu wannan tunane tanunen bashi zaisa IN mayar dake gida ba wannan punishment dinne dole kiyi ba yadda kika Iya, dan karamin tsaki taja da abun dake damunta ba gara wannan ba,. Sannan kuma inaso IN fada miki gobe zanyi baki Yan office dinmu saboda haka dole ki musu girki sannan ki gyara gida sannan bana bukatar ganin Ki bayan wannan bana so suma San dake a gidannan ina fatan kin gane, murmushi tai tare da fadin insha allahu zan kare, daya fi miki sannan kuma ga wannan key din kije mota ta zakiga chickens ki dauko, kiyi mana pepechichen, yana kaiwa nan ya wuce,. Dauka tayi ta nufi motar, ta bude taga uban kaji, to taya zan Iya debe wannan kajin, dauka ta fara yi daya bayan daya, shikuwa ya sama yana ganin ikon Allah, rubber ta dauko ta zuba da yawa ta dauka, tana tafiya sai jin ta tayi a kasa gun rubber daban ittama daban,tsaki yaja tare da furta rubbish,.
Zama tayi tana hutawa kafin ta debi wanda zata Iya dauka, haka harta kwashe su gaba daya,. Wanke su tahau yi taga basa karewa, kaii wannan aikin da wuya bari inje IN kira shi ya tayani danni bazan iya ni kadai ba, tashi tayi ta nufi dakin shi.
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/31, 7:41 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 15🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Buga kofar take tare da sallama amma shuri, tura kofar tayi yana zaune akan computer yasa earphones kome yake ji oho.matsawa tai kusa da shi tama rasa ya zatayi,shikuwa ya dukufa aikin shi yake, hannu ta tasa a hankali zata zare earphone a razane ya juyo dan kuwa yayi bala,in tsorata, Ja da baya tayi;tsayawa yayi yana kallanta yama rasa ME yakawo ya dakin shi,hade raii yayi dan ranshi yayi bala in baci, me ya kawo ki daki Na yadda ya hade ran ta tsorata sosai, juyawa tai da sauri zata fita yai saurin riko hannunta, me ya kawo ki daki na, fisge hannunta take kokarin yi amma ta kasa,;kin bashi amsa tayi tana ta fama, kujera yaja ya zauna yaga karshen karfinta, Dan Allah kayi hakuri hanuna zafi, banza yai mata aikuwa sai hawaye,;juyar dakai yayi tunda taurin kai ne da itta tabashi amsa taki, hawaye take sosai, dan kuwa hannunta Na bala,in mata zafi,ni fa bansan ya sunan ki bama, banza tamai ta cigaba da hawayen ta, to kiban amsa mana meya kawo ki daki Na? Saika saken hannuna, a Lallai kam baki matso da ki fitan ba,kara matse hannun yayi, dama fa so nake in fadama ba ashana, murmushi yai tare da sakin hannun nata, hmm akace bakyai ji akwai asana ki duba can sama, ai hannuna bazai kai ba, jeki ganinan zuwa, Tom kayi sauri, fita tayi ta koma kitchen din, tana tunanin yadda zaai ta gama wannan aikin itta daya,;yana zuwa ya dauko asanar ya mika mata zai fita tace, su tattasai fa, fridge ya bude ya dauko zai fita tace mai gyada fa dauko mata yayi sannan ya tsaya,shikenan zaka Iya tafiya, tsaki yayi ya kama hanya har yaje kofa tace, uhmm dama nace ba,juyowa yayi rai a hade, aa ba komai amma nace kaga aikin da yawa mai zai hana ka dan tayani gyara kajin, tsayawa yayi yana kllanta, sannan ya fara takawa inda take matsawa baya tayi, cewa fa nayi ka tayani aikin, jikin fridge ta jingina, ya matso kusa da itta, ke naga kina da rashin kunya amma karki damu zaki daina, sannan kuma kina cemun in tayaki aiki,inajin baki school bane, nasan ko bakiyi ba zaki taba jin a makaranta IN mutun yai lefi wa malami yasa shi punishment baa taya shi, to wannan aikin shima punishment ne na baki sannan kike tunanin IN taya ki, ai punishment ma sai gobe anan zamuyi meeting kinga kuwa aikine zaki shashi, inasane nacema azo nan ayi meeting din, sannan kuma wannan ya zama farko ya zama karshe karna kara ganin ki a dakina, inba haka ba zaki yabawa aya zakinta, in kunne yaji jiki ya tsira, yana kaiwa nan ya fice,.
Wai banje school ba daga cewa atayani,waima shi mevyake nufi ne zai wani kawo ni gidan shi sannan kuma shima yadinga kwana a ciki, tab gaskiya da sake kuma nima zan rama, ai nasan yana da uwa nasan kuma tana kiranshi a phone Allah ya bashi saa yabar phone dinshi a palo, hmm.
By 🙋natty girl 💃
[7/31, 7:58 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 16🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Haka ta ci gaba da aikinta, data gajima kawai wasu bata wanke ba tahau aikinta ta hada komai,sannan tahau aikinta duk ta hada zufa, gashi rabawa tai gida uku sai a lokacin take kashi daya ma ga mariba ta kusa ma,;shi kuwa fitowa yayi zai fita masallaci daga nan ya wuce gida, kitchen din ya leka sai aiki take baji ba gani, tausayinta yaji, tsaki yaja ai itta ta jawa kanta, karasa wa yayi, sai lokacin tasan ma ya shigo, aikinta ta ci gaba, dama ina so in fada miki ne, ni zan koma gida sannan kuma daga gobe anan zan dinga kwana, juyowa tayi, eh Ai ina tunanin mata da mijine suke irin wannan inmiji zai fita yacewa mata zai fita inma zaiyi Abu yace mata zaiyi ko sannan kuma kwana anan baima taso ba danni bazan zauna da wani Na miji a gidannan ba tinda shiba mujina bane, tsaye yayi yana sauraren ta,ni kuwa Na tambaye, inaji, wannan wai jidanki ne ko gidana? Eh To tunda ninake ciki ai ya zama nawa, murmushi yai, kuma ma AI zakaga indai da mata a Gida topa koda Na mijine yai gidan bazaa ce gidan shiba saidai ace gidan wace, kaga kuwa nan ma gidan sadiya inkiya hanifa ne, murmushi tare da maimata sunan Sadiya inkiya hanifa, to AI ban tambayeki sunan naki ba sanda Na tambaya ai baki fada mun ba,, aa nima ba fadama nayi ba ai kawai yazu a cikin zance ne, to Lallai kam ina fatan baki tsautsayin cin naman nan ba, to pa yanzu kuma fa inkaci inaji wani abun bai ba saikace zakai magana ko? A ranshi yace kai wannan ta fiya surutu, murmushi nina tafi, saika bari saikayi mata saika fada mata hakan,. Shidai fita yayi.
A bangaren sa,adatu kuwa tayi tunani kuma ta yadda da gurguwar shawarar kawarta Ladidi indai hakan zaisa alhaji ya manta da hanifan, (to gaskiya zanzu inji meyasa take san alhaji ya manta da hanifa kodan kudi oho mata amma zanji ai )
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [7/30, 7:59 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 11*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*washe gari*
Hsibullah ne yai shirin office, a dining Ya tadda da mom gaida ta yayi, yafa break, wayar shi ce tahau ringing, aliyu na gani, hello sir yau baka zo da wuri kuma gashi munyi baki suna San ganin ka,ok to why not kaida farida ku zauna suyi magan da ku kawai inna dawo sai ku fada mun yadda kukai, but sir sunce dakai suke san ganawa, kace musu indai sukai magana daku kamar sunyi dani ne, but sir, look aliyu obey before complaint ,OK sir as you wish, kashe wayar yayi, son naga ka gama shirin zasu iya jiranka nadan lokaci ne ai, eh mom gara su fara dai yanzu kafinma naje mu fara magana bama wannan ba go slow ma ya ishe ni, OK shikenan amma ai yanzu go slow da sauki, mikewa yayi mom zan wuce, OK a dawo lafiya,motar shi ya nufa sai gidanshi dake zinariya,.
Yana shiga aka fara daukar gaisuwa,wani yaiwa magana;suka nufi dakin shiga yayi yayinda bodyguard din ya juya,. Tana kwance abinta bacci take amma tana shashshekar kuka,fuskarta duk ta kunbura, mtsww jibi yadda ta wani baje tana bacci off to 9:00 mutun bai tashi ba, to dai inajin bata Saba hawa katifa mai laushi ba, tsaki yaja zai juya dai dai lokacin ta fara magana, wlh dad Ban dauka maba, wlh tallahi bansan ya akai ya shigo daki naba, Dan Allah dad kayi hakuri,.
By🙋natty girl 💃
[7/30, 8:13 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 12*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shiru yayi Yana tunani Ban dauka ba wlh bansan ya akai ya shigo ba, to kuma maye wannan dagani yana bata tsoro tunaninshi ne ya katse kasancewar tashin datai cikin furgici tana sallati,shiru tayi tana kallan shi, da kayan aiki a jikinshi yasha kyau kallanshin take tana Tina inda ta taba ganin face dinnan, mtsww ya ja tare da daga mata jira alamar lafiya, dauke kai tayi, eh na gane kina tunanin inda kika taba sanin fuskar ko, dama nasan zaki manta ,amma bari in tuna miki, wannan wanda kika taba mara a gun perty Na kawar ki Khadija, nan kuwa ta tuna, cikin rashin kunya ta fara magana eh Na gane ka sai akai yaya kasa a kamo mine dan ka cimun mutunci ka bata rayuwata ko, to Allah ya fika ai, murmushi yai come down, come wannan bakin zai tsaya ne ki fadi abun da zaki fada lokacinki ne, saidai kuma kin mun mumman fahinta niba haka nake ba kawai zan baki punishment ne Na abun da kikayi, a wannan lokacin nasan hankalin iyayen ki zai tashi zasuyi neman duniya basu ganki ba, dan bazasu kawo kina nan ba kinga punishment din farko akan iyayen ki zai kare Na biyu kuma aikin gidanna duk ke zaki dinga, ke duk da nasan gidannan baya baci amma zai fara daga gobe sannan kuma wanki Na da guga dane kaiwa kinga kudi Na ya huta zan dinga kawo miki sai kidinga wanke wa kuma basu fita ba ki sake, wannan shine punishments dinki, kuma wannan aiyukan zakiyi sune harna wata daya kin gane, anan ne zaki gane baa taba husbulla abdulsalam,
Uhmm shikenan punishment din aida sauki karka wani daga hankalin ka bari nayi sallah sai nazu Na fada ma nawa sharadin.
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/3, 8:40 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 17🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Bayan hisbullaha ya fita yaje masallaci ya wuce super market yayi siyayya sannan ya wuce gida gun mom a Palo yazauna sukai ta hira har saida dare yayi Ya wuce dakinshi, Dan gobe da safe driver zai kai Mom.
A bangaren hanifa kuwa sai wajajen 9:00 ta gama abin da zata yi tayi wanka, gashi ba kaya gareta ba duk ta rasa ya zatayi ma, tayi tagumi tana tunanin yadda zatai dan gaskiya bata sake saka wannan kayan ba, kamar an mintsileta ta miki tare da fadin good idea, dakinshi ta nufa aikuwa tayi saa dakin a bude yake,shiga tayi ta bude wordrope ta hau yin bincike kayan dazata sa wata yar karamar riga ta gani shimi ta maza itta da kyar ta samu sannan ta dauko wani wando yanama da cord dinshi da gani irin Na wajen aikin shine, Tana dauka ta fice ko rufe drower ma bata yiba, saida ta wanke kayanta sannan ta saka wadannan din sai kanshin turare suke sannan ta haye gudo tace min saida safe,.
*_washe gari_*
Wajajen 10:00 driver ya dauki Mom zuwa garin abuja, yayinda hisbullah ya wuce gidan shi, lokacin hanifa har ta tashi ta yi Wanka ta maida kayanta ta ajjiye dayan In case,ta gyara ko ina Na jidan sannan ta koma dakinta, tunda ta rufe wayarta sai yau ta bude shima dan ta dauke mata kewa ne,.
Yana zuwa ya ajjiye kayan daya sissiyo a kitchen sannan ya nufi dakin shi ganin drower din shi a bude ya tsaya yana tunanin kodai a haka ya barta, to amma ai baitaba barin ta a haka ba, todai inajin iska akai harta bude drower, kaii amma wannan iska da kyarfi take, tsaki yaja tare da fara gyarawa,. Yayi abun dazai ya fito, yau so yake ya batawa hanifa rai danyaga duk abinda yake sata batajin haushi, karshema wasa tamai da abin, shiru yayi yana tunani, murmushin mugunta yayi, ya kwada mata kira, dasauri ta fito dan kiran nashi yasa ta razana, gani tace, naga dai sit hisbullah Na gama komai Allah dai yasa ba wani aikin kuma zaka kara bani ba, eh nasan kin gama komai amma yau kan aiki dazaki a gidannan gaskiya ba adadi kinsan punishment haka ya gyada, mtsww me kuma zanma, ni kikewa tsaki Lallai zaki gane kurenki,. Yau zaki san baki da mutin ci, megadine bashi da lafiya, shine zaki je bakin gate duk motar Data shigo ki bude mata gate, zaru ido tayi tare da fadin bala,i.
By 🙋natty girl 💃
[8/3, 9:03 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 18🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Ni indinga bude gate duk yan aikin gidannan kuma duk dinsu ni suke gadi, Lallai hisbulla ka rainamun hankali, ko mom kishiyar mamana bata taba sani irin wannan aikin ba balle kai karan kada miya, sai kuma hawaye wai Dan Allah Me kake nufi da mine ne? Cema akai ni mata mazace da zan zauna a bakin gate ko wannane tom and Jerry yana kallo na haka sai kace ba musullmiba kokai baka San ciwon ya mace bane, wannan ai dabbanci ne.........tana rufe baki Yana dauke ta da wani gigitaccen mari dasai da taga wuta ni kike kira dabba Lallai yau nasan baki da hankali Lallai zansa kafar wando daya dake, kodan kinga ina miki da sauki ne shine kika sami damar cemun dabba Lallai zaki gane kuren ki, kuma wannan aiki dole ne kiyi shi inba haka ba wlh yau sai kinsan baki da mutunci, yana kaiwa nan ya wuce dakinshi, itta kuwa rike kunci tayi tana hawaye,wai yau itta Zata dinga budewa mutane gate, murmushin ta kaici tayi,ta zauna agun tana neman mafita, daga karshe ta tashi ta wuce dakinta,.
Hajiya sa, adatu da mutanen da Ladidi ta aiko mata, hutan hanifa ta basu,tare da mukodan kudi suna godiya suka karba da gani basu da imani,.
11:00 dai dai lokacin da yan aikin gun su hisbullah zasu zo kenan,. Hanifa ce a waje tama rasa ya zatayi Dan yau dinnan da gani wannan mutumin baida imani haka ta karasa gun baba mai gadi ta gaida shi, tare da fadin ya jiki? Ai yannan lafita qlau, amma Baba hisbulla yace mun baka jin dadi? Aa kawai dai yace mun yau ke zakiyi aikin komai kuma inna tayaki abakin aiki Na, murmushin takaici tayi karka damu baba, kaga sai dinga bani labari ko"yannan ai ban iya labari ba, to shikenan ni sai inba ka,. To ina sauraren ki gyara zama tayi zata bude baki taji horn, dai dai lokacin hisbullah ya bude window dinshi daga sama, tashi tayi ta nufi bakin gate bama tasan ta inda zata fara ba, taja iya karfintaa amma ta kasa, Baba mai gadi ya tashi tai saurin dakatar dashi tare da fadin zamma iya baba karka damu tsayawa yayi yana kallan ikon god yayinda ake ta horn a gate,zama tayi tana haki, baba mai gadi ne dai ya tashi ya fara bude mata da yake gate turawa ake, muryar shi sukaji yana fadin wannan ya zama Na karshe, tsaki taja tare da mikewa ta karasa bude gate din, Shamsiya ce kawar farida ta danno kai sai kuma Aliyu ya mara mata baya.
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/3, 8:00 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 19🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da mamaki suka fito suna kallan hanifa itta kuwa ta cika ta batse sai kace basu taba ganin ba, horn ta karaji ta sake bude gate karshe ma barin gate din tayi a bude ta zauna suna hira da baba mai gadi sai shurme take mai, kuwa ya karaso banda farida,hisbullah ne ya fito suna gaisawa, lakacin hanifa ta Mike zata kulle gate din farida ta danno kai, tana zabga uban horn budewa tayi harta shige,. Tsaki hanifa taja ta sake komawa gun mai gadi a tunanin basu kareba,.
Hisbulla da Aliyu ke magn, sir hisbu wace wancan amma naga bai dace a ce Tana mace tana gate women ba kamata yayi ka bata wani aikin ba wannan ba wlh harta Ban tausayi ni ina tausayin talakawa sosai, tin da ya fara zuba hisbullah ke binshi da ido, to ka gama surutu, eh sir, OK zamu Iya wucewa ciki,. OK sir.
Farida da Shamsiya ke magana, farida kiga waccan yarinyar wai itta ce gate women kwata kwata bama ta dace da hakan ba, to banda gulmarki Shamsiya ina ruwanki da itta, Tab Lallai farida baki da hankali wannan yarinyar ta zauna a gidan hisbullah To aikuwa wata ranaa zakiji ance, auren hisbullah da itta, what Me kike nufi kinga bana san fatan tsiya wannan ai fatan tsiya ne, to shikenan Allah ya huci zuciyar ki, ameen ni har kinsa ma inajin haushinta mtsww bari IN tambayeshi inji hadinshi da itta, da sauri ta nufi inda suke tsaye, inawuni sir, lafiya qlau, dama sir cewa nayi inaso insan wace waccan, kallanta yayi ,bisa wanne dalili, aa kawai dai inaso IN sanine, tsaki ya ja tare da cewa yar aiki ce, OK sir ya sunan ta? Mtsw zaki Iya zuwa ki tambaye ta, OK sir.
Gun Shamsiya taje, ta tsaya sannan ta daga murya tace keeeeeee📢,itta kuwa hanifa banda surutu ba abinda take, kira farida take amma a banza kuma hanifan tana ji,. Cikin zafin rai ta nufi inda take ;
By🙋natty girl 💃
[8/3, 8:25 PM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 20🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tana zuwa ta tsaya a kanta,ke ba magana ake miki ba kina gin mutane, banzata tai mata, yayin da yan office suka tsaya kallan ikon god, bayama hisbullah zai so ya ga yadda zata kaya, cikin zafin rai ta riko kwalar rigar ta,tashi hanifa tayi, ke kinaji ana kiranki zaki wani share mutane wacce irin mahaukaciya ke, banza kawai,cikin bacin rai hanifa ta cire hannun farida sannan kuma ta rike hannun farida ta nufi inda hisbullah da itta, tana zuwa ta sake ta tana kallan hisbullah sannan ta fara magana,kaine ka bata damar tazu har inda nake tace zata cimun mutunci, a Lallai kam da kyau hisbullah nace da kyau, amma bari kaji karkaga kana mun Abu ina sharewa bawai tsoro nake ba aa kawai ina ganin mutuncika, komai kamun zan shanye ammafa baya dakai bawanda ya isa yamun IN bari, ko mom tasan da haka nake, kasan Me yasa kaima nake shanyewa kawai danka temakeni lokacin ina bukatar temakon amma nasan inba kasan koni wace ba,aamma farkon huduwar mu zaisa ka gane cewa niba irin sauran matan bane bana daukar raini,.
Sai a lokacin ta kalli farida data saki baki, ke kuma kisha taitayinki, who do you think you are da har zaki ci kwala ta, OK Na gane kina tagama ke macece mai wulakanci,to ai ke bama ki Iya wukancin bama, nasan duk gatan kike tagama dashi tofa baki kaini ba, dakinsan koni wace da baki shiga gona ta ba, you better respect yourself,tana kaiwa nan ta wuce,yayinda duk sukai mutuwar tsaye, wai yau agabansu Mace kewa hisbullah rashin mutinci kuma ya kallo baice kala Ba, shikuwa shiru yayi dan baiyi tunanin hanifa Tana da fada haka ba, itta kuwa farida banda bacin ciki ba abinda yake damunta, dole ta dauki mataki, aliyu ne ya shirun ta hanyar fadin sir An fasa meeting dinne, aa danme zamu fasa less go in, haka suka shiga aka fara meeting, .
Itta kuwa hanifa tana huci ta zauna yayinda baba mai gadi ke bata baki, tsaki taja tare da mikewa ta nufi gate din zata rufe tana huci takai karshe knan bata san dan yatsanta daya yana ciki ba saiji tayi ta hade da hannunta, shiru tayi yayinda zafin yakai mata brain dinta ya dawo cikin yatsan bata san sanda ta Saki wani uban ihu ba, a gigice baba yai kanta, yayin hannun ke zubar da jini, da sauri ta nufi cikin gida suna tsaye duk dinsu saka makon jin ihun ta, da gudu ta wuce ta tsakiyar su ta nufi stair, Tana hawaye yayinda jini ke zuwa ta duk inda ta zuce,.
By 🙋natty girl💃
*💧💦special greeting for you sister Hakeey*💧💦
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/4, 9:17 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 21🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tana shiga daki ta rufe kofar da karfin tsiya ta re da danna mata key,.
Jinin suka bi da kallo, aliyu ne Ya fara magana sir da gani taji ciwo sosai ya kamata aje a duba, bari inje induba hannun nata, mtsw yaki yaja tare da nufar stairs din yaje bakin kofar zai bude yaji ta akulle, ajiyar zuciya ya sauke sannan ya koma, tare da fadin mucigaba kawai.
Itta kuwa firida tayi bala, In kuluwa wai wace wannan ne, wato acikin gidanma take kwana sai wani jida kai take, tsaki taja sannan suka cigaba da meeting dinsu, gaba daya hankalin shi atashe yake kawai dai yana daurewa ne tunda baisan taya akai taji ciwon ba kuma gashi tana zubar da jini sosai,.
Itta kuwa hanifa tana shiga daki ta fada toilet, tana kuka dan kuwa ciwon yana balain mata zafi,"tap ta kunna ta sa hannun jinin kuwa sai karuwa yake tana wanke wa tana hawaye, duk laifin hisbullah ne tunda yasan bawai iya bude gate tayi,;fitowa tama rasa ya zata yi ga bala,in zafi,turare ta dauko zata fesa amma ta kasa,rufe idon tayi ta fesa, arazane tai wulli da turaren tana kurma ihu tare da kiran daddy nashiga uku zan mutu,.
Aliyu ne ya tashi a razane, sir you have to do something plz, tana shan wuya fa, kallan shi yaka iya zuwa ka duba,;wucewa yayi inda yaga ta shiga yaji kofar a rufe,;amma yanajin ihun ta, dawowa yayi, sir kofar a rufe take kazo kaimata magana ko zata bude, mtsw kai baka da baki ne, nima ai kana gani naje taki bude kofar basai ka barta ba hannun ka ne, mtsw, farida ce tafara magana sir ina ganin wannan meeting din bazai yuyuba tinda kaima kanka ba ka cikin hankalinka why not mu bari sai Monday,;what Monday,to da meeting din bashi da mahinman zanje azu nan ne, kuma haka nace miki bana hankali Na,;aa sir a lama Na gani, mtsw haka suka ci gaba da meeting nasu,;.
Itta kuwa hanifa, datai kukan ta gaji bacci yai gaba da itta,.
Basu suka gama meeting ba sai bayan la, asar anan sukai sallah sannan kuwa ya kama hanyar gida,.
By 🙋natty girl 💃
[8/4, 9:40 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 22🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saida ya huta tukun dan kuwa yayi bala,in gajiya,sannan yai wanka dama sunci abinci,.
Palo ya kuma yazauna yana kallo, shiyama manta da hanifan,.da sauri ya Mike tare da fadin oh god what wrong with me, namanta yarinyar nan har yanzu bata fito bama, balle taci abinci,.abinci ya dauka ya nufi dakin nata, har yanzu kofar a rufe take, bugawa ya fara yi, tare da sallama Tana cikin bacci taji bugun kofa, tashi tayi taji yana buga kofar yana sallama, kusa da kofar taje, wai meye? Murmushi yai tare da fadin ga abincin ki, mtsw cema nayi inajin yunwa bazancu ba azumi nake, azumi kuma, dazu wace taci abinci da safe, eh aZumin rana nake, abin yabashi dariya, kinga hanifa shifa abincib bashi yakar zoman ba shiko ratama baa bashi ba;mtsw taja tsaki tare da barin kofar, sai magana yake shi kawai, wai Dan Allah ana dole ne nace Na koshi ka rabu dani ko ana dole, shima cikin bacin rai ya fara magana, dallah malama kar ki ci kiyi ta zama haka, Allah ya kara da kika ji ciwon banza kawai dan kinga ina lallaba ki karki ci stupid kawai, yana kaiwa nan ya wuce,. Murmushin bakin ciki tayi, tare da shiga toilet, tayi alwala tayi sallah, daurewa kawai take amma bala,in yunwa take ji sosai ga zafin da hannun ta keyi,.
Bude kofar tayi tare da fitowa,bama ya palon kitchen ta shiga yana ciki yana bincike ko Me yake nema oho mai, tsaki taja dan haushin shi take, ga abinci amma ta dauko doya ta fara ferewa, har ta gama yana kitchen,;yana kallan ikon god abinma dariya ya bashi amma yadanne,. Asana ta fara nema,a kusa dashi tagano ashanar, mtsw zan dauki ashana, to ni Na hanaki ne,;baka hanani ba amma ai ka tsaya mun a bakin hanya,to wai ni mema kake nema a kitchen dinnan ne, topa nida gidana ake wani tambaya ta Me nake, Lallai kam, hannu ta mika ta dauki ashanar, Tana juyowa bata lura da bawon doyar dake gabanta ta, ai kuwa saiji tayi santsi ya dauke ta,;da tafi buuuukkk ta fadi ta kai,. Drower gurin ta kara fama hannun aikuwa jinin da yatsaya tuni ya dawo,shikuwa dariyar da yake dannewa saida ta fito, saida yayi mai isar sa, itta kuwa sai hawaye take, jinin da ya gani yai saurin durkusawa kusa da itta, sannun riko hannun yayi, farcen saura kadan ya cire, fisge hannuta tayi ta fice da gudu ta koma gidan jiya, (Allah sarki hanifa )
By 🙋natty girl 💃
[8/4, 9:56 AM] 🙋Hajara mamii💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 23🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shiru yayi dama haka taji ciwo sosai, ya tausaya mata tare dajin haushin kanshi bai kamata yai mata dariya ba,.kallan doyar yayi baisan Me zata yi da doyar ba kuma yasan yunwa take ji sosai,.bari kawai inyi mata doya da kwai nan kuwa hau aiki da yake ya Iya girki, yana gamawa ya juye ya nufi dakin nata, yaji a kulle, tsaki yaja tare da mayar abincin kitchen, alwala yayi ya tafi masallacin unguwar.
Itta kuwa hanifa yau tasha kuka har ta gude Allah, itta kuma yau da hannun hagu ta tashi, jitai yunwar Na ta tafi, itta alwala taje tayi, sannan tayi sallah, ta zauna tana azkar har isha tayi sannan ta hau gado tai kwanciyar ta, duk da yunwa take ji amma haka tayi kwanciyar ta,.
Shi kuwa sai wajen 9:00 ya dawo daga masallaci ya nufi kitchen yaci abinci, yadda yabar komai haka yake, wato yarinyar nan bata ci abinci bakenan,. Dakin shi ya nufa yayi wanka yai shirin bcci, ya kwanta, duk yama ksa bacci, yana tuna yadda taji ciwo kuma bata ci abinci ba, mikewa yayi ya dauko wasu keys, sannan ya dauki firt aid box din ya nufi dakin, ya bude ya shiga, tana baccinta sai sheshshekar kuka take,ajiyar zuciya ya sauke, yanzu dole inyi a hankali inba haka ba wannan yarinyar masifaffiya ce, a hankali ya zauna kusa da itta, hannun ciwon yana gefe sai tattalashi ake kamar wanda akaiwa lalle baa so ya baci, a hankali ya rike hannun, ya dauko auduga tare da scissor da hydrogen ya guga a jikin audugar, sannan ya daura a hankali, yana gogewa,;ajiyar zuciya ta sauke tare da kyara kwanciya, bayan ya gama Na hydrogen ya dauko spirit, yadan zuba akan ciwon,; azabure ta Mike,.
*ai mun afuwa yau da kadan zaa jini, gobe kuma bazan sami damar typing va sai ran Saturday*
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 24🍀*
🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
A zabure ta Mike tare da fasa ihu,da sauri ya rufe mata baki da tafin hannun shi, ke nine fa 😠,sauke ajiyar zuciya tayi, tare da cire hannun shi, me kake mun a daki?shiru yayi yana kallanta, sai a lokacin taji zafin da ciwon ke mata, saurin cire audugar tayi,;kaii ne kadaina kallona haka sai kace baka taba ganina ba mtsww, dauke kai yayi, tare da shirin cigaba da aikin shi, fizge hannun ta tayi, ni bana so ko ana dole ne, Ba,a dole amma yau za,a Fara kuma akan hanifa zaa fara;tashi tayi da niyyar ficewa yai sairin riko hannunta ya maida itta gadon,;wai ke me yake damunki ne baki ganin yadda hanun naki yayi ne ke me yasa kike da taurin kai ne,?to kai ina ruwank da nine ba hannu na bane me ya shafe ka,;tashi tayi ta nufi kofa zata bude taji a kulle kuma key din baya jiki, drower gadonta ta nufa tana neman key din, cikin bacin rai ya Tashi ya zu inda take Ya hada ta da jikin bango ,ranshi a bace ya fara magana, wai ke me kike tunani bazan iya miki dole bane, inna ga dama ko kinki ko kinso zan miki amma kije kiyi yadda kika ga dama dan kinga ina wani lallaba ki ne saiki tayi banza kawai, shiru tayi tana kallan shi yadda ya hakikice kamar wani zaki kamar hannun shine, cikin rawar murya ta fara magana, naga dama cewa nayi ka barmin hannuna gani nai baa dole fa kuma ni banga abinda nama ba har kake wannan konfar bakin, amma kayi haku.......... Dan yatsanshi ya daura kan lip nata, bana san jin komai bazan miki dole ba kije kiyi yadda zakiyi, Allah Ya baki hakuri, yana kaiwa nan ya wuce.
Shiru tayi, jitayi bata kyauta ba duk yabi ya damu kuma akan lafiyar ta, tsaki taja tare da zuwa kan gado sai kuma hawaye, why dad Me yasa zaka koreni a gidanka me yasa baka saurare ni ba lokacin da zanma baya ni, yanzu ya zanyi in hisbullah yace in kuma gidanmu, bansan ya zanyi indai ba duniya zan shiga ba;turu kofar yayi da abinci a hannun shi yana zuwa ya ajjiye yai ficewar shi, murmushi tai, shi wannan baida zuciya ,damma dai yunwa nake ji, dauka tayi ta fara ci.
A bangaren dad din hanifa kuwa Duk duniya ta mai zafi yayi neman duniya danyaga hanifa amma ba itta ba lbrin ta ,hakan yasa ya kamu da hawan jini. Yayinda sa,adatu ta shiga damuwa sosai wannan kenan.
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 25🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*Washe gari*
Da safe hanifa ta fito tayi aikace aikacen ta, ta dafa abinda zata ci ta zauna tana jira ya fito, har 10:00bai fito ba hakan yasa ta koma daki abinta,.
Sai 11:00ya tashi yai wanka yai komai sannan ya fito, ya dafa indomie ya zauna yana ci ta fito, da wannan kayan nashi data dauka ranar, tsayawa yayi yana kallunta kamar kayanshi ne a jikinta, cigaba da cin abinshi yai, sai da yagam ya nufi daki ya duba ai kuwa kayanshi ne, fitowa yayi, ke uban wa yace ki shiga mun daki har ki dauka min kaya? Ko duk rashin mutun cinne, uhmm dama gani nayi bani da kayan sawa shine kawai Na dauka, dama yanzu shi ya kawo ni inaso zan je super market insai kayan da nake da bukata,amma sai naje bank tukun, tunda ta fara magana yake kallanta, kin gama To dakyau inbarki kije kusuwa ke kadai ko gani wanda baida tunani ko? Kin maida ni yaro ko, to bari kiji in kinga kin fito a gidannan To saikinyi wada daynnan, kaya kuma saiki bari inna fita zan tahu miki dashi, to kai ksan abinda nake bukata ne? Tsaki yaja tare da barin gun, mtsww wannan mutumin banza ne taya ma zaisan abunda nake bukata, nidai da kaina zan fita naga wanda zai hanani, aikin banza kawai, tana juyowa ta ganshi a bayanta yana jin abinda take fada, wucewa tazu yi ya riko hannun ta, kika ce zaki fita ko,? To bismillah karki fasa in Kin cika sunan ki hanifa ki fita ga hanya nan kije duk inda zaki Allah Ya bada Saa, aini dama ba cewa nayi zan fita ni kadaiba cewa nayi binka zanyi, mtsww sai ki bini naga ai rubbish, wucewa yayi,uhmm kanka ake ji nidai nace bazan ba da hannun awanke dinba, mtsww.
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 26🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sai bayan isha ya dawo tahu mata da kaya masu kyau sosai godiya tayi ta karba.
*_washe gari_*
Ya kma Monday, da sasaafe gama shirin shi, sanda ya fito bata ma fito ba kuma baisanta ta da haka ba hakan yasa yaji ba dadi kodai ba lafiya ba, dakin ya nufu, a hankali ya turu kofa tare da sallama, Tana wajen window tana kallan waje wanda tai zurfi cikin tunani, a hankali ya matsa kusa da itta, shima damuwar ya shiga ko meke damunta oho, jikin window yadan buga, a razane ta dawo hayya cinta dai dai lokacin hawaye ya fito daga kuncinta, cikin kulawa ya fara magana, lafiya na ganki a cikin damuwa meke faruwa kodai hannun ne? Girgiza mai kai tayi hawaye na kara zuba a idon ta, kusa da itta ya matsa tai saurin ja baya, nace babu komai kawai dai inasan yin kukan ne, juyawa tayi zata tafi yai saurin riko hannunta, matso da itta yayi daf da shi, hanifa kina boye mun wani abun ne? Duk da daima ma nasan ina musguna miki amma bana san ganin ki cikin damuwa kifadan gaskiyar abin da ke damun ki, uhmm dama kawai na tuna da gida ne, ajiyar zuciya ya sauke, OK shikenan abin da ke damunki to karki damu, hanifa abunda yasa na miki haka badan komai bane saidan kawai kin batan rai tunda nake mom dina bata taba Marina ba saidai Ban saniba ko ina yaro, amma kuma ki mare ni a cikin jamaa abun ya batan raii, duk da nima nasan Ban kyauta ba, amma komai ya wuce, yanzu komai zaizu karshe, ki shirya ran labara zan mayar dake Gida, a razane ta dago,tare da hawaye hannun shi yasa ya goge mata
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/6, 6:41 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 27🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yawun dole ta hadiya tare da murmushin yake, uhmm dama nace harna yi wata dayan ne? Murmuwhi yai tare da sakin ta, aa kawai daii na canza ra,ayine naga abun danai bai dace ba shine Na canza shawara zan maida ke kuma inba daddy ki hakuri kar ya dinga zarjina sannan kuma IN tambaye shi wata alfarma, to waida Maye Na tambaya dalili, ko baki San tafiya ne 😉🤔;mumushi tai tare da fadin aa kawai ina mamaki ne, gara ki daina mamaki, kar ki manta ran labara yana kaiwa nan ya wuce,;ajiyar zuciya ta sauke tare da sakin hawaye, ni yanzu ya zanyi ina zan koma,ni ba abin inje gun danjin Mamana ba bansan me zance musu ba, taya zan fadawa hisbullah Babana ya kure ni, ohhh ni sadiya NI NAGA DUNIYA,.
A bangaren hisbullah kuwa office ya wuce, bayan wasu lokota farida ta shigo, morning sir, morning farida ya kike, lafiya qlau sir, sir wai mom bata dawo bane? Eh bata dawoba lafiya, eh lafiya qlau,uhmmm sir hisbu dama nace wannan yarinyar mai take a gidan ka wai nifa ban yadda yar aiki bace, uhmm gaskiya ne ba yar aiki baca kawai dai na kawota gidan ne, nifa gaskiya hisbullah Ban yadda ba kawai ka fada nun yadda abun yake inba haka ba wlh na kira mom nace mata kana zaune da karuwa a gida, zaru ido yayi, karuwa farida ni kike cewa ina zaune da karuwa Lallai kin cika, to bari kiji duk randa bakinki ya sake buduwa kika kira hanifa da karuwa zaki gane kuren ki, and get out please 😠,uhmm dama zan fita ai amma inajin wannan yarinyar tama sihiri ne, shegiya kawai tana kaiwa nan ta fice,.
Tsaki yaja tare da sauke ajiyar zuciya kofar aka danno, aliyu ne, morning sir, morning aliyu sir yana ganka a cikin fushi ina fatan lafiya? Mtsww wlh waccan yarinyar farida ce tabata mun rai, eyya sorry sir, sir nace ya jikin hanifa kuwa? Kallan shi yayi aliyu zauna mana, OK sir, kace ME? Nace ya jikin hanifan, lafiya qlau, Allah sarki ka gaida mun itta plz, zata ji"nan suka hau aikin su na kasuwan ci
By🙋natty girl 💃
[8/6, 6:55 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 28🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hanifa ta shiga damuwa sosai ta rasa meke damunta taya zaai ta fadawa, hisbullah ne,kodai guduwa zata yi ne, haka tai ta sake sake har wajen mariba,tana zaune ya turu kofa tare da sallama, da murmushin ta ta ammasa tare da mikewa ta wuce daki .shima dakin ya wuce sannan yai shirin sallah ya wuce masallaci sai bayan isha ya dawo lokacin tana parlour ta zabga uban tagumi, da sallama ya shigo, tai saurin goge hawayen ta, zama yayi akan kujera daya tare da tattara duk tunanin shi yana kallanta, kiran sunan ta yayi, hinfa, naam, wai ME yake damun kine naga kina cikin damuwa fa ki fada mun ko maye mana,;uhmm dama,,,,,, shikenan dai, aaa karya kike fadamun ina ji, ohh dama nace inason jin dalilin ka Na canza shawara, OK Na gane hanifa baki san tafiya ki barni ko to shikenan na fasa mayar dake inyaso IN mom dina ta dawo sai na kaiki can zata ji dadi kuwa Dan bata da ya mace kinga sai mu zama ya da kanwa ko, harga Allah taji dadi kuma ta dauka da gaske yake, murmushi tai to itta mom din taka bata da yan uwane anan garin? Tana da shi mana ina wannanwacce kukai fada ranar To itta yar gidan yayan mom dina ce, Mom taso ta dawo gidanmu da zama amma sam taki wai itta mom zata takura mata ne shiyasa mom din ta hakura, uhmmm amma da gani bata da kirki nina ma tsane ta, zaru ido yayi kin tsane ta? OK nimakenan kin tsaneni ko?
By 🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀'
*🍀HANIFA 29🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Uhmmm nibance ba amma ai like brother like sister kadai kawaii ina ganin mutuncinka ne,amma itta kan wannan bata da mutunci,tunda ta fara magana baice komaj ba, saida safe, Allah Ya tashe mu lafiya,.
*washe gari*
Da safe ta futo tayi aike aikacen, ta zauna tana jira ya fito,.
Shikuwa 9:00 ya tashi kasancewar yau ba wani aiki zasuyi sosai ba,.yayi wanka ya shiryawa yayi sannan ya fito parlour tana zaune kan kujera tana kallo, shiru yayi yana tunani, uhmm yaufa ya kamata ace munyi fadan karshe da hanifa gobe zata tafi mezan mata ne taji haushi ne 🤔,karasowa yayi ya nufi dining yaci abinci sannan yazu ya zauna tana gaida shi amma ya mata banza itta ma shirun tayi taci gaba da kallonta, da gani film din yana mata dadi wani India season film wai queen of jhanseey, remote ya dauka ya canza tasha, dan Allah hisbullah ka mayar da wancan din Allah film din yana da kyau, to ni bashi nake da niyyar kalla ba ko ana dole kuma ai gida nane, shiru tayi bata ce komai ba, tashi yayi ya dauko exotic ya bude yana sha, sai kuma ya ajjiye ya nufi dining area ya dauko cornflakes da madara da cup ya ajjiye sannan ya zuba ya hada komai, ya dauka zai fara sha aikuwa ya saki cup din shima cup din ya buge exotic din duk suka zube kan carpet din gashi kuma carpet din mai gashi ne da kyar yake fita, tsayawa tayi tana kallan inkon Allah anya yau hisbullah lafiyar shi qlau, cigaba da kallanta tayi, cikin daga murya ya fara magana ke banzar inace kina ganin Abu ya zube ko sainace ki gyara gurin mtsww tashi yayi ya Mike yayi sama dai dai lokacin wayar shi ta fara ringing inranta yayi dubu to ya baci, daukar wayar tayi taga ansa my mom, dauka tayi tare da yin sallama, shiru mom tayi dan itta bata san hisbullah da wata ba, me wayar nake nema, eh To yana nan amma na dan aike shi waje zai siyo min abu, OK amma dan Allah kedin wace,? Laaaaa mom aini budurwar shi ce kuma wai yace baza ki bari muyi aure ba shine yace Mom yanzu baki nan inzo kawai mu gudu shine na gudu yanzu aure muke shirin yi, kuma nasan hankalin iyaye na yana ttash tunda basu san inda nake ba, amma tunda ina tare dashi shikenan ai, tun yace shina ya gudu yabar gida kinga mun zama daya, amma Dan Allah kiyi hakuri nayi silar rabuwar ki da danki am so sorry mom, juyowar da zatai ta ganshi a tsaye, yayi bala, In shiga tashin hankali
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/8, 7:13 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 30🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yawun wuya ta hadiye tare da na danasani, cikin sauri ya karbi wayar,;zata wuce yaii saurin tare hanyar, hello mom gani wlh naje wani guri ne, son dama haka ka koma ban sani ba kasa Yar mutane ta gudu tabar iyayen ta;kuma tsabar san kai shine kace mata wai kaima ka gudu ka barni, har da wani wai bazan bari ka aure taba, gaskiya son banji dadi ba kasan fa kai kadai Allah Ya barmun kome kake so zan maka koda aure kace kuma koda da Christan kace zakai aure aikasan bazan hana ba tunda addini bai hana hkan ba, ka kyauta son, plz mom kitsaya kiji mana, nibaa abun da zanji son dama kiranka zanyi in fada ma wani satin zan dawo mun kammala komai kuma inason ganin yarinyar ina Fata ka gane kuma karka bari shaidan yayi tasiri a zuciyar ka dan kuwa zama da macen daba taka ba akwai matsala, kuma raina ya baci banji dadin hakan ba, sai anjima tana kaiwanan ta kashe yayin da yai shiru da phone a kunnen shi,;girar sama da ta kasa ya hade yana kallan ta, cikin rawar murya ta fara magana, uhmm dama fa......Dan Allah kayi hakuri wlh bansan mom dinka bace, one step ya taka,itta ta taka nata one step din (nida nake gefe sai dariya nake😂dama kun sanni kamar washa)
Uhmmm to ya hisbullah wai ba office zaka tafi ba ne? (😂😂sabun suna )karfa ku manta ana wannan takun step din,;hanifa baki da hankali ne kinsan wace wannan kuwa kinsan ranta ya baci kuwa, bode baki tai zatai magana taji tayi baya zata fadi saka makon Centre table din dake parlour, da sauri ya riko hannun ta, ajiyar zuciya ta saki, sakin yayi tare da daukar car keys nashi ya fita rai a bace
By 🙋natty girl 💃
My blog
Nattygirl20.wordpress.com
[8/8, 7:31 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 31🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Motor nashi ya shiga ya nufi office tare da tunanin dole gobe yamai da itta inba haka ba zata samai hawan jini,.
Itta kuwa ji tayi bata kyauta ba duk da daima shiya tsokanota amma ai baikamata tai mai haka ba, bari ya dawo inbashi hakuri, In kuma yaki hakura kuwa yasha zaman shi,. Haka ta fara gyara gurin tare da tunani kala kala,.
Yau bai dawo daga office da wuri ba sai bayan isha, da sallama ya shiga tana Palo tana jiaran dawowar shi, yana zuwa ya wuce dakin shi, yai wanka yaci abinci sannan ya shige daki, da sallamar ta tashiga yana danna laptop dinshi, amsawa yayi, uhmm dama zuwa na baka hakuri nasan nayi laifi amma Allah yabaka hakuri, shiru yayi kamar baisan tana yiba, juyawa tayi zata fita ya kira sunan ta, ki shirya gobe misalin 11:00zan maida ke gun iyayen ki, cikin tashin hankali take kallan shi, to naga na baka hakuri ko baka hakura bane? Kallon mamaki ya bita da shi, ban gane ba na hakura mana, amma ai dole namai dake gun iyayen ki ko kin manta munyi hakn dake ne, murmushi yake tayi, aa Ban manta ba nadauka baka hakuran bane, tana kaiwa nan ta fice, kallan ta yayi yadda yaga ta shiga damuwa sosai ,kafada ya daga alamar ko a jikin shi ..
Tana shiga daki ta zauna ta tashi tana neman mafita yau ya zata yi, alwala tayi ta fara nafila, sannan ta kwanta bacci,
*washe gari*
Washe gari kuwa kamar yadda yace hakan tayi ta gama shirinta tunda bata da mafita, inta koma komai zai faru saidai ya Faru, saukowa yayi daga stairs ysha uban ado kamar wani ango, dan karamin tsaki taja, muje ko, tashi tayi suka fita sannan suka shiga motor sai gidan su hanifa dake, yan alewa.
SAI KU BIYO NI DAN JIN YADDA ZATA KAYA
JIBI IN ALLAH YA KAIMU
💘💘💘💘Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl )💘💘💘💘
*love you all*
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/8, 7:13 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 30🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yawun wuya ta hadiye tare da na danasani, cikin sauri ya karbi wayar,;zata wuce yaii saurin tare hanyar, hello mom gani wlh naje wani guri ne, son dama haka ka koma ban sani ba kasa Yar mutane ta gudu tabar iyayen ta;kuma tsabar san kai shine kace mata wai kaima ka gudu ka barni, har da wani wai bazan bari ka aure taba, gaskiya son banji dadi ba kasan fa kai kadai Allah Ya barmun kome kake so zan maka koda aure kace kuma koda da Christan kace zakai aure aikasan bazan hana ba tunda addini bai hana hkan ba, ka kyauta son, plz mom kitsaya kiji mana, nibaa abun da zanji son dama kiranka zanyi in fada ma wani satin zan dawo mun kammala komai kuma inason ganin yarinyar ina Fata ka gane kuma karka bari shaidan yayi tasiri a zuciyar ka dan kuwa zama da macen daba taka ba akwai matsala, kuma raina ya baci banji dadin hakan ba, sai anjima tana kaiwanan ta kashe yayin da yai shiru da phone a kunnen shi,;girar sama da ta kasa ya hade yana kallan ta, cikin rawar murya ta fara magana, uhmm dama fa......Dan Allah kayi hakuri wlh bansan mom dinka bace, one step ya taka,itta ta taka nata one step din (nida nake gefe sai dariya nake😂dama kun sanni kamar washa)
Uhmmm to ya hisbullah wai ba office zaka tafi ba ne? (😂😂sabun suna )karfa ku manta ana wannan takun step din,;hanifa baki da hankali ne kinsan wace wannan kuwa kinsan ranta ya baci kuwa, bode baki tai zatai magana taji tayi baya zata fadi saka makon Centre table din dake parlour, da sauri ya riko hannun ta, ajiyar zuciya ta saki, sakin yayi tare da daukar car keys nashi ya fita rai a bace
By 🙋natty girl 💃
My blog
Nattygirl20.wordpress.com
[8/8, 7:31 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 31🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Motor nashi ya shiga ya nufi office tare da tunanin dole gobe yamai da itta inba haka ba zata samai hawan jini,.
Itta kuwa ji tayi bata kyauta ba duk da daima shiya tsokanota amma ai baikamata tai mai haka ba, bari ya dawo inbashi hakuri, In kuma yaki hakura kuwa yasha zaman shi,. Haka ta fara gyara gurin tare da tunani kala kala,.
Yau bai dawo daga office da wuri ba sai bayan isha, da sallama ya shiga tana Palo tana jiaran dawowar shi, yana zuwa ya wuce dakin shi, yai wanka yaci abinci sannan ya shige daki, da sallamar ta tashiga yana danna laptop dinshi, amsawa yayi, uhmm dama zuwa na baka hakuri nasan nayi laifi amma Allah yabaka hakuri, shiru yayi kamar baisan tana yiba, juyawa tayi zata fita ya kira sunan ta, ki shirya gobe misalin 11:00zan maida ke gun iyayen ki, cikin tashin hankali take kallan shi, to naga na baka hakuri ko baka hakura bane? Kallon mamaki ya bita da shi, ban gane ba na hakura mana, amma ai dole namai dake gun iyayen ki ko kin manta munyi hakn dake ne, murmushi yake tayi, aa Ban manta ba nadauka baka hakuran bane, tana kaiwa nan ta fice, kallan ta yayi yadda yaga ta shiga damuwa sosai ,kafada ya daga alamar ko a jikin shi ..
Tana shiga daki ta zauna ta tashi tana neman mafita yau ya zata yi, alwala tayi ta fara nafila, sannan ta kwanta bacci,
*washe gari*
Washe gari kuwa kamar yadda yace hakan tayi ta gama shirinta tunda bata da mafita, inta koma komai zai faru saidai ya Faru, saukowa yayi daga stairs ysha uban ado kamar wani ango, dan karamin tsaki taja, muje ko, tashi tayi suka fita sannan suka shiga motor sai gidan su hanifa dake, yan alewa.
SAI KU BIYO NI DAN JIN YADDA ZATA KAYA
JIBI IN ALLAH YA KAIMU
💘💘💘💘Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl )💘💘💘💘
*love you all*
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/9, 6:27 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 32🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tunda suka shigo unguwar gabanta ke dukan dari dari, abakin gate din sukai parking tare da yin horn, nan da nan aka bude musu gate suka shige, parking space yaje yai parking suka fito, Baba mai gadi ya isa gare su yana yage baki,;aa hajiya hanifa ce yau ajidan zanzu ace ni zan farawa alhaji wannan albishir sai dai kuma na makaru, itta hanifa bama taji me yace ba dan duk hankalinta ya tashi ga gabanta na dukan dari dari, hisbullah ne yai wa baba mai gadi magana,baba masu gidan suna ciki aiko? Gaskiga basa nan, cikin rawar murya take tambaya baba ina suka je, ai hajiya tun sanda alhaji ya kure ki a gidannan ya shiga tashin hankali ba kadan ba Dan wlh alhaji kana ganin shi zaka san yana cikin mawuyacin hali haka alhaji yasa aka dunga nemanki a fadin garinnan na Jos amma bake ba labarin Alhaji yayi kuka sosai dan muma har abin ya fara bamu tsoro, ke inkayyace miki har sumbatu yake wai ya kori farin cikin shi akan wani banza kudi, wata ranaar alhamis muna zaune mukaji ihun hajiya, kuda muka shiga Alhaji a Palo ranshi a hannun Allah sai aman jini yake, hakan yasa hakalin hajiya ya tashi nan take tai musu bizaa zuwa garin England dan a duba lafiyar shi amma kafinnan ankira likitan gidan ku yace hawan jini yake dashi ba yahau ba kdan shine ma babban dalili su na tafiya yau sati guda kenan, tunda baba mai gadi yake zuba hanifa take ta aikin kuka inda hisbullah yai tsaye yana jin bayani dan duk bai fuskanci komai kawai dai yasan dad din hanifa bashi da lafiya kuma An fita da shi,.
Cikin kuka ta nufi gidan inda hisbullah ya mara mata baya, suna shiga parlour wani katun hutanta ne yai musu sallah ta hadu sosai tana murmushi sai nata dana dad dinta kusa dashi taje ta tsaya tana kuka mai tsuma zuciya, inda hisbullah ya tausaya mata sosai duk sai yaji yana jin haushin kanshi, gani yake shiya jawo mata, a hankali ya taka inda take yana kiran sunan ta, cigaba da kukan ta tayi, dafa kafadarta yayi tare da juyota yana guge mata tears nata, cikin kuka ta rungume shi tana kuka mai tsoma zuciyar mai sauraro
By🙋natty girl 💃
[8/9, 6:44 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 33🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shiru yayi ya kasa komai dan kukan nata na damunshi a hankali ya daura hannun shi a bayanta ya bubbugawa sunkai, 7m a haka da bisani ya dagota ya share mata hawaye suka fita a gidan, motor ya bude mata ta shiga sannan ya kuma gun Baba mai gadi yai mai sallama tare da bashi number bashi kuda Sun dawo. Wannan kenan.
💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧💦💧
Tafiya suke tana ta kuka, shikuma ya rasa mai zai ce, a hankali ya fara magana, haba hanifa kiyi hakuri mana insha allahu zai dawo lafiya ki daina daga hankalinki mana kin halin da nake shiga kuwa, ina nufin nasan nina jawo miki koma Maye amma Dan Allah kiyi hakuri komai zai wuce da yardar Allah,.goge hawayen ta tayi, ni bakai ka jawo min ba kai baka san komai ba illama taimakana da kayi ,karka zarji kanka cewa kaika dawo min. Kuma ni abun dake damuna bnsan wanne hali dad yake ciki, haka ta shigaba da bayani inda aka trpp na stop can na gane muku wasu a mota dana kana ganin su ga yan iskan gari, dayan ne ke magana, aa jazzu kaga yarinyat fa, kaii karfa ka gano mana wata yarinayr da muke ta nema amma yanzu kace gata, jazzu wlh itta, cikin gajiya ya dago wai tana........ Kutmar wlh itta ce yau kuwa zaci ubanta dan kuwa ta bamu wuya shima yakawo mana bara gada mu hada dashi wlh, yana haka aka basu hannun go ahead, Bin motar suke, inda go slow ya hadu sosai, cikin sauri hisbullah ya shiga tsakiyar wasu motoci, tin su jazzu suna gano su har suka bace musu.
Kusa da restaurant yai parking dan siya musu abinci, fitar shi ke da wuya su jazzu sukai parking a bayan su, da sauri suka fita suka bude motar, wlh kina ihu zan fasa miki kaiii, tushe bakinta tayi da maya finta hanya yaa nuna mata inda yan gari sukai tsaye suna kallan ikon god.
To anan zan dasa aya sai kuma gobe in Allah ya kaimu
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 34🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hannunshi yasa cikin aljihu dan dauko ATM card nashi yaji baya ciki juyowa yayi dai dai lokacin Sun sata cikin motar zasu tada motar, da gudu ya karasa gun da suke amma ina kafin ya karasa tuni Sun figi motar cikin gudun tashin hankali, da sauri ya shiga motar shi yabi bayansu, gudu suke sosai, daya daga cikinsu ne ya dauko bindiga ya hau murfin motar yan harbin motar hisbullah IN shi kuma yake kyaucewa (uhmm da tawa motar tuni na faka a gefe na makale a bayan motar hisbullah dan bazan Iya ba wannan Abu kamar a wata kasar)💦
Cikin nasara ya saita tayar motar hisbullah ya harba ai tuni motar tahau juyi tana juyawa a kan titi,sannan ta tsaya cikin sauri ya fito wani yayi parking zaidan je fitsari ai tuni ya suri mota ya bisu ammam Sun mai nisa sosai dan baya gano, shi kuwa mai mota ya tsaya dan ganin karfin dole,.
Haka ya dinga bin lungu lungu, wani gida da ba,a gama ba yaga sunyi parking cikin sauri ya fito ya shiga,.
Suna parking suka shiga da itta wani guri, haba wlh munsha wuya dole yarinyar nan ta gane kurenta, jazzu ne ya dauke ta da mari tuni ta zube tana kuka sosai, kaiii baba nasan wannan dan iskan saurayin nata ya biyo mu kuje ku biyu nida danladi zamu aika ta, fitowa sukai, dai dai lokacin hisbullah ya shigo ta bayan shi suka fara sanda, Baba ya shake shi, yayin da dayan ke narka mai duka a cikin, cikin jarunta ya buga baba a jikin bangon bayanshi, tuni baba ya fadi sumammame, dukan dayan yahau yi sosai saida yamai jina jina, ihun HANIFA ji hakan yasa shi mikewa da sauri yabi inda yaji ihun, cikin zafin nama ya hau dukan dan ladi aikuwa jazzu na ganin haka ya fice a guje, da sauri ya nufi inda hanifa take, sosai ya rungumeta yana kuka sosai, jini ya taba ya dago hannunshi da sauri ya duba bayanta, wuka ce sosai ta shige sosai, da sauri ya dauke ta ya sa a motar, itta kuwa banda salati ba abun da take, shiru tayi bata sake cewa uffan ba
(cikin razana naja baya shikenan hanifa ta rugani gidan gaskiya )
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/11, 12:20 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 35🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hospital dake kusa ya shiga da itta, direct gun doctor yaje, plz doctor ku taimaka koma nawa ne wlh zan biya, am sorry sir, we can't do anything without police permission, cikin daga murya wai wanne irin police can't you see her condition wai me yasa baku da imani ne? Zama yayi kan kujera ya dafe kaii yama rasa Me zaiyi, cikin tausayawa doctor alamin yace a shiga da itta emergency kuma ya tabbatar kafin su fito yazu da police, haka kuwa akayi .
Jazzu ne ya koma gun yan uwanshi duk sunji jiki, haka suka kama hanya sukai gida suna zuwa suka kira sa, adatu, hello hajiya komai yayi dai dai dan kuwa ina da tabbacib dole ta mutu dan kuwa wukar ta shige ta sosai,. Haba jazzu ina kuka sa wayar ku ina ta neman ku aini na riga da na canxa shawara kawai na hakura da mutuwar tata, tunda naga shima Alhajin Binta zaiyi daya mutu gara na hakura, amma ba komai tun da kun riga kun aikata dolen dolen shi ya rungumi ta annabawa,, sannan kuma inna dawo zakuji alart, haka sukai Sallama.
*HOSPITAL*
basu suka fito ba sai da suka dauki kusan 3hours sannan suka fito lokacin yazu da police, doctor ina fatan komai yayi dai dai,come down man, we are sorry to say, taji ciwo sosai wai garinya ma hakan ta faru ne? Plz doctor ta mutune?
By 🙋Hajara Mami 💃
[8/11, 12:36 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 36🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
No bata mutuba munyi nasaran ceto rayuwar ta amma fa da kyar kuma gaskiya zata dauki satittuka kafin ta farfadu amma zamu dinga mata magani a hakan ma yadda abun zaizu da sauki,haka police sukai abun da zasuyi suka koma tare da handling case din, Mr hisbullah zaka iya biyo ni office haka suka nufi office, aka bude mata file, uhmm hisbullah gaskiya ya kamata ka bata kulawa sosai dan kuwa ba karamin ciwo taji ba sannan kuma, zaka kashe kudi sosai dan kuwa abun bana aikin kadan bane, ni ba komai doctor kuma nawa ne indai zata sami sauki ba matsala bane, OK than ga wannan mugun gunan zaka siyo sannan kuma muna bukatar wani nata zamu sami jini dan kuwa ta zubar da jini sosai, OK ba matsala zaa iya gwada nawa inyayi sai a dauka, OK ba matsala, amma hisbullah matar kace wai? Shiru yayi, ehto doctor lafiya kake mun wannan tambayar? Aa naga kana ta dawai niya ne kuma banga family nata ba har yanzu, family nata basa kusa kuma banaso hankalinsu ya tashi, sannan kuma ba matata bace friend dina ce, OK gaskkiya tayi saar friend, by the way doctor zan iya ganin ta?why not zaka iya, OK thank.
Word din da aka kaita ya shiga ya shiga room dinta, wani irin gadu ne kasan cewar a baya aka caka mata, kwanciyar geke akai mata da wasu karfina a bayan nata, baccinta take amma ba nunfashi kamar bata da rai, fuskar tayi fari kamar ba jini, tsayawa yayi you akanta duk yaji ta bashi tausayi, ko su wadan can din Maye dalilinsu nasan kashe ta oho wannan amsar tana gunta, wayar shi ce tahau ringing, aliyu ya gani, hello sir nasan yau kace baza sami damar zuwa office da wuri Ba amma kuma naga har yanzu baka zu ba ina fatan lafiya, wlh aliyu ina hospital, hospital waye ba lafiya, hanifa ce aka cakawa wuka, yanma jini zaa dauka bazan sami damar zuwa ba, subhanallah nima ganinan zuwa sir, wanne hospital diamond ok ganinan, bye.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/11, 9:54 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 37🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Baa fi mintuna ba aliyu ya karaso, sir ya jikin Nata? Da sauki yanzu dai An debi jinin gashi Sun sa mata kuma sune sai wasu satittuka zata farka *OK sir Allah Ya bata lafiya ,ameen, sir zamu wuce ne yanzu, ya zaai IN tafi inbarta itta kadai, haba sir kaga yadda kayi ya kamata kaje kayi wanka nasan zasu kula da itta sosai ai, OK haka suka hada ta wata nurse sannan ya wuce gida, wanka yayi yaci abin ci, sannan ya huta sai bayan la,asar sannan ya koma,.haka hisbullah ke ta kula da itta in kaga yabar gurin to saidai sallah zaiyi office dinma ya ajjiyeshi a side,.
Yau sati da faruwar haka amma ba alamar hanifa zata farka,.
Yau mom zata dawo tunjiya take sanar da hisbullah, wayar shi ce tafara ringing,ohhh god mom am so sorry, ganinan zuwa, ina gida kazu ka same ni yau sai ka fadan abun damunka, saboda jikina yabn baka cikin farinciki,. No mom karki wani damu komai yana lafiya fa,.
Am waiting for you, bana son gardama kuma dole ka fada mun kanaji na baka 30m ina bukatar ganin son dina tana kaiwa nan ta kashe wayar.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/11, 10:29 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 38🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hisbullah ne gaban mom dinshi son plz ka fadan gaskiyar abun dake faruwa? Duk kabi kayi wani iri dakai infa kana cikin damuwa nima ina ciki ne, Dan Allah son ka fada mun, OK mom kidaina hada ni da Allah insha allahu gobe zan fada miki, OK yayi son,.ni kuwa ina wannan yarinyar data dauki wayana ranar, ina son inga yarinyar datai saar sace xuciyat dana,;uhmm Mom kenan kawai fa friend dina ce muna mutunci ne shine ranar na bata mata rai shine fa tai mun sharri,.friendship kasan wani lokacin friendship yana komawa so, ina jin haka zakuyi, haba Mom impossible kawai dai muna tare ne amma jinin mu bai hadu ba,.oohhh really ai shi so ba ruwanshi da jini bai hadu kawai yana zuwa zai hade jinin, uhmm mom mubar maganan kinga kuwa duk halin da yarinyar take ciki ne ysa nai weak haka, insane fatan inna baki labarin yadda muka hadu bazakiyi mun fada ba inaso kimun promise Mom, eto son inta kama kam dole inma fada yanzu dai Allah Ya kaimu goben, OK mom ni zan koma, what ba inda zaka yanzu dare yayi kace zaka fita ai karya kake, plz Mom dole acan zan kwana, I will not listen to you son, kaga tafiya ta kuma inka fita Bada yawuna ba tna kaiwa nan ta wuce, ohh god yanzu yau itta kadai zan Bari, tsaki yaja tare da shiga room dinshi.
*_washe gari_*
Bashi ya tashi ba sai wajen 11:00 da sauri ya Mike ,ohhh god nayi left nasan by now doctor yazu dressing. Nan da nan yai wanka yasa kaya ya dauki a gogon shi yana cikiniyar sawa , a Palo ya taddda Mom ina kwana mom, kallan shi tayi abun da son baitayi ba kenan ya gaidata cikin wannan sauri haka, lafiya qlau son, kallanshi ta tsaya yi, taga inda zaije a tunanin ta daining zai nufa amma ya dauki car keys nashi har yakai bakin kofa ta kira sunan shi, son, tsayawa yayi zunan, har kasa ya zauna, daining taje taduko mai abinci ta ajjiye a ganshi, oya ci, Mom a koshe nake fa,;hisbullah in kaga kabar gidannan To kaci abinci ne sannan kuma ka fada mun abunda kake boye mun da kuma dalilin yin hakan.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/12, 1:49 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 39🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Ajiyar zuciya ya sauke mom wannan duk ni kadai shikenan zan baki amsar duk dinsu amma sai munje asibiti, asibiti kuma waye bashi da lafiya? Wannan yarinyar data dauki phone dinki ranar itta ce, akai attack dinta aka caka mata wuka kuma lokacin muna tare yanzu dai mom kizu muje zakiji komai,.
Cikin ranshin fahimta ta shiga ta dauko hijab dinta dama a shirye take,. Haka suka kama hanya zuwa hospital,.lokacin ana mata dressing, bayan sun gama doctor AL,amin ya fito,.aa malan hisbu ya akai haka naga mara lafiyat itta kadai?murmushi yai tare da mika mai hannu suka gaisa haka suka gaisa da Mom, doctor ya jikin nata? Ahh jiki alhamdu lillah, naga gun ya fara hadewa inta tashima ba zata wuni sha wuyi ba, dai dai lokacin Aliyu ma ya karaso suka gaisa da mom da doctor sannan suka nufi dakin,. Kusa da gadon mom ta zauna tana kallan hanifan da take bacci kamar mara raii, tausayin ta sosai ya kamata,.wowwq son yarinyar tana da kyau so cute to amma me yasa sukai attacking nata, wlh mom ni ban San dalili ba,. Eyya yarinyar tamun, I accept her as my daughter in law, what 😳mom bafa love muke ba kawai dai we are friend, kaii amma wannan friends da abn mamaki har yasa daya friends din cikin damuwa🤔,what do you mean mom, aa ni bakomai, fada mun yadda kuka hadu,.
Nunfashi yaja sannan ya Fara kora musu bayani ,Lallai son wuyanka ya rika shine kaje ka dauko yarinya a gidan iyayen ta,alhalin in zaa bi gaskiya kaine da laifi sosai tunda kai ka fara marinta
By🙋Hajara Mami 💃
[8/12, 10:18 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 40🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
To amma kuma wani hanzari ba gudu ba kace sanda kuka je kaji mai gadin yana fadin San dad dinta ya kureta this means kenan sanda ya kureta kai kuma ka sace kenan Ko?mom yanzu dai ki bari sai ta tashi itta zata baki wannan amsar,. Allah sarki kaga sai ta dawo guna da zama before present dinta su dawo,. Eh dama hakan na yanke yarinyar nada kirki gata bata fushi, kaii kace nayi saan daughter In law ,plz mom, to aidama bakai zan ba waba aliyu zan ba, sai yanzu aliyu yai murmushi, Ai mom sunfi dacewa da sir din itta ce dai dai shi kinga kuwa saidai itta din,. Aa aliyu fadi gaskiya, wlh MOm kawai yarinyar na yaba da halinta shiyasa take burgeni amma zansu ace ta zama ta sir,. Tsaki hisbullah yaja tare da mikewa ya fice, haka mom da aliyu sukai ta hira sallah ce ke tashin su, sai bayan isha sannan suka koma Gida, inda akabar hanifa da nurse.
*washe gari*
Washe gari ta kama, Saturday mom ne da husbullah ke zaune a dining, son yau zanyi baki baxan sami damar zuwa hospital da wuri ba kuma inajin aliyu Ma yau bazai sami damar xuwaba sai kaje ka kula da itta, as you wish mom.
10:00a hospital ta mai saida ya gaisa da doctor sannan ya nufi dakin, kusa da gadon ya zauna, rike hannunta yai, plz hanifa bacci ya isa haka you have to wake up mana bana so ki tafi hanifa inasan mu zama friends sosai like sister and brother, in kika mutu I don't know what to do, ni na jawo miki shiga wannan halin plz hanifa, I want to apologize, sai hawaye sosai yake kuka hawayen na diga a hannunta saurin Sakin hannun yayi ya Mike ya nufi kofa ,tsayawa yayi tsaka sakamakon jin magan ganun da take, .
Dan Allah kar ku kashe ni me nai muku plz ku rabi dani sosai take jijjiga gadon tana wani iri kamar mai aljanu, kusa daa itta yaje ya rikke ta Amman ina sani karfi take ji sosai tana jijjaga gadon,. Saurin hawa gadon yayi ya danne kafar da kafar shi daya sannan ya rike hannan ye yana hura mata iska a face nata.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/13, 9:38 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 41🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Ahankali ta fara yin shiru karshe ta daina surutan da wani bige bige duk ta daina, ajiyar zuciya ya sauke tare da mikewa,.a hankali ta fara bude idoo yayinda yai tsaye duk farin ciki ya lulllube shi,. Hawaye ta Fara tana kuka Mai tsuma rai, bai hanata ba saida tai mai isarta, sannan ta Fara yunkuri tashi,. No hanifa kar ki Tashi bari in kira doctor, .ficewa yayi sai gashi ya dawo da doctor,.dubata yayi sannan aka taimaka mata ta jingina jikin gadon tunda ciwon ya fara sauki,. Bayan doctor ya gama yai ficewar shi, kujeran dakin yaja ya zauna,. Hanifa ya kike jin jinkin naki, yanzu kuma me kike so, jiki da sauki, kuma bana san komai ni,.OK bari mom tazu ta hada miki tea danni bazan iya ba,. Itta dai bata ce kala ba. Wayar shi ya dauka. Hello mom, daughter dinki ta tashi kuma ni ban bata komai ba doctor yace abata Abu mara nauyi saboda haka dole kizu,. OK I will be on my way. OK sai kinzu.
Haka suka zauna bako hira shi shiru itta shiru, (nidai nace kodan hirar da akewa mara lafiya kai baza kaimata bane 😙).
Gashin ta da aka cefe mata ne duk ya dame ta hakan yasa ta fara kokarin kitsewa, amma tana daga hannun take ji bayan na mata zafi, tsaki taja, shidai yana ganin ikon god, murmushi yai tare da fadin bari in gyara miki,. No Na gode, ko saura renta bai yiba ya je bayan gadon ya fara ciki niyar kitsewa kuma fa bai iya ba,. Abun ma dariya yaso bata, kaga hisbullah karka bata mun gashi kuma sai jamun kai kake kabar mun kaya na,. AI na iya kedai kawai ki bari kiga ikon Allah,. Turo kofar akayi tare da sallama,mom ce tare da Aliyu da kaya a hannun su, zaro ido tayi 😳son Maye hakan yaushe ka iya kitso Ban sani ba kuma baka taba mun ba,. Shidai Aliyu banda dariya ba abun da yake.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/13, 10:08 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 42🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hade rai yayi tare da sakin kan, yaja kujera ya zauna tare da fadin kaii Aliyu meye na dariyar 😠,ai tuni ya hadiye dariyar, mom ce da ajjiye kayan, daughter sannu ya jikin kina gani zai bata miki gashi kinga yadda cisgar kan inda Mai kitso ne zaai mai zafin hannu, itta dai murmushi tai mom ta kice mata gashin, mom naga dai kitson ba wani wuya bane kawai kuna rabashi gida uku, kinga kuwa ai zai yi wuya ba,. Eh muna rabawa gida uku amma ai sai wanda ya iya,kawai kadinga jawa mara lafiya gashi mtsww,. To yanzu yama zaai kiyi brush, bari IN dauko Abu toilet kiyi a ciki,. Haka tayi brush din sannan aka hada nata tea tasha aka bata magani,.sai a lokacin hanifa tai magana, ina wuni mom, sai yanzu zaa gaida ni nayi zuciya;murmushi tai itta kan mom Tana burgeta. Yauwa hanifa kinga tunda naga jikin naki yayi sauki zanso ki bmu labarin ki, shiru tayi tana wasa da yan yatsunta sai kuma hawaye,. Mom ki barta kawai kinga kuka take bata San a tuna mata, hararar shi tai,. To mai friend wanda baya san ganin kukan friend dinshi ai bakai na tambaya ba ko,. To sorry, hanifa ce tafara magana mom zan baki labari na ni bazan boye miki komai ba.
Nan ta bata labarinta tunda daga farko har karshe da yadda suka hadu da hisbullah sannan ta daura da cewa kuma mom ni nata yin aure,. Da sauri hisbullah ya kalle ta dama hanifa ta taba aure katse Mai tunani tai.
Bazan manta ba wata laraba bayan mom dina ta rasu har dad dina yayi aure, zan lacture na makara ina sauri na dauki mota na, ina cikin tafiya motan ta tsaya na rasa ya zanyi ina tsaye wata mota tayi parking kusa dani, wani saurayine ya hadu iya haduwa,. Yan mata me kike jira ne anan, wlh mota nane ta sami matsala, eyya in bazaki damu ba Bari in rage miki hanya haka na shiga motan ya kaini har skull sannan mukai exchange din number.
Bayan na kuma gida yake sanar mun yana so na, ksan cewar dad dina tace in fito da mijin aure haka kuwa na shaidawa dad shi nake so, haka ya kawo magaba tansa, aka tsaida rana 1month haka kwanaki sukai taja mun shaku da juna sosai.
Ana biki saura sati daya yazu gidanmu ,hankaki tashe yake sanar mum kan cewa sun hada wani business amma wlh yan fashi sun yi musu fashi gashi duk kudin shi ya hada a business din, na tausayamau sosai hakan yasa na fadawa dad dina, yace ba komai, million dari dad ya bashi, yayi godiya sosai sannan yace bsai anakaini da kayaba,.
Ranar jumaa aka daura aurene
HANIFA UMAR SULAIMAN DA
HASHIM ABDULLAH,.
Anyi komai sha biki ranar kai amarya, ana ta jira ango yazu shiru, ga number shi sunki tsiga,. Ina zaune a daki aka kawomin letter,.
Letter saki ne gabana yayi mugun faduwa haka nakaiwa dad Ashe dan danfara ne,.
Tundaga lokaci na tsani soyayyya kuma bana tunanin zan sake yinta, to mom kiji lbari knan
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/14, 2:44 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 43🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Gauron nunfashi hisbullah ya sauke inka gaba daya kallo ya kuma kanshi.murmushi mom tayi Lallai hanifa labarinnki da akwai abun AL,AJABI Allah Ya shige mana gaba sannan kumaa zancen soyayya itta ba haka take ba tana zuwane akoda yaushe kawai ki mika komai ga Allah, sannan kuma zaki zauna dani har Allah Ya kawo sanda iyayenki zasu dawoo sannan kuma ki dauke ni ammtsayi mahaifiyar ki ina fatan zaki bani hadin kai.
Insha Allahu zan baki hadin kai,na gode da wannan karbar da kukai mun bansan damai zan saka muku ba,.karki damu bani zakiwa godiya ba ki godewa Allah da kuma best friend dinki hisbullah, murmushi tai tare da kallan inda yake zaune shima ittan yake kallo,.. Saurin dauke kai yayi,.
💦💧haka sukai ta hira cikin fari ciki lokacin sallah ne ke tashin su,.. Bayan dare yayi ne Mom tace itta zata kwana tare da hanifan,, haka hisbullah ya koma Gida badan yaso ba, danshi so yai su zauna tare.
Yau satin ta daya da warkewa kuma yaune zaa sallame su, Dan haka suka shirya, ta sami sauki sosai saidai yana dan mata zafi wataran ga kuma kaikayi da gun yake mata,. Tamfa tasa da zami sunyi mata kyau kalar purple,. Daughter bari inje IN Kira likata kafin nanma hisbullah ya karaso,. OK mom sai kin dawo,. Zama tayi kan gado tana tunanin rayuwar ta.bata San sanda hawaye ya zubo daga faskarta ba, dai dai lokacin hisbullah ya ya bude kofar ya shigo.
By 🙋Hajara Mami 💃
[8/14, 3:05 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 44🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tsayawa yayi a bakin kofar yana kallan yadda take kukan tama fi kyau a haka murnushi yai tare da karasawa inda take yaja kujera ya zauna yana kallan yadda take kukan,.dai dai lokacin mom ta bude kofar ta shigo, zaru ido tai tana kallan ikon Allah,. Magana ta fara yi yanzu son tsabar iskanci tana kuka mai makon ka bata hakuri shine ka zauna kana kallanta, sai a lokacin hanifamma ta ganshi da sauri ta guge hawayen ta, shi kuma yadanyi baya, mom Na bata hakuri fa taki tai shiru shine ni Kuwa na tsaya ina kallan yadda take kukan,,,. Mtswwww Allah Ya shirya saika tashi mu tafi doctor ya bamu takardar sallama Sannan yace ta kula sosai kar ta bari wani Abu ya fama mata gun ciwonnan,. OK mom Allah Ya Kare yanzu mu wuce, hakaa suka Kama hanyaa zuwa gida.
Horn yayi mai gadi ya bude Mai, parking space ya nufa yayi parking, suka fito, daughter zo mu shiga daga ciki haka suka kama hanya zuwa cikin gida in hisbullah ya mara masu baya ,.
Wani daki dake opposite dana mom aka kaita dakin ya hadu ba karya, to daughter ga dakin ki sannan kuma inkika ga abun da babu sai ki mun magana kinji ko, OK mom Na gode Allah Ya kara budi mutnushi Mom tayi tare da fita,.
Jakarta ta gani akan gado wacce ta bari a gidan a hisbullah, dubawa tayi ta kaddubta ne Na kara tunta da kuma wayarta amma kuma ba sum sun dinta, ko ina dayar wayar take koma dai Maye nasan hisbullah zai kawo min,. Toilet ta shiga ta watsa ruwa, sannan taa sa wasu kayan dan ji take kayan yana warin asibiti,. Ta kaddun ta dauka tana dubawa, muga yanzu ina zan sa wannan takaddun inda bazasu baci ba, shiru tayi tana tunani, kasan gado ta dagaa taasa sai kuma ta cire nan bai yiba,. Saman wordprobe ta kallan inaa ganin nan yayi kujera taja ta taaakaaa, tana hwa tana mika hannu dan hannun taki karasawa dan tsalle ta Fara yi, amma yaki,.
Hisbullah ne a daki yayi wanka yana danne danne wayar, hanifa ya gani a gefe, ohh god na manta ban mayarwa hanifaaa phone dinta ba,, dauka yayi ya nufi dakin, .
Da sallama ya shiga, a tsorace ta juyo aikuwa kujerar ta goce tai bayaa zta fadi yaai sauri riko ta a hannu,. Dai dai lokacin aka danno kofar
Kaiiii na gaji da typing
By🙋Hajara Mami💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/15, 9:26 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 45🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Turo kofar akayi, sai kuma aka tsaya,rufe kofar akai da alama dai komawa akaii,.
Cikin sauri ya sauke ta,hade rai tayi hisbullah meye hakan? Zaka wani rikeni inda wani Ya shigo ya ganmu a haka? Look hanifa inda kin fado fa? To ina ruwanka inna fado din😏eh Lallai kin sami sauki kin Sami bakin rashin kunya ,to dama wayar ki Na kawo miki karba tayi tare da jan tsaki, murmushi yai ya fita abun shi, yana fita mom ta shigo, daughter ingo wannan kayan ina ganin zai miki kyau, murmushi tai tare da karba.,
```washe gari```
Mom da hisbullah Na dining, suna cin abin ci, son ya company ni ina fatan komai yana tafiya dai dai? Lafiya qlau mom aisu farida na kokari ba kadan ba, yar duniya ashe tana nan takini dai yarinyar nan, kaga yanzu ai nayi daughter nima,. Dai dai lokacin hanifa ta ke saukowa daga stair da murmushi a fuskarta,tasha kwallya cikin material mai baki da jaa,. Morning mom morning sir hisbu, morning daughter har kin tashi? Ai dama ni mom bana wannan bacci Na safe, saboda inasan ace ina aikin safe shine zan koyawa kaina tashi da wuri before In sami aiki, murmushi mom tayi,.
Uhmm sir hisbu ba magana gaisuwar ma baa amsa mum ba, runtse ido yayi dan kuwa ji yake hanifa tafi kuwa iya kiran sunan shi,morming hanifa kin tashi lafiya?. Lafiya qlau.
Son wai Dan Allah yaushe zaka mun suruka ne,. Cikin sauri ya kalli mom kamar wanda tai sako, sai kuma ya kalli hanifa, itta kallanshi take dan taji mai zaice,. Shiru yayi yaci gaba da cin abincinshi, son magana nake 😯,.hanifa ce tai saurin magana, mom wannan yayan nawa yana da matsala Dan kuwa kwata kwata da gani bai Iya soyayyaa ba ki bari saina koya mishi tukun sannan saiya nemo miki surukar, .
Kaii daughter shidinne yace miki bai iya soyayya ba? Aa mom kawai haka Na fuskanta, shidai baice komai ba saicin abincibshi yake da murmushi a face dinshi. Kuma wlh mom namai kamu, Dan wlh wacce nakama mai zasu dace sosai, mai zai hana ki hada shi da farida yar gidan yayanki.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/15, 9:43 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 46🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Cikin fushi ya ajjiye spoon din hannunshi ya fice, zaro ido tai, kardai haushi yaji nifa kawai gani nayi Sun dace kuma Na tabbatar da farida tana sanshi, mumushi mom tayi, hanifa kenan duk da dai farida da son suna zaman lafiya amma kwata kwata son ya tsane ta kawai bata burgeshi, kuma inbaki sani ba farida ta fada mai tana sanshi amma yai Mata rashin mutunci sosai nima naso hadasu aure amma sam yaki, haka nace mai aiba shi ya haife niva nina haife shi saboda haka dole ya aure ta, haka muka hadu da dad dinta muka yanke rana, biki yana zuwa amma kwata kwata nadaina sa son a ido Na, nashiga tashin hankali sosai hakan yasa naje gidan shi ciwo yake sosai dan kuwa Baya san auren kuma bazai iya mun jayayyaba, ina ganin haka nakuwa yanke shawarar yanke aure haka kuwa akayi saboda dad din farida bashi da zafi, amma tun daga lokacin farida ta tsaneni gani take kamar nina sa aka ki auren, .nidai yanzu kawai na fada miki Ne daughter son baya San maganar farida, yama tsani soyayya amma kinsan wani Abu hanifa, aa mom da ace wanine yazo ya fada mum kan cewa son ya fara soyayya tofa bazan yadda va, amma kuma da ido Na gani ,.amma kinsan wani Abu daughter nasan son bazai iya expressing feelings dinshi ba ga wacce yake so,. Amma ni zan tilas ta mishi.
Eyya mom zanso jin wace zaki fada mun, aa nibazan fada miki ba kisa ido zaki gani da kanki ki kalle kwayar idonshi zaki gani,. Ai kuwa zanyi hakan mom,. Ai kuwa zakiga ni.
Shikuwa hisblilah yana fita yaja motar shi zuwa office tare dajin haushin hanifa da zata hada shi da farida
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/16, 10:15 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 47🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yana xuwa office ana mai good morning ammaa ko ajikinshi,..
Shamsiya da farida ke magana, besty ga hisbullah can ya tafi office ana mishi magana yawani share mutane inaganin ranshi a bace yake fa, .uhmm To ni ina ruwana dan ranshi a bace yake watakil mom ce ta batamai rai. Ohh haka zaki ce mai makon kije kiji meke faruwa ki kwantar mai da hankali anya kuwa kina sanshi besty, aa wlh ina sanshi, Shamsiya kenan baki San wace farida ba har yanzu,. Bari inje gun nashi, office dinshi ta nufa,. Tura kofar tayi tare da sallama,, ciki ciki ya amsa,.
Morning sir,. Ya akai, dama sir naga ka shigo ne rannka a bace ana ta gaidaa ka bakaa ma amsa shine nazo naji ko lafiya,. Eh lafiyar ce ta kawo hakan,. Haba hisbullah wannan wacce irin amsa ce,. Dan Allah dan annabi farida ki fita ki bani gu bana San damuwa,.
Nifa ba inda zani saika fada mun dalilin fushinnan, a hankali yace, plz get out farida, Allah bazan fita ba,
Cikin daga murya kamar wani yaki yai magana, I say get out, gaba daya yan office din saida suka tsora itta kuwa farida fitsarina kawai batai ba,. Sum sum ta fice, Aliyu ta gani a hanya yayi tsaye,.
Farida lafiya meke faruwa, naji sir yana ihu, cikin bacin rai tace ban Sani ba,. To ban shawara kinga files dinnan zan kaimai. Amma ina tsoran kar ya sauke fushin a kaina,.tsaki taja tare da wucewa fuuuu, murmushi yai, ainaga bani nakar zoman ba niko rataya ma ba aban ba,. Haka ya wuce yana fargaban kar a sauke a kanshi.
Hanifa ce a daki,. Yau IN hisbullah ya dawo zanje inji wa yake so nima inasan in santa ni dan mata tambayoyi, yana zuwa zanje,. Slm alaikum dama Hisbullah nazu in baka hakuri akan dazu ne bansan ranka zai baci, kayi hakuri sannan sai ince mai, na gode da abun da kamun hisbullah Allah yabar zumunci,. Inyace ba komai, sai mu fara hira a haka sai na tambaye wace wacca ta daure wajen sanshi,.. Murmushi tai, haka ta wuni tana wannan shurmen tunanin kamar yarinya,..
By🙋Hajara mami💃
[8/16, 10:30 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 48🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sallama ya shigo parlour mom na zaune tana karatun jarida. Mom sannu da hutawa, yauwa son, wlh Mom Na gaji sosai, baxan Iya zuwa dining ba, kiba wani ya kawo min abinci, amma daima nafisan ke din kiban.
Murmushi tai kawai dai kace in kawo Ma, eh mom hakn zaifi. Eh Lallai son baka da kunya,. Murnushi yai tare da mikewa yana wucewa part dinshi hanifa ta fito da sauri mom zan kaimai abincin,. Yau kinga kin hutar dani je kitchen ki hada komai OK mom,.
Haka ta wuce da haka komai a tray sannan ta nufi part dinshi, ba kowa a parlorn zama tayi ta kunna TV, ta dauka kamar 30m sannan ya fito yana zabga uban kanshi. Kallan shi tai, sannan ta dauke kai,. Kujera ya zauna ya hade raii,.
Meya kawo ki part dina, eyya hisbullah abinci na kawo ma, bari inzu ma, zuba mishi tai ta mika mai.saida ta bari Ya gama ci, sannan ta Fara magana,. Hisbullah dama inasan maka godiya akn wannan karancin da ka mun Na gode Allah Ya bar Zumunci,. Ba komai zaki iya tafiya, to ai ba shikenan ba sannan kuma inasan baka hakuri akn dazu wlh bansan ranka zai baci ba,. Ba komai sai kuma ME,. Yauwa hisbullah ninaji wani zance a gun mom sai kana da budurwa abin yaban mamaki shine nace bari in tambaye ka inji da gaske NE? Murmushi yai kafin yace ehh, tab ni kuwa zanso inji taya akai harka shawo kanta, da gaske kina san sani, eh mana, to bude kunnen ki, aa tsaya bari in kashe TV nan karya damen mikewa tayi ta nufi switch ta kashe, sannan ta juyo, shima din tashi yayi, ya matso daf da itta, kina san sanin yadda na shawo kanta ko? Eh Amman ka matsa baya saika fadan, murmushi yai, Ai so nake in nuna miki yadda nai ina ganin practically sai ya fi, kara matswa yayi itta tai baya.
By 🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/17, 5:51 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 49🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido tayi 😳practically kuma,aa ka barshi ma na hakura kabar abinka, saurin sa hannunshi yayi Ya tare hanyar,. Hisbullah meye hakan? Wannan ya zama farko ya zama karshe in kika sake mun irin wannan tambayar zakiyi mamakina.,
Hisbullah daga tambaya sai jibi ya zama kari,. To shikenan Allah Ya huci zuciyar ka bani hanya plz., you are free to go,. Da sauri ta fita tana zuwa bakin kofa ta tsaya,. Allah sai ka fada mun wacca wannan kake so, tana kaiwa nan ta fice.
Mumushi yai wannan yarinyar yar neman bala,i ce gaskiya zanwa mom magana karta jamun raini a gun yarinyar,. Mtsww.
````washe gari```
Bayan sunci abinci, hisbullah ya wuce office,.
Mom da hanifa a parlour ta zabaga uban ta gumi. Daughter lafiya meke faruwa? Ba komai mom"aa daughter ko kina tunanin dad dinki? Aa wlh mom tunda ina tare dake aibana cikin damuwa,. Yauwa ni dai yadda Na saani kin dauke ni kamar mahaifiyar so plz tell me tha true meke damun ki? OK mom wlh tun ina yarinya nake san inga ina zuwa gun aiki, gun aikinma ace ina da office wannan buri nane dad dina yaso cika mum wannan burin nawa amma hakan bai yuyu ba,. Shine abun ke damuna,. Shikenan abun da yake saki cikin damuwa, wanne course kika karanta? Business ne mom, wow komai zaizu da sauki Ma kinzu da takaddunki,.? Eh mom, OK dauko inga ni, da sauri ta nufi daki ta dauko taba mom.,
Daughter result din yayi kyau saboda haka karki damu bari son ya dawo sai ya dauke a company dinshi,. Da gaske mom? Eh mana,wowww ina sanki mom, nima haka. But daughter haka zan zauna ni kadai a gidan bani da dan hira, any way dama na saba.
By 🙋Hajara Mami 💃
[8/17, 6:16 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 50🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Suna zaune a parlour suna hira ya dawo;zama yayi akan kujera, washhh wlh mom yau kinga uban aikin dana sha kuma yanzu haka banma gama duba files dinba,. Aa To ka sami mai taya ka mana, eh ina tunanin ko aliyu zan dawo daashi office dinnan sai mudinga yin komai tare,. Aa aini har na sama ma mai taya ka dinner kuma result dinta yayi kyau sosai fa saboda haka basai an aimata wani interview ba,. To Mom kina gidan har kika wani sama mun mai tayani aiki, how comes kuma ma itta ba zuwa office tayi ta bada takardar neman aiki ba bta kawo result dinba tsabar daurin jindi ma wai bazaai mata interview ba. Waida mom wace ma? Aa nageria kenan kuma ba kowa bace illah daughter Na,.
What you mean hanifa, of course, ittan ce tace miki business tayi,.oho tambaye ta, kallan hanifan yayi, ta wani marai raice faska kamar ta gaske, ina result dinki? Gasu karba yayi result din sunyi kyau amma sai cewa yayi kindan yi kokari zamu iya daukar amma sai An miki interview kuma a office a gaban kowa, saboda aiki a office dina ba wasa bane,.
Dan Allah hisbullah zaka dauke ni indai zaka dauke ni am ready koma wacce interview ne am ready for it,. OK yau alhamis gobe Friday, ki shirya on Monday zaki yi interview din,. Mom Na shiga ciki banza tai mai murmushi yai tare da wucewa abinshi.
Mom kinga ya yadda, mom am so happy, hmmmm daughter kenan mugunta zai miki wlh, karki damu mom insha allahu zan ci, Allah yasa,ameen mom.
````washe gari```
Hisbullah da yan office dinshi official,. Dama dali lin Tara ku anan ba komai bane illah zamuyi bakowar ma,aikaciya wacce zaai mata interview saboda, results dinta sunyi kyau wannan interview da zaai mata in taci zata zama ta uku a official sannan kuma a office dina zata dunga aiki, kuma iya farida da aliyu ne nake tunanin zasu fita a office dinnan, hope kun gane, yes sir, saboda haka inasan farida da aliyu suje su hada akan abun da zaai mata interview din,. As you wish sir, haka kowa ya watse.
Wannan kenan, insha allahu anjima zakuji typing
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/17, 7:09 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 51🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Washe gari
Dining suke suna cin abinci,. Hisbullah wlh ina fada maka akan maganar aure amma kaki, wlh tallahi zan dauki hukunci da kainaa, ko wanne da yana san farantawa. Mahaifiyar shi amma banda kai,,oh god Dan Allah kiyi hakuri lokaci ne baiyi ba ammma IN yayi dole nefa inyi, cikin fushu ta fara magana wannan irin lokaci wanne lokaci kake san karawa, hisbullah inaasan ganin jikoki na kafin in mutu, Dan Allah mom kiyi hakuri in Allah yayi xanyi topa zanyi ko naki ko naso Dan Allah mom ki dainaa tada hankalin ki, .OK to shikenan hisbullah insha Allahu bazan sake maka maganar aure ba ammafa ina san ka sani lokaci yaana yi zan dauki mataki da kaina, tana kaiwa nan ta mike ta wuce,,.
Kaga ni ko hisbu Allah abun da kake baka kyau tawa mufa mun matsu maga matar ka da yayanka amma kai ko ohooo, wani banza kallo ya watsa mata,.. Ke dallah rufe mun baki kedin waya takura miki yace sai kinyi aure amma daan baki da kunya ni kike fadawa inyi aure, laaaa kar ka damu ai ni nakusa aure mom ta sani, kaima Kuma kasan waye saidai kuma baka san ina san nashi ba,. Jus ya dauka fada mum waye shi? Zan fada ma amma da sharadi zakaa fada mun wacce kake so,wai hanifa ba nace karki sake mun wannan maaganr ba amma bakiji ko, OK sorry, ba kowa bane illah wannan aliyun na office dinka,jslus din Hannunshi ne ya fadi yai saurin mikewa, yabar gurin da sauri,.
Hisbu, hisbu da wasa nake fa, Allah da wasa nake banma gama fada maba fa.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/17, 7:35 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 52🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Dakinshi ya wuce ya zauna ya dafe kaai, yarinyar da tace bazata sake soyayya ba, yanxu kuma itta ce zata cetana San wani daban kuma, haba impossible.wayar shi ya dauka ya danna number din aliyu,,, hello sir,good morning,morning aliyu, dama Aliyu nace haka interview dinnan? Aa sir sai an sakko daga masallaci zanje gun faridan muyi zancen,. OK ;ni kuwa aliyu bayan da kuka hadu a asibiti da hanifa kun sake haduwa Nne? Gaskiya I don't think so, amma lafiya, aa bakomai bye, OK bye
Ajjiye wayar yayi inma karya kake zan gani ai inta fara aiki a company dinnan, ai kuwa inda gaske ne bazata cigaba da aiki a company dinnan ba,. Hanifa ce ta turo kafar;slm ,tsaki yaja ,wai lafiya Ban gama maka magana ba amma kawani tafi" kinga plz ki fita a dakina vana san damuwa, OK amma Dan Allah ka bani number din Aliyu, waike me yake damunki ne shifa yana da aure, (😂😂kodai kodai )dariya tayi sosai ai na sani kasan Me wlh yana da kirki ina so inzama friend din matar shine,dan Allah hanifa ki fita, OK yaushe zaka Ban number? Ni saidai in tambaya miki number matar shi, aa To ai bata sanni ba sai yayi mata introducing dina ai, zan ya miki inya so sai ya baki number dinta,. Kawai dai kace baza kaban ba To ai shikenan ,tana kaiwa nan ta fice, taya zaai in baki number dinshi ki kira lokacin matar shi tana kusa dashi ki jaza musu fada, mtswww .
Ranar Monday
Tayi sirinta tsaf, sai sauri take dan ta makara ssai wajen 11:00.dakin Mom ta shiga, mom zan wuce, OK Allah Ya bada saa ga key din motar nan ki dauka, OK mom bye
A office kuwa kowa ya hadu itta kawai ake jira, wai Shamsiya wace wannan ne zata dinga batawa mutane lokaci mtsww, to nima ina nasanta ba jira muke tazu ba, kusa da hisbullah taje, sir hisbu wannan she is not serious taya zaai ace mu zamu jira ta,she is serious ina jin wani abunne ya tare ta a hanya, wai Dan Allah wace wannan sir? Bude baki zaiyi yayi magana, da sauri ta turu kofa,.
By🙋natty girl 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/18, 8:52 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 54🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sallamar shi Ya shigo office din, you are welcome aliyu, have a site, OK sir ka kira ni inafatan lafiya, aliyu wai meye tsakaninka da hanifa ne? What sir wannan wacce tambayace?just answer me, OK babu komai kawai we are just friends OK dakyau amma kana ganin daga haka ba wani abu? Babu komai sir, OK aliyu bana san wannan zaman da kuke duk sanda kuka hadu wai da nufin hira kuke inasan kaja baya daga gareta, zaro ido yai but sir why yarinyar nada hankali kuma jinin mu ya hadu ne,jinin ku Ya hadu ko Lallai kuwa bazan bar hanifa tai aiki a company dinnan ba, am sorry sir indai a kainane zanja baya daga gareta I promise you this, daya fima, but zan iya tambayarka wata tambaya plz, yes you are free,sir are you in love with her? No yace a takaice, amma sir wannan alamace ta soyayya fa bakason ganin wacce kake so da wani, look aliyu kawai inasan Kare mata mutuncinta ne a matsayinta na mace,.sosai Aliyu yayi dariya, wlh sir santa kake kuwa yaji wannan haka zaice, hanifa ce kace mai dariyar ta hanyar fadin wace yake so din? Ya fada ma ksan ba yadda banyiba ya fada mun wace yaki ba har karya namai nace ni kai nake so, ina tunanin tunda na fada mai nawa zai fada mun nashi amma yaki, yanzu kaii fada mun,aliyu zaka iya tafiya, aa saiya fada mun tukun, shidai aliyu fita yayi ;.
Haba hisbullah ya zaai kace ya tafi, hanifa ki wuce gida kawai, what ba inda zanje sai nagama hira da aliyu, sai kinga hira da aliyu ko wai ke wacce iri ce kina mace kina cewa zakiyi hira da wani, let me tell you wannan Ya Xama na karshe kar in sake ganin ki da aliyu, saboda me, obey before complain wlh inba haka ba bazakiyi aiki a office dinnan ba kinga ne, OK as you wish,fitowa sukai ya rakota tanasan yiwa aliyu sallama amma An hana ta mtswww har mota ya raka ta saida yaga ta wuce sannan ya koma.
Cikin fushi ta sauka ta shiga parlour, mom na zaune akan kujera, itta zaman tayi, daughter lafiya me ke faruwa? Wai Mom hisbullah ne wai karya kara ganina da aliyu inba haka ba bazai bani aiki a company dinshi ba, kuma wlh jinin mu hadu, murmushi mom tayi kuna baki tambayeshi dalili ba? Wai cemun yayi ina mace ina kula wani, dariya mom tayi sosai, tare da fadin Allah sarki son, HI hakuri daughter je kici abinci zanmai magana, OK
By 🙋Hajara Mami 💃
[8/18, 9:10 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 55🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sai bayan la, asar ya dawo suna zaune mom Na kallo hanifa na chatting, mom sannu da hutawa, yauwa son ya aiki ina fatan daughter taci interview din? Eh tayi kokari zata fara aiki next Monday, da gaske hisbullah amma mataimakiyar aliyu nake san Xama, tsaji yaja tare da fadin ki samen a part dina anjima, mom ce tai saurin cewa tana mace taje gun wani, murmushi yayi to ai akan aikin nata ne, eh ai na Sani insan sanin dalilin dayasa kake takurawa daughter na da Aliyu fa, kasani ko suna San junan sune, da sauri ya kalleta so, sofa kikace,. Naga dai itta tace bazata sake soyayya ba, a to kasani ko ta janza raa yi, aa mom ni ba Komai a tsaka nin mufa,. OK shikenan daughter, tsaki yaja tare da wucewa, mom nifa ban ganewa aliyu ba duk yabi yawani damu, daughter kenan zaki gane watarana,.
Turo kofa akai tare da sallama, farida ce, mutuwar tsaye tayi dama wannan yarinyar anan jidan take da Xama Lallai zaai bala,i dole inyi wani abun, mom ta katse mata tunani, farida karaso mana, Xama tayi akan kujera, ina wuni mom? Lafiyi qlau, dama cewa nayi bari inzo mu gaisa, Allah sarki nagode farida,, mom ina hisbullah? Yana part dinshi, OK ni zan wuce, to kigaida gida,.
Mom wlh hisbu da wannan yarinyar Sun dace dama ya aure ta, ni kuma hanifa basan son da itta nafisan son dake, dani kuma haba mom ai mu jinin mu bai hadu ba, daughter da gaske nake fa, amma bazan miki dole ba kije kiyi tunani duk yadda kika yanke, tashi tayi tabar gurin, inda hanifa ta saki baki, tab wlh bana sanshi, kuma shima baya sona, aikawai magana daya ce Ban amince, dole IN sami mom In fada mata gobe, can na gane muku a bayan hanifa sai yanzu ta wuce daki, Lallai yarannan kuna wasa dani Bari zakuga yadda ake hada plan, nasan shima bazai amince ba amma kuma nasan yana santa itta dince daii, amma a haka zanyi hadin.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/18, 3:54 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 56🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Farida na komawa gida ta Kira Shamsiya, hello besty kinsan wani Abu ashe wannan yarinyar a gidan su hisbullah take a zaune, what yanzu to ya zaa yi, eh nidai shawara daya na Yanke nima zan koma gidan da zama inyaso sainasan yadda zanyi good idea besty hakanma zaa yi, OK bye.
Wai ni meyake damun mom ne kwata kwata bamu dace da hisbu ba kuma ni basanshi nake ba, kuma bazan iya mata gardama ba, yanzu maye mafita, mafita daya ce inje ince mata nibana sanshi, nama tina hisbu yana nemana, tashi tayi ta nifi part dinshi, yana xaune Q parlour da takaddu a gabanshi, sallama tayi ta shiga, sir hisbu gani, yauwa inasan zan fada miki yadda aikin zai tafi ne, a office dina zaki zauna, duk abin daya dace ke zakiyi, OK as you wish, on Monday zaki fara zuwa sannan on Monday zamu yi baki, daga abuja munasan yin company a wani kyauye saboda you have to get ready duk da bansan waye zaiyi bayanin yadda abun zai tafiba, Allah dai Ya kaimu Monday din, haka yaita fada mata yadda aikin su yake wakana a office.
```washe gari```
Hisbullah a office, suna meeting, inasan fada muku on Monday zamuyi baki sunasan hada hannu damu saboda haka farida sai kusan wadda zai tafiyar dakomai inafatan kin gane, eh na gane, sannan kuma on Monday hanifa zata Fara aiki a company dinnan, kuma a office dina zatai aiki saboda haka a sa table a office din before Monday, aliyu kaine zakai wannan aiki,ok sir.
Besty bakiji mai yace ba a Office dinshi zata zauna that mean ta fiku matsayi,. Haba ai wlh karya ne dole taban respect kuma wlh zataga iskanci Allah Ya kaimu monday din,. Haka sukai meeting nasu kowa ya wace, wannan kenan.
Hisbullah ne a office, wayar shi tai ringing private number, dauka yayi hanifa ce cikin tashin hankali take magana, hisbu mom batada lafiya amma an kaita asibi kai sauri kazo plz, wanne asibitin, OK ganin zuwa
By🙋Hajara Mami 💃
[8/18, 7:31 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 57🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Cikin sauri ya ajjiye phone ya dauki car keys nashi ya nufi hospital din, hanifa ya gani tana hawaye, ke lafiya ina mom din? Tana dakin,wucewa yayi,. Doctor yana kanta yana dube dubenshi, doctor meke damunta? Eh To gashinan daii duk yadda akai akwai abunda yake damunta, tana da ciwon zuciya, to amma doctor nidai iya sanina da itta ba wani abun da yake damunta, amma Allah Ya Kare, ameen yanzu zan baka magunguna da zata dinga sha sannan kuma aguji bata mata raii, insha Allahu doctor,. Yanzu yaushe zamu tafi, yanzunnan zan sallame ku, muje in baka takardar sallama,.
Gida suka wuce, har daki suka rakata, hanifa ta tsaya a tsaye shikuma Ya zauna a gefen gadon, tare da riko hannunta. Mom meyake damunki wannan wace damuwa cehar haka?
Damuwata kake San sani yanzu kuwa zan fada ma, damuwata bata wuce inga kayi aure ba, aure mom yanzu wannan ne yasaki damuwa, eh hisbullah inkanaso damuwa ta ta wuce dole kayi aure kafin kwana goma, kwana goma mom wlh mom bani da wacce nake so, ni na zaba maka,.
Ai tun bayauba nasan kana San hanifa saboda haka itta na zaba maka a tsayin matar aure kuma itta kadai naba wa sahun sirika saboda itta na zaba, zaro ido yai mom ittta ce ta fada miki hakan, kaga wannan bai dame ka ba ka fada mun kana santa ko baka yanta.
Do you love her yes or no
By 🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/19, 10:55 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 58🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shiru yayi baice komai ba, son tambayar ka nake fa,mom plz, plz me kuma kaban amsa, tashi yayi yabar gurin, itta daii hanifa bata ce komai,. Amma taji ba dadi wato baya santa, dan karamin tsaki taja tare da barin gurin, daki ta koma ta zauna duk da dai basan shi take ba yaba mata, wato baya sona, mtsww ankin banza To da ni Maye na damuwa tunda basan shi nake ba,. Wayar ta ta dauko tana danne danne,.
A bangaren sa,adatu kuwa Sun dawo gida Alhajin ya sami sauki anja mai kunne akan ya rage tunani,. Yau yana parlour suna zaune Baba Mai gadi yayi sallama,yallabai ina wuni? Lafiya qlau, ya aka yi ne? Wlh Alhaji kwanakin baya da suka wuce bayan kuma England wani da autar ka hanifa suka zu gidan nan, cikin sauri ya gyara zaman shi, suna ina,wlh sunzu nemanka ne amma sukai rashin saa baka nan amma saurayin yaban lanbar wayar shi dan itta autar sai kuka take, amma wlh alhaji nayi duban duniyar nan na rasa inda wannan number din take,haba lado kasan yadda nake da bukatar ganin yata Amman har taya ka bari wannan takar dar ta bace, innalillhi wa,inna,ilaihir rajiun, yanzu a ina kake ganin zamu same ta? Gaskiya Alhaji ban tambaye shi unguwar ba saboda hanifn kuka take sosai shiyasa ya hargitse yakasa mum bayani, amma ina mai tabbatar maka Yar tana hannun na gari kuma duk wuya duk rintsi zata dawo gareka, Allah yasa amma Dan Allah kayi sake duba takardar insha allahu.
```washe gari```
Mom ce a dining,good morning to mom, morning son ka gama shirin tafiya office kenan? Eh.
Hanifa ce saukowa daga stair tasa duguwar riga tayi rolling tasha kwalliya, good morning mom, morning hisbullah,mom daughter kingama sirin? Eh amma mom zan daga gari saboda inasan i dan zagaya gari ;OK ba matsala ,kallanta hisbullah yayi ina zaki je,. Unguwa gun wa kuma a haka kije kisa hijab,hijab kuma? ni a haka nai niyar fita kuma baxan canza ba,. Nadai fada miki kar ki fita a haka, Mom ce tai gyaran murya tare da fadin
By🙋Hajara mami💃
[8/19, 11:09 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 59🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kai ina ruwanka da shigar da tayi ko ka fini sanin ya kamata ne kuma aini banga abun laifi a wannan shigar ba, haba mom kiga yadda ta wani sha uwar kwalliya sannan ta sa wannan dan mayafin inda San samu ne intasa hijab din tsa likaf Ma,. Likaf kuma saboda me? Saboda kar a gaba fuskarta, aa To ina ruwanka dan anga fuskarta, zaka aure tane jiya fa nace kana santa ka nuna ba Santa kake ba To ina ruwanka dan ta fita a haka ni ai inasan ganin daughter na tayi aure saboda kai ba mijinta bane kar ka sake samata ido,.
Shiru yayi baice komai ba, itta kuwa abincita kawai take ci, Mom na gama kawo aiken, yauwa ga ledar can ki dauka ki bata kice ina gaida ta, itta tsan ledar Maye, OK mom mikewa tayi ta dauki ledar ta fice, shima mikewa yayi yabi bayanta,. Murmushi mom tayi shegen zurfin ciki mutun bazai Iya cewa ina sanki ba mtswwww.
Sauri riko hannunta yayi, maye haka nifa ka daina rike ni tun kai ba miji na bane,. Na rike ki din ki kwace In kina da karfi,. Banza tai mai tare da juyar da kaii ,matsawa yayi kusa da itta kinsan me, Mom ta dage sai nayi aure saboda haka kawai na yarda zan aure ki kamar yadda ta bukata amma fa kisa a ranki auren karya ne kawai zanyi dan ganin farin cikinta ne,. Is that To ni kuma bana sanka plz ka rabu dani tinda bama san junan mu, ga wacce kuka dace can farida tana sanka sosai, kaje ka aure ta mana, cikin fushi ya bige mata baki da hannunshi to ni bana santa, kuma ke nai niyar Aura ko kinki ko kinso,.
By🙋Hajara Mami 😂
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/19, 5:02 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 60🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Ko naki ko naso fa kace amma dai nasan kana da bayanin mom bazata taba mum auren dole ba ko,. Kaga sakeni plz I have to leave,ke baki fita ke kadai ba bari driver yazo ya kaiki, driver sai kace wata yarinya sakin ta yaya ya hau kiran idi driver da sauri ya karaso,gani yalla bai, gata nan kakaita duk inda zata sannan ka kula da itta, nifa bazai kaini ba nima ai Na iya motar, Baba idi nabaka amana inta fita itta kadai a bakin aikinka, yana kaiwa nan Ya shigi motar shi ya wuce,.
Look idi nifa dakaina zan tafi bana San damu saboda haka kawai ka kama gabanka, Dan Allah hajiya kimin raii wlh inna bari kika tafin kamar yadda Ya fada wlh xai aikata din kuma wlh da iya wannan na dogara,.
OK muje amma fa karka gaji dani, insha allahu haka suka shiga motar yaja su.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/19, 6:26 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 61🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Direct digan su farida suka nufa, yauwa Baba idi ka jira ni yanzu zan fito, to hajiya.
Da sallama ta shiga, duk suna parlour suna zaune da farida, da Gani shirin tafiya office tayi, wa,alaikumulsalam mom din farida ta amsa,. Kut me wannan take a gidannan? Maye haka, haka ake tarbar bako,. Murmushi hanifa tayi tare da Xama, farida je ki kawo mata lemo da fruit, Mom wuce dallah, tana kunkuni ta tashi, gaisawa sukai da mom sosai,yayinda farida ke ta watsa mata harara,. Dama mom ce ta aiko ni, tace in kawo miki wannan ledar, OK kardai kece hanifan surikar tamu, murmushi tai tare da sadda kai kasa, Mom ban gane surikar kuba ?eh mana itta zamu aurawa hisbullah, durun uwa salatin arna, in an isa ba sunana farida ba, a,uzu billah farida yaushe kika Xama haka? Kina mana zagi ko so hauka ne? Kuma aure in kinga bamuyi ba To bama nun fashi, tashi kiban guri daukar car keys nata tayi ta wuce gaba, mirmushi hanifa aranta tace albasa batai halin ruwa ba, kuma ni bacewa nayi ina san hisbu ba, amma sai wani daga jijiyoyin wuya take,haka sikai ta hira sannan tai mata sallama ta wuce.
Hisbullah ne a office yana dba files, banko kwafar tayi ko sallama babu,. Maye haka farida ko kafirai ana daukar permission kafin a shigo office dinsu,. Kaga hisbullah ba wannan ne ya kawo ni ba wlh kaji kunya hisbu ka rasa zaka so sai wannan Yar iskar yarinyar, shut up farida Na fada miki karki sake kiran hanifa da Yar iska wlh tallahi wannan yazama Na karshe kika sake ce mata Yar iska zaki gane baki da wayo kuma aure dole ne ayi shi kokinki ko kinso, nace bana sanki ko ana so dole ne, shikenan hisbullah baa so dole ni kuma ba boka ba malam amma saina Aure kasa wannan a brain dinka tana kaiwa nan ta fice, ranshi inyayi dubu Ya baci daukar keys dinshi yayi ya nufi gida,.
Su hanifa ne a bakin titi mota taki tashi sai fama suke, hajiya yadda zaai kawai in kina da kudi ki tari taxi ki koma gida, wlh Baba idi Ban fito da kudi ba, Allah sarki gashi nima haka kuma wlh da gani gyarannan da wuya, Allah ko Baba gashi wayata ta dauke da saina kira hisbu,.
Wata mota ce tai parking kusa da su, glass din aka bude, wani saurayi ne baki Amman ya hadu,.
Sannu yan mata, ;yauwa sannu,motar ce ta sami matsala ko? Wlh kuwa, Allah sarki in zaki damu ba saina kaiki gida, aa malan na gode, a haba kika san sanda motar zata tashi wlh bazan cuce ki ba,. Idi ne yai magana, hajiya kawai ki shiga kinga ba alamar motar zata tashi, inyaso in na gyara zan biyu bayanki,. Haka ta shiga suka kama hanya
Ni sunana jafar, a gombe nake da zama wani aiki ne ya kawo ni garinnan, Allah sarki, zan iya sanin sunanki, hanifa kawai tace mai haka yai ta zuba har suka zo bakin gate, ba yadda batai ba Ya sauke anan yaki, horn yayi mai gadi ya bude,.
Mom da hisbullah ne a waje suna hira.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/20, 11:38 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 62🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Fitowa tayi, aa yan mata baki ban number dinki ba, eyya bani da waya,.
Cikin fushi, zaije inda suke, son ina zakaje? Mom bakiga yadda ta wani tsaya tana hira da wani ba, gaskiya mom bai kamata ace ana barinta Tana fita hakaba saida nce tsa hijab amma kika ki, wai Dan Allah son in tambaye ka inkasan kana santa kaje ka fada mata mana ,.cikin fushi Ya nufi inda suke,.
Yana zuwa ya bisu da kallon banza, ke wuce ki tafi gida, aa magana fa nake da shi, cikin daga murya Ya ce nace ki wuce ki tafi gida, tayi bala,in tsorata dan yadda Ya hada raii, wucewa tayi gun mom,.
Kai kuma malan karka sake zuwa nan gidan wlh ko a hanya ka hadu da itta ka nuna ka santa wlh sai kagane baka da wayo, murmushi yaii haba yayanmu kai dane shirin innemi alfarma a gunka amma kake shirin bata komai, kwalar rigar shiya sha tare da fadin ka fita a jidannan kafin inji ma ciwo,. Aa tsaya malam nima fa banda mutunci kodan kaga ina binka a hankali ne? To ni tamun kuma inasanta.cikin fushi Ya dauke shi da wani wawan mari, kai wanne irin mahaukacine ka taba ganin anso matar aure ne, dallah fice a gidannan, ni ka mara kayi sa, a ni nazo gidanka da wlh saika gane baka da hankali, yana kaiwa nan Ya shige motar shi Ya fice a guje,.
💧kuka fashe dashi tare da shigewa cikin gida,.mom ce ta karasa inda yake mom, meyake damunka ne harda zaka dauki hannu ka mari waniq, ko ancema so cuta ne, son nasan yadda kake ji amma zan baka shawara indai baka san karasa hanifa, ya Xama dole ka fada mata kana santa, nifa mom ba santa nake ba,. Wai son meyake damunka ne kowa yaganka yasan kana San hanifa, wannan haukan da kake duk maye inba soo ba,son you have expressed your feelings to her wlh inba haka ba zakai sake reshe kama ganye, Dan itta hanifa bata san kanayi ba,. Sai kasan yadda zaka yi, tana kaiwa nan ta wuce.
Shiru yayi yana tunani, so haka son yake, nidai kawai ina kare mata mutuncinta na yar mace ne, amma daii ni nasan ba wani santa nake ba, but sai nayi tambaya before in tabbatar, indai kawu haka so yake gasikya bai mun adalci ba,.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/20, 12:02 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 63🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
```Monday```
Da sauri ya zauna a dinning din, good morning mom, morning son, morning hanifa banza taimai dan har yanzu haushin shi take ji,murmushi yai tare da fadin ki shirya sai mu tafi office tare, badakai zanje ba kuma Ma Inna gadama bazanje ba, baxaki ba? Da kuwa a bakin aikin ki dan kuwa yau zamuyi baki kuma dole kuwa yazo barinma ku official, saboda haka ki shirya mu tafi, nifa banzan bika ba kawai ka tafi zan biyo bayanka, OK as you wish friend, karka sake cemin friend niba komi dinka bace, tana kaiwa nan tabar gurin,. Daughter kenan fushi fa take dakaii saikasan yadda zakai ka bata hakuri inba haka ba wannan bakon zaima kwace, mikewa yayi tare da fadin nina tafi office, Mom kisan yadda zakiyi ta je office plz, OK a dawo lafiya.
Direct office ya nufa, an gyara ko ina,. Farida ni wa kike zaba ne zai gabatar da wannan presentation Na company dinnan ne,. Murmushi taii, wannan yarinyar Na zaba nasan bata taba yi kuma wannan ne farkon yin aikinta nasan bazata iya ba kinga zataji kunya kenan, saboda haka itta zan zaba, kaii besty baki da kirki faa, kedai Bari,.
Shirinta tayi cikin atamfa, pink da mayafi pink, a parlour ta tadda mom, Mom zan wuce, OK Allah yaba da sa,a;ameen mom,.
Tana zuwa office, direct office din aliyu taje suka gaisa daga bisani suka nufi meeting room, duk suka zauna,.
Farida ce ta bude taro da addua sannan tai jawabe jawabe, to yanzu zamu zabi wadda zatai mana wannan presentation itta ce, sadiya Umar sulaiman, Ai tuni gun ya kaure da tafi,. Mikewa tayi ta nufi inda plazma take dauke da hutan kauyen,. Magana tafara yi a zuci, what a beautiful village, wannan kauyen yayi kyau,. Kuwa shiru yayi yana jiran jin presentation amma shirun, wata mata ce tafara magana a cikin bakinnan,.
Wai wace wannan ne tsabar rashin mutinci ta wani tsurawa TV ido in xaki Iya ba kibar gurin mana, haba hisbullah yazaii kudinga daukar irinnan wadannan a company dinku yanxu hakama batai primary ba, abun ya batawa hanifa raii, gaskiya zan baka shawara ka salami wannan a company dinka inba hakaba......... Cikin fushi da daga murya yace ya isa plz.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/20, 8:14 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 63🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Mikewa yayi, ya za,ai kuzu company ni na sannan kuma kudinga ciwa Yan company na mutunci aiba haka ake tafiyar da mutane ba, hanifa ce tai magana, kayii hakuri sir ai laifinane amma aimun afuwa,eh aidama ke bazaki taba jin ciwon abin da ake miki ba saidai aji miki,. Ban gane banajin abun da ake mun ba, Allah Ya huci zuciyar ka,.
Gabatar wa tafara tare da fara bayani cikin turancinta wanda indai ba kwarewa kayi ba tufa dakyar zaka gane,. Sosai Yan gurin sukai mamaaki,bayama itta wannan mata wacce tai mata rashin mutunci, haka ta gama yin komai, tare da bayanin yadda komai zai gabata a company din,.
Haka suka gama taro har kuwa Ya watse, hisbullah ne da laila a office,hisbullah Ya kake yaushe kake ganin zamu Fara wannan company namu? Nan 6month, OK sannan kuma ina neman afuwa akan abinda ya gabata dazun bansan ranka zai baci bane, Ba matsala sharrin zuciya ne, amma kuma ya kamata ki san yadda zaki dinga tafiyar da mutane, insha allahu,mu zamu wuce, OK safe journey,. Mikewa tayi,. Tanufi kofa, dai dai lokacin hanifa Ma ta danno,.
Zagayeta tai zata wuce, sadiya ko? Eh, dama inasan baki hakurine a game da abun da ya faru dazu, ba matsala, nace ba, ina ji, wai hisbullah dan uwanki ne? Me kika gani? To ai baki ban amsa ba, murmushi tai tare da fadin Dan uwanane, OK Allah sarki,you so lucky, is that, eh mana kinsani dan uwa mai kirki, any zamu wuce,can I have your number? Why not, exchange din number sukai,.
Da sallama ta shiga office din, wa,alaikumul salam, sir ni zan wuce gida, zaki wuce gida kuma? Ce akace miki lokacin tafiya yayi ne,aike da tafiya sai bayan la,asar ,mtswww to kuma me zanyi anan din,? Wasu files ya debo ga wadannan ga table dinki can kije ki duba,.
Ni ba anan zan zauna ba, xanje gun aliyu ne, gun aliyu to wlh kika fita daga office dinnan zaki gane kurenki,. Look sir hisbu nifa bana san takura haka ranar kaiwa bako Na rashin mutunci ,nifa kan takura min da yawa,. Kujerar kusa da itta ya zauna, akan nawa wannan banzan rashin mutunci shine kike fushi dani? To yi hakuri, niba fushi nake da kaiba, kawai rainane bai so hakan ba,.
Nifa Ban gane miki ba wai sanshi kike?
By🙋Hajara Mami 💃
[8/20, 8:42 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 64🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Ina ruwanka inma sanshi nake, answer my question hanifa, mikewa tayi, yai sauri dawo da itta bafa inda zaki saikin bani amsa, ni ka rabu dani, bazan rabu da ke dinba saikin Nani amsa,. Ture shi taii amma ya rike kujerar inda zabata iya fita ba, wai Dan Allah maye haka kabani hanya in wuce wannanma ai iskanci ne, naji iskanci ne da wanda Ya isa Ya shiga tsakanina dake a duniyar nan, Allah inbaka Ban hanyaba zan maka ihu, you are free, da gaske fa nake, nace You are free,saida ta tabbatar ta tattara duk muryarta, sannan ta saki wani wawan ihu, sauri rufe mata baking yai da tafin hannunta, a Lallai kam baki da hankali, mikewa yayi ya kuma kujerar shi dai dai lokacin aliyu ya shigo a razane,da sauran yan office a bayanshi, sir lafiya muka ji ihu? Gata nan wacce tai ka tambeya dalili, hanifa lafiya? Yabaka amsa plz afadamun meya faru, hanifa ce ta fara magana kawai zuwa yayi........ Da sauri ya karbe wai bera ta gani, bera kuma sir anan office din? Naga daii Na baka amsarka? Eh sir ka sallami sauran sannan kazo inasan tambayarka, OK sir rufe kofar yayi,.
Dariya ta fashe dashi saida tayi mai isarta, yanzu sir damatsayink ka shirga wannan uwar karyar, harararrta yayi, ai naga ke baki da hankali ne shiyasa nai hakan, nidince bani da hankali?.
Aliyu ne ya turo kofar tare da sallam, hanifa zaki iya fita, inasan zamuyi magana, tabe baki tayi sannan ta fita.
Ajiye biron hannun shi yayi, tare da kallon aliyu,aliyu ina San tambayar ka wani Abu ne, OK inaji, aliyu indai ka fada so ya kake ganewa,? Dariya aliyu yai, this means that you are in love?bani amsa plz, OK da farko daii zakaga mutun yana burge ka, sannan zaka dinga kishin wacce kake so sosai kamar inka ganta da wani bazaka iya control din kanka bama sannan, zaga dinga son farantawa wannan wanda kake son, da dai sauransu,
Amma sir ina baka shawara koma wace kake so kayi gaggawar sanar da itta dan kar kazo kayi rashi, amma sir wace wannan kuwa? Turo kofar akai tare da sallam, farida ce, Xama tayi suka gaisa da Aliyu sannan aliyun ya fice,.
Hisbullah gunka nazo, inaji dama so nake naje gun mom koda 2month ne nai mata, OK zaki iya zuwa mana, eh aidama, shine nace inzaka tafi zan bika mu tafi tare, kallanta yai sama da kasa, taki motar fa? Nasa driver ya koma da itta, OK ba matsala, yauwa na gode.
Mikewa tayi ta fice, tsabar neman bala,i itta da Shamsiya suka je gun da hanifa take aiki suka zauna,. Besty kinsan yau zanje gidan mom din hisbullah, kawai dan Na fada mai yawani dage saidai mu tafi tare, yanzu sai hakura nayi Na kira driver ya tafi car dina
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/21, 3:00pm]🙋hajara mami💃
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀 *HANIFA 65*🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hanifa tajuyo ta kalli farida taja tsuka mtsss dani kike xancan taimurmushin da baikai zuciba ta miki tanufi ofis din hisbullah Tamika mai file din tace nagama sir hisbu ni zan huce gida,yadago yakalleta yai smile yace dawuri haka ta murguda baki tace eh tajuya ta fice ya bita da kallo yace hanifaa daru hmmm,fitarta befi da 30minit shima yamike yadau key car yai waje saiji yayi ana kwala masa kira yajuyo ya hango ashe farida ce shi yamanta ma da zasu tafi tare takaraso tana mita kasan jiranka nake amma zaka tafi kabarni ko na mantane I'm sorry,tai murmushi suka hau kwalta dan yanxu duk abinda hisbu yayimata tadena daukar xafi dan tayi alkawarin sai tarabashi d hanifa tacusa masa santa bata ankaraba taji yataka wani uban burki tajiyo afusace dan ganin meke faruwa,shiko hisbu daga nesa ya hango wata kamar hanifa atsaye ajikin mota shine y take burki dan ya tabbatar itace, kan yakara yagano wani guy yaje kusa da ita yana mata mgna batai niyyar kula shiba amma tana hango mortar hisbu tafara sakar masa murmushi inbaxaki damu ba muje na sauke ki a gida sai aturo mai gyara back tace ok muje ko
Suka tako suna murmushi ya bude mata tazauna yaxagaya xai bude yaji adanno mass hon anxo gaban motar atake burki yajuyo cikin fushi yace malan lpy kake kokarin kashemun kunnan mata hisbu yakaraso cikin fushi ya nuna shi da yatsa yace meye hadinka da wannan inaso yaxama wannan ne karshen kuskuran d ka aikatamun yabude mortar yadakawa hanifa tsawa itama ta tsorata amma taki futowa yasa hannu ya fusgota sai da ta hadu da kirjinsa yadinga janta hargun mitar sa ya bude yadakawa farida tsawa ta fito takoma baya da tayi niyyar masa gaddama to ganin yanayin fuskarta yasa ta koma baya tana watsowa hanifa harara
Yatura hanifa yarufe yazagaya maxaunin sa ya Gigi mortar da gudu dan hanifa bata taba batamasa rai irin na yau ba daxu a ofis ma ta tara masa
mutane yaja tsuka mtsssss Zanyi maganin yarinyar nan, farida tai kwafa due saina gyara muku gun xama wlhi
Yajuyo yana kallan hanifa me kike cewa ta murguda baki tace cewa nai ko ina ruwan mutum dani oho yako make mata baki,gskya hisbu kadaina dukarmun baki ehee tasake murgada bakinta
🙋hajara mami💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 68🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hanifa ki bude kunne ki da kyau inasan zamuyi wata magan, Dan Allah kayi sauri inda abun yi, dama so nake na fada miki, wayarta tace ta hau ringing, karbar wayar yayi ya daga,.
Daga dayan barin akai sallama, nasan baki gane niba, ni ne wanda muka hadu dazun, bazan boye miki sirrin zuciyata ba wlh tin sanda na ganki naji kin mun ina sanki, in kyaunarki, da fatan zaki amince dani? Cikin fushi Ya Fara magana, kaii wanne irin banza ne da har zakaga mace akan hanya kace kana santa baka tsayaa kayi binciken tana da aure ko bata dashi ba, idiot kuma wlh karka sake kiranta a waya yana kaiwa nan ya kashe wayar, ranta yayi bala,in baci, gantsaramai cizu tayi a hannu da sauri ya saketa yana yarfe hannu,da gudu ta fita tare da fadin Ban yafe ba,. Murmushi kawai yayi. Wannan kenan
*washe gari*
Suna dining gaba daya ana breakfast, Mom yau saina biya wajen Car dinnan ta jiya dan bansan ko an gyara ba, balle ma yaya yayiwa mutumin rashin mutunci, hisbullah ne karbe, daga yau kin dane zuwa ke kadai tare zamu dinga tafiya, inyaso naga uban dazai tare ki a hanya,, wai Dan Allah ina ruwanka Dan an tare ni a hanya kana da matsala wlh,.mom ce tai saurin cewa haba ke kuwa hanifa ki yarda ku dinga tafiya tare mana kinga tare zasu dinga tafiya da farida ma, murmushi tai tare da fadin shikenan mom,. Haka suka gama cin abinci sannan sukai shirin tafiya office,.
Farida a gaba hanifa a baya dan tace ittaa bazata zauna a gaba a dauka itta matar shice.
💘💖kumin hakuri masu karatu yanzu bazaku dinga jina sosai ba saboda ina da wani uzuri amma dana gama komai zaiyi dai dai. 💖💘
By 🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/22, 8:48 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 66🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaki gane baki da kunya duk randa kike zo hannuna,.
Dai dai lokacin suka karaso gida, horn yayi mai gadi ya bude, farida ce ta Fara fita, har takai ga shiga sai kuma ta tsaya,
Ke malama fitar mun a motar, ni ban gama abin da nake ba kaje kawai, inje kawai, dole fa ki fitar mun a mota, aa inkasan bazaka barni inyi abun danaga dama ba damme zaka sa in fita a motar, MAI SONA,cikin fushi ya futo a motar ya zagaya inda take, budewa yayi ya finciko ta,. Ni kike cewa wai Mai sanki ko? Shiru tayi Dan tayi bala,in tsoratar yadda Ya sata a gaba kamar wani zaki,.Ba tambayar ki nake ba,uhmmm dama fa, uhmmm, Dan Allah kayi hakuri,.
Inaso in fada miki wlh duk sanda kika sake fadamun irin wannan zaki gane baki da mutunci, dallah wuce kiban gari ,da sauri tabar gurin, saida taje kusa da farida sannan tace wlh saina kara fada Inga Wanda zai hanani,.tana kaiwa nan ta wuce da saurii,.
Farida tsaye taii a gabanta ake wannan drama din Lallai dole tadauki mataki, tsaki tayi ta shige ciki yayinda hisbullah Ya mara mata baya,.
Mom ta gani a parlour daughter yana ganki haka kamar an jefo ki? Wlh mom nida son dinki ne ya hanani sakat, ni bansan meke damun shiba,. Sallama farida tai, sannan sai hisbillah.
By🙋Hajara Mami 💃
[8/22, 9:20 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 67🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Aa farida ce yau a gidannan kuma da akwatina anya kuwa ba batan kaii kika yi ba?murmushi taii tare da zama, wlh Mom ba batan kaii nayi ba, kawai gani nayi ya dace inzo in dan miki koda 2month ne haka, what har 2month ya akai har na ciri wannan tuta haka? Murmushi kawai tayi,.
Son ne yai magana mom yunwa nake ji, ina abinci? Yana dinning, yauwa son nifa kadaina takurawa daughter da yawa fa ni nakasa gane maka kwana biyunnan, duk ka hanata sakat wannan wanne irin abune?.
Ayi hakuri mom, ke kuma, hanifa on Saturday ki shirya zamu koma gidannaku inajin dad din ki ya dawo ma,. Dan Allah zaka kaini woww am so happy, na gode ,tashi tayi ta nufi daki, farida kuma ta nufi dining,.
Son wai ka fadawa daughter kana santa kuwa? Aa mom amma insha allahu yau zan fada mata, da dai yafi,.
Amma son bana San hanifa ta tafi ta barni yarinyar tana da shiga raii, murmushi yaii keda zata zama suru karki ma,. Allah yasa ameen,.
Duk abinda suke farida naji, murmushin mugunta tayi muddin ina nan hakan bazata faru ba,. Haka ta gama cin abinci sannan ta nufi, dakinta,.
Hisbullah ma abinci yaci sannan ya wuce dakinshi, yayai wanka yai shirin sallar magariba,.
Mom da hanifa ne da farida ke hira a parlour, daughter yanzu fa in dad dinki ya dawo nasan bazaki yadda ki dawo nan da zama ba ko? Murmyshi taii, aa mom duk yadda dad Ya yanke aibi zanyi, to nikuwa zan nemi alfarmar ya barki a gidaannan, shiru tayi batace komai ba dan tafi san zama gun dad dinta, haka sukai ta hira salllah ne kawai ke tashin su,.
Sai wajen 9 ya dawo daga Masallaci, a parlour Ya tadda su, Mom hira kuke? Eh ina hira da daughters dina ne, Lallai kam, hanifa ki kawo min abinci plz,.nifa hira nake da mom, hirar ta yafi ciki Na kenan, ina jiranki yana kaiwa nan ya wuce, Mom kinga irin damun da yake mun ko ni wlh bana san damuwa fa, yi hakuri daughter, Allah mom badan ke ba bazan kaimai ba,.
Kitchen taje ta hada komai a tray sannan ta nufi dakin nashi, yana parlour yana kallo, ajjiye abincin tayi,. Zata fita yai sauri riko ta, maye haka kuma? Inasan zamuyi magana dake ne, wacce irin magana, nifa dama ba abinci zan ciba so nake inyi wata magana dake,. Ni fa ba wata magana da zanyi dakai kabar ni intafi, kiciniyar kwacewa ta Fara yi, jawota yayi sosai jikinshi,. Nace magana zanyi dake,.
To kuma Maye haka zaka wani jawoni jikinka wannan ai iskanci ne, najidai,.
Nikai sauri ka fada mun Maye ne,.
By 🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/23, 5:25 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 69🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kuwa office dinshi ya nufa yana abun da ya shigemai gaba,.bayan hanifa ta gama abun da take ne ta nufi gun Aliyu,salam alaikam, wa,alaikumulsalam,.
Kana ta aiki ko? Wlh kedai bari, yauwa aliyu ni kuwa ban taba ganin matar kaba, mata kuma nidin? Wayace inda da mata, aa sir hisbu yace min kana da mata sanda nace yaban number dinka waikar naje na hada Abu, murmushi yayi, indai jin mantuwa yayi, ni wacce Ma nake so bata sani bama, wacece fada mun, kaii kewa akwai ki dasan jin sunan budurwar mutun, Dan Allah ka fada mun,ki bari lokaci bai yiba, to sai yaushe?in lokaci yayi zan fada miki,.
Kasan me zanso hisbu ya auri farida, Tab da anyi ruwa da kankara, saboda me? Saboda baya santa ke karshe Ma yana da wacce yake so, wacece ittan? Dan Allah ki tafi kar yazo ya ganni tare dake ya sauke min Bala,i.dan Allah ka fada mum wace,. Ke ce To,.
Ni kuma tab da anyi ruwa da kankara hadda kifi, baki yadda bako,? Eh ban yadda ba, wai ni hanifa Ba kince kin taba soyayyaba? Eh mana, Anya kuwa soyayya kikai kodan shidin basanki yake ba shiyasa, amma ga wani assignment kije ki lura da yadda sir yake miki tanan zaki gane,.
Nifa ba abinda da zan gane kawai nasan baya sona kuma nima bana sanshi, to da kyau, sai anjima, OK bye
By🙋 Hajara Mami 💃
[8/23, 5:40 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 70🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yau ta kama Saturday tun da safe ta farin ciki zataga dad dinta, dakin mom taje, morning mom, morning daughter, wato daughter dan zaki koma gun dad dinki shine kike ta wannan farincikin vama ki damu da halin da zan shiga ba ko? Eyya mom wlh ba haka bane ai zan dinga zuwa miki, aa nifa nafisan ki zauna anan kawai, murnushi kawai tayi, ohh wato wannan murmushin yana nufin bazaki iya bako, aa mom nidai bance ba,.
Mom bari inje in karbo wayana agun hisbu, OK adawo lafiya.
Part dinshi ta nufa,parllor ta shiga sai sallama take hakan yasa ta nufi dakinshi, tura kofar tayi dai dai lokaci ya danno kusa da kofar yana shirin budewa aikuwa sai jin kofa yayi a gushinshi, da sauri yaja baya yana fadin wash,zaro ido tayi tare da kama goshin tana mulmulawa,. Tsayawa yayi yana kallanta, tasha uban kwalliya kamar sabowar amarya, ganin yaya shiru ta dago suka hada ido, kaii ta daga maii alamar lafiya? Murmyshi yayi tare da fadin ya isa,.
Dama zuwa nayi in karbi waya na,mika mata yayi tare da gashi,. Karba tayi zata fita yau saurin magana
Wato hanifa zaki tafi yau amma baki damu da kiji me nakesan fada miki ba ko hakan yana nufin baki damu ba, shiru tayi tare da juyowa, inajinka fadi mene,.
Kusa da itta ya matsa daf da itta, hanifa inasan yau zan fada miki Maye inafatan bqzaki badamun kasa a ido ba,. Shiru tayi bata ce komai ba,. Baki ban amsa ba,.
Indai zan iya mai zai sa in sama kasa a ido ,hannun shi biyu yasa yadafe Bangon da take jiki, kasa taii da ido, dan duk ta tsorata, hanifa inasan in fada miki cewa, ina......
Turo kafar akai tare da sallama.
By🙋 Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/24, 8:49 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 71🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saurin ja da baya yayi, yayinda farida tai tsaye tana kallon ikon god, Dan tsaki taja, kuyi hakuri Na katse ku, dama mom ce kin dade kije tana San magana dake, zagaye shi tayi ta fice, harara ya galla mata tare da ficewa shima,. Murmushin mugunta tayi tare da kadan ma kuka gani ,wannan dakin saidai ni in shigo anma bakeba {hakaaan yana nufin labe take musu🤔}.
A parlour ta tadda da mom, Mom gani kince inzo,? Ni din bance ba waya ce miki ina neman ki? Farida ce;aa inajin bataji sosai ba cemun tayi zataje suyi magaana da son shine nace kema kina nan, OK abar wannan,wai mom yanaga kin ci kwalliyi hakaa ina zaki? Daughter na zata ganin dad dinta ba dole injeba nima, kema zaki rakani kenan? Eh mana, rungumeta tayi tana murna,.
Motar suka shigaa sai gidan su hanifa, horn yayi Mai gadi ya bude yana ganin hisbu ya gane shi, da sauri ya karasa gunshi suka gaisa daa shi sannaan ya gaida mom da farida, itta kuwa hanifa duk ta kagu a shigaa ciki,.
Sallama sukai, dai dai lokacin sa, adatu ta fito da tray a hannuntaa da lemo, baaata san sanda suka fadiba ganin hanifaa a tsaye,.
Zufa ce ta keto mata, dama wannan yarinyar bata mutu ba amma su jazzu Sun cuceni wlh saida alhaji ya fara samun sauki sannan zataa dawo,. Mom ce ta kaatse mata tunani ta hanyar fadin,, sannu. Murmushi dole ta kakaro tare da fadin yauwa ga guri ku xauna,. Allah sarki kunsha hanya.
Hanifa ta kalla tare da fadin baki mutu ba hanifaa, ?
By 🙋Hajara Mami 💃
[8/24, 9:09 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 72🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kallanta sukai gaba dayansu,. Saurin canza zancen tayi, kinga binciken da mukai miki hanifa amma bamu same kiba, Ai mun dauka kin mutu, murmushi taii tare da fadin ina raye mom,.
Tari sukaji a daki da sauri hanifa taa tashi tare da nufan stair har tana tuntube,.tura dakin tayi, da sauri ta rike shi tanaa fadin dad meke damunka? Nunata yayi da hannu tare da fadin Sadiyata, hawaye take sosai, tare da daga maii kaii, mikewa yayi tare da shafaa fuskarta,ina kika shiga hanifa? Nayi ta bincikenki Ban ganki ba,.
Dad karka damu inda Na fada ma bawai hannun mugaye bane suna da kirki sosai, yanzu ma tare nake dasu,.
To masha Allah ,Allah na gudema,.haka suka sauko zuwa gun su Mom.
Zama yayi yana gaisawa yayinda hanifa ke kusa dashi,.
Ina godiya sosai da wannan babba taimako da kukai mum, Allah Ya Bar zumun ci, lokacin da sadiya tabar gidannan bayan na dawo ne nayi bacci na tashi Duk hankali Ya tashi tare da dana sanin abun dana aikata, nan take na dauki wasikar data rubuta Na Fara karantaqa kamar haka,.
```assalamu alaikum dad, ina mai farin ciki dakai a duk sanda na ganka, ina daukar ka a matsayin mahaifiya ta, amma yau tashi daya kaimun korar kare korar da ko wanda ba mahaufina bazai mun ba,.
Amma dad karka damu hakan bazai sa in yi fushi dakai nasan duk runtsi zaka neme ni,.da nayi niyyar zuwa gun yan uwa Mom to amma innaje bansan me zance ba,shiyasa na yanke shawarar shiga duniya, amma nama alkawarin bazan zubar da mutunci naba.
Daga daughter dinka kuma tilonka sadiya hanifa```.
Nayi kuka sosai bayan na gama karantawa tare da dana sani, .
Kallan hanifa yayi tare da fadin ki yafe mum sadiya, haba dad komai ya wuce, .
To bayin Allah na gode sosai da karamcin da kukai mum, bansan dame zan biya muku ba,. Zanso ku fada mun koma Maye zan muku, .
Murmushi MOm tayi tare da fadib ba abinda muke nema illa, inasan hada dana da yarka hanifa ina fatan zaka taimaka.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 73🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Murmushi yayi, wannan aiba wani abun damuwa bane kuma ni banga wani abun nema alfarma da kukai ba wannan ai karuwa mukai daku,. Ba komai Allah Ya tabbatar da alkairi,. Gaba daya sukace ameen,.
To amma bazan yanke hukunciba har sai Na ji tabakin hanifa indai bata amince ba ni Bazan mata dole ba, aa mom duk abinda kika ce haka za,ayi Allah Ya sa shine alkhairi,. Yauwa ninasan daughter na bazata ki ba,,saidai ko mom din hanifan taki, kallanta sukai gaba daya wanda hankalinta baya kansu,dad din hanifa ne ya tabo ta,lafiya wai me ke damun ki? Murmushi tai tare da fadin ba komai,. Nima Na amince,.
A to mun gode yanzu kuwa za,a sa Rana saboda kar a dauki lokaci,. Dad ne yai magana nima inasan ganin daughter na tayi aure saboda haka nasa ranar satin biyu, zaro ido tayi tare da fadin dad saikace baka sona, Ai sonne ya kawo haka waye zaiki yarsa tayi aure,.
A bangareen hisbu kuwa duk dadi ya kashe shi ko ba komai yasan hanifa zata soshi koba yanzu ba, duk da yasan ba sanshi take ba,. Itta kuwa farida duk tayi sanyi, amma itta dai tasan tana san hisbu sosai, da kyar inzata Iya hakura,.
Dad nafa fara aiki a company din sir hisbu, dagowa tayi, suka hada ido, aa to aishikenan kinga ya cika miki burinki, amma inkikai aure zaki daina aikin ko? Aa dad nidai zanyi, in kun zauna da shi zakuyi mganar ai,.
Har mota suka rakasu,har yar kwalla hanifa tayi Na rabuwa da mom,.
Yau Monday
Bayan hisbu ya gama cin break ya nufi office da niyya yau zai fadawa hanifa abin da ke ranshi, yana shiga aka fara mai congratulations, saboda farida ta riga shi zuwa office yau,. Abun mamaki ya bashi hartaya suka sani ma, office dinshi ya wuce.
11:00dai dai ta karaso office sai sauri take tana bude kofar,aliyu ne a gaba, ya mika mata beautiful Roses tare da fadin congratulations on your wedding engm sakin baki tayi wato har sir hisbu fada musu kenan, haka sukai tai mata congrats, gun aliyu taje tana tambayarshi waya fada musu, nanne yake sanar mata cewa farida ce, tsaki taja tare da nufa office abinta,.
Sallama ta tura kofar,. Amsawa yayi tare da cigaba da aikin sa, itta zaman tayi tana aikin gabanta.
By🙋Hajara Mami 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/25, 11:43 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 74🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shamsiya ce taje gun farida,.
Farida bakiga abun dake faruwaba wai hisbu da hanifa zaai musu aure,,eh na Sani Nina fadawa yan office dinma, kin sanifa kika ce,? Look Shamsiya nana gaji da wannan abun indinga san wanda baya sona, shiyasa kawai Na hakura Allah Ya hadani da MAI SONA, tana kaiwa nan tafice ta barta baki dube,.
Bayan Ya gama abun dazai yine ya koma table din hanifa, Ya zuba uban tagumi, dagowa tayi tare da fadin lafiya?ba komai kawai daii ina San indinga kallanki ne, mikewa tayi, ina kuma zakije? Gun aliyu, nifa hanifa ina da kishi da yawa bana San kina kula wani inba niba, saurin zama tayi tare da fadin nifa ban gane ba, naga fake marriage zamuyi,? Fake marriage kuma eh fa hakane amma kina ganin har yaushe zamu yi ta zama da fake marriage? Aa kawai IN dan dade sai mu raba auren,. Murmushi kawai yayi baice komai ba,.
Magana zamuyi da shi fa kuma Ma,maye na kishin tunda ba sona kake ba, tana kaiwanan ta fice,. Hanifa kenan AI indai kika shiga gidana ba fita,.
Office din aliyu ta nufa, aa matar oga kinzo kenan ?eh nazo, zama tayi,nifa aliyu nida hisbu fake marriage zamuyi,gaba dayanmu bama san juna fa,.
By🙋Hajara Mami natty💃
[8/25, 12:03 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 76🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Zaro ido yayi tare da fadin injiwa,?inji hisbu mana, yaushe ya fada miki? An dan dade, Lallai hanifa to wlh sir yana sanki kuma nina fada miki wannan ki zauna kiyi tunani,shiru tayi tana tunani, hanifa dake nake magana, naji aliyu zan duba na gani, Amma fa ni basanshi nake ba,.to kedince ban saniba amma watarana zaki so din, .
Sannan hanifa yau zan fada miki wadda nake so wlh ina santa,amma na kasa fada mata, ina jinka fada mun,shiru yayi barshi Ma kawai, aikuwa baka isa ba, Dan Allah ka fada mun, wlh farida ce, zaro ido tayi sai kuma ta Saki murmushi karka damu indaii ittace tana da saukin kaii kawai kaje ka sameta nasan zata fahimceka, kawai kaje, kenifa bazan iya ba ni tsorantama nake ji, dariya tasa tare da fadin tsoranta ko Lallai kuwa bazaka fadaba kenan, tab kana da aiki kenan,. Dan Allah ki taimaka mana, ni taimako daya zanma kaje ka sameta ni kuma San shawoma kanta nadaukama alkari, bari inje office, OK Na gode,.
Stair ta dai dai ta gama hawa lokacin hisb ya fito daga office,tsayawa tayi tana kallanshi, nan ta tuna da cewa aliyu ya fadamata wai hisbu yana santa, baya tayi da niyyar komawa, bata san tazo karshen stairs dinba saiji tayi, tayi baya zata fadi yai saurin jawota ta fada jikinshi,. Da sauri taja baya, tare da fadin Na gode, hanifa lafiya na ganki haka, ba komai tana kaiwa nan ta wuce,. Shima office din ya koma, ya zauna kusa da itta, hanifa wai meke damunki ne kina Abu kamar mara gaskiya,. Nifa hisbu auren nan ya tsaya mun nifa basanka nake ba kaima ba sona kake ba kana ganin abun zai yuyu kuwa, shiru yayi yana kalllanta ya fara zancen zuci, Lallai da aiki a gaba na kafin In sanarwa daa hanifa ina santa dole saina Fara Sa miki sona a zuciyar ki I promise,.
Kusa da itta ya matsa tare da fadin karfa ki damu ninasan mafita kidaina tada hankalin ki.
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/25, 12:46 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 76🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kallanshi tayi, duk saitaji wani iri,duk dawainiyar da yayi mata amma ace taki zama dashi amatsayin miji,duk da daii aliyu yace mata yanasanta amma itta bata ga hakan ba ,bata san sanda hawaye suka zubo mata ba,zaro ido yayi yana kallan ikon Allah, tashi tayi zata fita yai saurin riko ta, Me kuma ya faru?me kikewa kuka kuma, bakomai kawaidai ina san tafiya gida ne, murmushi yai tare da fadin Mom tace yau a jidanta zaki kwana, kaii banfa fadawa dad ba, goge mata hawaye yayi tare da fadin can dinma gida ne aii,. Aa kawai kace mata sai wani satin zanzo, sani satin ai zaki iya zuwa ki fada mata da kanki, ni ba dan aikenki bane, oho dai nadai na fada ma, {😟xasu fara kenan }.wai meyasa baki da kunya Ne hanifa? AI a gunka na koya,murmushi kawai yayi tare da fita abinshi,.
Yau laraba Mom tasa hisbu a gaba dole sai yaje yadauko mata daughter, Mom tace fa zata zo, nifa na fada ma yauu nake san akawo min itta,. To shikenan, car keys nashi ya dauka ya nufi gidan, horn yayi aka budemai, gaisawa yayi damai gadi sannan Ya shiga gidan, Dad ne a parlour, har kasa ya gaida shi, ya amsa nan yake sanar mai cewa mom ce tace dole saiya dauko mata itta, eh ai dama itta tace bayan sallar magriba zataje amma tunda kazo bari In Kira ta, kwala mata kira yayi tana kitchen, tana wainar fulawa, da sauri ta fito, zaro ido tayi tare da fadin, sir hisbu, sai kuma ta koma,bari ta gama aiki inyaso sai ku tafi ni bari inshiga ciki, cikin daki ya shige Ya barshi a parlour, mikewa yayi tare da shiga kitchen din,.
Kai tsaye ya shiga aikuwa gaba daya Tray din hannunta ya fadi a kasa kasancewar bugewar da sukaii,.bin kayan tayi da kallo cikin bacin raii ta kalle shi, to da meya kawo ka kitchen? Banza yayi da itta ya zaagaye kayan Ya shige, kujerar daya gani ya jawo ya zauna kusa da wainar fulawar da yaji a kusa da gun, ya ci abinshi, sakin mouth tayi tana kallan ikon Allah, ganin fa da gaske cinyewa zaiyi yasa tai saurin dauke plate din,.
Saurin sa mata kafa yayi aikuwa da itta har plate din suka fada kanshi, dagowa tayi cikin bacin raii ta mike wannan ma ai iskanci ne zaka wani zubar mun da wainta kuma wlh ko daya banciba, sai kuma hawaye, cikin kuka take magan da mema ya kawo ka gidannan, kace mum zaka zone, mikewa yayi tare da fadin yi hakuri wlh Bada Sani na bane, kuma ai naga naci miki karki damu, zatai magana yai saurin rufe mata baki tare da fadin mom ce tace inzo IN daukeki tana san ganinki, yana kaiwa nan ya fice, tsaki taja tare da sake yin wainar,.
Saida ta gama sannan tayi wanka ta shirya taiwa dad sallama sannan suka tafi
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/25, 1:09 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 77🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tafiya suke bawanda yace kala dashi har itta,. Kace shirun yayi ta hanyar fadin, wai hanifa ke bakya irin wannan shirin da amare suke ne, to naga auren karya zamuyi, to dan auren karya zaai shikenan zaai wasu Abu ba ai saima a gane mu,. To shikenan Xanyi wani satin, yan uwan mom dina zasu zo, akwai kawaye na Zulaihat da Zainab sai muyi komai dasu,. Yauwa ko kefa,.
Dakin mom ta nufa, ta tura kofar itta da wata ta gani, gaidasu tayi tans murmushi, yauwa hanifa har kin karaso, munyi magana da mom dinki anan zaki zauna dad dinki ma Ya sani,sannan wanna itta ce zata dinga miki gyran jiki har sai anzo kaiki kiganki, anan zata zauna dake, daga yau kin dena zuwa office, what haba mom DAN Allah ki barni in dinga zuwa office, to ni wacce irin amaryace wannan An kusa bikinta amma wai zata dinga zuwa office, To gaskiya bada niba sannan kuma Yan uwan mom dinki a gidanku zasu sauka, Zulaihat da Zainab zasu zo gobe, zaro ido tayi wai mom ya akai kika san wannan ni duk ban Sani ba? To bani Na damu da auren va dole IN shiga in fita ai, sannan kuma lefenki dad dinki yace abarsu anan, wani zaa kawo daga India,. Farida ma tace yau zata zo da yamma Dan ta koma Gida yanzu kije daki, kinci abinci? Eh mom,.
To son baiciba kikai mai plz yana dinning abinci, to mom,.
Daki taje ta kaii kayanta sannan ta je dinning din ta dauki abincin tayi dakinshi,.
Da sallama ta shiga baya parlour amma laptop da yarshi na gun,. Ajjiye abincin tayi dai dai lokacin wayar shi tai ringing, mry ta gani, tsaki tayi tare da dauka, ji tayi ance haba hisbu ina ta kiranka amma kaki dauka wannna ai wulakanci ne To dama fada zanyi na karaso fa,. Saurin kashe wayar tayi tare da fadin ta karaso wace wannan din kenan yana da wacce yakeso, to wlh auren karyarma na fasa, tana juyowa ta ganshi a bayan ta, zagayeshi tayi zata wuce yai saurin riko ta,.
Yana ganki haka meke faruwa, dama ai dole ka tambayen tunda kana da wacce kake so To tace in fada ma takaraso, sai kuma hawaye wato dan kasan inma munyi auren karya kaii kana da mafita shine zaka yaudareni kasan kaii zaka iya yin aure ko, to shikenan ai Allah yana ganinka, to Maye na daga hankalinki, ai bacewa nayi zan aure taba sai bayan Aurenmu ya mutu sannan zan aure ta, ni banga abin daga hankaki a anan ba ko daii kishi kike? Kishi nida ba sanka nake ba, aa fadi gaskiya,.
Gaskiya da sharadi a wannan abun da muke shirin yi, dole yadda nima bazan kula kowa ba kaima haka zaka kola wata ba, inka yadda to inbaka yadda ba nima na fasa
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 80🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wai hanifa maye kike wani kunbure kunbure ne? Ohooo DAN Allah ka bude mum zan fita, Tom shikenan kodai kishi kike? Kishi kishin wa zanyi? Nawa mana KO Ba zakiyi kishina ba, Dan Allah ka barni in fita mana,.
Inasan zamuyi maganane hanifa, nibazanji komai ba plz ka bude mum in fita, wai hanifa me yasa indaii zamyi magnaa sai kiki saurarona kuma Wlh abinda zan fada miki yana da mahinman ci, to naji amma ba yanzu ba anjima saika fada mun, but why not now, yanzu inA da abun yi plz, to kimun alkawarin anjima zaki zo kiji koma Maye, nayi alkawari, murmushi tare da budewa, da sauri ta fice,.
Tun daga lokacin bata kara komawaba tama daina bari su hadu,.
Ankawo laifenta, kawayenta sannan kuma Yan uwa Zulaihat da Zainab ma sunzu,.
Yau labara kuma gobe ne zaa fara program, dan haka suke ta shiri suke sosai,.
Wayar ta ce tahau ringing, hisbu ta Gani da kamar bazata dauka ba sai kuma ta dauka,. Ko sallama babu yace kizu ina San ganinki yanzu, yana kaiwanan Ya kashe.
Tsaki taja tare da daukar hijab dinta, part dinshi ta nufa, shidaa abokanan arkizi duk sunzo biki, gaisawa tayi dasu, sana ta tsokanarta wai amarya,.tashi tayi tace bari ta kawo musu abinci.
Direct kitchen ta nufa ta hado komai a Tray wanda zata iya dauka, .
Tafiya take tana murmushi ta rasa dalili,. A waje ta hango su suna dan hira murmushi ta kawai tacigaba da tafiya.
Kawai nima Ban ankaraba saijin faduwar tray dinnan naji ji kuke taratsatsatatstaa.....
Ko kunsan wata gani.
HASHIM ABDAULLAH ne gaban motar shi da sauri ya nufu inda take yana murmushi.
To masu karatu Bari inji ta bakinku da wanda xai iya fadamun Mai hashim Ya dawo yi anan kuma,.
Daga taku har kullun
```💝Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl💖 )```
Special greeting to you sister Hakeey
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 80🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wai hanifa maye kike wani kunbure kunbure ne? Ohooo DAN Allah ka bude mum zan fita, Tom shikenan kodai kishi kike? Kishi kishin wa zanyi? Nawa mana KO Ba zakiyi kishina ba, Dan Allah ka barni in fita mana,.
Inasan zamuyi maganane hanifa, nibazanji komai ba plz ka bude mum in fita, wai hanifa me yasa indaii zamyi magnaa sai kiki saurarona kuma Wlh abinda zan fada miki yana da mahinman ci, to naji amma ba yanzu ba anjima saika fada mun, but why not now, yanzu inA da abun yi plz, to kimun alkawarin anjima zaki zo kiji koma Maye, nayi alkawari, murmushi tare da budewa, da sauri ta fice,.
Tun daga lokacin bata kara komawaba tama daina bari su hadu,.
Ankawo laifenta, kawayenta sannan kuma Yan uwa Zulaihat da Zainab ma sunzu,.
Yau labara kuma gobe ne zaa fara program, dan haka suke ta shiri suke sosai,.
Wayar ta ce tahau ringing, hisbu ta Gani da kamar bazata dauka ba sai kuma ta dauka,. Ko sallama babu yace kizu ina San ganinki yanzu, yana kaiwanan Ya kashe.
Tsaki taja tare da daukar hijab dinta, part dinshi ta nufa, shidaa abokanan arkizi duk sunzo biki, gaisawa tayi dasu, sana ta tsokanarta wai amarya,.tashi tayi tace bari ta kawo musu abinci.
Direct kitchen ta nufa ta hado komai a Tray wanda zata iya dauka, .
Tafiya take tana murmushi ta rasa dalili,. A waje ta hango su suna dan hira murmushi ta kawai tacigaba da tafiya.
Kawai nima Ban ankaraba saijin faduwar tray dinnan naji ji kuke taratsatsatatstaa.....
Ko kunsan wata gani.
HASHIM ABDAULLAH ne gaban motar shi da sauri ya nufu inda take yana murmushi.
To masu karatu Bari inji ta bakinku da wanda xai iya fadamun Mai hashim Ya dawo yi anan kuma,.
Daga taku har kullun
```💝Hajara muhammad Falalu Mami (natty girl💖 )```
Special greeting to you sister Hakeey
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/26, 10:16 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 81🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sauri Hisbu ya karasa inda take, ta koma kamar gunki,.
Yana zuwa ya nufi inda take da niyyar rungumeta taii saurin ja baya, cikin fushi hisbu ture shi, kai baka da hankali ne zaka wani taho kace zakaii hugging dinta, eh mana naga ina da right, she is my wife am her husband, da sauri ta dago ta kalleshi, wai itta yake cewa matar shi Lallai Hashim Ya haukace,.
Hanifa ki fada masa ke matata ce mana, ni matar kace, sai kace a can, hanifa ban gane saikace acan ba nine Hashim dinki fa ko kin manta ne? Ina kuwa zan mata da Hashim Abdullah macuci azzalumi, ya isa hanifa kar kice mum kina soyayya alhalin kinsan kina da muji,. Cikin daga murya hisbu yace karka sake cemata matar ka hanifa tawace kuma ni kadaii saboda haka ka kiyaye ni ,look malam ba dakaii nake ba da itta nake bana bukatar jin komai daga bakinka, cikin fushi ya dauke shi da mari, aikuwa shima ya daga hannu zai rama hhanif tai saurin shiga marin ya dire a fuskarta,.
Cikin fushi hisbu zai yi kanshi amma tai saurin rike shi,. Nan danan mutane gida suka taru,.
Mom ke tambayar lafiya nan baka labarta mata, sosai abin Ya bata mamaki, yanzu daii kukaishi parlour baki zan kira dad dinki sai yazu ayi magana danmu ya riga ya samu dahu, haka kuwa akai baa dade ba dad din hanifa yazu, kuwa yaa alarta, inda Hashim Ya dage hanifa matar shice,.
Cikin sauri hanifa ta fice bata dade ba ta shigo da takardar saki a hannunta,.
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/26, 10:53 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 82🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Karba yayi tare da jijjiga kaii nifa bansan wannan ya ai ace nayi saki alhalin ban yi, cikin kuka ta Fara magana wai Dan Allah hashim meke damunka kasan daii ninasan note dinka wlh ko kaffara bazanyi ba wannan note dinka ne, look hanifa nifa bani nayi ba,dad ne yai magana hashim kasan bazamu yadda da kaika, Toma wannan ba ya akaii sanda aka daura aure baka zo daukar matar kaba,.
Bayan an daura aure ina cikin tafiya na hanyar zuwa gidan anma Allah Ya hada ni da wasu yan fashi suka tare ni naki tsayawa da sukaga haka shine suka biyo ni mukai ta kasa tsere, da sukaga nayi musu nisaa shine Suka harbi tayar mota, ta dalilin haka motar ta tsaya kafin in fito har sunci mun, nan suka dinga duka, na daku ssosai karshema suma nayi San dauka mutuwa nayi shine kusa yadda dani a daji ina tashi ban Gani a ko inba sai a garin katsina akan gado, to kunji yadda abun ya kaya,.
Yadda na lura dakai na tabbatar ba gasikya kake fadi ba,ni yadda nasan ya fashi muddin suka tare mutun tsaryawa basa bi ta kanshi, saboda yadda suke fashi sai Sun rabu gida uku, wasu a farko wasu a tsakiya wasu a farshe tofa Na farkon basa yin komai bama sa fitowa a daji suke dama saika shiga na tsakiya su tare ka kana yin gigin konawa baya zasuyi waya na farko su kama ka, in kuma guduwa kayi zasu kira na gabane kana zuwa zasu kamaka, to amma sai naji naka abun daban fashinma a cikin gari suka maka kuma har suka gama fashin bamuji ana maganar anyi fashi a gari ba, bama wannan ba sanda ka koma katsina ai zaka ce bari ka kira kji ko lafiya,. Yanzu taya zan yadda dakai hashim
Zufa ce ta keto maii nifa Dad iya abin dana sani kenan, kuma ni banma rike number din hanifa, da sauri tace wlh karya ne ya taba karantu min na rantse da Allah,.
Sa, adatu tai saurin magana ke ina ruwanki manya suna magana kema kina magana, sa, adatu barta tayi magana komai a kanta ake saboda haka ki barta tayi magana,.
Kai kuma Hashim garama ka fadi gaskiya Dan wlh ka Bari muka shiga court abin zabai ma dadi ba ina fatan ka gane,. Gaskiya Dad baxan hakura da hanifa saidai a shiga court din,. Hashim bana san ana tune tune, indaii na isa dakaii ka amince da sakin da kaiwa hanifa, gaskiya dad Ban amince ba, to shikenan sai ka nemi lawyer dinka, kaida wanda kuka hada baki
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/26, 1:19 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 83🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yana kaiwa nan ya fice rai bace hakama,sa,adatu ta fice,hanifa kuka take sosai dan Wlh bata San hashim kuma da gani karya yake, mikewa yayi ya fice ko ajikinshi,. Duk suka fita daga itta sai hisbu yama rasa abun yi ga kukan nata yana damun shi sosai,.
Hanifa plz kidaina kukan dan Allah,taya zaai kace bazan yi kuka ba mutumin daya sake ni sannan kuma yanzu ya dawo yace bai sakeniba, yanzu Ya zanyi saida nadaina sanshi, sai da na tsani soyayya zai dawo gareni Wlh bana sanshi kuma na tabbatar karya yake, ni Wlh Na ma tsani duniyar garama in mutu kawai, da sauri Ya rufe mata baki karki damu hanifa komai zai dai dai bawai sai anje court bama,.
Yana fita ya shiga motar shi ya danna number, hello hajiya da matsala fa kina ganin court da za ashiga ba zamu shiga uku ba kuwa nidai ina ganin mu janye kawai,nidai banji me tace ba, shikenan ma wannan shawarar tafi yanzu zanje ince na janye, shikenan sai anjima,. Cikin in take zaune tana kuka ya koma, yana zuwa ya zauna kan kujera,.
Malam mai kuma Ya dawo dakaii? Yanzu bawai tashin hankaline ya kawo ni ba, duk kan masoyi yana bukatar goyan bayan dan uwasan masoyi amma tunda na lura hanifa baki sona ina ganin ko mun shiga court ma bawai nasara zanyi ba tunda gashima har takardar karya aka baki, shikenan hanifa na janye kije ki auri wanda kike, na sake ki haanifa,.yana kaiwa nan ya fice. Kallan hanifan yayi anya kuwa wannan akwai kamshin gaskiya a tattare dashi kuwa nidai Ban yadda dashi ba,. Kallanshi tayi taya zaai kace baka yadda dashi ba saboda farin cikina fa ya sakeni, kuma Maye Na zargin shi? To shikenan hanifa Allah Ya baki hakuri,.
Dai dai lokacin wayarshi tai ringing dad din hanifa ne, bansan me yace maiba amma kawai ya kashe wayar, tare da shiga damuwa sosai,.
Lafiya me Ya faru? Karki damu hanifa komai ya wuce dad yace acigaba da biki tunda Hashim din ya zanye,.murmushi tai tare da mikewa ta fice,. Sosai ya shiga damuwa baisan,me yake shirin faruwa me ye zai faru da hanifan shi meyasa take fuskantar irin wadannan abun,. Amma muddin ina raye bazan bari wani Abu ya faru da hanifa ba wannan alkawari ne yadaukawa kanshi,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/26, 1:44 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 84🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*Washe gari*
Yau zaai walima,tun safe suke ta aiki,.
Hanifa da su Zulaihat ke magana a daki, uhmm ayi wani Abu amarya xata fada mana sanda mijinta ya sanar mata yana santa, farida ce ta karbe yauwa haka za, ai muna jiranki hanifa, murmushi tayi ni har yanzu bai fada mun ba, zaro ido sukai tare da fadin what,?wannan wanne irin Abu ne bai fada miki ya na sanki ba, aikuwa da matsala,.
Zainab da bace komai kawai ta dauko kayan kwalliya ta hau yi mata kwalliya, Maye haka Zainab, ai bakiga zama ba dole kije ki tambaye shi yana sanki ne ko baya sanki, look Zainab ba wani look dole fa kije, kwalliya suka ma sosai, tare da sata ta canza kaya,.itta dai bata soba haka suka azata gaba har bakin kofar part dinshi sannan suka juyo,bakin kofar ta tsayaa su wadanan basu san komai ba, Allah sarki basu san fake marriage zamuyi ba, juyawa tayi sata koma taji An riko hannunta, a tsorace ta juyo, kura mata ido yaya tayi balain yin kyau, kasa taii da kaii dan kallan Ya ishe ta, wannan wacce irin amarya ce mai zumudi tun kafin lokacin walima tayi harta gama shiri,nifa ba shiri nayi ba su Zainab ne......a tsaya shiga da itta yayi ya rufe kofar, ga kujera amarya, nifa ba zama nazu yi ba, to mekika zo yi? Su farida ne wai saina fada musu yadda kace kana sona shine nace baka fada mum ba shine suka damen sai nazo ka fada mum shine fa suka turo ni, to amma kin fada musu fake marriage zamuyi? Aa ni ban fada musu ba ai amatsayin shirrri na rike ba kamar kaiba da kaje ka fadawa wannan banzar suby dinba, suby dince banza? Eh,.
Tom shikenan bari in nuna miki duk wanda Ya tambayeki yadda nace ina sanki me zaki ce masa, wucewa tazo yi yai saurin tare hanya, sosai gabanta ya fadi,hsibu plz ,shishhhhh hanifa ki tsaya kiji mai zance miki wnnan abun da xan fada bawai karya nake ba har daga zuciya yake futowa,.
Hanifa ba karya nake miki ba, ina sanki hanifa, I love you hanifa ina sanki sosai.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 85🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wai me kake fada ne hisbu ko ka manta da alkawarinmu ni Wlh Ban taba jin sanka ba, kinsan baki sona meyasa baki koma gun mijinki na farko ba, saboda shi macuci ne amma ai yayi nadama, saurin sake ta yayi nifa hanifa ban gane miki ba kardai kice mum wannan dan iskan kike so? Ni ba sanshi nake ba amma naji kana sako min wani zance daban wanda ni vansan dashi ba, nifa ba sanka nake ba hisbu, yanzu hanifa ni kike fadawa haka ko kunyar ido bakiyi ba kike fada mun wannan Kalmar yanzu in munyi fake marriage how long do you think zamu kaii,. Kuma hanifa nasan kina sona tun ba yauba bansan meke damunki ba hanifa plz hanifa kar kisake cemun vaki sona, hisbu baxan yi karya dan aso niba Wlh ban taba jin sanka ba,tana kaiwa nan ta fice,.
Yama rasa me zaiyi dan ya ganar da hanifa har taya inbaya santa zai wani yadda da fake marriage,.
Da sauri ta banka kofar ta shiga ta cire mayafin, ta zauna sai huci take wai me ke faruwa ne taya hisbu zai mata haka ne, Zulaihat ce ta katse nata tunanin, tunanin me kike hanifa? Ya kukayi dashi, kuka ta fashe da nan ta basu labari from A to Z abin ya basu mamaki, farida ce ta zauna kusa da itta ke hanifa wlh tallahi ni shaidace hisbu yana sanki sosai kuma inda adalci baici ki fada masa kaii tsaye baki sanshi ba bawai gori ba amma ai abinda da hisbu yai miki baici ace kin maii haka ba, to wai ya xanyi ne farida nifa ba sanshi nake ba dole zansa kaina ko me, eh hanifa dole zakisa kanki kina tunanin indai mom taji zataji dadi ne,? Nidai shawara kawai kiyi hakuri,.
Bayan sallar la,asar suka fara shiri duk sun shirya amma bands hanifa taki tamayi wanka, haka har lokaci yayi, fada sukai Mata sosai, tashi tayi zata shiga wanka, hanifa mu zamu tafi kinga lokaci yadan kure kuma nasan mutane har Sun tafi saboda haka IN kin gama zamuyi wa hisbu waya sai ku taho tare, tom kawai tace suka fita,.
Farida ce da kirashi a waya ta dade Tana ringing daga baya ya dauka bata jira yayi magana ba ta fadi abin da zata ce sannan ta kashe wayar ,suka kama hanya.
Wata na gani da wayar tashi tana juyawa sai kuma tayi murmushi tayi danne dannen ta sannnan ta ajjiye ta fice,,bata fi 30min da fita ba ya fito yagama shirin shi key din car dinshi ya dauka Ya fito waje ya shiga mota yaja zuwa wajen walima,.
Itta Kuwa tana fitowa ta zauna gaban madubi, ta Fara shafe shafe, sannan tayi kwalliya tasa kayanta, turo kofar akai tare da sallama, wannan matar ce da murmushi ta shiga, sannu amarya, yauwa amma ban gane ki ba, eh dama mom ce kafin ta fita tace in kawo miki wannan lemon wai ki tabbatar kinsha kafin ki fita, mika Mata tayi, nan take ta shanye, a hankali ta fara ganin dishi dishi, sai kuma tayi baya luuuuu zata fadi matar tai saurin riko ta, ta zaunarta akan gadon, a hankali take magana ke wace me kika ban nasha? Eyya aikin kudi nake, ai in fada miki yau zaki mutu, kiyi tunani waye Ya tsaneki kaf duniyar nan To shine ya sani aikinnnan, dai dai lokacin hanifa ta suma, murmushi matar tayi, sannnan ta ajjiye jakarta a kan table ta dauko wani drip ta sa a samman gadon sannan ta sa a hannun hanifa, ta dauko wata allura ta zuki wani ruwa ta zuba a drip din, sannan tai murmushi tare da fadin lahira zatai bakowa, sai mun karaso
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 85🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wai me kake fada ne hisbu ko ka manta da alkawarinmu ni Wlh Ban taba jin sanka ba, kinsan baki sona meyasa baki koma gun mijinki na farko ba, saboda shi macuci ne amma ai yayi nadama, saurin sake ta yayi nifa hanifa ban gane miki ba kardai kice mum wannan dan iskan kike so? Ni ba sanshi nake ba amma naji kana sako min wani zance daban wanda ni vansan dashi ba, nifa ba sanka nake ba hisbu, yanzu hanifa ni kike fadawa haka ko kunyar ido bakiyi ba kike fada mun wannan Kalmar yanzu in munyi fake marriage how long do you think zamu kaii,. Kuma hanifa nasan kina sona tun ba yauba bansan meke damunki ba hanifa plz hanifa kar kisake cemun vaki sona, hisbu baxan yi karya dan aso niba Wlh ban taba jin sanka ba,tana kaiwa nan ta fice,.
Yama rasa me zaiyi dan ya ganar da hanifa har taya inbaya santa zai wani yadda da fake marriage,.
Da sauri ta banka kofar ta shiga ta cire mayafin, ta zauna sai huci take wai me ke faruwa ne taya hisbu zai mata haka ne, Zulaihat ce ta katse nata tunanin, tunanin me kike hanifa? Ya kukayi dashi, kuka ta fashe da nan ta basu labari from A to Z abin ya basu mamaki, farida ce ta zauna kusa da itta ke hanifa wlh tallahi ni shaidace hisbu yana sanki sosai kuma inda adalci baici ki fada masa kaii tsaye baki sanshi ba bawai gori ba amma ai abinda da hisbu yai miki baici ace kin maii haka ba, to wai ya xanyi ne farida nifa ba sanshi nake ba dole zansa kaina ko me, eh hanifa dole zakisa kanki kina tunanin indai mom taji zataji dadi ne,? Nidai shawara kawai kiyi hakuri,.
Bayan sallar la,asar suka fara shiri duk sun shirya amma bands hanifa taki tamayi wanka, haka har lokaci yayi, fada sukai Mata sosai, tashi tayi zata shiga wanka, hanifa mu zamu tafi kinga lokaci yadan kure kuma nasan mutane har Sun tafi saboda haka IN kin gama zamuyi wa hisbu waya sai ku taho tare, tom kawai tace suka fita,.
Farida ce da kirashi a waya ta dade Tana ringing daga baya ya dauka bata jira yayi magana ba ta fadi abin da zata ce sannan ta kashe wayar ,suka kama hanya.
Wata na gani da wayar tashi tana juyawa sai kuma tayi murmushi tayi danne dannen ta sannnan ta ajjiye ta fice,,bata fi 30min da fita ba ya fito yagama shirin shi key din car dinshi ya dauka Ya fito waje ya shiga mota yaja zuwa wajen walima,.
Itta Kuwa tana fitowa ta zauna gaban madubi, ta Fara shafe shafe, sannan tayi kwalliya tasa kayanta, turo kofar akai tare da sallama, wannan matar ce da murmushi ta shiga, sannu amarya, yauwa amma ban gane ki ba, eh dama mom ce kafin ta fita tace in kawo miki wannan lemon wai ki tabbatar kinsha kafin ki fita, mika Mata tayi, nan take ta shanye, a hankali ta fara ganin dishi dishi, sai kuma tayi baya luuuuu zata fadi matar tai saurin riko ta, ta zaunarta akan gadon, a hankali take magana ke wace me kika ban nasha? Eyya aikin kudi nake, ai in fada miki yau zaki mutu, kiyi tunani waye Ya tsaneki kaf duniyar nan To shine ya sani aikinnnan, dai dai lokacin hanifa ta suma, murmushi matar tayi, sannnan ta ajjiye jakarta a kan table ta dauko wani drip ta sa a samman gadon sannan ta sa a hannun hanifa, ta dauko wata allura ta zuki wani ruwa ta zuba a drip din, sannan tai murmushi tare da fadin lahira zatai bakowa, sai mun karaso
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/28, 8:39 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 87🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kusa da itta ya zauna, wai ku garin ya kuka tafi batare da itta Ba? Wlh kin shiryawa tayi kuma mun makara shine muka kiraka a wayafa,. Waye a cikin ku ya kirana?
Farida ce, ke farida da kika kirani na dauka kuma? Eh mana, nayi magana? Aa, to kema taya zaai banyi magana ba ki kashe wayar kema kina da laifi, Wlh hisbu lokacin sauri muke,. Shikenan Allah Ya Kare, dai dai lokacin mom ta shigo tare da family doctor,.
Doctor drip ne aka samata kuma poison ne, to ai kamata yayi a wuce hospital but bari In fara dubata,, haka suka fita, ya dade sosai sannan Ya fito,.
Doctor yanzu ya ake ciki?gaskiya you people are lucky, poison aka samata kuma na mutuwa to amma poison din da aka samata, bawai babban bane, shi wannan babban sawa yanzu aiki yanzu ne, sai wannan kuma, shi inka sawa mutun sai Ya sha wuya kafin ya mutu, to amma da yake shi mai aikin bawani kwarewa yayi ba, yasa mata a drip, saboda da haka poison din yana sama, is like water and oil, kaga man a sama yake to hakama poison din, to anyi saa bai fara shiga jikinta ba, saboda zata farka nan bada dadewa ba, dalilin baccci ma tasha maganin bacci ne saboda haka a kare plz,.
Mum gode doctor Allah Ya saka da alkairi, ameen, haka Ya tafi,.
Gaba daya dakin suka shiga, son yanzu Ya zaa yi da walimar? Mom abar komai kawai sai an daura aure nasan on that Time I can take care of my wife,. OK Tom shikenan . Farida kuje a sallamii Yan walima, Tom mom, haka suka fita,.
Son ka kula da itta sosai zanje in hada mata tea nasan yanzu zata farfako, OK mom hka ta fice,.
Bari mu leka gun sa,adatu.
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/28, 8:58 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 88🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
A bangaren sa,adatu kuwa, can na gne muku itta da Hashim da wannan matar da tasa drip dinnan,.
Hajiya komai yayi dai dai nasan by now ma ta kusa tafiya, Ai mum gode sosai yarinya ga kudin aiki,. Haka ta karba tana murna,.
Sister kinsan fa lokacin da wannan banzan mujin naki yace court zamu shiga, banji komai ba Allah sister wannan mujin naki yana kawo mana cikas dan wlh inbadan kin hananiba da tuni Na aika shi lahira, kantar da hankalin dan kanina, Ai na yanke shawarar tunda yau yar shi zata tafi dole shima Ya bita kaga sai muyi facaka da kudin shi ko? Kaii shiyasa nake sanki sister,.
Alhaji dake labe yai saurin rufe bakin shi,yana hawaye, da sauri zai juya yai karo da wani dan karfe, da sauri suka Mike, shikuwa wayar shi ya dakko ya dannan number din police,.
Da sauri suka bi bayan shi,. Direct parlour suka nufa baya ciki dakinshi suka shiga, amma sukaji a kulle,.
Sa, adatu ce ta Fara magana, alhaji nasan kana ciki, inasan kafin ka mutu zan vaka labri ko waye Hashim, Hashim kanina ne uwa daya uba daya, haka muka taso cikin talauci, talauci ne yai sanadiyar mutuwaar iyayen mu, sannan kuma haka kanina Hashim ya fara rashin lafiya,nabi masu kudi akan su taimaka min suka ki, wasuma cewa suke saina yadda sunyi amfami dani, amma naki,.
Haka kanani yai ta zama da naga ba sai Allah kasan me nayi? Kawai zuwa nayi na yadda akai amfani dani sannan na sami kudin magani, nan akamai aiki ya warke,.
Bayan ya warke ne yaji abin da ya faru ranshi ya baci nan mukaa yanke shawarar zma yan danfarra haka kuwa akai, zanyi aure innaga giidan da akwai mace, sannan kuma jidan da kudi, sai Hashim ya nemi yarinyar jidan da aure ni kuma insa mai jidan yai ta kashe mai kudi sai mum debi na diba sannan, ya gudu ni kuma inta da daru saiya sakeni inga yaki kawai sai mu aikashi lahira, wannan aure naka shine aurena na15 to amma gashi na kasa yin komai har ka gano ni nasan tun bayauba ka gane, tun sanda Na aika Hashim ya je ga hanifa yace baiyadda ya saketa tun alokacin ka gane, kawai sa maka ido nai, to amma yanzu lokaci yayi,zamu aika ka lahira,. Saboda haka daka bude kofa da karkka dube, mu zamu bude,. Hashim aiki Ya zo gareka, .
Gatarin dake hannunshi ya hau sarar dakin,. Nan take kofar ta bude,.
Yana tsaye sai salati yake,. Dariya suka sa gabaa daya,.
Hashim ne ya mika mai ruwa a cup tare da fadin sha ruwa alhaaji,
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/28, 9:11 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 89🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hashim bazan karbi Abu a gunka ba, alhaji kenan, indai kana San ganin yarka kasha, nace bazan shaba, kaiii brother kawai ka murde dan iska ka dura mai mana, hakaa kuwa akai Dad ynaaa turjewa amma saida ya dura mai, haka suka kamo shi zuwa parlour,.
Wai kai alhaji ba irin yar wasiyar nan ne, sa adatu kenan, duk da nasan mutuwa zanyi, ina sann baki shawara wannan ba abu ne mai kyau ba ai talauci ba hauka bene, kuma ki kiyayi duniya sa, adatu, Allah ba azzalumin bawan shi bane, 😂😂😂😂Alhaji kenan ai bakaine na farko ba wajen fadan wannan ba, kai taka mutuwar da sauki muka ma, tunda poison muka baka dakai sa,a bamu shakeka ba,.
Nan da nan ya hau tari,
A firjice ta farka tana fadin dad, dad dina zasu kashe shi, sauri Ya riko ta, hisbu Dad dina Dan Allah dad dina kakaini gun dad, riko hannunta yayi ta fisge nace Ma dad dina, dai dai lokacin mom ta shigo, da guda tai gunta mom kice yakaini gun dad, yi hakuri hanifa bakiga yadda kike bane, Mom wai meyasa bazaku gane bane kashe shii zasuyi, suwa?suma naa mom,.
Kaga son zamuje da sauri yadauki car keys nashi suka nufi gidan,..
Gate sukai horn dai dai lokacin police Sun karaso,. Gaba daya. Suka shiga parlour din
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/29, 9:48 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 90🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tare suka shiga, inda sa, adatu da Hashim keta kwakwata dariya, a tare suka Mike,.
Inda suke police suka nufa tare da fadin you are under arrest, me kuma muka yi? Oho in anje zakuji, haka suka kama hanya dasu,..
Da sauri ta nufi inda dad dinta yake yana haki sama sama, Dad meke faruwa me sukama? Hanifa dena kuka karki damu, tunda kina tare da mijin ki, hanifa Abu daya nake so innasan kafin in mutu inga auren ki da hisbullah, dad ka dane fadar haka mana ba zaka mutu ba, sadiya mutuwa Xanyi kawai inasan ganin auren ki da hisbullah, kar ka damu dad, saurin Kallan hisbu tayi, hisbu mum zama mata da miji, shikenan dad an daura, duk da yana jin jiki bai hanashi darawa ba, hanifa kenan aaiba haka ake daura auren ba,. Matso hisbu ga wannan number din kakira zaizu da malami inasan Yanzu a daura aure, cike da tausayi ya kira number din, ba,afi minti 30ba kuwa Ya halarta nan take aka daura auren,.
```Sadiya Umar sulaiman &hisbullah abdulsalam```
Aka sadaki dubu dari, ana gamawa ya fara tari sosai jini ke fita daga hanicin shi, Dad Dan Allah karka mutu zan zama marainiya, sadiya inasan ki rike mujinki hannu daya sannan kuma wata alfarma hanifa, duk wani shiri da kukai Dan Allah ki tabbatar anyi kar mutuwa ta ta hanaa hakan, plz dad, ki dauka min wannan alkawarin, sosai take kuka Na dauka dad, Allah Ya miki albarka,nan yaa kama hannun hisbu yasa a nata, sai tari nan ya fara salati,..
Aikuwa sai cewa yayi ga garin ku, jijjisho take tana kiran dad, Dad, Mom ce ta janye ta suka nufi gida, haka ta koma kamar mahaukaci,.
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[8/29, 10:02 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 91🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wanka akamai sannan aka kaishi makwancin shi, biki kuwa dagawa akai sai anyi sati biyu da mutuwar dad tukun,
Wani azababben zazzabi ne ya rufe ta sai sumbatu take,. Haka suka dawo jida mom ke fada mai halin da hanifa take, cikin sauri Ya nufi dakin,.
Tana kwance cikin bargo sai rawar sanyi take, zama yayi kusa da itta tare da janye bargon jikinta ya dauki sanyi sosai, hanifa meke damunki? Hawaye kawai take tare da fadin dad, sir hisbu na zama marainiya kenan banda kowa, saurin rufe mata baki yayi kina dani hanifa, ni zan zame miki uwa da uba kinji hanifa,. Kai kawai take dagawaq,.
Magani ya dauko ya mika mata, haka ta sha, sannan ta kwanta bisa gadon tana sauke nunfashi sama sama, Shafa mata kaii yake har tai bacci sannan Ya rufe ta da bargo ya fice,.
Haka akai ta zaman makoki, har akai sadakar bakwai, iya kokari mom nayi dan ganin ta kwantarwa da hanifa raii, nan take ta fara komawa yadda take,.
Su sa, adatu kuwa Bayan police Sun tafi dasu, court aka shigar dasu nan take aka yanke musu hukuncin kisa, wannan kenan,.
Yau sati uku kenan da mutuwar da dad din hanifa komai ya wuce, Dan kuwa hanifa ta kwantar da hankalinta yadda mom ke kula da itta ko mahaifiyar ta iya kaci kenan,.
```yau Monday```
Suna dining suna cin abinci, inda hisbu yai shirin zuwa office, sir hisbu nimafa yaaau zanje office, banza yai da itta baice komai ba, sir hisbu dakaifa nake magana, bazaki ba, bazaniba wlh sai naje ni nagaji da zaman jida Allah sai naje,. Mom kimai magana mana,. Itta dai batace komai ba,. Karshema tashi tayi tabar gurin,.
Itta Ma hanifan tashi tayi ta nufi dakinta ta dauko natafinta, Dai dai lokacin Ya tashi zai wuce da sauri tabi bayanshi,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/29, 10:17 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 92🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Cikin sauri ta shige motar, murmushi kawai yayi tare da shiga cikin motar ya tayar, gate man Ya bude maii suka kama hanya,.
Wata hanyar yabi inda bata office dinshi ba, aa sir hisbu anyi wata short cut dinne banda wacce muke bi, banza kawai yayi da itta ganin fa ba wai office din suka nufa ba yasa ta rude, sir hisbu wai ina zamu? Gidanki zan kaiki naga kin fi san zama acan wani week din kuma zaa fara program Na bikin mu, wanne program kuma? I just want to complete your father wish,.
But sir naga fake marriage ne, bwani amfanin yin wani program,. Dai dai lokacin suka karaso, horn yayi nan gate man Ya bude musu kofa,. Parking yayi tare da fadin fito, nifa ba inda zanje office nake san zuwa, hanifa ki fito nace, ni bazan fito ba, fita yayi tare da zagayawa, ya bude kofar ya riko hannunta sannan suka shiga,.
Gidan Ya hadu ba karya,.
A parlour ya ajjiye ta tare da fadin kin daina zuwa office, a bisa wanne dalili, a bisa dalilin kin Xama matar aure, yana kaiwa nan ya wuce kitchen, saurin tashi tayi ta rufe kofar, aikuwa saidai mu zauna tare a jidannan kaima ba inda zaka,.
Fitowa yayi da faro a hannunshi, ajjiyewa yayi tare da nufar kofar amma ya jita a rufe,.
Kallanta yayi ina key din yake,? Ni Ban dauka ba, hanifa ina wasa dake ne? Nifa nace ma ban dauka ba, kusa da itta yaje tare da riko hannun tana, tana ganin haka tai saurin sawa a bra nata,.
Hanifa tun muna mu biyu kiban key dinnan, nifa bazan vaka ba saidai mu zauna tare a jidannan na, jawota jikinshi yayi tare da fadin bani key hanifa, duk ta tsorata amma bata kasa cewa bazan bayar ba,saidai mu zauna tare a....... Kissing nata ya fara yi tare da sa hannun a cikin bra nata ya ciro key din,.
Sakinta yayi, inda tai baya tana zaro idoo dama hisbu dan iska ne? Bude kofar yayi tare daa ficewa abinshi,
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 93🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sauri tabi bayan shi amma kafin ta karasa har ya tada motar yayi gaba, ciki ta koma Tana gun guni, wayarta ce ta Fara ringing, Mom ta gani, hello mom, daughter wai binnashi kikai? Eh mom amma kawai ya wani kawo ni wani ya ajjiye wai baxanje office ba Dan Allah ki kiraashi kimai magana mom, karki damu daughter zanmishi magana kawai ki kwantarr da hankalinki ba abindaaa zai same ki, OK mom bye, Tom bye,.
Haka ta nufi gaban TV, tasa wani film waishi action jaction ta fara kallah,.
Office Ya nufa direct, kasancewar meeting gare su kowa yazu da wuri hakama farida, haka sukai meeting suka gama, sannan kuwa Ya nufi office nashi,.
Farida ce tai sallama tare da tura kofar office na hisbu, morning sir, morning farida ya akayi? Sir ya hanifa? Tananan kawai zanzu office ta tada daru wai sai ta biyo ni shiyasa na kalleta a gida Na barta, ka barta acan din itta kadai? Eh mana Ba abinda zai same ta, Allah sarki sir hisbu nima naso tazu dan akwai maganar da zamuyi da itta, eh zaki iya binta gidan ai, to ai in mun tashi ba time, na baki dama kije yanzu, OK tana kaiwa nan ta tashi ta fice, wayar shi Ya dauka yai dailing number din hanifa, har ta kace bata dauka ba,.
Sai a na uka ta dauka shima batai magana ba, hanifa nasan kina jina, farida zata zo yanzu sannan kuma akwai komai a kitchen plz ki yi girki, inyi girki ba wani girki da zanyi aiba gidan mom bane, eh ba gidan mom bane amma ai gidanki ne, nifa baxanyi girki ba,nadai fada miki Wlh inba kiba nida kene yana kaiwa nan Ya kashe wayar,.
Tsaki kawai tayi niba abinda da Xanyi a gidannan, daii dai lokacin, farida tai Sallama tare da shigowa,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/30, 6:23 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 94🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Da sauri ta karasa gurinta tare da riko hannunta, farida ya akai kika san inanan,murmushi kawai tayi tare da zama, amarya kinsha kamshi, farida kenan,.
Farida Ya aliyu, aliyu qlau soma yake ya aika jidanmu maganar aure, Allah sister kice zamu sha biki, aai kuwa gara ku shirya,. Hanifa ba wannan bama me kuka shirriya Na biki? Sister nifa ba wani Abu dana shirya barima kiji,fake married zamuyi, haba hanifa wlh sir hisbu yana sanki, kuma nasan kema kina sanshi, da sauri ta dago what kinsan me kike fada kuwa, niba sanshi nake ba, to ai shikenan tunda bazaki yadda ba amma wlh kina sanshi nina fada miki wannan,nidai nasan ba sanshi nake ba, OK as you wish ni zan wuce, haba farida daga zuwa? Eh mana office zan wuce, OK ki gaida aliyu, zaiji tana kaiwa nan ta fice,.
Haka ta zauna batai girkin bama,4:30 dai dai ya dawo daga office,. Kujerar kusa da itta ya zauna tare da fadin, sannu da aiki, ni kawai ka mayar dani gida shine burina ina fatan ka gane,.
Eh aidama zan mayar dake amma kawo min abinci plz yanwa nake ji,ni ban dafa ba, da sauri ya dago baki dafa ba? Eh,baki dafa ba hakan yana nufin Ban isa dake ba kenan ko? Da kyauu hanifa, dakyau........... Tashi yayi yabar gurin, dakinshi ya nufa ya dauko Abu sannan ya fito Ya dauki key nashi,ya fice tana kiran sunan shi amma yai banza da itta, yai ficewar shi,.
To me yake nufi wannan ai rashin mutunci ne, daukar hijab dinta tayi ta nufi gate,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/30, 7:38 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 95🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Madam ina zakije? Fita Xanyi; AI oga yace kar a bari ki fita koda danan ne, kaga malam kaban hanya,am sorry madam amma bazan iya baki hanya ba Dan Allah kiyi hakuri, tsaki tayi tare da komawa ciki,. Yunwar data jine yasa ta tashi ta nufi kitchen ta dafa indomie,.
Haka tai ta zama har wajen magariba, tsoro ta Fara ji wai me hisbu yake nufi ne, wasa wasa har wajen 8:30 bai dawo ba hakan yasa ta fara kuka duk ta takure gu daya, turo kofar yayi tare da sallama, da sauri ta mike ta nufi gurin shi, tana hawaye ta Fara magana; ina kaje kabarni anan ni kadai, kasan tsoran danake jii plz kamai dani gun mom, rungume shi tayi tana hawaye,har cikin ranshi yake jin kukan nata, amma Ya daure yaii baya da itta,maye haka matsa kiban hanya, matsar da itta yayi Ya wuce dakinshi,.
Da sauri tabi bayan shi, sir hisbu kamai dani gida mana me nama kake jin haushina, plz hanifa ki rabi da ni mana, Allah sai ka mayaaar dani gidaa, tsaki yaja tare da shigewa toilet,.
Kasan abinda damai tsoro, komai yaji tsorata yake, Kalle kalle take, saijin motsi take yi, dai dai lokacin Ya fito, sit hisbu kamai dani gida plz, .
Yau ba, a Gida zaki kwana ba anan zaki kwana, ban gane anan zan kwana ba, nidai na fada miki, ki shirya kizo ki kwanta,in kwanta dawa Allah bazan kwanta dakai ba, bargon kan gadon ta dauka ta shimfida a kasa, sannan ta dauki pillow, saida safe ta mai tare da kashe wutar,.
Wani kuka taji,tai saurin rufe kunnen ta, duk da hakan bata dena jin kukan ba,. Mikewa tayi taga itta yake kalla dan duk ta tsorata,. Bargon ta dauka ta kudun dune a ciki, wayarta ta dauko tana game dan ba bacci take jiba, wani koro ne waishi dokin almajiraii ya sauka a kan phone nata, zaro ido tayi tare da sakin ihu tai wulli da phone din,da sauri ta hau gadon.,
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [8/31, 9:24 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 96🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Dariya ta bashi amma kawai Ya danne, Dan tsaki yaja, ke meye haka? Hisbu wani abune dragonfly, to sai akaii ya, shine zaki wani hawo mun gado a haka, mtswww wayar shi Ya dauko Ya fara danne danne, Ai kuwa tai saurin kwacewa, kaii baka san kwari Na. Bin haske bane,to ni ina ruwa ki bani wayata, hawaye ta Fara, Dan Allah hsibu kamayar Dani gida Wlh nan tsoro nake ji, Dan Allah, shiru yayi baice komai ba, shiru tayi tana tuno idea, haba hisbu Dan Allah kga ni marainiya ce bani da kowa sai mom, Dan Allah hhisbu nifa marainiyace, cikin fushi ya jawo ta,tafada jikinshi, uban wa yace miki ke marainiyace? Ja baya take San yi amma Ya kara matse ta ba tambayar ki nake ba, ni babu, ohhh iskanci ne kenan, hanifa nifa mujin kine kuma Na dauki alkarin rike ki hannu bibbiyu meyasa kike mun haka har in Saki aiki kikiyi, hakan yana nufin ban isa dakeba kenan kome? Tambaya nake, ka isa mana,amma ai gani nayi fake marriage mukaii ko, hanifa kar ki sake cemun fake marriage auren mu mutu ka raba ne,. Mutu ka raba fa kace wai haka mukaii da kaii ne, to ni Wlh saika sake..... Kissing nata da Ya Fara yasata kin karasa maganar, ture shi tayi iya energy Nata, Maye haka Allah ka daina mun irin wannan bana so, Ai kuwa saidai karki so tun ni mujinki ne ba wanda Ya isa Ya hanani abun da naga dama ina fatan kin gane,in kinga dama kiyi bacci ni saida safe,cikin bargon ya koma abinshi, tana ganin haka itta ma taja bargo, ta make a kusa dashi,. A suba ta gari,.
Da asuba suka tashi sukai sallah sannan suka kara komawa sai 9:00suka tashi, hanifa ce ta fara Tashi wanka taje tayi, har yanzu bai tashi ba, gashi xaije office, kusa dashi ta zauna,, yadda yake barcin yayi mata kyau, Ba munshari bacccin shi yake, gashin kanshi ta taba maii laushi, murmushi kawai tayi tare da matsewa kusa da kunne shi,tana kiran sunan shi, rike hannunta yayi tare da kara yin juyi, wai shi wannan wanne iri ne mutun zaice office amma Ya kwanta yana wani baccin banxa, hawa gadon tayi, tare da hura mai iska a kunne,a hankali Ya fara bude ido bama ta sani ba har ya bude, sai faman huramai iska ta ke, murmushi yai, tare da kiran sunanta da sauri tayi baya zata fada yai sauri jawo ta,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[8/31, 9:51 AM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 97🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Inda inda ta Fara, dama fa.. Uhmm.... Dama, dama me? Kani nayi lokacin office naka Ya kusa kuma baka tashi ba shine zan tashe ka,murmushi yaii tare da fadin kinyi kyau hanifa, nagode tace Tana shirin mikewa to ina zaki,?sauka zanyi daga gadon mana, to ni kuma gashi ina bukatar Matata ya kenan? Zaro idoo tayi, ni ka rabu Dani, zip Na rigarta ya fara zugewa, saurin rikewa tayi, ta fara hawaye Dan Allah kayi hakuri hisbu bafa muyi haka dakai ba plz kayi hakuri, rungumeta yayi tare da fadin ba abun da zan miki hanifa,kisha zamanki har sai ranar da kika Fara sona, myrmushi a ranta tana fadin ashe ba rana, mikewa yayi tare da shiga toilet, yayi brush yayi wanka sannan Ya fito tana gani ya shirri sannan Ya zauna gaban mirror kamar wata mace, ya shafa wannan ya Shafa wancan, comb Ya dauko zai taje kaii din, sai kuma Ya fasa,.
Hanifa zo kimun combined din kaina, Ba musu ta Mike ta karbi comb din ta Fara tajewa, sai kalli kan yake,.a ranta tace wannan kan aiko Na wata albarka, Ashe yaji har kema aii, ni kuma haba AI Wlh aa ya zaai ka hada kaina da naka, hanifa kenan aida bamusan daddawa ba da saitace mana yar kanti ce,murmushi taii ai bazaa rasa yar kantin bama,aa hanifa kefa kanki ba wani gshin kirki a kaii, naji daii, Na Ma fasa combined din, sorry sweetheart, niba sweetheart dinka bace, to ke mecece? Ni kanwar kace, hanifa ina ji miki sanda zaki fara sona nima sai naja miki ajii, Ai bazama akai da hakan bama,.breakfast suka ci ,wai hisbu bazaka je office bane? Eh yau da Matata zan zauna.bata kara cewakomai ba.
Sai wajen 11:30sannan suka nufi Gida, a wata super market yayi parking, tare suka fito, zo mu shiga, aa ina jiranka anan, ok yace tare da wucewa, wata budurce ta danno sai sauri take,sai ji tayi sanci karo gaba daya kayanta suka zube, sorry yace mata tare da fara debe kayan, inda ta Saki Baki tana kallanshi, miko mta kayan yayi, tare da fadin sorry yana kaiwa nan ya wuce, tsalle budurwa ta daka da Gani murna take hakan yasa hanifa ta karasa kusa da itta tare fadin lafiya, rumgume hanifa tayi sister nayi muji, Wlh nayi muji.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 98🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
What me kika ce? Nace nayi muji, to ai yana da aure fa, matan shi nawa? To Maye naki a ciki, ke kanwarshi ce ko yayar shi,da sauri ta Kalle ta yaya na kum?ohhhh kaninki ne? Ke nce miki yana da aure, OK to matanshi nawa, 4 ,hudu dole ya saki wata Ya Sani, yayi bala, in burgeni,.
Kinga garin temako na ya yarda waled dinshi saboda haka zan mayar maii, a wannan alokacin a wannan lokacin zan fada maii ina sanshi ya kike ganin? Ke inba ki shawara, aa barshi kawai bana sanjin aibun shi bye tana magana Tana tafiya, baki Van waled dinba, zan kaimai da kaina,.
Ranta inyayi dubu ya baci, tana juyowa ta ganshi tsaye da kaya, sai murmushi yake, tsaki tayi tare da komawo motar, shima shiga yayi,hanifa lafiya meke faruwa? Oho Ban saniba ai dama kana sane kayi komaii sai hawaye, parking yayi tare da riko hannunta me nayi kuma,? Ni ka rabu da ni, hanifa ko kin fara sona?ni Ba sanka nake ba, to maye wannan inba soba kishina fa kike, look hisbu niba sanka nake ba, juyar da kanta tayi wajen kofa, tama rasa meke damunta me yasa tai hakan, a haka suka karasa gida,.
Mom suka Gani a parlour, ina kwana mom? Lafiya qlau daughter, wato shine kika bi mujin ki kika barni a Gida ko sallama Babu, laaa Wlh mom shiya kaini, murmushu kawai tayi, itta kuwa ta wuce sama room dinta, .
Zama yayi tare da fadin ina kwana mom? Lafiya lauu son, .yanzu son bama xaka iya jiran ayi komai akaita gidanka ba shine kazu ka dauke ta ko? No mom Wlh ba haka bane, itta din ce wai sai taje office shine ni kuma naki, ta nacr kawai sai na kaita can na ajjiiyeta, uhhmm kaga ya isa, wani satinne daii zaai komai ina fatan ka sanar mata? Eh mom OK,.
Mom ki turo min itta plz, a jeka ka kirata mana, murmushi yai tare da mikewa.,
*kuyi mun afuwa wlh muna busy biki ne shiyasa baku ganin typing yanzu*
By🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [9/2, 7:55 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 99🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tana window a tsaye, duf da itta ya matsa tare da sa hannayensa a kugunta, a firgice ta dawo daga tunanin data luluka,. Hisbu Maye haka ko sallama babu, hanifa yau ina cikin farinciki bansan Matata na sona ba sai yau dole Inba wannan yarinyar tokuci,. Tsaki tayi tare da tureshi dan itta ta tsani zancen yarinyar ma,,.plz kazo ka fitar mun a daki, naki, to ni bari in tsayaq, saurin riko yayi, am sorry hanifa, gobe su Zulaihat xasu zo sannan bana San ran biki kiyi kyau sosai saboda ina da kishi, yana kaiwa Nan Ya fice,. Murmushi tai Allah yasa ba daii sanka Na Fara ba, indaii haka ne bansan Ya zan fada ba,.
```yau laraba```
Yaune zaai sa lalle, amarya tasha kyau ba karya san kowa kin wanda ya rasa, kawaye Sun yi shige da fice wajen ganin amaryar su tasha kyau hakama mom,. Haka akai ta program har Allah ya kawo mu wannan rana ta asabar, ranar yini kuma ranar perty,.
Su farida ne a daki, hanifa yau sai kin fi ko yaushe kyau saboda yau perty gabo zamu kaiki, hanifa ya kukai da hisbu, yanzu ya zaai baki sanshi? Wlh inbaki zake dantse ba kina gani zai auro wata kuma ta mamaye zuciyar shi,zulaihay ce ta kace kuma Wlh sai dai ki zama yar kallo,. Zainab ce ta dafaa ta, Wlh hanifa ki zage ki nunawa mujinki so inba hakaa da matsala sannan kuma yau ki fada maii kina sanshi,.
Itta dai batace komai ba sai murmushi kawai da take,.
Amma ta dauki alkarin yau zata fada mai koma Maye,.
By🙋Hajara Mami natty 💃
[9/2, 8:12 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 100🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
4:00 dai dai suka gama shirin su, amarya tasha atamfa, golden da ratsin green, sannan tasa gwaggwaro golden inda gashin Ya zube ta kasa, da golden takalmi sannan, fan dinta ma golden,sai kanshi ke tashi,.
Inda kawayen amarya sukaci ankon su su uku kowa da fan dinta,.
Fitowa sukai dan shiga motar party, dakin mom suka fara zuwa, dan mata sallama, add, a tai musu sannan suka fita, wata mota tasha adoo sosai da roses, sannan uku a baya daya a gaba ta amarya a tsakiya, a ta farkon aliyu ya fito sai murmushi yake ya karaso inda suke, amaryar mu sannu da fitowa, ga motar ki cann, murmushi tai tare da fara tafiya inda su Zulaihat ke take mata baya, sannan Suka bude mata kofa ta shiga ,turarenshi ne ya fara mata sallama, waya yake,.
Haka kuwa Ya shiga mota sannan aka nufi wajen perty, farida kuwa motar aliyu ta shiga,.
Shiru tayi tana zancen zuci hanifa this is the right time daya kamata ki fada maii kina sanshi, if not zakiyi let,.
Dagowa tayi taga har yanzu waya yake, wasa ta fara da awarwaren hannunta,. Yana gama wayar ya juyo yana kallanta, dai dai lokacin itta ta joyo, saurin kasa tai da kaii, hanifa ba nace kar kiyi kwalliya mai kyau ba? Ni ba ni nayi ba su farida ne suka mun ,kuma ke baki san kice na hana ba, Dan Allah kayi hakuri bazan sake ba, haba hanifa kiga fa yadda kika fito da gashin kanki, nidai gaskiya bana so, insha allahu bazan sake ba,. Yauwa my hanifa,. Shiru sukai,. Na dan mintina,.
Uhmm hisbu ina san magana da kaii, to ina ji, riko hannuta yayi, dama hisbu so nake Na fada ma, cewa ina san.,
By 🙋Hajara Mami natty 💃
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: [9/2, 10:13 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 101🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kina me?dama cewa Xanyi ina san komawa aiki ne, murmushi yaii tare da wasa da zoben hannunta, hanifa me zakiyi a office bayan ni zan dinga miki komai hanifa Wlh bana san kina hurda da wasu mazan, plz hisbu Wlh hakan bazai faru ba Allah ni inasan inga ina aiki ne, hanifa baki san ance IN muji baya San abuba to matar ta hakura bane, plz hisbu, saurin daura hannun shi yayi bisa lebenta tare da fadin shisshhhshsha,.
Dai dai lokacin suka karaso, parking akai, sannan su farida suka fito, sannan aka bude mai kofa, xagawa yayi da kanshi Ya bude mata kofa, tare da riko hannunta, inda farida da aliyu suka shige gaba,. Har gurin zaman su suka zauna,sannan MC Ya Fara jawabi, bayan an gama aka saki kida inda kawayen amarya sukai taku, sannan amarya da ango sukai naasu takun, Sun birge kuwa,.
Dai dai 10:00suka tashi suka nufi Gida, sanyi bala, in gajiya, ruwa suka watsa sannan Suka ci abinci, Mom ce ta shigo da sallama, dukka suka amsa, ke hanifa zu ki kaiwa mujinki abinci yace yunwa yake ji tana kaiwa nan ta fice,.
Uhmm kaji angon nan shidaii yce yana san matar shi a tare dashi amma zai wani waske inba haka ba maye nacewa yunwa yake ji,. Zulaihat ce ta kwace ai itta matar duk daya ne, itta dai batace musu komai ba, sai gyara fuskarta take tare da fesa turare, saida taje bakin kofa sannan ta juyo tare da fadin saida safen ku, da sauri ta fice su kuwa sai dariya suke, kitchen ta nufa ta dauki abinci tai part dinshi, Da sallama ta shiga yana parlour, saurin krasawa yayi ya karbi kayan ya ajjye.
Juyawa tayi zata fita yai saurin riko ta, plz hanifa ki kwana anan mana, zaro idoo tai zatai magana yai sauri jawota jikinshi, Dan Allah karki ce aa, but hisbu Ban fadawa mom ba, eh itta ai ta Sani, plz hisbu, plz hanifa am your husband, I really need you, am sorry hisbu ni bazan kwana anan ba,. Plz hanifa wlh ba abun da zan miki, promise, yes promise, to sake ni, no aiba irin wannan ba, plz hisbu komai ma,. Murmushi kawai yayi tare da rike hannunta suka nufi daki,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/2, 10:25 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 102🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Suna zuwa dakin ya saki hannunta, sannan Ya shiga toilet, kan gadon ta hau ko cire hijab dinma bata yi ba ta kwanta,. Shiru tayi tana tunani taya zaai ta fadawa hisbu wai tana sanshi ne, turo kofat toilet din yayi tai saurin rufe ido kamar mai bacci,. Murmushi kawai yayi sannan Ya nufi, mirror yayi shafe shafen shi, sannan Ya hau gadon, kusa da itta ya matsa,, tare da kiran sunanta Amman yaji shiru,.
Hanifa wannnan ta ranar taje office dina, da sauri ta juyo me taje yi? Murmushi yayi tare da fadin Ban sani ba, ya juya baya, da sauri ta matsa kusa da shi plz me taje yi? Kina San in fada miki? Da sauri ta daga kaii yes, bisa wani sharadi, wanne sharadi? Saikin fada mun wannan abun da kike buyewa a zuciyar ki, plz hanifa I really I want here it, ina san ki fada mun kina sona,. Murmushi kawai tayi,.
Tazu tace mun wlh wannan matar taka tana sanka sosai kayi sa,ar mata, Allah yabar ku tare sannan kuma tana San zama friend dinki,. Wannan shine Abun da ta fada min, kuma Wlh ban rage ko Na karaba, murmushi tai, tare da juyawa,yai saurin riko ta, plz hanifa do you love me, yes or no? Saurin rufe ido tayi plz hanifa, yes or no,.
A hankali tace yes, ```I love you my hisbullah```cikin farin ciki ya rungumeta tare da kissing nata ta ko ina,.
By🙋Hajara Mami natty girl 💃
[9/2, 10:46 PM] 🙋Hajara Mami 💃: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 103🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Yau za, a kaii amarya sosai take kuka, barin Ma inta tuna dad and mom dinta basa raye sosai abin yake tada mata hankali,.
A bangaren hisbullah kuwa farin ciki yake sosai dan yasan yau zai Xama ango,.
5:30pm aka zo daukar amarya kuka take sosai, da kyar aka rabata da mom sannan aka wuce da itta gidan mujinta,.
Su farida ke tai mata fada sosai, snyi mata fada tabi mujinta sau da kafa, sai 9:30suka koma Gida, gida ya rage daga amarya sai aljanun gida,. Sai 10:30husballau ya shigo gidan kitchen yaje ya ajjiye kayan daya shigo da shi sannan ya nufi toilet yayi wanka, ya Koma kitchen din ya dauki ledar, da sallama ya shiga dakin,. Tana gaba mirror tana kokarin cire sarkarta, bama tasan ya shigo, a hankali ya rungumeta ta baya,, sannan Ya juyo da itta wannan wacce amarya ce bata san mujinta yaga kwalliyarta? Murmushi kawai tayi, a hankali Ya fara cire mata, har ya gama sannan Ya rike hannunta suka zauna bisa gado, naman kajin ya baje su a plate da lemon, to amarya muci, nina koshi, ai Wlh karya kike ko kici ko in miki dura, sanin halinshi yasa ta taci, har saida ta koshi sannan sukai sallah raka,a biyu ta mika godiya,.
Suna idarwa ta haye gado Dan vbacci take ji, shima hawan yayi, tare da juyo da itta ,plz hisbu Wlh bacci nake ji, hada mouth nashi yayi da nata, ya fara romansy nata ta ko ina, [ganin ni yarinyace yasa na fita, da dai sister Hakeey ce to da sauki 😜).
Washe gari da asuba suka tashi, duk hanifa taji jiki sosai na tausayawa mata dan har kuka nai mata, shiya taimaka mata tai wanka sannan sukai sallah, suka koma bacci,.
11:00hisbu Ya farka, har yanzu kuwa hanifa Na bacci, dakinahi yaje yai wanka Ya janza, sannan Ya nufi parlour, knocking yaji Ya bude kofa, abinci ne mom ta aiko musu, karba yayi ya ajjiye .
11:30ta farka tai wanka tasake kaya sannan ta sauko kasa,. Ganin shi a parlour yaasa ta dauke kaai Dan kunyar shi take .
Riko hannuta yayi suka nufi dinng suka ci abinci sannan suka komaa parlour,. Suna hira irin ta masoya.
Yau satin da yin bakin, a parlour suke suna breakfast, hanifa ki shirya yau zan kaiki gun mom sannan kuma gobe zan fara zuwa office.
By💃Hajara Mami natty girl 🙋
[10/11, 8:57 AM] 🍬🛍💍Salma💍🛍🍬: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*🍀HANIFA 104🍀*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tsallen murna tai tare da maanna mai kiss a kumatu sanna ta shige daki ta shirya,.
Gidan Mom suka nufa, tayi murna da ganin su,yini sukai sannan tai musu fada sannan take sanar musu da aure su farida wani satin,. Sosai hanifa taaji haushi wai baa fada mata ba,
Suna komawa gida ta kirasu, suka bta hakuri kan cewa AI dan sunga itta amarya ce.
Haka akasha bukin su farida cikin farin ciki,.
Yau month da bikin su.
Hanifa ce ki gyarawa hisbullah rugar jinkin shi zuwa office,,. My sweetheart nifa Ban gane ba naga kwana biyu sai kyai kike, to ba dole ba ina tare da nai kula dani ba, aa kedai fada mun gaskiya, murmushi kawai tai Wlh ba komai,murmushi shima yayi tare da bata hot kiss Na gane my dear, na wuce, adawo lafiya,.
Haka suke rayuwa cikin farin ciki, bamai batawa wani,.
```to alhamdullillah ana Na kawo karshen wannan litta nawa mai taken suna hanifa ina fatan ya nishadantar daku,.
Sannan kuma sai kun jini a ci gaban littafina mai taken suna 💝💘💖MAI SONA💖💘💝 wanda zan ci gaba bayan biki in Allah Ya yarda ```
❣❣❣❣❣❣❣
❣*```ina san zan sadaukar da wannan littafi nawa to you my lovely sister kuma my lovely friend sister Hakeey tare da fatan Allah yabaar zumunci
❣❣❣❣❣❣❣```
💘💘💘💘💘💘💘
Gaisuwa gareku
Aunty ummi
Rahama d saleh
Sabira usman
Thanks for your contribution
💘💘💘💘💘💘💘
💞💓💖💔❣💘💗
To you my groups
*HAUSA NOVEL AND OTHER
CLEVERS WRITTERS
SPECIAL HAUSA NOVEL
HAUSA NOVEL
ON LINE WRITTES
3FUL HAUSA NOVEL😘😍
HAUSA NOVELS
❣💓💞💝💕💗💘
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Special greeting to you
*Hafsat muhammad Falalu
```and```
Hauwa muhammad Falalu*
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
💕Daga ni Hajara muhammad Falalu Mami natty girl 💕
My blog
Nattygirl20.wordpress.com
0 Comments