Hadin kai hausa novels complt

 [9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










                    1








Official








By

AsmaBaffa













           BISMILLAH










           Alhmdllh fans Allah ya kawo mu sabon Novel,Allah yasa mu fara lfy mu Gama lfy,Kuma Allah ya bada ikon amfani da fadakarwarsa.


     Pls Sharhi nake so da Haka zanfi Jin dadi typing,Kuma zanyi kokarin yiwa kowacce reply inshallah.



      

       Son Kai zanyi wannan page Na ASMABAFFA FANS CLUB ne, ku zan fara bawa.😍😍😍💋💋💋.









 


          


            Gombe state Kauyen Dingawa Babban kauye ne kusan ma kamar Local Government ne Amma ba a bashi LGA ba, garine na fulanin asali kana Shiga ba sai an fada maka ba.

     Fadila Tahir shine cikakken Suna na,Tahir Adam tukur shine Sunan mahaifina,Tahir Adam tukur Asalin fulani ne mu Amma yanzu ba shanu sun Kare,Tahir Su uku ne duk maza iyayensu suka Haifa Wanda har yanzu Suna Raye kakanni na na wajen uwa Dana uba duk ba Wanda ya rasu suna da ransu, Babana shine Babba wajen iyayensa daga shi sai kaninsa kawu Salisu da kawu Usman, gaba daya Allah ya wadatasu Alhmdllh a kauyen Nan Babu masu kudinsu,harkar noma da siyar da kayan masarufi ne sanaarsu,Babana Tahir har mota kurkura da Golf yake dasu duk Ana jigilar Kai Kaya kasuwanni daban daban,Kawu salisu ma Yana da kurkura,Haka Iyayensu Baffa da Yafendo suna Jin dadi ba yunwa ba rashin sutura,sai abinda suke so, daga kakannina har iyayenmu duk sun je aikin Hajji,mune kawai yaran bamu je ba.


     Suna da matukar biyayya sai abinda kakanninmu suka tsara shi sukeyi,Tahir da kannensa duk auren zumunci akayi musu,Salisu da Usman matarsu daya Basu Kara aure ba,Salisu Yana da Yara Biyar manya samari guda biyu Mahmoud 28yrs da Umar 26yrs samarine kyawawa farare kasancewar Family dinmu kaf Babu Baki kowa fari ne tas sai dai wasu sunfi wasu fari.

    Bayan Umar akwai mace wacce mate Dina ce Saratu18yrs,sai Zainab,da Kuma Abida Yar auta.


      Kawu Usman kuwa yaransa biyu Rak Matarsa Bata haihuwa sosai Duk Mata ne Aisha da me Sunan Yafendo Fatima Ana ce Mata Mama.

    Babana Wanda shine Babba Tahir Matansa biyu Babata itace ta farko da akayi Masu hadin zumunci Hajiya Hadiza muna kiranta da Hajiyarmu,Bayan Sunyi aure Ta haifi Salman shine 28yrs saurayi saan Mahmood ne Kuma abokai ne,sai kaninsa Musa saan Umar 26yrs, sai Ni Fadila Yar auta a wurin Hajiyarmu Wanda Kuma Ni kadai ce mace a gidanmu,Sai kishiyar Babar mu Haj Balki Amarya tana da Yara hudu Amma duk maza ne Kuma yarana ne kanana Babban 15yrs Abdullahi,Ramadan 12yrs ,Shahid 9yrs sai Ahmad autanta a yanzu 5yrs.


   Duk da a kauye muke muna zuwa makarantar Gomnati da Islamiyya,Haka Salman da Musa tare da yaran su Kawu Salisu duk sun Gama HND a garin Gombe Sunyi service Kuma yanzu aiki ake nema musu sannan sai suyi aure Amma har yanzu aiki Bai samu ba sai da hanya Babba.


     Ni Kuma na kusa candy muna Ss3 jarabawa zamu zana ta fita,sauran kannena suna secondary wasu primary,muna da kokari gaba daya danginmu Babu dakiki,Sabo da Kawu Usman Yana dauko mana Yan bautar kasa iri iri suna koya Mana turanci karatu da rubutu shi yasa muka iya turanci duk da cewar ba kamar masu yin makarantar kudi ba,ko mutanen birni,iyayenmu suna son juna suna da hadin Kai Amma duk da Haka mu yaransu ba a fiye Zama lfy ba,sabo da munafunce munafunce irin na dangi musamman iyaye Mata su ke haddasa fitina iri iri.


     Hajiyarmu Allah yayota Masifaffiya ce number 1 a kaf kauyen Nan an San da zamanta sabo da masifarta,har mu yaranta Bata raga Mana,ita Bata fiye tsokana ba Amma idan aka tabo ta ba mutunci,shima Babanmu Tahir Abbu balainsa yayi yawa Babu Wanda ya kyale Amma Kuma Yana da Dan saukin Kai,ga addini,Kuma Yana da nutsuwa kamar Hajiyarmu matsalarsu rashin Kara da kau da Kai komai masifa.


    Kishiyar Babarmu wacce muke Kira da Anty ita Kuma tana da hakuri gata Shuru Shuru sai kisan mummuke,a boye take shuka tsiyarta ga tsokana,shi yasa kullum fadansu baya karewa dare da Rana Amma kowa mutan gari laifin Hajiyarmu ake gani Ana tunanin ita take zalintar Anty sabo da ita Bata kyalewa idan anyi mata.

    Babanmu kuwa shima yafi ganin laifin Hajiyarmu,shi yasa ya tsaneta ya tsanemu mu yaranta,Yaran Anty da Anty yake kauna.


   Matan su Kawu Salisu kuwa magulmata ne su ke haddasa rashin zaman lfy a dangi,Kuma Kakanninmu sunfi kaunar Matan Kawu Salisu da Usman sai Anty da yaransu,basa kaunar Babarmu ko kadan,muma yaranta abin ya shafemu basa kaunarmu,Hajiyarmu Har danginta ba wani sonta suke ba sabo da halinta na Saurin fada da masifa,Bata da kawaici iyayenta kadai ke Dan sonta,muma kakannimu na wajen uwa basa wani sonmu Wai bamu da kunya Yan iska ne mu sabo da kawai muna karatun boko mun Dan waye muna Yar kwalliya mun banbanta da mutanen kauyen shine kawai suka ce mu Yan iska ne Haka mutanen gari ma Ware mu akeyi,kawayena kullum zagina da gulmata sukeyi  akan nace zanyi University bazan yi aure ba sai naci da biro, Hajiyarmu tana daura min tallan Dafaffiyar gyada Ina kaiwa makarantar boko da ta yamma,sannan Ina sai da goro da Sassafe kafin na tafi schl sai nayi tallan goro,Sabo da Abbu baya son Hajiyarmu Bai Hana a daura min tallan ba,Amma yaran Anty hanawa yayi a Dora musu talla.

    Takaitattun matsalar mu kenan Nan gaba za kuji Wanda baku San dasu bama.


    Allah yayi min baiwar hakuri ban gaji iyayena wajen masifa ba,sanyin Hali gareni,ga tsoro,sannan Ina da matukar addini,sannan kaf danginmu Babu me kyauna da kokarina,nafi kowa kyau da fata me kyau kamar jinin balarabiya wasu sun Dan fini haske da kadan duk da cewa Nima farace Amma hancina Bai cika tsini ba Kuma ba gajere ba,sannan Dan bakina karami jajir,gashina Baki sidik ga tsayi ko kitso baya yi,har gadon baya,idona farare tas Dara Dara,tun daga gaban goshina zaka ga gashina yalala ya kwanto, Ni ba rammiya ba ba Kuma me kiba ba,ga shape dirina abin  kallo ne duk Wanda yayi tozali Dani sai ya kara, sabo da tsananin kyau na, idan baka sanni ba zaka rantse balarabiya ce  ni, Amma duk kyan Nan nawa bani da saurayi bani da mashinshini sabo da halin Hajiyarmu Babu Wanda ke son hada zuria da Tata an Gama yadawa da sharri iri iri ake yi Mana kowa yazo wajena sau daya bazai dawo ba,a cikin dangi za a samu wasu munafukai suje su fada cewar Yar iska ce Ni har cikin shege na taba yi an zubar,sannan suce idan ya aureni zan mallakeshi,ga Masifar uwata,duk kawayena anyi musu aure tuni, sai Ni kadai Wanda a rashin miji ne yasa nake Karasa secondary Amma da ace na Samu miji ko jss1 bazan je ba za ayi min aure,yaran su Kawu Mata du Sunyi aure suna da Yara biyu Kuma mate Dina ne.


    Dangi an Kara tsanata Wai ni nake korar samari sai talla da iskanci a garin Ina kwalliya Ina iyayi,Hajiyarmu ma da Abbu laifina suke gani shi yasa suke Kara Jin haushi na,dangi ko biki ko suna bana iya zuwa kullum daga schl sai gida sabo da irin ci min mutunci da akeyi Akan Wai naki aure Nasa yaudara a gaba,dangin uwata ma Haka ga mutan gari,Haka nake Addua Ina kuka kusan kullum Allah ya bani Mijin aure ko wanne irine aura zanyi na huta da bakin cikin da nake kunsa.


     Yaya Salman ne kadai da Mahmood suke lallashina sannan suna matukar ji Dani,Mahmood ya taba furtawa zai aureni babarsa Matar Kawu Salisu tace zata tsine Masa shine yasa ma ya hakura Dani.

     Takaitaccen tarihina kenan.


    Ci gaban labari.


          Rataye nake da Yar Jakar makaranta ta wacce Ya Salman ne ya siyo min a garin Kaduna lokacin da suka je service, Uniform dina fes dasu Allah yayoni da Tsafta sosai kullum fes nake ko Ina kungu da sako na jikina,ga Mahmood Yana yawan bani kyautar turaruka masu kamshin gaske dake su Yan gayu ne sun Gama wayewa sabo da karatunsu a birni sukayi.

    Ina hanya na mike titi zan dawo gida sai ga motar Abbu Yana tukawa Golf ya rarako wuta kamar zai tashi sama Yana kallona Ina kallonsa Ina daga Masa hannu ko rage min hanya yayi sabo da makarantar Tamu da Nisa sosai ga Rana Amma ta window ya leko sabo da rashin tausayi Yana min Dariya ya wani daga min hannu irin sai na taho,gaba kadan kuma kannena ne su biyu yaran Anty Suma sun taso a gabana ya tsaya ya dauke su a motar suka tafiyarsu tare da bula min kura.

  

    Bansan sanda Hawaye ya tsiyayo min ba,kawai na bawa zuciyata hakuri har na Karasa gida,Ina sallama gida Kuma ko kayana ban cire ba Hajiyarmu ta fara fada uban me kika tsaya yi a hanya banza shashasha kina girma kina hauka,na bude Baki kenan zanyi magana ta dungure min Kai Dalla rufe min Baki sai ki dauki abinci kici kiyi Shirin Islamiyya ga gyada ta tana jiranki ki tabbatar kin siyar, sabo da takaici ban iya cin komai ba wanka kawai nayi tare da Shirin Islamiyya, Ya Salman ne ya shugo tare da kallona yayi Murmushi yace Sister kinci abinci kuwa? Ganin Hajiyarmu zata min fada kawai nayi Murmushin Dole nace sai na dawo bana Jin yunwa, da masifa Hajiyarmu tace me bakin Hali munafuka Wai fushi tayi Akan an Mata fada baza taci ba, Anty uwar tsokana tace kanki kika yiwa cikinki yarinya,gandareriya dake kice baza ayi Miki fada ba,idan Haka kike so ubanwa ya hanaki aure ki tafi dakin mijinki sai kiyi abinda kike so..


    Hajiyarmu Bata so wani yayiwa yaranta fada sai ita ko Abbu Nan take ta hayayyakowa Anty da fada yarki ko tawa?,Ina ruwanki,kije kiji da yaranki uwar iya Yar shishigi, Musa ne ya taka musu birki Wai Dan Allah Hajiyarmu me yasa kuke Haka ne why? Kun girma Amma bakwa gani,Ubanka kayiwa turanci ba Ni ba,sabo da kaga bama Jin turanci zaka zagemu da yaren nasara cewar Anty,Hajiyarmu Kuma tace Wai shi Dan boko to Munga Nasara ma marar tarbiya fitsararre.


      Salman dai Hannuna yaja Ni Kuma na daura faranti gyada ta a kaina na bishi muka fita tare, har bakin titi ya rakani muna hirarmu ya tsaya wajen masu soya doya da kwai tare da egg in to egg ya siya min na dari biyu harda lemon kwalba mirinda da ruwa pure water guda biyu ya bani a Leda sai ga Mahmood Dan Kawu Salisu suka rakani har schl sannan suka tafi zasuyi Shirin zuwa filin ball dake kauyen.


      Naje schl Ina tunanin rayuwata ko karatun yanzu na daina fahimta burina na siyar da gyadar dana zo da ita schl Kar na koma gida Naci duka wajen Hajiyarmu.

     Haka na dinga zaga class dake makarantun kauye ne na Gomnati ba damuwa akayi da ilmin ba Babu ruwansu.


      Ajin Yara na Shiga lokacin anyi break Ina so su siye min gyada ta,na fara musu wayo kasancewarsu Yan primary, wani bench na Yara na Samu duk sun fito da kudinsu zasu fita break na zauna saman desk na washe musu Baki nace Yan Yara Yara gyada me sihiri Ina tafi dama sun San wakar sai ko suka fara Baki daya ajin Ana tafi Ina bawa Yara guda biyu,suna ci nace duk Wanda ya siyi gyadar Nan zan bashi alawa me dadi,Nan Yara suka dinga turuwar siyan gyada da alawata a jaka Ina Basu daya daya,suna siya,kafin kace me sai ga wasu yaran ma na wani ajin muna rera waka,watarana ma idan na faki idon yaro kawai sai na kwace kudinsa na bashi gyada ta kudinsa Dole ya hakura yaci,Dan da Nan na siyar da gyada tas.


    Wurin Magrib muka tashi daga schl sai gida,Ina dawowa ranar Girkin Hajiyar mu ne Haka tace yawwa maza je ki karasa min girkin can,Haka ba hutu na Karasa na Gama tuwon shinkafa miyar Danyar kubewa da kifinta dake gidanmu ba laifi muna cin me kyau,Kuma gidan mu ba na kasa bane na bulon siminti ne ko Ina a shafe sumul yasha fenti.


     Ina gamawa zanyi wanka kenan na huta Anty ta Miko min katon botiki tace tuzuruwa ebo min ruwa a tuka tuka na waje,tsakanin uwa da danta sai Allah Hajiyarmu karaf a kunnenta fuuuuu sai gata ta fito ta kwace bokitin a Hannuna tayi ball dashi Nan take ya fashe,sai ga Abbu ya shigo daga masallaci,ganin Anty Amarya aka yiwa laifi ya fara masifa kamar zai cire bakinsa sannan ya kalleni tare da cewa zo ki tafi makarantar dare Dan ubanki mene amfaninki,ya kawo min duka Hajiyarmu ta Kare ya sameta a hannu, Hajiya ta kwalla ihu da uban karfi Wanda ya dawo da hankalin makwafta gidanmu,hannu aka ta Dora tana an tsaneni an tsani yarana,sai ka kasheni ka huta,azzalumi tunaninku ban son yarana,Anty tuni Sumi Sumi ta koma dakinta tayi luf tabar Hajiyarmu da babatu mutane suka cika gidan Ana kallon Hajiyarmu a Masifaffiya marar ilmi Ana ganin ita ce ke zaluntar Anty sai zaginta akeyi ita kuma tana ta faman hayaki da masifa.


    Kunya tasa gaba dayanmu muka bar gidan  sai dare wurin 10pm muka fara dawowa mu kullum gidanmu ba zaman lfy.

   Da Sassafe Abbu yace na fito ya aikeni na siyo Masa petrol,Salman yace tana mace Abbu ka bani Ni na siyo ko Musa duk ga Yara sai Fadila zaka aika,Abbu wata Harara ya watsawa salman Wanda yasa Salman yin shuru ba shiri, ita nayi niyyar aike idan ta gaji ta fito da miji tayi aure., Kudin kawai na karba da jarka na tafi naje na dawo sannan nayi Shirin schl.


    Abin takaici an fara registration na waec da Neco Amma da na sanarwa Abbu sai yace karatun ya mace bashi da Amfani a duniya Fadila nasan baza ki taba ci gaba a rayuwa ba,baza ki wuce kauyen Nan ba ko aure zakiyi to mene amfanin biya Miki makudan kudi haka,Dana biyawa mace taci gaba da karatu gwara na zubar da kudin,mene amfanin karatun boko wajen ya mace, Hawaye na fara ,sanyi,iska etc Dana Sha a banza bazan karbi certificate ba,ko bazan ci gaba ba ai na karbi Certificate a Hannuna.

   Da kuka na fito daga dakin Abbu,Hajiyarmu tasan me ya faru Baki ta tabe duk ke kika jawa kanki da kinyi aure ai da kin huta, Ina Hawaye tare da rakubewa a jikin bangon dakina kamar almajira nace Hajiyarmu Wai komai ba Allah ne yake tsarawa Dan Adam ba Amma kamar baku San hakan ba,ai aure lokaci ne komai dadewa idan da Rai zanyi, rufe mana Baki ai Baki niyya ba komai sai da niyya yake tabbata kiyi niyya ki gani idan bakiyi ba ehe cewar Anty tsokana,Mahmood ne ya shigo gidan wurin Mahmood ya Iskeni Ina kuka,Kanwata me akayi miki? Nace Abbu ne yace bazai biya min Waec ba,Kuma naje wajen kawun Salisu da Kawu Usman sunce baza suyi asarar kudi ba Wai aure ne kadai idan zanyi zasu kashe min kudi Amma boko ai zunubi zasu kwasa ma, dariya Mahmood yayi Dan an biya boko mace tayi shine za a kwashi zunubi,  lallashina yayi sannan yace Zamu biya Miki Ni da Salman dasu Musa ki daina kuka,Nan take farin ciki ya mamayeni.


     Washe gari kuwa da safe Salman da Mahmood suka je suka biya min Waec da Neco, zo kuga murna Ina ta gode musu, Salman Yana dariya yace ki Bari yarinya Allah yasa muyi kudi Zaki ji dadi,nace Allah yayana?yace sosai ma,to Allah ya hore suka ce Ameen sannan suka tafi daga schl din.


   Koda Abbu yaji cewar an biya min kudin jarabawa sai ya dinga fada,da sauri ya shugo yace Ina Fadila,nasan halinsa da gudu na fito nasan halinsa yanzu na Sha Mari,yace naji kinje kin Sa an biya Miki jarabawa ko? Wato Ni ban Isa ba,kin shahara to wlh sai dai ayi asarar kudin Amma Baki Isa kin zana jarabawa ba,ni Zaki tozarta,to zanga me iko dake tsakanin Salman Dani,daga yau na soke zuwa makarantar taki har Islamiyya, Wai ke sai kin ci da biro ko? Ai naji me kike cewa a garin sai kinci da biro,Rokon Abbu na fara Ina kuka,Abbu yace Abu daya zakiyi na kyaleki ki zana jarabawa,da sauri nace me zanyi Abbu? Aure ya bani amsa na gaji da gorin da ake min gari,da maganganu da ake Akan zuriyata,wlh kika sake sunana ya baci wlh kinji na rantse sai na koreki daga Gidana,Anty zaraf ta leko tace wlh kuwa yo yarinya ta Gama balaga a gida,ace kamar Fadila ta fara haila a gida,ga nonuwa kamar me shayarwa Allah yasa ma ba maza bane suka jawosu ta karfi sai wukil ta koma daki, Hajiyarmu wacce ke wanke wanke a bakin rijiya ta mike ta fara surfawa Anty masifa iri iri,Abbu ya zazzageta Wai Bata da hakuri ai fada Anty tayi min.


     Haka Abbu ya fice fuuu,Salman Yana dawowa yaga yanda idona ya kumbura sabo da kukan Dana ci,me ya sameki Fadila,labari na bashi yaji haushin Abbu Amma sai ya min Nasiha yace nayi biyayya Allah Yana kallo.


     Washe gari Ina kwance a dakina Ina tunani Ina hawayen dan ban San Ina yi ba,ganin kuka bazai Kare ba kawai nayi Alwala nayi Nafeela tare da Kai kuka na wajen Allah,karshe Nace Allah ka bani Mijin aure ko wanne iri ne Allah ko Mahaukaci ne zan aureshi haka.


    Anan nake Jan hankalin Yan uwa Da yawa Ana samu idan mutum Allah yasa Bai yi aure da wuri ba ko mace ko Namiji sai dangi da mutane su takura Masa,Ana gulma Ana aibata wasu ko ace ma fasikanci sukeyi,a garin haka sai mutum yaje ya zabowa kansa wahala ya aura,zaka ji da yawa hakan na faruwa Mata suna Allah ka bani Miji ko wanne irine aura zanyi Haka sabo da halin da suke Shiga wajen iyaye,Yan uwa,kawaye da mutan gari.

    Ana nunawa mutum shine yaki yi Ana mantawa da Allah.


    Bayan wata daya Cikin Yan uwanmu wata ta haihu yau Suna shiryawa nayi naci kwalliya ta kamar Yar birni dama gani da uban kyau kamar asace Ni,Hajiyarmu ce ta takura min ita baza taje ba sai Ni na wakilceta Kuma na zaga danginta Dana Abbu, Haka na fito na iske samarin gidanmu tare dasu Mahmood a majalisarsu suna ta tsokanata nayi kyau daddawar daki yau ta fito,dariya na danyi na wuce na tafi,Ina sallama a gidan mutane damkam Ana ta cin abinci tun kafin na Shiga aka fara gulmata Ana kus kus, Abin haushin dangina Yan uwa dasu ake zagina,tunda na Shiga wasu da gayya suke min habaici,wasu Kuma su fake da Wasa,da kyar nayi 10mnt na bar gidan, na fara zaga dangin Abbu duk inda na Shiga sai na fito Ina goge guntun Hawaye,Haka dangin Hajiyarmu ba hadin Kai Sam.


    Gidan kakannina na wajen uwa ma suka sani a daki ta inda suke Shiga ba tanan suke fita ba,kakannina Yafendo da Baffalo sune naje na karshe,Yafendo tana gani na tace oh yau kece a garin,gashi Nan duk kin tsufa a gida,yanzu Yar Nan baza kiwa kanki fada ba? Wlh Nan da wata Uku idan Baki fito da miji ba to ko da ubanwa daura Miki za ayi.nan suka Karaci surutunsu na taso na bar musu gidan Yafendo tace Yar bantan uba me kafa kamar tabarya.


    

     Bayan wata daya Ina wannan Hali da yamma na fita tallan Goro na dawo Ina kan hanyata ta komawa gida katsam naga mutane damkam a kusa da gidanmu Yara da manya ka rantse masallacin idi ne Mata da maza har da masu leke ta cikin gida Mata saman katanga, Wani Almajiri na tambaya me ake kallo me ya ta faru,Almajiri ya washe jajayen hakoransa yace Bature ne yazo Amma kamar mahaukacine fa an kasa ganewa Yana da hankali ko babu, Baki ganshi ba Dan gayu Dan birni Baki ganshi ba je ki gani.

 

   Jin ance bature ne nace Nima baza a barni a baya ba,Haka na kutsa cikin mutanen har na Shiga inda baturen yake, sai da na kusa Suma sabo da cikar zatinsa da haibarsa ban taba ganin me kyau Haka ba,ai sai na ganni na dawo baka a kansa,kyau kuwa kamar shi yayiwa kansa sai ka lalace wajen kallon wannan bawan Allah sai wani kamshi yakeyi,Shadda ce fara Kar a jikinsa me tsadar gaske tana sheki,sai dai ta danyi dirty kadan,Kuma gefenta ya Dan yage kamar ma kusa ce ta yaga wajen bana mutuwa bane.


    Gashinsa yawansa ya baci gashi me santsi ga wani sajensa Wanda ya taru da Dan yawa sai bakin Nan Pink abin shaaawa.mutane suna ta kallonsa shi kuma Yana jikin bishiya a zaune ya turo lips dinsa gaba kamar wani shagwababbe,a gabansa  na tsaya,Ina ta kallonsa Ina washe Baki,ganin kallon Bai isheni ba a gabansa na tsuguna tare da Kara tura Masa fuskata saitin tasa,kamar zan Shiga cikin fuskarsa.


    Abin mamaki ko kallona baiyi ba kamar Bai San da mutum ba,rigarsa na Dan ja ai kuwa ya kalleni kadan ya Kara turo Dan lips dinsa ya tsuke shi tare da make kafadar Shagwaba,a fili nace ah..ah...tofa sai na tintsire da dariya mutanen ma dake kallo suka fara dariya kamar mahaukata,wani yaro cikin Yan kallo yace Fadila Dan tabo Mana gashinsa muji,a hankali na Kai hannu zan taba gashin a tsorace,ai ko ya make min hannu ba tare da ya kalleni ba,ban hakura ba na Kara Kai hannu ya bige Hannuna ya mike tsaye a fusace idonsa har ya canja kala daga fari zuwa red,Alawata na Ciro a Jakar da nake Tara kudin tallana na Mika Masa ita,kallo na yayi kadan kamar bazai karba ba sai ko ya karba,abin da ya bamu mamaki ba tare da ya bare ledar ba ya cinye har ledar a Nan muka ce yana da tabin kai,mutane kuwa Kara yanyame wajen suke an samu a tsakiya.


     Kallon mutanen yayi sai ya fara toshe hanci Yana ja da baya,sai ya fara buya a bayana, idan na matsa sai ya matsa ya boye a bayana Yana leken mutane ta bayana,tsoro ya shigeni na fito daga mutanen nayi hanyar gida a guje, Abin mamaki Mutumin ya biyo Ni Amma cikin takunsa na Isa da gadara.


     Gudun na daina na tsaya kawai sai ya biyoni mutane na binmu Yana buya a bayana,ban Shiga gida ba kawai na dauki hanyar wani shago cikin kudin tallan na siya Masa pure water Yana tsaye kusa Dani kamshin sa ya cika ko Ina,na Mika Masa ruwan ya karba kawai sai ya jefar a kasa da yatsa ya nuna min ruwan jarka da ake siyarwa,Baki na hangame nace Kai almubazzari Dan asarar kudi sai na roba ko Ni ban Sha ba sai kai,to wlh baka Isa ba, kudin Hannunna ya nuna da yatsansa sannan ya nuna min ruwan roba,a Shagwabe nace Kai baka San Ba kudina bane! Na Hajiyarmu ne dukana zatayi daga wannan Ni dai bazan siya ma ba,Dole na mika kudi aka bani na roba na bashi,sai na ga ya kasa budewa Yana ta gwagwagwa,na karba Ina masifa Kato da Kai Amma baka iya abin duniya ba ungo na sa Masa bakin robar ai kuwa ya shanye ruwan tas,Allah sarki kishi yake ji, biscuits ya nuna min Nan na gane yunwa yake ji na siya Masa biyu, Dana bude na bashi Bai iya ci da kansa ba Haka na bashi da kaina ya cinye, nace to ka tafi yawonka Ni gida zanje duk ka cinye min kudi na Ina ta masifa Amma yayi mursisi ko a jikinsa, Dana tafi Nan ma Bina yayi a Haka har kofar gidanmu,nace ka biyo Ni su Salman zasu koreka ne yaro ba ruwana Ni.
















AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                    2









Official 









By











AsmaBaffa















             Bai ce kala ba Haka muka je har kofar gidanmu babu kowa duk suna Masallaci sallar Magrib, Haka na shige gidanmu bayan na dauki kudina Dana kashewa Dan Bature na biya Hajiyarmu da kudina da nake Tarawa,muna zaune a tsakar gida Ana cin abincin da dare kawai sai ga Dan Bature ba ko sallama ya shigo kamar gidansu,Anty da yaranta tare da Hajiyarmu tuni suka fada daki da gudu tunaninsu Bature ne Dan wani fari ne tas ga uban kyau kamar shi yayi kansa,harsu Salman sunji tsoronsa kasa motsi sukayi,Abbu dake gefe saman carpet jikin dakinsa shine yayi ta maza ya daka Masa tsawa Kai lfy gidan ubanwa zaka je Haka? Shuru Babu amsa sai ma toshe kunnansa da Bature yayi sannan ya hade Rai tare da turo lips irin an takura Masa baya son hayaniya, dube dube ya fara can ya Hangoni saman katuwar Shimfidar tabarma Ina cin tuwo,a hankali cikin takunsa na birgewa ga uwar gadara gefena ya zauna kusa Dani a saman tabarmar,Su Anty da yaran gida sai lekenmu sukeyi,mamaki ya kamasu ganin banji tsoro ba,Baki Bude Abbu yake kallon mu, Su Salman ma Haka,Kwanan tuwona na tura Masa gabansa,ya zubawa kwanon Ido tunawa nayi baya iya cin Abu da kansa,Hannu nasa na yanke tuwon sannan na Kai Bakinsa ai kuwa ya bude bakin na saka Masa ya fara taunawa kamar baya so da gani Bai Saba ci ba kawai Dan Yana Jin yunwa ne yake karba Yana ci.


    Muryar Abbu ce ta bamu tsoro yanda ya daka Mana tsawa,Iskancin naki ya Kai Haka dama? Shi yasa nake murna  da Allah Bai bani Yara Mata ba sai maza ke kadai mace Amma sai jawo min magana kikeyi to Zaki ci ubanki aure zan Miki na Dole Kuma wlh kika sake da mahaukacin Nan zan hada ki.

    Kayi Hakuri Abbu taimako fa nakeyi wlh yunwa yake ji,Dan Allah ku daina ce Masa Mahaukaci duk Wanda ka ciyar Allah zai baka Lada ko dabba ce,Jar uba lallai zan karyaki a gidan Nan Fadila cewar Abbu, Hajiyarmu ce ta fito daga daki a tsorace ta kalli Dan Bature tace Kai tashi ka fitar Mana a gida,kallonta yayi sai ya koma ta bayana ya buya Yana leko da kansa ta kafadata, yau nake ganin Dan iska wannan ko a fili tantiri ne sai shegen Jan kunne,ga uwar Suma kamar dakin bukkar fulani.


    Salman ne yazo ya fara kokarin Jan Bature zai kaishi waje Amma ya kasa Kuma yaki fita sai ma like min da yake faman yi a bayana, rada Salman yayi min a kunne cewar tashi ku tafi waje ki jashi ki San yanda zakiyi ku rabu mu rufe gidanmu kafin ran Abbu ya baci wlh duka Zaki ci kin sani ko ya Miki auren Dole kuma Kinga mu baza muji dadi ba.


    Mikewa nayi na dauki wani kwanon na zubo Masa tuwo da Miya na rufe da murfi,Hajiyarmu tace a kwano na me kyau Zaki zubawa Mahaukaci abinci?ubanki ne ya siya min,to kudina nasa na siya Dan gwal ne da sai a kwano me kyau zaici?, Mayar ki zubo Masa a wannan tsohuwar langar wacce ta kwankwatse idan ta Bace ma taje,amma kwano na me kyau sabo a bawa Mahaukaci abinci a ciki ai kinyi karya Yar Nan,Anty ta leko tace Wai ita iyayi ga Yar me kudi komai nata sai anyi karya Yar karya kawai shine harda daukan sabuwar silver.


     Bance komai ba na canja kwanon lokacin Bature ya biyo Ni har kitchen Yana buya,Hajiyarmu ta rike haba tana  Salati tace wannan yaron mashahurin Dan iska ne,Dan ubanki wlh ki kiyayeshi,Anty ta karbe da Allah ya kiyaye Kar ya dirka Miki ciki kafin ta rufe Baki Abbu yace da kuwa na kasheta da Hannuna.


   Bance musu komai ba nayi hanyar waje ai kuwa da sauri ya biyo Ni mun wuce Abbu kenan ya Sa Muficin da yake fifita dashi ya kwalawa Bature a kafafu Amma kamar dutse ya daka,Abbu ya sake rade Masa kafafu sosai da zafin gaske,Bai ko kalli Abbu ba yabi bayana muka bar gidan.


     Can nesa da gidanmu saman wani dakali na zauna shima ya zauna a gefena,tuwon naci gaba da bashi ya ci da yawa kuwa nasan Yana bukatar ruwa haka na tafi shago Yana Bina a baya kamar jela na siyo pure water biyu na bashi daya da kaina wannan time din Bai nuna ruwan roba ba.


    Saman dakali muka zauna na dinga Masa magana Amma Bai ce kala ba,nace Dan Allah ya sunanka? Yayi Shuru ba magana,ko Kai kurma ne? Nan ma Shuru, maganata naci gaba da fada Dan Allah ka daina zuwa gidanmu wajena Abbu na zai Duke Ni,Amma ban San Ina zaka kwana ba,ga hadari a gari tabbas ruwa zai zaneka wayyo ya zanyi na taimake ka ni. Haka dai na karaci surutuna na mike zan tafi gida ganin dare yayi da yawa,na gargadeshi Kar ya biyo Ni.


    Nayi Nisa da tafiya kawai na hango shi Yana Bina a baya Nan na kwashe da gudu na fada gidanmu sannan na kulle kofar har Hawaye nayi na tausayin bawan Allah yau nasan idan anyi ruwa ba shakka zai zaneshi.


   Shi kuwa Yana karatowa yaji gidan Gam a kulle sai ya zauna a bakin kofar gidan namu ya fara gyangyadi bacci ya kwasheshi.

    Misalin Sha biyun dare na kasa bacci tunanin Dan Bature nakeyi gashi tuni an fara ruwa nasan ruwa Yana dukansa yanzu hawayen tausayi ya zubo min,a hankali na tashi na fito a dakina na lallaba naje na bude kofar gidanmu a hankali, Aiko na ganshi a zaune Ana tsinka ruwan sama kamar da bakin kwarya shi kuma Yana zaune ya dunkule waje daya ruwa na labtarsa Yana ta karkarwa.


     Salman ne ya fito yaji kamar an bude gida tunaninsa barayi ne sai ya ganni Ina leke,yace Sister lfy?, Nace leko ka gani,ya leka yaga Bature shi kanshi ba karamin tausayinsa yaji ba,yace taimaka Masa ya kwana ko a zaure ne Amma Da Asuba ki zo ki fitar dashi kafin Abbu ya tarfa ki.


  Dadi naji sosai shi Kuma Salman ya juya ya koma dakinsu,Da gudu na fito na Karasa inda Bature yake na Dan bugi bayansa da Hannuna ga ruwa ya Kara tsugewa, da sauri ya juyo ai kuwa ya ganni ba shiri ya mike tsaye duk da duhu Amma ya gane nice,karo na farko da naga Dan Murmushinsa kadan,ban jira ba kawai na figi hannunsa me Masifar laushi muka Shiga gidanmu, Salman ne ya kawo min wani kayansa Shadda Riga da wando Tasha guga yace gashi ki bashi ya canja Kar sanyi ya Masa Illa,sannan ya dakko min wani bargo guda biyu,ungo ki Masa Shimfidar da daya ki lulluba Masa,na fara Masa Godiya Ina murna yace ke dai kiyi sauri karfa a Kama mu ya juya dakinsu.


     Bature na kalla Ina Murmushi nace cire Kaya n ka canja,kafada ya make alamar yaki, nace sanyi zai maka illa Ashe kana Jin magana,rigarsa na daga zan cire Masa ya zuba min uban yakushi saida ya dauke min fata, haushi naji sosai na bude kofar nace to fitar Mana a gida,kawai sai Naga ya fita kuwa yayi tafiyarsa cikin ruwan Nan ga duhu ya dauki hanya sosai.


    Gidan na rufe na maidawa Ya Salman kayansa na koma na kwanta da kyar bacci ya daukeni Ina tunanin Bature yanzu Yana can ruwa Yana zaneshi. da Asuba na tashi nayi Alwala da sallah sannan na fara tasbihi da sauran azkhar har Rana ta fito gashi dama Abbu ya hanani zuwa makaranta talla kawai nake fita sabo da na duba Bature ko ya kwana lfy? Da wuri na Taya Hajiyarmu girki shayi muke Sha lafiyayye da kosai sai bread,sannan ga Koko da dumamen tuwo,Bayan na sake yin brush nayi wanka na fes na sa doguwar rigar atamfa ta me kyau nayi acuci da gashina tare da yafa Dan gyale na,sabo da kallo a waya yanzu mutan kauye ma sun waye ba a wuce su a iya wanka da kwalliya sabo da kallace kallace a waya, Kuma da yawa Yan makaranta basu fiye kauyanci da yawa ba, suna wayewa bare gidanmu da muke da Dan rufin asiri daga mazan har ni daban muke ga kyau.


    Hajiyarmu ce ta kalleni ta tabe Baki ga kyau har kyau ba miji,yau Kuma tallan goron da wuri za a tafi haka? Anya ba akwai wata tsiyar da Zaki shuka ba nasan halinki Fadila, Murmushi nayi nace nafi so na siyar da wuri kafin mazan su tafi gona kin San tsofaffi da gona, Hmm to ya Naga kina wani nishadi ke da kullum fuska ba rahma Kuma sai wani zumudi kike Bayan tallan idan Zaki je kamar Zaki mareni Haka kike tafiya.


    Shuru nayi Mata ta Kara tabe Baki tace dauki ki tafi tuku tuku mugun ice a Haka kamar saliha,Ni dai Shuru nayi na dauki talla na na fita Bayan na Shiga dakin Abbu na gaishe shi Yana muzurai Ni dai na fice abina,ko wajen tsofaffin banje ba,na fara duba gari ko zanga Bature Amma ban ganshi ba,hankalina ya tashi sosai na Shiga zagaye kauyen nan, har kusa da wani Rafi da mutane ke wanki ga bishiyoyi da ciyayi Kore Shar ga sanyin Niima a wajen,na duba ko Ina Banga kowa ba na juya hankali na tashe na fara tafiya naji an ja min gyalena kadan,a tsorace na juyo sai nayi tozali da Bature,kasa kallonsa nayi sabo da tsananin baiwarsa da kwarjini ga wani kyau me tafiya da imanin Dan Adam.


     Ajiyar zuciya na sauke a hankali wani farin ciki ya cika ni, nishadi ya kamani gashi lfy Lau,juyawa yayi ya fara atishawar mura sosai,kayan jikinsa Sunyi dirty,hannunsa naji me matukar laushi cikin nawa ya rike Ni wani zirrrrr naji jini na ya amsa,Har gindin bishiya ya Jani sannan ya zauna Nima ya min nuni da na zauna,Zama nayi nace Ina kwana Bature? Bai ce komai ba ko kallona baiyi ba,na durkusa nace Ina kwana? Ya ka tashi? Ice ko dai lfy kake? Ya ruwa jiya Kuma sai kasha dukan ruwa gashi mura ta cafkeka Bature Kai dama ba kwari ba kamar fiigaggiyar kazar turawa kake.


    Kallona yayi kawai ya hade fuska,nace Allah baka hakuri me yayi zafi Ni Fadila,da gani Amma Kai Masifaffe ne ko irin Hajiyarmu,wlh ka kiyayi kanka mutan gari zasu tsaneka tam ga Hajiyarmu abinda ya jawo Mata baking jini kenan har mu yaranta aka tsanemi.

    Ido kawai ya zuba min Yana kallona nace ae ka kalleni da kyau Kai ba a Isa a Gaya ma gaskiya ba sai kana fushi Haka ake rayuwar duniya fisabilillah kace baza a fada ma gaskiya ba to ya kake so ayi maka Kai kaki magana kamar jariri.


     Yanzu kaci abinci ko da yunwa ka zauna? Shuru ba magana,Maganar kurame nayi Masa kaci abinci? Kai ya girgiza min Alamar baici komai ba,nace to na ganoka kurma ne kai Ashe? Bari na Nemo ma abinci karka biyo Ni ka jirani a Nan.


    Zama yayi kuwa Bai bini ba na ajiye farantin goro na a gabansa Ina cewa ga ajiyata Nan ka jire min Kar ka Bari wani ya dauka, nayi tafiyata abina.

     Da sauri naje na damu Mahmood da Ya Salman sai sun bani dari biyar zan siya wani Abu,Ya Salman yace me Zaki siya? Nace sirri ne idan zaku bani ku bani,Mahmood ne ya zaro dari biyar ya bani Ina Godiya na fyalla da gudu,na koma gida ba tare da kowa ya ganni ba na dauki cup me murfi,na Shiga dakin Salman na dauki kayan sawar da ya bani jiya na sawa Bature,da gudu na arce muka ci karo da Abbu Dan karma ya min magana na Kara karfin gudu na a tamanin fiiiiit na wuce shi, Ina jinsa yace Zaki dawo ne.


    Table din  me shayi na na tsaya nace ayi min hadin kauri na dari,Bread na Hamsim,naje na siyo pure water biyu,na siyo tooth paste da brush sababbi na dawo inda na barshi me zan gani Yara sun taru a gabansa suna ta kallonsa suna tsokanarsa ga goro na Sunyi kaca kaca dashi a wajen suna iba suna watsawa kogin, ragowar Kuma suka gatsa su Yanda bazai siyu ba.


    Da masifa na koresu,suna tafiya cikin sanyi na nace yanzu kana gani suka lalata min Kaya Haka? yau duka Hajiyarmu zata min,Bai kulani ba, haka na bude brush na matsa toothpaste ina Masa Zancen kurame ya taso kusa da rafin, na gwada Masa yanda zaiyi abin mamaki sai ya make kafada ya ballo abin bishiya yayi Masa kamar aswaki ya fara goge Bakinsa dashi, Haba shi yasa naga hakoransa neat kullum Ashe aswaki yake yi,a gabana ya goge ko Ina har halshensa can ciki, fushi nayi yaki karbar nawa yayi brush,kamar ya sani sai ya jefar da Aswakin ya Miko min hannu na bashi Brush din yayi abinsa kuwa,sannan na bashi pure water daya ya kuskure bakinsa, brush din na wanke na maida su leda, Ina Murmushi na sake Mika Masa kayan Ya Salman nayi Masa alamar ya sa harda Boxers, da kyar na rokeshi ya karba ya zaga Bayan bishiya ya saka kuwa Normal sun Masa kyau da yake yafi Ya Salman Dan kauri sai ya cika kayan tab yayi Masifar kyau kamar wanka yayi abinka da farar fata.


      Kayan daya cire harda singlet da boxers nasa designers na kwashe na linkesu na zuba a Leda,agogon dake daure a hannunsa nake kallo na Diamond me kyau da tsadar gaske da wata azurfa zobe me kyau.


    Tea din na bude nasan ba iya Sha zaiyi da kansa ba Haka na zage da kaina na dinga bashi da bread ya shanye tas,ya fisge ruwan dake Hannuna pure water saida ya ji min ciwo kadan a fatar Hannuna ya karce ni,  shanye abinsa yayi sannan na mike na tafi gida, shi Kuma a Nan gindin bishiyar yayi kwanciyarsa bacci me karfi ya kwashe shi.


     Munafukai yaran Kawu Salisu Dana Usman har sun ganni duk abinda nakeyi suna sa min Ido,tuni suka dinga yada Ni a gari har Zancen ya koma kunnen Abbu da Yan gidanmu,Bulala Abbu ya tanada Yana jira na dawo,mutanen gari Ana ta surutu Ina iskanci da Mahaukaci Dan na ganshi Kyakyawa iskanci na harda mahaukata nakeyi.


    Babu Wanda ya nuna min a fuska har na Shiga gida,Ina tunanin me Hajiyarmu zata yi min ba goro Babu kudin goro,ina rabe rabe na Shiga gida,Hajiyarmu tace au Ashe ma kin siyar har nace Zaki gane kurenki nawa kika siyar kawo a irga kudin Lallai kina so nayi Miki kayan kitchen me kyau idan auren yazo inye watarana kirkinki yawa ne dashi.


    Ina Ina na fara nace Uhm...wlh ba laifina bane Dan Bature na bawa jira ya bar Yara suka kwashe,Dan meeeeee kikace? Hajiyarmu ta tambaya tana turo min kunnenta daya tare da karkace wuyanta, Bature na Bata amsa kafin na rufe Baki ta gasa min mari, ta hada kaina da bango ta gwara min guf tuni na kwalla ihu ina neman agaji,Abbu ne ya shigo da Bulala ya kulle dakin ya Shiga tafkata Yana dama taraki nakeyi abin kunyar da kike jawo min ya isheni gwara na hallaka ki da Hannuna, bulalansa sai da suka karairaye a jikina yayi min jina jina,fuskata da jikina sun kumbura Sunyi shatin bulala, Hajiyarmu tana Kara Mata Malam.

     Anty ta sheke da dariya tace yarinya anga me kyau Oh duniya yanzu ba a soyayya Dan Allah.


    Haka mazan gidan harda Mahmood suka ce Suma sun daina kulani tunda bana Jin magana Ina Bata musu Sunan family bana jin magana,Ya Salman yace kin San Halin Abbu da Hajiyarmu idan kinwa kanki gata to ki daina kula wannan Mahaukacin wlh matukar Baki daina ba Babu mu ba Ke,a hankali nace ai kuwa wlh sai dai a kasheni Kuma kowa ma ya daina kula Ni din Amma bazan fasa taimakonsa ba.

    Haka kika ce? Cewar Ya Salman nace ae sai dai kuyi hakuri,Baki bude yace to muma ba ruwanmu dake,nace ae kowa yayi harkarsa, Hajiyarmu ce ta Kara kwarfeni da Mari ta harbo Ni tsakar gida Ina kuka .


   Sai Dana kwashe kwana uku Ina jinya ko fita banayi,Amma duk da Haka tunanin Bature nake ko Yana Raina so nake kawai na warke na Nemo shi.

    

      Abbu Kuma sunyi meeting da Yan uwansa za ayi min aure Nan da sati Uku da Wani dan uwanmu Dattijo ne ma Talle, Talle yace Yana so na a bashi ai kuwa Abbu yace an Gama ayi shiri Amma Kar a Bari na sani sai dai naji kawai an daura,Akan Haka Ya Salman yace gaskiya baza ayi min Haka ba,Amma Abbu ya zazzageshi Dole ya kyalesu.


    Bayan naji sauki na kwaso shardarsa tare da Singlet da boxers Dana kwaso na bashi na Ya Salman ya Sa,Sabulun wanki da Omo na dauka a tsakar gidan na zage na fara wankewa,gashi yamma tayi kowa Yana gida Musa da Salman tare da su Hajiyarmu mamaki ya kamasu, yanda na zage nake dirzar kayan Mahaukaci,Su Salman da Anty suka Shiga sheka min Dariya irin Nima na haukace,Abbu ne ya shigo yaga na wanke farar shadda fari tas Malam tana daukan Ido, faraarsa ta fadada yace ah Lallai yau Ashe Ladan mahaifi ake nema harda yi min wankin Kaya,Ya Musa suka kwashe da dariya tare da cewa Abbu kayan saurayinta ne Mahaukaci take wankewa ta bashi kayan Ya Salman ya canja take wanke nasa,kalli Singlet din da Boxers kalarsu daban,Amma duk inda wannan guy din ya fito masu hannu da shuni ne.


    Nan take Abbu ya Bata fuska yace Allah wadaran naka ya lalace ya mace daya tal ta buwayi mutane,Sha shashar banza, na kusa maganinki ya shige daki Yana fada ba ji ba gani,Ni kuwa naci gaba da wankina har Waka nake rerawa.


    Bayan kayan sun bushe daf da Magrib na goge su tas,Kuma kamshin turarensa suna jiki Bai fita ba duk sun bulle gidanmu da kamshi, da dare na saci jiki na Kai rigar shagon tela inda kamar kusa ta yaga na bada hamsin aka dinke Dan wurin sannan na gyara ninkin na saka kayan a akwatuna.


    Washe gari wajen Ya Musa naje nace ya ranta min dari biyar, da kyar ya bani,na fita na siyi sabulun wanka Giv da soson wanka sabo na saci jiki da kayansa a Leda har brush da komai,Ina fita waje ikon Allah na hangoshi a kofar gidan mu nesa kadan ya zauna a jikin bishiya abin tausayi sai kallonsa akeyi kamar watan Ramadan, Yana ganina ya saki wani Murmushi Wanda bani kadai ba har mazan ya sumar dasu dimple dinsa ya loba kyawawan hakoransa suka bayyana,cike da takunsa na gadara ya nufo inda nake Nima Murmushi na Shiga yi ba tare da na sani ba,kamar me hankali ya karbi ledar Hannuna ya bude ya duba sai Naga ya hade Rai tare da turo Dan lips dinsa, Yunwa kake ji? Na tambaya Kai ya daga min Alamar yaji me nace,Hannuna zai rike na boye hannun nace ba kyau zo mu tafi na Masa da Maganar kurame,Muka jera gwanin birgewa sai labari nake Masa Amma kamar da dutse nakeyi.


     Ban tsaya ko Ina ba sai bakin titi shagon aski muka je dashi,da kyar na lallaba ya Shiga Haka Zama a kujerar ma Nasha fama dashi,nace me aski na Yan gayu Zaka Masa Dan kadan zaka rage Masa sumar ka Masa gyaran fuska sosai haka kuwa akayi sai gashi ya Kara wani mugun kyau, nace nawa?  Me aski yace kyauta nayi Masa sabo da taimako ne tunda bashi da hankali kuje kawai.


    Cike da masifa nace Kai kiyayi kanka Kar ka Kara cewa bashi da hankali wannan da kake gani ya fika hankali da baiwa,yanzu idan da Kaine a matsayinsa ai dukan mutane zakayi Dan kayi Masa aski kyauta shine zaka zage shi ga hamsin Dinka Nan bama son kyautar.


     Me aski ya taso da masifa kamar zai mareni Yana kamar ba Ke ba Fadila,kin canja ke da kike me hakuri da kunya ga kawaici Amma akan Mahaukaci kin lalata rayuwarki,idan Baki sani ba ki sani kaf garin Nan ba a kallonki da mutunci zaginki akeyi, tsakiya Bature ya Shiga ya kareni wani kallo ya watsawa me aski sai gashi yayi mukus.

     Gidan wasu samari na tsaya nace Dan Asabe Dan Allah ku bashi aron bayinku zaiyi wanka Baki bude suke kallona,Rabiu yace Fadila ko dai kema kin zare ne Taya Mahaukaci zaiyi wanka?,a wajen nace idan zaku bashi ku bashi, daya cikinsu yace wlh kika sake sai na fadawa Abbunki kin San dai halinsa,Nan tsoro ya kamani na tuna dukan Dana ci nace Allah baku hakuri naja Bature muka tafi Rafi da ruwa ke zuwa garai garai.


     Da kaina na gwada Masa yanda ake wanka Amma yaki yarda sai na bashi sabulun da soso nayi kamar na tafi na labe a Bayan bishiya,ya Dade Yana tunani sai Naga ya cire kayansa kaf daga shi sai Boxers ya Dan Shiga gefen kogin abin mamaki yayi wankansa tas yanda kowa keyi har ta cikin boxers din Bayan ya Gama ya fito kawai sai na rufe idona Allah yasa wajen ba mutane ya buya Bayan bishiya ya Sa boxers dinsa Dana wanke da singlet,sannan yasa shardarsa Tasha wanki da guga.


    Ina kallo yayi aswakinsa tas,sai da ya Gama na dawo, na kwashe kayan daya cire na zuba a ledar.sai Hamma yake da alama yunwa yakeji.

   Haka na siyo Masa soyayyar doya da kwai da ruwa na dawo na kawo Masa,hayam hayam ya cinye ya shanye ruwan da gani ya Dade rabonsa da abinci tausayinsa ya kamani,na koma na Kara siyo Masa shinkafa da Miya da wake Nan ma ya cinye tas ya watsar da sauran ya Sha ruwa, sannan nace taso muje yawo kaga gona alama na Masa da hannu ya biyo Ni.

    Yana Bina muna tafiya Ina ta Masa labari iri Wanda Bai ko kulani ba.











AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                      3










Official









By

AsmaBaffa














     MARCYCOOL, FLOWER,AUTA,ASYCOOL and JANNAT TA SALIM page dinku ne fa.ku kwashe min da tafi😆.








            Muna tafiya dashi wani munafukin ya ganmu da sauri ya Kira Abbu a waya ya sanar Masa ga Fadila can sun tafi yawo cikin daji da Mahaukaci,ba tare da na sani ba sai ga Ya Musa tare da Ya Salman a fusace, ya Salman bai jira komai ba ya kifa min Mari har biyu,Dan Bature a hasale ya shaki wuyan ya Salman tare da yarfa Masa Mari sai da jini ya fito ta Hancin Ya Salman,Kuka na fara ya Musa da Ya Salman suka hada karfi da karfe suka fara dukan Dan Bature sosai,Gefen kansa ya fashe jini ya fara tsartuwa,Ni Kuma Ina kuka na Kare Dan Bature Ya Musa ya kawo Naushi ya sameni a Hanci Nan take Hanci na ya fashe jini na fita,Dan Bature Yana ganin haka ya Kara haukacewa ya mike ya Shaki Ya Musa da Salman ya gwara kansu,wani Naushi da yayiwa Ya Musa sai da ya zube har kasa,mutane dake kusa suka fara kawo dauki sabo da Dan Bature yayiwa Ya Salman jina jina Haka ya Musa ma tuni yaci dukan kawo wuka,Mutane da yawa suka taru tare da rirrike Dan Bature dake Huci kamar Zaki,Wata girgiza yayi gaba daya ya watsar da mutanen da suka rikeshi sannan ya Fadi a kasa shi kadai ya fara jijjiga kamar me fyarfyadiya sai dai wannan har wani gurnani ya yakeyi ya dafe kansa,Gigicewa nayi Ina uban kuka Ni Sam Bata su Ya Salman nakeyi ba hankalina Yana wajen Dan Bature,Addua na Shiga tofa Masa tun Yana yi da karfi har ya dawo yi a hankali sannan jikinsa ya saki yayi luf a kasa kwance Nan da Nan bacci ya kwashe shi, lokacin na cire gyalena na daure Masa kansa da Gyalena inda jini ke zuba.


     A matukar fusace Salman da Ya Musa suka mike jikinsu duk jini suka fara cin ubana,Bulala suka Sa suka zaneni tas sannan Musa ya sabani a kafada suka tafi Dani giga,Ni Kuma kuka kawai nake Ina kallon Dan Bature cikin jini ya Dan bude idonsa da kyar Jin muryata Ina kuka Ina kiransa Dan Bature Ina Miko Masa hannu,Ya Salman ya lankwashe Hannun da na Mika sai da yayi Kara,na tsandara ihu,Dan Bature Yana yashe a kasa abin tausayi ya bude idonsa Yana kallona bazai iya tashi ba,shima daga kwance ya Miko min hannu,karfin kukana na Kara.


     Muna zuwa gida Abbu yau Bai dakeni ba, meeting din gaggawa ya hada tare da iyayensa,Iyayen Hajiyarmu da kannensa sai Kuma Yan gidan namu kaf yaro da Babba, a tsakiya suka sani Ina Hawaye.


    Abbu cikin sanyin murya yace Fadila nace Naam Ina kuka,yace na biki ta lallami na biki ta lumana,na fada Miki a tsaye na fada Miki a zaune,sannan jikinki ya Gaya miki, yanzu gashi Ina fada Miki da sanyi karki kuskura na fada Miki da zafi wannan bazai Miki kyau ba,me na rage ki dashi? Kinki aure yanzu Kuma kina bin Mahaukaci,Yar iska kike nema ki dawo? Kai na girgiza alamar A'a, yace to bakya kaunarmu mu iyayenki da Yan uwanki kike aikata haka Dan ki zubar Mana da mutunci? Kai na girgiza, yace dubi Yan uwanki na jini yanda Dan iskan Mahaukacin da kike bi ya aikata musu yanzu dadi kike ji kenan? A hankali nace a'a Amma ai su suka jama kansu tunda sune suka tsokaneshi,Duka Hajiyarmu ta kai min Ana magana bakya ji ko, Abbu yace ai ke ta gado halinki tayo Hadiza munafukar banza ai ke kike zugata,Wai an tabo Fada Nan Hajiyarmu tace yanzu dai da tayi abin Tsiya sai ace iyaye Mata ke zuga yaro,Amma sanda yaro yayi abin kirki baza a taba godewa uwa ba ace anyi tarbiya me kyau sai marar kyau sannan miji zai dinga ganin laifin mace, Yafendo tace ke rufe mana Baki yo ke har wani halin kirki ne da ke,Anty da ke gefe tace badan Allah yasa an aure Ni ba ai da abinda yaran Hadiza zasu yi sai yafi Haka,nice nake sasu a hanyar kirki.


    Abbu yace na sani Sarai Allah Miki Albarka Antyn Yara,Hajiyarmu zatayi magana Ya Salman ya Mata alama da ta kyalesu,Yafendo ce tace to Fadila tunda tsiya kike ji muma mun shiryeki aurenki saura sati biyu da Talle Mai lemo,Abbu yace Kuma wlh kika gudu daga garin Nan ban yafe Miki ba na cireki a yarana.

    Ihu na Shiga tsalawa Yafendo tace kyayi Kya Gama Nan kowa dake wajen suka rufeni da fada kowa Yana tofa albarkacin Bakinsa, sai da suka Gama nace Wlh na daina hakuri daga yau na Zama marar hakuri da mutunci,tunda Haka ne tantiriya zan koma,Kuma matukar aka bani Talle sai na zuba Masa shinkafar bera.

    Baki Kawu Salisu ya tabe yace munga irinku kun fi Dubu sai anyi aure ajiku luf.

   Mikewa nayi na fita abina ba tare da an bani izinin tafiya ba.


     Yau kwana nayi Ina kuka karshe dabara ta Fado min,na koma wajen Abbu Bayan na gaisheshi nace Abbu Dan Allah to Ni dai daka aura min Talle gwara ka aura min Dan Bature ko a daji zamu na kwana zan zauna,Salati Abbu ya saki kana ya fashe da kuka,Ya Salman suka afka dakin Abbu da gudu sun zata wani gagari min abune ya faru da har Abbu ya fashe da kuka Haka har tsakar gida Ana jinsa.


    Musa yace Abbu lfy?, Abbu ya Kara fashewa da Kuka Yana nuna Ni da yatsa kamar yaron yaye ban San sanda na kwashe da dariya ba nace Wai Dan nace ya aura min Dan Bature Abbu Ashe Saurin kuka ne da Kai? Ya Salman ne ya Kore Ni shima Yana kunshe dariyarsa.


     Gaba daya na canja halina na hakuri da kawaici tunda aka ce zan auri Talle me lemo,yau shiryawa nayi fes nayiwa Hajiyarmu sallama nayi karya nace zanje gaida dangi, harda murna tana sa min albarka, ban tsaya ko Ina ba sai rumfar Talle me lemo,ga lemo ya kasa harda kankana,Talle tunda ya ganni yake faman washe jajayan hakoransa, Ina zuwa da gadara cike da Isa nace Dattijo fere ka yankamin na dari biyar,Talle ya washe Baki yace ai Amarya kyauta za a baki, jiki na rawa yace wannan kwalliyar tawa ce? Kaina na dauke nace ta hadadden saurayina ce,Kai nifa dana maka kwalliya gwara nayiwa Mahaukacin Kare,Baki bude Talle ya kalleni kawai sannan ya yanka min lemo da yawa,nace kankanar fa ko a banza zaka aureni,Nan ma na zabi katuwa nace yanka ta,yamin yanda nake so Yana wani washe Baki na dauki ledojin nayi tafiyata.

   Na Shiga gida kowa Yana sa rai zasu Sha lemo da kankana sai suka ga na wuce na dauko Sallayata katuwa Ina budawa da gadara tunda yanzu na canja halina tunda akace za ayi min auren Dole,ficewa nayi daga gidan da kayana,inda nasan zanga Dan Bature naje,Allah sarki na ganshi futu futu duk yayi dirty ya rame sabo da yunwa yau kwana hudu kenan bamu hadu ba,ji nake kamar na Shekara wani dadi nake ji Dana ganshi,tunda ya Hangoni ya mike tsaye da sauri Yana Murmushi Wanda shima na farin ciki ne, wani azabar kyau yayi ga kwarjini.


      Duk da Dirty da yayi bana kyankyaminsa na Shimfida Mana Sallaya tare na zauna sannan na nuna Masa shima ya zauna tun kafin na bude ledar ya fisge ya bude,Amma bazai iya Sha da kansa ba sai dai ya dinga damalmalawa ta baci,da kaina na Shiga bashi Yana Shan kankanar, har Hannuna yake rikewa ya zuke har cizona yakeyi sabo da sauri, idan muka hada Ido Ina ta murna Ina Murmushi burina ya cika Yana cin abin da na kawo,idan muka hada Ido indai yaga Ina dariya sai shima yayi Murmushi Yana min wani kallo me zautar da hankalin duk Wanda ya kalla,ga wani kwarjini,kyau,sura da cikar zati.


     Yasha fruits din da yawan gaske musamman kankanar na zuba Masa ruwa ya wanke hannunsa Amma ya kasa wanke hannayen Haka na kwara musu ruwa ya janye hannayensa da sauri ya boye abinsa,faratansa nagani Sunyi zako zako,wani yaron Almajiri dake kiwon shanu a Bayan gari na aika shago nace sauri ka siyo min Reza, Bai dauki lokaci ba ya kawo min Reza, hannu na Mika zan jawo hannunsa Amma yaki yarda sai ma bar min wajen da yayi tare da shigewa cikin Dajin abinsa.

   Gida na tafi Ina sauri sabo da na Dade.


    Ina sauri sabo da gaskiya na Dade,ina komawa gida Hajiyarmu tasa Salman da Musa suka zaneni Nasha kuka Amma kamar me kunnen Kashi washe gari ma saida na saci jiki naje wajen Dan Bature.

    Ranar Kuma Abbu yace ya haramta min fita ko kofar gida,Amma kwana uku na karya dokar sabo da yanda tunanin Dan Bature ya addabeni bani da sukuni Sam tunanina tausayinsa nake ji kawai.


     Abbu tunda ya samu labarin yau na karya dokar na fita ya samu Yara majiya karfi mahaukatan fulanin daji suka kamo Dan Bature har kofar gidanmu na fito Ina kuka Ina bada hakuri me ya Muku Dan Allah kuyi hakuri karku taba lafiyarsa,Abbu indai zuwa wajensa ne wlh na hakura bazan sake ba Dan Allah karku yi Masa komai zaku dauki zunubi,a gabana Abbu yasa kartan Nan suka fara jibgar Dan Bature da makami,suka Masa jina jina sannan suka jashi can gefen titi suka yasar dashi Ina ta uban kuka na fito da gudu zan bishi Abbu yasa Musa suka rikeni suka maidani gida,yau nayi kukan da ban taba yi ba a duniya duk me Imani sai ya tausayawa bawan Allah Nan.


     Abbu yasa na daina fita ta Dole Haka Dan Bature ya karaci jinyarsa ya warke duk ya Kara lalacewa ya rame,ga dirty Yana cikinsa farcen Nan zako zako Suma ta Kara taruwa.

    Yau ya rage saura kwana daya a daura min Aure da Talle,kasa jure bacin Raina nayi na saci jiki na tafi Office din Yan Hisba dake kauyen na Kai Karar Abbu za ayi min auren Dole.


    Nan danan Yan Hisba suka min Nasiha sannan suka je har wajen Abbu suka kwatar min yanci na,suka yiwa Abbu nasiha sosai,Abbu yace naji na hakura Amma bazan daga ranar daurin aure ba ta kawo min Wanda take so yau.

    Ba tare da tunanin komai ba nace na Amince, da yamma na fito neman Dan Bature can kusa da wata bola na hangoshi Yana kwance a tsakiyar Rana,sai karkarwar sanyi yake yi da Alama zazzabi ne ya kamashi,tausayinsa ya kamani jikinsa duk raunikan da Su Ya Musa suka dake shi.


  Chemist naje na taho da me chemist din ya ganshi ya bani Magunguna yace a bashi,nace nawa? Me Chemist yace kyauta na bashi idan Bai warke ba ki dawo a canja wasu.


     Da kyar a cokali na jika maganin ya narke Ishu me chemist ya tallafa min na bashi maganin da kyar ya Sha.

    Haka Ishu ya Kira min wasu maza suka dauki Dan Bature aka kaishi inuwa Nan bacci ya kwashe shi,a wajen na yini Nima sai da yaci baccinsa ya koshi sannan ya farka da sauki Don maganin yayi Masa aiki,Abinci na naje gida na dakko taliya da miyar kifi na siyo ruwa na zauna na bashi da kaina Yara an taru Ana ta kallonmu, saida na tabbatar ya koshi sannan na sake bashi maganinsa lokacin Ishu me chemist yazo duba shi, na mike zan tafi gida naji ya rike min hannu, juyowa nayi Ina kallonsa nace me zanyi maka? Ina Masa Maganar kurame, Hawaye ne Naga ya zubo Masa sharrr....Ishu yace subhanallah wannan wlh duk yanda akayi haukar tasa me Tsafta ce,ba shahararriya bace Amma Mahaukaci shahararre ba Haka yake ba Sam, Allah Baki ladanki Fadila tabbas kina kokari Kuma sai Allah ya Baki Lada.


     Komawa nayi na zauna kusa dashi na Shiga lallashinsa cikin sanyin muryata nace kayi hakuri anjima zan dawo kaga Abbu na zai dukeni, ya sunanka? Kallona yayi baice komai ba,nace ur name pls, kansa ya dafe ya Lula tunani da sauri ya zabura ya tuna kenan yace Aliyu Hydar,Murmushi na saki nace nice name,  na Dade ina lallabashi sannan na mike na tafi ba tare da ya rikeni ba sai Murmushi da yayi min kadan.


     Misalin Karfe 10 na dare Hadari ne ya Hado sosai,ba abinda ya dameni irin tunanin Dan Bature gashi bashi da lfy idan ruwa ya zaneshi shike nan Kuma.

    Zumbur na mike na lallaba ba tare da kowa ya sani ba na bude gidanmu na fita da gudu naje inda na Saba ganinsa, hannunsa na jawo da sauri muka tafi gidanmu dashi,ina ta jansa,tsorona idan na barshi a zaure za a ganshi ayi Masa wani abun kawai na kaishi dakina na nuna Masa bed dina nace kwanta yaki kwanciya,nayi nayi Amma yaki kwanciya sai ya koma kasan ledar dakina ya kwanta,Bargo na lulluba Masa ya cire tare da jefarwa Yana Bata fuska.

    Kofar na kulle Masa sannan na koma dakin Hajiyarmu nace Tsoron tsawa da walkiya nakeyi yau a Nan zan kwana,Hajiyarmu tace Kya karaci gulmarki gulmawuya.


     da Sassafe na farka kafin nayi sallah na budewa Dan Bature kofa Wanda dama ya gaji da Zama a dakin Ina budewa ya fice daga gidanmu da sauri,Abbu Yana kofar gida lokacin sai ganin Dan Bature yayi ya fito daga gidansa.


    Abbu yace Kai Kai.....Amma ko kallonsa baiyi ba yayi gaba abinsa, da sauri Abbu ya dawo gida kafin nayi magana ya rufeni da duka tako ina,.

    Yau zan daura Miki aure Dan ubanki tunda Baki da mutunci Haka ya fice a fusace ya sanarwa Talle da danginsa,nan danan aka taru a kofar gidanmu,gashi yace idan na bar gari Bai yafe ba bare na gudu.

    Office din Yan Hisba na koma Ina kuka nace Abbu baiji nasiharku ba,Haka muka taho da Yan Hisba filin daurin aure an cika makil.


     Dan Hisba ya fara waazi da Nasiha,Abbu yace nace yanzu ta kawo Wanda take so idan Bata kawo ba to wlh na daura da Talle,Talle ya washe Baki yace Bata da wani sai Ni a daura kawai, Ina Hawaye nace Ni Dan Bature nake so.

    Abbu yace to kunji Mahaukaci take so,Dan Hisba yace a kawo Mana shi muji idan yasan sunansa sai a daura dashi tunda tace ita so take ta taimaka Masa ta ceto shi daga halin da yake ciki,,Nan mutane suka tafi neman Dan Bature suka ganshi a zaune kamar me hankali, mutanen kauyen har Yan hisban ba wani ilmin addini garesu ba, sukayi juyin duniya ya tashi bare ya bisu sai da nazo wajen da kaina sannan ya bini,nace ka fada min sunanka Dan Allah kayi magana sunanka za a daura Mana aure yanda zan kula dakai daga halin da kake ciki,wannan itace damar da zan iya yi maka komai,zan aureka ba Wai Dan Ina sonka ba,don kawai na taimaka maka,ka duba irin wahalar Dana ke Sha a kanka.


     Sai da na Dade ina Masa maganganu nayi Masa Zancen kurame ya fada min sunansa,da kyar kamar me koyon magana yace Aliyu Hydar.


   Mutane suna kallon ikon Allah Dan na birge mutane da dama,su Ya Salman duk suna wajen,Mahmood yaji tausayin bawan Allah yace na biya Masa sadaki,aka dauki kabbara Banda Abbu da Yan gidanmu babu Wanda yake murna,Hajiyarmu kuwa tana can tana ta kukan bakin ciki, Me gari yace Nima na bashi karamin Gidana na kusa da bakin titi Dana Gina kwana Nan, Allah yasa ban zuba Yan haya ba,na Basu aro su zauna har lokacin da Allah zaiyi ikonsa ya warke.nan ma aka Kara kabbara,Wani Alhaji me kudi shima yace zan Mata kayan daki,Abbu ya tabe Baki.

    Kawu Salisu da Kawu Usman suka ce a matsayin mu na iyayen Amarya zamuyi Mata lefe,sannan zamu dinkawa mahaukacin nata Kaya kala goma da takalma kala uku.


    Wani cikin dattijai yace zan zuba Musu kayan abinci dai dai gwargwado.

    Farin ciki ya kamani Lallai Dan Bature Yana da kashin arziki.


      Nan take aka Kara tambayar Dan Bature Sunan mahaifinsa yaki yin magana Dole aka Kara Nemo ni da kyar ya Kara lulawa tunani yace Sulaiman Saleh,nace Aliyu Sulaiman? Yayi banza Dani ya koma can jikin bishiya yayi kwanciyarsa bacci ya kwasheshi,Nan Kuma na fada musu me yace Nan take aka daura min Aure Aliyu Sulaiman da Fadila Tahir kan sadaki Dubu ashirin Mahmood ya biya cash, Ana daura aure Ina dakina Ina kuka yanda duk Yan uwana da iyayena suka tsaneni.


     Hajiyarmu da Yan uwanta tare da Kakanninmu sai fada suke min Ina ta kuka,Anty ma tazo ta dinga habaici,Ya Musa zagi ba Wanda ban Sha ba,Ya Salman da Mahmood ne kadai suka dinga min Nasiha tare da lallashina,Abbu kuwa yace duk abinda ya faru ko ya biyo baya Kar na sake na doso gidansa,bazai min Baki ba Amma ko me ya sameni nayi kuka da kaina.

     Hajiyarmu tana Hawaye tace yanzu Fadila kin zabi Zama da Mahaukaci? Yanzu kika yarda aka daura muku aure? Idan ya warke yaki kulaki fa? Idan ya warke kika ji ba sunansa Aliyu ba fa? Baki sani ba ko Arne ne kawai ki Kai mahaifinki Kara har wajen yan Hisba akan Namiji Mahaukaci da ba a San asalinsa ba.


    Ni kaina sai da na tabbatar da Hajiyarmu gaskiya ta fada nace ba komai Allah na Bayan me gaskiya Hajiya kuyi min addua Ni Dan na taimaka Masa na aureshi,Bayan Haka ma ai kun tsaneni kowa ya tsaneni akan Allah Bai bani Mijin aure ba,gashi na Samu ai sai kuyi murna.


   Fadila Babu iyayen da zasu tsani dansu sanin darajar aure yasa muka matsu kiyi cewar Hajiyarmu,nace yanzu ba da kuka ga na auri Mahaukaci Amma da wacce tsana ce ba a nuna min,mene ba ayi mini ba sai yanzu Dana auri Mahaukaci koma mene kune kuka ja min kowa Yana zagina Taya bazan auri ko waye ba na Kara rushewa da kuka me tsuma zuciya.


      Haka muka yini Ana ta gulmata a garinmu,Anty ganin ba mutumin kirki na aura ba Mahaukaci ne yasa ta zage da ita aka yi min jeren kayan daki a sabon gidan da aka bamu na wucin gadi,2 bedroom sai Palo da bayi,ko Ina shafe sumul da siminti ginin bulon siminti,gidan Dan dagwas dashi harda fentinsa Shar milk color,mutumin da yayi alkawari shi ya min kayan daki sosai Palo sunsha kujeru da labule sai Gado a bedroom biyu sai mirror da Sip dai dai rufin asiri,kayan kitchen Yan kadan akayi min da resho na,Kawu Usman ya  Kai kerosine paster guda,aka zuba min kayan abinci sosai a matsayin garata,da Kuma na ddattijon da ya bamu sadaka, Bayan sati biyu kamar yanda Kawu Salisu yace an min lefe katuwar akwati daya kayan duk birni aka kaimin dinkin,Takalma kala uku da jaka kala biyu Sai kayan kwalliya,da slifas na tsakar gida,shima ango sun dauki size nasa an gwadashi sun Masa dinki kala goma da takalma kala biyu Sai slifas.


    Ranar Saturday Abbu ya Tara kowa a dakinsa yace yau za a Kai Fadila dakin mijinta ta zauna da mahaukacinta,Kuma bazan taba ci da su ba idan abincinsu ya kare,Mahaukaci ya Nemo Mata,sannan duk abinda ya faru Kar na ganki a kofar Gidana sai da zuwa gaisar da dangi.

    Alhmdllh mun fita hakkinki mun Miki komai Wanda ya cancanta iyaye suyiwa yarsu sai kuje ku karata aci soyayya lfy.


    Kuka nakeyi sosai Ina Dan Allah Abbu kayi hakuri wlh Nima bada so na na bijire muku ba, Allah ne ya kaddara,Ya Salman yace karki damu Fadila kawai muyi Addua Allah ya bashi lfy,Allah yasa idan ya warke ya tuna dake kema ya Miki halacci.


     Ina kuka haka naci wanka da kwalliya sosai tare da kawayena Yan uwana Kuma sai Anty da kakannina da Matan su Kawu aka tafi rakani dakin Mijina Ana guda Ana ayyiri da gayya suke yi suna dariya Ana gulmata,kicibus sai ga Dan Bature dukun dukun dashi yasha dirty, Bai San me akeyi ba tunaninsa ma yawo muka fito,duk da kaina a lillube yake sai da ya ganeni kawai ya shige cikin ayarin Yan Kai Amarya aka jera tare dashi gashi yamma ce lis maza duk sun fito Majalisa duk inda muka wuce Ana ta sheka uban dariya.


    Suma masu Kai Amaryar Haka kamar ciki zai ciwo,ganin Haka sai ya firgita yayi sauri ya dawo kusa Dani tare da rike min hannu,kunya ta kamani Ana ta dariya da ihu,Haka aka Kai Amarya duk inda nasa kafata shima Haka zai sa, Ana kaini Yan Kai Amarya suka watse kowa yayi gida ana uban sheka dariya.


   Ganin ba kowa na mike naje na rufe gidan,abin farin ciki harda rijiya a gidan,ba Bata lokaci na fara kokarin cire Masa Riga zan fara duty na gyarashi dama sabo da Haka na aureshi,kokawa muka farayi dashi ina dariya sai na cire shi Kuma ya hade Rai,da kyar na cire masa,ya cire wandonsa daga shi sai Boxers kunya ta rufeni a tsorace na jashi zuwa toilet dama duk na siyo su shaver ta,dama Kuma Ya Salman ya kaishi wajen aski anyi masa gyaran fuska an rage Masa gashin kansa.

 

     Hannayensa na dage da kyar ya tsaya na asked Masa armft dinsa tas, shaver din Hannuna ya karba sai Naga ya tsaya ya Lula tunani sosai tare da dafe kansa, sai naji yace ah oh...sai ya fara kokarin cire boxers dinsa da sauri na bar Masa toilet din,Ashe tunawa yayi yanda ake askin sai ya aske gabansa tas,sannan da kansa yayi wanka,yanda Haukar tasa ke da Tsafta duk ya iya har su tsarki haukar tasa ba me yawa bace.


     Bayan ya fito na leko sai na ganshi tsirara ya fito,tsoro ya kamani na fito ba tare Dana kalleshi ba na daura Masa towel Dina fari Wanda shima Ya Musa ne ya siyo min a Kano.


     Bedroom na jashi na zaunar dashi, sai Naga kamar Bai fita ba,ruwa na Kara jawowa a rijiyar na haska Torchlight na Kara wanke toilet din fes sannan na zuba wani na sa masa wani karamin boxers da aka kawo dasu cikin kayansa,na jashi toilet na dinga darzar jikinsa da sabulu me kamshi sai gashi yayi wani kyau da haske, wandon ya cire da kansa Wai na wanke Nan ma, Haka Ni dai na rufe idona tunawa da nayi Mijina ne yanzu na wanke lungu da sako fes sannan na daura Masa towel muka koma daki.

    Na shafeshi da Mai Vaseline sannan na sa Masa wani yard marar nauyi na zaunar dashi na fesa Masa turar.


    A dakin na barshi na tafi Nima nayi wankana na dawo na shirya Ina Jin kunyarsa,sai kallona yakeyi duk abinda nayi sai ya tafi tunani me zurfi sai ya jinjina Kai.

    budurwar ya Musa ta soya min kaji biyu daban tayi min Miya lafiyayya, Anty Kuma ta dafa min shinkafa ta yanka salat a Daren da za a kawo Amarya aka kawo dasu Wai naci da dare kafin gobe harda pure water Leda biyar Hajiyarmu ta Aiko dashi aka ajiye a kitchen.


     Abincin na zuba Mana da ruwa a gefe ban ce ya sakko ba Yana ganin abinci ya sakko ya zauna yana kallona maana na bashi yaci yunwa yake ji,Ina ci Ina bashi a Baki Yana ci,sai yayi Shuru dashi abin tausayi bawa ya koma kamar jariri


    









AsmaBaffa 

     Love u fans.

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










                     4











Official









AsmaBaffa













           Gajiya nayi da Shuru din nace Wai ya Sunan babarka ne? your Mum, Mama, Ummanka,kallona yake ta faman yi da kyar yace uhm? Nace Mamanka Wacce ta Haifeka,tunani Naga ya tafi me zurfi ya dafe kansa maana Yana tuna abu, da karfi yace Mum...What? Mum alamar ya tuna,zumbur ya mike Yana Kiran Mum, Palon ya Shiga bi da kallo daya Bayan daya Yana lekawa tare da Kiran Mum,kansa ya sake dafewa sai Hawaye zarr suke keto Masa Wanda ya bani matukar tausayi ban San sanda Nima na fara nawa kukan ba,Jin sheshekar kukana ya dawo da hankalinsa wajena ya zauna da sauri kusa Dani 


    Yanda yaga Ina goge hawayena Haka ya Shiga goge min da kansa,ji nayi Ina wani Masifar kaunarsa kamar Dan uwana, Shuru nayi naci gaba da bashi abincin Amma kadan yake karba yanzu tunani kawai yakeyi.

    Bayan mun Gama muka sake yin brush Wanda dama shi ya iya Brush baya gudunsa, nazo zan canja Masa kayan bacci Wanda Mahmood ne ya siyo Masa har kala biyu ganin ango ne.

    Da kyar ya yarda na sa Masa, bed din na nuna Masa ya kwanta fafur yaki,yin duniya yakiya sai ma kasan ledar tsakar daki ya kwanta,Ganin da sanyi gashi sabon gini ne sai na dauko bedsheet na shimfida Masa nasa Masa pillow nace ya koma ya kwanta kai Amma yaki sam.


      shi kasa zai kwana Dole na kyaleshi na haye bed dina na kwanta bacci ya kwashe Ni,tsakar dare misalin 2am ya farka naji Yana ta kici kicin bude kofa,Ina kallonsa ya fita na bi bayansa a hankali ba tare da ya ganni ba,sai Naga ya nufi kofar waje zai bude ya fita, da sauri nayi gyaran murya tare da kamo hannunsa,Ganin haka sai ya saki Murmushin Jin dadi ya ganni don ya manta ma tare muke 1room baida tunanin da zai gane,sai ko ya biyo Ni da sauri ya rikeni kamar za a kwace Masa Ni,muka koma Bedroom,ganin idan har na koma bed nayi bacci zai fita sai na dawo kasa Nima kusa dashi na kwanta, Hannuna na sarke da nasa bacci ya kwashe Ni sannan shima yayi bacci again nasan shi mayen bacci ne.


    Bamu farka ba sai da asuba na tashi nayi Alwala da sallah shi bacci yake Amma na tasheshi nayi nayi yayi sallah yaki yi sai hakura nayi dashi, baccinsa yake har 10am lokacin na Gama gyara gida neat ko Ina Yana kamshin turaren wuta, wanka nayi nasa sabuwar atamfa ta Yar dubu uku Tasha dinkin Yan burni Riga da skert sunmin daf daf sabo da aikin su ya Salman ne Yan gayu sune suka kaimin dinkin cikin birnin Gombe.


     Ban iya dauri ba kawai nayi irin ture kaga tsiya powder kawai na shafa sai maroon jambaki, da kwalli abinka da fara sai nayi kyau sosai,gidan naji an kwankwasa na bude tare da lekawa sai Naga Ya Salman da kansa dauke da food flask kala biyu da na ruwan zafi, farin ciki ya kamani nace Ya Ina kwana, dariya ya Salman yayi ganin Ina tare da Mahaukaci Amma har wani cakarewa nakeyi haka Ina nishadi na ko a jikina,Lallai mace indai tace tana son Abu a kyaleta kawai.


    Shugo Mana Yaya Hajiyarmu ce ta Aiko ka? Kin San Abbu yace baza a Baki ko ruwan tea ba a gidanmu Ni na siyo muku  a bakin titi ga tea Nan wannan kuma doya da kwai ne, Zan na kawo Miki har na kwana uku, Kai Amma na gode ubangiji Allah ya Kara budi gaskiya bani da kamarka Kana ji Dani fa,Har Palo ya shugo ya zauna muna hira,yace Ina angon naki Wai? Nace sa Ido kazo kawai? muna dariya nace bacci yakeyi,Kai ya jinjina sannan yace an gaisheki masoyiya yanzu Wai Allah kika iya kwana dashi Fadila?


    Dariya nayi nace kune fa kuke tsoronsa Amma wlh ba wani Mahaukaci bane,Hmm Haka dai kikace Amma mutumin da ya kusa halakamu kiyi dai a hankali,muna Haka sai ga Dan Bature ya fito ya tashi daga bacci kenan, Baki bude Ya Salman ke kallonsa yanda yayi uban kyau haskensa ya Kara fitowa, cike da mamaki yace Wai duk jiya kika canja shi Haka? Lallai Sister Kya so abinki Dole kema ki haukace wannan ko dai balarabene ko Bature a farar fata ma samun irinsa sai an tona.


   Wani farin ciki ya kamani an yabi Dan Bature,ji yanda kike murna,sunansa Aliyu ko yace? Da sauri nace ae Mana Ina wani fari da Ido ,dariya Ya Salman yayi sannan yace Allah ya shiryeki wlh Baki da kunya yanzu Fadila a gabana.

   Nace uhm Bari nazo ka Dan jirani,Dan Bature Yana tsaye  jirana yakeyi naje,Yau ma Haka yayi Brush da kansa,na rufe idona na Masa wanka sosai ya Kara wani fresh,Ya Salman Yana jinmu a bayi muna ta gwagwa gwa Ina ta lallabashi ya tsaya.

    Bayan mun fito muka wuce bedroom a gurguje na shiryashi na canja Masa shadda Milk color yayi mugun kyau,gashinsa na taje masa,flower dake gaban rigata ce ta tafi Masa da hankali ya fara Wasa da ita Ina taje Masa Suma naji hannunsa saman kirjina yaji laushi sai ya janye hannunsa da sauri.


    Dariya ma ya bani yanda ya tsorata, Yana kamshi muka fito Palo wajen Ya Salman Wanda mamakina ya cika shi,ga bawan Allah ya dawo mutum jiya daya Nan gaba ya za a ganshi kenan?,kusa Dani Dan Bature ya zauna.

    Yana nuna min flask na bashi abinci, Ya Salman ya min Sallama ya tafi abinsa Yana mamaki yaje gida da wurin Frnds ya dinga Basu labarin yanda Dan Bature ya koma.

  Haka Hajiyarmu ta dinga mamaki Abbu kuwa Baki ya tabe tare da barin wajen.


    Ni kuwa tea lafiyayye yasha Hadi na zuba Mana a cup daya idan na kurba na bashi ya kurba ga bread ga doya da kwai , Yayi Shuru abinsa Ina ta Masa surutu nace Kana da Yan uwa kuwa? Kallona yayi ya turo min lips gaba Sigar Shagwaba,Murmushi nayi tare da ja Masa hanci kadan Kara daure fuska yayi,Bayan mun koshi naje Ina wanke wanke ya bude kofa ya fice abinsa. Kyaleshi nayi ya fita kowa kallonsa yake a garin Ana mamakin kyau da canjawarsa kamar a sace shi,matasa har tsokanarsa sukeyi da Ango Ana mamaki wasu na dariya.

     Shuru Shuru Bai dawo ba har magriba tayi Ina jiransa ban ganshi ba,gidanmu daya sani tun farko yaje kofar gidan ya zauna Yana jirana,ya manta gidan da nake yanzu,su Ya Musa Sunyi iya kokarinsu na ganin sun ganar dashi gidan da nake a matsayin Amaryarsa Amma yaki ma saurararsu,Amma da ance Fadila sai yayi ta kallon mutum Yana Murmushi, Ya Musa har gida yazo min yace to Amarya aiki ya ganki Ango ya Gaza gane gidansa munyi munyi ya gane ya kasa kizo ki tafi da abinki aiki ya ganki ai.


    Hijab na sa muka fito da Musa Ana ta kallon Amaryar jiya a waje Ana gulma naje har inda Dan Bature yake Yana ganina ya mike zumbur Yana Dan Murmushinsa ya kankame Hannuna nace Ina ta nemanka muje gida,hannunsa cikin nawa muka Kama hanyar gidanmu Ina fada masa kaga dai gidanmu can ka gane ko,kicibus mukayi da Abbu zai je masallaci,har kasa nace Abbu Ina kwana Baki ya tabe yace shashashar banza Kinga da me hankali kika aura me zaisa a ga Amaryar da aka Kai jiya ta fito garari a titi, Baki na turo gaba, naja Hannun Dan Bature muka tafi gidanmu,Abbu ya wuce cike da takaicina Amma fa yayi mamaki gani Angon Haka ya wani mugun haduwa.


     Bayan nayi sallar Magrib Yana kallona shima ya fara kwaikwayo na Wai Yana sallah Ina Kara gyara Masa Yana faman gwadawa,sai ya tafi tunani sai ya kasa tunawa,yau ma Haka Ya Salman ya kawo min kaza Gasashiya da yogurt sai gurasa taji Hadi su Muka ci da dare, Bayan munyi wanka munyi Shirin bacci na zauna da fitila a gabana na lallabashi na yanke Masa faratansa tas na kankare, yauma a kasa muka kwanta Ina gefensa Hannuna cikin nasa sabo da Kar ya tashi cikin dare yace zai fita.


    Cikin dare aka fara ruwan sama me karfi munyi bacci window a bude sanyi ya ratsa dakinmu sosai, Jin sanyi Yana bacci Bai San ya matso kusa Dani bama hannunsa ya daura saman cikina yaji dumi dumi ya juyo tare da shigewa jikina sosai ya kwakwumeni ya Gama kanannadeni a jikinsa,Nima Jin dumi yasa na kara lafewa muna baccinmu a nutse cikin nutsuwa fuskarsa yake goga min a wuyana bamu farka ba yau sai da Rana ta fito munji dadin bacci.

   a hankali na tashi,Ina zare jikina a nasa shima ya farka tar ya bude idonsa a kaina,sanye nake cikin kayan bacci Yar riga da wando shara shara,Surata ya Shiga karewa kallo kunya ce ta rufeni da sauri na dakko Hijab Dina na sa a jikina, Baki ya turo min ya jawo Hijab Dina yana kokarin dage min Hijab nufinsa na cire Baya sonsa, fuskewa nayi kawai na ja hannunsa Yana daga zaune, Mikewa yayi ya bini zuwa toilet gashi ban Isa yayi ko fitsari a gabana ba,sai ya turoni waje ya kulle kofarsa kamar me hankali abin Nan Yana daure min Kai.


     Yau ma Haka yayi  wanka da Brush da kansa yayi sosai,sai da ya fito ya kalleni fuskarsa ba rahma dake dama da wahala kaga dariyarsa sai Dole,Kirjinsa da surarsa tare da skin dinsa me sheki na tsaya kallo wani azababben kyau da yake karawa ga surarsa dirinsa hadden gaske ne ta ko Ina ya haru,Namiji ne na gaske.


    Toilet na Shiga da ruwana cikin botikin karfe na wanka,ya bini da kallo Ina Shiga toilet ya biyo Ni ,sai da na tube na ganshi a ciki,Kara na saki kafin na dauko towel ya dauki soso na da sabulu Wai zai min wanka shima,towel na dauka Zan fita da gudu taku daya ya damko Ni tare da dawo Dani toilet din da karfi,Ina a tsaye ya kwace towel din a tsaye yake min wankan Ina zillewa, tsabar mugunta Haka ya dinga gurje min jiki da soso zafi  sosai nake ji, har gashina ya wanke min Kuma ya iya Yana yi Yana tafiya tunaninsa daya saba,idan ya tuna sai yaci gaba,sai da ya Gama Dole sannan yayi waje abinsa ya koma Palo ya daklo Mai yanda na Masa jiya haka yayi ma kansa ya bude akwatinsa yayi Baja baja da kayan a tsakar daki ya zari farin yadi yasa abinsa,gashinsa ne kawai ya kasa tuna yanda na Masa jiya,sai da nayi brush da Alwala nazo na Karasa gyarashi, gabansa na tsaya wata Yar tsugul Dani Ina kulle Masa botin na riga,ba zato naji hannunsa a wuyana Yana taba kashin wuyana, wani shock nake ji a jikina wani dadi dadi, towel din ya sauke kasa ya daura hannunsa saman dukiyar fulanina, kunya ta kamani na jawo towel Dina a kasalance sabo da abinda yake min jikina ya mutu gashi abinda nake ji bama na so ya daina abinda yake min Amma Haka nayi karfin Hali na maida towel Dina, na juya Masa baya, ya fara kici kicin kwace Towel din nawa, ya Kara janyeshi ya jefar Yana min wani kallo kamar me hankali idonsa ya canja zuwa red kadan, abin ya daure min Kai,Haka ya fara latsasu kamar Yana Jin tsoro Ni Kam na Gama tafiya bazan iya hanashi ba,kafafuna sun Gaza daukana sai saman bed na fada,shi Kuma bazai hau bed ba,sai ya rike Hannuna ya jawoni na mike tsaye,da sauri na fada Kirjinsa na rungumeshi Ina sauke numfashi.


      So yake Dole Wai sai na tsaya sosai ya taba kirjina Ni Kuma naki yarda na kankameshi,so yake Kuma ya yakice Ni daga jikinsa naki yarda,kokawa muka fara na bi na makalkaleshi, tun Yana Murmushi ya koma dariya yanda na fara Masa cakulkuli,yanda yaga Ina Masa shima ya fara ramawa Ina dariya ta Dole na bar jikinsa tare da fadawa saman bed nasan bazai hau bed ba baya sonsa.


    Kallona yakeyi sosai Yana Murmushin dake narkar min da zuciya,yau ma material nasa sabo dal doguwar Riga,ba karamin kyau nayi ba Yana tsaye na Gama shiri na, ganin dazu na rungumeshi Ashe ya koya ta baya naji ya rungumeni sosai a jikinsa wani irin Abu nake ji Yana min yawo a jini na  idan ya tabani shock na tashin hankali ke damuna.


    Yau ma Ya Salman ne ya Aiko yaro da abinci ya kawo min tun daga na safe har Rana,misalin 5pm Bayan min sake wanka mun shirya Angona Naga zai fita,nasan ban Isa na hanashi fita ba,mayafina na yafa kawai na bishi ya rike min hannu muka fito gari,Haka ake ta kallonmu muna yawo binsa kawai nake har ya gaji nace to mu koma gida Magrib tayi,Yana ganewa yanzu idan nayi magana ko na koya Masa Abu to ya koya kenan.


     Sati biyu tsakani lokacin Ya Salman yace naci gaba da girki ya Gama siya Mana abinci,Sosai nake zagewa Ina gyara Dan Bature yanzu in ka ganshi kamar wani wankin engine Babu Wanda ya Isa yace Yana da tabin hankali,gashi wani gentle wani kyau yake karawa,Nima har kiba nayi da haske,Sallah ma yanzu Ina koya Masa Kuma Alhmdllh duk ya iya,watarana ma idan na fada Masa sai ya Lula tunani sannan zanga ya tuno yayi dai dai,da yawa yan tuna Abubuwa da dama.

   Da dare Kuma kullum a kasa muke kwana tunda baya son Bed,ya rigada ya iya shirya kansa wanka da komai, mun Kara Zama so close dashi mun wani irin Shakuwa ta daban,yanzu mun Saba idan ma zamu kwanta Ina saman Kirjinsa ya rungumeni haka muke bacci ko ya shige jikina abin shaawa.


    Yawo ma da yake fita ya daina kullum muna tare kafata kafarsa,komai na aikin gida ganin Ina yi shima ya koya tare mukeyi, har karatun addini Ina koya Masa gashi da Brain tana ja,duk Wanda yazo gidanmu a dangi ko mutan gari sai mun birge mutum yanda muke muamula,Haka watarana idan Ina so mu shaki fresh air zamu ci wankanmu dai dai talaka Mai rufin asiri mu fita tare.yanzu kawai baya son mutane ko fita baya son yi.


    Yau ma muna zaune a Palo saman 3seater  na gaji na zame nayi matashi da cinyarsa, Fa.dila..naji ya Kira sunana karo na farko cikin wata muryarsa ta musamman yayi mugun iya fadan sunan sai da tsigar jikina ta tashi yarrr.


     Naam na amsa tare da kallonsa Ina daga kwance,mene kake so? Kirji na ya shafo a hankali yace wannan ya sunansa ma kika ce? Oh...na tuna Boobs ko? Kai kawai na daga Masa cike da kunya, muryarsa me dadi naji yace Ina so ne, me zaka yi dashi?Bai bani amsa ba da Alama ko sanda Yana da lfy magana wahala take Masa.


      Ba tare da na bashi izni ba ya Shiga shafa su Yana laguda su,hankalina ya tashi sai Kara kankameshi da na yi, tunawa nayi da American film din da muke gani a dakin Ya Salman Ana kiss nace Bari na gwada. 

     Lips Dina na daura saman nasa a hankali na Shiga kissing dinsa yanda Naga dama ban ma San Ina wani abun ba hankali na ya gushe da abubuwan da yake min, mun Dade muna tabe tabe Wanda shi ya manta sauran ba wani zafafawa yayi ba,Ni Kuma ban iya ba sannan ga kunyarsa na kasa sakin jiki, sai da ya gaji Dan kansa ya hakura.


    5pm Hajiyarmu ta Aiko min matar kaninta ta haihu tunda Ina fita naje suna gidan,tare da Mijin nawa muka shirya na rufe gidan muka fito tare muna tafiya a nutse duk munyi kiba da kyau, muna tafiya Ana kallonmu masu gulma Ana fama, a kofar gidan da ake Sunan nace ya jirani na fito da kyar ya yarda sai tsoron mutane yake ji,Dama a garin ma sun Saba duk inda suka ga Dan Bature to Ina Nan a kusa.


   Masu tururuwar zuwa suna suna ta kallon me kyau Mijina,ganin na Dade ban fito ba ya matsu na dawo sabo da Dani ya Saba kawai ya shige gidan sunan abinsa,Wanda mutane ke tsakar gida a zaune sai ganin Bature sukayi ya shigo abinsa Yana duba Ni ko ina Mata ne Amma ba ruwansa dubani yakeyi cikin Mata,wasu suna dariya wasu Kuma kyansa tsoratasu yayi ma, wasu matan suka Shiga kwala min Kira Fadila fito ga jelarki yazo,masu Jin haushina suna yi, ko a jikina na fito daga dakin me jego ai Yana ganina ya tako cikin takunsa na gadara da birgewa fuska ba Rahma ya ja Hannuna a gaban mutane ya rungume Ni ,Mata suka kaure da Salati, wata cikinsu tace Shege mahaukaci Ashe shima yasan harka.

    Harara na watsa musu tare da Jan hannunsa muka yi tafiyarmu gida.


     Wasa Wasa sai gashi mun kwashe kusan wata biyu tare da Dan Baturena sosai yanzu yake addini ya iya komai tare da sauran abubuwan rayuwa ya koya,kasancewar ba inda yake zuwa Nima Haka muna zaune abinmu muci mu koshi sannan muyi romancing dinmu duk da ba wani kwarewa mukayi ba Haka Muke jagwalgwale junanmu muji dadinmu mun Gama sabawa da juna ga shakuwar da mukayi,kusan yanzu idan muna making love kasa control din kansa yakeyi da Alama xxx yake bukata,sannan mararsa na mugun Masa ciwo.

    Gidan wata kawata naje wacce ta Dade da yin aure na sameta na fada Mata matsalar Mijina tace sex yake so ki daure ki bashi hakkinsa ne ke Zaki nuna Masa hanya tunda kwakwalwarsa baza ta iya tunanowa ba,nace ance da zafi fa? Ta zauna ta zugani sosai tace ba zafi sai ma dadi.


       Ya Salman ya sake biya min kudin jarabawar waec da Neco zanyi November December a garin Gombe cikin birni, kullum idan zanje exam din Ya Mahmood ko ya Salman ke bani kudin tafiya dake ba wani Nisa bane tare nake tafiya da Dan Bature ya jirani a waje idan mun Gama mu dawo gida tare, kullum haka har muka Gama Zana waec muka fara Neco itama na Gama,lokacin munfi wata uku tare da Dan Bature,abinci ma ko yaushe duk da Bai Kare ba Ya Salman tunda suka samu aikin Teaching Yana siyo Mana kayan abinci iri iri,Dan kudin kashewa Ya Musa Yana bani bamu da matsala shi yasa kullum kyau muke karawa.


    Yau kwanan mu biyu da Gama Neco Dan Bature ba lfy Yana ta ciwon Mara na Sha'awa kamar zai mutu,Munje chemist an bada Magunguna Amma a banza Haka na dauki shawarar kawata yau da dare munyi Shirin bacci da kyar ya lallaba na Masa wanka na shiryashi  Zan sa Masa Riga yace baya so na barshi da Boxers dinsa kawai.


     Hajiya Babba taki kwanciya kwana da kwanaki a Haka take a mike,tausayi yake bani Haka na daure na cije na yakice kunya ta na fara romancing dinsa Haka dai ba wani kwarewa nayi ba Amma ya haukace min Baki daya ya Gaza hakura da kansa ya rabani da suturar jikina.













AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕











                   5-10











Official











By

AsmaBaffa











       JINDADI SABO FANS THS PAGE IS FOR U FANS.











         Daurewa nayi da kaina na nuna Masa hanyar na sashi a hanya wani dogon tunani ya tafi  Yana tunawa ba a hankali ba kawai ya shigeni, azaba har kwakwalwata haka naji,na kwala kuka Ina ihu na rushe da kuka Amma kawai harkarsa yakeyi Yana wasu kalar kukan dadi na daban, sai da ya Dade Yana abinda yaga dama Dani har ya samu nutsuwa yayi matukar gamsuwa,wata lafiya ta shigeshi da farin ciki, nasan Bai da hankali n da zai lallasheni Bayan ya zare jikinsa daga jikina,duk wannan abin da muke a kasa muke ba a saman bed ba har yau baya Hawa bed Nima ya koya min nafi so na kwanta a kasa yanzu. Tun Ina kuka har na gaji nayi Shuru na mike da kyar,shi Kuma Yana kwance Yana huce gajiya, kallo na yayi kamar daga sama naji yace ya Naga kina tafiya haka?, Me ya sameki?takaici ya rufeni ko kulashi banyi ba naje na kunna resho na daura katuwar tukunya na tafasa ruwan zafi nasa gishiri na hada abina sabo da duk kawata ta fada min yanda zanyi.


     Sai da na Shiga ruwan zafi yafi sau uku a katon bahona na roba,sai da naji salama wajen ya daina min zafi da radadi sai kadan sannan nayi wanka na tsarkake jikina nayi Alwala na dawo daki Ina tafiya kamar wata kaguwa.


     Na hada maka ruwan zafin, wankan tsarki zakayi Wanda mukeyi din Nan kullum ka tuna? Na tambayeshi,Kai kawai ya daga min ya mike tare da daura towel yaje yayi wanka da sabulu sannan yayi na tsarki ya fito.


   Lokacin na gyara dakin neat na fesa turaren kamshi wani yard ruwan Milo ya dauko ya Sa abinsa kamar zaije wani waje sai nishadi yakeyi ya koma kasa ya kwanta Nima na kwanta gefensa ya Kara rungumeni sai bacci ya kwashe mu.


      Ranar bakin ciki a wajena,ranar da bazan manta da ita ba a rayuwata bamu farka ba sai da Rana ta fito ya fara farkawa a matukar gigice ganin mace kusa dashi a kwance,dakin da yake ciki ya kalla yace what....da karfi Wanda yayi sanadiyar farkawata a bacci,nace lfy Dan Baturena? Dake Haka nake ce Masa,wani yare naji Yana yi Wanda ban San wanne yare bane sai Kuma naji ya koma turanci, Who are u? Who the Hell are u?, ya shako wuyana ya fesa min mari,ga dakin mun kulle ko Ina duhu, sai Kuma naji yayi Hausa uban waye ke, wacce kazama ce ke da Zaki kwanta a jikina? Mum? Mum, where am i? Ya Kara shako Ni ya jijjigani da karfi a Ina nake Nan dakikiya?  wani tsoronsa ya kamani da Alama ya warke nace a Dingawa kake kauyen Gombe state Nigeria, Kuma Ni matarkace kafin na rufe Baki ya zuba min Mari matata kazamarki nonsense kin San ko Ni waye? Karuwan banza Ni Aliyu Hydar oh..God fuck u ya kalli kayan jikinsa ya kalli dakin baya ganewa sabo da duhu,,nace ciwon hauka kayi na aureka Dan na taimaka maka wlh Ina sonka,karka min Haka karka gujeni,ka tsaya na baka labari a Mahaukaci kazo garin Nan,da farko ba sonka nakeyi ba tausayinka Dan na taimakeka yasa na aure ka,Babu wahalar da ban Sha ba akanka har sonka ya kamani hannunsa na ruko....


    Maruka ya Kara zuba min har uku ya Sa kafa yayi ball Dani na nayi taka taka na bigi jikin bed ji kake gwaf,kaina ya fashe ,jini ya zubo ta hancina gashi mun rufe ko Ina duhu kamar dare bana ganinsa baya ganin fuskata ko kadan ya bude kofa kamar zai jijjigeta ya fice da sauri Yana kiran Dad da Mum tare da wasu mutanensa Kuma sai wani yare yakeyi Wanda ban San na wanne kasa bane.


     Koda ya fita ba Ba mutane a garin kasancewar yanzu gari ya waye wani me machine ya tambaya ya kaishi cikin garin Gombe city,ya kaishi kuwa Yana sauka ya tare wani a hanya tare da tambayarsa Dan Allah ya ara Masa waya ya bashi ya Kira Mum dinsa Yana wani irin yare Wanda kamar na kasar waje ne, Nan take 30mnt sai ga Motocin sojoji sun zo Dalla Dalla guda biyu da gudu suka bude Masa mota ya Shiga tare da kamewa a Bayan mota Nan ya mikawa me machine dubu goma cash, me machine ya dinga ihu da tsalle abinda naira hamsin suke Kai mutane yau gashi da 10k, wannan motoci Basu tsaya ko Ina wani katafaren Hotel Yana ta masifa da turanci da Hausa ko yarensa,a hotel ya dinga wanka Yana darje jikinsa da Bakinsa yafi awa a toilet Yana kakale kakalensa dinsa ga masifa Yana ta yi da yarensa da Kuma turanci watarana Kuma yayi Hausa,Kaya na Alfarma kana Nan Kaya ya saka sun hadu kamar yanzu ya sauka daga London abin kallo ne ga waya har an siyo Masa iPhone tafkekiyar da sai wane da wane, takalminsa wow sai Wanda ya gani idan ba saninsa kayi ba baza ka gane Dan Bature ba sabo da ya gaji da haduwa, sai Airport ya shige jirgi sannan ya Kira Dad dinsa yace Dad London Zan wuce a duba lfy ta na huta sai na dawo Nigeria pls Dad,wata aljana ce ta sace ni can wani daji I'm 100% sured Aljanna ce Dad,Bayan sun Gama waya jirgi ya Lula sararin samaniya abinka da masu hannu da shuni kudi Kare magana idan da kudi yanzu zakayi komai a wuce wajen.


     Fuskata ta kumbura sumtum,ga Baki ya fashe,ga hanci jini da kyar na lallaba na mike nayi wanka na Dan gyara kaina,Ina rusa kuka Hawaye ya gagara tsayawa,takaicina ba dukan ba kawai sonsa da ya rigada ya dagargaza min zuciya,bazan iya rayuwa Babu Dan Bature ba,gashi abin haushin sanda yake da hankalin Bai ga kalata ba Bai San fuskata ba bare ya ganeni watarana, sallah kawai nayi na kaiwa Allah kukana tare da karatun Qurani, Yini nayi Ina kuka a daki nayi tunanin komawa gida na tuna furuncin Abbu Kar na soma zuwa inda yake da matsala akan aurena.

     Me machine kuwa tunda ya dawo ya baza labarin a kauye Yana fada Dan Bature ya warke ya bar garin Nan Ashe Hamshakin me kudine zance har yaje gidanmu,Ya Salman yazo ya buga min kofa.


     Idona a kumbure jajir nazo na bude kofa da sauri tunanina Mijina na ne da sauri na bude cike da farin ciki baya laifi a wajena,Ni Akan Ya warke ya rabu Dani gwara ya zauna da cutar haukarsa mu dawwama tare ,Ina ganin Ya Salman ne na rushe da kuka tare da fadawa jikinsa, tausayina ya rufe shi tabbas abinda yaji a gari gaskiya ne, Kuma abinda ake gudu shi ya faru,cikin gidan ya Jani tare da zaunar Dani gefensa, ya rasa ma ta Ina zai fara,ina kuka na bashi labarin abinda ya faru kaf ya tausaya min,Ya Salman yace hope dai kwanciyar aure Bata hadaku ba, Ina Hawaye nace sau daya ne Yaya Kuma jiya ne a Daren da yayi bacci ya warke ya dawo hankalinsa.


    Yaya Wlh Ina sonsa na Shiga uku ya zanyi da rayuwata wlh Ina sonsa Don Allah Yaya nasan kana Sona ka Nemo min shi idan ban ganshi ba mutuwa zanyi, kafafun Ya Salman na rike na dira gwiwoyina a kasa Ina gunjin kuka Ina rokonsa,Nasiha ya Shiga yi min Amma Sam bana jinta burina kawai Naga Danbature na ya dawo gareni,kafin kace me zance ya baza gari mutane suka dinga turuwar zuwa gidan da nake Ana min jaje wasu suna Allah ya Kara dama ai an fada Mata taki ji, wasu Kuma sun tausaya min ganin halin da nake ciki kamar mahaukaciya na koma.Anty Amarya da tazo shewa tayi tare da shekewa da dariya tace Rana dubu ta barawo Rana daya Tak tame Kaya,yarinyar har Kara kika Kai ubanki mahaifinki wajen Yan Hisba Akan ya zaba Miki miji ke so ya rufe Miki Ido,  yau wa gari ya waya? Shuru nayi ta Gama ta tafi tana dariya.


     Hajiyarmu itama kuka take na tausayin yarta ga Abbu ya tabbatar Kar na doso gidansa shima yaji labari,Anty Amarya sai Murna take tana Kara yayatawa a gari, Haka Matan su Kawu Salisu da yaransu Mata Banda Mahmood sai gulmata sukeyi Ana Allah ya Kara.


     Talle me lemo labarin na zuwa Masa ya raba lemonsa kaf kyauta sabo da murna Yana Allah Kara yanzu sai kuma Nan gaba a hakura a dawo a aureni Dole uwar naki.

     Bayan kwana biyu Ni kadai nake kwana a gidan Ina Addua da kuka Ya Salman,Musa da Mahmood kullum a gidana suke yini anan muke cin abinci tare suna debe min kewa suna min Nasiha da tayani Addua,duk na rame nayi duhu kamar ba Ni ba.


    Bani da aiki sai tunanin Mijina Wanda kullum kayan sawarsa da ya Bari nake Shimfidawa Ina kwanciya a Kai,Haka kuma na dinga gasa kaina har na warke sumul, Ya Salman da Whot card suke zuwa mu yini muna buga game suna ebe min kewa.  


     Yauma muna yin game din ban San sanda na koma tunanin Baturena ba yanda mukayi rayuwa tare nake matukar kaunarsa kuka na fara Wanda ban San na fara ba sai sheshekar kukana suka ji Wanda sun rigada sun Saba da hakan, Ya Mahmood yace Sister mene haka Kuma again? Katin Yana Hannuna na jikesu da Hawaye na daga kaina sama Ina kuka nace Ina sonsa ya zanyi Ina kaunarsa na Kara rushewa da kuka duk suka tsaya suna saurarena cike da tausayi sukayi jumgum jumgum.


    Ya Mahmood ne ya katse shurun yace ya kamata kawai muje mu roki Abbu ta koma gaban Hajiyarmu sabo da zatafi samun nutsuwa,sannan tunda result dinta ya fito Kuma sunyi kyau sai mu kaita ko college ne tayi karatu ko ta rage tension.


    A hankali Ina share hawayena nace bazan iya karatu ba a halin da nake ciki bazan iya komai ba face sallah da Addua Allah ya hadani da Mijina karku Bata kudinku.

      To Amma ai Zaki koma gida kici gaba da Zama ko? Ae idan Abbu ya yarda ba.


    Bayan kwana biyu Suka roki Abbu da kyar ya hakura na dawo gida shima saida manyan gari da su Kawu suka Sa Baki sannan ya yarda na tattaro kayana na kulle gidan mukaje har gidan me gari na bashi key mukayi Masa godiyar aron gida da ya bamu kyauta.


    Bayan na dawo Gaban iyayena Babu abinda suka sassauta a gareni yanda suke min da Haka ma yanzu,ga tunanin Mijina,na rame na fige nayi duhu kamar ba Ni ba, Bayan na kwashe wata uku a gida jahilcin mutan kauye suka fara maganganu ya kamata na manta da auren dake kaina nayi aure Nan gaba dama ba a sani ba ko ba sunansa Aliyu ba kawai aka daura akayi Masa waliyai.


     Bana fita ko Ina kullum Ina gida Ina kiyaye igiyoyin aurena na tabbatar sunansa Aliyu kenan tunda naji ya fada da kansa Bayan ya dawo hayyacinsa,kullum burina na zauna ko na kwanta nayi ta tunano rayuwata tare da mijina watarana nayi dariya watarana kuka, nayi tunanin saduwata dashi daya Zan samu cikinsa da nayi murna Amma Ya Salman ya kaini har asibiti Babu ciki a tare dani banji dadi ba naso zanga Dana jinin abin kaunata Danbature.


    Me machine da ya Kai Dan Bature Gombe city na Nemo na tambayeshi labarin abinda ya gani Aiko ya bani labari karshe yace naji da turaci ya ambaci a kaishi airport Kuma da Alama ba Dan kasar Nan bane Don yaren da yeke Babu shi a kasar Nan kalar fatarsa ma ta nuna, Hawaye ya ziraro min nasan ma har abada bazan sake ganinsa ba ya kamata na hakura Amma zuciyata ta kasa hakan kawai naci gaba da kaiwa rabbil kuwwati Wal jabarut kukana,na Kara kwashe a kalla 5mnths Amma na kasa hakura anyi fadan anyi nasihar an gaji an kyaleni Haka. Inda Allah ya taimakeni ya bar agogonsa na diamond me tsadar gaske da kyau,ga zoben azurfarsa me kyau,chain din sarka na Samu na zura ta cikin zoben ya Zama kamar sarka me zobe nasa a wuyana da ita nake kwana Ina tashi,Haka agogonsa duk da yayi min yawa Haka na daurashi a Hannuna ya zauna dadas yayi min Masifar kyau kowa sai ya kalli Hannuna. 


      Attine yar Uwar Hajiyarmu wacce ke Zama a kudu can bangaren Iyamurai itace tazo gida tare da yarta budurwa Safarau,sunzo gidanmu taga halin da nake ciki tace Hadiza me zai Hana na tafi da Fadila can kudu ta samu salama sannan zata samu aiki tana kula da kanta,yanzu Kinga Safarau a Company na arna take aiki tana goge goge da shara da kin bar Fadila sai na kaita aiki ko wani Company ko gida ko office din wasu tana Dan aiki suna biya da tsada musamman idan mutum ya iya aikin ga Tsafta.


    Baki na tabe nace me zanyi a kudu Ina da aurena,Hajiyarmu tace to da surutun da mutanen garin Nan sukeyi ai gwara ki koma can ko banza ma huta da munafunci, Hajiyarmu ta shawarci Abbu,shi Kuma yace a dawo lfy Ni da zagin da take jawo min ai gwara ta tafi can tazo Mana da yawo,Anty ma tace da mun huta wlh.

    Ya Salman na kaiwa Kara Amma Nasiha ya min gwara na tafi Amma na rike mutuncina da igiyar da take kaina,ya dinga min Nasiha Kar na bijirewa Hajiyarmu again kaucewa Umarnin iyaye Yana kawo matsala,ba a son Raina ba ranar da Attine zata tafi tare da yarta Safarau na shirya da akwatita katuwa na bisu munyi sallama da iyaye Yan uwa da abokan azirki,Ya Salman ba,Musa,Mahmood har Tasha suka rakamu tare da bani dubu ashirin cash,ba tare da na San wannan state zamuje a Nigeria ba.

   Gani nake kamar Watarana Dan Bature zaizo nemana kauye har sallahu na Bari idan ya dawo Zan siyi waya acan Zan na Kiran gida mu gaisa idan ya dawo a sanar min.

   

     Ban San birni ba sai da yawo a Shiga a fita bare kudu,Haka muka je Tasha naji tace Lagos Baki na hangame nace Lagos kuma Hawaye ya zubo min shike Nan Dan Bature bazai ganni ba har abada Ina zai ganni Ina gari kamar Lagos,Attine kuwa haushi nake bata sai masifa take min muka Shiga mota katuwa doguwa, ita ta biya kudin da komai muna tsakiyar arna karfe 4 na yamma motar mu ta hau titi.


   Tafiya muke ba ji ba gani Safarau sai dariya take min yanda nake ta sheka bacci,ita Kuma wayarta tecno take dannawa tana chart,tasa earpiece a kunnenta kujerarmu kusa muke a jere Attine Kuma tana gabanmu tana sheka bacci,Safarau tace Fadila ungo sa kunne daya na sa daya muyi kallon Nigerian film a wayata,kafada na make nace A'a ke nifa da nayi komai arayuwata Wanda ba addini ba gwara nayi tunanin Mijina yafiye min komai nishadi.


    Attine ce ta zuba min rankwashi shashasha kina wahalar da kanki akan mutumin da ya rigada ya manta dake Bai sanki ba marar zuciya, Jin tace Danbature ya manta Dani wani kukan rashinsa ya taso min na fashe da kuka, Baki Safarau ta rike tace ke kuwa Fadila wanne balain kaddara ce ta afka Miki ta soyayya? Allah ya yaye Miki,kukana nakeyi har bacci ya sake kwasheni ban farka ba sai da mota ta tsaya za ayi sallah masu fitsari da siyen abinci ma suyi,sallah mukayi Attine ta siya Mana kaza da yogurt har gurasa,mota taci gaba da tafiya muna cin abincinmu har muka Gama.


    Sai da gari ya waye 11am muka Isa Lagos lokacin Ana shara ruwan sama Amma Haka mutane ke harkokinsu abin ya bani mamaki sabanin mu Arewa idan Ana ruwa to ba me fitowa, Attine ba ruwanta ta tare Mana taxi Muka Shiga sai Unguwarsu ta talakawa Wanda Hausawa Yan ci rani da talakawan Hausawa da Kuma arna talakawa Yan bariki etc Nan muka nufa,wani gida me bene sama da kasa duk da cewa tsoho ne ya kwararrabe Amma dai Yan haya ne sama wasu yare ne Yoruba kasan Kuma na Attine ne ta kama haya.amma ciki yasha gyara.

 

       Palo ne sai daki biyu da toilet sai kitchen ba laifi akwai rufin asiri na talaka, gidan muka gyara fes sannan Attine ta dafa Mana jallof din taliya da kifi muka koshi sannan muka kwanta baccin gajiya.


   Sai yamma lis muka tashi wanka mukayi da sallah sannan muka daura abincin dare Ni da Safarau tuwon shinkafa miyar alaiyahu mukayi me dadin gaske ko Attine ta jinjina mana, Attine tana da kirki ba laifi ga son Dan uwa Bata so taga Dan uwanta cikin damuwa, Haka take koya min aiki da kayan Yan gayu sabo da Kar naje aiki gidan masu kudi na kasa komai,har girke girke na Yan gayu take koya min,waya tecno Yar dubu ashirin da biyar ta siya min Nan Safarau ta dage wurin koya min yanda ake Amfani da har browsing yanda ko girki Zan iya koyar Abubuwa ta YouTube etc, tace Bari na bude Miki Facebook da WhatsApp Kya dinga rage tunanin da kike na masifa,Baki na tabe nace tunda dai kin koya min Google da YouTube ya Isa bana fatan muamula da kowa idan ba Mijina Zan gani ba,Dariya Safarau tayi tace to Allah ya shiryeki nace Ameen.


      Satina uku a Lagos nayi kyau da kiba hasken fatata ya dawo har nafi sanda nake kauye haduwa lokacin da Dan Bature Yana Nan,Attine sai Jin dadi takeyi tana fadawa Hajiyarmu kasancewar kusan kullum Attine sai ta Sa min katin waya nayi waya da Yan gidanmu.

    Ni kaina Ina Jin dadin zama.watana daya Safarau ta koma can Company inda take aiki a wani reception Ana biyanta.

    Attine kuwa Yar kasuwa ce tana Saro irin su Maggi,Omo,katin waya etc tana siyarwa sannan itama tana aikin kula da wata dattijuwa Igbo wacce danta Hamshakin me kudi Ne,kullum Ni kadai ce a gida,yan kudu ba Zama Mata da maza neman kudi,Ni nake aikin gida sannan na dafa abinda nake so,Lallai cimar mu danan da kudu ba daya ba,su Dole sai anci dadi iya talaucin mutum sai yaci Mai kyau Lallai Dole sufi mu girma da komai.

    Attine ce ta dawo nayi Mata sannu da zuwa,da Murmushi ta amsa min tace kina Nan ke daya ko sai tunani,a hankali nace ai na rage Auntynmu,da dai yafi sauki ki taimakawa kanki,me kika dafa Mana? Pounded yam with egusi soup,to Bari naci na huta sai mu fita yawon zaga gari kema kina ganin duniya,dake Attine kyakyawace itama Yar gayu ta waye sosai,dama na fada duk danginmu kyawawane masu hasken fata.


    Hmm da kin bar fitar Nan Antynmu komai baya gaba na Ni dama Danbature na Zan gani,fada Attine ta fara min ke Baki da hankali Naga Alama so kike ki kashe kanki akan wani banza Wanda Bai sanki bama yanzu, Idan Attine tace Danbature ya manta Ni Bai sanni ba shine ke matukar daga min hankali kamar Ana zuba min garwashi a zuciyata,kukan tausayin kaina na shigayi sosai har sai da ta tausaya min ta lallasheni,tace Fadila kiyi hakuri kamar yanda kike da addini ga sallah da yawan adduoi ina so ki fawwalawa Allah lamarin kici gaba da Addua sai kiga Allah ya kawo Miki canjinsa ko ya hada ki dashi again ba abinda yafi karfin Allah.

      Sai kikaga ya dawo ya daukeki,inye ya kaga Fadila ga Dan baturenta ku santalo yaranku kyawawa,ban sanda na fashe da dariya ba tare da share hawayena na Kara gyara zama, nace Auntynmu sai fa kiga ya dawo ko watarana? Attine a ranta tana mamakina tace kwarai ma kuwa,nace Alhmdllh Antynmu ya kamata ki Nemo min wurin aiki na fara zuwa sabo da nayi sauri na Tara kudin da Zan gyara kaina sannan da yanda Zan kashewa kaina kudi kafin Danbature na ya dawo Kar ya dawo ya iske banci gaba ba banyi kyau ba,Dariya Attine tayi tana ganin shirmena zalla.


     A fili tace inshallah kin kusa tafiya aiki kema sai dai kizo wajena da yawo Kinga Safarau a Company nasu har Wurin kwanan aiki ne dasu 24hrs ba hutu Amma akwai samun kudi kema Nemo Miki inda Zaki samu kudi nakeyi inda baza ki Sha wahala ba.

   Murmushi nayi nace Allah yasa.


    Bayan sati biyu zazzabi me zafi ya kamani Attine ta kaini asibiti hankali tashe,Bayan gwaje gwajensu ya nuna Hawan jini ne kadan,jini na ya hau kadan,Doctor yace ya kamata idan akwai abinda ke damuna na rage na daina damuwa sannan ya rubuta Mana Magunguna Attine ta siyo min,Bayan na warke Ras,yanda na Kara dagewa da Addua naji sauki a Raina yanzu gani da damuwa Amma Bata damuna sosai sabo da Qurani Dana rike ya Zama abokina dare da Rana,Kar nazo Danbature ya dawo ya iske bani da lfy ai abin baiyi ba Sam shi yasa na dage na rage sabo da Danbature ya sameni lfy lfy muci soyayyarmu.

     Tunanina Kullum yanda muke romancing juna,muci abinci tare, wanki tare,unguwa tare,ko Ina muna tare.


    Yau kwana biyar kenan kullum sai Attine ta fita Dani yawon zaga gari gaskiya Lagos ta hadu domin wani yankin ko a Abuja baza a Sami wuri me kyau Haka ba,sai ko turai shima ba ko Ina ba.


     












AsmaBaffa







AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










                11-15











Official









By

AsmaBaffa









      Hajara Atiku sallama (laver),

      Zahrau Abubakar Dambuwa

      Sadiya Abubakar Dambuwa.

   Ina kaunarku wajen Sharhi ga page dinku fans na kwarai.












          Na kwashe wata daya da kwanaki a Lagos muna yawan Fita da Anty Attine tana aikena yanzu na fara sanin gari sosai,kasuwanni super market etc,Yau da Wuri Attine ta dawo tace maza shirya kije ki siyo kayan kwalliya ke ko kwalliya kin daina sai dai kiyi wanka kawai kisa Kaya ba kwalliya kamar ba mace ba.

    Murmushi nayi kawai nace wa Zan yiwa kwalliya? Wanda Zan Masa kwalliyar yayi min Nisa sai sharrrrr....Hawaye suka tsiyayo min masu dumi,Attine jikinta yayi sanyi tace Dole ki tafi aikin Nan ko aikin ya Isa ya hanaki tunani, saman kujera na zauna dama hijab ne jikina kaina na rufe gaba daya Cikin hijab Ina ta kirsar kuka me sa Wanda ya saurara tausayi,Attine tayi Shuruuuuuu tana ji har na Gama Bata ce komai ba tace zo muje yawo kiga gari,haka muka fita Ina ajiyar zuciya,wani eatery muka je ta siya mana snacks da Ice cream sai wata burmukekiyar cinyoyin kaji.


    Sosai na Samu nishadi sai na tafi tunanin inama da Danbature nazo wannan wajen ba da Attine ba, washe gari da yamma likis Attine tace na shirya yau Zan tafi gidan aiki,Attine tace sai dai kiyi hakuri ba a samu Company ba sai Gidan wata Igbo Ijeoma girki kawai Zaki dinga tayata a kitchen,mijinta baya cin abincin Yan aiki so Bata son wahala da yawa girma ya kamata kuma,wata zata dinga biyanki dubu ashirin ya kamata ki bude accnt sai ki dinga Tara kudin, farin ciki ya kamani har dubu ashirin nace Antyna ai Ina da accnt a gtbank ya Salman yaje Dani na bude ina da komai a kaina,good cewar Attine Dan Allah ki tsare mutuncinki da addininki,Kinga gidan arna Zaki je ki kula ki Zama wise, nace inshallah wacce unguwa ce Anty? Tace Island unguwar masu kudin gaske ce sai wane da wane, idan kika Shiga Zaki ce a kasar waje kike aljannar duniya ba hayaniya Shuru,gidaje na alfarma.

    Matar tayi senator sau uku sannan tayi Yar majalisar tarayya sau biyu,ta rike ambasador a kasar India yanzu Kuma Minister ce har sau uku Ana Bata mukamin minister ta Tara kudi,mijinta Steven Defence permanent secretary ne a Nan Lagos  ki kula gidane gari guda dauke da securities ko Ina ga Yan aiki iri iri, yaransu biyu kacal Emanuella da Amaka dukkansu matane Yan Shekara 36 da 33yrs a turai suke rayuwarsu Amma tace yanzu sunzo Nigeria kafin su koma.


    Hmm to Anty nifa bana wani Jin turanci da yawa,Haka Zaki ta jagalgalawa har ki kware Nima ai a Haka na koya,Murmushi nayi sannan na hada komai nawa na bukata muka Shiga taxi sai unguwar.


     Unguwar ma ba a barmu mun Shiga ba saida Attine ta Kira Babban yaron Ijeoma sannan aka barmu muka Shiga da taxi har kofar gidan,gaba daya na rude sai kalle kalle nakeyi sabo da tsaruwar unguwar, gidan Ijeoma yafi karfin a kwatanta shi karshen haduwa ne gari guda part part Babu Bata lokaci Yaron Ijeoma Dennis ya Mana iso ko Ina matakan tsaro ne da Maaikata suna zirga zirga, ganin Palon da muka Shiga sai na susuce ban San Dame Zan kwatanta muku ba,ga wani sanyi da kamshi ta ko Ina,mun Dade a zaune Ina ta kalle kalle.

    Daga baya muka ji wani kamshi na daban ya gauraye Palon tare da kwas kwas na takalmi,wata dattijuwace Fara irin na Igbo Sai hancin Nan kamar carpenter yasa guduma ya dakeshi, ga Baki chokoko lebe shaftarere,sai kiba dum gashinta wani kwaikwaye kamar birbiri ya yada zango a kanta,sai dai gashin yasha gyara Yana kyalli da sheki,Riga ce ta material me hannun bra har kasa ta sata ga wata sarka ja me kululai kafta kafta,abin hannunta sai Kara suke da gani arniya ce ta gaske,anci haram an koshi,Zama tayi da kyar tana yanga yanga,kafin tayi magana sai da ta dauki dogon lokaci mun gaji da jira sannan, Attine ta gaisheta tace Good Evening ma,Hope u r fine ma? Da kyar tace im fine thank u, Nima da guntun turancina na gaisheta ta amsa.


     Da harshen turanci tace itace me Taya Ni girki? Attine tace itace,hope she's clean? Yes Ma so very clean cewar Attine, Ijeoma ta danyi Murmushi kadan sannan ta zaro kudi a Jakarta dubu ashirin ta mikawa Attine tace na Bata Number accnt dina ita a accnt take biyan maaikanta salary,Nan take ba kuskure na bata, Attine sallama tayi min zata tafi, hawaye na fara ta dinga lallashina tace ke da zaka nemi kudi kizo ki gyara kanki kafin Dan Bature ya dawo kwana Nan,wani sanyi naji sannan nayi Murmushi na nace Haka ne Anty sai nazo weakend munyi sallama ta tafi,Ijeoma tasa wata Charity ta kaini part din Yan aiki.


    Ijeoma tace idan har taga kyan aikina sannan kuma tana jin dadin Zama Dani to part zata canja min na dawo part dinta muna ci gaba da yiwa me gidanta abinci tare, ko part din Yan aiki ya Hadu kamar bana Yan aiki ba,daki kowa Mata biyu Amma Ni tace a bani daki guda sabo da kwar jini irin na addinin musulunci,Haka Yan aiki duk nayi musu kwar jini sai Nan Nan akeyi Dani sabo da musulunci da yawan addinina.


     Yau da dare misalin 8pm Bayan nayi sallar Isha Ma ta Aiko nazo zamu Shiga kitchen mijinta ya kusa dawowa,dama nayi wanka na na canja Kaya naje palonta Wanda ya gaji da haduwa kallo ta Kare min ta ganni fresh neat tsaf Dani Murmushi tayi hankalinta ya kwanta Dani tace let's go na bita a baya har hadadden kitchen dinta,muka fara aikin dake kalar abincinsu daban Dana Hausawa sai tace na dinga dauko Mata Abu Wanda ya kama a yanka tasa na yanka Mata,Wanda za a wanke na wanke,Wanda za a markada nayi ban samu matsala ba ko kadan tana nuna min Ina kallon yanda suke kalar abincinsu tana yi tana koya min Nima,muna Yar Hira sama sama tana tambayata kalar namu girkin Ina Bata labari da guntun turancina tana ganewa Kuma ba wulakanci ba komai muka Gama na shirya Dining na gyara kitchen sannan tace na ebi nawa naje part dinmu naci, na eba duk abinda Naga Zan iya ci sannan na Mata sallama, wanka nayi naci abincina na kwanta bacci da wayata wacce nake bincike a ciki.


    Washe gari ma Haka muka shirya break lafiyayye tana jin dadin aiki Dani ga Tsafta ta,yaranta Yan Mata Amaka da Emmanuella Wanda suka dawo daga turai ne suka sakko Amaka Tasha wando short da Yar Riga taci kwalliya Wai Shirin fita tayi Nan ga wani gashin doki brown tayi kyau sai dai fuskar Nan kamar an taka Kashi sai farin kawai shima da Karin Mai,Haka Emmanuella ita Kuma bakin gashi dogo tasa tana sanye cikin wata Yar Gown da kadan ta wuce duwawunta itama ta cakare da makeken glass a Fuskarta Baki ga takalmi me tsini sunsha da jaka masu tsada sai uban farce da suka Sa yasha paint zako zako kamar na horro.


     Mum dinsu suka rungume suna gaisheta ita Kuma mundukar arniya tana manna musu kiss, Wani kato,murjeje,wani dunkulelen gardi Dattijo ne ya sakko Baki wuluk dashi ga sandar girma ta kudi ya rike a hannunsa wuyansa yasha murjani,wani Zanin atamfa ya daura ga wata rigar yard me Masifar tsada da kyau 3qtr ce, kamshi kawai suke bulbulawa tare da warinsu na arna, saman Dining gaba daya suka zauna,Ma da kanta tayi serving nasu,duk abinda suke Ina labe cikin kitchen Ina gani, naji Ma ta kwalla min Kira Fadila kamar ita ta Rada min Sunan, yes Ma nace daga kitchen,Mijinta David yace who is she? She is my new House made, the name saund like Hausa, Ma tace Yeah ofcourse she's beautiful Hausa Girl, very Beautiful girl and clean,that girl she's different Imfact I like the girl so cool,friendly and Nice.

    David yace da turanci ai dama a Hausawa akwai mutanen kirki sosai wasu kuwa Sam Basu da amana sannan gasu da kyawawa.


   Baki Amaka ta tabe tace those criminal Hausa people Mum kika dauko Mana Yar aiki sai ta harbe mu ko ta saka Mana Bum a gida mun Kone gaba daya,Dirty people begas, Dariya Emmanuella tayi tace nawawo Aboki hmm ahhh fear them wooo,Zaki gansu so silent kamar baza su aikata tsiya ba, Baki Amaka ta tabe tana wani shanye hannu tace Almajiri people.


     David Dad yace be quite let them be pls Akan ko wacce alumma Ana samun na kirki Dana banza,Ma sai lokacin tace Ina ruwansu ma suna maganarsu da turanci Ina ji,a tsorace na fito kusa da Ma na tsaya nace Good morning Dad, da Faraa yace morning, Suma Yan Matan na gaida su sai lokacin suka kalleni, Amaka ta zabura tace Chineke God Beautiful girl like u as House made ahhhh.

    Emmanuella sai kallona takeyi kamar zata Hadiye Ni,kyau na ya gigita su,yanda suka yi zaton ganina ba Haka suka gani ba.

   Ma dariya tayi musu sannan tace naje Driver zai kaini kasuwa na siyo abinda Babu ta bani kudi masu yawa tare da jotter inda ta rubuta komai.  


    Bayan na tafi suka dinga gulmar Wai bana Jin turanci sosai ai Hausawa Basu damu da ilmi sosai ba Kuma gaskiya suka fada.

    Ban Saba zuwa kasuwa ba Amma Haka na zage na siyo komai, sannan muka Shiga store Nan ma na jido kayan girki muka dawo na shirya komai inda ya Dace sannan na kaiwa Ma canjinta tace na rike ta bar min na dinga murna naje Driver ya kaini banki na saka dubu Bakwai dina a accnt.


    Yau da dare Amaka ta kirani Wai na hada Mata fresh Juice na Apple nayi Mata yayi Masifar dadi Ma ce ta fada musu yanda na kware wajen hada juice, ta harde a kujera tana karanta jarida na zuba Mata a cup na Mika Mata kenan ta kula da agogon Hannuna,mamaki ya kamata taga agogo na diamond me tsadar gaske da kyau,kirji na ta kalla taga sarkar Dana sa zoben azurfar Dan bature.


    Tace wannan agogon a Ina na sameshi dake su babu boye boye nace na Mijina ne,tace zoben fa?nace shima Haka,tace Jesus yanzu kamata Haka Ina da aure?nace ae amma Mijin bama tare,tayi tunanin sakina yayi tace eyya sorry eh? Nace thank u.

    Ta fadawa Dad da Mum tare da Emmanuela suka min jaje,tun daga lokacin suke Jin tausayina, suka ce a schl Ina na tsaya? Na nuna musu takardu na na ssce ,Ma tace zata sani a University makarantar kudi, na dinga murna na bugawa Attine waya na fada Mata taji dadi,Haka Yan gidanmu Ya Salman yafi kowa Murna.


     Bayan na kwashe wata guda gidan Ma mun Saba dasu sosai,turanci na ya karu na fara kwarewa,ga albashina farko da aka min transfer naje na cire dake duk sati daya ko biyu Ina zuwa gidan Attine,Haka na Kai Mata albashina nace na Bata 20k na dauki dubu goma,da kyar ta karba sai da taga Raina ya baci ta karba.


    Safarau ma Ina Kai Mata ziyara itama tazo min gidan Ma sau biyu,Bayan sati daya Ma ta kawo min Admission da komai anyi min registration a Health education zanyi Degree na Shekara uku,na fara zuwa schl ba,driver ke kaini ya dakko Ni, Emmanuela da Amaka suka ce ya kamata na waye na dinga matsewa cikin kana Nan Kaya,nace mu addininmu sai Miji ake sawa ko a gida,Haka suka suyo min Kaya kana na iri iri Amma bana sawa ganin Haka sai suka dinka min su atamfa da materials laces,shadda Riga da skert da dogayen riguna tare da mayafai na sirara masu kyau,takalma da jaka iri iri, idan kun ganni kamar bani ba,tsofaffin Kaya na Attine na kaiwa ta San yanda zata yi dasu.


     Karatu da aikina nakeyi lfy lfy ya rage min tunani da yawa sosai na Kara girma,kiba skin Dina tayi fresh sai sheki nakeyi kullum kamar wata Amarya haka nake, ga Saloon Ina yawan zuwa Ana wanke min gashi na,lokacin dasu Amaka suka ga gashina haukacewa sukayi, Ma ta dinga mamaki kamar gashin Baturiya.

     Yanzu tuni na dawo saman Benen Ma a Nan ta bani daki kusa Dana yaranta komai akwai kayan kwalliya iri iri,gashi Hawa biyu ne,Ma da mijinta a saman karshe yaranta a hawan farko.

    Mun Gama girki munci mun Sha nayi Shirin kwanciya Bayan na Gama karatuna na mike jikin window na dake kallon gidajen waje kullum sai na leka na kalli unguwar da tsaruwarta.

    Yau ma labile na zuge Ina tsaye da tea cup a Hannuna Ina kurba wani gida nake ta kallo nesa da mu sosai kaf unguwar Babu kamarsa a kyau duk da kyan na Ma ba komai bane Akan wancen gidan,wani daki na gani an kunna Kwan lantarki taram ya gauraye da haske,wata Yar aiki ce Naga ta wuce da plate, ta sake dawowa ta wuce tare da wata mace dattijuwa fara kamar Baturiya ban fiye gani tar tar ba Tunda da Nisa,Yar aikin ta sake ficewa Matar na gani ta saka jajayen kaya wani yadi kamar dodon tsafi Haka ta dawo Fuskarta ta rufe tana motsa bakinta da Alama magana takeyi,sai Naga ta Zama kamar horro ta Bace bat,tsoro ya kamani Bayan 30mnt sai na ganta wukil ta dawo inda take da wata tukunyar shirka a hannunta,ta ajiye tare da cire Kaya ta canja nata na farko ta kashe wuta duf sannan ta bar dakin,steal Ina tsaye bul Naga a dakin an Kara kunna light wannan namijine fari tar shima kamar Bature Amma Banga fuskarsa ba ya juya baya rigarsa ya cire gabana ya Fadi exertly jikin Danbaturena sai dai wannan yafi fari da mirjewar skin kamar ka tabashi jini ya fito,ko Dan Danbature a kauye muke ne ga Ciwon hauka shi yasa,ga wani uban gashi a kansa Wanda yasha askin irin shegun turawan Nan mawaka ko Yan film kyau iya kyau,gashin Nan Baki,shi ba gajere ba, ba Kuma dogo can ba,ba rammame ba ba siriri ba, so nake kawai ya juyo Naga fuskarsa, na bude kofata ta baya dama akwai corido Dan nafi kallonsa sosai na tsaya a Nan,barin wajen yayi ba tare da ya juyo fuskarsa ba ko yasan da wata tana kallonsa ba, ya Dade Nima Mayyar naki tafiya,sai gashi ya dawo sanye da rigar wanka fara Kal da Alama wanka yayi,jikin window dinsa ya tsaya shima dake facing nawa Amma Sam kasa yake kallo Bai kallo saitin gidanmu ba,

     Gani nayi kamar Danbature ne ke min gizo nace Kai wannan idan ma ban samu Danbature ya dawo ba to Naga Mijin aure,Dole ne ma ya aureni tunda suna Kama, Dole na San yanda zanyi na Kulla alaka dashi, Kuma sai Naga Danbature na kamar yafi wannan kyau da komai,sannan ya fishi kira da cikar zati har ma kwarjini da komaima.


     Da karfi na kwalla tare da Mika Hannuna Ina tsalle nace Danbature......Baturena .....kaiiiiii.....Dan fari ....juyo.....Nan...gani .....kalleni......Kai......Malam.....nice Fadila......dolene ka aureni......gaba daya dake dare ne duk kusan layin wasu da dama sunji Ni, amma ba wasu Hausawa Basu san me nake cewa ba,shi kanshi Wanda nakeyi dominsa Bai ji ba gani nayi ma an kawo Masa lemo Yana kurba Yana shafa sumarsa, dagowa yayi kadan sai da na firgita da kyansa, wannan ai Danbature yafi shi, Amma suna mugun Kama, wata budurwa na gani itama zukekiyar gaske fara tas tazo ta rungumeshi ta baya.


     A fili nace na Shiga uku kaga tsinanniya Karuwa,Anya wannan ko dai Matarsa ce wash na dafe kirjina, kishinta naji na Kara kwallawa da karfi Ina nunata da yatsa kee....Mayya....matsa daga jikinsa....Mijina..nane....Arniya.....Arniya....Allah ya tsine Miki na Kara tsalle kamar zararriya na Dane karfen jikin corridor din nace Mayya....ke...uwarki Ina Mata dakuwa kuwa Allah yasa karaf ta hango,ban hakura ba nace karbi Nan ungo na Kara Mata zagi da tafin Hannuna Ambola dakuwa.

    Kirjinta ta dafe kamar taga Aljana tayiwa Namijin nuni da ya kalli Aljanna a sama can gidan,ai kuwa ya kallo wajena gabana yayi mugun bugawa daram kamar Danbature,Amma Ina wannan ya take Danbaturena kyan fata sabo da hutu ya ratsashi,na tabbatar da Danbature ne ya samu hutu Haka to ya ninka wannan komai,to me ma zai kawo shi Lagos.

   Haka na dake na nuna shi da yatsa sannan na sarke yatsuna kana Nan biyu maanar aure, Ido ya zaro,kiss nayi Masa ta iska sannan na hura Masa ta iska, dariya ta kamashi sai yayi Alama shima ya cafke ya lika a zuciyarsa dariya na kyalkyale da ita na tafa Masa sannan na daga Masa Babban yatsa  irin Good. Tunawa nayi Ina da aure fa sai na fara istigifari.


     Budurwarce ta dinga kwasa dariya tana ganin haukata gani Yar yarinya tace kawai irin Yan iskan yaran Nan ne kawai yayan masu kudi fasikai,shima Haka yayi tunani sai Naga sun koma ciki matar ta fice shi Kuma ya gyara labilensa tare da kashe light alamar ya kwanta.


     Ban taba samun jindadi irin wannan ba Tunda nake a duniya sai lokacin da muke tare da Danbature na,fes nayi bacci na tashi,inayin sallah da azkhar na Kara lekawa ta kofar dake dakina ta baya ko zanga me kama da Danbature Amma ban ganshi ba gani nayi ma an rufe window din ruf,jiki ba laka na wuce kitchen inda na iske Ma ta fara aikin,na gaisheta muka ci gaba da aikinmu Ina ta faman tunanin Danbature da mutumin jiya me kama dashi.

    Bayan na Gama komai nayi Shirin schl na wuce,su Ma da yaranta duk sun wuce Office Suma ba zama.karatuna nakeyi sosai.

    Yau ma dai dai lokacin jiya da dare Naga me kama da Mijina ya sake fitowa Yana Shan iska direct window na yake ta faman kallo,katsam na sake Nima fitowa, hannu na daga Masa shima ya dago min Yana Murmushi,Alama ya min wai na sakko na zagayo gidansu,kafada na makale nace sai dai shi yazo, katuwar paper ta Zane ya dakko ya min rubutu da Babban Baki Ur Name pls? Nima na rubuta na nuna Masa ya karanta Fadila.

     Hausa girl ko? Ya sake nuna min,Nima nace ae Ashe kana Jin Hausa? Yace ae Babanmu bahaushe ne mun zauna a Kano,Adamawa, jigawa duk gidanmu kowa najin Hausa nace to yayi kyau.

    A Haka muka dinga Hira sosai cike da nishadi Ina magana da me kama da Mijina.


   Yau mun kwashe kusan sati Uku kullum sai munyi Hira da wannan mutumin Wanda yace min sunansa Doctor who ake ce Masa,kowa na tambaya Dr Who za a nuna min shi da gidansu.

   Sosai muka Saba da juna, Amma dare daya ya nuna min manufarsa Yana so yayi xxx Dani shi manemin matane tun daga lokacin naji bana sonsa na tsaneshi, ba wani boye boye yazo wajena har gidan Ijeoma ya fada min halayensa da niyyarsa a kaina,zuwansa wajena biyar tunda Naga ba mutumin kirki bane na daina saurararsa Amma Kuma sai suna matukar Kama da Danbature.


     Ijeoma tayi mamakin alakata da yaron masu kudi Haka Wanda Babu kamarsu a Lagos, ji akeyi dasu kowa yasan da zamansu.

     Yau Sunday kowa Yana gida yau Amaka zata kawo Mana saurayinta Dan Rivers Wanda tare sukayi karatu a turai Kuma shi zata aura,sosai aka shirya Masa liyafa,matashin Igbo me kudi gurjeje dashi katon Arne, yazo Ni nayi serving Nasa abinci Wanda sai kallo na yakeyi kamar maye,Silvester sunansa Ma tabar Palon,Emmanuella Bata nan,Amaka ta mike tace Bari ta dakko wayarta zata Kira Emmanuella tazo taga mijinta,Yana ganin Haka ya matso kusa Dani Yana fada min wai yanzu Ni yake so nafi matar da zai Aura Amaka kyau,Amaka karaf a kunnenta da ihu ta karaso tare da rufe Ni da duka Evil hausa girl, Silvester da sauri ya bar gidanta, Amaka tace zamu hadu da Kai I will kill u.

 

   Ma ta fito taji labari Haka ta dinga zagina tana Harara ta da kyar na Basu hakuri suka hakura Wai laifi nane.

    Bayan sati biyu Emmanuella ta kawo nata Richard Wanda zata aura a gaban kowa ya dinga min signa,ranar kaca kaca suka Bata da saurayinta,Nima Ma tace you again ta fara min gorin abubuwan da suka min wai naci Amana suka kamani suka yi min dukan kawo wuka naji jiki duk sun kumbura min jiki, ranar Ma ta bani ragowar kudin aikina ta sallameni,duk abinda suka siya min na kayan sawa da kayan kwalliya sai da suke cika min akwati biyu da komai Basu kwace ba suka sani a taxi sukace na tafi gidan ubana bazan zauna musu a gida ba,schl Kuma Ina level 1second semester suka ce naje naci gaba da zuwa har na Gama level 1 na biyawa kaina sauran shekarun ko na tsaya iya nan na karbi transcript.













AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                16-20









Official









By

AsmaBaffa










      Ina sonku fans a zubo min Sharhi naji dadi typing kunayi Ina Jin dadi💋😍😍



     MAMAN ABBA,HABIBA,AICHA,AUNTY SUMEE,ZAINAB ATIKU SALAMA,MAMAN MEENAT, OUM page naku ne Yan gayu na.









      Katsam Attine ta ganni da Kaya Niki Niki cike da bacin rai kamar zanyi kuka,Attine tace karki yi kuka fada min me ne ya faru nasan Baki da laifi Fadila,abinda ya faru na kwashe na sanar Mata,tace to kyalesu idan sun gane gaskiya zasu nemiki na tabbatar Babu Wanda zai zauna dake Baki Shiga ransa ba Fadila.


Zamanmu Shar nida Attine muyi hirarmu.

    Kwana uku tsakani Ma da yaranta su Amaka suka ga amfanina a gidan,suka gane gaskiya bani da laifi mazan ne masu laifi maciya Amana.

    Wayar Attine ce tayi kara Ma ce da kanta ta nemeta tana dagawa ta Bata hakuri tace sun gane gaskiya da Allah a sani a taxi da kayana na koma,murna da farinci ya kamani sabo da naji dadin Zama dasu ga kyautata min da sukeyi inyi abinda nake so kamar Gidana,wanda musulmammu baza su zauna da Yar Haka ba bare har a wani sani a University, Kuma bana so na daina ganin Dr who me kama da Dan bature.


   Inda yake birgeni yanda zaka San wayayye ne idan ya nemi kuyi fasikanci kika Ce no to bazai Miki Dole ba,Kuma bazai Kara miki Zancen xxx ba sannan bazai fasa muamula ta mutunci da ke ba,ta Nan zaka San Dr Who ya Gama wayewa baya Dole,sannan kyauta da mutuntawa zai Miki,sabanin wasu mazan Wanda idan ba wani Abu zasu samu wajen mace ba to fa ba ruwansu dake.


    A ranar Attine ta kaini again gidan Ma da kayana,suka tarairayeni tare da bani hakuri Akan abinda ya faru,nace ba matsala,Attine Tasha kyautar Atamfa me tsada turmi guda da kudi masu kauri.

    Dr who Bai San Ni Yar aiki bace Amma Yana mamakin musulma a gidan arna,sai daga baya yaji labari ba karamin mamaki yayi ba Jin Wai Ni me kyau Haka a matsayin yar aiki,Bayan masu kyau da dama gasu Nan Akan son Kudi sai karuwanci sukeyi suna Zama hamshakan masu kudi sai kaga mace tana Hawa dalleliyar mota Wanda gidansu Gawayin girki ake siyarwa,Makkah duk Shekara Ana daukan pics Ana sawa Dan kawai q burge mutane anje Makkah da kudin Haram anyi shawagi an dawo.Allah ya shirya.


     Bayan na dawo da sati biyu Emmanuella da Amaka suka koma London abinsu,daga ni sai Ma muke rayuwa kowa Yana addininsa, ga schl dina Ina zuwa ina karatu na.

   Daga makaranta na dawo a gajiye,Ma tana wajen aiki Bata dawo ba wanka nayi tare dasa gown marar nauyi iya gwiwa Zama da arna har na fara koya Nima kwanciya nayi na huta.


    Wani Cikin Securities ne yazo yace Wai nazo inji Dr who,a wata arniyar mota yazo sanye cikin kayan likitoci nasa hijab naje, Bai fito daga mota ba ya sauke glass muka gaisa yace masu Hijab gashi ya Miko min wata Leda cike take da snacks sai Ice cream,Godiya nayi na karba Bai jira nace komai ba ya ja motarsa ya tafi na koma cikin gida Ina daukan abinda nake so Ina ci.


   Satina Uku da dawowa Mijin Ijeoma ya fara shaawata a gidan yanda yaga Ina kwalliya da gyara kaina,kullum muka hadu sai ya faki idon Matarsa ya dinga min maganganun batsa, na Masa magana yaki ji ba yanda zanyi dashi,idan yaga Ijeoma Bata Nan sai ya dawo gida daga Office ya takurawa rayuwata,har schl Bina yakeyi,Ni Kuma Ina tsoro na kasa sanarwa Ma yace idan na fada zai batar Dani.


   Gajiya nayi sabo da ina kitchen ya shigo ya fara shafa min Mazaune Ina guduwa tuni na fara hawaye Ina fada Masa Ina da aure Amma yaki ji kicif sai ga Ma ta Fado kitchen Ina kuka nake fada Mata ba laifi na bane wlh gwara ma ta sallameni tunda matsala nake zamar Mata a gida,karshe Nace na tsani gidan Baki daya sabo da cin mutuncin aure na da yayi bazan yafe Masa ba.


     Ma tasan bani da laifi kawai Haka ta sallameni again salin alin tayi min kyauta me yawa,sannan tace naci gaba da karatuna zata dinga biya min nayi ta Godiya na tafi gidan Attine na sanar Mata komai taji dadi sannan tace inshallah zata Nemo min gidan musulmai.


    Hankalina kwance nake zuwa makarantata sannan muna zaman mu lfy da Attine, na Kara wani wayewa ga kyau na ya ninka nada,na Kara girma da tsayi shape dina ya fito sosai Duk Wanda ya ganni sai ya Kara son sake ganina.ina da kawayena na schl Amina da Rahina yaran mutunci.


    Safarau ma ta samu hutu yau tazo zata yi weekend a gida,tace mutuniyar wannan kyau Haka da Alama an daina tunanin Dan Bature,dariya nayi nace Anty Attine kinji ta ko?ai Yana Raina har abada yarinya, hmm kin fara chart? Cewar Safarau nace Allah kiyaye, wayata ta karba ta tura min Hausa novels iri iri ta koya min yanda Zan bude na fara karatu,ai kuwa tunda naji dadi love iya love ga koyon abubuwan rayuwa yanda zaka kula da Mai gida,na tuna idan Danbature ya dawo haka Zan dinga nuna Masa love kawai sai na dage da karatu ba dare ba Rana,watarana Har masifa Attine ke min.

    Na waye sosai na Karu ta hanyar karatun Novels Ina yin na schl abina ras.


    Bayan sati hudu lokacin mun Gama second semester Ma tayi min registration da komai na level two muna hutu bamu koma ba,Attine ta rafka sallama ta dawo daga unguwa, sannu da Zuwa Anty ya hanya, Alhmdllh tace sannan tace kafin na zauna Bari na Miki albishir na samo Miki gidan aiki gidan musulmai hamshakan masu kudi Ne duk fadin kasar Nan an San da zamansu,aiki ma idan kika samu a gidan to fa kakarki ta yanke saka, Hajiya Asiya daya daya cikin matam mutumin ce take neman yarinya nutsatsiya da zata dinga Mata girki wacce ta iya girki da tsafa girki ne kawai aikinki.


     Alhmdllh na huta zaman banza, Attine tace  gobe a kaiki sai ki shirya naki ya naki,Family house ne sai kinyi taka Tsantsan kin nutsu,Bari na Baki tarihinsu kadan yanda naji kafin idan kinje gidan ki gani da idonki.


     Alhaji Sulaiman Araba Lagos shine cikakken Sunan me gidan idan kina Jin radio ko News Zaki jishi sabo da kudinsa, Dukiyarsa tun ta gado ce shi kadai iyayensa suka Haifa, Babansa da sauran kannena mahaifansa ko yayye duk basa Raye sai yaransu,Kanwarsa ce daya da yaranta mijinta ya rasu tana gidan da yaranta part dinsu daban,yaran yayye da kannensa duk shi yake rikesu suna gidan ko wannensu da part dinsu,Dattijone na kwarai me kirki da son dangi ga kyauta,bashi da ilmin boko sai business na alatsine uwar me karya kasa kasa bashi da lokacin kansa.


      Babansa ya rasu sai babarsa tsohuwa da ta rage tsohuwa ce wacce take tarwatsa kan dangi,Bata kaunar zaman lfy,kullum a gulma take tana hada dangi fada ba hadin Kai ko kadan, Haka kawai zata hada gaba da fitina tsakanin jikokinta da Matan danta.

    Hajiya Khadija suna kiranta da Nana tsohuwar banza ce magulmaciya,shi yasa jikokinta ba wani mutuncinta suke gani ba.


     Alhj Sulaiman Araba Lagos Dan Asalin katsina state ne,bafillace ne usul Kyakyawa fari dashi.Araba Lagos matansa uku Matarsa ta farko sunanta  Karimatu Yar garin Adamawa ce, Karimatu akwai rashin Imani,son Kudi ga Hassada,Dole Mijinta ya Mata Abu ko baya so sabo da Yana tsoron masifarta.

    Tana da Yara biyar Habib shine Babba da Matarsa Farida Yana Zama a Abuja,sai Saudat tayi aure a lagos,sai saddiq Wanda shekararsa 26 ya kusa Gama degree a UK,Ammar 19yrs yanzu Yana Ukraine,khairat auta  16yrs tana Ss1.


     Sai ta biyu Asiya Mai hakuri,nutsuwa saliha ga hankali ba ruwanta.Araba Lagos Bai damu da ita ba Bora ce a gidan,kowa taka ta yake, yaranta shida,khausar tayi aure itama a Abuja, Yousuf 26yrs shima a Paris ya Gama degree ya dawo gida,saif 23yrs Yana level 2 a China,Khadija 20yrs tana level 1 a India, Kabir 17yrs Yana ss2, Ahmad auta 11 yrs Yana jss1 Nan Nigeria.

   Yara ne masu tarbiya ba ruwansu.Asiya Yar zamfara State ce.


    Sai mowa Amarya wacce tafi kowa fada Babu wacce ta Isa ta kama kafarta wajen me gida, sai abinda tace Aunty Amarya Maryam kenan Kyakyawar baturiyace ta gaske dattijuwa me kyau gata itama iyayayenta Yan Paris ne masu kudin gaske ne,Bata auri Araba Lagos ba sai da ta tabbatar yafi su kudi,kudi ta gani ta aureshi,musulman kasar France ne Amma lalatacciya ce ta gaske Bata bin addinin nata,iyayen Sunyi Mata fada har sun gaji, itace Shan giya,Shan wiwi,Bata son talakawa,Bata da mutunci ko kadan,tunda tazo Nigeria take Hulda da Yan kudu ta koyi tsafe tsafe iri iri wajen arna.


    Gata tana neman mazan waje Yara matasa tana Basu kudi,shi yasa taki yarda ta haihu da yawa Yara uku kacal ta Haifa, mazanta biyu mace daya, Namiji na farko 30yrs yake suna Ce Masa Ice ance wannan sai kinyi taka Tsantsan baya ragawa Wanda ya Shiga gonarsa,Bai son kazanta,baya Shiga harkar kowa gashi da zuciya,cikkaken Masifaffe ne,kaf gidan tsoronsa akeji,sannan Bai son kallo sabo da Yana da kyau ance kamar aljan sabo da kyau ki kiyaye wlh. Nace to Attine shi ba musulmi bane naji ance wani Ice, hmm yafi kowa addini a gidan musulmi ne,gidan suna da nickname kowa dashi ake kiransa, Basu da aure ne?sabo da masifarsa suke Ce Masa Ice, baya ko dariya.


      Ae duk Namijin da kika gani a wannan gidan to baida aure,na biyun Kuma Who nickname nasa shi ance yafi kowa saukin kai,sai dai Yana Shan giya watarana Kuma Yana neman Mata Amma ance duk yafi kowa kirki,shima kyakyawane.

    Sai Autarsu Meenal suna son kanwarsu akanta sai su koreki a aiki,ki kula tana da kala sharri iri iri mate dinki ce 18yrs.


     Maryam Amarya

   Ta Gama tsafe Alhji sai abinda tace,farko a jigawa suke zaune tace ya Mata kauye Kano take so sun kwashe shekaru ashirin a Kano tace Abuja ya maidasu can tace Rivers State Bayan Sunyi 3yrs tace a dawo Lagos yanzu shekarunsu takwas a Lagos tare da danginsa da Dangin matansa gidane na Alfarma na fada a jarida.


     Sabo da Yana son zumunci yaki raba musu gida yafi so yaransa su shaku da juna su hada kansu,Kuma abin mamaki yaran Amaryar suna da nutsuwa ance Basu gaji halinta ba Amma Babban ya Dan dauko wulakanci da izza kadan Kuma baya ragawa duk Wanda ya Shiga gonarsa.

    Matan dangi ma duk sun dawo Yan Mata da samarin cikin danginsu ko wacce an Basu part na Yan uwanta a Nan suke karatu da komai Mijin na daukan nauyinsa.

    Yaran da ake rikewa kiyi hankali dasu sunfi Yan gida iya shege Kuma duk farko daga kauye aka kawosu suka yi clean.


    Karimatu uwargida yaran Yan uwanta

Naja (cilla)

Fatiti

Zahrau Yar dagwas

Zulfau zuly kanwarta ce.

   Sai maza

Saad Boy 40yrs ba aure. 

Shehu Niga 35yrs


Yan uwan Asiya daga kauye

Sumayya(chakwas)

Kanwarta Rahina da kaninta Usaini Usy 27yrs

    Sai na Amarya Yan kasar waje da kawarta

David Dan uwa Arne 30yrs

Michael Dan uwa arne 25yrs

Muhammad 26yrs

Irfan 17yrs.

 Kawarta Sahr 

Sai Linda itama Kawarta.

 

   Shi Kuma kanshi me gidan Yana da yaran Yan uwa maza da Mata sun Kai su goma Sha ko wanne akwai part dinsu daban tsakanin part da part Nisa ne sosai kamar estate ba abinda Babu a gidan,masallaci da Islamiyya duk akwai,mota idan zasu Shiga sai driver ya kawota har kusan bakin kofa,basa muamula da talaka,mutane komai kudinka Basu damesu ba musamman turawa na Amarya Maryam rayuwarsu daban a gidan.

    Fadila Zaki Sha kallo a gidan,Zaki fafata sai dai ki Zama wise karki sake a takaki Kuma karki Shiga sabgar kowa Amma fa Zaki Sha kudi ki samu iyayenki da Yan uwa suyi Alfahari dake. So nake ki Dan Tara da yawa Abbu sai yasha mamaki Ina Miki tanadi.

   Ki Zama me juriya kawai,Murmushi nayi nace Inshallah ko Dan Na kularwa da Danbature na jikinsa ai nayi,dariya Anty tayi tace iyye marar kunya,da gudu na kule cikin bedroom na fada saman bed tare da lulawa tunanin Mijina abin kaunata.


      Washe gari da yamma karfe 5 muna taxi Ni da Anty Attine da akwatunan guda biyu manya shake da hadaddun kayana Wanda Ma ta siya min da komai na bukata ta kun San yanzu fa na fara wayewa,unguwar su Ma ta masu kudi Naga mun nufa Attine tace kin San masu kudi Ne fa Dole kiga unguwar su Ijeoma,abin mamaki sai Naga katafaren gidan su Dr who me kama da Danbature Ashe gidan yafi ma yanda nake zato.

    Attine tace wannan gidan Babu kamarsa kaf unguwar Nan bama layin Nan ba,alatu ma sai mun Shiga karki tsorata Zaki ga ko Ina sojoji da masu aiki iri iri, tun daga bakin gate na Raina kaina na ganni wata kucaka Dani, ban Gama mamaki ba saida Attine ta Kira Yaron Asiya a waya ya sanar Mata ta bada Umarnin bakinta ne a barmu mu Shiga gate aka bude kofa karama cewar baza mu Shiga da kazamar taxi ba gidan, idan ba Motocin gidan ba Babu Wanda ya Isa ko parking yayi da motarsa yanzu sojoji zasu saki harbi,rawa jikina ya fara yi Kar karkar, gidan duk inda kuke zatonsa ya wuce Nan,kafin na Shiga da akwatina na sai da sojoji suka duba ciki suka tabbatar ba abin cutarwa sannan suka Bari muka Shiga ciki tare da Driver na Asiya Yana Mana jagora,Attine ta kalleni yanda taga na hada uban Gumi jikina na rawa, Murmushi tayi tace ki kwantar da hankali kamar Kinga wani malaika Fadila,jikina Yana rawa kamar tsohuwar Shekara dari nace to..to Anty.


    Gidane ko Ina tiles da tiles ga flowers swimming pool iri iri har kala nawa,motoci kuwa a parking space kamar wajen saida su,masu tsada Babu ta kasa da million goma, Ni ban San yanda Zan kwatanta maku gidan ba,duk wani Abu da ake yayi a kasar Nan Babu shi a gidan nasu kalar latest ne sai sun Gama yayin Abu da shekaru sannan ake Fara kawo abin kasar nan. Komai nasu baza ka ganshi a wajen mutane ba tsada ma baza ta Bari a iya siya ba.


   Wani Palo muka Shiga gari guda kujeru na Alfarma set kala sun Kai biyar a ciki,sanyi da kamshi ta ko Ina labile ma Dana ganshi tsab zance wani material ne na dinka naje gidan ratsatsan biki dashi, wasu abun ado kamar Gold a palon, Kai abin yayi yawa jikina na ya Kara daukan rawa ganin wata zukekiyar Yar budurwa ta gilma ta wuce ko kallon inda muke Bata yi ba,cikin kana Nan Kaya take hadaddun gaske masu tsada,wani yawu na Hadiye makwat,Driver yace Hajiya kalle kallen naku yayi haka muje Mana,wani Palon muka wuce Nan yafi na baya haduwa,muka Shiga na uku yafi ko wanne haduwa,a Nan yace mu zauna zata fito,ita kanta Attine ta rasa bakin magana.


    Mun Dade a zaune har na fara gyangyadi sai mukaji Karar takalmi kwas kwas wata dattijuwa take sakkowa daga saman bene chocolate color ce sanye cikin shadda dakakkiya dinkin Senegal,Tasha aiki Purpple color, hannayenta da wuyanta duk Gold ne,kamshi ya bulle mu,jikina na rawa har yau, ta zauna tare da daura kafa daya kan daya,Attine tace Ina yini ba laifi ta saki fuska tace lfy Alhmdllh kune bakuwar? wace cikinku me aikin? Attine ta nuna Ni,Nan murya na rawa na gaisheta ta amsa tare da bin akwatina da kallo,tace Amma bada kauye kike ba ko? Kai na iya dagawa tace Good, waya ta dauka tare da Danna Kira ta Kara a kunne chakwas kawo min Handbag dina.


    2mt sai ga wata budurwa zata Kai 20yrs ta sakko cikin matsatsun kana Nan Kaya kanta yasha gyara ba dankwali ba laifi tana da Dan kyau Jakar ta Mika Mata sister gashi,ba laifi tana da Dan kyau,a wulakance ta kallemu tace sister sabuwar Yar aikince Haka zukekiya da ita hala  bada ga kauye ta dira ba?ta Dan goge a nan,? Ta furta tana Mana kallon raini,  Chakwas ban son iskanci da rashin tarbiya ki gaida su,Kuma na hanaki matsewa maza na sintiri Amma bakya ji jiba shiganki banza.


   Bata gaishe mu ba ta juya tana Danna makekiyar wayarta tayi tafiyarta,Matar tace na gode Zaki dinga dafa min abinci shine aikinki abinda nace shi Zaki dafa karki sake wani ya saki aiki a gidan Nan kiyi sai kishiyoyina sai yaro na Dana ke kauna Zaki ji Ana kiransa Ice ba Dan Dana Haifa bane Amma Ina sonsa yafi Zama a part dina yafi cin abinci a Nan,satinsa biyu da dawowa daga British.


    Ki kiyaye ban son rigima,ya sunanki? Nace Fadila tace nice name sunana Haj Asiya nice ta biyu a matar me gidan,Ana kirana da Nanee, tunda ke me girki ce bazan kaiki part din Maaikata ba Zaki zauna a Nan part dina Zan Baki daki can Palon farko,akwai maza da yawa a gidan Nan Marasa tarbiya ki kiyaye ki Kama kanki ki rike mutuncin ki, masu girkina dama duk fasikanci yasa na koresu Dan Allah muyi Zama na Amana abinda kike so ki sanar min,da kanta ta nuna min ko Ina na gidan da part dinta har sama sabo da Kar na bace a gidan, kitchen duk ta nuna min iri iri.ta kalleni tace kinyi karatu ne? Nace yanzu Ina level to a Niclos University Ina karantar Health education, wow wa yake biya miki?,, Murmushi nayi nace Wata Ijeoma minister dake makwaftanku nayi aiki a gidan na girki shine dadin Zama yasa take biya min, Asiya tace me yasa kika bar aiki wajenta? Mijinta ne fasiki Yana min Maganar batsa sannan ya dinga kokarin taba Ni,shine nace ta sallameni,tasan bani da laifi yasa taci gaba da biya min schl.


    Hmm to yanzu Yar aikin girki na University ya za ayi da girkin Rana?ga Dana baya jure yunwa, 1pm ake Kai Masa abinci Office ko ya dawo gida yaci, ai ba damuwa ko me nakeyi a schl Zan dawo kafin 1 nayi ko lecture ba damuwa Dan na rasa wata kin San makarantun kudi Babu wata matsala wasu ma sai su kwashe watanni Basu je schl ba kuma kiga sunci exam sabo da kudin kawai suke so basa ka da kowa,Murmushi Asiya tayi tace wlh kin waye ba wani nuku nukun magana Haka nake son rayuwa da mutum, Dan Allah before 12pm ki dawo 1pm dot ki Gama shirya abinda nace ki dafa ko wanne time,nace Inshallah yanzu ma hutu muke saura sati biyu mu koma.good sannan tace gobe ki shirya Zan kaiki part part a gidan Nan sabo da kisan kowa kema a asanki,tare da uwar mijinmu. Nace to.


    Attine tace to Ni Zan tafi Kudi ta Bata sun Kai dubu Hamsim ta siyi recharge card,Nima albashina har dubu Arbain tace zata iya Kara min fin Haka idan har na iya aikina Kuma ban jawo Mata magana ba.

  

    Bayan Attine ta tafi ta bani dakina hadadden gaske a Palon farko sannan tasa aka kawo min abinci lafiyayye kala biyu,tace gobe da safe Zan fara aikina, a Raina nace Ina wa zai hada gidan Nan Dana Ma ko kusa ko Alama.


    Da Asuba na shirya tsab bayan nayi sallah da azkhar na Shiga kitchen Bayan naje na gaisheta da ladabi ta fada min abinda take so da safe tace nayi daga ita sai danta Ice sauran Yara da Yan uwanta masu Dafa musu abinci daban,naji dadi bazan Sha wahala ba,

    Girki ne na Yan gayu iri iri ta sani nayi wani abunma sai da na duba YouTube,gani dama na iya girki tuni part din ya dau kamshi ko Ina Wanda yayi sanadiyar jawo hankalin mutanen gidan kowa sai ya nemi a wanne part wannan kamshi ke tashi Haka?

     Kafin kace me Sumayya Chakwas ta fasawa gidan labari Nanee ce tayi sabuwar Yar aiki Wai Fadila wata budurwa kamar balarabiya kyau iya kyau wata Yar gayu.


    Mamaki munafuncin yakai kunnen kowa dake kowanne part, yau har kunne Kaka Babar Araba Lagos Hajjojo labari ya sameta,jira kowa yakeyi yaga wace ce Fadila me kamshin girki.


     Bayan na Gama girki iri iri cikin kankanin lokaci na shirya Dining sannan na gyara kitchen na sanar da Nanee na Gama mamakin saurina ya kamata tace na gode da Alama za a je dake Murmushi nayi na fita abina,dakina na fada toilet na fesa wanka Naga gidan Nan sai da kwalliya in ba Haka ba rainaka Matan zasuyi, lotion Dina na shafa me kamshi na sa wata doguwar Riga ta Arabian dark brown sosai nasan tana min Masifar kyau Kuma Bata dameni ba powder na shafa da man lebe pink kadan na fesa Yan turarena sama sama,wata Yar aiki ce ta buga min kofa lokacin Ina gyara dakina tare da shirya komai nawa, Ina budewa ta harareni sabo da na fita komai tace kije inji Nanee ta juya abinta.










AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










                21-25










Official









By

AsmaBaffa









        Asycool, Fancy Honey, Oum Hanan,zulaihat,Queen kk,Jannat, Maman Abba,Maman Fahad.

     Ga page dinku mutanena.













       Fita nayi na sameta palonta a sama har kasa na Duka nace Nanee gani, tace Haka nake so Fadila Yar aiki tsab ta Zama kamar kowa ba Wai son Kai yasa kaga Yar aiki kamar an tonota daga Rami an maidata kamar dabba, akwai Islamiyya ta Yan aiki daban a gidan Nan,sannan akwai ta yaran masu gida daban,Dan Haka ki dinga zuwa Islamiyyar Yan aiki wacce akeyi da yamma duk ranar Saturday da Sunday,ta masu gida kuma Kullun kullum suke zuwa,murna nayi nace Inshallah Nanee na gode,tace tsaya muje ki gaida kowa Kar abin ya zame min bacin Rai a gidan nan,.


    Tana gaba Ina binta a baya misalin 11am muna fita sai ga dalleliyar mota ta alfarma da gudu guard ya bude mata shiga tayi tace na shigo mamaki ya kamani a gidan Nan part ma za a je sai an wani Shiga mota,Haka na Shiga muka tafi,Nanee Tasha wanka cikin atamfa Super Holland, tafiya kadan a mota muka tsaya,na fita da sauri na zaga da gudu na budewa Nanee mota,ba karamin dadi taji ba Ina mutunta ta Haka, wani part muka Shiga wanda ya gaji da haduwa Yan aiki sai sintiri suke yasha gyara, Cikin wani katafaren Palo muka Shiga,wata dattijuwa tsohuwa ce fara yakunanniya Tasha Lace me tsada da Alama itace Babar me gidan,Nanee ta zube a kasa tare da sallama Nima nayi yanda tayi, Nanee sabo da biyayya kanta kasa ta gaisheta Nima Haka Amma da kyar ta amsa sau daya, tace Asiya uwar kinibibi komai ki nuna kinfi kowa ladabi Wai ke kissa ko to baza ki taba birgeni ba.


   Mamaki ya kamani tace wannan Kuma kodaddiyar daga Ina?nasan danginku babu farere kyawawa haka,Asiya Bata damu ba tace Yar aiki nace me min girki tare da Ice, Baki Hajjo ta tabe tace Dalla gafara can wai me yiwa Ice girki Ice din danki ne? in ba shishigi ba,Kinga je ku karata can dallah ku barmin part dina ban son ganinku.


  Ji nayi na tsani Hajjo tsohuwa haka muka tafi jiki ba kwari Asiya tana share hawaye, nace kiyi hakuri Nanee komai me wucewa ne nawa take duniyar,dadi taji a ranta tace na gode Fadila kina da hankali.

   Part din gaba muka je Wanda ka rantse gidan wani sarki ne Nanee tace  Nan part din mijinmu ne Bai cika Zama a kasar ba Amma Ni baya bani kwana na yanzu Fadila,na yarda dake shi yasa na iya fada Miki ban San me nayi Masa ba yace bazai iya kwanciya ko daki daya Dani ba,yayi niyyar sakina Ice shine Wanda ya Hana hakan,Kinga Dole naso Dana Ice, tace Ina cikin wulakanta a gidan Nan,kiyi hakuri Nanee inshallah komai zai wuce mu dage da Addua tace na gode yanzu naji labari Mijin namu ya dawo shekaran jiya muje na gabatar dake.


     Mun Shiga cikin part din Palo Palo kafin mu Isa inda yake,kishingide na hango farin Dattijo me Kamala da haiba,Wata dattijuwa Baturiya wato Amarya Maryam Maman su Ice tana gefensa tana bashi abinci Yana ci,itace take ciyar da shi kunya ta kamani Amma Naga su ba ruwansu, ganin Asiya sai ya hade Rai kadan yace lfy ya akayi? Muka zube a kasa tare da gaisheshi da sakin fuska ya amsa Mana,tace me min girkice Ni da Ice sunanta Fadila na kawo ta gaisheka, kallona yayi kadan yace na gode Allah ya taimaka kuje kawai, Amarya Maryam ta hade Rai ta zuba min tsaki tana min mugun kallo da hausarta wacce Bata iya sosai ba tace Ana kwace min yaro na kamar uban wanine ya aifa Mani shi, wlh Ana ta kashe min yaro sai nayi daure ku gaba daya.


     Mu dai Shuru mukayi dariya hausar Tata ta bani kawai muka wuce,sai part din Karimatu uwar gida Nan fa muka Sha matsiyacin kallo ita da yaranta ko kallo bamu ishesu ba muka tafi, part din Amarya tana wajen mijinta sai kawayenta da Yan uwanta muka gaisa sama sama suna dauke Kai muka fito sai part din yaran dangin Me gidan Nan fa Naja wacce ake kira da Cilla tace hmm Yar aiki da kwalliya ayiriri , sadiya misisi tace Ni Misisi Naga ta kaina Wai Nanee daga kauye take Haka? Ahayye dukkan Yan Matan suka saki shewa, Shehu Niga yace gaskiya Naga budurwa in da kasan kuluwa tsohuwar budurwata ta kauye, Nanee tace zaku ci ubanku wlh wannan tafi uwar kuluwa ma,Kuma Kar naji wlh kun sa Mata Sunan banza nasan halinku Yan iskan kauye da ance anyi sabon bako yanzu zaku kalleshi ku sa masa Sunan banza.

   Dariya sukayi gaba daya.


   Bayan mun fito Nanee tace yaran Nan Yan iska ne in kika zauna dasu cikinki zaiyi ciwo ranar Friday gaba daya Family suke Zama ayi Hira aci a Sha zamuje dake kici dariyar su Cilla, ko Ice da baya dariya watarana Dole suke bashi dariya.


     Murmushi nayi nace wato su suke sawa mutum Sunan banza? Nanee tace duk sune suka radawa kowa suna har Dr Who.zai wahala kema Basu Sa Miki ba.

   Murmushi nayi kawai Haka muka Gama zagawa gulmata ko Ina ya dauka a gidan,breakfast din Dana shirya Naga an cinye komai,nace Nanee waye ya cinye? Tace Ice ne kin San na ebi nawa na bar Masa nasa,nace to Ni me zanci banci komai ba,Wannan kinfi kowa Shirme kiyi girki da kanki ki kasa ci,Kitchen na koma na hada cornflakes da Madara Nasha abina a kitchen din masu wanke wanke da shara goge goge suka fara aikinsu.


    Dakina na koma Nasha bacci na har 12:40pm Nanee ta turo me aiki ta tasoni na daura girkin Rana Ice ya fara Kiran waya,a firgice na mike Ina magagin bacci kaina na daurawa wani Dan gyale kawai nayi waje Ina tafiya Ido a rufe ji kake Kum munyi karo da wani,kamshi ya cika min hanci ban bude idona ba na kauce Zan sake hanya naji yace what...Fadila kece a gidanmu Oh My God,Muryar Dr who naji na bude Ido na kalleshi tar na saki Murmushi gani nayi kamarsu daya da Dan Bature na bangale Dan bakina na saki Ido Ina kallonsa nace Nanee yanzu nakewa aikin abinci na dawo Nan,oh dazu kece me kamshin girkin da muke ji? Munci abincin nida Ice wlh bamu taba cin girki me dadin naki ba bakiji yanda Ice ya dinga Santi ba.


    Murmushi nayi Nanee tace ya kika tsaya kin sanshi? Kai na daga Mata tayi Murmushi sabo da kowa yasan idan Dr who yayi iskanci da mace to ita ta amince bayawa mutum Dole, yace Nanee ta window din gidan Ijeoma ta sanni wannan ta gari ce karki ji komai,dariya Nanee tayi tace see u na sani Malam, kan uba wani azababben kamshi muka ji na fitar hankali wajen dadin Shaka,ban San sanda na lumshe ido ba, wani ne kamar aljani sabo da haduwa sai da na kusa sumewa sabo da Jarabar haduwarsa, can Naga Yana sakkowa daga sama yasha kyau cikin wata shadda me tsananin kyau dinkin da kadan ya wuce gwiwa,wandon pencil na shaddar kun san dai maza yanzu Suma fitted ake damesu, hannun links ya Hadu ya Hadu,sumarsa me yawa baka me santsi tana sheki yaci uwar wani askin Wanda ya take na Dr who haduwa.

    Tafiya yake cikin wata Izza takama da gadara fuska ba Rahma,waya yake dannawa wata iri Ni ban taba sani da irinta a duniya ba, komai Fari har takalmi, Dr who naji yace Aljani na Nanee kaga Ice sabo da sanyin zuciya wannan uban kyau Ina zaka je Haka kamar yau za daura ma aure? Kansa Yana kasa Yana latsa waya na kafeshi da Ido,dariya Nanee tayi tace Dana kenan tamkar da dubu ga kyau ga iya wanka,gadanga kusan yaki,kainuwa dashen Allah duk Wanda yace bashi ba,Dr who Yana dariya ya Karasa min nace mishi shima ba shi ba Nanee.

    

      Dago da kansa yayi ya kalli Nanee yayi Murmushi kadan yace da shagwaba Nanee pls Mana,ba shiri na kwala ihu nace Yeee wlh Allah Danbature nane,na rantse da Allah shine Mijina,na dira tsalle na dirga a gabansa na tareshi na tallafi kumatunsa da tafin Hannuna na saita fuska ta a tasa na tsura Masa Ido na sakeshi naja baya farin ciki ya mamayeni,nace Nanee wlh na San wannan Mijina ne Aliyu sunansa tun Yana mahaukacinsa,sanda yayi Ciwon hauka aka daura Mana aure a kauyenmu mun kwashe wata 9 muna tare Allah shine.


   Nanee tace ke...ta daka min tsawa Ashe Baki da hankali?yaushe wannan ya taba Ciwon hauka wlh na rantse Miki Bai taba barin gida ba ta sanadiyyar hauka ba face kasar waje da yake Dan zuwa,tabbas sunansa Aliyu Hydar Amma bamu sanshi da Ciwon hauka ba,sai wani kika sani,wannan Bai taba aure ba.


    Dr who yace na Dade Ina zargin ke mara hankali ce a cikin masu hankali wlh tun sanda kike min magana ta window yau na tabbatar Baki da hankali wannan Zaki ce ya aureki Dan son Abin duniya,ihun danayi yasa Yan Mata da samarin gidan dake kusa shigowa inda muke sai ji nayi hhhhh sun kece min da dariya sunce anga kyau da kudi za ace mijinki ne ta Ina? Lallai Yar Nan Makira ce,oh wato anga banza ko? Naja Cilla tace mun San mutan kauye da wayo muma daga can muke,dariya ake ta yi  min shi Kuma Wanda nace Danbature ya daskare a tsaye Rai bace ji yake kamar ya kashe Ni sabo da haushin na taba Masa fuska ya tsani mace ta rabe shi.

   Idonsa yayi jajir Nan take ,Murmushin takaici yayi dimple dinsa ya lotsa nace Yeee...gashi ..gashi...billahillazi la ila ha Illa huwa Danbature nane,ka tuna ta kauyen Dingawa can Gombe wacce ka Mara lokacin hankalinka ya dawo jikinka kayi tafiyarka bayan ka min duka? Galala ya tsaya Yana kallona,na washe Baki nace pls ka tuna time din wani me machine ya kaika birnin Gombe motoci da sojoji suka daukeka?


     Mamaki ya kamashi ya harde hannayensa a kirji Yana kallona shifa Bai San komai ba,nace akwai ma zobe da agogonka suna wajena Amma na barshi gidan Attine watarana Zan dakko na nuna ma wlh Allah kaine,Kuma wlh Ni matarka ce da igiyarka a kaina uku.

    Kowa abin ya daure Masa kai.


    Ni kuwa na dage nace gashi gashi komai na gane kaine,kune baku Sani ba Amma wlh yayi Ciwon hauka lokacin da ba Wanda zai iya rabarsa Ni na sanshi na soshi na aureshi na zauna dashi,Nasha wahala wajen iyayena akansa Amma na jure sabo da sonsa da nake wlh badan kudi na soshi ba,lokacin da na soshi ko mahaifiyarsa nasan baza ta rabeshi ba a lokacin Ni kuwa na yarda na soshi....Gau......naji an zuba min mari Ni kike cewa Mahaukaci? Yaushe nayi Ciwon hauka Dan ubanki kika Kuma fada sai na yankaki,kinji na rantse Miki ba Ni bane yar iska ki nemi mijinki mahaukaci, banyi Shuru ba Ina kuka nace wlh kaine,Kuma da kasan ko Ni wace a wajenka wlh baza ka soma daga min ko yatsa ba bare ka mareni,Kuma Kaine Nan Mahaukaci da Aliyu Hydar Sulaiman da Kai aka daura min Aure,mamaki ya kashe su tunaninsu hada sunan kawai nayi sabo da naji sunansu yanzu Zan cucesu.


     Dariya suka dinga sheka min Ana ganina mahaukaciya har Nanee,kitchen Danbature Wanda suke cewa Ice Naga ya Shiga ya dauko kwandon tace taliya yace ki tsaya yanzu zamu gane tana da hankali ko a'a?


   Kwandon ya Mika min yace ungo na karba yace ebo min ruwa a ciki na gani Wai ta haka zai gane haukata Babba ce ko karama Murmushi sosai na kalleshi sonsa ya Kara ninka na baya nace lokacin da muke soyewa muna Shan love da Kai kana Mahaukaci ai Ni ban ma Haka ba,marina yayi sosai me zanci dake zakice munsha uban love Dan uwarki.


    Murmushi nayi nace ku sani Yan gidan Nan wlh Ina da auren Aliyu Hydar Sulaiman Kuma har kwanciyar aure munyi sau daya Banda romancing din juna da muke tun Yana kazaminsa mahaukaci lokacin Bai iya komai na duniya ba.

    Dariya aka Kara dauka harda ihu Ice duk tsanar Mata da yayi baya kula kowa yau gashi ance har kwanciyar aure yayi Wai da ita Yar aiki, idonsa jajur yace Ni Virgin ne Dan kan ubanki, nace wlh karya ne ba virgin bane Kai an taba yi ye wullu..plate din tangaran ya dauko zai kwada min, na sheka da gudu Bayan Nanee nace daga fadan gaskiya ta Bayan Nanee ya damko ni na bige plate din ya Fadi ya fashe Ina ihu nabi ta saman kujera ya biyo ni,sabo da tsokana nace Ina gudu da Haki,sau nawa Ina maka wanka tas, kullum sai na maka wanka kana cewa My love Nan Bai fita ba a wanke can,ihun dariya Yan dakin suka Sa,naja Cilla harda tsalle Dan dariya,Nanee tace tunda bakya ji ke dashi ta haura sama tana Naga abin naki tsokana ce.


     Har ya kamo rigata na koma bayan Dr who Wanda ke dariya ganin ba Babba a Palon Ina haki nace kasan lokacin gajeren wando ma Ni nake sa maka,Mika daya ya damko Ni ba Wasa sai da na Sha Mari yafi biyar fuskata ta kumbura,ya sameni da wayar charger jikinsa na rawa babu Wanda ya ceceni ya Zane fes sai da ya farfasa min jiki, Ina ta kuka a hakan ma saida da Dr who ya karbeni da kyar.


    Yace wlh in kina Wasa ki daina kaf gidan Nan tsoronsa akeyi baya Wasa da kowa zuciyace dashi zai iya halakaki ba ruwansa,yanzu da kike gani ba hucewa yayi ba ki kiyayi haduwarki dashi anjima ko gobe.

    Nanee ce ta gasa min jiki tasa aka kaini asibiti duk inda Naga wani ko wata Yan gidan sai su kwashe min da dariya,tsoron Dan Bature ya kamani bama naso ko a hanya na ganshi Amma sabo da sonsa yasa nake labewa na dinga lekensa,abincina ma tunda yasan nice ya daina ci a part din Asiya Nanee,da kyar ta bashi hakuri ta lallabashi ya dawo Yana Dan karba yaci.

   Nanee tace karki Kuma zuwa inda yake wlh dukan da zai Miki sai yafi na baya,Haka ban Kuma Bari mun hadu ba tsoronsa nake ji kamar malaikan daukan Rai.


    Har na koma makaranta ban ganshi ba,yau Tuesday Bayan na Gama aikina na shirya cikin Riga da skert na lace takalmi da jakata iri daya da mayafin duka peach color lace din blue and peach nayi kyau Amma banyi wata kwalliyar kirki ba,Nanee na sanarwa tace naje driver ya kaini,ganin Yan gidan Basu da mutunci nace a taxi zanje,ta bani kudi tace kin huta jawo min magana,karki manta 12pm Dole kizo kiwa Dana abinci,nace ba damuwa na tafi.


   Na makara 8am nake da lecture Amma Yanzu har 8 din tayi,da gudu gudu sauri sauri na fito Haka ta compound na fito, Ice ya fito cikin daukan wanka yayi kyau iya kyau sanye cikin kana Nan Kaya kyau dai ba a fada Yana kamshi,Ina ganinsa tsoro ya kamani na koma na labe Dan kar ya ganni Ashe ya ganni ya tsaya jikin wata dalleliyar motarsa yaki tafiya Nima na gaji gashi Zan makara,na fito Ina lallabawa Zan fice yacewa wani Soja ya dauko Masa Ni,sai ji nayi an sabani a kafada,kuka kawai na fashe dashi Raina ya baci da aurena Kato ya daukeni,nace wlh Ina da aure Bazan yafe ba cin zarafin aurena da akayi,a gabansa aka dire Ni na zube a kasa jikina sai rawa yake nace da aurena wlh kasa za a ci min zarafi,yace oh yanzu ma Zaki ce Ni mijinki ne? Da sauri tsoro yasa nace A'a karya nake Kai ba Mijina bane,kayi hakuri ka yafe min, fuska ba Rahma ya kalleni shekeke yace to a gaban kowa Zaki tonawa kanki asiri kamar yanda kika yi wancen lokacin,kaina a kasa hawayen so Yana zuba nace na yarda Amma don Allah ka Bari na dawo daga makaranta da yamma,mamaki yayi yasan babu Yar aikin dake zuwa makaranta sai yanzu yaji yasan Islamiyar Saturday Sunday ta gidan kawai sukeyi.


   Kina Yar aiki har wani schl kike zuwa? Nace ae Mana University ma kuwa Yar jamia ce ni level 2 nake Health education, Minister Ijeoma na taba aiki a gidanta itace take biya min kudin Niclos University me tsada sabo da kyan halina take biya min,Kai ya jinjina naso na bashi dariya harda yabon kaina Wai sabo da kyan halinta ya furta a ransa,sai da ya Gama ji yace to ubanwa ya tambayeki Dalla bace min a gani kafin Raina ya baci na halakaki.


    Jikina na rawa na mike da sauri na fice daga gidan Ina godewa Allah Bai min komai ba,da gudu gudu na nake tafiya ina so na Isa titi na hau mota,rantsatsiyar motarsa na gani tana slow a titi driver na jansa ya kame a baya Yana Danna waya,Driver dinsa ya ba Umarni yace tafi ka kwashe min yarinyar can da mota,Driver yayo kaina sosai da mota,na kauce ya bini again na kwashe da gudu ya biyo Ni zai takeni da mota Naga wata waya an zagaye wani garden da ita na Kama wayar na daka tsalle na haure na rufta ciki wayar ta yankeni a kafata sosai jini na fita,ban sani ba a ciki Ashe kusa da miciji Kato na fada ya kafta min Sara a hannuna.

    Da gudu na Kara yo tsalle na fito waje ban tsaya ta wani yankan waya ba,ihu na saka kawai nabi titi Ina miciji ya cijeni a kaini asibiti,shi kuwa mugun yayi tafiyar sa,taxi na tare na fada da turanci na fada wa Driver me taxi miciji ya cijeni ya kaini asibiti kawai.


   Nan take nacewa Driver sunana Fadila,a gidan Sulaiman Araba Lagos nake aiki,Ina da Aunty na Attine can Ojeota layin Babatunde 14no house, na rubuta Masa number ta Attine data Nanee nace ko da zan mutu ka Kira wannan Number.


    Da gudun tsiya ya kaini wani katafaren Hospital yace miciji ya sareni Nan take aka bani agajin gaggawa na treatment, suka bani gado sannan Driver Yoruba ya Kira Number ta Nanee ya sanar Mata,ya sanarwa Attine,sai ga Attine tana kuka tazo, lokacin Ina bacci sai ga Nanee da zugar motarta biyu itama Nan ta biya kudin magani da komai,sai dare na farka Naga Nanee da Attine Sunyi tagumi.


   Attine tace garin Yaya Fadila na Basu labari harda kuka na,Nanee tace ai ke kika jama kanki na fada Miki kar ki kulashi, Attine tace Ice dinne Haka dama yake? Nanee tace ita ta tsokaneshi, kuka na fashe dashi nace Ni na fasa aikin wlh tafiya wajen Attine zanyi,Nanee tana dariya tace bazai sake faruwa ba kiyi hakuri,Attine tace saida na Baki lbr ai halinki ya jawo,Bayan an sallameni Nabi Nanee muka koma gidan Bayan Attine ta ja min kunne sosai na fita hanyar kowa.


    Washe gari Haka na fito zan tafi schl na Kara ganinsa yayi Shirin fita cikin wasu kana Nan Kaya Yan gaske kamar Bature, Ina so na kalleshi naji sanyi a Raina Amma na kasa sabo da tsoro nayi tafiyata sum sum na fice,da mota ya fito yau shike driving tun Bai kusantoni ba na fada can kofar gidan wasu na bashi hanyar Amma sai ya tsaya da mota ya cuno min wasu karnuka suka yo kaina kamar zasu ci babu, tsoro yasa na watsar da hand bag Dita na take da matsiyacin gudu na fige dankwalina na jefar karnuka biyu suka rufa min baya, Allah ne ya kawo Dr who ya Hangoni ya fito da mota Ina kukan masifa ko gama tsayawa baiyi ba na afka motar sa.


   Da kyar ya rike dariyarsa yace sannu me aure Mijin nakine? Harararsa nayi nace malam jeka dauko min mayafina da dankwalina Ina matar wanka ka rainani,Yana dariya ya fita ya dauko min har jakata ya dawo har schl ya kaini.



 








AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                  26-30









Official









By

AsmaBaffa










      HADIZA MUKHTAR,MOM INTEESAR,STYLISH ANGEL,AUNTY SUMEE,FATEEMAH ZAHRA.

     ga page naku 👍🏻😍













       12PM na bar lecture na dawo gida, Nanee na tambaya me Zan dafa tace na Masa pounded yam da miyar kwai, sai farfesun Kaji,sannan na hada juice kala biyu,Ice baya son abinci barkatai yaci wannan yaci wancan,ban dau dogon lokaci ba na Gama tare da gyara kitchen,na fito Ina shirya Dinning Naga Ice da tafiyarsa ta Izza,tunaninsa Ina schl, ko kallo ban isheshi ba ya wuce, wani sonsa ya taso min na bishi da kallo tare da share guntun hawayena na tausayin kaina.


    Wurin Nanee ya wuce Ni Kuma na koma room dina na fada saman bed sai da naci kuka na sannan nayi wanka na sake sabon shiri cikin doguwar rigar material,nayi rolling mayafina cikin mutunci da Kamala,na dauki hand Bag Dita tare da fesa turare kadan na fito zanyiwa Nanee sallama na gansu saman Dining ita da Ice suna ta kwasar girki na me dadin tsiya.

    Cike da damuwa na duka kasa kusa da ita nace Nanee Zan koma schl, Murmushi tayi tace to kinci abinci dai ko,karya na Mata nace naci Amma damuwa baza ta Bari na ci ba.

    Tace to a dawo lfy ta Miko min dubu biyu ki Kara kudin taxi nace A'a akwai canjin dazu sun isheni Har gobe Nanee, 


   Aransa Yana ji yace shi Kam tunda ga kan danginsa zuwa Yan aiki Bai taba ji a gidan an bawa mutum kudi yaki karba ba,har ma yace akwai ragowa sun Isa Haka, sai yau da yaji a bakin wannan baiwar Allah me kiransa da mijinta.


     Ina ta kallonsa na shagala Ba tare da ya kalleni ba naji yace an dameni da kallo fa, Mikewa nayi kamar kwai ya fashe min a ciki na tafi schl.


   Da dare Nanee ta sameni har dakina tace Fadila? Nace naam ki daina kallon Ice a mijinki,karki nuna ma kin San me kama dashi,wlh Baki San gidan Nanba sai Nan gaba,uwarsa Bata kaunar talaka,idan taji kina shige Masa ko wani Zancen mijinki duk da ba gaskiya bane,zata Sa a koreki a gidan Nan,ke zata iya salwantar da rayuwarki ki rike kome a ranki ba ruwanki,a gidan Nan Ni ba kowa bace kin ma gani da idonki,kudin kashewa,sutura da komai yanzu ba me gidan ke min ba Ice shine ke min kome nake so.


     Ki San me kike ki dawo hayyacinki, Kaina kasa nace Inshallah Nanee bazai sake faruwa ba,tace Good kallo me tsayi karki Masa baya so Kuma uwarsa idan ta fara Jin jita jita ke zakiyi kuka da kanki.

    Inshaallah na gode,ta fita na zube a kasa na rushe da kuka, ganin za a jini na wanke fuskata nasa Hijab nayi waje can Garden na Samu inda ba kowa na saki kuka na,idan na tuna Wai Dan Bature Bai sanni ba sai na Kara fashewa da Kuka me Sauti,na Kara barkewa da kuka,na kwanta a kan grass carpet na tuna  yanda nake matukar sonsa,Kara tsagewa nayi da kuka na dinga burburwa Ina birgimata da Shure Shure kamar Zan mutu.


     Tsawa naji an buga min ba shiri Jin Muryar Dana sani Ice ne nayi duf lokaci daya,ban ko kalleshi ba na tsaida hawayena,na goge fuskata na juya na kifa cikina nayi kwanciyata, kafin kace me bacci yayi awon gaba Dani a wajen.


  Wajen Nanee ya wuce yace Yar aikinta mahaukaciya Nanee tace ban son sharri fa,yace yanzu na Gama tabbatarwa ya dinga Bata labarin yanda na dinga kuka da burbuwa,Nanee tace to meke damunta?Baki ya tabe yace harfa ihu da burbuwa takeyi aljanu ne da ita.

   Nanee tace kyaleta na gaji da matsalarta.


   Na tsawon kwashe 3wks a gidan na Dan Saba Amma bama muamula da kowa yau jumaa yaune Kuma ake hallara a wani Palo hadadden kamar wani hole yasha alatu Bayan an sakko daga masallaci kaf gidan manya da Yara zasu hadu a palo,ko wanne da Yar aikinsu daya me dafa musu abinci tana kawo musu abinda suke so,Nanee da Ice tare da Yan uwanta da yayanta nice me kawo musu ko me suke bukata, duk part me dafa abincinsu days zata zauna a Palon.

    Nima na Gama dafa duk abinda Nanee tace Ina da lecture Amma ba yanda zanyi Dole tace na hakura ba a tsallake ranar jumaa.

  Duk mukamunka sai ka zauna a gida a wannan Palo,Daddy ya koma kasar wajensa business,Hajjo kakarsu taci kwalliya tana Palo da masu Mata tausa da me girkinta,Haka Karimatu da Maryam Amarya ko wanne da iyalansa.

    Ice ne kadai ke bangaren Asiya Wanda uwarsa sai haushi take ji an rabata da danta,Yan Matan dangi kaf da maza suna Nan an hallara,Naja Cilla tace yau akwai labari me zafi yau kuma zamu bawa Fadila suna Nickname, Ina gefen Nanee nayi Shuru, Ice Yana can baya kan lumtsumemiyar 3seater Yana latsa waya.

    Ni tsoronsu ma nake ji duk sun Sa min Ido,wata Jamila Ana ce Mata jummala tace tunda tace Ya Ice ne mijinta Sunanta matar Ice ko ya kukace, Yar lalle tace Dalla matsa ai iyayi gareta Wai ita ta waye,Hajjo ta tabe Baki tace tana bangaren Asiya ai Dole ta gaji iyayi.

    Shehu Niga yace Allah tana Kama da budurwata Kuluwa ta kauye na fada muku gani kuke karya nake,Ni dama zata aureni,sai tafi raf raf da dariya,Ina jinsu suna ci min mutunci.


     Karimatu tace Kai kun cika Mana kunne kufa Yan iska ne,Salihu Boy kaninta yace Aunty masifa munyi Shuru Nan suka ce heee suna dariya,Nanee tace kawo Mana juice sharesu, na mike Wata a ciki Ana ce Mata Shekara tace Ashe akwai Dan shape inye Nan ma sai dariya,Raina yayi matukar baci na kasa hakuri nace ke dakata kucaka da igiya har uku a kaina ta aure,karki Kara kalamai irin wannan wani Ina da shape salon wannan kartan mazan su dinga kallon tsaraicina suna hadiyar yawu suna kissima Abu a ransu zuciyarsa na darsa musu bad Abu a kaina.


     Chakwas tace iyye waye saanki a Nan wlh sai muyi Miki dukan tsiya,na kalleta naja tsaki nace Wanda Bai fasa ba Baya kaunar Allah,karku ga nazo aiki gidanku wlh na fiku gata da asali halak nake nema, Iyye cewar Karimatu da suke Ce Mata Umma ta fara zazzaga min masifa da cin mutunci,nace kija mutuncinki Umma Dan Nima na gaji Masifar Nan Dan uwata data haifeni ta fiki balai,muguwar Masifaffiya ce babata da anan gidan take da tuni ta Cinna muku wuta kun Kone kurmus, hhhhhh aka dauki dariya kowa Yana kyakyatawa har Nanee sabo da yarinta da kuruciya Dana nuna, Ice Yana ji Bai San sanda dariya ta kwace Masa ba,Dr who harda rike ciki yace in Banda kuruciyarki Fadila Kya Fadi mummunan halin ummanki,Kinga yanzu kowa yasan Mum naki da halinta.


   Tunani nayi Naga Haka ne ai nace to ai dai tana da kirkinta Kuma ma...ma ai Abbu dina baya so na har wajen Yan Hisba na Kai kararsa amma Hajiyarmu sabo da kyan halinta itace take so na,Nan ma sai dariya Chakwas tace Abu ya lalace babanki kika iya kaiwa kara,? Na Galla mata Harara to ai da dalili malama Dan kawai Ina bin Mahaukaci akace zai min ciki sai dariya kyalkyalkyal kowa dake Palon har Anty Amarya da Bata dariya yau tayi,Hajjo tace wannan yarinya kuce kawai masifa aka dauko Mana gida ba na gari bane.


    da sauri nace A'a ai mahaukacin na aura na Kai Babanmu Kara Dole aka aura min mahaukacina aka bamu gida aro, Umma tace uhm Kuma ya kukayi rayuwa na zauna nace hmm ai Ina sonsa, nice Nan nake Masa wanka da komai na sa Masa Kaya,ke in kin ganmu abin Sha'awa, baya magana, Shehu Niga yace Dan Allah fa nace Allah da zaku ji labarin sai kun tausaya min kunyi kuka sabo da tausayi, Cilla tace mun shirya maza Gama aikinki ki bamu musha nace to.


    Da gaske kowa ya matsu yaji labarin, na Gama aikin na dawo da yake gulma ce harda tarairayata,na zauna Hajjo tace matso kusa Dani nafi ji,shi kanshi Ice daina danna waya yayi ya zauna zaiji labari auren Mahaukaci.

   Labari na fara Basu tun farkon ganina da mahaukaci, har wahalhalun Dana ci a kansa,har aure da rayuwarmu ta aure,har sanda ya Dan dawo hayyacinsa ya tafi Bayan naci duka.

    Kafin na Gama na jike da Hawaye jagwab, su Cilla da Misisi har da kwalla,Hajjo kanta tayi kwalla,Nanee harda kuka wiwi,tace Dole maza su dinga Miki gizo kowa kika gani kice Danbature ne, Ice Kam yaji tausayina matuka Yana tsinewa Danbature a ransa yayi butulci.

    Anty Amarya Baturiya sarakan love tace Mazaje gasu Nan everywhere ki canja shi ga masu kudi wa yake ta wani talaka me Mahaukaci.


    Nanfa suka lakaba min  DanBature suna na, Karimatu kuwa marar Imani cewa tayi ke Dalla makaryaciya kawai ki shirya Mana film wannan ai film ne Ina Haka zai faru.

    Shuru nayi musu kawai  nasan ba yarda zasuyi Dani ba,Dalilin da yasa na Basu labari ko Allah zai sa Danbature ya gane Ni ko Yan gidan su a samu a fayyace gaskiya Amma Shuru basu San ma ya taba wani Ciwon hauka ba,shi kanshi ai da zanga alamar ya gano gaskiya Amma ko Alama.

    Bacin Rai yasa nace Nima yageshi zanyi a Raina kawai nayi rayuwata an daina auren ma.


     Shekara tace Hajjo yaushe Daddy zai dawo next month birthday na,gwasaleta akayi tsohuwa dake 35yrs mun gaji da party sai na aurenki, Haka na kawo abinci iri iri masu arnen dadi,Yan aiki Suma Ana ta kawowa tunda suka ga kalar abincina sukace sai sunci, Nanee tace suzo su eba kafin kace me an cinye nawa ko Danbature Basu ragewa ba, nasan Kuma yunwa yake ji, Allah yasa na ebi nawa na ajiye iri iri nasan zai isheshi,masu gyara Palon sun kwashe komai sun gyara Ana ta santin girki na,Naja Cilla tace Dr who Kuna cin dadi Yar kauye da iya girki Haka Wai. Babu Wanda ya kulasu, Danbature yunwa tana ta kwakule Masa ciki ya tsaya yanga,komawa nayi na dauko Masa nawa na jera su a wani hadadden tire komai da nasa na musamman ne abin kallo na kawo na ajiye a gabansa Yana kwance sai latsa waya yake, serving dinsa nayi sai kallona sukeyi wasu suna cewa iyayi wasu na tabe Baki.

    Nanee kuwa taji dadi Ashe na ajiyewa danta nasa daban, sai gadara yake zubawa da kyar ya zauna, ya cinye shi tas kuwa, 5pm aka fara watsewa daga zaman Palon na zumunci.


    Yau Saturday abin ya bani mamaki Islamiyyar yaran gida na gani har maza da Mata manya da Yara,kowa ya hallara Banda DanBature, Kuma duk cikinsu ba Wanda ya Gama izu goma a schl din kawai Danna waya sukeyi da laptop basa fahimta.

    Yan aiki ma ga tamu kusa da tasu.

   Ni na wuce Izu arbain Karina daban ne,littafan Addini da dama na iya,na tashi Ina rero qiria ta dukkan Yan Matan da mazan hankalinsu ya dawo wajena sabo da kwarewa ta da Kuma dadin muryata, Danbature na hango zai fice na tabe Baki shi yasa Bai iya addini ba lokacin da yake Mahaukaci Ashe Bai San komai ba, da Asuba ake tashin kowa a cika masallacin gidan sallar Asuba har Mata.

    Yau da Asuba Ina magagin bacci na fito.


   Komai duhu Dole na gane Danbature ya fito da jallabiya harda carbi a hannunsa,a Raina nace kamar gaske ba a San ko fatiha ba, a hankali na labe kusa dashi jikin masallacin a hankali na canja murya nace ba virgin bane, juye juye ya kama yi Yana neman Ina yaji ko kunnensane, na Kara cewa ba virgin bane,ya Kara waige waige Amma ba kowa,tsaki yaja yaci gaba da Jan carbinsa kafi a tayar da sallah, nace kauyen Dingawa Gombe state kana da Aure.

   Tsoro abin ya bashi ya rasa waye da sauri na bar wajen na shige masallaci ta baya.

   Bayan an idar da Sallah ya Gama laziminsa ya fito na Kara labewa a kofar part dinsa sabo da karfin Hali a hankali nace ba Virgin bane...da aurenka dube dube ya fara na tsorata Naga ya wuce sama,na fice da gudu na koma part dinmu.

    

   Sabo da mugunta yasan Ina da lecture yau Monday sai yace Nanee ki tura Wannan Yar kauyen zata gyara min Office dina,wace Kuma Yar kauye? Nanee ta tambaya,mahaukaciya Mana cewarsa,Nanee ta kalleshi kawai tace ba ruwanka da ita, 1pm na Gama girki na na shirya komai Nanee ta fito cikin kwalliya tace shirya abinci a basket driver zai kaiki office din Ice Zaki gyara Masa me aikin ya koreta Wai kafin ya samu wata.

   Ba yanda na iya na sa hijab Dina Kato na dauki basket muka tafi,na kwankwasa Masa Kofa ya Dade kafin yace come in,Ina Shiga wow sanyi da kamshi ya dakeni,katon Office ne ga table dinsa da kujera tana juyashi takardu a gabansa,gefe Kuma Palo ne na Alfarma yasha kujeru babu wani dirty, Ina yini na gaisheshi hannu kawai ya daga min .


    Yana Shan tea Yana ta rubuce rubucensa na wuce na zauna a palon,inda aka tanadi kujeru lafiyayyu Yan gaske,kallon Office nayi tsab ya gaji da haduwa, wani maaikacin ne ya kwankwasa Izini ya bashi ya shugo wani saurayi matashi Kyakyawa shima Dan gayu, tafawa sukayi yace Kai Dan iska ka share mutane bikina fa saura 3wks Zan barka a gwauro, Aliyu ya kalleshi cikin nutsuwarsa  da Izza Bai ce komai ba yaci gaba da aikinsa, ban son rashin mutunci zanzo har Office naka kana min kallon da ka Saba, kayi wani Shuru dama ka Saba yi Mana haka,Me kake so nace maka Allah ya kaimu musha biki Omar.


    Wata hirar suka sake,Ni kuwa Ina gefe Dadi nakeji gani kusa da Danbature shi yasa nayi zamana Ina satar kallonsa,zuciyata tana sanyi Ina Jin dadi.

    Mikewa nayi nace na tafi sum sum Zan fita yace hey.. come back stupid girl,wa zaiyi serving na ko Nanee Bata fada Miki yanda nake ba, Omar abokinsa yace wanna me kyau Haka kanwarka ce,badan an Sa min Rana ba ai wlh canjawa zanyi na aureta, karaf nace malam Ina da aure,ke Dalla shut up wani kina da aure mahaukaciya Hospital Zan kaiki sai anyi Miki gwajin kwakwalwa cewar Masifaffe Dan Bature.


     Omar yace to fa Kai matar wani kake wa tsawa? Na tabe Baki nace Kai ai shinefa...cike da balai yace shinefa ubanki wlh Zaki jawo na Miki mugun duka, kallon Omar yayi a hasale yace Malam tashi ka tafi gidanku zanzo da yamma,au korata kayi? Ae Jeka.

   Yana fita manager dinsa ya shugo suna ta aikinsu,Yana fita Secretary itama tazo,Bayan ta fita wani yazo da kudade a shirye cikin kwali, ka rantse macaroni ne, waya ya daga ya Kira Daddy suka Gama maganganunsu a waya na wajen business, wani ya Kira a waya yace ya Kai kudin bank.


     Mikewa yayi Yana mikar gajiya ya bude wani Room Wanda hadadden bedroom ne ciki toilet ya Shiga yayi Alwala ya fito a bedroom din yayi sallah,Ni kuwa yau bana sallah period nakeyi,na matsu ya barni na tafi sabo da rushing yake min Kar na baci Allah ma yasa na taho da pad a hand bag Dina.


       Fitowa yayi Yana Izza  tsakiyar Centre carpet ya zauna yana latsa waya yace serve me,ban San me yake so ba na bude nace wanne ya nuna abinda yake so na zuba Masa komai a plate biyu sai juice Amma kadan Yana da Saurin cin abinci Amma baya ci da yawa,a Raina nace oh halayensa ne Zama a kasa tun Yana Mahaukaci ma.


     Ya fara ci a ransa Yana Jin dadin girki kamar me Amma baya ko nunawa ma, Bayan ya Gama ya Kira maaikatansa masu aiki karkashinsa suka dauka abincin suka tafi ci sabo da tunda na fara girki suke maitar abincin sabo da dadin girki na.


    A kasan carpet ya kwanta Bayan ya Dan jira abincin ya tsirga Masa,idonsa ya lumshe yace jeki fara aikinki ko ina ya Zama neat, ta bedroom na fara da toilet suna sheki da kamshi na fito nayi Wurin Table nasa da komai har na karaso inda yake kwance Yana bacci,tuna baya nayi baya so yana bacci a tasheshi a Raina nace wancan daban Danbature wannan daban Aliyu Ice,

    Tashinsa nayi nace zanyi shara ka koma bedroom, ya mike kuwa ya koma bedroom ya kwanta yaci gaba da baccinsa har na Gama ko Ina Yana kyalli da kamshi,na zauna ina jiransa.

    Ya Dade sai 4pm ya tashi yayi Alwala da sallah sannan ya fito, ganina a zaune yasha mamaki,Ni kuwa searching girki nakeyi Ina koya a YouTube yace ke Wai bakya sallah ne? Ae kawai nace yace kanki tashi ki barmin Office.


     Har na bude kofa yace ke dawo na dawo na tsaya gabansa Ni haushinsa nake ji yaki so na ya mantani, yace bani Detail na Mijin da kika aura Mahaukaci ya gudu ya barki Naga kin haukace kema so Zan taimaka nasa a bincikoshi duk inda yake a fadin duniya.


   Dariya ya bani ga mutum Amma yace ba shi bane,a Nemo shi mu gani,a fili nace Sunansa Aliyu Hydar Sulaiman da Haka aka daura Mana aure,yasan sunana Fadila,sannan kirarsa da komai irinku daya, kauyen da kika zauna dashi?, Nan ma na sanar Masa,Ina Agogon nasa da Zobe da kika ce nasa ne kina dashi? Nace ae jiya naje gidan Attine nace ta bani na karbo gasu a jakata,Ina murna ai yanzu Danbature zai ganeni nice Matarsa,na kwaso jikina na rawa na Mika Masa su,Abin mamaki juyasu ya Shiga yi ya Kare musu kallo sai ya tabe Baki yace wannan ai trash ne kina wani kalli agogo tsoho dashi haka Danma na diamond ne ga wannan kazamin zobe, sa min su a Leda Kar na dauki cuta, Jin abinda yace ya tabbatar Bai gane komai ba.


    Kuka me Sauti ya kwace min banyi shiri ba,Baki bude yace ke Wai wanne mahaukaciya ce ne,wannan shi ya manta da ke Bai sanki ba Amma sai cutar da kanki kikeyi kina Masa kuka,wanne so kike Masa Haka? I pity u wlh, soyayya irin Haka a Mahaukaci ke ko kema ya goga Miki cutarsa ne? daga na kushe agogonsa Zaki Fara kuka, to shike Nan me kyau ne agogon ga tsada sun hadu ba kazamai bane ok? Ya furta Yana dage min gira ban San sanda na Kama dariya ba yanda ya fara lallashina,da mamaki yace Allah ya shiryeki jibeki ko kunya daga yabon Abunsa sai dadi kike ji, Kai na Naga Baki na a washe nace ai Ina sonsa da yawa ne kasan dai labarin Dana baku wlh gaskiya ne ba karya,gashi irinku daya da Sigar rada na sunkuya da fuskata saitin tasa na sa yatsa nace da sumarsa na taba da yatsa nace irin taka, table ya buga da karfi Ni babu me kama Dani a duniya malama ki nemeshi can wlh kika takura min bazan Nemo Miki shi ba.


   I'm sorry bazan sake ba ka Nemo min shi,za a taimakeki kina Iskancin banza fitar min a Office,ba shiri nayi waje, Nan take yayi gayyar sojoji ya Basu Agogo da Zobe na yace wani Mahaukaci ne a Gombe ya Basu labarin yace nasan haukar karya  yayi ya yaudari yarinyar tana cikin wani Hali,so nake kuyi searching Gombe city da kauyuka a Nan zai labe dole, karshe yace cikin kwana biyu naji labari me dadi, ya dankara musu kudi,Sojoji suka tafi duba,Bai hakura ba ya Kara Kiran Yan sanda sukace a Basu hotonsa, ya tambayeni baki da hotonsa nace ka Basu hotanka kawai irinku daya,masifa ya fara wanne iskanci ne wannan shi za a rainawa hankali aikin banza aikin wofi.


    Ya fadawa Inspector abinda nace Sukace tunda ba hoto to zamuyi Amfani da me kama dakai idan mun samu za a kawoshi ta nuna shi da hannunta tunda tasan Mijin nata.

    Shashanci roko gidan kurma Haka ya Basu kudi masu yawa,a sannan na tabbatar Bai sanni ba,da gaske be gane ba,to me ya faru ko lokacin dai Bai Gama dawowa hankalinsa ba ko Kuma brain dinsa har yanzu akwai matsala,Kai akwai abinda ke faruwa ta karkashin kasa ya kamata nasa Ido a kowanne part na gidan Nan ko Zan samu gaskiyar lamarin.


     Bayan 3days babu labari daga Yan sanda har sojoji sunce Basu ga ko me kama dashi ba,sai wani kodadden matashi fari rammame kamar me kanjamau, a sirri yace Nanee tasa driver ya kaini Office dinsa Ina zuwa Naga wani kanjamammen yaro kansa duk jijiya,ga wuya kamar sanda,Ina ganinsa na fashe da kuka a wajen,Ice harda murna yace Alhmdllh an Dace Ashe dama Akan wannan kika jefa kanki a masifa? Sautin kuka na ya karu nace an cuceni kamata a rasa Wanda za a Nemo sai wannan me HIV, matashi kanjamamme yace ke yar Nan da kike ganina Haka da auren wuri nayi da tuni na haifi kamarki,kyan jiki Allah ya bani bana tsufa tunda nake Haka nake Dan caras inci zamani na naci na wani,.


   Dariya Aliyu yayi Yana saman sit Wai kyan jiki ne dashi,nace ba shi bane ko Kama,Kai Ya Aliyu ai me kama da Kai nace yanzu ka yarda wannan me suffer Yan ruwan kamarku daya?

    Dadi yaji na kirashi da Ya Aliyu dama ya tsani Ice din da Yan iskan yaran gidansu suka lakaba Masa.


    Kudi ya bawa kanjamamme sunkai 30k yace Kuma a mayar dashi inda aka daukoshi Kar a ci Masa ko kwandala ya dinga murna da Godiya yace Hajiya zagin da kika min alkhairi ne idan da hakane ki fasa neman wancan nazo ayi Dani,Aliyu ya dinga dariyar mugunta yace Zan baka ita, haushi naji na Kama fushi Bayan sun fita ya rage daga Ni sai shi ya kalleni ya sheke da dariya yace da kuwa kin more chest din Miji, nace Allah kiyaye kirji kamar na fara,shegen kansa kamar  electricer ne yayi wiring da wire.

   Ban taba ganin dariyarsa ba irin yau Dan ya hada min mugunta yace to sai watarana idan na Samu time Zan kaiki da kaina har Gombe ki nemeshi tunda ke kin sanshi Zan ganshi idan baiyi Kama Dani ba wlh sai kinyi kwanan sell,nace ae aje zaka gani  kuma ana zuwa kauyenmu zasu ce Kaine.

   Murna nakeyi zamuje har garinmu a can zai gane gaskiya Zan kawo Masa shedu.


   Yauma rashin zuciyata yasa na dinga tunanin Danbature irin rayuwarmu ta farko kuka ya zo min na koma garden Ina ta burburwata Ina Shure Shure,nayi kuka na goge hawayena, nayi ta gwada Maganar Danbature Yana Mahaukaci nayi dariya Ni kadai, Aliyu Ice Yana kallo na ta saman bene can part dina,yau yaga Lallai aljanu gareni,kawai ya shika kitchen yazo da katon kwandon karfe na tace taliya, kamshinsa naji kawai nasan shine, sanye yake da 3Qtr da t- shirt ya dauki kyau sai sheki yakeyi, kwandon ya ajiye min a gabana ke ebo min ruwa cikin Nan,hhh nayi dariya a Raina Wai Dan ya gwada Ina da hankali ko babu,

    Kawai na karba naje famfon dake garden na ajiye na saki fanfo shaaaaaaaa kwando baya rike ruwa,da karfi nace Ya Aliyu bahon Ashe ya tsage ta kasa kaga yaki rike ruwan,na dauki kwandon na dinga ball dashi nace Dan ubansa ni zai rainawa hankali na dinga haukar karya.


    Aliyu sai ya yarda tsab Wai Banda hankali da gaske yayi dariya,ya tako har wajen yace yau na tabbatar da zatona,bani kwandona,baki na turo ya zaka ce na baka kwando wannan kwando ne Malam botikin zaka cewa kwando,ke psycho wannan basket ne get that in to ur Empty head ok.


   Nace Dan Allah a Nemo min Mijina kaji Yayan gidan Nan, Ido ya kafe Ni dashi Yana son tuna Abu sai ya kasa yace badan halinki ba zansa a Kuma zuwa a Nemo shi ko wani state din ne kamar state uku,kamar gaske nace na gode Allah ya biya nazo na gyara ma part dinka? 


    Baki ya tabe yace shagiri girbau irinki Zaki shigar min part me kika iya yayi wucewarsa.

   Haka washe gari Aliyu yace aje gombe again,kano,katsina idan anga me kama dashi a kamoshi nazo na nuna Mijina da kaina,sannan yace har gidan mahaukata aje a dubo me kama dashi. 

    Yan sanda harda Kara daukan pics din Aliyu.

  Ya cika musu Lalita da kudi.


    Nanee taji labarin a wajena ta dinga dariya tace Lallai Aliyu shashasha ne Ina za samu Mahaukaci, ta kirashi tana Masa fada,yace Nanee abinda yasa Zan taimaka Mata tausayi ta bani kullum kuka Akan namiji, gashi tana Mana girki me dadi oh na manta me Dan dadi dadi, ai kin sanni Ni bana son mace na kuka Amma sabo da Mum na tsani mata.


     Kwana uku tsakani Aliyu ya sanarwa Nanee ta Sa Driver ya kaini Office dinsa an kawo masu Kama dashi har mutum biyar Dole a cikinsu a kwai mijina.









   





AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                31-35










Official










By

AsmaBaffa






     Fulani Gal,Fateema Ig,silent Queen,Maman Husna,Bee'at,Bilkin Jml

Maman Ammar,Haleecyy Sanee.

     Ina Godiya da Sharhi ga page dinku.



     MamanSamha,

Hauwa j,Auta,

Nafeesah Rabiu Godiya dubu nake da Sharhi.








          

     Nanee tana sanar min nayi dariya a Raina kawai na shirya sosai Nasha kyau cikin atamfa sky blue and black, dinkin Riga da skert duk Wanda ya ganni sai yaji kamar ya sace ni, Driver ya ajiyeni a hadadden building na Aliyu na Shiga Office da sallama,ba tare da nayi knocking ba,ko kallona baiyi ba yace koma ki kwankwasa first, lips Dina na turo gaba nayi waje na kwankwasa na Dade tsaye sannan yace In...na Shiga,yace koma kiyi sallama, kunkuni nayi mutum ba wani ilmin Islam sai sallama, komawa nayi nayi sallama na shigo.

  

    Kamar bazai magana ba ya amsa min, waya Naga ya latsa yace kawo min su, 15mnt Ina zaune a kujera maza su biyar tare da Dan sanda daya suka shugo tare da jerewa kamar Yan amshin shata.

   Wani zabiya kalar kyankami jikinsa duk Rana ta Masa illa yayi wani rodi rodi,kazami na kalleshi na kalli Aliyu Wanda ya zuba min Ido irin ya gane ko an Dace,sabo da Allah ya Aliyu wannan mutanen ne zasuyi Kama da Kai,kalli fa Kai zabiya ne? Farinka na zabiya ne? to ai Baki San arziki ba shi yasa Zaki ce Haka, Kuma ma ai kalarki ne su sune dai dai ke Yar aiki, takaici ya kamani na kalli wani fari kwal Amma sai katon Baki da hakora nace cikin shagwaba kalli fa  kamar Kare Yana cin floggi wannan.

    Wani shi Kuma kamar Dan Igbo Ido ka rantse kwakwulosu akayi waje gasu jajir Dan wiwi,sai wani dogo kamar fol zololo dashi,wani Kuma me Dan kyau da sarkoki a kafafunsa da hannayensa Wai daga gidan mahaukata aka daukoshi.


    Fisabilillah Ya Aliyu jiba fa na fara dire diren kafafu Allah Ni cutata kayi, har cikin jininsa yaji yanda nayi shagwabar,kallo na yayi kadan a ransa yace ta danyi kyau a fili yace kina matar wani kike min haka, zunubi akanki ba ruwana wlh, dama Mata yanzu haka suke da yawa mace da aurenta a gaban Namiji wurin aiki ko kasuwa tana yiwa wasu mazan abinda ya Dace ace mijinta take yiwa,tunda ke ba a Miki gwaninta tafi gida, I'm sorry na gode Amma pls ka shirya muje Dani dakai indai har taimaka min kayi niyya idan kana kusa za mufi gano shi Mijin nawa, a Raina nace sai Munje kauye ko brain dinka zata dawo ka tunani sannan a mota zance muje dashi Ina kallonsa kusa Dani Ina Jin dadina. Sallamar mutanen yayi da kudade yace a maidasu Suma.


   A fili nace pls Sir muje tare I'm sure idan Munje da Kai Zan gane shi Kuma za a fi Saurin samunsa,ka taimaka min pls na koma kalar tausayi harda sheshekar kuka,ya Dade Yana ta aiki a system Bai kulani ba,Ni Kinga ban taba zuwa kauye ba ko kwana daya taya Zan je, Kuma Ni bana driving me Nisa,sannan ke bana ma tafiya a mota har wani state jirgi nake bi.

   A kaini kazamin gari na rasa me Zan ci.


    Murmushi nayi nace a kwai hotel fa,yace a kauyen Dan karya,A'a I mean a birnin sai kana kwana a can idan zamuje nemansa sai mu Shiga Mota muna zagawa gari gari ko ya kace? Pls Ya Aliyu,kaifa me taimako ne pls for the sake of Allah, do me a favor kaji.

   Baki ya tabe idan na Sha wahala u wl pay for it,ae na yarda,Bari sai nayi tunani. Ya Aliyu...Kai ya rike kin dameni da surutu kije gida ki Mana abinci Malama kin tsaya Nan sai yunwa ta min illa  to 1pm, sabo da nasan zuciyarsa nace na tafi,ko kulani baiyi ba.na koma gida abina na Shiga kitchen.

   Anjima Zan fara Shiga part part Ina gaisuwa sabo da na fara binciken gidan Nan meke a kasa ne.


    Da yamma 5pm na Shiga part din Anty Amarya Baturiya, Linda Kawarta da ita kanta Mum Ice sigari suke busawa ga shisha tulu tulu a gefe,kwalaban giya iri iri,ga kida na tashi, Sahr Yar uwarta Kuma Kawarta itama tana zuwa ta karbi sigari Kara daya ta dodani wuta a wacce ke bakin Linda ta zauna,gaba daya sun matse a Riga da wando.

    Sallama nayi na Shiga Palon Wanda hayakin taba kawai ke tashi,da Ladabi na gaishesu suka amsa,na nemi kujera kusa da Anty na zauna, sigari ta Miko min Kara daya tace bismillah,Kai na girgiza nace bana sha, giya ta tsiyayo min a cup tace Sha wannan sabon shugowa ce akwai sweet, nace A'a na gode.

    Linda Baki ta tabe tare da Dora kafa daya kan daya saman table tana bulbulo hayaki ta hanci ta Baki, wasu mazan a ciki suka shugo Suma suka Dan Kora giya suka yi waje.


     Harshe suka canja suna faransanci da Russian language sai gulmata sukeyi da yare Ni ban sani ba nayi tunanin Hira suke ma, kamshin Ya Aliyu naji nasan ma shine, yayi mamakin ganina a part din Mum nasa sabo da kaf gidan ba a zuwa part dinta sabo da idan kaje sai ace Dan shaye shaye ne Kai da fasikanci.

   Yasan Lallai ban San halin uwarsa ba shi yasa na rabeta.

    Ko kulasu baiyi ba ya haura sama ya fito da wani file zaiyi waje Mum dinsa ta Sha gabansa where do you think u r going? Gefe ya matsa fuska ba Rahma zaiyi waje tace You are working out of me How dear u Hydar, I'm ur mother not your age mate, zaka je wurin wancan foolish woman Asiya ko, don't try me I can kill u, u already knew me. Saida ya Gama jinta kawai ya bude kofa ya fita a fusace.

   Ina kallo ta Kora giya a fusace,Linda tace ya rainaki danki, na Baki Shawara kinki ji,bazan haifi yaro yaki Bina ba da nice da tuni na kashe shi da bindiga komai son danake Masa.

    Anty sama ta hau fiya fiya, Linda da Sahr suna tangadi sukayi waje ba kowa sai Ni kadai, a hankali na lallaba nabi bayan Anty zuwa sama.


   Maganarta na jiyo sama sama tana waya, tace A.k wannan sirrinmu ne ba Wanda ya sani a gidan Nan,daga Ni sai Kai,naso ace kana Jin English ko wani yarenmu Wanda za muna magana babu me ganewa Amma Kai sai Hausa,hausarta marar fita sosai  tace yarona nayi Masa tsafin..Amma tsafi baya Jin Sa,baya so na,shi ma Dr who nayi na gaji sun rike wasu banzan iyayensu na tsanesu nayi nayi yaki yi,ita kanta Asiya da kyar na maidata baya a gidan Nan,miji baya ko kallonta, Karimatu ce kadai na kyaleta itama Dan Ina Amfani da ita ne watarana, so yanzu abun ya Kara lalacewa,Maganar Dana fada maka din Nan wacce har ka bani Shawara ga allurar da za ayi Masa kasan nayi,to wlh sakinsa yayi fa ya dawo tuntuni, Ak yace tabbas sai dai in yaronki Aure yayi Baki sani ba sannan ya sadu da Matarsa,Amma in ba Haka ba wannan Allurar ta tsafi Bai karyewa Dole sai in aure yayi Kuma yayi sex da Matarsa ta sunna, ihu ta kwala Wanda ya firgitani, Amma ai na Baki wata in ya dawo hayyacinsa ki Masa wannan dayar wacce zai Kuma canjawa,da sauri tace yes tunda ya kirani a waya a jirgi na hada Baki da wani Likita da yaje gani a turai yayi Masa Allurar Amma ba abinda ya canja,bana so Naga yaro na Yana Ciwon hauka Ina sonsa,wancan ma fa ban San Ina yaje ba,kawai a gidan Nan ance ya tafi turai na boye Zancen.

    Ok Ak kasan Maganar Nan wlh bana so ta tashi Naga kamar yaron zai iya dawo da ita, ka kawo Idea pls,dariyar mugunta ak yayi yace akwai sabon shiri dana hada Miki Nan da 2wk Zan Aiko yarona Yana kawowa ki aikata abinda nace na sharadi na,sannan ki samu doctor da zai Masa wannan a Karin ruwa za a sa Masa a hospital.

   Kuka kawai nakeyi,tausayin Danbature ya kamani wannan wacce maganace ake Masa wannan rashin Imani a kanta kuwa,Amma ban San Zancen ba,Jin kamar zata fito ta Gama wayar na sauka da sauri kasa na bar part din Baki daya,a Dan lungu na labe na share wayena na daidaita kaina,nayi part din Karimatu azzaluma.


    Daga ita sai Kaninta Shehu Niga Yan Matan nata duk basa gida sun fita gantali, Zan Shiga Palon kenan naji Muryar Karimatu tace ai Ina Nan Ina target Shehu sai na Kori Maryam daga gidan Nan indai tsafi ne muma sai mu fara gwadawa ai mun San malamai muma tunda na hada muguntata taki ci Naga yanzu tsafi ke tashe Mata ko wacce tasan gidan Malam,kalli munafukar Nan Asiya wlh badan Allah ta mallake Ice ba,sai yanda ta juyashi Dan kawai taga shima me dukiya ne Bayan na Babansa,sannan yarinyar Nan ban yarda da ita ba, Danbature da Alama Asiya akwai target da take hadawa,in ba Haka ba ka taba Jin zukekiya Haka yarinya kamar ita tayi kanta ga iya kwalliya ta waye Yar University tace Wai itace Yar girkinta da Ice,yarinya Ido a soye,ka duba Dr who shima fa kusan yanzu can wajen Asiya yake, Meenal ce kawai a wajen mamanta,to Nima Naga Ana Bari na a baya,baza ta Sabu ba Dole na mike tsaye.

    Naja Cilla wacce shugowar ta kenan tace Umma mu dai ba ruwanmu wlh Yan uwanki ne mu Amma baza mu je wajen Malam ba,wannan fagen babu mu,da kin tsaya iya muguntarki da yafi cewar Shehu Niga sarkin tsoro me Maganar Dan daudu yace oh Yaya Wlh mu Kam bada mu ba,yo me yayi zafi Dan Allah Dan Annabi malaman Nan fa idan ba waazi yake ba kalallahu kala rasulu to kusan bokayene ki fada wuta,ki siyi jahannama da kudinki,to Allah ya shiryeki,duk zaluncin da kike Bai Isa ba kinga Ni nayi Nan,Shehu Niga ya fito na buya yanda bazai ganni ba,Umma tace lusari dandaudu ai Kai kayi asara da Kai gwara Babu dama barinka akayi yafi sauki.


   Cilla tace gaskiya fa ya fada haka rannan Ma fa nasan me kika hadawa Daddy kika saci kudi masu yawa,haba sister ace Daddy yanda yake rikeki da yaranki,gamu muma gaba daya dangi mun tare a gidan Yana biya Mana schl masu tsada,ci,Sha, sutura,komai munfi masu gidan ma mulki Amma sai kina satar Masa kudi me zakiyi dasu harfa kudin Ice dollars kike satowa Kuma masu yawan gaske Haba.

   Ashar Karimatu ta dura Mata Wanda yasa Cilla ta haura sama da gudu tasan Yar uwar Tata yanzu tayi Mata duka ko tasa Soja ya zaneta.

   Zaki fito ne cewar Karimatu.


   Da sallama na Shiga Palon,tana ganina ta harareni, da faraa ta na gaisheta,tace to atsugwi anzo gulma ko,Dole ai Asiya ta koya Miki kinibibi, Haba Umma gaisheki nazo yi Naga na Dade ban shigo ba, tsaki taja tace to an gode idan Dan Allah ne.

    Sama ta hau ta barni Ni daya na gaji na fito kawai na koma part dinmu, gobe in Allah ya kaimu zanje sauran part din.


    Ina Shiga part dinmu Nanee tace ke kuwa Ina kika shiga ko yau baza muci Dinner bane? Murmushi nayi a nutse nace Umma da Anty na gaisar, ok muje na tayaki Nima na motsa jikina, muna kitchen da Nanee Ya Aliyu ya shigo kitchen din ya mikawa Nanee wasu files yace Nanee ajiye min wannan takardun wasu gidaje nane ki hada su a wancan, Ok Cewar Nanee ,Ni Kam dadin muryarsa nake ji ban so Kuma na kalleshi sabo da warning da Nanee ta min Bai son kallo,nasan hakan lokacin yana kauye a Mahaukaci.

      Takardun Nanee ta karba ta fita daga kitchen din,fuskata ya leka yace Yau ba kallo ne,matar wani tana kallon Namiji Wanda ba sadakinta a kansa,dariya ta na danne ba tare Dana kalleshi ba nace Namiji baligi Yana kula matar aure matar wani wacce ba muharramarsa ba Yana neman Jin muryarta sabo da yaji dadi subhanallah Allah shirya.


   Ke me Zan kalla a Nan murya kamar ta zakara matar da Zan aura ai sai anzo kallon ta from different countries,kishi naji ya taso min na Bata Rai, Bai ce komai ba ya fita waje Yana ki shirya Nan da 2wks muje na taimaka Miki a Nemo mijinki kin takura Mana a gida.

   Farin ciki da murna ya mamayeni burina kawai muje kauyenmu Naga dangina,sannan yasan Lallai shine aka daura min Aure dashi,tuna maganganun Anty Maryam Mum dinsa yasa lissafina ya rushe Baki daya, Amma Zan Kara dagewa nasan mene makarin next Allurar tsafin da zasuyi Masa.

    Ita kanta Mum dinsu ta fara bincike ko da gaske danta Aliyu yayi aure to yaushe? A Ina? Wace matar tasa,ihu ta kurma tace karya ne,is a lieeeeeeeeee wlh ko wace sai na kasheta.


     Waya ta latsa tare da Kiran Ak tace Ak ko wace Matarsa ayi min duba a gano ta,sannan pls a daure Mata mahaifa karta haihu har abada.

    Ak yace aiki da tsada,tace Zan biya,yace ai tun Allurar da akayi Masa idan ya dawo hayyacinsa to Matarsa baza ta haihu ba, good Anty ta furta Amma gano min matar.

   Da dare Ak ya kirata yace yarinyar tana kusa daku sosai Amma anyi anyi Dodo ya kasa nuna ta ko sunanta babu wani alamarta da za a gane, Anty ta fashe da kuka tace asirana zai tonu Ak pls helf me, gobe Zan turo yarona da kayan aikin.

   Godiya ta Masa ta zauna hankalinta ya kasa  kwanciya .


     Washe gari da yamma naci kwalliyata sannan na fito zuwa part din Hajjo, tana zaune Ana matsa Mata kafafu kamar Babar sarki, Shekara tana zaune ta kawo Mata tsegumi Banda gulma ba abinda sukeyi, Hajjo tace Wai Alhaji Nasiru shi zaiyi gogaggaya da Dana Sulaiman, Shekara tace Wai Alhj Nasiru makwafcin mu? Hajjo tace shifa nawa ya Tara Dan ubansa,abinda motocinsa basa wuce na million biyar duk irinsu yaransa ke Hawa,shi Kuma ta million takwas,waye shi a kasar Nan sai ciki kamar an kifa kwarya cewar Shekara, Dariya Hajjo tayi tare da furta ai gani yake yafi kowa arziki musamman Yar Nan tasa Layula matsiyaciya,Ina zaune Ina jinsu suna ta zagin mutanen gida da makwafta, Shekara ta mike ta bar Palon tana waya,sai ga Yar Misisi ta zo ta zauna Nan ma ita da Hajjo suka Fara gulmar Shekara ai ta Zama Karuwa Shekara talatin da biyar taki aure waye waye,yi suke Naga abin bana karewa bane nace Hajjo na tafi to Algunguma saura naji kinyi gulmarmu ba tsoro nake ji ba ki fadawa Asiya nayi zancenta,dama itace ta aikoki na sani,ban ce komai ba nayi waje Misisi tana cewa Ni na tsani Yar Nan wlh Sam hankalina Bai kwanta da ita ba.


    Hmm yarinyar data Fadi halin uwarta Wai Masifaffiya ce ai daga ji ba mutanen arziki bane ko daga Ina suke oho sai wani iyayi take a gidan Nan Wai ita me kyau cewar Hajjo.

     Part din dangin Daddy naje duk basa Nan maza da Mata Wai sun tafi biki wasu suna cenema, part dinmu Zan koma motocin Ya Aliyu guda biyu rada radan gaske sun hadu masu Masifar tsada suka shararo suka wuceni har kofar part dinsa Naga an tsaya sai da ya Gama Izza sannan ya fito cikin Shadda light blue yasha kyau kamar ka sace shi,ko wacce Shiga hawansa take ya iya wanka, labewa nayi Bayan flowers na dinga kallonsa Ina samun nishadi da farin ciki,har ya kule ciki sannan na tafi Ina Jin wani farin ciki.


     Tunani na kusa kwana yau inayi akan ya zanyi Kar na Bari 2wks tayi suyiwa Danbature wata Allurar daban Kuma,ban San ya Zan bullo ba gashi lokaci na ja,Dole na rage zuwa schl,Ina Gama aikina Zan tafi part din Anty Maryam duk da basa kulani shaye shaye kullum shine aikinsu,wani mutum ne kazamin Arne yayi Sallama da bakar Leda a  hannunsa,lokacin Ina zaune kusa da Anty daga Ni sai ita su Linda gaba daya basa Nan,sama suka hau suna wani nuku nuku,suna Shiga bedroom tasa key tace ya Haka? Ak yace tun last WK zai Aiko Kaya Shuru,da sauri na labe a jikin kofar, Maryam Anty tace yaushe za a yi Masa Allurar? Saurayin yace Nan da 3days karki Bari ya wuce 3days ba ayi ba,sannan sharadi Zaki bamu sperm naki Wanda ba na sex ba,Ok tace ya za ayi a baka Taya sperm ba sex, ya Ciro wani dogon roba ja yace da wannan zakiyi Amfani da kanki har kiyi realising ki bani na tafi dashi yanzu,ba kunya tace Shiga toilet,ya Shiga tasa key yanda bazai ganta ba,ita kuma ta bargaje a saman gado tayi amfani da kanta ta samu abinda take nema sannan ta budeshi ta sallameshi,tuni na bar part din cike da alajabi.


      Addua kawai nakeyi na rasa ma ya zanyi karfa kwana uku su cika,Ina ta faman tunani  na shirya Dining naji kamshin Ya Aliyu Yana baza wajen,Bai ko tsaya ba yace gobe tafiya get ready, da sauri na sha gabansa nace dan Allah Kar kace tare zamuje unguwa,kace Abuja zaka je meeting,Ni Kuma Zan sanarwa Nanee zanje ganin gida sai mu hadu a airport mu wuce ba tare da kowa ya sani ba bare azo Ana Mana wasu tunani daban.


   Ashe da ragowar hankalin naki no wahala ya fice abinsa,Nanee na sanarwa gobe zanje kauyenmu Yayana baida lfy jiki yayi zafi,tausaya min tayi tace Allah ya kaimu Idan na shirya na sanar Mata,amma kar na dade,.

    Abin murna da dare Ice ya sanarwa Nanee zai je meeting Abuja tace Fadila zata tafi kaima Haka da wa zanyi Hira,dariya kawai yayi yace ai bazai dade ba.

  Inda Allah ya taimakemu Ice iya Nanee kawai ya sanarwa zai je Abuja.

   Babu wanda ya sani,nayi Shirin sosai kayana kala biyar da tarkacen abin bukata,Shima gogan da nasa ya hada Driver ya kaishi airport ya sallami Driver Dan kar ya ganni,Nanee kudi da atamfa shadda ta bani na Kai gida tsaraba,naji dadi,taxi na Shiga zuwa airport, zaune na hangoshi yana Shan ruwa Eva yaci uwar wanka.


     Yaga yanda Nasha kyau ya zuba min Ido kamar ya sanni,tunawa yayi matar aure ce sai ya dauke Kai gefe, Arabian gown nasa black and sky blue nayi kyau karshe kamar zanje Dubai ko wata kasa Haka na cakare,kana Nan Kaya yasa white crazy Jean da shirt sea green yasha kyau babu Wanda zai ce Dan kasar Nan ne ko girman Nan.

   Yau Fadila za a Shiga jirgi, Bai ce komai ba yace muje Ina binsa a baya aka Gama screening muka Shiga jirgi,Ina kujerar baya Yana ta gaba Wai sabo da ina da aure bazai zauna kusa Dani ba.


     Ni kuwa Dadi kamar ya kashe Ni gani ga Danbature sabo da rashin zuciya irin tawa,sai dai bana nunawa kawai mazewa nayi Ina Danna waya,Abu kadan zai juyo ya kalleni,idan Allah yasa mun hada Ido sai yace daina kallona, kan waye ya juyo Yana kallon matar wani? Banza yamin,Inda muke a jirginma daban ne wajen masu kudi babu Wanda zai ganka ko kaga wani, ,an fara bamu lemo,ruwa,ko tea,da abinci kafin nayi Maganar me nake so sai yace ruwa take Sha a Bata ruwa.

    Takaici ya kamani shi Kuma harda kaza da fried rice da wani juice yace a bashi, yawu na hadiya Ina ta cika Ina batsewa ko kallo ban isheshi ba Yana ta ciye ciyensa Ni kuwa yace Kar a bani komai sai ruwa,ko Sha banyi ba.

   Sai na tuna sanda Ni nake Nemo Masa abinci ko ta halin Kaka sai yaci,na bashi ma a Baki.


     Bamu Dade ba jirginmu ya sauka a Kano state, Jakar kayansa ta Yan gayu ya Mika min wai ya gaji ansha tafiya me Nisa bazai iya dauka ba,nasan muguntarsa ce kawai, Aiko Haka na karba ga tawa wata rantsatsiyar mota na gani tayi parking a gabanmu ya Shiga Nima na zauna kusa dashi driver yaja mun kame a baya,muryarsa naji yace matsa can, Ina fa jikin kofa Ina kake so na matsa,rashin kunya zaki min Dan ba a Baki abincin jirgi ba sai fushi kikeyi, Murmushi nayi nace Akan me zanyi fushi,ke kika sani dai.

    Tahir guest palace Naga an kaimu Hotel,nace da Rana Haka har zamu tafi masauki ai kamata yayi mu tafi neman Danbature gidajen mahaukatan idan mun Gama sai muje masauki ko? 

    Duk wannan gajiyar da gwajab jagwab din hanyar Zan iya fita wani neman wani Dan iska can,sai gobe yanzu Ni na gaji Hutawa zanyi,Kai sai kace mace gaka da kirar cikakkun maza Amma sai lalaci, Harara ta yayi dama nasan kallo na kike Kullum, dama Ina so na Miki Nasiha na manta,Sanda na kawo Miki mutane nace ki nuna mijinki,a gabansu kika ci musu fuska sabo da hankalin ki kadan ne,Dan Adam daraja ne dashi,kowa da baiwarsa,Basu sukayi kansu ba Allah yayi su,ki daina aibata mutum halitar Allah ne,kema da kika ganki haka ba Wai kin fisu bane,kin ci musu fuska Wanda a Haka sai da na Basu hakuri sannan na Basu kudade masu yawa,karki sake ganin mutum ko ya yake ki zagi halittarsa.

   Nasan Gaskiya ya fada nace to na daina Astagafrllah, Ustaz na gode.bai ce komai ba.


     Room biyu ya Kama nawa da nasa Ni tsoron Hotel nakeji Amma Haka na daure,Abinci yayi Mana order me tsada lafiyayye naci na Sha nayi wanka na kwanta saman lafiyayyen bed,bacci ya kwashe Ni ban farka ba sai Magrib,nayi sallah cike da nishadi nayi shirina sosai kamar zani wani party Nasha kyau na fito Zan zaga gari, arba nayi da Danbature ya fito daga mota shi da Driver alamar wani waje yaje, yasha kyau shima,kishi naji ko wajen wata yaje,haushinsa ya kamani na fice fuuu ta gabansa shima Bai nuna ya sanni ba.

    Ko Ina ban iya zuwa ba kawai Dan tafiya nayii da kafa na dawowata na kwanta,da dare naji anyi knocking na bude Ashe abinci ya bayar a kawo min.


    Washe gari ma 9am sai ga lafiyayyen breakfast, na shirya 11am yace na fito mu tafi,a motar jiya Driver ya kaimu asibitin masu rangwamin hankali.

    Nasan ba Wanda Zan gani,aka bude muka Shiga,da yaga fari zai ce wannan ne ko? Nace A'a, Muka Gama zaga har Private hospital na mahaukata babu,yace to muje Hotel Ni na gaji bazan iya zuwa katsina yau ba sai gobe nace to.


    Mun sake kwana sannan muka sake Shiga jirgi zuwa katsina, yau ya daure yace mu zaga a yau mu tafi Gombe sai Murna nake zanje gida.

   Mun Gama zagaye babu kowa Nan ma motar da aka kawo daban da Driver.

  Muna jirgi zuwa Gombe yace Kai kirki da tausayina Sunyi yawa sai taimakonki nakeyi,kudina da lafiyata abin a jinjina min ne,Amma ko yabo na bakiyi ba,sabo da ke na fuskanci raini Ne dake.

    Dariya nayi kadan nace  sai wani yabon kanka kakeyi Ni me zance tunda kayiwa kanka.

   Muna zuwa Gombe na dinga Murna, yace to wannan garin zamu kwana biyu sabo da Dan iskan a Nan zai labe da Alama ma yaudararki yayi ya ganki wawiya.


    Motoci a Gombe rantsatsun gaske biyu da securities suna binmu a baya,Wai baya Shiga kauye ba tare da tsaro ba,mutanen kauye suna da matsala aje a dakeshi a banza,sai na tuna sanda su Ya Musa suka Masa duka Yana Mahaukaci lokacin.

   Har kauyenmu Ina nuna musu hanya.


   Readers anan za a yita fa.













AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕








                 41-45









Official








By

AsmaBaffa




      Wannan page shine last sai Bayan Sallah sabo da aiki fans bani da time ayi hakuri.


     Page dinku Maman Fahad, Mrs Sulaiman, Mrs farouq,Rachida Meera.


    Fans sauran Zan muku page sai an dawo hutun Sallah.





        Ina gefen sa a zaune Cikin katafaren Hospital din hadadde turawan Doctors ne suka yi Masa Abu da na'ura iri iri suka tabbatar min ba wata matsala yanzu ko yaushe zai tashi,Nan suka ci gaba da kulawa dashi,Babu abinda naci turawan Nan da Ayman ya hadani dasu macen me suna Johanna itace ke kawo abincin turawa iri iri Amma sabo da halin da nake ciki bana iya ci.


     A zaune nake kwana kusa dashi na daura kaina saman bed din, da yamma Ina Jin bacci na daura kaina saman Bed din da yake kwance,ganin Yana kwance Bai ma San Ina yake ba Hannuna na shigar cikin nasa na sarkafe nasa, Na Dade a Haka ya farka a hankali ya bude idonsa ya gane nice kwance kusa dashi,Ido ya lumshe ya kalli Hospital din ya tabbatar turai ce,ya jinjina min yanda na cika alkawari.


     A hankali ya zare hannunsa a nawa ya mike Ina bacci ban sani ba ya Shiga toilet Yana daga hannun da aka cire bullet da kyar, wanka yayi tare da brush ya Dade kafin ya fito,na farka daga bacci Naga bawan Allah har ya shirya cikin wani Uniform na Hospital sabo an kawo Masa,Sallah yake ramawa,Bayan ya Gama Already an kawo Masa abinci iri iri. Hannunsa da kyar yake motsawa,Wani likita ne yazo da sauri Yana ta fada ya za ayi Ina kallo na Bari yayi Abu da hannun? Idan na sake motsin hannunsa yayi yawa wlh hannun zai lalace aikin da suka yi Masa da naura zai lalace,ko cokali Kar na Bari ya dauka da kansa sai Nan da 3wks.


       Nurces ya Kira suka taimaka Masa Bayan an gyara bed din tare da canja komai na bed din zuwa sabo,kwantar dashi sukayi sannan suka bani Magunguna da yanda Zan dinga bashi,sai abinci sukace na fara bashi da Hannuna a baki.

   Duk da nasan muna da aure Amma shi Sam Bai sani ba,Kuma Kar ya kalleni wacce ban San darajar aure na ba, muryarsa naji a hankali yace ki bani abinci pls,wannan Dan iskan Mijin naki kike tunani wannan kawai ki shareshi kiyi auren Gaiba,Baki na turo nace ai baiyi Shekara uku da bacewa ba bare nayi auren.

    To Ni bani abinci naci ba abinda ya dameni tunda shi ya gudu ina ruwan wani,nasan shine Mijin nawa kawai na dauki abinci na Shiga ciyar dashi a hankali,Ina bashi Yana ta kallo na.

 

     Na ebo a spoon yaki bude bakin,nace ka bude bakin Mana sai ya datse hakoransa spoon din nasa na daki hakoran kadan Ina dariya Allah baka da kirki sai wahala kake bani,da tuni an Gama cinyewa Amma kakiya, sai da ya Gama ci sannan na maida komai na ajiye,ke kinci abincin ne? Ya tambayeni,Kai na girgiza kici Mana sai wata cutar ta kamaki,abinda Raina ke so Johanna ta sake kawo min naci abina,nayi wanka,a toilet na shirya nayi komai na fito Ras Dani da kwalliyata, anan Zaki sa wata doguwar Riga ke ba a Saudiya kike ba?.

    Ae tunda ba fita zanyi ba Kuma ga Heater a Nan ko Ina ba sanyi me zansa ?Baki ya tabe yace Wai ke me aure wa ya sani ma ko nine Mijin naki kike ta wahalar da kanki kwakwalwarki Bata ganewa,Dariya ce ta cika min ciki, na danne nace tun yaushe na gane Mijina ko Kama Ashe baku yi ba, tsaki yaja yace Maganar farko da ita sarki yake Amfani da me yasa kika ce nine,ko dai kece me tabin hankalin?


    Murmushi nayi kawai nace kasan kayi Ciwon ne?kasan garinmu? Ka tuna wani Abu? Yace to sai Lallai na tuna? da waye yace kice nine mijinki kawai dama Ni kike so da yawa Haka shi yasa kika kasa Jin dadin duniya, fuska na Bata cike da Shagwaba nace ba Kaine ba nace yanzu na gane gaskiya.

   Zanyi bincike ne yarinya,to idan ka binciko gidanku zasu yarda da Ni har su Bari mu zauna tare sannan zaka iya Kai yarda da auren? Ina ruwanki Kuma wannan iya kaci naji idan kinmin to na yarda idan Baki min ba na Baki red card.

    

    Murmushi nayi kawai ya gyara kwanciyarsa sosai Yana wani Jin farin ciki a ransa yace kika Ce har wanka kike min, Baki na bude nace bafa Kai ba Mijina Danbature,Ae to naji bani labarin me Dame kikeyi da shi na aure? Sirrin Mijin nawa Zan fada maka? Babu kyau,tsaki yaja tare da duba saman Drower dake kusa dashi ya cillo min wani English novel yace karanta min Ina ji.  


     Wayata ce tayi Kara Naga Ayman, dagawa nayi tare da sallama nace Ina yini ya aiki,yace lfy Lau ya me jiki,nace Alhmdllh, Danbature yaji Ina waya da Namiji kawai Nan take ya daure fuska ya canja gaba daya,sai da yaji nace Ya Ayman gashi ma tashi fa tuni,da kansa yayi wanka, brush,Sallah,yaci abinci Bari na bashi wayar.

   Sai lokacin ya Ware fuska ya karbi waya suka Shiga Hira sosai Ina jinsu suna ta dariya,Ayman ne yace Man wannan yarinyar taka fa ta takura min Meena pls talk to her, Uhm..oh Meena Wai dama tana kiranka? Ae Mana, hankalina ne ya tashi kishi ya kamani, kamar na fashe da kuka Haka nake Jin zuciyata,Ashe Yana da Budurwa Meena, Ayman yace kasan tana Masifar sonka idan baza ka aure ta ba, to ka daina kulata online, satar kallona Ice yayi sannan yace Kai ba ruwanka Malam Zan nemeka later.

    Yana datse Kiran na mike kamar Zan fashe na fisge wayata a Hannunsa nayi waje fuuuuu a fusace.

    Rasa Dalilin fushina yayi kawai yasha maganinsa ya kwanta bacci ya kwashe shi.

  Ina can wajen masallaci Ina goge hawayena kadan yayin da turawa ke zirga zirga abinsu.

  Zaga Hospital din nayi part part sannan na fita daga asibitin na Dan kalli gari a iya kusa da Hospital din sannan na koma ciki na Samu Yana baccinsa hankali kwance.

   Tunani nakeyi Taya za ayi ya ganeni Ina da aurensa idan bazai so ni ba ya sakeni kawai na huta da masifar dake damuna.


     Anty Maryam Kiran wayar Aliyu take ba yankewa Amma Sam Bata Shiga,ta rude har frnds dinsa data sani duk ta neme su Basu sani ba,Ni kuwa Nanee na Kira na sanarwa cewar ba Yanzu Zan dawo ba ta Kara hakuri,tace ya Naga number waje? Gabana ya Fadi nace yayana ne Gomnati ta fitar dashi waje ayi Masa magani shine aka ce Ni zanyi jinyarsa sabo da Ina Jin turanci, Nanee ta tausaya Masa kwarai tace kiyi Masa sannu Allah ya bashi lfy nace Ameen.


    Murna nayi sosai sannan na Kira Nanee nace Aliyu ka canja murya a matsayin yayana dake jinya a turai ka tsara min Nanee Kar ta kureni, Nanee tana daga waya nace Ga Yayan nawa marar lafiya ku gaisa,Aliyu ya karba ya canja murya wata iri suka gaisa tayi Masa sannu ya amsa sannan ya Miko min wayar na kashe,muka tuntsire da dariya nace wannan Muryar kamar ta Mugyambo Dan India.


 Nanee Kam da Aliyu kuwa Bata damu ba sabo da tasan Halinsa idan yayi tafiya ba kowa yake sanarwa ba sannan idan ya tafi wani waje baya fadawa kowa Sam.

   Attine ma na kirata nace mun tafi Garin su Nanee.na tsarata itama ta hau.

   Aliyu kuwa Daddy ya Kira suka gaisa tare da Hira sannan yace yaje wani Business ne turai,zuwa nayi Yana bacci na dauke wayar na boyeta yanda bazai sake ganinsa bare Anty tace ya dawo ta tsafe shi.


     Karimatu ce tsaye tana Kai kawo a palonta,Shehu niga me Maganar Mata Yana zaune Yana kallonta,Baki ya tabe yace Kya yi Kya Gama Haka kawai ki tashi kanki tsaye,Ni Kinga nayi Nan.

   Karimatu tunani take a ranta tace to Dan iskan yaron Nan wacce kasar ya tafi shegen yaro kamar me aljanu Wanda suke fada Masa za a Masa wani Abu.

   Ni kaina Fadila wayata ma kasheta nayi na boye ba Wanda zai Kira ya sameni dama layikan ba yi zasuyi ba,Amma sabo da tsaro sai sim sabo da Ayman ya Sa min a sabuwar waya dashi muke Amfani muna karyarmu iri iri..

    Anty Maryam ta karbi Number ta wurin Nanee irin Wai zata Kira taji ayi tracking ina nake bugun duniya taji duf duf.

     

    Danbaturena Hankalinsa kwance yake baccinsa,Amma abin ya bani tsoro bacci yaki karewa na tasheshi yaki tashi sai bacci yakeyi,Doctor na kira na sanar Masa zai Kai 12hrs yana bacci,da kansu suka duba shi,su kansu abin ya Basu tsoro,ba shiri suka sakashi cikin Wata na'ura,Ni Ina waje zuciyata cike da tsoro, cikin na'ura ya farka a firgice Yana Kiran sunana  Fadila.

   Bayan an fito dashi sun dawo dashi dakin da muke da,kallon room din yayi sosai yaci gaba da Kiran sunana,Nace ka ganni Nan gani,a hankali ya sauke ajiyar zuciya sannan yace na tunaki Fadilan kauye,na tuna lokacin danayi ciwo Wanda kwakwalwata Bata iya tuna komai sai Abu kadan kadan wlh da gaske na tuna komai baya lokacin.


   Amma abin mamaki mahaukacin gaske idan ya warke baya iya tunawa Amma gashi Ni na San komai,Na tuna ma sanda Yan uwanki suka min duka,lokacin da  kike bani abinci,sanda kika fito Ana ruwa taimakona na tuna.

   Farin ciki ji nake kamar na sheka lahira Dan murna Danbature ya ganeni ya gane komai tabbas, a fili Kuma sai na canja fuska nayi galala Ina kallonsa,yace Mene ne? Nace to Ni ai ban Sanka ba yaushe wasu yayyena suka dukeka,na baka abinci yaushe? Wanne kauye?,Ni ai ba a kauye nake ba,ban taba rayuwa a kauye ba Ni ba sam.


   Kece Nan wlh Fadila Ni Zaki rainawa hankali nine fa Danbaturenki fa,ki tuna Mana gidan da rayuwarmu lokacin kina Sona kina Jin tausayina kika taimakeni kika so ni lokacin da Babu Wanda zai iya saurarata,na tuna tun sanda na bar gida da lokacin da nayi ta garari har nazo kauyenku Fadila Sai na Baki lbr pls? Hmm nifa Malam ban Sanka ba na fada ma gizo nayi maka ba Ni bace,Mikewa tsaye yayi a fusace ransa ya baci ya Yana fada min gaskiyarsa Ina karyata shi,kece Nan Fadila ya fada da karaji,nine Wanda kike so,kike kuka a kaina yanzu na gane I'm all urs,Ina Sam na nuna ban sanshi ba,nace nifa matar wani ce ba Kai ba.

    Masifa ya Shiga yi iri iri nidai nace ba shi bane,Toilet ya Shiga ya barni a Nan a fusace.

  Wanka da brush ya sake kana ya daura alwala ya fito ko kallona baiyi ba ya  fara Sallarsa.


     Yana yin sallama ko Addua baiyi ba ya juyo yace to wace ta tambayeni sunana na gaskiya kika sa nayi ta tunani iri iri har sai da na tuno sunana na fada Miki sannan da Daddy, lokacin ban San me kike nufi ba Amma yanzu na tuna an daura Mana,har na koma jikin bishiya nayi bacci Ana daura auren kin tuna?.

    Kuma sannan na tuna sanda za a kaiki gidan miji a matsayin Amaryata ban sani ba na bi bayanki cikin Yan Kai Amarya,abinda yanzu na gagara tunawa munyi kwanciyar aure ko bamuyi ba Dan Allah ki tuna min kece Nan.

   Fuska na hade sosai Amma a Raina murnar da nake baza ta misaltu ba, bafa Ni bace Malam ka gane ba Kaine Mijina ba. Yawwa Ina agogona da Zobe na? Nawa ne Nan Agogon Daddy ne ya siya min shi,ring Kuma na Mum dina nane Ina matukar sonsu,ki bani abina.


   Ni ban San wani kayanka a hannuna ba na fada ma Kai ba Mijina bane ban Sanka ba sam,hararata yayi kawai yayi Shuru Nima na kyaleshi,na kwanta saman bed Dina name jinya.

   Saida Doctor yazo duba shi kawai sai yace Wannan Yar jinyar Bata aikin komai ayi Mata fada Bata kula dani,yanzu ma shi yayi komai da kansa.

    Cikin harshen turanci Doctor ya juyo kaina masifa yake kamar zai Ari bakin wani.

 

  An baka abinci? Ice yace tun jiya taki bani abinci yunwa zata karasani, Da kansa Doctor ya Kira Johanna ta kawo abinci lafiyayyu ta ajiye, Takurawa Doctor yayi yace na bashi a Baki,

   Ina turo Baki na mike Ina cika Ina batsewa, Lazy girl Doctor ya furta Yana barin room din.

Abincin na dauka na zauna gefen Bed din nasa,shi Kuma Yana saman bed din a zaune ya Kara wani narkewa,zan Fara bashi abincin yace a samin pillow a tallafemin baya na,dariya saura kadan ta kwace min na daure ta,yanda yayi Maganar kamar yaron yaye.


      Pillow na jawo na sa Masa a Bayan,ya jingina ya kwanta,abincin na Shiga bashi Yana ci kuwa Yana Kare min kallo,akwai abubuwan da har yanzu Bai Gama tunawa ba lokacin da yayi Ciwon tunani yake yawan yi Dole shi sai ya tuna.

Kansa ya dafe Yana faman tunani,idonsa har ja yake sabo da daukan zafin da kansa yakeyi idan zai tuna Abu,tausayi ya bani sosai nace ka  daina takurawa kanka da tunani Ni ba nice wacce aka daura ma aure da ita ba.


   Bai kulani ba Yana ta sheka tunaninsa,Hawaye ne suka biyo ta idonsa tare da gangarowa zuwa kumatunsa,tausayi ya bani sosai kun San so da kauna bazan iya jure kallonsa haka ba duk da ban San me ya tuna ba again.

   Ya Dade kafin ya saita kansa ya dawo normal,a hankali nace me ka tuna? Yace Mum ta ce zata kashe Daddy sabo da taci gadonsa,lokacin da take shirya abin naji ta shine tasa akayi min Allurar da hankalina zai Bata,har ga Allah Bata yi Don na haukace na bar gida ba,Amma Ni kaina ban San yaushe na fito nazo Gombe ba har nazo kauyenku ban sani ba.

   Ni kuwa nasan tsafin da Anty ta masane ya daukeshi ya jefoshi Gombe,

   Katse min tunanina yayi da idan har ban dauki mataki ba to Mum tabbas ta kusa kashe Daddy.

    Yanzu dukiyar Daddy kaf da takardun komai nasa ya damkawa Mum su, sabo gani yake so take Masa na tsakani da Allah, sannan tana bin wasu mazan Yara kana na tana biyansu kudi,tasan nasan komai shi yasa take kokarin Hana ni lafiyar da Zan tona asirinta,nasan dama Ni ba wani so na take da yawa ba,tafi son Meenal sai Dr who.

   Bayan na warke na bar garinku na sanar Mata zanje a duba lafiyata a London shine ta hada Baki da Doctor aka yi min wata Allura daga Nan na sake manta komai Bayan warkewa ta daga kauyenku, Akan Ina fada Mata gaskiya ta tsaneni.


    Hawaye nakeyi sosai Jin irin tuggun Anty Maryam Akan dukiya tana cutar da danta gashi zata kashe Danta Akan aikin banza,Ashe ban sani ba har mijinta munanan halayenta Sunyi yawa,Nima Haka na kwashe abinda naji na tsafin da zata yi Masa na bashi labari,na fada Masa kudirin Karimatu ma,sannan na sanar Masa Dalilin da yasa na matsa Masa ya kaini garinmu Dan na kubutar dashi Kar ayi Masa wannan Allura.

     Murmushi Naga ya fara yi Yana wani Jin Dadi yace to Zaki ce Kuma bakya so na ba nine mijinki ba? Fuska na hade nace to ai ba karya na fada ba kawai taimakonka nayi,to me yasa Dana farfado naga hanunki cikin nawa?

   Banza na Masa.


   Mazewa yayi yace to danzo ki gyara Nan,banyi tunanin komai ba naje kawai naji ya fisgoni jikinsa na fada, da sauri na mike na Bata Rai ina harararsa, Hannuna ya riko na fara kokarin kwacewa kokawa muka fara tsakaninmu  kici kici,da hannunsa daya me lafiya yake ta wujijjigani Yana bani wahala,da kyar na kwaci kaina,kallona yayi yace Baki ma da karfi,banza nayi dashi,Bai hakura ba yace Johanna zata rakaki shopping da ganin gari Ina warkewa gida zamu tafi na sanarwa da kowa Ina da aure,nace akwai matsala karka fada ka Bari sai Nan gaba, Ashe kin yarda nine Mijin naki? Nace ko kadan Allah ya kiyaye min Zama matar mugu.


   Murmushi yayi kawai yace kwana Nan Zan mallake Miki zuciya, dariya nayi a Raina tun yaushe ya Gama Mallake min zuciyar, yace ke na gane ki Mahaukaci Aliyu kike so na da can,ba Ni Aliyu lafiyayye na yanzu ba ko? Murmushi na saki nace Danbature nake so ni ba Kai ba gwara da ka gano gaskiya da kanka ka daina kulani yafiye maka alkhairi.


     Mun kwashe sati biyu a Hospital kullum takura min yakeyi Dole nice Matarsa,Ni kuma naki karbar Zancen Dole ya gaji ya kyaleni.

   Anty Maryam tun tana neman Ice har ta hakura kawai tana jira ta ganshi idan ya dawo, Kuma ta tabbatar muna tare da danta tunda Nima ban dawo ta ganni ba.


    

    


   Sai Bayan Sallah ba time .








AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕







                 36-40







Official







By

AsmaBaffa









    Page dina ne Asmabaffa🤣 Allah ya ji kan Baffa Ameen.










           Motocin kawai ake bi da kallo a kauyen Ana tunanin ko wani Senotor ne,ga tint ba a iya ganin kowa na cikin motar, a hankali ya kalleni yaga Ina ta washe Baki, Baki ya tabe na kalleshi nace na gode Dan Albarka Murmushi yayi kawai ba shiri,nace zaka ji Ana ce maka Danbature Dan Allah ka rufa min asiri kace Kaine kawai,ka yarda a Kaine Mijin nawa,idan ba Haka ba Ina cikin tozarta a kauyen Nan,ko me sukace kace are hane, ko kaji na fada Dan Allah kace hakane kawai,Bai ce komai ba kawai na dinga rokonsa Amma Bai ce zaiyi ba baice bazaiyi ba,Haka na hakura jiki na yayi sanyi nasan idan yace ba shine ba dariya za Amin ayi ta gulma.


      A kofar gidanmu nace ayi parking,Bayan mun tsaya na hango Ya Salman,Mahmood,da Musa a majalasarsu da suka Saba zama sunyi kyau da kiba,da sauri na fita a motar,Ya Salman na Kira tun kafin na Karasa.

    Suka juyo gaba daya suka ga wata balarabiya da kyar suka gane nice,Ina karasawa na Mikawa Ya Salman hannu muka tafa,yace ko waya babu? Nace surprise na muku,Musa yace kin ganki kuwa haduwa,Mahmood yace da alama an manta da Danbature tunda Baki Kara Mana zancenba ko a waya ga kiba da kyau,wannan ya nuna tunaninsa ya Kare,nace hmm da bako muke fa Bari na kirashi,Motar na koma nace ya fito,yau shigar Wani Yard yayi me tsadar gaske,fadar kyansa Bata Baki ne, kafin kace me Mutane da Yara sun Fara cika wajen ganin Fadila da motoci harda securities.


    DanBature ya zuro kafara daya daga mota Bayan an bude Masa Kofa,takalminsa kawai ya Isheka kallo,kamshinsa ya feso a garin,fitowa yayi daga motar kowa yace wlh Bature ne daga kasar waje,wasu suka Fara Fadila tazo tare da Bature,wasu suce ai kasar waje taje watakil suka taho tare,Amma da suka kalleshi sosai sai sukace mijinta ne Danbature Mahaukaci ya warke,ta Nemo mijinta.

  Gari ya dauka ko Ina, Danbature kallonsu kawai yake yana Jin duk me ake cewa,to Wai shi yaushe yayi Ciwon hauka ne?  Ya Salman gaba dayansu da murna suka tarbi Danbature suna Alhmdllh ya warke,sannu ya jiki? Fadila ya akayi ya warke? Nace ai tunda ya bar garin Nan ya warke gidansu ya koma,Ni Kuma a Lagos naje gidansu a Yar aiki me dafa Masa abinci sai muka hadu muka sake jonewa,yanzu yace muzo yana son yaga dangin Matarsa da garinmu.

    Sukace Alhmdllh gaskiya munji Dadi,Danbature Yana gefe yayi galala kawai Yana ji Yana tunani shi ya za ace yayi aure,kawai Shuru yayi yace in sun gaji sa gane gaskiya.

   Cikin gidanmu muka Shiga har Danbature Yana gaba kamar yasan gidan,na matsa kusa dashi muka jera Dan ace gaskiyane maganata.


     Hajiyarmu ce taji kamshi ya bude gida,tana daga daki take kwallawa da karfi tare da masifa Kai Musa turaren da Hajiya Yabi ta kawo min tsarabar Makkah ka sace min ko,sai da na gargadeka to ka dawo dashi ko naci mut.....Sallama Danbature yayi cikin kasa da murya, kunya duk ta kamamu har su Ya Salman Sabo da yanda Hajiyarmu ke faman zazzago masifa daga dakinta, Sallamarma da fada ta amsa,Dan Palon da Abbu ke karbar Baki muka bude yasha gyara kuwa Yana kamshin turaren wuta gashi carpet ne me kyau kawai a ciki,sai wata makekiyar katifa sabuwa ga tudu ga Fadi Tasha bedsheet,Dan Bature ya zauna gefen katifar, ya Salman ya Kira Hajiyarmu,Anty kuwa tana dakin Abbu suna tare,Ya Musa ya kirawosu.

    tuni nayi waje zanga Hajiyarmu,tana ganina tace Fadila kece kika dawo Haka? tana murna sosai muka gaisa sannan nace tazo da bako nazo,Abbu da Anty sun fito suka ganni,da kyar suka gane ni,Abbu Fadila ce fa da bako muke,Nan na tsuguna na gaidasu, Anty ta rasa ma Ina kanta yake ko me zata ce ma ba Baki.


     Suna Shiga Abbu,Anty,da Hajiyarmu numfashinsu daukewa yayi na wucin gadi da suka gane Danbature Haka,Abbu a fili yace Lallai yanzu kake Danbature ba da ba,ikon Allah cewar Anty,Hajiyarmu tace Kai Dan Nan yaushe ka warke Haka? Abbu yace Sannu da jiki kasha jiki, Anty kuwa ganin Danbature me kudi haka tace oh ai mun Sha fama da Kai,har na tuna sanda muke tallafa maka da abinci, oh sai da jarin Zobo na da kunun Zaki ya karye a kanka,Haka Fadila take zuwa ta kwashi na dari uku taje ta tarairayeka kamar jariri ta baka ka zuke.

  Allah sarki ai ansha fama ka godewa Allah ka rugurguza jarin bayin Allah da dama, Yaron Nan Talle me Lemo kankanarsa kullum ba yankewa, Abbu ya kafe Danbature da Ido yace to yaro Wai ya akayi ne Fadila yi Mana bayani Yata Ina kika tsinto abinki?  Yanda na bawa su Ya Salman labarin karya Haka na sake bada labari.


   Abbu yace Allah me iko Yar Nan a kansa kika kaini Kara wajen Yan Hisba oh...yiiii Abbu ya fashe da kuka yaga kudi Wai Dan a tallafa masa,Shi dai Danbature kansa ya kulle Haka kawai a dinga kala Masa cutar Hauka,Ba yanda zaice su yarda kawai sai ya karbi taimakona ya sauka kasa sosai ya gaishe da Abbu dasu Hajiyarmu kamar gaske,Dadi ya kamani, yace Alhmdllh na gode kwarai da kulawarku a kaina na warke yanzu Kuma Allah ya hadani da wife dina nazo dama na ganku ne na kawo gaisuwa.


    Anty tace ba komai wlh sannu da kokari ai kasha jiki,Hajiyarmu tace jarin goro da yarinyar Nan ta karya min a kanka ya baci,Dan kudina ta bankada pillow ta dauke ta siyo maka kayan dadi,kunya ta Kara kamamu yanda iyayenmu ke zubar da mutuncinsu gaban suriki, Ya Salman tuni Sunyi waje sai gasu da lemo kala uku harda Maltina,Ruwan roba.

     Hajiyarmu tace gashi tuwon shinkafa mukayi miyar kubewa danya ban sani ba ko baya ci,Murmushi nayi nace ai wannan da kike gani saukin Kai gareshi zai ci.

   Haka na kawo Masa tuwo Nima na ebo nawa,baya son ci Amma sabo da Kar suji Haushi na dinga Masa signa da Ido da kyar ya daure yaci kadan, yace to in kin Gama mu wuce ko? Abbu yace Haba Haba kawai ku kwana gobe sai ku tafi Amma kuzo yau ku koma yau bazai yiwu ba sai Gobe,kamar yayi kuka Haka yaji.


    Abbu mamaki ya hana zuciyarsa sukuni tunda ya fita waje yaga motoci da Sojoji, Anty da Hajiyarmu suka leko suka Sha kallo, Allahu Akbar kaga kudi inda suke ,kudi na inda suke cewar Hajiyarmu yaro kamar shi yayi kansa,nayi dacen suruki,Anty bakin ciki tuni ya cika Mata zuciya Yar kishiyarta ta samu me kudi,Hajiyarmu ta kalla shekeke tace ke mene bakiwa mahaukacin ba? Kin manta Sanda kike cewa karta zuba Masa abinci a kwanonki me kyau sai dai ta dauki tsohuwar langa wacce ta farfashe tayi kwatsa kwatsa shine yanzu anga kudi ko? Hajiyarmu sarkin fada Nan suka fara musayar yawu sai da Ya Salman yazo ya musu fada,Ina dakin da Danbature yake muna Jin fadansu rangadadau kunya duk ta rufe ni,Abbu ma Yana ji muna tare ya mike ya fita Yana kaci abinci Aliyu kaji,tunda Danbature ya shugo baiyi ko digon Murmushi ba sai sau daya da zai gaishe da iyayena.


    Su Ya Salman ma ganin ba wata magana yake ba sai Izzar tsiya sukayi waje abinsu,Ya Mahmood yace cuta ma fa tana tarar da Hali,ko sanda yake da tabin kai karku manta haka yake,baya magana sosai sannan baya wata dariya sai in Fadila ya gani itama ba sosai yake Mata ba.


     Shuru yayi Yana ta faman tunani shi yaga ta kansa har yaushe yayi Ciwon hauka aka Masa aure karya ne bashi bane da sauri ya kautar da tunaninsa cewar karya ne kawai dai zai taimaka a bar kauyen a Haka.

    Abincin fa?nace Masa kadan ya kalleni yace kin san Ni bana cin tuwo ko dazu ma karfin Hali nayi naci, a gida Kuma Haka nake bawai ko wani abu ba, ledoji bakake na ebo a jaka ta na shirya su tuwon da aka kawo Masa na kwashe rabi a leda,miyar ma Haka na daure nayi Leda cikin Leda yanda baza bule ba na bude Yar jakata ta kayan sawa na saka a ciki na zuge idan min fita sai na jefar.

  Na zauna gefe naci nawa,na kwashe kwaninkan na maida musu kaf,sai Murna Hajiyarmu take ta bude kwanonsa tace yaci Ashe Kai gaskiya baida kyankyami,waya yayiwa securities kawai su koma cikin garin Gombe gobe sai su dawo,shi ya zaiyi ance sai ya kwana, shi ya jawowa kansa daya biyo Ni yazo kauyen.


      Da yamma Abbu yace sai mu fito mu zaga dangin iyaye,ba yanda ya iya Bayan munyi Sallar laasar muka fito, sai da muka Isa can Bayan gari daga Ni sai shi da ruwan roba a hannunsa yace jira Kuma ki juya bayanki fitsari zanyi,nace da ka Shiga toilet tun a gida yace bazan iya ba ko wanka bazan yi ba har mu tafi gobe, Shuru nayi kawai na juya bayana yayi fitsarinsa da tsarki yace muje.


     Muna tafiya Ina Masa labarin irin yanda mukayi rayuwa da Danbature na Yana mahaukacinsa Ina nuna Masa wuraren da yake Zama da yanda yake komai,nayi hakane Dan ya tuna Amma saima dariya da yake kwasa watarana kuma yaji tausayina,Gidan da me gari ya bamu mukayi rayuwar aure na kaishi Ya Salman na Kira a waya nace ya karbo min aron key wajen Mai gari zamu dauki wasu Kaya, Aiko cikin sa'a ya bayar na bude gidan duk yayi kura komai namu Yana Nan inda yake nace ga gidanmu da muka zauna dashi kalli komai Yana Nan,muka Shiga na nuna Masa ko Ina,Yana mamakin rayuwa da Mahaukaci.

   Shuru Aliyu Bai ko San munyi rayuwa a gidan ba,yace na jinjina Miki da kika iya kula dashi Haka,Allah ya dawo Miki dashi Kuma Allah yasa ya soki shima kamar yanda kike sonsa,Allah yasa ya Miki son da yafi Wanda kike Masa.

 

   Ameen nace na Ina goge kwalla ta a boye Kar ya gane,tausayin kaina nakeji Bai gane komai ba,na rufe gidan muka tafi zamu Fara gaida me gari,Mutanen gari Majalisa majailisa kowa har Yara Ana ta tayani murnan ganin Danbature ya warke,ko Ina Zaka ji Yara Suna kwalawa Aliyu Kira Danbature... Danbature sai binmu sukeyi,manyan Kuma hannu kawai suke bashi suna gaisawa Ana Masa murnar warkewa, shi dai kallonsu yake a mahaukata Yana biye musu da Faraa kamar ya sansu ana gaisawa,Ni kuwa murna nake ya rufa min asiri banji kunya ba,duk inda muka je kawai kudi yake rabawa Yara da manya ba ji ba gani,wasu Kuma ya zuba min a jakata yace ungo kina bawa wasu.

   

   Ta wajen Talle me Lemo muka bi Yana ganinmu ya mike tsaye yace jar uba Ashe da gaske ne me kudi ne Kuma ya warke,Kaga Danbature wlh da gaske ikon Allah,Dariya Danbature yayi Bai mikawa Talle hannu ba Talle ya fito daga rumfarsa sai gani mukayi ya cafki Hannun Dan Bature yayi gaisawar Dole dashi,Yana yashe Baki yaki sakin hannun Yana girgiza hannun Danbature Yana jero gaisuwa muna lfy,ya gida,ya aiki,ya birni,ya mutan birni,ya aiki,manyan naka kalau,Kuna lfy kun samemu lfy, Danbature yace lfy ya gaji da amsawa gashi yaki sakin hannunsa,gashi tafin hannun Talle duk kaushi,da kyar Ice ya janye hannunsa ta karfi,Talle yace oh  hannu kamar adduga haka Kuna Jin dadinku,kudi ya bashi da Dan yawa, Talle sai Godiya yake harda cewa Lallai Dole ka kasa ni a wajenta. Lemo ya zuba a Leda da yawan gaske yace za a Aiko muku dashi gida,nace ka barshi baza mu cinye maka jari ba.


   Gidan me gari muka je,Me gari ya dinga mamaki da murna,nace shine ya bamu gidan da muka zauna,Nan Danbature ya dinga zuba Godiya kamar gaske ya bawa me gari Dubu Dari kyauta.Me gari kamar zai haukace sabo da murna.

   Bayan Nan Munje wajen Wanda ya bamu kayan abinci,Wanda yayi min kayan daki sosai ya musu kyauta ta ban girma,sai Addua da murna suke Mana,Ya Mahamood na nuna Masa nace shi ya biya Sadaki,shima Dubu dari biyu ya bashi,sannan yace ya bashi takardunsa zai canja Masa wajen aiki a Gombe,Haka nace Ya Salman farko aure shi ya dinga kawo abinci lokacin da iyayena suka gujeni,Shima ya bashi nasa,Ya Musa Haka,sannan duk ya karbi takardunsu, harda wasu kannen ya Mahmood yaran Kawu Usman da kawu Salisu mutum shida ya karbi takardunsa da suka Gama degree yace aiki a Gombe city inshallah, Kawu Salisu ma sunsha kyauta,matansu gulma ta koma ciki,Haka Kakanninmu,danginmu kaf sunci arzikin Danbature harda mutanen gari.

      Ni tsoro ma naji irin kudin daya kashe ya wuce tunanin me tunani,ko na hanashi sai yace ba ruwana.sai dare muka dawo gida.


    Ya Salman ya shirya Mana liyafa Gasashiyar kaza,Yan Shila,lemuka,fresh yo,ga chips hadadde.

   Saman katifar ya kwanta Yana huce gajiya Bayan yayi sallar Isha a masallaci tare dasu Ya Salman har Hira suka danyi ba laifi.


     Ina wajen Hajiyarmu muna ta Hira ta uwa da yarta, shi kuwa tuni yaci duk abinda Ya Salman ya kawo,ya kwanta Yana Hutawa sannan ya fita waje inda Suke taruwa ya zauna cikinsu Ana Hira jefi jefi yake Sa Baki,Bayan ya gaji 10pm kowa yana gida,ba yanda Ya Musa Basu yi dashi ba kan ya Shiga toilet dinsu yayi wanka yace bazai yi ba,Wai kunya yake ji gidan surukansa ne,dariya sukayi sun zata gaske yake yi,Ni kuwa nasan kawai fada yayi.


    Da dare nayi Shirin bacci dakin Hajiyarmu tace in Banda haukarki Fadila ai wajen mijinki zakije ki Taya shi kwana,shi kadai a daki ba kowa ai bazai ji Dadi ba,ga su Ya Salman Suma ba dashi zasu kwana ba, nace kyaleshi Ni a Nan Zan kwana,Hajiyarmu ta dinga masifa ta koreni Dole nasa hijab na tafi dakin Anty itama tace can Zan tafi ta koreni da gorinta iri iri.

    Na Dade a tsakar gida to ya zanyi Ni Kam,Zama nayi a tsakar gidan kawai sai ga Aliyu ya fito ya gaji shi kadai kamar maye, a waje ya ganni yace an koroki ko? Ke karamar kwakwalwa gareki kamar Baki sanni ba ai da sai ki zo ki fada min sai ayi wata dabarar, taso mu tafi,Mikewa nayi nabi bayansa yace muje zamu je yawo sai mu rage dare a waje can wurin 12am mu dawo sai ki kwana a zaune a kasa,ni Kuma Ina saman katifata tunda ke kika Jaja min masifa Allah ya gani kina matar wani Zaki sa Allah ya konani.


    Haka muka je can waje ga sanyi anayi muna zaune kowa yayi Shuru shi waya kawai yake latsawa.

    Mun Dade nace zaman Nan bashi da amfani kawai mu koma gida,muna komawa gida kowa ya kulle kofarsa Shuru gidan,hanyar dakin Hajiyarmu na bi yace bakya Jin magana ke ko?na dawo na bi bayansa Yana zuwa ya fada saman katifa ya kwanta.

    Nima na kwanta can karshen dakin a kasa saman carpet.

   Tunawa nayi da rayuwarmu ta baya yanda Muke kwana Shimfida daya,da Romancing dinmu na wani Feeling nake ji,Shaawarsa ta darsu a Raina sai mutsu mutsu nakeyi na kasa bacci na tsurawa bayansa Ido ji nake kamar na kwanta a bayansa na rungumeshi,a Raina nace Kuma ace ba Kaya a jikinmu Wai da naji Dadi,tsaki naja kadan na Kara juyawa baya,shi Kuma ya juyo ya tsurawa bayana ido,Yana tunani yanda ake cewa Ni Matarsa ce,duk da Hijab din dake jikina Bai Hana shape dina fitowa ba Nan ya Kare min kallo,ji yake kamar ya sanni tin da,Kuma ma me yasa idan Ana cewa Mijina nane yake Jin wani farin ciki da nishadi, Wani birgeshi yaji nayi,tunani yayi matar aure ce yayi sauri ya sake juya baya can.


     Can dai yaji tunanina yaki barin zuciyarsa sannan ga wani Abu dake Masa yawo a zuciya abin yayi Masa yawa,can abinsa ya ciyoshi a hankali ba tare da ya juyo ba yace kika Ce Ni mijinki ne dai ko? Ina jinsa na juyo Ina kallon bayansa nace ae Mana da can ba Amma yanzu na gano Ni ba matarka bace, ba Kai bane Sam,yanzu na gane Kuna da banbanci,Haushi yaji sosai yace to me yasa Yan garinku kowa ya sanni,Kuma ma ai ke kika fada da kanki Yar rainin hankali makaryaciyace Dame ke tuntuni?


   Nace ae ai dama Ni watarana nakan tsokani mutum na Shimfida masa karyata,yace to karya kike to nine Nan tunda kowa ya tabbatar nine kawai dai ban San me yasa ban tuna komai ba,Amma na fara ji ajiki na nine,Hmm ai nace na gano fa ba Kai bane,takaici ya kamashi yace to a nemoshi ya sakeki tunda baida mutunci.

   Nace Nima abinda nake so kenan da Zan ganshi ya sawwake min kawai ko na Samu na auri wani,idan ya sakeki wa zai aureki nufinki? Nace samari ne Dani fa a schl fa da yawa.

    Tsaki yaja kawai yayi Shuru abinsa Yana faman tunani shine ko dai ba shine ba har bacci ya dauke mu.


Mum Ice Bata San Ina Dan nata ya tafi ba ta Gama bincike ance Yana Abuja,bakin ciki kamar ya kasheta yanzu ya zatayi ga allurar zata yi expired gobe idan har ba ayi Masa aikinta ya rushe.ta gigice ga wayoyinsa basa tafiya.

  Ni kuwa murna nakeyi Dole sai Bayan 3days zamu dawo lokacin Maganin Allura baida Amfani.


     Washe gari da Asuba ya farka ya fita ba tare da na sani ba yaje masallaci tare dasu Abbu sai ladan yace liman baida lfy sai  yau Abbu ya jasu sallah dama watarana shi ke jan sallar idan Liman bai samu damar zuwa ba,Aliyu yace Bari yaja sallar kawai,yau kowa yaji sabuwar Qiria na tashi a speaker kamar Shureim na Saudiya, Ni kaina karatun ne ya tasheni na rasa Muryar waye aka samu Haka kwaro a iya karatun Qurani,su Hajiyarmu ma da mutanen garin Ana ta tunanin waye wannan Haka sai Wanda suka je masallacin su suka tabbatar wa mutane cewar Danbature ne Mijin Fadila,lokacin Ina dakin Hajiyarmu ya Salman suka bamu labari Mijin Fadila ne yaja sallah yau,na dinga mamaki dama Ashe da ilminsa Lallai.

   Bayan ya dawo ya samu bana dakin yayi kwanciyarsa yaci gaba da baccinsa Bai tashi ba sai 11am, Brush yayi ya wanke fuskarsa da sabulu a jikin fanfom gidanmu kamar wani mace,shi dai bazai Shiga toilet ba,muna kallonsa ya Gama,lokacin aka kawo Masa tea,doya da kwai da egg into egg,baisha tea ba kawai doyar yaci da kwai yasha ruwa faro ya Gama komai, Ni kuwa ban sake bi takansa ba suna tare dasu Ya Salman abinsu,nayi wankana na shirya tsab komai nayi naci kwalliya sosai kyau dai nayi matuka,atamfa nasa Light blue Riga da skert ya kamani cif Ni,lokacin 12pm ya Kira Driver dinsa Wanda suka kawomu jiya sun dawo daukanmu, nace zamu tafi Amma Zan dawo Ni kadai,Hajiyarmu tace yaushe zamu zo aga gidan naku na Lagos,gabana ya Fadi na kirkiro karya nace ai iyayensa har yanzu Basu San da auren ba,da kyar idan zasu yarda sai dai a Taya mu da Addua Amma har yau Ina a matsayin Yar aiki a gidan daga Ni sai shi muka sani.


   Hajiyarmu da Abbu sukace Allah ya kyauta,Anty kuwa sai cewa tayi Allah kiyaye Kar su sa ya sakoki cab kice aikin banza ne Ashe kina ruwa.

   Shuru na Mata ya fito yace muje,nace Zamu tafi har Mota suka rakamu Bayan Danbature ya musu bulala da kudade.

    Da gudu matakan tsaro daya ya bude min kofa na Shiga daya Kuma ya bude wa Danbature ta daya side din ya Shiga muka musu sallama Ina daga musu hannu muka bar garin,sai da Naga mun bar kauye naja ajiyar zuciya Ina godewa Allah da Danbature da ya taimakeni ya rufa min asiri na tsira da mutuncina.

    Tunda muke a mota yake ta faman kallona nayi kyau da yawa,Abubuwa da yawa yake tunani a kaina,Ina kallonsa ta gefen Ido na.


    yau kwanakin allurar Anty Maryam hudu lokacin yinta ya wuce tuni,tana ta faman Jin haushi ta gama Tara masifarta sai Danta ya dawo Aliyu zata ci ubansa zaiyi tafiya ya kasa sanar Mata tana uwarsa wacce ta haifeshi sai wajen Asiya zata ji labarin Yana Abuja,Bata San Abujan ma karyace daga Ni sai shi muka San inda muke.

  

    Bacci ne ya kwashe Ni a motar Dankwalina ya sabule ya zame ta bayana gashina Baki sidik Wanda yasha gyara wani ya kwanto a goshina gashi har Dan saje ne Dani me santsi.

   Yaune kadai ya tsaya yake ta faman Kare min kallo,mayafina ya zame kirjina luwai luwai ya bayyana,har gefen Boobs dina Ana hangowa,wani waje ya Danna a motar sai ga wani labile ya sakko ya raba tsakaninmu da Driver, sai da ya gaji da kallona ya tuna Ina da aure fa ko dai ba shine Mijin nawa ba.

  

    Tuban muzuru yayi Yana ta istigifari Yana Kuma ci gaba da kallona,ganin Haka yaja tsaki yasa yatsunsa ya danne idanunsa na mintuna ya bude kayansa tar,ganin ya kasa dainawa sai kawai ya dakko dankwalina ya rufamin a kaina ya dakko gyalena ya yafa min a kirjina.


   Ina bacci ban sani ba na Fado saman kafadarsa na kwantar da kaina baiyi wanka ba Amma ba Wanda zaice baiyi wanka ba,ga kamshinsa Yana tashi wani shock yaji a jikinsa Wanda Bai taba ji ba a duniya,na farka tuni naji Ni a kafadarsa wani farin ciki ya kamani ga kamshinsa me sani nishadi,wani shock nake ji Wanda bazan iya tashi a kafadar ba,sai kawai naci gaba da baccin karyata.

  

   Shi Kuma ya kasa motsi sabo da abinda yake ji a jininsa,ga wani slow music dake tashi a motar me shegen dadi, kwanciyata na gyara tare da yin Mika a jikinsa, kamar zai Kama da wuta Haka yake ji a jikinsa tsabar feeling.

     Ya kasa ko motsi gashi Yana so ya janyeni a jikinsa gudun shedan tunda yasan Ina da aure,Amma Kuma ya kasa katabus,Kara mika nayi na mirgina kirjina na fada Kirjinsa na lafe, wani Uban Hands-,up yayi Yana ta Mar mar da idonsa kamar Wanda kwaro ya fadawa a Ido,Wai Dan kar ma shedan yasa ya Kai hannunsa jikina shine ya dageshi sama, ji yake kawai kamar zai mutu, ganin Zan dauki hakkin bawan Allah na Kara zamewa na koma da kaina saman cinyarsa ban San anan balain  yake ba,na dunguri abar Ashe tunaninsa duk a bacci nake yi ya wani ja ajiyar zuciya yace ya Allah Zan mutu.


    Mikewa nayi da sauri Ina Sosa wuyana Ina bude Ido da kyar irin Nasha bacci,nace auzu billah kasan ba Kaine Mijina ba kana gani na kwanta jikinka cikin magagin bacci Amma baza kaji tsoron Allah ka tasheni ba,Bai iya magana ba kawai ya rufe Ido Wanda ya Gama komawa red.

    Har Munje airport zamu Shiga jirgin Lagos yace an fasa bin flight muje a mota,mamaki ya kamani Ashe kawai ji yake baya so ma muyi sauri a koma gida mu rabu,nace in hakane ai bamu duba me kama da Kai ba a Gombe,mu koma aje lungu da sako,Nan take ya daure fuska yace babu me kama Dani a duniya kawai nine na yarda,kukan karya na saka nace Allah ba Kaine ba,to muje Lagos a jirgi zanje kawai na fadawa saurayina Dana ke so ba a ga Mijina ba kawai aje kotu ta kashe auren a daura Mana aure dashi, tsaki yaja ji yake kamar zuciyarsa zata fashe sabo da Jin haushin kalamai na,Alama na gani nasan ran maza ya baci nayi Shuru kawai.

    Kuma yace mu tafi a mota nace hanyarfa ba kyau,Harara ya zabga min kawai yace muje Amma sai da ya tsaya a Hotel zaiyi wanka.

   Shi kadai ya Kama room a hotel muna jiransa a mota yaje ya dinga darje jikinsa,brush ma kamar zai Ciro makoshinsa,ya Gama ya shirya cikin wasu shegun kananan Kaya 3qtr da Riga t-shirt harda wata pcap ta Yan gayu,ba karamin kyau yayi ba kamar a sashe shi kayan daya cire a hotel din ya bar musu,ya fito hannunsa daya a aljihu daya Yana Danna waya,kallonsa nake tayi kamar na lasheshi Haka nakeji,sai naji dama yanzu na kwanta a jikinsa ba Dazu ba,kafin ya shigo nayi sauri na dauke kaina ko kallonsa banyi ba irin Bai dameni ba.


    Driver ya shigo tare da Miko Mana wata Leda yace Sir gashi abinda kace a kawo.

    Karba nayi na Mika Masa ya karba Naga Guava,Apples, yogourt lafiyayyu,juice,Chewgum orbit,ya ajiye muka tafi Bai fasa ba yace a tafi a mota,na dinga murna ko banza zanga hanyar Lagos gani ga masoyina Yana kusa Dani Ina Jin dadina.

   Securities din Yan Gombe ne ganin zai Basu wahala ya sallamesu da makudan kudade yace su koma aikinsu zai tafi a mota daya ta Isa shi da Driver.


    Tafiya muke ba tsayawa tun Ina kalle kalle har na gaji,nayi bacci na gaji,munje tsakiyar Wani daji wasu Yan Fashi Ashe sun datse hanya Ana ta fashi muma harda mu,Na tsorata Ina Jin labarin Yan fashin Lagos kisa sukeyi,karfin Halin Aliyu ko firgita baiyi ba a nutse ya fita Ni kuwa gaba daya jikina rawa yake Ina adduoi,Driver ma ya kusa tsuga fitsari,Mata da maza ansa kowa yayi flat a kasa muma Haka mukayi sai da suka Tara mota da yawa suna karbar kudi suna sallamar mutane,Wanda baida su a harbeshi. 

   Aka zo kanmu,suka tashe mu,suka ce kudi, Aliyu yace nawa za a baku? Ogan yace au tambaya ma kake ku fada ko nawa ne Zan rubu ta muku check,Dariya sukayi Hhhh Lallai me kudi ne,daya a ciki yace na ganeshi ana nuna shi News yafi karfin kudi wannan ko nawa ne oga,Oga ya kalleni yace Matarka Ce wannan?yace aa Kanwata ce,sai Oga ya Kira wani matashi a wata motar yace Kai yace Yi Amfani da wannan,kayi Mana kaca kaca da ita gabansa,kuka na fashe dashi Ina rokonsu wlh Ina da aure Kar ayi raping dina,Wani ciki ya kawo Hanu zai kwada min Mari,Aliyu ya rike hannunsa,su kansu kwarjini Aliyu ya musu sosai sai zasu yi Masa Abu sai su kasa,Oga yace wannan yaron akwai raini,ko Yan mafiya ne wlh dodo bazai Sha jininsa ba.

  Matashin suka dakawa tsawa ka aikata abinda mukace,matashin ya taho kaina gadan gadan a firgice Yana sabule wando.


    Yana zuwa ya finkoni da karfi ban San sanda na mareshi ba sabo da takaici da aurena wani banza zai rikeni,Bindiga ogan yasa ya saitani Dam ya saketa Aliyu kafin bullet yazo ya tare bullet ya sameshi ya zube Nan cikin jini.

   Innalillahi wa Inna ilaihirrajiun na furta tare da Ihu na saki na fada kansa Ina kuka Ina Ihu da  tumami,Driver ma yayo kansa,Sai mukaji jiniyar Yan Sanda,Nan Yan Fashi suka watsu a Daji da gudun tsiya.

     Idonsa Ice ya bude da kyar ya Mika min Atm dinsa tare da fada min code number yace a jakana da International passport Ina da visa Usa kaini can,duba wayata zakiga suna Ayman ki kirashi ki fada Masa,close frnd na ne.. Nan ya lumshe Ido kamar ya mutu Ina kuka.mukayi sauri da Driver muka sashi a mota.


    Wani private hospital muka kaishi can wani garin arna,kuka kawai nake Ina Addua Allah ya taimakemu Harbin a hannu ya sameshi aka cire bullet ya farfado,sai lokacin na Samu damar Kiran Ayman na sanar Masa,cikin kankanin lokaci sai gashi. Har yau dai Aliyu bacci yake Bai San me akeyi ba har mukayi kwana daya da yini.

   Lokacin Ayman ya karbi komai a hannuna tare da tafiya Dani kawai yasa aka yi min passport da visa,nace nifa bazan je ba,yace ban San wace ke a wajensa ba Amma bani da time da zanyi jinyarsa a can ki taimakemu Zan biyaki kudin jinya pls, tunani nayi wata dama ce a guna nace na yarda Amma nawa za a biyani? Yace 1million karki Bari wani Dan gidansu ya sani kinji?nace to an Gama.


     Aliyu yaki dawowa hayyacinsa numfashi kawai yakeyi Amma Bai ma San me ake ba,Haka hankalina a tashe muka tafi a jirgi har Ayman, wani katafaren Hospital muka tsaya a Usa bana kwanciyar hankali shi yasa ko kallon gari banyi ba bana ganewa kawai dai gani a turai dare daya,sai da yayi settling komai ya tafi tare da bani ATM yace Kar na taba kudin Aliyu ga ATM da kudi ko me ake so ko nakeso nayi Amfani dashi,sannan ga waya da number dinsa ko me ya faru na sanar Masa zai Kuma dinga Kira shima.

  Wasu turawa biyu ya hadani dasu mace da Namiji masu taimaka min.

   Ya hau jirgi ban San wacce kasar yayi ba Kuma.


   Can gida Kuma Anty Maryam ta koma wajen tsafi an sake yo Mata Hadi Wanda za ayi,sannan ta koma gidan boka anyi mugun aiki an gano sunana Fadila Yar aikin Asiya.

    Sosai Anty ta gano nice matar Aliyu,an Hado balai iri iri Ana jira na dawo Aliyu ya dawo a Gama damu.ga aikin Dole sai muna Nan gidan za ayi shi, ita Kuma Karimatu ta shiryo nata kan Aliyu ya koma part dinta ya bar Asiya, ita zata mallakeshi, hhh Allah ya San gaibu mu Kuma kaddara ta Fado mun Cale turai Allah kenan me yanda yaso yasan kaza zai faru da Kai a wancan waje sai ya canja ma waje ta hanyar wata Kaddarar wacce Kai kana gani anyi ma ba daidai ba kana bakin ciki da kuka,Ashe baka San Allah yafi sonka ba.

   





   



🤣🤣🤣





AsmaBaffa[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









               56-60










Official








By

AsmaBaffa








      Sameeran Gaya, Humaira and Hanas, ga page dinku.










         Ina jira naji yayi magana sai naji Shuru sai ma gani nayi ya kwantar da kujerarsa ya kwanta sosai tare da lumshe ido, a hankali nace idan baka da abin cewa Ni Ina dashi,ba tare da ya kalleni ba yace Ina jinki,ci gaba nayi da cewa nifa ba Yar tsana bace da za a baka Ni kawai,babu wani boye boye sai ka min lefe na,sannan anyi Wedding dinner kamar kowa sannan a kaini,Kuma baza muyi kayan daki ba Kai zaka zuba abinka ko gara iyayena baza suyi ba sai dai ayi ta Gori,dariya yayi ba tare da ya shirya ba yace sai me Kuma? Shike Nan na bashi amsa, yace za ayi lefe Amma kema kin San Dinner bazai yiwu ba Tunda a sirri za ayi komai, Amma idan zakiyi iya ke da frnds naki da danginki fine Zan hada Miki,Biki ba Ango salon a Raina Ni kenan a kyale party Amma kayi sauran Dana furta,Kuma lefe na kauyenmu za a Kai da komai,bakya tunani Taya za a Kai kauyenku su da sun ruga Sunyi bikinki tuni an Gama me Kuma za a tona asiri ayi komai da kike so Zan zuba Miki a gidanki Amma ba inda za a kaishi ke kin manta anyi bikinmu tun da dadewa? Sai yanzu na tuna anyi bikin ma.


   Alright to Nan da yaushe zan koma gidan? Nan da 2wks,ban sake cewa komai ba,shima Haka mun dauki lokaci me tsawo kafin yace Good night jeki gida,fita nayi nayi tafiyata sai da yaga shigata gida sannan yaja motarsa ya tafi.

   Koda ya Isa gida wurin Mum dinsa ya wuce sabo da ta kirashi tana nemansa, Yana zuwa ya gaidata,ko amsawa Bata yi ba tace Aliyu aure zanyi maka da Ilham Yar kanina dake Kuwait kasan kyakyawace ta hada komai da Namiji ke bukata,bana kaunar hada jini again da Yan Nigeria Hausawa,gwara ka auri jinsi na hankalina zaifi kwanciya Naga aure kake bukata.

   Mum ai Dr who ke bukatar aure ba Ni ba,ke da bakya so nayi aure Taya yanzu Zaki canja?,ae na canja mind dina sai akayi Yaya? Baki ya tabe yace kiyi hakuri bazan auri zabinki ba,Aliyu ka kiyayeni Akan wannan Zan iya tsine maka,Mum idan Zaki sani Dole wlh Zan iya fallasa abinda bakya so Abba ya sani,na San komai Ina da record,tsoro ne ya kamata tasan zai iya tona Mata asiri gwara to kawai ta kyaleshi da Zancen auren Nan sai Nan gaba zata zuga Daddy Dole ayi Masa ko Dole ne Kar ma ya dauko Mata bahaushiya ya aura.


    Karimatu kuwa yanzu abinci ta tsiri kaiwa Aliyu masu dadin gaske Amma Bai taba ci ba,yayi tunanin akwai wani mugun Abu da take shiryawa a kansa,Gashi yaga yaran Karimatu sai shigewa Asiya sukeyi sai abin ya bashi tsoro ba banza ba zasu iya zuba Masa wani abun a abinci yaci kawai sai ya daina cin abinci gidan gaba daya har na Asiya sabo da Kar a sa Masa wani Abu ba tare da Asiya ta sani ba.


   Ni kuwa tuni an fara gyaran jiki gadan gadan ba tsayawa na Zama busy sosai ga schl Ina zuwa ba hutu ta karfi na koma sa katon hijab da niqaf sabo da gyaran jikin da ake min,na koma wata Yar Madara kamar a sace ni,sheki da kyau kawai nakeyi,muna waya da Hajiyarmu naji gaba daya sun San Zancen tarewata gidan Danbature sai Murna sukeyi Nan gaba idan komai ya dai daita zasu zo ganin gidana.

   Naji Dadi Jin dangina sun San komai,Abbu da kansa yanzu kirana yakeyi mu gaisa.


    Daddyn su Ice ya dawo daga tafiya,Asiya tana ganin wulakanci ta koma banza a gidan yanzu badan Danbature ba da sai dai da kanta ta bar gidan,Amma shi ya tsaya Mata ya hanata tafiya komai shi ke Mata tare da danginta.

   Saddiqa uwar masifa kwalar Sadiya taci akan zasu sa Mata Sunan banzan da suka saba sawa mutane,Saddiqa tace wlh duk tsinanniyar data Sa min suna sai mun kwashi masifa da ita,sunana Saddiqa dashi ubana ya yanka min rago Dan Haka Banga wata Yar katuwa ko Dan Kato daya Isa ya lakaba min suna ba.

    Da kyar aka kwaci Sadiya hannun Saddiqa, ba a Gama hucewa ba sai ga Mum Ice tare da kawarta Linda suna busa hayakin wiwi zasu Shiga mota.


   Baki Saddiqa ta bude da sauri ta Sha gabansu tace ba tsari Sam Bai Dace ba,tabar ma baza ku Sha a daki ba sai a cikin gida, bazai yuwu a lalata Mana tarbiya ba..kau...Linda ta wanketa da Mari,Nan take ta fashe da kuka da karfi tare da Kara bude Muryarta duk har masu gadi suna ji daga na Fadi gaskiya ki Bari matar me gidan ta mareni ba Ke ba Yar karere me gashin arna,mutanen gidan duk suka yo waje har Danbature ya leko ta saman window dinsa,shi wlh Dadi ma yaji da Allah ya kawo Saddiqa Yar kunan bakin wake,marar tsoro da zata dinga fadar gaskiya ko a mutu ko ayi Rai.

   Shi kanshi Dr who yau Saddiqa ta birgeshi dama an rasa me fadawa Mum dinsu gaskiya.


    Saddiqa tace Yan shaye shaye,asha taba asha giya,kwayoyi ma ba a barsu ba,ga tsafi da bibiyar maza wlh aji tsoron Allah duk ranar da duniya ta juya muku baya hmh...Meena kanwar su Ice ce tazo ta fara dukan Saddiqa,Saddiqa girman kauye Hankalinta kadan ne ta Kama Meena ta dinga masgarta kamar Allah ne ya Aiko ta.

    Mum Ice tasa guards dinta suka kama Saddiqa Suka Mata jina jina, Ice ne yazo ya kwace ta Amma taji jiki.


     Saddiqa tana kuka tace Ni gidanmu Zan tafi kauye yiiiii...Dr who sai dariya yake mata, Danbature kuwa tuni yayi tafiyarsa ya barsu tare da Dr who,Saddiqa ta gallawa Dr who Harara tare da cewa Kai Wai wani na gari ne? Lalatacce ta furta a hankali tayi gaba.


      Tunda Danbature ya bar gidanmu Dana rakashi Bai sake dawowa ba sai Ana gobe Zan tare a gidansa ya kirani a waya Wai na hadashi da Anty,yace Driver zaizo ya dauke mu gobe daga Ni sai ita a kaini dakin miji,Attine tace na Kira frnds dina Mata kamar guda uku su rakani Suma, na fadawa schl mate dina Wanda muke shiri Yan gayu dasu,Washe gari da misalin takwas na dare Bayan munyi Sallar Isha mun Gama Shiri harda Safarau Yar Attine muka je gidan make up aka yi min ta gani ta fada har daurin dankwali nayi azabar kyau,muna dawowa kawayena sunzo tuni kowa ya shirya,motoci rantsatsu guda uku ne da suka zo daukan Amarya ciki harda Ayman Best frnd na Ango a motarsa aka sani,kayana kaf da nake bukata Attine tasa a mota suka Shiga muka tafi.

   Ina ciki Attine sai Nasiha take min, gidan da mukaje sai da abin ya firgita mu,unguwar kanta abar a bada labari ce,Haka gidan gaba daya susucewa mukayi, ko a film bamu taba ganin gida hadadde irin wannan ba,ya tsaru karshe,Maaikata sai gyare gyare sukeyi a ko Ina kamshi kawai ke tashi, wannan gidan Attine ya min girma ai tsoro zanji na furta,Attine dariya take min wai Yar kauye ,Koda muka fito a mota bamu Shiga ba muka bige da kallon gida muna zagawa sai pics muke dauka iri iri da kawayena,duk inda muka je Sai munyi selfie, palon farko munyi pics ba adadi,Frnds sai santin gidan sukeyi.


     Muna haurawa sama Bedroom dinsa sai Baki muka saki muna kallo kallo,Haka na zabi dakina Nima a sama,abin farin ciki harda lifter idan baka son bi ta steps.

   Kitchen ba kala daya ba,Palo sunkai kala biyar,bedrooms  gasu Nan ko wanne yaji Kaya,garden yasha grass carpet, swimming pool har biyu ko wanne tsarinsa daban, parking space motoci ne gasu Nan laba laba.


    Sai da Ayman ya dinga magana su fito a maida su sai da kyar suka fita,Safarau taki daina daukan pics dariya Ayman yake ta faman yi ganin Amarya kamar ba Amarya ba sai harkokina nakeyi a gidan.


    Bayan munyi Sallama sun tafi sun barni ko kewar su Attine banji ba sabo da gida ya tafi da Imani na,ba Bata lokaci na shirya kayana,akwatunan lefe na gasu Nan reras goma Sha hudu su Attine sun kallesu Sunyi kaca kaca da kayan,duk na gyara abina na Gama komai sannan na gyara kwalliyata tare da feshe jikina da turaruka na hau saman bed na nutsu na zauna tare da rufe kaina kamar Saliha.


     Karar mota naji alamar ko Danbature ne yazo Bayan ya sheka karya ya fadawa Mum cewar ya tafi Kenya business Nan da 2wks zai dawo,Su Nanee ma duk sun yarda ya tafi Kenya yayi Haka ne Dan kar a neme shi a rasa Mum ta fara bibiyarsa, kamar Gaske yasa Ayman ya daukeshi yace ai tare zasu tafi da Ayman.

     Farin ciki nake ji yau Wai nice a gidan Danbature ya sanni ya tuno Ni,Yana Sona gashi har Ina ma gidansa a matsayin Matarsa.

   Ina cikin wannan tunani naji ya murda Handle ya shugo da sallama tare da Ayman, suka zauna,Ina kallonsa ta gyalena shara shara yayi kyau kamar yau aka daura aure yasha farar shadda me shegen kyau da tsada sai kamshi yake,Ayman yace kun Dade Kuna Raina min hankali Ashe Matarsa ce ke,gaskiya Man kayi Mana wayau auren bazata,Addua Ayman yasa mukayi Baki daya ya Mana fatan Alkhairi karshe yace a kiyaye Amarya Kar dangin miji su gano inda kike,kaima Ango kafi kowa sani Tam yayi waje suna dariya,Aliyu Bai ce komai ba yabi bayansa ya rakashi ya tafi gida sannan yasa masu aiki suka rufe gidan Bayan ya gargadesu ko waye yazo karsu Bari ya Shiga gidan Nan indai ba Matarsa ba ko shine suka ba da Izni ba,sannan karsu sake suyi maganarsu a gaban ko waye,duk Wanda yayi sabanin gargadinsa a bakin aikinsa,suka ce sunji sun Amince.


     Ina jinsa ya shigo ya ajiye min leda tare da cewa ga abinci Nan ya juya yayi tafiyarsa abinsa,Farin ciki ya kamani Naga alamar bazai ko kwana a dakina ba.

    Murna yakeyi Haka yayi wanka tare da Shirin baccinsa ya kwanta saman lafiyayyen bed dinsa,bacci ya gagareshi yanda yake ta faman tunanina Yana tuna rayuwarmu ta farko,First night dinmu yake tariyowa Yana tunawa ya kasa bacci,Yana so yazo wajena Bai son kuma ya zubar da ajinsa ko na disgashi gwara yaja mutuncinsa, da kyar ya samu bacci ya daukeshi yayin da Ni Kuma nake ta bacci na cikin kwanciyar hankali.


      Ina cikin bacci naji kamar Abu na Bina a jikina a firgice na farka tare da kunna light katon kadangare na gani,Ihu na Shiga kwalawa na Gaza Addua ma na fito da gudu shi Kuma yaji Ihu na ya fito a hanya mukayi karo na fada jikinsa tare da kankameshi, lfy Yana tambayata jikina na rawa nace kadangare ne Kato a dakina, tsaki yaja tare da furta ke dai matsoraciya kawai muje na gani,muna Shiga ba kadangare ba alamunsa,Tsoro kika ji ba wani kadangare kiyi Addua ki kwanta,Ni dai na tabbatar Naga kadangare Amma an duba ko Ina babu,Haka na daure gudun kar yace so nake na kwanta tare dashi Haka na daure na kwanta,da kansa ya rufa min bargo ya kashe min light ya tafi,bamu Fi 15mnt ba na kasa bacci a tsorace nake kawai Naga tattabaru guda uku sun taho fafafafa kaina sun Fado kasan bed faf,da gudu na fito Ina uban Ihu,ya fito shima da sauri na wuce shi da gudu Yana rikeni Ina kwacewa jikina na Bari Ina karkarwa,nace bazan iya Zama a gidan Nan ba wlh,Tattabaru ne yanzu Suna ta fada su uku,yace Tattabaru Kuma? Da sauri Ina haki nace ae har koto sukeyi,mene koto Kuma? ya tambaya,nace Kiss suke ta yi,dariya ta kamashi yace to ke kuma matsoraciya ba sai kiyi kallo ba,muje na maidake,kafada na make wlh bazan koma ba,gobe ma kwashe kayana zanyi na canja dakin kwana sai dai na dawo dakinka.


   A gaba ya sani yace muje ki kwanta to a dakina,da sauri na bishi muka Shiga dakinsa nace to idan nayi kwana Biyar a saman bed kana kasa,sai kaima kayi kwana Biyar a bed Ni Kuma Ina kasa, Harara ya zuba min dake dakinki ne ko? Zaki min iko kika dameni ma komawa dakinki zakiyi,Shuru nayi ba tausayi ya haye gadonsa harda bajewa Dan karma na Samu wuri,a kasa nayi Shimfida ya bani pillow daya na kwanta a tsorace nake,light ya kashe na daura Hannuna a saman bed dinsa na riko yatsan kafarsa Babba,mene Haka?ya tambaya,tsoro nakeji wlh idan nayi Haka kuma to bazan ji tsoron ba, a Haka mukayi bacci har ban San sanda na saki yatsan kafarsa ba.


     Cikin dare naji karatun Qurani me dadi Yana tashi,a hankali na bude idona mamaki ya kamani ganin Danbature Yana sallar dare, farin ciki ya kamani Ashe Haka yake da addini ga ilmi gaskiya nayi Saar miji, Godiya nayiwa Allah tare da Mikewa Nima nayi Alwala nayi Nafeela rakaa biyu da adduoi na kwanta,shi Kam Yana ta yin Sallolinsa,sai da ya Dade sannan ya Gama adduoinsa ya kwanta tare da bacci.

     Washe gari da Asuba Naga har Yana rakaatanil fijr,a gurguje na tashi Nima nayi brush,Alwala sannan na tayar da sallah,Ina kallo ya tafi masallaci da sauri dake Bayan gidanmu, sai da gari yayi haske ya dawo,lokacin na Gama nawa na gyara dakin ya dauki kamshi na kwanta bacci ya kwashe Ni.

   Shima Bai Bata lokaci ba ya kwanta bacci Mai nauyi yayi gaba dashi.


      10am na farka Ina so naje dakina na dakko Kaya Amma na kasa tsoro nake ji,kawai kitchen na wuce sanye da kayan bacci na,ba abinda Babu a kitchen Haka na fara girke girke na, dama na rigada nasan  me yafi son ci da Safe,Dining na shirya sannan na gyara ko Ina a ciki,wajen nasan Yan aiki sun gyara sauran ko Ina, dakinsa na koma naji Karar ruwa,Daure da towel ya fito Yana goge gashinsa da karami a hannunsa,ahm..Uhm..dan Allah ko zaka rakani dakina ina so na dauko kayan da zansa tsoro nake ji.

  Hmm...da ranan ma sai na rakaki? Daga yau bazan sake rakaki ba,muje kallonsa nayi kadan nace wuce gaba Kai,Ina jin tsoro na dinga binsa a baya har dakin,da sauri na kwashe kayana kaf na fito dasu na canja wani bedroom din daban,sai da na gama sannan ya koma yaci gaba da shirinsa,wanka nayi naci kwalliya ta sosai,cikin kayan lefe nasa wata atamfa Riga da skert nayi kyau ainun sai kamshi nakeyi.

   Ina Fitowa na sameshi yasha kana Nan Kaya kyau iya kyau,kasa kallonsa nayi yayi min kwar jini da yawa,Tunda na fito ya zuba min kyawawan idanunsa Yana kallona,muna hada Ido Naga ya wani lashi kasan lips dinsa,kunya ta kamani na zauna Nima gefensa a Dining nayi Serving nasa.

  Nima na zuba nawa muna ci ba Wanda kewa wani magana.


    Hannuna yake ta faman kallo Yana ganin agogonsa a Hannuna ga ring dinsa dana sa kamar sarka a wuyana, ba tare da ya kalleni ba yace muga hannunki? Ba musu na Mika Masa ba zato naji ya rike hannuna Yana shafawa a hankali,wani yarrrr naji a jikina da sauri na zame hannuna, ya Miki kyau ya furta,tnx nace yace bani ring Dina ai ba Baki nayi ba da Zaki wani rike a wajenki, Harara na zuba Masa da Wasa nace karfi ya cinye,Mikewa yayi da sauri zai fisgota a wuyana na zille da sauri,kamoni yayi Allah yasa na kwace na wuce Palo da Dan gudu, ya biyoni tare da jawoni muka fada saman 3seater, dariya mukeyi gaba daya, saman kujerar ya kwantar Dani tare da danne min hannaye na,da kafafuna nayi flat,Yana karewa kirjina kallo Wanda ke birgeshi a kullum yake da burin murza shi.


    A hankali ya daura Bakinsa saman wuyana da hakoransa ya tsinko sarkar ring din dake wuyana ya ajiye gefe,kissing lips Dina ya Shiga yi,jikina ya Gama macewa,Shaawarsa ya taso min Wanda shi kanshi abinda yake ji yafi nawa.

   Nokewa nakeyi Wai Ni Jan aji Kar yace kadan nake jira Ina cewa ka Bari pls Nan kuwa tsakani da Allah so nakeyi,banso ma ya tsaya,abinka da wacce dama an taba yi bazan jure kamar sanda Ina Virgin ba.

    Gigicewa yayi ya susuce har tsoro ma ya fara bani kamar zai cinyeni Haka yake tsotsar bakina,rungumeni yayi a jikinsa tare da zuge min zip a hankali ya cire rigar gaba daya,bra Dina ta bayyana itama yasa hakora a nutse ya balle ta,dukiyar fulanina suka bayyana wasu kyawawa a tsaye dasu suna sheki da kyalli,ganinsu ya Kara haukata Danbature hannayensa yasa biyu a hankali ya tallafesu Yana shafa su cike da kwarewa,wata ajiyar zuciya nake saki na Dade rabon da naji Dadi Haka tun muna tare a kauye.


    Ban San sanda na fara Masa Shagwaba ba,Ina wani zukewa shi Kuma ya wani like min Yana mannewa, rigarsa ya cire skin dinsa sumul mul me laushi ta bayyana shaawar Rungumeshi naji, kawai na rungumeshi sosai a jikina,wani sound ya fitar sabo da Niimar da yaji a jikinsa.

  Tunawa nayi ko sweet words baya fada min sabo da girman Kai karma ya rainani na kwace jikina duk da Ina son abinda yake min Haka na daure na kwaci kaina tare da maida kayan jikina,Ido ya kafeni dashi ya rasa me ya min yanzu bana sonsa,Amma sanda yake a kauyenmu Yana rashin lfy sonsa nakeyi sosai to ko komawa zaiyi irin da kawai. 

   Shima Bai ko sake kallo na ba ya maida kayansa ya fice daga gidan Baki daya tare da banko min kofar sai da na firgita.


     Dama na Samu na gyara Bedroom dinsa neat tare da kitchen sannan na fara karance karance  na Islama Dana boko,Bayan na Gama nayi baccin Rana a Palo,Ina farkawa nayi sallar Azahar tare da fadawa Kitchen na fara girki ina tunanin Ina Danbature yaje Haka ya Dade daga tarewata zai Fara yawace yawace to wlh Bari ya dawo na Masa masifa Ni bazan yarda da Miji me gantali ba ayi ta yawo har a hango wata a auro ta,Ina wannan tunani naji kishi ya kamani kamar har ya kula wata kuka yazo min kenan naji Sallamarsa.

    Da sauri na fito daga kitchen Ina amsa Sallamarsa nace sannu da zuwa Ina kaje haka? Kallo na yayi kawai yace inda kika aikeni,naje wajen Babyna zance.










AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









               46-50









Official








By

AsmaBaffa








           Happy Sallah Fans Allah nuna Mana ta Gaba da Rai da lfy....









           Kwance yake saman bed din jinyarsa sati biyu muna asibitin Alhmdllh ya warke ba abinda baya yi da hannunsa, Doctor yace ba zai sallamemu yanzu ba sai ya Kara warwarewa,Sosai muke Hira dashi amma Yana min Maganar aurenmu zance Masa ba Ni bace,yayi yayi naki yarda har ya gaji ya kyaleni.

   Babu inda muke zuwa daga wanka sai ci mu koshi sai Sallah shi yasa muka Kara wani kyau,haske da kiba,sai sheki mukeyi.


   Zaune nake saman bed dina dake room din, farce nake yankewa,Yana kwance Yana aikin karanta magazine lokaci zuwa lokaci Yana satar kallo na,Ban kula ba dake da sabuwar razor nake yanke farcen sai na yanke Hannuna jini ya fito shuu,Ahsh...na furta tare da rike yatsan,da sauri ya kalleni ya tabbatar yankewa nayi,amma bai ce ko sannu ba bare ya mike ya taimaka min, sai ma cewa yayi maganinki kenan ance ki Bari a kaiki a yanke Miki kin wani sa razor ke me kika iya? Murmushi nayi Ina danne yatsan da tissue Ina tuna sanda nake yanke Masa farce lokacin Yana kauyenmu, Haka idan yaji ciwo damuwa nake sai me chemist ya dubashi.


    Matsawa Doctor yayi kan ya sallamemu Nigeria zamu tafi,Sam naji bana so mu koma sabo da yanda hankalina ya kwanta kullum muna kusa da juna Babu sauran tunani, Likita ya sallamemu wani Hotel hadadde ya Kama Mana kowa room dinsa daban,baya ko leko ni Nima Haka,Amma abin ya dameni bana sa shi a idona,Abinci kuwa kullum baya yankewa abinda nake so shi nake karba,yau kwanan mu Uku ya kwankwasa min kofa Ina budewa ba zato na ganshi tsaye jikin kofa yayi azabar kyau cikin kana Nan Kaya,kasa dauke idona nayi a kansa shima Ni yake kallo ganin kamar Zan fassara shi sai ya dauke kansa yace ki shirya zamu fita jibi zamu tafi Nigeria Yana Gama fadin Haka ya juya abinsa cikin takunsa na birgewa.

  Na fito a wanka kenan wata ta kawo min Kaya kanana hadaddun gaske na mutunci Amma fa na Yan gayu ne sosai,yanda nayi kyau ba a magana nayi rolling Dan gyale,ka rantse balarabiya ce.

  Tunda ya shigo Room din Danbature ya kasa dauke idonsa da kallona,baya so na fita da kayan Sunyi min kyau da yawa Amma baya so ya fada min tunda yaga na Gama rainashi Bai Isa Dani ba shi yasa yayi Shuru yace muje kawai.


    Ni kaina ganinsa cikin bacin Rai zuciyata ta kasa sukuni bana son ganinsa cikin bacin Rai duk da cewa ban San Dalilin fushin nasa ba, Shopping mall ya kaini iri iri yace nayi tsaraba,Kaya kadan na zaba,da kansa ya zabo min kayan bacci,kana Nan Kaya,,dogayen riguna,Riga da skert ,,inner wears, cosmetics,jelweries,takalma,bags Haka ya kwasar min Kaya kamar hauka, shima ya siyi kalar nasa kadan.

   Bayan mun huta washe gari muka sake shiri ya kaini yawo wuri wuri gwanin Sha'awa da birgewa,sai cikin dare muka koma Hotel.


    Washe gari ya sake kaini yawo Amma duk abinda mukeyi sai magana ta kama dole mukeyi dashi Sam baya saurarata da wani Hira,Wanda bana Jin dadin hakan ko ba komai na Kara sabawa da shi a Hospital.

   Da yamma lis jirginmu ya daga zuwa Nigeria,wani bakin ciki nakeji marar misaltuwa,nasan yanzu ganinsa ma wahala zai min,nafi so mu dawwama tare hawayena na share da sauri Dan kar ma ya kamani.

    Cikin dare muka sauka kasa Nigeria Wanda ji nake kamar Ana hura min wuta a zuciyata.

  Driver dinsa ne yazo da mota daya ya dauke mu zuwa gida,kowa Yana bacci ba Wanda yasan na dawo,sabo da Ni kadai Driver ya kawo gida,Danbature an wuce dashi guest House dinsa ba gida ya dawo ba sabo da Kar gane mu.

  A Daren Nanee kawai ita tasan na dawo,wanka nayi kawai na kwanta baccin gajiya,duk da cewar nayi bacci a jirgi.


    Washe gari da safe Nanee tace ba sai nayi girki ba na huta sai gobe na fara,naji Dadi kowa a gidan sai gani na sukayi kawai ba Wanda yasan yaushe na dawo,Anty Maryam Jin na dawo da kanta ta taho part din Asiya Dan ta ganni sannan ta nemi Danta ta tabbatar da gaske ne ko karya bokan ya fada Mata.


    Tana zuwa ta ganni nayi uban kyau kamar Yar wani Gomna,Ko kula mu batayi ba ta Shiga searching part din Asiya babu Ice ba labarinsa,room din Asiya ta Shiga ta tambayeta ko Ice ya dawo? Asiya tace a'a ta yarda da Asiya Bata karya sai tayi tunanin bokan karya yake ba wani alaka tsakanin Fadila da Danta Amma duk da Haka zata sa ido ta gano gaskiya.

 Washe gari na fara girki na kamar yanda na Saba sannan na koma school abina Ina zuwa normal,Amma tunda muka dawo yau 4days kenan Ice Bai dawo gida ba,ko leke tun Ina zuba Ido har na hakura.

  

     Satinmu daya da dawowa Ina zaune a Palon Asiya Ina karatu sanye nake cikin kana Nan Kaya Riga da skert sunmin kyau,kaina ba dankwali nayi kyau sosai ba zato naji Sallamarsa ya shigo ga yaronsa Yana Jan trolley dinsa wani farin ciki da sanyi ya cika min zuciya,Shi kanshi Haka yaji kallo na yayi ya danyi Murmushi kadan gyalena ya hango saman kujera,hannu yasa ya dauka tare da lulluba min shi a kaina sannan ya wuce tare da haurawa sama abinsa.


    Murmushi nayi ba shiri sonsa Yana sukana a zuciya,Nanee tana fitowa ban San sanda nace Danki ya dawo,Wow yaushe?nace yanzu Yana sama maybe wanka zaiyi, Nanee ta kalleni kawai tana mamakin yanda nake murna kamar ubana ne ya dawo.


    Ni kuwa ko a jikina Murna ta hanani Karasa karatun nawa ma,ya Dade kafin naji kamshinsa Yana sakkowa direct bangaren Nanee yayi yana Shiga Nanee tace Oyoyo my son ya dawo saukar yaushe? Yau ya bawa Nanee Amsa tare da gaisar da ita,ta amsa da Faraa tare da cewa Yarana biyu sun dawo kusan tare, Murmushinsa me tsada ya saki sannan yace abinci fa? Baka fada min zaka dawo ba Bari na fadawa Fadila ta maka wani abin sharp sharp, waya ta dauka tare da Kiran wayata,Ina dagawa tace Ki dafawa Ice wani abin me sauki zaici.

  Karatun na ajiye na fada kitchen na fara yi Masa miyar jajjage tasha kifi da taliya,sai lemo na hada masa, Ina shirya Dining ya fito sai Jin muryarsa nayi yace ki kawo min part dina.


     Ba a son Raina ba na dauki komai a tire Kato na wuce part dinsa me Dan Nisa Allah yasa ba kowa a hanyar, Ina murda Handle ya bude,kamshi ya dakeni,ba kowa a palon na haura saman ban taba zuwa dakinsa ba sai yau, wani haduwa kamar wani fadar sarki Haka Palon yake,ban taba ganin part me kyau ba irin nasa, room din na kwankwasa muryarsa naji yace shugo.


     Ina Shiga Wai Wai room dinsa abin kallo ne ga Tsafta da kyau,Yana zaune gefen bed Yana faman latsa system, ajiye Masa nayi ya kalleni sama da kasa,a Haka kika fito tun daga wata uwa duniya,wannan Dan gyalen naki me zai rufe,kinsa Kaya matsatsu kin fito Kuma kin San maza ne a gidan Nan ko Ina ko? Harara na watsa Masa nace Wai Ina ruwanka Dani ka takura min Ni ba matarka ba sannan Ni ba kanwarka,Haka kika ce? Ae mana....kafin na rufe Baki ya fisgo Ni na Fado saman Bed dinsa me matukar laushi da santsi,saman bed din shima ya haura,tsoro ya kamani Zan bar dakin ya rikeni gam Ina tsaye saman bed dinsa derere,shima ya mike tsaye, kamshinsa ya cika min ciki,Yana kashe min jiki,kasa kallonsa nayi sabo da kyan surarsa da haibarsa,ga wani kwarjini da yake min, daga shi sai wando a jikinsa ko Riga babu jikinsa.


    Fatar Nan tasa na saci kallonta tana sheki da santsi gata wani luwai luwai,Shaawarsa ce ta taso min,jikina ya sake mutuwa murus, kasala ta sakko min,Hannuna da ya rike wani azababben shock nake ji ko Ina a jikina,Ido na tsura Masa Ina kallonsa, shima Ni yake kallo Ido cikin Ido mun dauki lokaci a Haka kafin a hankali ya fara matso da fuskarsa saitin tawa Nima ban San sanda na fara matsawa da tawa ba a hankali,cike da nutsuwa ya daura hancinsa me tsini saman nawa hancin,jikina ya dauki rawa, hannanayensa yasa ya tallafi fuskata a hankali ya hade bakinmu waje daya, ya Shiga tsotsar lips Dina, harshena ya cafka ban San sanda na rungumeshi sosai a jikina ba, saman Bed muka zube,Ina so na kwace kaina na kasa,abinda yake min nake so jiki da jini, Yana kokarin dage min Riga muka ji knocking kamar za a balla kofar.


    Da sauri muka saita kanmu na mike a firgice, kofar ya leka kadan yaga Mum dinsa tare da kawarta Linda,key yasa a kofar yace I'm coming,wurina ya dawo Wanda jikina ya dauki mazarin tsoro, toilet ya bude min na Shiga Yana min Dariya kasa kasa yaga yanda nake a firgice,ta baya yasa key ya kulle Ni a toilet ya cire key yasa a aljihunsa.


    Kofar ya bude Mum ta Fado ciki uban me kakeyi  ciki ka shanyani Ina tsaye?,Ina kaje kwana biyu? Wato kullum zaka yi tafiya a matsayin na uwarka baza ka fada min ba sai wata banza, wace matarka a kasar Nan? Naji ance kana da Aure yaushe kayi Aure ban sani ba munafuki?fada min wlh ko naci ubanka.

   Fuskewa yayi yace ban gane aure ba? Kan uwarka nace cewar Mum, to Ni bani da wani aure Taya zanyi aure baku sani ba,ki dinga kwantar da hankalinki Mum kowa ya fada Miki makaryaci ne ban San komai ba.


     Tunani tayi maybe Bokan Karya yakeyi dama tasan makaryata ne watarana, Ice dinta baya karya kawai sai ta yarda tace na yarda Amma idan Nagano ba Haka ba zaka gane kurenka,take ta saki ranta zuciyarta tayi sanyi tana son danta Amma ta jefa kanta masifa Akan duniya,Gefen bed dinsa ta zauna tare da riko hannunsa sunansa ta Kira Aliyu me yasa baka so na? Me nayi maka Ina mahaifiyarka sai dai na ji labarin baka kasar Nan? Why? duk tsiya nice na haifeka ba wacce kake so ba,sai ka kwashe wata baka zo ko gaisheni  ba, nifa mahaifiyarka ce .


     Ba abinda kika min Mum kawai ki daina abinda kike yi babu kyau,abinda kikewa Daddy yayi yawa,ya kamata ki daina girma fa ya kamaki ba Wai bana sonki bane bana son nazo na sameki kina shaye shaye da sauransu, Kallon Dan nata tayi baza ta iya canja halinta ba kawai sai ta mike ta bar dakin ba tare da tace Masa komai.

   Sai da yaga Shigarsu Part dinta sannan ya budeni Ina fitowa Nima ban kulashi ba da sauri nayi waje Ina gudu gudu,sosai abin ya bashi dariya Ina jinsa yace Kwartuwa Goodnight,fasa tafiya nayi naja birki Jin ya kirani da Kwartuwa,jikin kofarsa na tsaya na harareshi tare da murguda Masa Dan Baki na sannan nace to kwarto na tafi da sauri.


    Zan kamaki Zaki San wa kika Harara cewarsa,washe gari da wuri nayi Shirin schl Ina da lecture 10am,  9:30am na fito Zan wuce schl sai na hango Maman Ice tare da Ice da Kuma Dr who sun fito suna Hira sun jero,da gudu Meenal kanwarsu ta fito sanye da Uniform sai yanzu zata je schl, Danbature yaga nayi kyau da yawa sai kallona yakeyi,Mum Dinsa tana Masa magana ko jinta bayayi,har motarsa ta rakashi zai fita,Driver ya bude Masa ya Shiga baya ,a Raina nace kalleta kamar mutuniyar kirki,dama suna Hira da yaranta? Ta ganni na karaso inda take da sauri na rusuna tare da gaishe ta sai ta amsa min da Dan sakin fuska,Dr who yace Yan makaranta shima na gaidashi,Meenal kuwa ko kallo ban isheta ba taje ta Shiga mota driver ya jata itama.


     Ice kuwa zai min magana ba shiri nayi Masa signa da ido irin Mum na wajen Kar tace akwai wani Abu tsakaninmu,fuska ya daure Mum ta leka ta window din motar tace a dawo lfy yace Ameen tare da cewa Mum na tsani yarinyar can Yar aikin Nanee,wani sanyi Mum taji karya boka yake  da gaske bamu da wata alaka,Hmm kyaleta watarana zansa Daddy ya koreta kwana Nan.

    Yawwa Mum bana son ganinta a gidan Nan a koreta.


     Ni kaina ba kaunarta nake ba Son za ayi maganin abin kwana Nan  Nan,motarsa Driver yaja suka bar gidan,Ni kuwa tuni Ina waje gefen titi Zan Shiga taxi motarsa ya tsaya inda yake zaune Nima na bude na Shiga kusa dashi, ina kwana na furta ya Amsa Yana kallona yace lfy kullum ke in Zaki fita sai kinyi kwalliya harda Jambaki,Shuru na Masa,Handkerchief ya dakko ya tallafi kaina da kansa ya goge jambakin.


     A Raina Dadi nake ji Yana kishi na,har cikin schl ya kaini sannan ya karbi jakata ya zuba min kudi nayi Masa Godiya na Shiga class.

   Yau cikin dare Hajjo kakar su Ice tayi mafarki wani yace next wk Zaki Shiga wutar jahannama,tunda ta farka abin duniya yayi mata zafi ta fashe da kuka Nan da sati daya shike Nan Zata mutu tunda ai Dole sai an mutu za a Shiga wutar Jahannama.

   Bata fadawa kowa ba take ta faman kuka,ta daina cin abinci,kwalliya duk ta daina ta,Gulma data Saba sai ta daina,ta dauki carbi ta rike kullum tana ja tana kuka.


    Yara da manyan gidan ta Tara tace akwai me Bina bashi? Kowa yace a'a tace to ku yafe min abinda nayi muku,Babu Wanda yasan Hajjo mafarki tayi ance zata Shiga wuta cikin wani satin, kafin sati daya Hajjo ta rame ta kwarjale,ta fita daga hayyacinta,an rasa gane meke damunta.

    Next wk tazo satin da akace Hajjo zata shige wuta Zazzabin me zafi ya kamata sabo da tunanin mutuwa,asibiti aka kaita aka samu Hawan jini ya kamata sosai,Nan Hajjo a ranta tace cutar ajali ce kawai baza ta tashi ba,kayanta kaf tace a bada su sadaqa,Babu Wanda ya San Dalilin tace Dole a bawa tsofaffin irinta sadaka,Daddy tunda yaji rashin lfyr ya tattaro ya dawo gida Wajen Mahaifiyarsa.


    Sati daya ya wuce Hajjo shuru Bata mutu ba,tace watakil Next wk ne,shima ya wuce Shuru,Hajjo tace to ko sati Uku ake nufi,shima ya wuce Shuru har taji sauki ma tana gida kayan sawarta saura kala uku Rak duk tasa an sadakar dasu,Wata daya Shuru,Hajjo tace sai wata uku ake nufi taci gaba da jiran mutuwa Bata da aiki Sai kuka da Jan carbi.

   Ga zumunci ya motsa tana zuwa garin danginta  yanzu,Bata gulma.


    Shekara ce abokiyar munafuncinta ta shigo tare da Zama Bayan sun gaisa tace Hajjo kinji Asiya Wai zata tafi Kauyensu next wk Allah yasa ba wajen malamai zata je ba,carbin dake hannun Hajjo ta shaudawa Shekara a jikinta da karfi,Shekara ta kwalla Kara tare da ja baya,Munafuka Ni yanzu ba ruwana da duniya Ina Zama na Zaki sa na kwashi zunubi Yar kauye kawai Allah ya shiryeki.


   Mamaki Shekara takeyi na canjawar Hajjo gaba daya lokaci guda,Hajjo ta karfi ta koma waazi a gidan kowa yaje gaisheta sai ya tafi da mamakin canjawar Hajjo.

     Anty Maryam tunani takeyi yanda zata gano gaskiya tsakanina da Danbature ta kasa ganewa,Linda ce ta Bata Shawara cewar ta jawo Ni a jikinta sosai har na saki jiki da ita tasan gaskiyar lamarin, Bata San ta makara ba domin na Riga nasan halayenta bazan taba sakin bakina ba.

  Kwana biyu tsakani Anty Maryam ta canja gabaya har Part din Asiya take zuwa nemana,tace kwana biyu bakya shugo min ki dinga zuwa muna Hira Mana,ko ta turo Yar aikinta ta kirani naje wajenta tana nemana tayi ta faman bugar cikina..


   Yau ma Ina Gama aikina da yamma ta Aiko nazo wajenta Zan tayata gyara kitchen, Dana je ba wani gyara tana Murmushi tace me yasa bakya son Shigowa Fadila?Murmushi nayi kawai nace ba komai Mum,Hmm Fadila shekarar ki nawa ne? Nace 18 yanzu na kusa Shiga 19yrs, Lallai kin girma sai aure ko? Ya kamata tunda kina zuwa University ki fito da mijinki,aure shine darajar mace, Murmushi kawai nayi nace Nafi so sai na Gama Degree na sai nayi aure na,Amma Kuma naji kamar ance kina da aure Fadila cewar Mum, gabana ya Fadi Ras nace bani da aure kawai sharri yaran gidan Nan suke min,Uhm halayenki suna birgeni ko Zaki auri Dana Dr Who na hadaku aure? Baki bude nace kiyi hakuri Mum Ina da saurayi na Masa alkawari n aure schl dinmu daya dashi an kusa Kai kudin aure ma.


  Farin ciki taji a ranta tace yaushe Zaki kawo min shi ya gaishe mu? Nace sai na tambayeshi sai yasa Rana da kansa,murna sosai ta kamata bani da alaka da Danta DanBature.

   Muna Hira Aliyu ya shugo da sallama,muka amsa yayi mamakin ganina Ina part din Mum dinsu,kallo daya ya min ya nemi waje ya zauna kusa da Mum dinsa Yana gaida ta,sai kallona takeyi ko zata gane wata Alama da zata nuna Mata cewar muna da alaka Amma Bata ga komai ba,Muryarta naji tace Fadila kawo Masa abinci da ruwa,bana cin abinci juice kawai Zaki kawo min,ya furta Yana me hade rai.


    Ina tafiya yace kin San Ni bana son abincin Yan aiki lemon ma wannan ce zata bani Mum,Bari na dauko da kaina,Mum tace me tayi maka Naga kamar baka kaunarta,Na tsaneta ne Mum ya Bata amsa kawai tare da Mikewa ya nufi kitchen, farin ciki ya Kama Mum.


    Yana Shiga kitchen ban sani ba sai ji nayi ya fincikoni yana fada ki daina zuwa Nan na fada Miki me ya kawoki? Banza na Masa yace ke zanyi maganinki wlh kin rainani Naga Alama, Shuru na Masa na turo Dan bakina gaba nace to Ina ruwanka wai? Mijina ne Kai ko me? Kafa takura min,juice din ya fisge a Hannuna dai dai lokacin Mum ta shigo taga ya fisge lemo Yana hararata, wani Murmushin farin ciki tayi a fili tace mene Haka Son ? Ina ruwanka da ita.

   A kitchen din ya barmu yayi gaba abinsa.


Nanee ta Fara canja min tana Jin haushina kasancewar tana ganin ko yaushe Anty Maryam tana kirana part dinta,sai ta Shiga zargin Kar a hada Baki dani a cutar da ita shike Nan ta daina sakar min fuska Abu kadan idan nayi fada da masifa,Sam ta tsaneni yanzu,Dalilin Haka yasa bana Jin dadin zaman gidan,tunani nakeyi ma yanda Zan bar aikin gaba daya na huta tunda Nasan inda Danbature na yake.

     Yau Friday yau Kuma na tambayi Nanee Zan tafi gidan Attine zanyi weekend a can Bata hanani ba tace na shirya driver ya kaini,kayana na hada Sun Kai kala uku na tafi abina.


     Tunda naje gidan Attine na Samu nutsuwa ban boyewa Attine komai ba na Bata labarin komai har zuwa kauyenmu da Danbature,ta Taya Ni murnar ganin Mijina,sannan tace kawai na bar aiki a can na dawo mu zauna tare,sabo da idan naci gaba da Zama a gidan tofa za a samu matsala Nan gaba.nima na yarda da shawarar Attine.

   Attine da kanta ta shirya taje ta sanarwa Asiya cewar aure za ayi mini a kauyenmu Dan Haka na bar aiki gaba daya,Asiya dama haushina takeji yanzu sabo da Anty Maryam Bata ji wata damuwa ba sai ma murna da tayi,Sha Tara ta arziki ta hada min ta shirya kayana kaf a mota,tace Driver ya Kai Attine da kayana gida.

  Duk abinda ya faru karaf a kunnen Danbature,har Wai yaji za ayi min Aure a kauye,to a kauyen Shi Kuma aurensa dake kaina fa ina Zan kaishi, Driver na tafiya tare da Attine Dan Bature ya fito a hargitse da sauri ya fada motarsa yabi bayansu Yana ganin Ina Attine zata je.

    Haka suka dinga tafiya har suka je kofar gidan Attine ba tare da sun San Danbature na binsu a baya ba.

   Nesa yayi parking da motarsa ya gani na sanda na fito daga gidan Attine na taimaka Mata muka kwashi kayana muna shigarwa ciki har muka Gama Driver ya tafi abinsa.


    Shi kuwa Yana mota Bai tafi ba har na sake Fitowa zanje siyo danyen kifi,Yana kallona na wuce ta kusa da motar Sa Amma ban ganshi ba sam, Mahaukacin Horn ya Danna min saida na toshe kunnena,murfin motar ya balle ya fito sanye da farar jallabiya fitted yayi kyau matuka,mamaki ya kamani ya akayi yasan inda nake,kallonsa nayi shima ya kalleni kawai yaja tsaki ya koma motarsa ya finciketa a tamanin ya bar layin.

    Baki Nima na tabe nayi tafiyata abina.

    Ta bayana naji Karar motarsa ya shararota kamar zai takeni na matsa gefe,glass ya sauke yace ke Kinga na juyo na kalleshi yace na daina kulaki ya finciki motarsa ya Kara gaba.

    Dariya ya bani sosai nayi na gaji sannan na tafi inda zanje.

Na siyo kifi na juyo kenan na sake ganin motarsa yayi slow saitina yace idan kika Kuma Fitowa ban yafe Miki ba indai ba da Izini na ba, Duk inda Zaki as from today sai kin nemeni a waya idan na yarda,wlh ko kofar gida kika fita ba Izinina ban yafe Miki ba.

  Baki bude nake kallon ikon Allah,Number dinsa ya jefo min a farar takarda yayi tafiyarsa a fusace kamar zai cire titin layin.












AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                51-55










Official









By

AsmaBaffa










         Bayan na koma gida na bawa Attine labari,tace Oh Anya Fadila danginsa zasu yarda ya zauna dake? Abinda nake so dake ki rage ja Masa aji ki dinga Dan saurararsa ta Haka Zaki Kara Shiga ransa ya fada sosai sannan ku daidaita, hmm Attine mazan Nan musamman irin su Danbature sai da Jan aji Kinga yanda ya wulakantani a farko? kiyi dai a hankali a ilmince ba kawai ai ta Jan aji Ana wulakanta mutum wannan ba na masu ilmi bane,kiyi ajin na wise people ba Shirme ba.

  Inshallah na Bata amsa muna kitchen muna shirya abincinmu.


    Washe gari da misalin 5pm lokacin Attine Bata Nan taje business dinta sai dare take dawowa,banyi girki da wuri ba sai 4pm na Gama,na Kara gyara gidan tare da wanka nayi sallah,ba wata kwalliya nayi ba powder kawai na shafa da Maroon Jan Baki Na shirya cikin Riga da skert na atamfa nayi kyau dinkin kamar a jikina aka dinka,rigar me tattara da dogon hannu Wanda ake cewa kaci uwaka.


    Nasha kyau Ina zaune na ebo abinci da littafi a Hannuna Ina karatun schl jibi zanyi test, knocking naji tunani na Attine ce Ina budewa numfashi na ya dauke na wucin gadi ganin Danbature yaci wanka kamar zai je fadar shugaban kasa,Kofar na tare sannan na Bata fuska nace me ya kawoka gidanmu Malam? Bai ko ce kala ba ya tureni ciki ya shigo abinsa kamar gidansu,Palon ya zauna ya harde kafafu sannan ya kalleni yaci gaba da latsa wayarsa, bance Masa komai ba Nima naci gaba da cin abincina Ina Shan Lemon Dana  hada, sai da na gama na mike na kawo Masa Lemo da ruwa,kafin na ajiye yace kwashe abinki ban so sai da kika Gama koshi Zaki kawo min, Baki na tabe na kwashe na maida kitchen na dawo na zauna kasa tare da canja channel daga BBC zuwa Bollywood, ba tare da ya kalleni ba yace ki maida Min BBC News nake ji, ikon Allah na furta a fili nace Wai gidanku ne Nan da zaka zo ka Dame ni.

 

     Hakura nayi na maida Masa BBC dinsa na kyaleshi,ya Dade a Haka bamuyi magana ba ya mike ya fita abinsa ya tafi , Attine tana dawowa na Bata labari,tace Yana sonki wlh farin ciki ya cika min zuciya,ki Shirya da dare mu fita Mana mu zaga gari cewar Attine,Kin manta yace in na fita Bai yafe ba, ba sai ki tambayeshi ba ai ya Baki number ya kike Abu kamar sakarai kina nesanta kanki dashi har ya gaji ki fara fita a ransa.

  Haka Bayan nayi Magrib  na saka number din da ya bani,sai da tayi ringing har sau uku Bai daga ba,sai Kira nagani ya kirani back, ya akayi ya furta,mamaki ya kamani dama Yana da number ta, unguwa zamu je da Attine anjima.

   Ashe kin yarda Ni mijinki ne? Share zancen nayi nace naje ka amince? Wani Murmushin farin ciki yayi sannan yace karfe nawa zaku fita? 8pm na bashi amsa alright ba damuwa kuje.wayar na datse na fara shiri.

   8pm muka fito zamu Shiga Taxi kenan wata dalleliyar mota tayi parking a gabanmu,Driver  Danbature na gani yace Hajiya Oga yace nazo na kaiku duk inda zaku je, mu baza mu Shiga ba na bashi amsa,Attine tace ke wanne Shirme ne Haka? Dalla Shiga muje, Bayan mota muka Shiga tare da lafewa ac na watso Mana raba,har wani gadara da ji da Kai nakeyi, duk inda zamuje Haka ya kaimu har gidajen kawayen Attine yawo harda Wanda ma bana kirki ba munyi ganin mota Free.


     Abinda ya bani mamaki yanzu duk ranar da zanje lecture sai dai kawai Naga Driver yazo yace Oga Ice ya turoshi,ashe time Table namu ya karba, kafin kace me na Zama babbar yarinya a mota kala kala ake kaini schl na Alfarma.yau ma Driver na zuwa nace ya na ganka da bakar motar Nan Bayan jiya na fada Masa Fara nake so ban son wannan bakar,Nan take na dakko wayata na kirashi bugu daya ya dauka cike da Muryar bacci Alama bacci yakeyi.

    Pls Ni farar motar Nan Marcedes Benz nake so ba wannan Ba,karfin Hali ya furta a ransa Lallai wasu Basu iya samu ba,idan baza ki hau ba ki tafi a taxi, to Ni bazan Shiga ba ya dawo ma da motarka, banyi zaton zai amince ba,Nan take ya Kira Driver yace yazo ya dauki Farar ya kaini a ita.haka kuwa akayi Nan da Nan sai ga Driver da farar ya dawo ya kaini schl,tabara nakeyi iri iri Kuma Yana biye min Bai taba nuna gajiyawarsa.


     Waya mukeyi da Ya Salman yake bani labari Danbature yazo last weak duk Wanda ya karbi takardunsu sun samu Babban aiki a cikin garin Gombe, sannan ya siya musu Dalla dallan motoci na zuwa aiki dake Basu da Nisa da cikin garin, Ya bawa Abbu jari me kauri da kudin gyaran gida.

   Murna nakeyi son Danbature ya Kara kamani Nan na bawa Attine labari itama Murna tayi sosai tace wannan Mijin aure ne kinyi Dace samun irinsu sai an tona,mazan yanzu macen ma da ya suke Mata abin kirki bare danginta,wani ma da ya aureka sai ya koma yiwa danginka kallon banza.


      Yau satina uku da komawa gidan Attine ban sake ganin Danbature ba,Wanda hakan ya jefani a damuwa,sai dai ko yaushe Driver dinsa ke kaini inda nake so, kwance nake saman 3seater Ina Danna waya,Attine Bata gida knocking naji na bude,kamshinsa ya bige Ni zuciyata tayi wani sanyi gefe na matsa na bashi hanya ba tare dana kalleshi ba,ledojine a hannunsa manya sunkai hudu na Shopping mall,Ajiyewa yayi ya zauna Yana nuna alamun ya gaji,Ina yini na gaidashi lfy Alhmdllh kawai yace Yana Bina da mayen kallonsa Wanda ke rikita ni.


    Ruwa da lemo tare da farfesun kaji na kawo Masa na ajiye tire a gabansa,a ransa dama yunwa yake ji,a hankali yace wannan ai ba abinci bane,Allah yasa Pounded yam da miyar kwai Tasha Naman rago,kawo Masa nayi ya bude ya gani,Murmushi yayi kadan tare da furta da kin San da wannan Zaki bani wani Kaji.

    Murmushi nayi Nima kadan tare da serving dinsa.

   Ya Shiga ci sosai yayi missing girki na Ina gefe Ina satar kallonsa Ina Jin wani Dadi a Raina.


    Bayan ya Gama lemon kawai yake kurba Yana lumshe ido, bude kayan ki gani,siyo Miki nayi Kar Allah ya kamani bana kula da matata, ledojin na Shiga dubawa kayane na sawa iri iri masu tsadar gaske, cosmetics,da inner wears,takalma da bags masu tsada, wata karamar Leda ya Miko min Atamfa super,lace da shadda tare da kudi dubu Hamsim yace na wannan matar ne da naji kina ce Mata Anty ance Yar uwarku ce, sabo da farin ciki kasa dannewa nayi na dinga washe Baki shi Kuma farin ciki ya kamashi na Yaba kyautarsa.


    Dubu dari ya Miko min gashi in Zaki siya Abu,Kai na girgiza nace a'a,yace an kusa kaiki Gidana gwara ma ki karba,gabana ya Fadi ko shine Dalilin da ya kaishi kauyenmu again, Ya Salman yace ka samo musu aiki da sauransu mun gode...katseni yayi da Ina ruwanki wlh na fada Miki kima shirya Zan tona asiri kwanan Nan kowa a gidanmu zai San tsakaninmu.


    Tsoro ya kamani nace Dan Allah kayi hakuri sai Nan gaba,ko gidanka kake so na tare to muyi a sirri pls,Mikewa yayi yace ki shirya Zan ballo ruwa kwana nan yayi waje abinsa.

    Attine tana dawowa na  kwashe komai na fada Mata,To sai me? Ke tsoronsu kike ji? In kina Haka sai Naga ma kamar ba kece kike damuwa da Danbature ba kamar Zaki kashe kanki a kansa,ga dama ta samu kin tsaya Shirme ko so kike ya auri wata ko ayi Masa Mata a danginsa,idan Zaki mike ma ki mike ki daina tsoro ki daura a niyar kula da mijinki,abinda ya faru ya rigada ya faru tunda har yanzu Yana sonki to karki yi Wasa da damarki,gyaran jiki zamu Fara Miki yanzu na Yan birni sannan mu koma kauye a kawoki dakinki kamar kowa gobe zamu fita akwai kawata me gyaran jiki.


   Ni dai Jin Attine kawai nakeyi tsoro ya Gama kamani nasan tawa ta kare kawai sabo da Ni Naga abinda na gani bangaren Mum Ice,inda Bata kaunar wani ya rabe ta da jininta ace Ni danta guda ya aureni Ina Yar talakata talak.

   Attine ce ta katse min tunani da idan Zaki mike da Addua ma ki mike sannan ki cire tsoron banza a ranki ki daina tunanin komai ki rike mijinki wlh ba Zama zaiyi baiyi aure ba an fada Miki jiranki zai tayi kina Masa Shirme Yana gajiya zai ajiyeki gefe ya auri wata ko Uwarsa ta kawo Masa wata Kuma ki Raina kanki kinsan dai Babansa Mijin tace ne sai abinda Anty Maryam tace dashi, kin zauna kina harkar kauyanci,Ni wlh yanda Naga kina sonsa Haka nayi tunanin duk yanda Zaki ki fara juyashi kin sani,Amma har yau an kasa wuce wajen haba.

  Haka Attine ta dinga fada sosai Ina jinta.


    Tunda Danbature ya koma gida ya kasa fita a motarsa yana ciki yana aikin tunanin yanda zai bullowa lamarin Zama tare Dani,yasan Mum dinsa baza ta yarda ba sannan idan Daddy ma ya yarda a banza tunda tafi karfinsa ita ke juyashi sai abinda tace,kakarsu kuma ba wata ta kirki bace,shi Kuma yana son Zama da matarsa ga Mum Kuma da tsafe tsafen masifa,ya Dade yana tunaninsa ya kasa samun Mafita gashi ya Gama tsantsara gidansa da zai zauna Kuma ga aure Yana bukata,sannan ga masoyiyarsa ta hakika ya samu tana sonsa ba Dan komai nasa ba Dan Allah wacce ta zauna dashi lokacin da ba kowa zai rabeshi ba,shi Taya zai iya biyan Fadila ma abinda tayi masa.


    Fitowa yayi a fusace da sauri Hadi da kwarin gwiwar tinkarar Mahaifiyarsa ya fada Mata ko a mutu ko ayi Rai,fuuuuu yake tafiya cikin Takama Yana Shiga palonta yaji tana waya da bokanta tace ko wace matar tasa kawai a kashe min shegiya,yaron Nan Yana tarayya da ita komai nawa rushewa zaiyi, jikinsa ne yayi sanyi ya juyo baya a hankali ya dawo yace to shike Nan na fasa nuna matar ma kawai Addua zamu dage muyi zamanmu a boye suje su karata.


   Kwana biyu in Banda tunanina ba abinda Danbature keyi,ya kasa sukuni gaba daya Yana tuna rayuwarmu a kauye lokacin Yana Mahaukaci,yanda nake kula dashi,bacci ma baya iya yinsa sosai,gani yakeyi wani zai iya kwace Masa Ni,kyawuna yake tunawa da yanda nake komai nawa a nutse,bacci ne ya kwasheshi da yamma lis,Bai farka ba sai 8pm wanka yayi tare da sallar Magrib da Isha,dazu cikin bacci ya tuna kwanciyar mu ta aure tun a kauye first night, dariya ya dinga yi Yana tuna irin dadin da yaji a hakan ma da Bai iya komai ba,kasa daurewa yayi ya mike zumbur kamar sabon kamu tare da zarar key din motarsa ya fito da sauri, Shehu Niga Yana Masa magana Amma ko saurarsa baiyi ba ya fada motarsa ya fita a dari Bai tsaya ko Ina ba sai gidanmu.


    Attine yau tana sallar Isha tace bacci take ji ta wuce dakinta ta kwanta,Ni kadai ce a Palo da takardun karatuna a gabana Ina kallon Nigerian film,kwance nake saman carpet daga Ni sai Yar guntuwar Vest da wando 3qtr ya min Masifar kyau kamar wata balarabiya gashina na sakeshi rabi ya rufe min fuska so sexy.

   Knocking naji tunanina mutanen Attine ne,Mikewa nayi na bude ba zato naji kamshinsa kafin nayi motsi yayi sama Dani kamar wata Baby ya daukeni,tare Dani ya zauna saman kujera,mene Haka idan Aunty ta fito fa?na furta Ina kallon kyawunsa, Ni da matata so what Dan ta gani, wajenta nazo ma fa Kira min ita za muyi maganar Kai min Amaryata.


   Tunawa nayi da hudubar Attine kawai na mike na Shiga kitchen na kawo Masa kayan ci da Sha,Motsi nayi idonsa na kaina,duk inda na motsa,kunya duk ta kamani, bedroom na Shiga tare da Kiran Attine tazo,Waye da Daren Nan, Danbature ne fa,Au kice mijinki ne har yau Danbature kike fada Masa kema Allah shiryeki jeki Ina zuwa.


    Fitowa nayi nace tace gata Nan na nemi waje nesa dashi na zauna,Yana cin abinda na kawo Masa yace me yasa kika canja ba irin da ba? Ko yanzu bakya so na ne? Ae nace Masa direct, yaji haushin maganata yace bakya so na fa,a kaina kika dinga kuka harda Shure Shure ko kin manta a garden time din kina gidanmu? Da kace Amma ba Yanzu ba, fuska ya tamke alamar yaji Haushi yana tsotsar lips dinsa na kasa,tunda bakya Sona ba sai ki yanka ni ba ya furta,nace kawo wuka ka gani idan ban gille ma Kai ba,Murmushi yayi yasan bazan iya ba,yace to in kin Isa ki kawo takarda da biro kice Danbature ya sallameki, kamar gaske na dauko biro da takarda nace gashi, karba yayi kamar gaske,gabana ya Fadi karfa ya sakeni, biro ya daura Yana rubutu da sauri Ni Danbature Mijin Yar Baturiya Fadila Ina son matata. Miko min yayi gabana sai bugawa yakeyi kamar Zan fashe da kuka, na bude na karanta ban San sanda Dariya ta kwace min ba,Wai Yarbaturiya Ashe yasan muna ce Masa Danbature.

   Kaji tsoro Ai da ka rubuta Mana idan ka cika Kaine Danbature, dariya yayi yace zakiyi bayani Nan gaba.


    Muna Haka Attine ta fito ta zauna da matukar ladabi ya gaisheta ta amsa,ya zauna yace nazo ne kan Maganar tarewar  Fadila a gidana,Amma idan iyayena suka sani da matsala,nafi so Nan gaba su San komai, Attine tace idan na fahimceka a Kai ma Fadila gidanka a sirri sai Nan gaba iyayen su sani? Yace ae, wanne dalili ne wannan Haka? Nan ya Dan tsaro labarin gidansu ya fadawa Attine  karshe yace Kinga idan yanzu suka sani akwai matsala,Daddy bashi da matsala sai Mum ita Kuma zata zugashi maganarta yake ji Kuma. 


    Attine tace to ya zamuyi da mutanen kauye kenan kasan zasu zo kawo Amarya suga gidan yarsu, ae rannan naje munyi magana da yayyen Fadila kuma sun fahimceni sunce za samu kamar mutum biyar manya suzo a Kai Amarya dasu Amma ba sai sunje gidan iyayena ba,Nan gaba aje a gansu idan komai ya dai daita.

   To ba matsala Bari zanyi waya da Salman yanda suka tsara sai ayi kawai yafi.


    Sun Dade suna Hira da Attine kafin Nan ya mike tare da ajiye Mana dubu dari Wai ko zamu siyi wani abun.

  Attine ce ta koreni Wai sai na rakashi,Dole na dauki hijab har kasa nasa nabi bayansa.

  Yar Uwar Karimatu ce tazo yau daga kauye itama ta dawo gidan su Danbature da Zama,Saddiqa shegen son iyawa,ga kwaikwayo,komai itace  ta iya gata Yar kauye Amma sai son iyawa ga abin dariya tana zuwa gidan ya canja da salon abin dariyarta,iyayi kamar me wajenta,watarana ma idan taga dama gada irin wakokin kauye take yi a tsakar gida ba ruwanta tayi ta tafi da rawa tana gwantsale gwantsale.


kowa ya wuce sai yayi dariya,ko bako kayi sai ta Masa magana Kuma baka Isa kasa dinki dai dai Kai ba ko Namiji ne sai tace Dan iska ne yayi haramun.

   Danbaturena kadai take jin tsoro Bata iya ko  kallonsa,sabo da duk abinda zatayi Bata taba bashi dariya sai ma haushi da take bashi.

  Dr who yazo wucewa tana garden tana ta Wasa da ruwan da ake bawa Flowers da sauri ta ajiye ta jike kayanta sharkaf, hakoranta kanana ta washe dake ba laifi tana da kyau Kuma wanka tarwada ce me haske tana da gashinta,Dacta hoo ta fada da karfi, shi Yana da Faraa ba wulakanci yace Yan Mata ya akayi,Kallonsa tayi sama da kasa tace gaskiya Allah ya maka baiwa alquranin Allah jibeka fa cab,Amma Yayanka Ayis (Ice) ya take ka ya shanye ka a kyau, Wai Kai kullum sai dai kusa damammen Kaya wlh kuji tsoron Allah babu kyau,Yayanka duk ya fiku nuna tsaraicinsa a fili,yo fisabilillah mutum ya dinga yawo da wando da kadan yafi gajeren wando duk muna kallo wannan ai Bai kamata ba,wallahi da Babanmu ne sai ya dukesa ta Karasa da Shagwaba, Dr who kawai dariya take bashi yace Ina ruwanki,daga fadar gaskiya Dan dai bazan iya Masa fada bane wlh Amma ka bashi Shawara ya daina.


   Dr who kawai yayi gaba abinsa,sai ga Shehu Niga me Maganar mata yace ke Yar Nan ki rufawa kanki asiri daga zuwa kin buwayi mutane alummar Annabi,Baki ta tabe Kai Allah sai ya konaka Shehu Niga kana maganar Mata ba ruwana wuta balbal, yawwa wlh kace a daina ce ma Wani Niga idan ka mutu sai dai ace Allah yaji kan Niga,mene Niga? Wai Ayis,ga hoo,Cilla,Shekara,Misisi duk gidan Nan Sunan banza garesu idan suka mutu ko ance Allah yaji kansu bazai samesu a kabari ba, inji Ubanki cewar Niga.

   Ka daina zaga min ubana Dan sanda yake ci Dani yake shayar Dani baka da labari,Kuma gaskiya ce Dole na fada a gidan nan,ace gida duk babu na gari a ciki kalli su Najan Nan yanda Basu da aiki sai yin Zanen fulawa Wai kunshi to wlh lallen shedanu sukeyi ka fada musu ma idan gani suke sun birge to wlh ba birgewa suke ba.

   Shehu Niga dariya yayi yace Yar kauye ke Wai me kika sani Babu boko ba Arabic.

   Da karatunka nake sallah ai ko? ta tambayi Niga,Nan suka dinga fada da Shehu Niga sosai suna ta yiwa juna habaici.

  

    Aliyu baiyi tunanin na biyoshi a baya ba sai ganina yayi, Murmushi yayi a fili ya nuna yaji dadin hakan,Na rakoshi mun jera,tsokanata yayi ya rike Hannuna sai yaga ban kwace ba na kyaleshi,har jikin motarsa muka Karasa yace Shiga ciki na fada Miki wata magana na manta,ka fada min a Nan Mana sai na Shiga Dole na furta cikin sanyin muryata me dadin gaske.

   Bana son raini kin sanni kawai get in,ba shiri na zaga na Shiga gaban motar shima ya Shiga ya kulle daga Ni sai shi. 


  




😘🥰🥰🥰😃



  Idan Kunga ban baku page ba kuyi afwa fans nafi ku son kullum nayi posting,watarana Idea na karewa Dole Novel sai Ana Hutawa kwakwalwa tana hutu sai ayi me dadi,Amma indai za ayi ta typing any how to Novel baci zaiyi Ana me dadi a koma Shirme,Kuna Mana Uzuri pls.


   Idan Kuma Kuna so kullum da wuri Zan rage yin dogon page,sai na dinga muku readmore biyu kacal maimakon Bakwai ko biyar.😀



    Zanci gaba da kyautar pages ga fans Inshallah.


    Love u all.







AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









                  61-65










Official









By

AsmaBaffa








     Ga naki page Din Khadija Dandume ke kadai gwanar Sharhi.


    Ku Kuma AsmaBaffa Fans Naga nema kuke ku lalace ba Sharhi.












         Dan Bakina na tabe, ya taka zai wuce da sauri nasha gabansa nace Amma kasan banda yawan Fita sabo da kasan a sirri muke zaune,kyawawan idanunsa ya zuba min Wanda suke matukar birgeni idona na dauke ga kallonsa, ba tare da na kalleshi Ina kunkuni nace gida na Aljanu azo a ajiye mutum Kuma a dinga yawo Ana barin mace a gida,yaji Sarai me nake cewa Amma ya shareni ya haura sama abinsa, a fili na furta Zan Rama ne tare da komawa kitchen.


    Wanka yayi Ya shirya da sauri lokacin za ayi magrib sanye da jallabiya ya fito Yana sauri wani farin zare na hango saman sumarsa, sabo da shishigi irin nawa da rashin zuciya na sake Fitowa a kitchen tare da Shan gabansa banyi Masa magana ba nayi dage da kafafuna tare da Sa hannu a saman sumarsa me laushi,santsi da kamshi na Ciro Masa zaren Yana kallona na nuna Masa sannan nayi tafiyata abina.

    Masallaci ya tafi Bai dawo ba sai Bayan sallar Isha lokacin nayi wanka da kwalliya cikin gown ko gwiwa Bata Kai ba Ina zaune a Palo Ina kallon Tashar ball,Nima Ina Masifar son ball kamar namiji.

   Kasa kasa ya min Sallama Nima haka na amsa Masa nace ur food is ready,I'm coming yace kawai yaje sama ya dawo.


     Ina zaune na harde kafafu tare da zubawa tv ido,ta Bayan kujerar da nake ya sunkuyo tare da daura kansa a wuyana ba zato naji kamshinsa kiss ya manna min a kumatu da Sigar rada yace U look Good, wani Dadi naji Amma ban wani nuna ba nayi controlling kaina Amma na kasa gane me nake kallo a TV ma tsabar yanda ya tafi da nutsuwata, kafin na Gama tunanina naji har ya zagayo ta gabana tare da riko Hannuna yace serve me, a hankali na zame hannuna Dan bazan iya jurewa ba Haka da sauri na zuba Masa abinda yake bukata zan bar wajen kenan naji muryarsa me kashe min jiki Ina Zaki je? Hira Zaki min ko Haka kika gani Ana kula da Mai gida? Kasa magana nakeyi a gabansa duk kwarjininsa hanani sukuni yakeyi da kyar na daure na zauna Ina Wasa da yatsuna masu kyau.


    Ta maza nayi na daure nace to wanne Hira zanyi? Ko ma wacce kiyi Minn, nace sai dai tatsuniya kawai na iya,Dariyar kuruciyata yayi kawai yace yi min Ina ji,Amma me Dadi nake so,

    Zama na gyara nace gata Nan gata nanka? Yace tazo na jita ta wuce ta Bayan kunne,dariya na Shiga kyalkyalawa Ashe yasan yanda ake cewa,Watace dai sunanta Godiya,yace uhmmmm,me kuda duk Wanda Bai kawo Mata kuda cikin Leda ba idan ta Gama Masa kitso to dafashi zatayi a tukunya.


     Hmm Lallai Bata da kirki wannan cewarsa, naci gaba To shine fa da tayiwa mutum uku sai ta hangame bakinta su zuba Mata buhun kudaje ta cinye na karshe Bai Bata ba,sai tace kaga wutar can Dan gyara min ita,dama katuwa ce ta gaske kawai ya sunkuya ta bude tukunya ta jefashi ta rufe taci ga ba da dafawa ta cinye,tana ta yiwa mutane Haka na karshe sai da ta jefashi a tukunya ta rufe sai tana ta dafawa sai tace bari na latsa naji ya dafu,tana latsashi sai taji muryarsa yana Waka, Godiya..Godiya..sididi nake Godiya..sadada nake godiya sai tace Kai Dan fillo yau sai naci namanka,Haka tana latsawa Yana Mata Waka har sau uku kafin daga baya tsuntsaye su hau kan tukunyar suna Wasa sai burum suka bude murfi sai Dan Fillo ya fito ya gudu. Kurunkus.

   Dariya yayi yace to naji wannan sai na soyayya.


   Shuru nayi nace kamar ya? Yanda kike so na I mean, wa yace Ina sonka?au bakya so na?Shuru nayi bance komai ba,sai da na Dade sannan nace Kai kana so na ne? Shuru ya min a ransa ya tunanin wato Dole sai yace Mata I love u zata San Yana sonta, maganata ce ta katse Masa tunani da gobe fa muna da schl,Dole a hakura da ita zuwa 3wks sannan ki fara zuwa karki manta komai a sirri,karki Bari a San inda kike ok?

   Allah ya kaimu na furta tare da Mikewa Ina hammar bacci ga tsoro Ina ji wannan gidan na aljanu ba karamin daurewa nakeyi ba a hankali nace Zan  kwanta, kallo na yakeyi ba kyafta ido.


     Ya gano tsoro na hakan a jikina light ya kashe ya rike Hannuna tare da Jana bedroom dinsa,hakan ya min Dadi,a toilet dinsa nayi wanka na shirya kaina cikin kayan baccin daya dakko min da kansa Amma sun nuna tsaraici da yawa,sai da na Gama sannan shima yayi shirinsa,zanyi Shimfida a kasa kenan yace saman bed ki kwanta Amma Ni bazan kwanta a kasa ba,banyi Masa musu ba na kwanta saman bed dinsa me Dadi da kamshi komai Fari Kal, Ina kallonsa Yana ta feshe feshensa na turare har ya Gama ya hau Saman bed din kusa Dani, Addua ya Shiga yi min Yana shafa min Bayan tawa Dana yi sannan yaja Mana blanket ya lullubemu, a tsorace nake dashi.


      A hankali yace relax ki daina batawa kanki lokaci kina tsorace tsoracen banza,ok nace tare da Kara gyara kwanciyata,munyi Shuru shi kuwa Online ya hau a waya sai Murmushi yakeyi Yana chat abinsa, kishi ya kamani ko da Mata ne sannan Kuma da Daren Nan Yana kusa Dani Yana iya chat da wasu gaskiya ban cika mace ba, Istagram yake dubawa hotunan Yan Mata Yan gayu suna ta wucewa takaici ya kamani tare da tsinewa Wanda ya shigo da social media,Yana kallona yanda nake Mika wuya Ina Masa leken chat, sai wani Kara dage wayarsa yake sama Dan bashi da gaskiya baya so na gani, nace badan Tsoro ba ayi a gaban mutum Mana,dariya na bashi Amma baice komai  ba yaci gaba sound na dariyarsa har fita yake, kishi yasa na fisge wayar na jefo ta kasan Bed amma a hankali yanda baza tayi komai ba.


      Mikewa yayi daga kwace zai dauko abarsa Yana a zaune ya sunkuya zai dakko na zura hannayena ta cikinsa na fara kokarin jawoshi baya,yaki ya Ina ta Nishi na mike tsaye a saman bed din Ni Dole bazai dakko wayar ba,wuyansa na jawo baya da karfi,ba tare da ya Bari na sani ba ya kashe wayar ya barta a kasa ya dawo saman bed yace dakko min wayata da hannunki ko na ballaki,Bazan dakko ba wanne me gida ka gani Yana chat da dare? Me kika bani da zai Hana nayi chat? Common Hira Baki min.

    To ai Dan ban Saba da Kai bane Ni Danbature na sani ba Aliyu ba,Bari na dakko wayata to ya furta tare da yunkurawa zai mike daga kwance da sauri na rungume wuyansa kamar Wanda muke wrestling, danneshi  Wai zanyi na koma samansa na kwanta sosai kamar shine katifar tawa.

    Dariya yakeyi yanzu sosai yasan da niyya yayi hakan bazai hanashi ba,fuskata tana saitin tasa hancina nasa Ina gogar nasa, lips dinsa na tsurawa Ido maitarsa ta taso min a hankali na fara kissing nasa,Hannayensa yasa ya zageyi ni tare da rungumeni a jikinsa, Ina kissing dinsa sosai sai mamakina yakeyi.


     Hannayensa masu matukar laushi yasa Yana shafa gashi na, a hankali Kuma ya rabani da kayan jikina,shima ban San ya akayi ba sai ji nayi ba komai a jikinsa,Kunyar sa nake ji Ina Dan fuskewa, shi Kam ya Gama zarewa a kunnena ya rada min I love u,Ina kaunarki tun ban San ke matata bace nake sonki, Ina jinsa a Raina ban Gama yarda ba ko Don kawai Yana son wani Abu a wajena ne yake faman yi min surutai,Shi Kam da gaske yake har zuciyarsa wani abin ma baya iya fada min Kar na rainashi wai sai Nan gaba.

   Wannan Danbaturen kwaro ne wajen iya romancing mace ba irin na kauye ba,abinda yake min ya zarta tunani na,watarana ban San sanda nake tafka abin kunya ba nayi wasu kalaman na soyayya tare da kukan dadi.

   Shi kuwa harka ta samu sai wadaka yakeyi son ransa,Yana tsotse tsotse iri iri yake min,a kirjina dukiyar fulani na wasu irin Abubuwa yake musu masu nauyin furtawa Wanda Ni kaina rudewa nayi, wani irin kisses yake min masu zafi da gardi😃.

    Kamar Engine haka ko wanne gabbansa ke min aiki a jikina na gagara ganewa Wanda nima nake Dan Masa Abubuwa duk da cewar Dadin danake ji ya hanani aikata Masa komai,tunda  ya gangaro cibina zuwa down dina Yana min wasu Abubuwa da Bakinsa ban ma San sanda ya shigeni ba,duk da cewar naji shegen zafi Amma ba yanda nayi zato ba sabo da ya murzani da yawa.

    Lokacin dadina ya Kare brain dina ta dawo normal sabo da ban Saba ba sau daya na taba yi shima ba na masu hankali ba,Amma wannan ji nake kamar yaune na farkon, tun Ina daurewa na kasa hanashi na dawo na fara rokonsa ya barni Haka,baya iya ko magana sai na soyayya da Kuma kukan dadinsa da yakeyi,ka rantse Engine ake jona Masa baya gajiya ko kadan, abinda yaga dama yakeyi.

    Kuka na fara Amma bawan Allah ko Karasa shedani baiyi ba ya canja salo ma,abinda yake ji a tare Dani Bai Jin zai samu wacce ta Kama kafata ma,a fili ya dinga cewa ya godewa Allah yayi Dace shi Kam Babu wata ta biyu ko me za ayi Inshallah.

   Ya Dade Yana min aiki har ma na gaji da kuka na daina har ya samu nutsuwa,ya gamsu sosai sannan ya kwanta a gefe wanwar Yana Hutawa Yana Jin wani Dadi yau yasan shi Ango ne, tunda Haka ne sabon Amarci za a bude babun shi.

  Ji yake da ace da Hali ma ya daukeni mu bar kasar Amma ba halin hakan,yasan Mum nasa da gano Abu,Amma yanda yayi dacen mace to ace a turai ake amarcin nan,Nan kasar tayi kadan a wajen mace kamar Fadila.

   Sai da ya huta sannan ya fara lallashina Ina jinsa Yana ta surutun sa mutumin da magana sai ta Kama yakeyi.


    Yana shafa gashina ina saman Kirjinsa yace Yan matana kasar Nan tayi Miki kadan a Amarci,a Raina nace tayi maka kadan dai tunda Ni za a cuta,a fili Kuma nace Bata yi ba, in dai kina so sai na Samu yanda zanyi mu tafi yau ma kuwa,Murmushi nayi nace a'a mu zauna a Nan ga schl dina,ka manta Kuma Daddy idan ya nemeka fa? Tsakin takaici yaja an takura Masa shi,mutum kamarsa bashi da yanci wajen iyayensa.

   Lallabani yaci gaba da yi Yana fada min kalamai masu dadi Wanda Ni kaina wasu ban taba jinsu ba sai yau a Bakinsa,yayi da turanci yayi da Hausa wataran har Faransanci yakeyi ya manta bana ji,ko yayi Russian language.

    Har bacci ya kwasheni da sauri ya tasheni yace na manta wanka zamuyi ba a bacci da najasa.

   Shagwaba na fara Masa Ni bacci nakeji Amma sai da ya daukeni tare da gasa min jikina nayi wankan tsarki da wankan sabulu,Sam naki yarda ya shugo toilet dinma sabo da kunyarsa nake ji.

   Bayan na Gama shima yayi na tsarki Dana sabulu,da kansa ya canja bedsheet ya Kara gyara dakin da toilet sannan yasa bedsheet a washing  machine tare da canja sabo, kana ya tayar da nafila yayi rakaa biyu da adduoi sannan ya kwanta kusa Dani na juya na shige jikinsa tare da kankameshi bacci me Dadi yayi gaba damu.


      Saddiqa ita kadai a zaune ta hango Mum Ice tayi bako da katuwar Leda ya Shiga part dinta,a hankali ta lallaba ta Shiga part din, bako Yana Palo Yana jiran Hajiyarsa ta fito ya Bata sakon boka,Saddiqa tunani takeyi ba bakon kirki bane tana Shiga sukayi Ido biyu da Me kawo sako,kamar mahaukaciya Haka fit ta fisge ledar a hannunsa ta bude wani ruwa me wari ya zubo Mata ga wata tukunyar kasa a ciki an Mata Hadi kawai Saddiqa ta saki ledar tukunyar ta ragargaje komai yayi kaca kaca sannan ta fice da gudu ta bar part din ta koma dakinta tayi wanka tare da canja Kaya ta wanke wancan ta shanya ta fito tsakar gida tana yawonta tare da wake wakenta kamar ba ita tayi ba.

    Ko da Mum ta fito ta samu bakon nata ya mike tsaye Palo kaca kaca,tace lfy? Nan ya Bata labari Amma Bai San wace tayi Masa Haka ba,Sam tunanin ta Bai Kai Saddiqa bace tafi tunanin su Shekara ne ko Misisi tace tashi kaje zanyi maganinsu zasu bar gidan Nan.


     Washe gari kuwa da wuri Mum ta zuga Daddy kan a Kori su Shekara su koma kauye danginsa da Dangin Karimatu tare Dana Asiya sune suke haddasa rigima a gida,Mijin tace Nan yasa aka tarasu yace kowa ya bar Masa gida Har Yan uwan Asiya,Saddiqa kawai aka Bari sabo da Hajjojo tace Banda ita,duk da cewar ita kanta Hajjo Babar Daddy tsoron Maman su Ice take ji,kamar taga malaika.


   Su Shekara yau za ayi kauye,mazan kawai aka Bari sai Saddiqa Amma Dangin Mum Ice su suna Nan,dolensu suka tattara nasu ya nasu,Dr who yayi magana,Mum tace idan ya Kara cewa ko ehem Bata yafe Masa ba,Dole yayi Shuru Ana ji Ana gani suka dinga kawo taxi suna tafiya tasha, Karimatu sai balai takeyi Amma anfi karfinta.

    Asiya tasan da Ice Yana gari ko yaji labari da ba Wanda zai bar gidan,Amma ta Kira wayoyinsa duk a kashe har number karya daya Basu ta Kenya duf,shi kuwa Yana can Yana Shan Amarci Bai San me akeyi ba.

    Maganin da Saddiqa ta zubar tare da fasa tukunya kasan bed din Daddy za a sa inda zai kamu da cuta ya dinga ciwo a tsaitsaye har ya mutu ba tare da an San wa ya kasheshi ba.

   Saddiqa mukus tayi tasan ita ta zubar Bata San Ma mene ba.

   Tana zuwa Islamiyar gidan sannan Dr who ya sata a secondary schl jss3 aka Bata, masifa ta dinga yi ita a kauye ta Gama secondary schl University zata tafi Amma an dawo da ita baya,Bayan ko karatun Hausa da kyar take iya iyawa.

   Da kyar take zuwa schl din,sai Karimatu tayi mata fada kamar zata duketa sannan take shiryawa.


    Mum Ice bata hakura ba ta shiryawa Daddy Abinci Amma da ruwan magani ita Dole sai ta kashe shi,Kuma ko ba tsafi Daddy duk yafi sonta Haka Allah yasa Masa sonta sosai Amma ita duk Bata gani so take ta mallake Masa dukiya Baki daya ta koma kasarta.

    Saddiqa tunda ake girkin kamshi ya dameta sai da taje part din da dabara sai data Bari an shirya dining tana jikin labile ta boye,Mum na tafiya Saddiqa ta fito dauke da Leda baka katuwa ta juye abincin Allah yasa kala daya ta hada sai lemo shi yasa ta juyeshi Baki daya har zata tafi sai ta fasa,ta dauki flask din na Daddy haddadden gaske taje kitchen dinsu ta zubo fried rice ta kawo ta ajiye kamar gaske.


   Tana fita Mum ta shigo tare da Daddy ta ruko hannunsa tana Masa wata karairayar karya,saida suka zauna zatayi serving Nasa taga ba abincin data girka bane,tsoro ya kamata ta kwala ihu tare da ja baya,tace Aljanune suka canja min abinci ba wannan na dafa ba wlh,Leka kwanon Daddy yayi yace hmm haba Maryam kawai dai kinyi girki baiyi Dadi ba Zaki ce Aljanu to wa zai canja Miki Ina kika taba Jin Haka? Kwanon ya jawo tare da cewa ko mene tunda kece kika dafa abar kaunata Dole naci, ya zuba abincin yaci abinsa Haka sabo da yunwa yake ji bazai jira ba.

   Takaici ya Kama Maryam to Wai me yasa Plan dinta yanzu duk rushewa yakeyi Baya tafiya dai dai irin da?.


    Part dinta ta koma tare da Kiran bokanta tana bashi labari yace na fada Miki danki Yana da aure,sannan kinyi sake Yana saduwa da Matarsa ta sunna,komai naki bazai yi dai dai ba sai kin raba aurensu.

    Ki San yanda zakiyi kisa shi gaba Dole ya fada Miki Matarsa kafin mu san yanda zamu Raba su.

   Kan Mum ya Gama kullewa fa ta rasa abinyi tana jira Ice ya dawo kawai ta sa Dole taji gaskiyar magana.


    Washe gari da safe kasa bude idona nayi yayi yayi na ki bude idona,wayarsa na kunne Asiya ta kirashi da safe Haka ba lfy kawai yace ya daga Kiran,Hlo Nanee, labari ta bashi Aunty fa tasa an Kori yaran gida, kiyi hakuri Nanee bani da time yanzu sai na dawo Dole aiki ya min yawa,yana magana Yana kissing wuyana yanda baza a ji ba,mantawa nayi nace zanyi wanka,da sauri ya datse kiran sannan ya kalleni yace kin manta za a kamamu,au na furta tare da rufe bakina.

   Kiranta yayi back suka Gama maganarsu, karshe tace naji kamar Maganar mace dazu,Da sauri yace Babu gaskiya Nanee kunnenki ne,ok sai munyi waya.

   Tana kashewa ya cire layikansa Baki daya yasa sababbi a wayarsa yanda baza a sameshi ba sai idan shi ya Kira, sannan ya kaini toilet nayi wanka da Brush na fito shi Kuma tuni ya kashe wayoyinsa tare da komawa toilet wacce take wani dakin daban.

   Bayan munci gayunmu na gaske da kansa yayi Mana breakfast tare da bani a Baki da kansa,ba laifi na Dan fara sakin jiki dashi.

   Shi ya gyara part din Ina kallonsa ya hanani daukan ko tsinke har ya Gama ya dawo Palo inda nake, Hannuna nasa tare da sarkewa da nashi Ina Masa wani kallon so kasa hakura yayi ya Shiga kissing dina Yana shafa Albarkatun kirjina a hankali. 

   Zuciyata nake wa fada kan ya kamata na saki jiki da Mijina muyi rayuwa me dadi,na daina kunya da wani noke noke.



    

     






AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









               66-70










Official









By

AsmaBaffa







   Ga page dinku

 mutanena                    

            Sadiya Sadiq,Fateema IG, Mummy Abbuna,Hajara,Maman Khalifa,Mmn bilkisu.







     Wannan page ya min Dadi.














         Ganin zai wuce gona da iri na dakatar dashi ta hanyar riko hannunsa da nawa a hankali nace uhm..uhm..pls yanlabai a taimakeni na warke,Murmushinsa me tsada ya saki tare da kallona irin na so da kauna yace Amma zuwa dare ai Zaki warke ko? Ido na zaro darefa kace? Ai sai Nan da 1wk Zan warke idan ma fa na warke da wuri kenan.

   Hmm fada kawai kike yaushe zan iya jira sai kinyi 1wk Ina kallonki bazan iya ba yanda kike din Nan so sweet kwana daya ma yayi min yawa,yanzun ma Baki ji yanda nake ji ba, da Sigar Shagwaba nace Ni Dan Baturena na farko ba Haka yake ba da zalama wannan Kai ai lalata wurin zakayi da wuri.

   

    Dariya ya Shiga yi min sosai Yana kallona yace dama Haka kike? Kara fada min naji Ina Zan lalata? A Shagwabe na Dan dakeshi a kirji da wasa Ina dariya,Ina a zaune ya kwanta a saman kujerar tare da daura kansa saman cinyata kana yace kinsan me ya bani dariya lokacin Dana tuno da Kauyenku time din bani da hankali dana Shiga cikin Matan Kai Amarya lokacin ban San me akeyi ba kawai ke nake kallo Ina tunanin ina za a kaiki,dariya nayi nace Ni Kuma lokacin Dana ajiye maka jiran tallan goro na ka bar Yara sukayi Masa kaca kaca.

    Hannuna na daura saman Kirjinsa Ina Wasa da rigarsa yace aike kinfini ma Shirme time din kin San brain dina da matsala kika ajiye min goro Wai na jire Miki,hhhh muka fara dariya tare nace Wai mene Asalin zuwanka kauyenmu ne? Bazan iya tunawa ba nasan dai Ina mota tare da Driver wasu kamar Yan fashi suka taremu a Nan suka min wata Allurar tare da Sa Ni a wata motar suka tafi Dani abinda nake iya tunawa ke Nan sauran ba a hayyacina nake ba har nazo kauyenku wlh ban sani ba.


   Tausayinsa da kaunar sa ta Kara Shiga ta sunkuyowa nayi da kaina zanyi kissing din lips dinsa kafin na Karasa ya turo min Dan lips dinsa jajir dashi Murmushin da ban shirya ba nayi tare da janye kaina,fuska ya Bata da Wasa,Kara mikawa nayi kamar zanyi ya Gama lumshe ido Yana jira yaji duf na janye tuni, cike da Shagwaba kamar mace yace pls...Yar dariya nayi nace to yanzu ba Wasa na Mika kafin na Kai ya sakalo wuyana da hannunsa ya rike Kam ya Shiga tsotsar lips dina.


   Mun Dade a Haka kafin na kalli time 12pm nace abincin Rana ya kamata na daura Mana abinci, muna amarcin Zan Bari kiyi abinci na rigada nayi Order kullum za a kawo safe,Rana,dare sai Nan da 1wk Zaki Fara min abincinki Mai Dadi.

   Fari nayi da Ido me Jan hankali,Ido ya zuba min kawai ya kasa daina kallona kusan Haka muka yini sallah ma tare mukayi abarmu gwanin shaawa,na fara sakin jiki dashi ba laifi sabo da yanda yake nuna min kauna Yana wani mugun ji dani.


     Aunty Maryam gaba daya ta Hana kanta sakewa,ta dami rayuwarta da bakin cikin Rashin ganin Danta Aliyu Wanda burinta ya dawo ta sashi gaba Dole ya fada Mata wace Matarsa,yayin da ta Kara takurawa Asiya ta hanata sakewa sai faman zuga Daddy take Dan ya rabu da Asiya ko ya Kara wulakantata, Asiya Bata da aikin da ya wuce ta Shiga daki taci kuka tare da yin addua, sabo da yanzu ko Daddy ta gaisar ko kallo Bata isheshi ba,ta Gaza gane zaman wa takeyi a gidan abin da zafi ace mijinka tsakaninka dashi sai kallo,ta Dade da mantawa ita mace ce ko Namiji.

   Yau ta gaji tace gwara taje ya Bata kwananta ko ya saketa.

A bedroom dinsa ta sameshi Aunty Maryam na gefensa,Karimatu tana can baya a zaune suna Hira sai nishadi sukeyi, Asiya na Shiga ya Bata fuska,Wuri ta samu ta zauna itama tare da gaida shi ko kallonta baiyi ba.

   Wajenka nazo Daddyn Yara so nake ka dubi girman Allah sannan da dokokin da yasa na hakkin mace kan mijinta karfa ka manta ba Haka kawai Allah yace ayi aure ba sai da yasa dokoki,Ni ka wareni baka sauke min hakkina na tsawon shekaru ba daya ba, Ice shine ke min komai,ba Ice ke aure na ba Kaine idan har baza ka iya ba to ka sawwake min ko Kuma ka sauke min hakkina kamar yanda kakewa sauran abokan zamana, cike da ladabi ta Gama bayaninta

    Budar bakin Daddy sai yace to ai da Ice din kika aura ya fiye Miki,Maganar Bata yiwa Matan Dadi ba,ba Asiya kadai ba har Karimatu da Aunty Maryam sunji rashin dacewar Maganar Daddy.

  Karfa ka manta Danka ne Ice kake hada matarka ta sunna dashi cewar Karimatu uwar masifa,Dakatar da ita Daddy yayi tare da zura hannu a Aljihu ya zaro kudi dubu biyu Rak ya watsawa Asiya sannan yace gashi Nan nasan darajar kwananki Bai Kai 2k ba na siyi kwanan naki Kinga kinci riba tashi ki bace min a gani.

   Asiya Bata San sanda Hawaye ya wanke Mata fuska ba ta mike ta bar Masa kudin tayi tafiyarta.


   Farin ciki ya Kama Asiya,Karimatu kuwa harda munafuncin gaskiya Daddy Bai kamaceka Haka ba,a ranta Kuma tana sheka dariyar murna.

   Asiya yau kuka ta shashi,Saddiqa taga tana kuka ta Shiga part dinta taji tausayinta.

  Washe gari Dr who yasa Saddiqa gyaran dakinsa kasancewar yaga ta Dan goge ba irin da ba.da murna ta amshi key tace yau zaka ga gyaran da baka taba gani ba likitan yan duniya,Haka take ce Masa yanzu Dan taga Yana shaye shaye da neman Mata shike Nan tace Dr ne Amma na Yan duniya.


    Bayan ta Shiga bedroom din tace yau gyara iya gyara zatayi Wanda har kyauta sai yayi Mata,sai da ta Gama da toilet neat sannan tace yau katifar har ita Zan dage kwalima zanyi Masa,ta dage katifa tana share kasan bed sai taci karo da layoyi na bokanci,ga wata Yar tukunya ta kasa daure da Jan kyalle,tarkacen iri iri,Saddiqa tace aradu Ana tsafi a gidan Nan,Nan ta rotse tukunya,sannan ta farke layoyi komai sai da tayi Masa warka warka sannan tace ance idan akayiwa tsafi fitsari Yana karyewa ta samu tarkadun laya ta hade kansu tare da tsula musu fitsari 😅 sannan ta kwashe ta zuba a toilet tayi flowshing ta share komai ta zuba a dustbin tare da goge ko Ina,har fitsarinta data tsula kadan ta gyara,Dr who yasa ayi gyara Ana Masa fitsari a dakinsa, Nan dai room ya fito fes Yana kyalli tasa turaruka ta kulle ko Ina ta fito da sharar ta Kai waje ta watsar Dan ma Kar ace itace tayi barnar kayan tsafi.


    Bayan tayi wanka ta shirya cikin doguwar Riga yanzu an rage kauyanci,tana ganin motar Dr who ta tafi da gudu ta taro shi tun a hanya take ta bashi labari yanda Tasha aikin gyara tace ba karamar wahala nasha ba Kai Wai komai sai kayi kaca kaca dashi kamar Dan yaro,dariya yayi,ai yau har kyauta sai kayi min sabo da Ni Nan da kake ganina jaruma ce wajen aiki, ba a ja dani tun kafin na gani ma ga kyautarki gashi ya zaro 5k Dr who ya Bata kyautar .

   Kai ta girgiza tare da cewa gwara ka bani wayarka nayi game me zanci da wannan kudi masu yawa haka,kije schl ki kashe ya furta,ta zaro Ido tace Haka kawai ayi kidnapping dina a banza ko Yan fashi su tareni, dariya ya dinga yi suna tafiya,ci gaba da bashi labari tayi tace wani ya taba bani dubu daya in fada ma a garinmu na sai takalmi me shegen tsadar gaske ragowar chanjin na siyi katuwar kaza Ina kiwonta tana nan a gidanmu yanzu yaranta data Haifa guda shida.

 

   A cikin dubu dayan duk aka siyi takalmi me tsadar gaske harda kazar kiwo? Ta bashi amsa sosai ma,ai ni na iya maida biyar ta koma goma tattali gareni,ashana ma a gidanmu idan aka siyo sai na siyo reza na dinga rabata biyu duk sirantar ashana sai na maidata Siri Siri da Reza sabuwa Kuma na kunnawa Ummanmu wuta da ita.Dariya Dr who kawai yake Sha.


   Tare suka je har Bedroom din Dr who yaga daki tsaf tsaf yaji dadi kuwa yace za a je dake ta wajena ga waya kije kiyi ta game kafin na shirya na fito, da murna ta karba tace to kamomin tashar game,dariya yake game dinma Tasha ce kamar Tv,Bayan ya kamo Mata game ta fice tana yin game dinta,ko Islamiyya yau Akan game tace baza ta je ba wasanta zatayi.

    Karimatu tace ke dai ko shashasha Islamiyyar ma baza kije ba akan game? Saddiqa ta kalli Shehu Niga tace gane min Hanya Dan uwa Allah ya kawo Mana ci gaba mun daina Wasan kasa nasara yayo Mana kayan Wasa na Yan gayu ace baza muyi ba,Shehu me Maganar Mata yace wlh fa Yar Nan more waya banza ta fadi,ke Wai wayarki ce kiji Karimatu din Nan.

    Shuru Karimatu ta musu Yan uwanta sai Allah musamman Shehu Niga Bata Isa dashi ba.

    Saddiqa duk kayan da aka fitar za ayi ku

Yautarsu irin tsofaffin na Mata Dana maza duk sai ta karbe Wai zata kaiwa Yan uwanta na kauye da kawayenta,ta Tara Ghana must go sun Kai biyu na kayan sawa,har na Kaka Hajjo tsohuwa karbewa takeyi ta boye abinta.


     Matan gidan Manya idan baku manta ba akwai Wanda ke aure a Abuja su biyu Murja da Hanna na Karimatu,daya a Nan Lagos Hanifa ta Asiya sabo da matsalolin gidansu ko zuwa basa yi ganin gida sai su Dade basu zo ba tare da yaransu.wannan lokacin dai Sunyi meeting iya masu auren zasu zo ganin gida su danyi 4days su koma gidajen mazajensu,su Sunyi aure da hankalinsu suna zumunci a tsakaninsu ba irin Yan gidan ba Tunda sukayi aure sukayi hankali kansu a hade yake.

   Sai da suka tambayi yaushe Ice zai dawo daga Kenya aka fada musu Nan da 2wks zai dawo sukace to ranar Suma zasu zo ganin gida sabo da ayi zumunci.


    Kwananmu Uku tare da  Ice munyi mugun sabo da juna,kauna da so ya sake kulluwa a tsakaninmu,wani soyayya mukeyi ta gaske kowa ya gani sai mun birgeshi abinda nake so yake min Nima Haka na zage Ina kula dashi bilhakki da gaskiya mun manta da wata matsalar gidan su Ice ma,Bai kara nemana ba in Banda Romance har na kwashe kwana hudu,banyi zaton zai iya daga min kafa ba Amma sai gashi ya bani mamaki ammafa da kyar ya jure kullum sai munyi dambe yake hakura.


    Yau tun da muka tashi yake fushi Dani Akan naki bashi abinda yake so Ina tsoronsa,bana Jin dadin fushin da yakeyi Yana zaune a Palo Yana kallon News tare da latsa laptop dinsa, lemon Dana hada me sanyi na kawo Masa na ajiye gefensa na zauna kafada ta tana gugan tasa,da kafadata na bigi tasa kadan ya kalleni na kashe Masa Ido daya, Kai ya dauke yaci gaba da Danna system,da cinyarsa nayi matashi da ita na kwantar da kaina, har yau Bai kulani ba, hannunsa na kamo tare da Sa yatsansa na tsakiya a bakina Ina tsotsa a hankali.


    Shidewa yayi tare da lumshe ido ba shiri ya kwantar da kansa a jikin kujera shi kadai yasan me yaji a jikinsa, idonsa ya Zama so sexy yayi jajaja kadan, a jikinsa na zauna tare da dauke laptop din na ajiyeta gefe  wuyansa na rungumo Ina goga lips Dina tun daga Kirjinsa zuwa wuyansa na gangara kunnensa na Masa rada Ina lasar kunnensa tare da Sa Harshena kadan a ciki,gigicewa yayi ya rungumeni a jikinsa gaba daya,a hankali nace me kake so? You ya furta min Yana kissing din wuyana, a nutse muke gudanar da abubuwanmu, ya rabani da kayan jikina,Boobs dina masu tafiya da Imaninsa yake Wasa dasu Yana sarrafa su yanda yake so,ban hanashi ba tayashi nayi yaji Dadi na gaske ya samu nutsuwar da rabon ya samu irinta tun ranannan da yayi Second day sai yau na Third.

    Ni kaina yau na Fara Jin Dadi banji zafin ba sai kadan,ba karamin jajircewa nayi ba wajen sashi farin ciki na jiyar da shi dadin zumata,yayin da ya Kara matowa a kaina ya susuce na Kara tafiya da rayuwarsa.


  Ko tsinke bana komai na abinci kamar yanda yace Haka kawowa akeyi daga eatery abinda muke so ake kawowa,kafin kace munyi wani irin kyau,kiba da fari, shape dina ya Kara wani Karuwa na bude kana kallona kasan hutu ya fara samun wurin Zama a jikina bare Kuma Ogan nawa Dama dashi a cikin hutu yake ga uwa uba Naira.

   Yau yace sai muje swimming pool na gidan muyi wanka dama Ana Dan zafi zafi,nace bani da kayan wanka Danbaturena ,yanzu Danbaturena nake ce Masa yace Sunan yana Masa dadi shi kuma yace min Balarabiyata, cikin kayan lefena Naga ya bude wata akwati gaba daya kayan wanka ne ciki masu azabar kyau na Yan gayu, wani bra da pant pink sun hadu karshe,wurin swimming din daban yake Babu Wanda zai ganka indai ba Kai ka budewa mutum ba,yasha gyara wurin ya Hadu ga ruwan yasa an maidashi Sea blue Yana kamshi,muna Shiga cikin harabar wajen na canja kaya, shi kuwa da short wando sai towel ya ajiye gefe, Nima Ina son Shiga ruwa musamman muna kauye sosai muke Shiga Rafi,banji wani tsoro ba na shiga shima ya shigo sai faman Bina yake da mayen kallo Wanda Ni kadai nasan maanarsa, jikina ya karaso tare da watsa min ruwa a fuskata, ramawa nayi muna dariya na shige jikinsa tare da rungumoshi ta baya na janyoshi da karfi muka kunna nutso a ruwan Nan muka taso sama kafin ya shaki numfashi naci gaba da tsalle Ina watsa Masa ruwa a fuska na hanashi sakewa sabo da na fishi iya ruwan ma.

    Zuwa yayi ya kamoni ya dannani a ciki da kyar ya dagoni Ina tari da dariya bayansa na Dane Ina abinda Naga dama a Haka muke ta nishadinmu abin dadi.


    Yaune 2wks ta cika yau Kuma zai koma gida damuwa ta taru ta min yawa Ni kadai a wannan gidan sai Yan aiki,gashi nayi mugun sabo dashi Taya zanyi rayuwa Ni kadai ba shi sai dai yazo jefi jefi ga Office zai koma,sannan Babu kwana sabo da Mum zata Sa masa Ido tasa Cid a gano Mata a Ina yake kwana Dole sai dai yazo na Dan lokaci da yamma ya tafi domin safe zuwa Rana Yana Office sabo da Daddy baya barinsa ya huta da aiki,abin duniya ya taru ya min yawa,na rasa me zanyi duk kuwa da cewar Ina zuwa schl Nima bana gida kullum Amma ai Ina bukatar Mijina a kusa Dani.

  bedroom na kwanta na Shiga rasgar kuka ganin da gaske anjima yamma lis zai tafi gida yau baza mu kwana tare ba,Babu jikin Dana ke makalewa nayi bacci a lallausar skin dinsa me kamshin Dadi.

    Yini nayi Ina kuka lokacin ya fita Yana Kara shirya min yanda zanji dadin Zama a gidan.

   

    Shi kanshi ya fini damuwa ga Sona da tunanina Wanda ya hanashi sakewa,ya zaiyi da irin yanda baya so yaga mun rabu dai dai da second,yanzu zai yini bai ganni ba,Bai ci girkina ba,ga yanda nake kasheshi da soyayya ga iya kwanciyar aure,ga biyayya Taya zai iya ace bazai kwana a jikina ba me santsi da laushi,ga kyauna me tafiya da Imaninsa Hadi da diri iya diri,Yama za ace Wai bazai dinga rayuwa da Matarsa ba abar kaunarsa.

    Gashi dangi da iyaye Basu San da ita ba,ga matsalar Mum dinsa,ga rudin da yake ciki ko yaushe Mum zata iya kashe musu uba,ga gidansu Babu tarbiya,ba zumunci kamar ba Yan uwa ba,yaushene gidansu zai gyaru,abinda ma yafi bashi haushi abinda Daddy kewa Asiya da irin zunubin da yake kwasa idan har Mum ce ta Masa tsafi to duk abinda ya aikata na zunubi ta sanadiyar tsafin kanta zai koma.

   Yana son uwarsa Sam baya so ta mutu a Haka domin zai wahala idan ta mutu a Haka to wuta zata wuce, Bai son hakan ta kasance da ita,fata da Addua yake Mata Allah ya shiryata.


   Murja,Hanna tare da Hanifa sunzo tuni da yaransu ko wacce yaranta biyu Murja ce kawai me Yara biyu.

   Jira kawai suke suga Ice ya dawo daga Kenya an Dade ba a hadu ba,sabo da Dangin basa wani ziyartarsu sai Ice kawai yake Dan zuwa watarana,yaransu ma Ice suka Fi sani.


    Shugowar Aliyu gida kenan da ledojin shopping iri iri a hannunsa Yana ta kwala min Kira tun daga Palo,Shuru baiji Ni ba kasancewar ya Saba kullum zai ganni a Palo cikin kwalliya ta gaske Zan tarbeshi tare da hugging nasa Ina bashi zazzafan kisses.

    Direct Bedroom dinsa ya wuce ya Hangoni saman bed dinsa Ina ta kuka,Tun jiya muke daru dashi kan Ni ban yarda ba Dole ya zauna tare Dani,ya rasa taya zai lallasheni.


    Kawai kwanciya yayi saman bed tare da manne min a jikina,ya fara shehekar kuka shima da Wasa Sautin nasa ya zarta nawa,idan na Kara vol sai ya Kara shima idan na canja salo shima ya canja ban San sanda Dariya ta kwace min ba Ina goge hawayena,jikinsa ya janyoni shima Yana dariyar farin ciki ganin ya bani dariya, harshensa yasa Yana lashe min hawayena, Yana shafa jikina Ni kaina rigarsa na cire Masa muna murzar juna da zafi zafi kafin kace me wasan ya canja salo saida muka shayar da junanmu madarar dadi sannan mukayi wanka muka kyashe cikin Kaya na alfarma,kyan Dana yi ba a magana cikin Gown hadaddiya da kadan ta haura mazaunai na.

   Cinyoyina lukuta lukuta suna sheki da walwali, cikin wasu arnayen kana Nan Kaya ya shirya Wanda idan ka kalleshi sai ka sake,kishinsa naji zai fita Yan Matan gidansu dangi su kalle min shi ko Matan gari.


    Tagumi nayi a gefen bed Ina zaune,kusa Dani ya zauna tare da cire min hannayen danayi tagumi dasu,yace Mene Haka kuma Darling? Hawaye ne ya kwararo min,Wanda shima ji yake kamar yayi kuka sabo da abinda yake ji a ransa kamar zamu rabu gaba daya.


   A hankali yace Wai ya kike so nayi da Raina ne? Kin San fa matsalata kin San komai, maimakon ki kwantar min da hankali sai dai ki Kara daga min shi,so kike na zauna Mum ta gano shike Nan na Shiga uku,kin San ta wlh zata iya tsine min,Ina so na rabu da mahaifiyata lfy sannan Daddy shima Haka ke dai kin San komai,Nima ba so nake na rabu dake ba,kullum fa zanzo na ganki,sannan maybe ma Kullum ki ganni a schl dinku,kiyi hakuri muyi manage kafin komai ya Zama normal,da ace bana sonki bazan shirya hakan har ki tare ba,Ina matukar kaunarki,Ina sonki Babyna ya furta Yana shafa gefen fuskata,Kinga na siyo Miki sabuwar waya me tsada iPhone,ga laptop ma sabuwa,kalla kiga duk kayane Nan iri iri na siyo Miki,Kuma zamuyi ta waya ba adadi ga video call duk kullum zamuna yi kafin nazo da yamma,ba abinda zai Raba mu,ga Yan aiki Nan Mata biyu maza biyu sai ki Kira daya Nan part din ta dinga tayaki Zama da kwana Kuna Hira yanda baza kiji tsoro ba ok? Kai na daga Masa alamar ae.


     Zanyi missing naki abincina karki manta da yamma 5pm Zan na zuwa Ina cin me Dadi wajenki,karki manta ko mene kafin ki aikata ki fada min a waya,karki Bari asan muna da alaka,idan asirina ya Tonu Mum wlh tsine min zatayi yanzu ma gaf take da tsine min,ki dinga Taya Ni Addua kullum kina yi Mana,ki dage da Addini na sanki da addini ba matsala,karatun boko ma ki dage,sannan yau din Nan dake Zan tafi Zan saukeki kusa da gidanmu Bayan na Shiga sai kema kije gidan wurin Nanee kice gaisheta kika zo,idan kinje kice daga kauye kika zo wajen Attine kika biyo ku gaisa,pls ki Kara kwantarwa da Nanee hankali,kije wajen Mum kice kin kawo Mata mijinki Zan hadaki da wani Wanda Zaki Kai Mata a shine Mijin naki,lokacin hankalinta zai kwanta baza ta dinga bincike na ba,yanzu ma nasan Ni take jira na koma taci ubana,kwanciyar hankalina kawai kuje da wani a matsayin shine Mijin naki,idan kin fito ki hau taxi ki tafi gida shima Mijin aro yayi nasa waje.

   Acting zakiyi sosai yanda zamu sata a rudu, pls Kar a samu matsala.


    Hmm to ai ya kamata duk Yan gidanku na nuna musu shi a matsayin shine Mijina na kawoshi su gaisa ba Mum kadai ba yanda zasu rage sa Ido,sannan bazance daga kauye nake ba,an Gama biki a kauye a Lagos muke zaune dashi Dan cirani ne na aureshi.

   Dariya yayi tare da cewa Good Idea tashi ki shirya mu tafi.

  

    Cikin atamfa da katon Hijab na shirya irin shigar matar me karamin karfi nayi na fito muna dariya,Nan ya bugawa Wanda Zan Maida a matsayin Mijin nawa, waya ya kira yace Sa'ad dauki taxi kawai mu hadu a kusa da gidanmu,kayi Shiga kalar me rufin asiri Kai ba talaka ba bakuma me kudi ba.

   Kashe kayan wuta mukayi muka fita da kansa yakeyi Driving Ina gaban mota hannunsa cikin nawa,sai da ya tsaya ya siya min tsarabar da Zan bawa Nanee,Asiya,da Mum. 

    Mun kusa da gidansu ya tsaya yace na fita sai ga Saad da Taxi Kyakyawan guy ne shima ga iya wanka,na Shiga Bayan mota da tsarabata a Leda katuwa,shi kuma Saad muka gaisa ya shige gaban mota.

     Danbaturena yace ku fara zuwa Ni a karshe zanzo lokacin da zaku tafi Zan shigo,zanyi muku muzurai tare da wulakanci kawai kamar a film zamuyi kun gane,Saad yace an wuce wajen,Nan muka yi gaba,shi Kuma ya dauke hanya ya tafi wajen Ayman closefrnd nasa.


     Kofar gidan muka tsaya,Masu gadi sun sanni ba Bata lokaci suka bude Mana muka Shiga Bayan min gaisa dasu nace ga Mijina Saad suka gaisa tare da tayani murna.

    Text din Danbature ne ya shigo wayata na duba,Yar Balarabiyata karfa ki zake ko kallonsa karkiyi wlh I'm so Jealous, tunaninki nakeyi kina fadar wani ne mijinki ba Ni ba.

 Murmushi nayi na Masa reply da Hmm Never Mind My Husband it's just a game kafi kowa sanin yanda nake tsare maka darajar aurenka a kaina tun ban San Zan sake ganinka ba.


     Text ya turawa Saad yace karka kallarmin Mata Malam dake shima abokinsu ne sama sama Babu Wanda ya sanshi a family na Ice,dariya Saad yayi Amma a ransa wani birgeshi nakeyi,gaskiya Ice ya samu mace ta nunawa,sai yaji dama da gaske shine Mijin wannan Kyakyawa Fadila.

   Anya kuwa bazai San ya zaiyi Mum tasan zancen ba tasa Ice ya sakeni shi Kuma ya aureni.

   Shawarar da yake tayi kenan a ransa kafin Saddiqa ta yanke Masa tunani da sallamarta ban santa ba,itama Bata sanni ba,Amma gaskiya itama Saddiqa Kyakyawa ce ba laifi.

  Ta kalleni tace Kai tunda nazo garin Nan Banga ta gari ba sai ku,ke gaki da Hijab har kasa,shi Kuma yasha shadda da hula kamar a Kano state,yau Naga mutanen kwarai na gari a Lagos wlh sai kin Zama kawata Dole ma tana tafi da hannunta.

    Dariya ta bani kawai na wuceta nace muje Saad muyi sauri,Har Saddiqa ta biyo bayanmu tace sai na rakaki Nima,wajen wa kika zo a gidan Nan?.












AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










               76-80










Official









By

AsmaBaffa









      Amatullah,Agas,Aisha  Zubairu,Maimuna,Aysha Ad, Ummu Haneefer,Bibaabdulhamidnuhu & Zeemama. Ina Godiya da Sharhi page dinku ne.



   Fans afwa kwana biyu bana replying Sharhi naku Ina busy ne karku gaji akwai Kuma Wanda nasu yasa waiting ban gani ba,Kar kuga nayiwa wasu ku banyi ba bangani bane ayi min afwa.










         Part din Daddy ya Isa da sauri tun kafin ya Shiga yaji Hayaniyar Karimatu tana mun Shiga uku ta kashe Mana miji,yasan Daddy ake nufi ,Yana karasawa yaga Wuka a hannu Mum dinsa da jini a jikinta,Asiya na jikin gawar Daddy tana Rusa kuka,Karimatu ihu da balai take faman yi Yayin da wacce ta aikata aikin Mum tana rike da wuka a hannunta tana karkarwa jikinta yayi sanyi ta kasa motsi.

    A wajen Aliyu ya durkushe tare da fashewa da Kuka ganin Daddy kwance cikin jini,Mum kuwa rantse rantse ta fara yi ba ita ta kashe Daddy ba,Son wlh ku yarda Dani wallahi bani na kashe shi ba,wlh shugowa nayi na tadda Wuka a kasa Daddy kuma a kwance shine na dauki wukar sai ga Asiya ta fito daga Toilet din Daddy,Bayan Nan Karimatu ta fito Allah ne shedata wallahi bani bace.

    A matukar fusace Ahleef yace kece Mum dama kin ce sai kin kashe Daddy sabo da Neman duniya,Wallahi ko me Zaki ce bazan yarda ba kuma kamar yanda kika yiwa Daddy indai Ina Raye sai an bi hakkin Daddy an yanke Miki hukunci dai dai da abinda kika aikata.

 

   Alhmdllh Aliyu ta cucemu wlh gwara mu talauce mu zauna da mijinmu Akan ya mutu gashi kinyi Mana aiki yiiiiiii Karimatu ta fashe da kuka,Asiya Kuma tana kan Daddy Tana Rusa Kuka, kafin kace me gida ya cika dam,Yan jarida,makwafta,Yan uwa,kowa ya sheda Mum itace ta kashe Daddy da hannunta,Yan jarida,Yan Sanda sun yiwa gidan tsinke,Asibiti aka tafi da Daddy, Likitoci suka rufar masa,Anyi gwaje gwajensu an gano Daddy Bai rasu ba,Nan aka samu manyan Likitoci suka Masa aiki me kyau,kowa zuciyarsa Babu dadi sabo da Daddy Yana tsakanin rayuwa da mutuwa,Likitoci sun tabbatar bazai tashi yanzu ba,Kuma ko yaushe zai iya mutuwa idan ba wani ikon Allah ba,wukar da Mum ta Burma Masa ta Shiga da yawa, Mum Kuma tuni Police sun tasa keyarta an kulleta kafin ayi bincike,Dr who da yaran gida kowa har su Shekara dake kauye kuka sukeyi ba ji ba gani,Daddy da yake komai nasu,Babban jigo,Mai tallafa musu zai tafi ya barsu,Hajjo kuwa Hawaye baya karewa Hawan jininta ya tashi itama tana Asibiti kwance Ana Bata kulawa ta sankame, Asiya itace karfin jinyar Daddy.


    Ni kuwa ban San me ya faru ba,Naga dai Aliyu ko waya Bai kirani ba,na gwada kiransa a kashe wayoyinsa,Hankalina ya tashi,washe gari 5pm Ina faman jiransa yazo Gidana na Gama tsara kwalliyata na hadu karshe Amma Shuru Bai zo ba,Hankalina ya Kara tashi,Ina zaune Amma hankali na baya jikina ko kadan.

   Ina tunaninsa naji Karar motarsa,farin ciki ya kamani Amma nace bazan nuna ba sai na nuna Masa ya Bata min Rai, Door bell naji na mike a nutse kafin nayi motsi naji mutum gwaraf ya Fado jikina,Ido muka hada Hawaye male male a fuskar Danbature Hankalina yayi mummunar faduwa da sauri nace lfy? Me ya faru,Mum ce tace ka sakeni? A wajen ya durkushe yaci gaba da kukansa Yana fada min Daddy,Mum ta kashe Daddy Fadila yau,Salati na saki nace da me? Wuka ya furta, kaina ya daure na Kara tsanar Mum.


   Innalillahi wa inna ilayhirrajun Nima na zauna a wajen kawai,a hankali Yana goge hawayensa yace Bai mutu ba Amma likitoci sunce ba Lallai ya rayu ba,Ina Mum din to? Na tambaya, police sun tafi da ita zasuyi bincike a kanta ya bani amsa.

    Taimaka Masa nayi ya mike tsaye na jashi Bedroom dinmu sannan na kwantar dashi saman bed ya Dan huta Ni Kuma na shiga kitchen,abincin Dana shirya Mana na kwaso na kawo Bedroom sannan na jashi toilet, da kaina nayi Masa wanka na shiryashi muka fito tare da gabatar da Sallar Magrib da isha muka yiwa Daddy Addua sosai,kafin Nan na zauna  a saman bed Zan bashi abinci yace ya koshi,bazan iya cin komai ba Fadila zuciyata tana wajen Daddy, bana so Daddy ya rasu ba tare da ya yafewa mahaifiyata ba abinda take Masa na fili Dana  boye,bana son Mum ta mutu ta wuce wuta a lahira,tausayi ya bani na kwantar dashi saman cinyata tare da karo Karfin ac, a hankali Ina shafa Masa sumarsa zuwa wuyansa da,Ina shafa hancinsa da girarsa me gashi cike da sanyayyar murya nace ka kwantar da hankalinka Danbaturena inshallah Daddy zai warke bazai mutu ba,kuma Mum zata shiryu har Daddy ya yafe Mata ma,damuwa Babu abinda zata maka,kawai Addua zamu dage da yi Masa kayi hakuri muci abincin Nan ko kadan ne Amma idan ka kwanta baka ci komai ba,Kuma nasan rabonka da abinci tun jiya da ka bar gidan Nan.


      Lallashinsa na dinga yi kamar Zan yi kuka sannan na samu ya karbi abincin Ina bashi Yana ci Nima Ina ci,kadan yaci yace ya koshi,sabo da Nima Ina damuwa ban iya cin na kirki ba,na kaiwa Masu aiki nace su cinye shi.

   Yana kwance a jikina Ina kwantar Masa da hankali har Allah ya taimakeni yayi bacci sannan na gyara Masa kwanciya naje nayi wanka da Shirin bacci Nima na kwanta gefensa bacci yayi gaba Dani,cikin dare ya farka tare da Zama kawai a saman bed Yana ta aikin tunani da hawaye, Yana Haka na farka na ganshi,da sauri na tashi tare da furta haba Honey kamar baka San kaddara ba,da tunanin da kakeyi kana Bata time tashi muyi Alwala kawai mu Kai kukanmu wajen Allah, Dole nayi Haka Baby Baki San me nake ji bane,na sani Mana tashi Ni dai muyi Nafeela kawai bazan jure ganinka cikin wannan halin ba,Bai min musu ba mukayi Alwala tare da Fara Nafilfili,mun Dade sosai kafin muka kwanta bacci yayi gaba damu,bamu farka ba sai da Asuba,muna sallah yace shi asibiti zai tafi ya gano jikin Daddy Kar ko ya mutu Bai sani ba.


    Yanzu da Asuba zaka tafi? Karfa ka manta idan mutuwa ce baza ka iya hanawa ba ko kaje ko baka je ba Dan Allah ka kwanta ka samu bacci ko kadan ne jiya fa kusan bakayi bacci ba kwana kayi kana bugawa Dr who waya ya jikin Daddy.

   Da kyar na lallabashi muka kwanta bacci ya dauke mu me karfi, bamu farka ba sai 10am, a gurguje naje na shirya Karin safe shi kuma Yana wanka,Bayan na Gama shi Kuma ya shirya cikin jallabiya me tsada fara yayi mugun kyau, ko turare Bai sa ba duk son turarensa,da kaina na fesa Masa sannan na kaishi Dining ya zauna nayi serving Nasa nace yi hakuri kaci Bari na shirya tunda an kama Mum sai na bika Hospital Amma ka ajiyeni a bakin gate Bayan ka Shiga Nima Zan Shiga kawai zance a radio naji labarin nazo dubiya.


    Murmushi yayi Wanda tun shekaran jiya ban ga Murmushinsa ba,Dadi naji na wuce nayi wanka na shirya cikin lace me Masifar kyau da tsada,ban daura dankwali ba kawai gyale na yafa na zari Handbag dina sannan na dauko basket din Dana shirya abinci iri iri Wanda ya Dace aci da safe Zan Kai asibiti.

   Yayi mamaki Kuma yaji Dadi na Kara birgeshi,Sona yaji ya Kara shigarsa yanda nake damuwa da damuwarsa data iyayensa tare da duk Wanda ya shafeshi.


     Hannuna ya jawo na dawo ya zaunar Dani saman cinyarsa tare da kissing din Wuyana ya furta yar Balarabiya ta Baki ci komai ba,nace Ni kaina banjin yunwa Dan Baturena baya cikin Jin Dadi,fuska ya Kwabe kamar zaiyi kuka da Shagwaba shima yace gaskiya sai kinci abinci daga Hospital schl fa Zaki wuce, Hawaye ne ya Dan zubo min nace Allah hankalina ya tashi yanda kake damuwa gashi Ina tunano Daddy Yana bani tausayi.


   Hannu yasa Yana goge min hawayena Yana cewa it's ok yana shafa gefen fuskata da hannunsa me laushi,Daukana yayi cak ya sabani a kafada kamar yarinya sannan ya dauki basket din da hannu daya muka fita har mota ya sakani a ciki sannan yasa basket a Bayan sit, ya figi mota muka bar gidan,Yana Driving hannuna Yana cikin nasa daya Yana tuki a nutse muka Isa Hospital kafin mu Karasa ya saukeni na fita tare da daukan basket na abinci na,Bayan ya Shiga da kamar 20mnt ya tura min text cewar na shigo ya fada min address na room din,Ina Shiga muka hadu da Nanee tare da Dr who sun tafi siyo Magunguna,Gaisawa mukayi Nanee tace a Ina kika ji? Nace a radio ya jikin Daddy,Dr who yace da sauki Yana mamakin kyan Dana Kara da haske ga Yar kiba nayi,Lace din dake jina suke kallo wannan lace yafi karfin siyen talaka sai yaran shugaban kasa ko Gomna,nasan Address din Amma na nuna ban sani ba sai Dr who ne ya rakani sannan ya koma wajen Nanee Ni Kuma na Shiga room din da Sallamata.


   Danbaturena ya rike Hannuna Daddy kam Yana zaune gefen bed din,Nan Kuma ga Saddiqa da yaran gida maza da Mata sun cika dakin kowa yayi jugum jugum, mun gaisa nayi musu ya me jiki na ajiye musu abincin,Saddiqa tace kamar kin San yanzu ake tunanin aje gida a kawo abinci, Nanee da Dr who tun jiya suna Nan asibiti Basu ci komai ba,Bari suzo suci,Murmushi nayi kawai muka hada Ido da Dan Bature ya min signa tare da kashemin Ido daya,Nima Haka na Masa Saddiqa Yar sa Ido ita kadai ta ga abinda mukeyi,Aiko sai muka ji tace Fadila da aurenki babu kyau wlh Zaki Shiga sabanin sharia.

 

     Babu Wanda ya San me take nufi anyi tunanin shirmenta ne data Saba.

  Na Dade a zaune lokacin Nanee da Dr who suka shigo su Kuma Yan gidan suka tafi gida suna cewa da yamma Karimatu zata zo, Nanee ta zauna gefena sannan tace kamar kin San yunwa muke ji,Dr who ta zubawa itama ta zuba suka ci da yawa tare da Hada tea me kauri su Sha abinsu,yayin da Police suka zo zasuyi bincikensu Akan abinda Mum ta aikata, muna zaune Inspector ya fara yiwa Nanee tambayoyi yace Maryam matar Daddy tace ba ita ta aika ba,sannan tace ke ta samu a toilet din Daddy kin fito? Kuka Nanee ta fara tace sharrin Maryam ne lokacin Daddy ya sani na wanke Masa toilet sabo da bani da Amfani a wajensa face Yar aikin gyara Masa part dinsa wanda kowa ya san da hakan a gidan,ina ciki ina wanke toilet naji maganar maryam suna hira da Daddy har yayi bacci sabo da ya gaji bashi da hutu,sai kakarin Daddy naji kawai da gudu na fito na iske Maryam dauke da wuka a hannunta duk jini.

    Haka Asiya Allah sarki tayi ta bayani tana kuka,Amma dan sanda yace tunda su biyu ne suka Shiga part din Daddy a ranar Dole a tafi da Asiya itama a kulleta sabo da aci gaba da bincike zuwa nan gaba a tura su kotu,ko a jira Daddy ya warke sannan ya fadi wacce tayi niyyar kasheshi sai a yanke hukunci, Tausayin Asiya naji sosai,Ice ma haka muna gani aka tasa keyarta zuwa kurku ku, Danbature yace ki zauna a wajen Daddy tunda Kinga Ba kowa Dr who ma ya tafi gida zai samu yayi bacci zuwa dare zai dawo,Ni yanzu zanje police station Zan kashe kudade a maida Mum da Nanee wuri me kyau inda baza a musu komai ba, farin ciki ya kamani.


    Ganin ba kowa na matsa jikin Danbaturena na rungumeshi sosai tare da cewa Ina sonka Mijina Allah bawa Daddy lfy a hankali yace Ameen,idan na dawo kawai ki tafi gida zanzo da dare yanzu Mum na kulle Kinga gida ya rikice Babu me sa Mana Ido Kinga kullum muna tare ba wani boye boye,Murmushi nayi tare da furta Allah yasa komai yayi settling da wuri mu nunawa duniya mata da miji ne,auren sunna,Hmm ai har yau Addua nakewa Abbunki da ya daura min Aure dake,Daddy Yana warkewa Zan fada Masa a sirri, Kiss ya manna min a goshi yace bye tare da daga min hannu ya fita,Ni Kuma naci gaba da Zama Ina kula da Daddy har Karimatu da wasu yaranta masu aure suka zo,Hanna,Murja da Haneefa suna kuka, Karimatu tace Fadila uwar shishigi da kinibibi Nan ma sai da kika San ya akayi kika zo kenan har da barinki jinya kamar babanki, to masu shi sunzo sai a tafi ko uwar iyayi son a cuso Kai gidan masu kudi, tunda kinyi Aure ai sai a barmu musha iska.


     Shuru nayi Mata Kuma ban tafi ba Ina jiran Mijina ya dawo sai na tafi kamar yanda ya Umarceni,Hanna da Murja ne suka dinga yiwa Umma Nasiha kan Bata kyauta ba,mutum yazo dubiya Amma taci min mutunci Haka,Mikewa Karimatu tayi tare da ficewa waje fuuuuu tace na gaji da Zama a asibiti na tafi gida idan kun Gama ku taho,mamaki ya kamani Wai matar Daddy guda Yana wani Hali Amma ko 30mnt Matarsa baza tayi na jinya ba, dasu Hanna muka dinga Zama muna Hira sama sama sannan sukace yanzu Dr who zaizo Bari suje su ga Doctor zasu yi magana dashi, suna fita Ni kadai naci gaba da Zama da Daddy Ina kula dashi duk da cewar baya motsi Amma Ina kusa dashi har yamma tayi lis 5pm sannan Danbature ya dawo lokacin muna zaune dasu Murja Yana shigowa na kalleshi gaba daya hankalinsa a tashe yake,idonsa jajir,da gani Yana tashin hankali,Murja tace sannu Ice sai hakuri ka dinga kwantar da hankalinka,Ido na tsura Masa nima hankalina ya Gama tashi kamar zanyi kuka,Ni Kawai tausayin Mijina nake ji,ya Zan iya tafiya na barshi a wannan halin tsoro nake ji Kar wani abin ya sameshi idan bana kusa,kallonsa nayi tare da kwabe Masa fuska kamar Yar yaye zanyi kuka na kasa saita kaina,ganin Haka yasa ya Dan yi dariyar yake da gani iya labbansa ce,ya kyafta min Ido Yana tuna min da mutane a kusa Kar a gane mu, kafada na makale irin bazan daina ba,Murmushi yayi ba shiri,su Murja Basu San me muke ba hankalinsu na kan yaransu da suka zo dasu,da yatsa ya nuna min Haneefa Wai suna gani,Baki na murguda Masa irin Ina ruwana Ina Kuma nuna Masa idonsa da hannu yayi red,Yana gyarawa Daddy kwanciya    ya nuna min kofa da kafarsa Wai na tafi gida,Yana shafa cikinsa yunwa na damunsa maana naje gida na Masa girki.

     Da sauri na mike tunawa da Bai ci komai ba na yiwa su Hanna Sallama na tafi, shima yace Bari naje Naga Doctor yanzu Zan dawo.


Ina tafiya naji kawai an jawoni wani lungu da karfi,Ina Jin kamshin turarensa na gane Danbaturena ne,da sauri na juya na rungumeshi ganin ba mutane a wajen abinka da private hospital Kuma a Lagos Wanda kowa harkarsa yakeyi, fuskarsa na shafa kamar Zan shige cikinsa nace mene ne?Dan Allah ka kwantar da hankalinka,yanzu Dr who zai zo Yana zuwa ka taho gida kaci abinci ka huta sai kazo ka karbeshi shima ya huta yau ka kwana da Daddy, Ok yace min ki kular min da kanki kinji, Inshallah nace ka daina damuwa kaji,yace to, Shagwaba na fara Masa Ina doka kafafu Allah idan baka dawo ba komai dare sai dai kaga nazo Hospital din nan na kawo maka abinci,samun kwanciyar hankalinka kazo gida kayi wanka ka huta sannan ka dawo asibiti,Zanzo Mana tunda kince ai nace zanzo ya zanyi tunda gimbiya tace ai ban Isa ba,Murmushi nayi tare da saka Hannuna cikin nasa nace  take heart my Love,Kai ya jinjina min tare da manna min kiss a hannu na, hannu na Mika Masa muka tafa tas nace sai kazo Zan yi girki me dadi na tafi,Yana murmushi,gaba daya bakin cikinsa ya yaye ji yake kamar ya hadiyeni ya huta.


    Koda na Isa gida kitchen na wuce kawai nasan yana son pounded yam da miyar kwai Tasha Naman rago Haka na shiryata sannan na hada Fruit salat sabo da baya cin abinci barkatai,Bayan na Gama tare da Binto me aiki muka Kara gyara gidan ya dauki kamshi da kyalli sannan na fada toilet nayi wanka tare da Sallar Magrib,Ina azkhar har Isha tayi nayi sallar sannan na zauna na tsara kwalliyata na hade cikin gown iya gwiwa ce ta cikin lefena take, tayi min kyau sosai na zauna a Palo Ina jiransa,ban Dade ba naji dirin motarsa farin ciki ya ziyarceni da sallama ya turo kofar kawai ya shigo a nutse na mike na Isa gareshi.


     Murmushi na Masa kamar yau na taba ganinsa Haka nake murna,shima Haka sosai ya rungumeni a jikinsa Yana kallon shigar danayi,na Masa kyau yace wow kinyi kyau I missed u ya Kara hugging dina a hankali nace I love you Danbaturena, muje kayi wanka ka kaci abinci ka huta sai ka tafi Hospital Kaine Babba ya Dace kana kwana kaima ba Dr who ba,dadin kalamai na yaji ya Kara Sona a ransa a fili yace Allah ya Miki Albarka Baby,Ameen na furta kana muka haura sama cikin bedroom, na tayashi ya cire kayansa Haka wanka ma na tayashi,kafin ya shafa Mai na zabo Masa kayan da zai sa ya sasu kuwa kana Nan Kaya ne na bashi har winter jacket sabo da Ana sanyi sanyi ko zai jin sanyi a hospital sai yasa Abarsa,tana sakale a hannunsa ya rike Ina taje Masa sumarsa,sai kamshi yakeyi sannan muka sakko Dining na zauna na dinga dura Masa abinci sai da ya koshi yaci da yawa sannan na kyaleshi.


     Ya huta na 1hr 9pm nace to tashi ka tafi,kwanciya ya gyara a jikina tare da cewa ban son tafiya na barki Ina sonki,Hmm Daddy ne fa Oya tashi na rakaka mota,a kunne ya rada min yau bazan yi ba kenan? Me zakayi na furta Ina dariya Dan na gane me yake nufi,Daddy ba lafiya mu muna shagali bazai yuwu ba,rowa kawai Zaki min dama Baki damu Dani ba Haka Zaki Bari na tafi so kike tunaninki yayi min yawa?


    Sai Gobe yau Hutawa zakayi,kawai bakya so ki bani shi yasa kike damuna na tafi,Baki na bude nace na Isa amma yau Allah na gaji kayi hakuri sai Gobe,ok na hakura Amma Gobe da Asuba Zaki ganni,dariya nayi na furta sabo da nacinka?Yeah ya furta Yana Mikewa,muka fita har jikin mota na rakashi na sa Masa bargo tare da flask na  ruwan Na'a na'a  tea a Bayan mota ko zai nema nasan kullum sai yasha,ya Shiga mukayi sallama ya tafi Ni Kuma na koma ciki nayi Shirin bacci na kwanta.


     Mum kuwa kafin Aliyu yaje ya biya kudi ba karamin duka taci ba a hannun police sun sauya Mata kamanni, Asiya kanta sai da Tasha nata da farko Allah ne ya taimakesu Aliyu yaje ya kashe makudan kudade baza a taba kowacce ba sannan wuri me kyau aka ajiyesu Ana ta bincike Amma har yanzu Mum ta rantse ba ita bace shine kawai suka Mika su kotu jibi Monday za a Fara Shiga kotu,Mum ta dauki lauya,Asiya kuwa Aliyu shine ya daukar Mata kwararren lauya da zai kareta shi ya tsaya Mata sabo da yanda yake son Nanee dinsa ba ruwanta da duniya,Mum kuwa Tata ta Kare duk su Linda da Yan uwanta sun yanki ticket sun gudu France dinsu Dan karma a nemesu sheda ko a hada dasu har mazan sun tafi,Meena kawai kanwar su Ice ce ta rage ta maida kurkuku gidanta ko yaushe tana can ganin Mum Bata zuwa ma Hospital ta uwarta take kawai.

   Asiya tana ta rantsuwa itama ba ita bace,bincike da yayi tsanani sai akace Dole a Kama Karimatu ma itama ai Matarsa ce sabo da Haka tana komawa gida da tabar Hospital Bayan ta ci min mutunci sai ga Yan sanda sun tasa keyarta aka tafi da ita itama Ana gana mata azaba kan su fadi gaskiya Amma ko wacce ba ita bace tace, Bayan kowa yasan Mum ce ta aikata hakan.


    Aliyu Yana karasawa Hospital Dr who ya tafi gida aka bar Aliyu shi kadai Yana kula da Daddy,Cikin dare na farka 2:30am na Kira Aliyu a waya yayi mamakin ganin banyi bacci ba,ya kashe ya kirani back yace Me yasa bakiyi bacci ba? Farkawa nayi naji ina tunaninka ya jikin Daddy? Da sauki,Kai bakayi bacci ba? Kin taba ganin me jinya yayi bacci,Ana danyi Mana tunda ba motsi yakeyi ba nasa ma Blanket a mota ka dauka ka kwanta pls ka samu bacci ko Yaya ne,da safe Zan dawo gida sai nayi,ok nace yace kwanta kiyi bacci my wife I love u,me too nace sannan na kashe wayar naci gaba da bacci na.









AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕







     

       

                   71-75










Official








By

AsmaBaffa










      Raliya Nura Lawal,Nomah zinatu,Maman Ameer,Zeenarp Deenawah,Hadiza Hussaini, Binta Nadada.ga page dinku fans.








          

        Murmushi na sakarwa Saddiqa sabo da mate dina ce ba wata Babba bace nace nayi aiki a gidan Nan ne naje nayi aure yanzu ma Mijina na kawo musu su gaisa,Eyya gashi kuwa Kyakyawa kinyi Dace Allah Sanya Alkhairi.

   Ameen nace Muka fara Shiga part din Nanee, Tana Main Palo duk ta rame tayi duhu ga dai kwalliya Tasha Amma kana kallonta kasan tana cikin matsala,Tausayinta ya kamani, da matukar murna ta karbe mu,kafin kace me an cika Mana gabanmu da kayan ci da Sha,abin haushi Saad sai Zama yake kusa Dani kamar zai shige jikina abin nasa ya fara Bata min Rai dannewa kawai nake yi.

    Nanee ga Mijina na kawo Muku muna Nan Lagos a zaune Yana Dan kasuwanci,Allah sarki gaskiya kinyi Dace cewar Nanee,Yar Hira mukayi sama sama sannan muka shige Bedroom daga Ni sai Nanee ta daukeni kamar yarta ta bani labarin halin da take ciki, naji Tausayinta abin yafi da yawa gaba gaba yake,na Shiga Bata hakuri tare da kwantar Mata da hankali komai zai wuce,ko ba komai ta rage jin radadi sannan na Mata Nasiha sosai sabo da taji kwarin gwiwa, nace komai da kika gani Nanee me wucewa ne,duniyar nawa take? Komai yazo Dole zaiyi karshe,ki daina damun kanki.

   Murmushi tayi tace dadina dake Hankali Fadila naso ace Dana Ice ne ya aureki ya Samu mace irinki ai mutum ya dace.


   Muna ta Hira da ita sosai kafin nace Bari zamu tafi zanje na gaisar dasu Mum watarana Zan dawo na Miki yini Ni kadai tunda Ina gari,Allah ya kaimu Fadila Nima zanzo gidan naki watarana, ok Allah ya kaimu na Bata turarukan Da Aliyu ya siya yace na bata taji dadi kuwa tana Godiya duk da cewa ba wasu masu tsada bane sabo da a masu rufin asiri muka je musu.

   Saddiqa tana wajen Saad sai surutu take Masa Ina Fitowa muka tafi part din Karimatu, tayi mamakin ya akayi na Samu miji me kyau Haka Kuma baiyi kalar talaka ba Sam,Bata San Wanda na aura Babu irinshi a Nigeria ba,da ace tasan Danbature ne Mijina Lallai da sai ta Suma,Saad ko Kama yatsan Danbature baiyi ba a haduwa Amma sabo da ta rainani mamaki takeyi sabo da talaka sai talaka,me kudi sai me kudi, sama sama ta karbe mu ko ruwa Bata bamu ba,na Bata tsaraba sai tabe Baki da tayi tace ajiye shi can kujera na dauka.

   Ajiye Mata nayi mukayi Mata sallama,Saad yace sai part din Mum din Ice ko? Kai kawai na daga Masa Sam bana son shige min da yake gaf da jikina.

  Part din Aunty Maryam muka Shiga da Sallama,a zabure ta mike zumbur,Nan muka iske Murja,Hanna da Hanifa sunzo part din da yaransu suna hira, wuri muka samu tare da Zama muka gaisa tare dasu Hanifa na sansu a pics nace kunzo ke Nan? Hmm ae wlh kece mewa Nanee girki kwanakin baya ko?

   Ae nace da Faraa Ina daukan yaransu daya Bayan daya Ina musu Wasa nace Mum ga Mijina na kawo Muku ku gaisa,Da faraa Su Hanna suka gaisa tare da yi Mana Allah Sanya Alkhairi,Aunty Maryam ta Shiga rudani gaskiya yau ta tabbatar bokaye makaryata ne,ga zahiri yarinya ta kawo Mijinta,ta daina zargin Fadila, Saad kuwa a zuciyarsa sai sake sake yakeyi Taya zai Rusa wannan aure shi yazo ya aureni.

    Sabo da murna Mum har da dariya Ana janmu da Hira,nace Mijina fruits yake siyarwa a kasuwa shine muke zaune a Lagos,Baki ta washe tare da cewa yayi kyau,gashi Ice baya Nan Amma yau zai dawo shima,kamar gaske na tabe Baki tare da tambaya waye ma Ice tace Dana Aliyu ko kin manta shi, Ohhhhh na tuna shi yanzu, na share zancen sabo da na Gama ganeta wayo ta hada min ta gani ko Ina da alaka dashi.

 

    Mun Dade muna Yar Hira ganin nayiwa danta Nisa,kyautar Dana Bata ma karba tayi da Godiya,a gidan mukayi Magrib da Isha naci abincin dare,muna shirye shiryen tafiya sai ga Ice farin cikin zuciyata,abin so da kaunata.

   Yi nayi kamar ban ganshi ba,yaje suka Fara gaisawa da Yan uwansa tare da Mum, Mum shima Dan ta ganoshi tace ga Fadila da mijinta ta kawoshi a gaisa,Kallon banza ya watso Mana kallon banza kamar yaga Kashi,Saad ma ya Rama,Danbature yaja wawan tsaki sannan ya zauna kusa da Mum tare da daura kansa a kafadarta Yana latsa waya.Mum fa lissafinta ya kwace bokaye kawai fada suke son hadata da danta karya ne ko Yana da Mata to ba Fadila bace tunda ga zahiri Fadila tayi aure abinta.


    Mikewa Danbature yayi tare da cewa nasha gajiya Mum Bari naje na huta tace anjima kazo Ina son ganinka Ki Bari sai da Safe Mum kin San yau na gaji,ba musu tace to,yayi gaba abinsa,kamar da 20mnt nace tashi mu tafi dare nayi,Saad ya mike muka musu sallama muka fita daga gidan Baki daya,sai lokacin naja ajiyar zuciya,Shi kuwa Saad kishin Danbature yake duk haushinmu yake ji kawai ko magana Bai min ba sai gani nayi kawai ya tsaida taxi ya wuce abinsa ya barni gefen Babban titi Ni kadai, Ina jiran taxi Nima sai ga text din Danbature yace Ina kallonki fa ki Shiga taxi ki tafi gida sai Gobe zanzo yanzu idan na fito da matsala.

   Okay nace sannan na Shiga taxi Nima na tafi gida kawai Ina share kwallata,Ni Kawai Danbature na nake nema rayuwa Babu shi Sam ba dadi, Bayan na koma gida na Kira yar aiki dattijuwa Binto nace zata na tayani Zama.


    Gidan Shuru naji ba Dadi gaba daya kewar Mijina nakeyi,soyayyarsa da kaunarsa sun cika min zuciya,Bedroom dinsa na koma tare da Shirin bacci na kwanta abina,kasa bacci nayi sai juyi nakeyi Ina tunanin Mijina,shima bangarensa hakan take in Banda tunanina ba abinda yakeyi,Yana kwance ya jawo wayarsa tare da latso number ta ya kirani,Tunda naji ringing yanzu da dare After 10pm nasan shine,da sauri na dauki wayar dake ruri na daga,Muryata cikin Sigar Shagwaba da kashe murya na Masa Sallama tare da sakin kukan shagwaba da kyar na iya cewa hope kana lfy Mijina barka da dare.

   Wani farin ciki yaji kana ya amsa min sallamata yace Yar Balarabiya ta ya kike?,nace ba lfy Sweetheart,ki daina kuka bana son kukan ki kinji baka kusa Dani taya zanyi lfy,Zazzabin so ya kamani da karfi.

   Murmushin farin ciki yakeyi kawai sannan yace na kasa bacci sabo da Babu ke a kusa Dani I'm missing you Babyna,ji nake kamar na dauko ki kusa Dani muyi baccinmu Ina shafa jikinki me matukar laushi, My eyes r hurting coz i cant c u, My lips r cold coz i cant kiss u,if im Not with u gaba daya bana Jin dad...miss u Darling.


    Murmushi nayi nace Hmm Danbaturena You have this incredible way of making my heart happy, I really love u,,mun Dade muna waya kafin mu samu bacci ya kwashe mu,wayar da kanta ta kashe kanta,Video call muka so muyi Amma karancin Network na Nigeria ya hanamu yi bamu ji dadin hakan ba.


   Washe gari da Asuba naji Kira nasan Danbature ne,Ina magagin bacci na daga Hello...Uhmmm Babyna tashi kiyi sallah lokaci yayi,zumbur na mike nace to na tashi,ok Shiga toilet ki kunna tap naji,sai da yaji karar ruwa sannan ya kashe wayar.

    Alwala nayi da sallah nayi azkhar sai na koma bacci,11am nayi Shirin zuwa schl nayi kyau cikin doguwar Riga ta material ready made doguwa,na nada gyalena,nasa takalmi me tsini na dauki jaka ta ba tare da nayi breakfast ba nayiwa Binto me aiki sallama na tafi schl.

    Taxi na Shiga na wuce,Bayan na turawa DanBature text cewar na wuce schl shi Kuma lokacin bacci yake tunda Banga reply nasa ba.


     Bangaren Danbature ya Gama shirinsa tsaf cikin wani shegen Yard me Masifar kyau da tsada kamshi ne kawai ke tashi a jikinsa ya fito Yana takunsa na takama,Nanee ya sanarwa ya wuce Office Kar ayi girkin komai dashi,Nanee tace to sabon salon naka ya isheni yanzu abincinma ka daina ci a gida,ko fa break baka yi ba,Tea kawai ya kurba Dan kar Asiya tace shima zai gujeta sannan ya fita zuwa part din Mum dinsa suka gaisa ta kalleshi sannan tace gaskiya na iya haihuwar kyawawan Yara,Dariya ta bashi kafin taci gaba da cewa son tambayarka nake sonyi pls ka fada min gaskiya ba abinda Zan maka ka daina boye min sirrinka kasan darajar uwa wace ce matarka ta sunna? Ya akayi ka aureta? Sannan wa ya daura maka auren Wanda mu iyayenka bamu da labari,sannan a Ina take ya sunanta? Duk da gabansa ya Fadi haka ya fuske ya fara dariya yace wlh kina bani mamaki Mum kamar Baki San bana karya ba ko mene Zan iya fada bana tsoro ko kin manta ne,Ina da auren Zan boye Miki ne? Ko Daddy ai Dole ya sani,ki daina damun kanki ki yarda Dani Mum,ajiyar zuciya ta sauke tare da cewa to ai Kaine na kasa gane inda ka nufa,idan nayi gabas sai kayi yamma,wlh kana caja min kwakwalwata na kasa gane komai dinka,Amma karka sake na Kama ka wlh baza kaji da kyau ba.


    Murmushin yake yayi kawai tare da cewa kiyi hakuri Mum Amma Ni bani da aure Kuma Zaki gane gaskiyata Nan gaba Ni na wuce Office,Bayan Sunyi Sallama da Mum Bai wuce Office ba Direct schl dinmu ya taho Bai fita da Driver ba shine Ke Driving lokacin mun fita daga lecture na farko sai Nan da 30mnt zamu Shiga wata lecture din,a waya Naga kiransa lokacin muna tare dasu Amira kawayena,Hlo Danbature na na furta Ina kashe murya Wanda duk gulmarka baza kaji me nace ba,fito kusa da school gate naku Zaki ganni a wata bakar Marcedes Benz ki shigo motar kawai bazan fito ba sabo da baka San inda zaka ga idon sani ba Kar a kamamu cewar Ice.


    Murna nakeyi na mike Ina me cewa Ameera Bari zanje ganin wani sharp sharp Zan dawo,ok muna jiranki, Ni kadai na tafi Naga motar wata sabuwa daban, gaban motar na bude na Shiga,sanyi da kamshi ya bigeni, gashi motar Tasha tint baki, megidan nawa ya Gama hadewa,ya min kyau yau fiye ma da kullum, Ido ya kafeni dashi,Ido muka hada na lumshe nawa tare da yin fari dasu,cike da matsanancin farin ciki nace Ina yini Yanlabai,rungumeni yayi a jikinsa sosai muna shakar Kamshin juna, ban San sanda na fara kissing nasa ba,cikin rigata ya tura hannunsa tare da rada min nayi missing wannan abubuwan nawa masu laushi, har 30mnt ta cika bamu sani ba sai Naga time nace Zan Shiga aji,yace Anya yau kinyi break? Banyi ba baka Nan ba Dadi shi yasa banyi komai ba,Fuska ya Bata so kike ki rame?kizo ki lalace motar ya juya muka bar schl din zuwa wani shawarma joint ya min take away shima ya siya a motar muka ci muka koshi da kansa ya dinga bani a Baki sannan muka dauki hanyar komawa schl, Bayan ya ajiyeni na Shiga class shi Kuma ya wuce Office cike da farin ciki.


     Yau 3pm muka tashi daga schl,Taxi na Shiga zuwa gida,Ban zauna Hutawa ba na hau gyara part dinmu duk da cewa masu aiki sun gyara Bedroom dinmu ne kawai na kulle da key,da kaina na gyarashi neat da toilet ko Ina ya dauki kamshi,kitchen na fada Bayan nayi sallar laasar, na fara tsantsara lafiyayyun girke girkena masu shegen Dadi sabo da Mijina gab yake da dawowa.


    Ina Gama shirya komai na sheka wanka tare da tsara kwalliyata cikin kana Nan Kaya short wando red da kadan ya Dan sauka ciyata kadan,da Yar wata Riga Fara ko cibi Bata Gama rufewa ba me hannun vest,gashina har gadon baya na sakeshi tare da gyara shi Yana sheki da kyalli,kamshi kawai nake ta ko Ina,idan baka sanni ba zakace Yar Ethiopia ce ko balarabiyar gasken ce,nayi kyau shape dina ya fito gwanin Sha'awa,sai da na kalli kaina na sake kallo Ina godewa Allah Ina Haka naji Door bell kafin na fito har ya bude kofar ya shigo,Ina sakkowa daga step shima Yana tahowa cike da nishadi shigata da kwalliya ta ta Gama tafiya da Imaninsa, ya Gaza dauke idonsa a kaina, Bai Bari na Karasa sakkowa ba ya daukeni cakwas dariya muke tare Ina ce Masa Oyoyo, kallo ya Kare min yace Wai Wai Haduwa Yar balarabiyata kin hadu,kinyi kyau,nayi Dace,Kai Amma na godewa Allah daya bani ke a matsayin Mata nayi  Dace a duniya.

   Dadi nake ji yana yabona,ya Kara min kwarin gwiwar Kara zagewa inyi Masa kwalliyar data fi wannan,Wanda hakan da yawa mazanmu basa yiwa matansu sai idan kayi laifi su Isheka da fada,Amma idan kayi abin a yaba baza suyi ba Hausawa kenan.


     Bai direni ko Ina ba sai saman bed cikin bedroom dinsa,Ba tare da yayi wani abuba kawai ya fara murzani Nima nayi missing nasa na tayashi muna Jin dadinmu, da Zafi zafi muke kissing juna,ya fara  sarrafani yanda yake so, dukiyar fulanina da ke birgeshi ya Sa a Baki  Yana Sha Yana shafa su,ya Gama tafiya Dani bama ji bama gani, sai da muka samu nutsuwar kanmu sannan mukayi wanka tare da sake sabon hadewa, muka zauna a Dining muka ci abincinmu muka koshi dam sannan yace Allah ya Miki albarka Amaryata,Ameen na furta tare da komawa jikinsa a Palo na kwanta a jikinsa muna kallon Film Yana Wasa da sassan jikina.

   Romancing muka fara daga bisani muka wuce Bedroom tare da canja salo,sai da ya sake yi sannan hankalinsa ya kwanta,Nima naji Dadin harkar, Aliyu na daban ne cikin maza, sabon wanka muka sake bacci ya kwashe mu me dadin gaske, bamu farka ba sai 9pm Karar waya ya tashe mu.


   A gurguje ya tashi wayarsa na ruri muna dubawa muka ga Sunan Mum ne ke yawo a screen din,Sai ga Kiran Nanee ma suna goslow, har zai daga nayi sauri na rike Masa hannu a nutse nace karka daga tashi muje ka shirya kaje gida ko wani abun ya faru,idan ka daga Mum zata iya tracking location namu,a gurguje na jashi toilet tare mukayi wanka da sallar Isha sannan ya maida kayansa da yazo dasu gudun kar ya canja Mum tace bada su ya fita ba,Har mota na rakashi Ina Masa Addua Yana kissing dina mun Dade a Haka kafin na lallabashi ya Shiga mota ya tafi,lokacin na dawo cikin Palo sannan na Kira Binto tazo tayani Zama.


    Danbaturena kuwa sai da ya kusa da gidansu sannan ya tsaya tare da Kiran Mum tana dagawa yaji ruwan balai kazo Ina nemanka,hankalinsa ya tashi tunaninsa Mum ta gane inda muke zaune,Nanee ya Kira tana dagawa yaji tana ta faman kuka tana Aliyu kazo akwai matsala a gidan nan, gani Nan kawai ya iya furtawa ya datse Kiran tare da kunna hancin motarsa cikin gidansu da sauri.


   Saddiqa ya iske tana ta faman zirga zirga a tsakar gidan tana tamke bakinta tana Kai kawo,tana Ganin Aliyu ta Karasa wajensa da sauri tace Sauri kake? akwai matsala ta furta tare da fashewa da Kuka, da sauri yace lafiya ke Kuma? Saddiqa ta sake fashewa da Kuka,cikin Aliyu ya duri ruwa,hantarsa ta kada yayi zaton mutuwa akayi a gidan, da karaji yace mene ki fada min meke faruwa? Saddiqa tana shesheka tace Shehu Niga ne ya kwace min Naira Hamsin dina Kuma gobe Zan siyi Aya me sugar da ita,wani bakin ciki Aliyu yaji,tsaki yaja ya wuce abinsa ya zata Maganar kirki zata yi Wai Aya me sugar.


    Shehu Niga ne shima ya shararo da gudu Yana a taimakemu jama'a, kan Aliyu ya kulle,kwakwalwarsa ta juya to ta Ina zai Fara,,ga Mum,Asiya Kuma na kuka,Shawara ya yanke kawai ya fara zuwa sashen Daddy yaga meke faruwa Don yafi zargin ko abin ya Hado da Daddy nasu tunda yaji Nanee na kuka.




    


   HADIN KAI FANS Kuna birgeni Ina sonku.














AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕







                86-90









Official








By

AsmaBaffa





  Ina matukar Godiya da jinjina muku...

     Maman Nusy,Aisha h kunji,Hassana Danja,Mr Mubarak,Ummu sadeeq, Aeesha A Salim,Maman Ameer,Ishkee,Maman Fati,Aishatu Musa gidalo,Deexu,oum Naufal.


 


    Page naku ne

        Aisha Humairah,Fancy Honey,Maman Yuseef,Hafsat, Oums Zara and Wasila.

     








        Da sauri na kwaci kaina Ina harararsa da Wasa nace idan aka Kama mu fa? Wai ya akayi alkalin Nan yayi Saurin yanke hukunci haka Kuma yayi me sauki nayi mamaki fa,Murmushi ya saki tare da cewa aiki nane kin San kasar Nan sai da kudi sannan yasan Daddy shi yasa ya saukaka lamarin Amma da har Nanee sai tayi prison wlh bazai daga kafa ba.

    Numfashi naja nace Kai duniya Wai Nanee guda,karki ga laifinta Mum ce da laifi ita tasa Daddy koma me ya aikata,ita Kuma Nanee zuciyarta ta fara bushewa da nasan hakan zata faru wlh gidansu Zan Bari ta tafi kawai gashi abin ya girmama, yanzu wanne Namiji ne zai iya Zama da macen da tayi yunkurin kasheshi? Ko ya hakura bazai saki jiki da ita ba,yanzu ban San wanne hukunci Daddy zai dauka ba da nine gaba daya sakin su zanyi.


   Kadan na dukesa a kirji  baka da kirki kawai yayi hakuri Kar ya sakesu,ka tafi gida kawai sai Gobe,kin ma Isa yarinya tare zamu tafi,nifa bazan bika ba,kwana na nawa rabona dake Dan Allah kizo mu tafi,Hajiyarmu tana Nan Ina so muyi Hira da uwata Ni bazan bika ba,takura min yayi Dole sai na bishi Ni kuwa na sakar Masa kukan shagwaba ba shiri yace ya hakura Amma shima a nan zai kwana gobe sai mu tafi gaba daya. Farin ciki ya kamani nace na gode na gudu ciki na barshi a Nan Yana kirana Amma naki zuwa,yace hmm zaki bayani.


    Muna zaune a dakin da aka bawa Hajiyarmu muna Hira wayata ta Shiga ruri na duba Naga sabuwar Number na kirana,banyi niyyar dagawa ba Hajiyarmu tace ki daga mana Dole na daga naji wata Muryar Namiji Yana amsa sallamata,waye pls? Wani masoyinki ne Wanda ya Dade cikin matsanancin kaunarki,Malam wrong number ne Ni Ina da aure, Hmm ai na sani ba kece Fadila ba matar Ice? Nace ae itace,to nafi Ice sonki a sannu sai kin zamo matata Nan da kankanin lokaci zanyi sanadiyar mutuwar aurenki Ni kuma na aureki,Wlh Fadila da gaske kaunarki nake tun farkon ganina dake.

  To Ni Kuma bana sonka  bana kaunarka wlh ka kiyayeni Dan Babu Wanda nake so ko zanso a duniya sama da Ice,kafin yayi magana na datse wayata na kasheta Baki daya.

  

   Hajiyarmu ta kalleni lfy Fadila? Waye Haka? Wlh ban sanshi ba,kiyi ta Addua to Allah kiyaye sannan ki sanarwa mijinki da wuri Kar ya hada Miki sharrin da za a kasa warwarewa,boyewa mazaje shi ke jawowa a samu babbar matsala ki sanar Masa da wuri.

   Hajiyarmu duniya ce ta lalace yanzu da yawa ba tsoron Allah wasu ma su basa harkar nemen Mata sai da masu aure,wasu Matan Kuma basa neman maza sai Sunyi aure yanzu zamanin Nan Allah ne kadai yasan yaran da ake haifarwa wasu mazan suna rikesu a matsayin nasu Wanda Kuma ba nasu bane,

     Hajiyarmu tace Ke Kam Fadila kinyi Dace Allah ya taimakeki da samun Miji irin wannan,ki daure ki kula dashi sosai ki Masa biyayya,mijine na gari Aliyu, ki Zama me hakuri da juriya,ki rike addininki, munga rayuwa munji abinda bamu taba sani ba a duniya kamar a film rayuwar wannan gida wlh munyi darasi sosai,naso ace anzo da Anty Amarya itama ta koyi darasi mu hadu mu Kara gyara halayenmu Dan muma muna da laifuka da dama Wanda inshallah zamu gyara mun koyi darasin rayuwa.

   Farin ciki ya kamani nace Allah yasa Hajiyarmu,Ameen tace sannan ta Miko min katuwar Leda na kayan gyaran jiki ta fada min yanda zanyi Amfani dasu.


    Nace Hajiyarmu Bari naje wajen su Ya Salman muyi Hira sai na dawo,to sai kin dawo ai su Salman sun samu ci gaba ta sanadin aikin da mijinki ya samo musu Murmushi nayi tare da furta ai na gani tun a jikinsu sunyi kyau da Zama Yan gayu ga daukan wanka Haka Ana ta kamshi,jeki kyaji komai daga bakinsu.

   Ina Fitowa na Samu Abbu a part din Daddy suna Hira na Shiga wajensu da ladabi na zauna kusa da Abbu nace Abbu zuwa fa nayi na ganka na tafi,dariya sukayi har Daddy, Abbu ya furta jeki gobe zamu hadu.

  Allah ya kaimu nace na fita zuwa bangaren Su Ya Salman suna part din Ice, Ina zuwa na samesu tare da Ice suna ta Hira harma da wasu samarin na gidan da Kuma wani Babban abokin Ice wato Alamin,Dr who ma Yana cikinsu Ana Shan hira.

   Da sallama na Shiga suka amsa min na tsallake kowa na Shiga tsakiyar Ya Salman da Ya Musa na zauna dama su kadai ne 3seater.

   Kawai sai Naga Danbature ya wani hade rai,kamar ban gani ba na shareshi na riko hannun ya Salman nace Ya Salman kuzo muje muyi Hira Mana ko tunawa Dani bakwa yi ai to yau sai mun kwana muna Hira,Dr who yace to anji masu yayye ba inda zasu duk abinda ma Zaki fada musu ki Adana su sai gobe,Ya Salman yayi Murmushi yace tashi ki tafi Ni bana Jin Hira yau,bare Kuma Ni da zanyi waya da sweetyna  yanzu bamu da time naki sai gobe.


   Shagwaba na fara yiwa ya Salman dama munfi shiri dashi nace pls Ya Salman tare da daura kaina saman kafadarsa,kefa bakya Jin magana bazan iya surutu yanzu ba na gaji ki tafi kiyi bacci sai gobe Kinga ma kusan goman dare ta wuce.

   Mikewa nayi ganin Danbature sai fushi yakeyi Bai ce komai ba nasan da wata a kasa na fita da sauri Ina jinsa yace Bari naje na karbo sako wurin Daddy, basu gane ba suka ce sai ka dawo,ya biyo bayana,lokacin nabi ta Bayan corido lungu Ina jiyowa nayi arba dashi na Danji tsoro sabo da wurin akwai duhu kadan Kuma ban San Yana Bina ba,Fisgo Ni yayi da karfi na Fado jikinsa fuskar sa ba Rahma yace kina so mu Bata,me nayi Kuma na tambaya? Akan me Zaki Shiga tsakiyarsu maza ne fa,sannan Baki wani saurareni ba Ni da nake mijinki Zaki je ki daura kanki a kafadar Ya Salman,ba gwara kizo Ni ki daura kanki a jikina ba Amma ko kulani bakiyi ba dan na barki ki kwana anan wlh kika sake tafiya  gida zamuyi yanzu.


   Baki bude nake kallonsa nace Haba Danbature kasan fa yanda muke dasu Yan uwanane na jini muharramai na,na sani to Ni bana son Haka na fada Miki ma ki sani Ina da kishi,ai dai Yan uwana na ne kuma a Nan dai bazan daina ba sabo da na shaku dasu sai dai kayi ta fushinka.

    Haka kika ce? ah to me zance maka Ni ba Wanda zai rabani da Yan uwana ehe,Ido ya zura min kawai yaga yanda nake Masa tsiwa Good ya furta ya juya ya tafi a fusace.

   Nima na tafi Ina mita su maza in kana binsu komai kayi ace kayi laifi Haka kawai Ni bazan dauki Haka ba Yan uwa ma sai anyi kishi dasu mene na laifi a Nan fisabilillah.


    Ina zuwa wanka nayi tare da Shirin bacci,Hajiyarmu tuni tayi bacci abinta gefenta na kwanta Bayan nayi Shirin bacci na,Number din dazu ce ake ta kirana da ita na daga nace Malam ka daina damuna na gaji wlh bana soka kiyaye na kashe wayar, Ashe lokacin Danbature ya kirani yaji number busy.

    Sai Bayan 20mnt ya sake Kira lokacin nayi bacci ya dinga Kira ina bacci sai ya kule naki daga wayarsa.

   Dama gashi da Saurin fushi watarana sai ya tunzira ya fara fushi,wasu da dama Haka suke Ana musu biyayya kullum Amma Rana daya idan aka samu matsala to fa babu Uzuri ba a tuna halayen mutum a baya da abin ki rkin da kayi sai laifinka za a kalla na lokacin da kayi.


     Washe gari da safe suna tare dasu Salman can aka Kai musu kayan Kari iri iri,Ni kuwa da wuri naje na gaida Daddy tare da Abbuna mukayi Hira Da Abbu sosai ya Kara min Nasiha sosai yace Fadila hakika Ni kaina na koyi darasi dangane dake da Kuma gidan Nan kiyi hakuri farko bamu rikeki da Amana ba munyi tunanin takura Miki da Nuna kyama shi zai jawo kiyi aure koma waye bamu damu ba matukar zakiyi aure ba ruwanmu da ki auri na gari ko ma waye kawai ace kinyi Aure Wanda da yawa iyaye na Hausawa Haka suke kawai ayi aure koma waye ba kowa ke damuwa da hannun da yaransu zasu fada ba,to gashi Allah ya nuna Mana shike tsarawa Dan Adam rayuwa,sannan ko waye ka gani ka guji wulakanta shi shima ba Haka ya so ba Allah ne ya tsara Masa Haka,bamu taba zaton Aurenki da Aliyu zai Zama Alkhairi ba sai gashi Ashe Allah shi yasan meke boye,to mun godewa Allah,Allah Kuma yasa mu gane ya Dora mu Akan hanya,ki dage da biyayya kibi mijinki kinyi dace ba sai ma na fada Miki rayuwa ba Tunda ke kin San yanda kike kula da abinki sai dai kiwa wani fada,Allah ya albarkaci rayuwarku.


   Ameen na amsa sannan nace Abbu ai baku da laifi Ni kaina da matsalar ta faru nayi Nadama,ashe Alkhairi ke Bina dan ma baka ga yanda yake so na ba na furta Ina boye fuska,Murmushi Abbu yayi sannan yace nafi ki sanin haka,yanzu Baki ga yanda Yan uwanki duk suka Samu Madafa ba ta sanadin mijinki,suna ta kantama katon gida a birnin Gombe zasuyi aure ga motocinsu,Gidana sun maida shi sabo sai abinda muke so muke ci,kwana Nan ma Salman  ya kusa Gama Mana katon gida a Cikin garin Gombe zamu tattara mu koma,wannan na kauye Kuma za a rufeshi sai in munzo ganin dangi muzo kauye,farin ciki ya kamani nace Alhmdllh Ai Haka ake son taimako ayi maka abinda zaka rike kanka da Yan uwa ba Wai a ebi kudi a baka ba,gaskiya naji dadi, Daddy ne ya katse Mana hirar daya fito yace jeki ki Kira Aliyu Ina son ganinsa.


   Mikewa nayi sai Dana fito nasan na Masa laifi sai na hango Saddiqa anci kwalliya tayi kyau nace Dan je ki Ki fadawa Ice Daddy na nemansa,Saddiqa ta kalleni tare da furta Ni fa Dr who ne yake nemana,oh baza kije ba kenan to ko soyayya kuke ne? A'a ko daya munfi dai shiri da shi kawai Ni ai yafi karfi na,Yana dai birgeni sabo da faraarsa,muna Haka sai ga Dr who ya fito Yana sauri da key a hannunsa ya dau wanka da Alama fita zaiyi,Yana karasowa inda muke ya zubawa Saddiqa rankwashi tayi Kara ahhh tana dafe wajen.


    Yace ba Kya ji Ina Aiken nawa kinzo Nan kina surutu,Baki ta turo tace to ai Zan kawo maka aiken, Aunty Fadila ce ta aikeni, Miko min to sako na Kuma bazan kaiki ba na fasa,

   Magiya ta fara masa tana shagwaba,Yar kallo na Zama Baki bude Ina kallonsu kawai, sai wani irin kallo yake Mata Wanda da Alama na so ne, Jakarta ta bude ta Miko Masa wani Abu a leda Wanda ban San mene ba,Follow me ya furta Yana cewa bye Auntynmu yanzu Zan dawo nace ok a dawo lfy,ita kuwa Saddiqa da gudu tabi bayansa ta shige gaban motarsa suna ta faman dariya su suka San irin hirar da sukeyi.


     Sadiya na Samu zata wuce nace Dan Allah zo na aikeki,ta girmeni nesa ba kusa ba Amma gadarata ai matar Ice yayanta ne don Haka Kanwata ce itama tunda kanwar Mijina ce,Kai tsaye nace jeki part din Mijina kice yaje Daddy Yana kiransa,ta kulu sosai ranta ya baci Wanda na tabbatar da ace da ne da sai ta min dukan tsiya Amma sai tace ki kalleni Fadila dan kina auren yayana kice Zaki aikeni kina kanwar Kanwata,Amma dai kinsan ke Kanwata ce tunda Ni matar yayanki ce Dole ki bani girmana,kije kawai wlh ko na fada Masa abinda kika ce kuma kin San Halinsa.


   Hmm ta kalleni tace to ba a haifeki ba yarinya banza a banza ke kin Isa idan shi kina juyashi mu wlh munfi karfinki taja tsaki tayi gaba abinta tana Jin kida a ranta,Raina ya baci Bayan Ni na tsokani fadan banyi niyyar zuwa wajen Danbature ba Amma yanzu na dauki hanyar zuwa part dinsa, Yana samansa su Ya Salman suna Palo na gaidasu nace Ina Danbaturena? Sama Musa ya nuna min nace Ina zuwa na haura samansa Ina fushi kamar Zan fashe na Shiga tare da Sallama,Yana jikin mirror Yana fesa turare yana kallona ta mudubi yaji sanyi a ransa na ganina sabo da jiya yayi missing dina Amma sai ya share,

   Ina kwana na gaidashi ina fushi ya amsa ganin Ina fushi yayi tunanin wani Abu ya faru da kulawa yace lfy? 


     Ina kumbura nace Wai Sadiya ce kanwarka na aiketa tace baza ta zo ba,yanzu kamar Ni ban Isa da kannanka ba ko ba komai ai sai su bani girmana na matar yayansu Amma sai ta ci min mutunci.

    Ido ya tsura min Yana kallona ya ganni yarinyata yana dariyar tsokanata yace Lallai ai da kin sani kin mareta ace kamar matata kannen miji na Mata rashin kunya,zanyi maganinta,ganin Yana zuba Murmushi nace to muje kayi Mata a gabana Naga kana min Dariya ko nufinka ban Isa dasu ba,da sauri ya tsaida dariyarsa yace Ni na Isa muje,nace Kuma Daddy Yana nemanka ma kaje yace, alright muje kawai,kaci abinci kuwa? Kai ya daga min munci da ya Salman.

   Tare muka fito dashi mun jera,yace Wa Su Musa Bari na dawo zanje wurin Daddy,ok suka ce Muka fita, muna tafiya a nutse yace Jiya da wa kika yi waya na kiraki busy sai lokacin na tuna ban boye Masa ba nace wani ne ya dameni Bari mu zauna Zan fada maka abinda yake cewa,Nan danan kishi ya kamashi ya daure muka tafi har inda Sadiya take,tana ganinmu ta firgita tsoro ya kamata tasan Halinsa idan ya fara dukan mutum baya tsayawa.

   Jikinta rawa kawai yakeyi,kallonta yayi fuska ba Rahma tare da Furta Baki da kunya ko ke har Fadila zata aikeki kice baza kije ba,kina Kanwata? ai Dole ace da Mijin iya Baba cewata.

    Wlh daga yau idan ta aikeku kuka ce baza kije ba sai nayi maganinki,To Yaya Ice kamar wannan zata aikeni Dan kawai tana matarka sai ta aiki kamata,Akan me Ni wlh gaskiya Zan fada idan zata aikeni sau dubu bazan je ba karma kaga laifin.....Tasssss......kake ji ya kwasheta da mari,Manyan kaya yasa ba belt na Mika Masa charger dake Hannuna ya karba kuwa,zata gudu na rike rigarta ya kamata Kam a hannunsa ya Shiga shauda Mata bulala da mugun karfi sosai tana ihu tare da bada hakuri tana Yaya Wlh zanje Dan Allah kayi hakuri.

   Saida yasan ta daku yace oya Bata hakuri,da sauri tace Kiyi hakuri Fadila,nace na hakura Amma karki sake wlh duk ranar da kika sake ko fada min bakar magana sai na fada Masa,Kyaleta Honey ta tafi, bace min anan ya furta da tsawa tuni Sadiya tayi gaba tana Hawaye.


    Karo taci da Daddy ya fito yace ke Kuma lfy,Ya Aliyu ne ya dukeni akan Matarsa ta aikeni nace bazan je ba na girmeta shine ta fada Masa,Tunaninta Daddy zai bi bayanta sai taji yace Good ai ya kyauta Marasa tarbiya yanzu Matar Ice ai yayarki ce tunda tana auren yayanki ai Dole ki girmama ta.


    Ni kuwa murna nayi an tare min fada,muna tare dashi zaune a kujerun garden Ina tayashi lissafina wasu kudade masu yawa na Company nasa, sai ga Meena wacce suke uwa daya uba daya taci wanka cikin matsatsun kana Nan Kaya.

     Da hannu na yafitota tazo kuwa tace gani Fadila, Ice yace Dan ubanki saarki ce ba ko Aunty ma sai Fadila,sorry tace,nace ki canja sutura Meena Kinga maza baligai suna zirga zirga a gidan Nan zasu ce babu tarbiya a gidan Nan, to kawai tace tana hararata ban San tanayi bama Ashe Danbature ya gani sai ji nayi kawai ya kwasheta da Mari,ga lokacin Daddy da Abbu zasu wuce ta wurin.


    Daddy Yana karasowa yace lfy wlh Aliyu zanyi maganinka sai dukar min Yara kakeyi,kazo ku tafi gidanku a Haka zaka koya musu tarbiya,Daddy kana gani Fadila suke wa rashin kunya akan ta fada musu gaskiya, tace tasa matsatsun Kaya maza na sintiri ko Ina taje ta cire shine zata harareta.


   Uhm kinyi gaskiya Fadila irin wannan shike jawo mazan gida,Yan aiki,suke yiwa Yara fyade,sai kaga Wanda ka aminta dashi ya lalata maka yarinya,Abbu yace hakane Amma ke Fadila nasan halinki tun a gida akwai iya kinibibi da samun waje in kika ga kin samu karbuwa to in Banda Shagwaba da Jaye Jaye ba abinda kika iya ki kiyaye karki jawo dangin Miji su tsaneki kina hada su fada da Dan uwansu da iyaye ganin kina da fada wajen me gida da dangi,Daddy ya katseshi da ba Maganar fada bace wlh gaskiya Fadila ta fada.


     Shuru nayi har suka tafi na mike Nima nace Bari naje wurin Hajiyarmu ta shirya mu tafi gidan namu,ki Hado kayanki gida zamu koma Baki daya,fuska na bata yanzu baza mu kwana a gida ba zuwa gobe idan su Abbu suka tafi sai mu koma Baki daya.


     Shike Nan tunda kina so iya gobe Dole mu koma gida yaushe rabona dake sai ja min Rai kikeyi sabo da kin San Ina sonki da yawa,Murmushi nayi tare da Furta nimafa Ina sonka ka sani ma cikin Sigar rada rada Wanda hakan da nayi har cikin jininsa Wanda yasa ya fisgoni na Fado jikinsa ya rungumeni a jikinsa Yana cewa I love you tare da kissing dina Ni kaina Me too na iya furtawa Ina kissing nasa kamar zamu cinye bakunan junanmu har wani sauti kisses din suke fitarwa Wanda na kusa ma sai yasan Ana tsotse tsotse kamar mayunwacin jariri na tsotsar Nonon uwarsa , janye jikina nayi Zan bar wajen ya rike min hannu tare da cewa pls Help me muje Part dina nasan me yake nufi, nace kasan fa Hajiyarmu tana jirana fa,zuciyarsa ta tunzura matuka da Jan ran da nake Masa,ya kalleni sosai yace daga yau bazan Kara tambayarki ba Inshallah Kuma Zaki zo ne kema,Dariya ya bani ma nace to ai Ni Zan nemeka in ma baka zo ba Ni zanzo ai,Zaki gani Ni kadai Zan koma kwana tunanina Wasa yake yace jeki na mike na  tafi ban San gwada Ni yayi ba.

   Tuni nayiwa yan aikina waya sun shirya abinci da gyaran ko Ina na gidan namu nace Anjima Zan zo da Yan uwana ai kuwa gida yasha gyara.


    1:30pm munyi sallah mukayi wanka mota biyar akayi kusan gaba daya Yan gidan su Ice har kaka Hajjo,Ya Salman,Musa da Hajiyarmu motarsu daban,Abbu da Daddy suna tasu,Ni da Angon nawa motarmu daya yanda mukayi wankan kamar Ango ka rantse party zamuje na biki.

    Tun daga unguwar kowa ya Zama Dan kallo kamar Yan kauye,Daddy Mashaallah kawai yake cewa tsarin gidan kawai ya gigita kowa duk zaga Duniyarsu sai da gidan ya firgitasu sabo da kyau da gani an narka dukiya ba kadan ba.

     Basu Gama Shan mamaki ba sai da muka Shiga ciki tuni Mata an fara daukan selfie kyas..kyas,ko Ina kamshi da sanyi,Basu ko zauna ba sai da suka zagaye gidan ko Ina Ice Yana nuna musu, Hajiyarmu harda kukan murna yarta ce a wannan gida Haka,Abbu kuwa tare dasu Ya Salman kasa magana sukayi,Bayan an nutsu Daddy da Abbu suka dinga zuba Albarka da Addua sannan nasa Yan aiki aka kawo abinci iri iri Wanda shi kanshi Ice yayi mamakina dana tsara hakan Kuma yaji Dadi na Kara birgeshi,a Nan akayi lunch kowa yaci ya koshi Ana murna Hira da farin ciki.

    Sai wuraren Magrib Daddy yace su taso a koma gida gaba daya,Abbu yace to Fadila mu munyi Sallama dake ki zauna dakin mijinki gobe mijinki ya siya Mana ticket na jirgi 9am zamu tafi sai kinzo ganin gida Kuma.


   Fuska na hade nace haba dai ai tare zamu tafi mu kwana in kun tafi sai na dawo gobe,muna hada Ido da Danbature ya gasa min uwar Harara, Hajiyarmu ta bude Baki tace bakya Jin magana ko? ko Haka kika ga Mata nayi? Shuru nayi shi kuwa Ice Dadi yaji harda min gwalo, Daddy ka gani ko? Me ya faru ya tambaya nace gwalo yake min Yana tsokanata,Dariya akayi Baki daya yace kyaleshi idan kika je ganin gida sai kinyi 2wks, gwalo Nima na Masa na rama nace Allah kaimu kowa ya ce Ameen.

    Har mota na rakasu mukayi sallama,Ya Salman yace baza kiyi kuka ba zamu tafi,Dariya nayi Ina jikin motarsu nace Ina tare da Danbaturena na nunashi da yatsa yana wurin Hajiyarmu da Abbu suna ta magana ban San me suke cewa ba,Hannu Musa ya Miko min muka tafa yace na tuna sanda yarinyar Nan take barka Mana kuka kullum sai mune muke zuwa mu zauna tare da ita,ga Abbu yace ba gidansa ba,sai tace shike Nan mutuwa zanyi ya Salman ya gwada muryata muka shekewa da dariya na zura Hannuna ta glass na mintsini Musa a wuya,yayi Kara kadan,Ice Yana kallonmu Yana magana da Abbu,Bayan sun Gama suka tafi driver yaja mota Ina daga musu hannu.


    Danbaturena ya karaso inda nake yace to Allah ya kawo mu yau gaki gani daga Ni sai ke,Zaki San wa kika yiwa,dama na taraki da yawa,Bari naje gidan su Ayman dama yayi min sabuwar budurwa zamuje na ganta idan tayi min na karo Miki ita na huce takaicin mace daya sai Hawan jini kike sani.

    Tsoro naji tunanina da gaske yakeyi sabo da yace dama zaiyi maganina, cumb ya zaro karami a aljihunsa ya sake taje gashinsa a gabana sannan ya Shiga Mota tare da janta cike da salon kwarewa ya tafi abinsa ya barni Nan tsaye.


     Kishi ya turnukeni katsam sai ga wayar mutumin dake kirana ya Kira,da sauri na daga cike da balai nace dalla Malam ka daina kirana nafi karfinka me zanyi da Kai fasiki aikin banza kawai Kai dakikin Ina ne jahili,dabba,asararre anyi asarar haihuwa wlh matsiyacin banza duk yanda akayi a baya a goye aka zo dakai gidan ubanka Dan shege ne Kai ba ta halak aka sameka ba,marar zuciya Wanda Kare ya dauke.

    Murmushi me Sauti ya saki yace kin jawowa kanki wlh sai na nuna Miki iyakarki, zuciyata Kuma ba Kare bane kadai ya dauke  harda Zaki da damisa ne suka dauketa.

    Tsaki naja tare da kashe wayata Baki daya na koma ciki abina tuni masu aiki sun gyara kitchen da ko Ina da Baki suka Bata.

   Saman bed kawai na kwanta Ina tunanin Danbaturena ko da gaske wajen wata ya tafi,a fili nace kan uba ai wlh sai dai ya sakeni kawai Ina bazai yuwu ba.










AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










               81-85










Official










By

AsmaBaffa






      Sameeran Gaya, Sajnah,Fatima Maina,Khadija A Hamza,H B K,Maman Meenat,Yar Aliyu ce,Hauwa j,Adama suleiman.

    Ina matukar Godiya gareku.

Thanks



Ga page naki manyan fans..

      Gimbiya safeeyya,Maman khalifa,xeee Gwanda,Mm Sadiq,Faiza Usman,Ummu Ikraam,Ummi,Nusaibatutu and Haulat bawa kamba.








      Washe gari yace da safe zai dawo ban shirya breakfast da wuri ba,Sai 10am na Gama komai har gyara gida etc sannan naci uwar wanka cikin material me tsada Riga da skert nayi mahaukacin kyau kamar zanje fadar shugaban kasa.ina fesa turare sai mutum kawai na gani naji Sallamarsa a bayana,nayi mamakin ya akayi banji Karar motarsa ba, juyowa nayi tuni har ya rungumeni, a Kirjinsa na kwantar da kaina tare da Kara shigewa jikinsa sannan nace Ina kwana,ka tashi lfy? Ya jikin Daddy? Lfy Alhmdllh,da sauki ya furta sannan yace Bari na fara wanka na gaji,Toilet ya Shiga yayi wanka ya shirya cikin Shadda light blue yayi kyau sosai, Abincin ma cewa yayi na kawo mana Bedroom ya gaji baya son zuwa Dinning,Bayan na kawo muka ci muka koshi sannan ya kwanta bacci me nauyi ya daukeshi.


     Bayan kwana biyu Duk wani shirye shiryen Shiga kotu anyi,da dare Dr who yau shine a Hospital Ice Yana gida muna tare dashi Ina kwance a jikinsa nace Ni kuwa Danbaturena sai nake ganin Bai Dace ace kunje kotu ba,domin wani tonon silili ne ga Family naku a idon duniya,Mai zai Hana a San yanda za ayi a dakatar da kotu sai Nan gaba tunda Ana sa Rai Daddy zai tashi sai ayi abin a gida.

   Murmushin takaici yayi tare da cewa kina tunanin ko mun Hana hukuma Kuma zata Bari? Ai matsalar a hukuma ne Dole zata ce sai tayi aikinta, Ni Kuma nafi son ma aje a gano Mum ko Daddy ya Fahimci makircinta,Uwa uwa ce fa ka daina furta haka,Amma ai ta saba dokar Allah duk da cewa Ina son abata hakan bazai hanani fadar gaskiya ba,kotu kuma bamu mukayi Kara ba Hukuma ce take aikinta.


    Dogon numfashi naja kana nace to Allah bayyana gaskiya,Ameen yace muka ci gaba da hirarmu ta masoya daga Nan salo ya canja muka koma soyewa rabon da muyi tunda aka kwantar da Daddy a Hospital sai yau,munyi missing juna sabo da Haka ba karamin darzar juna mukayi ba,wannan Rana itama ta Shiga tarihinmu sabo da ba karamin farantawa juna Rai mukayi ba munji a jikinmu,Ni kaina lokacin ji nake kamar Zan Kama da wuta.

  Washe gari fresh muka tashi ko wannenmu zuciyarsa fari Kal muna Kara kaunar junanmu.

  Yaune Monday yau Kuma za a je kotu.


    Munyi shiri muka tafi,Amma Ni a taxi naje daga baya Dan kar ma a ganmu tare da Ice,Kotu ta cika makil da mutane,dangi da Yan uwan Daddy,Haka yaransa kaf,shi Kuma Yana asibiti tare da Hanna da Murja suna kula dashi.Lokacin da aka kawo Mum,Nanee da Karimatu abin ya bawa kowa tsoro,kowannensu Kamanninsu sun canja,Sunyi duhu,sun rame ga jikinsu gaba daya duka ne musamman Mum,Ice Bai iya kallonsu ba,Dr who Kam hawayen tausayin Mum dinsa yake kamar ba ita ba.

    Ina zaune aka gabatar da Kara.


     Lauya me Kare Nanee ya mike ya dinga kwadowa Mum tambayoyin da suka Sa ta rude ta gigice ta Kuma kasa amsawa,Haka yayiwa Karimatu ma ita Karimatu ma Kuka ta saki duk Masifar Nan Babu anyi laushi.

    Nanee kuwa a nutse ta amsa tambayoyinta fes ba tare da tsoro ba,Haka Shima lauyan Karimatu shima ya mike ya Shiga zazzageta da basirarsa har kan yaran gida,ya gama ya zauna,Sai na Mum ya mike ai sai akaji na Mum yafi kowa hazaka da sanin aikinsa Wanda ya birge mutane sai dai an rigada an San bazai yi nasara ba sabo da Mum Bata da gaskiya, Haka aka tashi Ice ya Fadi duk abinda ya sani dangane da halayen Mum dinsa duk da cewa wani abin duk ya rufa Mata asiri Bai fada ba,itama Karimatu Haka aka sa yaranta Kuma suka Fadi gaskiya,Nanee ma Haka,shi kanshi alkalin ya san Nanee Bata cikin wacce zata iya ko Marin wani bare kisa Amma Dole ayi bincike da ita.


   Alkali yace ya dage Kara zuwa kwana Bakwai ko wacce ta kawo shedu masu karfi sannan aka fita daga koti Mum tasan baza tayi nasara ba.

   Tuni Ice yace a Basu belin nasu sannan aci gaba da zuwa kotu sai daya kashe kudi masu yawa sannan aka bada bail nasu.


    Bayan an koma gida kowa ya dinga Sharhi Akan shariar har a gidajen radio,Mum kuwa tuni nadamar muna Nan halayenta takeyi tana tuba tana Rokon Allah ya yafe mata ita kadai tasan abubuwan da take aikatawa Marasa kyau, Karimatu anji wahala an gane shayi ruwa ne tausayin kanta take ji kawai tasan itama Halayenta Basu yi ba Sam Shi yasa Allah ya jarabceta da hakan,gata cikin mawuyacin Hali.


    Lauyoyi sai aikin hada shedu kowannensu keyi,sabo da sun San alkalin ba ruwansa da wuri yake yanke hukunci a wuce wajen,kusan kullum sai naje Hospital duba Daddy, yau ma daga schl asibitin na wuce kawai,Nasan Danbature Yana can wajen lauyan Nanee suna aiki sabo da ya tsayawa Nanee sosai yasan ma Bata da laifi,Koda na Shiga ba kowa a dakin Daddy sai Saddiqa aka Bari jira duk kowannensu ya bazama wajen lauyan da yake goyawa baya.

   Saddiqa tace sannu da zuwa Fadila gwara da kika zo sai ki tayani Zama,ya gida muka gaisa tayi kyau sosai ta waye gashi ta iya dressing nace Saddiqa kinfi da hankali yanzu,Murmushi tayi tace ai na girma bakya ganina cikakkiyar budurwa,Muna zaune muna Hira sama sama Daddy ya motsa kafa Saddiqa tace yee yayi motsi tsaya ki gani pls, ai kuwa Yana motsi ya bude idonsa kadan sannan ya budeshi tar tare da kallonmu, da sauri muka je jikin Bed din muna sannu Daddy ya jikin? Muka ji yace da sauki yarana, dukanmu ya sanmu sai ya danyi Murmushi kadan yace sirri zanyi daku na Fahimci Kuna da nutsuwa da sauri nace to Daddy,karku fadawa kowa na farka,kawai kuyi shuru da bakinku,da sauri mukace to Inshallah munyi alkawari mukayi Murmushi,da kansa ya mike tare da Shiga toilet ya Dade sannan ya fito da Alama har wanka da brush yayi,da sauri yace nasa key a kofar Kar wani ya shugo,Saddiqa tasa lock sai da yayi Sallar Azahar da laasar,kafin ya idar na hada Masa tea me kauri yasha tare da chips da kwai sannan ya koma ya kwanta kamar yanda yake da.


    Knocking muka ji Ina budewa Naga yaran gidan ne suka yi ayari suka zo,farin ciki kawai nakeyi Sabo da nasan Danbature kwana Nan zai daina tunanin komai,hankalinsa zai dawo jikinsa, sai Magrib na tafi gida Ina zuwa Naga Ayman tare da Ice suna palo Yana ganina yazo ya rungumeni da sauri Yana ke da nace ki dawo gida,Ina can Asibiti kafa sani,to ya Naga kina wani nishadi?, Ba komai kawai nace sabo da munyiwa Daddy alkwarin rike Masa sirri,sannan magana idan aka fada maka ba sai ance karka fadawa wani ba itama Amana ce Babba rike Maganar wani,shi yasa duk yanda muke da Danbature ban fada Masa ba Nima.

      Ya kamata a kiyaye a alumma wasu duk abinda ka fada musu sai sun kwashe sun bada labari,ko mijinsu suce ai Mijina guda ai Dole na fada Masa, magana ma Amanace ba sai ance karka fada ba.


     Bayan mun gaisa da Ayman na Shiga kitchen na kawo musu tarkacen motsa Baki,Ayman yace Dan iskan yaron Nan ko ruwa Bai bani ba tun Rana Wai sai kin dawo shi tsoronki yake ji,Kinji sharri ai tasan bazan Ce Ina tsoronta ba cewar Ice,Dariya mukayi sannan na wuce sama na barsu a Nan.

   

     Hajjo Maman Daddy har yau itama tana gadon asibiti Bata motsi sabo da Haka itama likitoci suna ta faman kula da ita,lauyan Mum Yana wajenta Yana Mata tambayoyi ta yanda zaiji dadin kareta,yayin da lauyan Nanee ma Yana wajenta, Karimatu kuwa sabo da Bata da mutunci masifa tayiwa Lauyan nata har ta fusata shi yace ya fasa yi Mata aiki yayi tafiyarsa.

    Lauyan Mum yace Da kika Shiga me yasa aka kamaki da wuka? Sannan yaranki ma sun furta a kotu cewar kina furuncin halaka mijinki me yasa?

   Kuka Mum takeyi cike da Nadama tace tabbas na Fadi Haka da dama sannan sunji a waya Ina magana da boka na Amma harga Allah na kasa aikata Masa hakan.


    Dama Ni gani nakeyi kudi sune kadai Jin dadin duniya shi yasa nake burin mallakarsu har nayi tunanin kashe Daddy Amma wlh na gwada hakan Amma na kasa,wukar Kuma a kasa na ganta kusa da Daddy na dauka sabo da na rude har mutane suka kamani, Sannan Ni Kishiyata Nanee ita ta fito daga toilet sannan sai ga Karimatu ta ukun ms ta fito ta Bayan labile tana Salati,to Ni an kamani da wuka,Nanee tana toilet mijinmu ma ko kulata bayayi ta Zama Yar aikinsa,Karimatu ta fito a Bayan labile wa zaka ce ita tayi kisa? Dole ace nice tunda Ni aka gani da wuka.


    Haka suka dinga maga na da lauya sannan ya tafi,Ice kuwa ko ta kan Mum baya bi Yana bangaren Nanee dinsa Wanda hakan yasa Mum cikin bacin rai Amma tasan laifinta ne babu Wanda zai damu da uwa irinta,sabo da Haka gaba daya ta samu kayan tsafe tsafenta ta tarwatsa su ta zubar da komai ta tuba ga Allah ta daina Shan komai,ta daina Abubuwa Marasa kyau zata gyara rayuwarta,Haka taje wurin bokanta ta Basu makudan kudade kan a karya duk wani tsafin da ta yiwa Daddy da sauransu,dama Imaninsu kudi Nan suka lalata komai,Daddy Yana bacci ya farka yaji jikinsa Fresh kamar an cire Masa nauyi,Nan take hankalinsa ya saitu ya dawo normal,Haka ragowar ma Ice ya bar jikinsa,Dr who kuwa kakarin Amai ya fara yi kafin kace me ya fara sheka uban Amai duk Aman nasa wani baki ne a ciki tare da wasu tarkace sai da ya amayar dasu tas sannan ya dawo garau.

    Nanee kuwa burburwa ta fara da Shure Shure karshe bacci ya kwashe ta,Haka Karimatu ma taji canji a jikinta.


    Babu Wanda ya gane tsafin Mum ne sai Dr who kadai da yayi aman tarkace a toilet sannan yaji lafiyar jikinsa ta canja Bai San Kuma na me Mum tayi Masa ba wannan amsa sai daga bakinta.

   Daddy Yana kwance har yau Bai nuna ya warke ba,muma kuma da muka sani bamu fadawa kowa ba,ko yaushe aka Shiga kotu Yana Jin labarin yanda aka Kare har yau wacce tayi kisan yake so ta fada da kanta Amma har an Shiga kotu sau Uku Babu labari,an kasa gano gaskiya a cikin Matan,Haka bincike har yaran gida da makwafta Amma Babu labari,Daddy ya yanke Hukuncin Shiga kotu na hudu zai halicci zaman yasan wacce tayi hakan zata ganshi taji tsoro ta bayyana kanta.


    Danbaturena duk ya Shiga damuwa sabo da ba hutu ba Zama kullum suna kan case din,sai wahala yake akan Nanee ganin itace baiwar Allah, Karimatu kuwa Bata ma da me kareta kawai tambayoyi take Shiga ana Mata tana amsawa,an kwashe fin wata guda Ana tafka Sharia Amma ba labari.

   Gone ne za a Shiga kotu na hudu ko wanne bangare a shirye suke.


  Ni kuwa tunda Sharia tayi karfi Danbature baya Zama ko kwana baya yi a gida daga asibiti wurin Hajjo da Daddy sai wajen lauyoyi kullum a gurguje yake zuwa yaci abinci da wanka ya fita Haka Ina kwantar Masa da hankali ganin ya tashi hankalinsa da yawa tsoro kawai yake ji Kar ace Mum dinsa ce ko Nanee,ga fargabar Daddy Kar ya mutu,Dr who da sauran kannensu da Mata da maza Sam family din ba kwanciyar hankali,Mum ta rame ta canja kamanni,duk wanka da kwalliya Babu an daina a birkice take Bata da aiki sai kuka da tuba ga Allah, ga yaranta kaf ba Wanda yake ko sauraronta,Karimatu kuwa duk Wanda ya ganta zai rantse Yar aikin gidan ce yanda ta lalace ta fita a hayyacinta,sabo da son Kai kaf danginta da suka rage a gidan cewa tayi su tafi garinsu su zauna kafin a Gama case din aga abinda Hali zaiyi sai su dawo su Kam suka ce wlh baza su tafi ba,ai butulci ne, sun taso tun suna Yara an rikesu da amana Amma suyiwa Daddy Haka suna Nan a gidan Dole dasu za a Fara a Gama suna Nan daram musamman Saddiqa itace tafi zakewa tayiwa Karimatu rashin kunya karshe ma ta kwashe kayanta daga part din ta koma part din Nanee me gaskiya.


    Yau kotu ta cika makil kowa dake family ya halacci wajen,yaune Kuma Danbature yace nazo kotu Nima yau zai bayyana aurenmu ya tanadi shedunsa duk da Bai fada min Shirin nasa ba nasan Dole da Yan uwa na zasu zo,ta wani bangaren Kuma Ina murna sosai wani bangaren Kuma tsoro nake ji kawai, kowa ya hallara Naga Aliyu yazo kusa Dani ya zauna Yan gidansu sai kallonmu suke da mamaki wasu suna kus kus.

    

     Alkali ya shigo ya zauna tare da gabatar da sharia lauyoyi suka dinga tambayoyinsu Ana Basu amsa karshe kowa kansa ya kulle an rasa Wanda yayi laifin cikin Matan,Alkali yace to yau rantsuwa za ayi kawai,cikin kowacce ya duri ruwa za a rantse da Qurani, Daddy ne ya shigo cikin Shiga ta alfarma security suna take Masa baya,mamaki da murna ta kama yaransa Mata da maza har matayen nasa,Ni da Saddiqa ne kawai bamuyi mamaki ba Tunda mun San ya warke tuntuni.


     Alkali yace Alhmdllh ga megidan ya samu lafiya shi zai warware komai,Nan take Daddy ya tsaya a cikin inda ake tsayawa a koti idan za ayi maka tambayoyi, ya fara magana da cewar yau na godewa Allah da ya bani lfy, wannan duk matana ne,Alkali yace muna jinka Alhaji yiwa kotu bayanin komai.


     Daddy ya kalli matansa da yaransa Dana Yan uwa ya bada tarihinsa kaf da sannan yace duk cikin matana kowacce nasan halayenta,nasan me nakeyi wani abun kawai Shuru nakeyi Amma tunaninsu ban ma San me nakeyi ba kawai Business ya min yawa, bance bani da laifi ba Ina da laifi Nima Suma suna da nasu.

    Karimatu kece uwar gida Amma nasan halinki na masifa da iya tuggu tare da rashin Imani ga sata da kike min nasan ki ba tun yau ba Amma duk munanan halinki nasan baza ki iya yunkurin kashe ni ba,sabo da kina Sona matatace tun saurayi da Budurwa shedan kika biyewa kudi da Jin Dadi yasa kika canja halayenki sabo da son duniya.


    Asiya damo sarkin hakuri,na aikata kuskure na kin Baki hakkinki da Allah ya gindaya Mana,na zalunce ki da yawa Kuma kinyi hakuri da halina kin jure tsawon shekaru,halayenki masu kyau ne Asiya Ni kaina ban San ya akayi nayi Miki hakan ba ban sani ba sai yanzu na gane kurena,kiyi hakuri ki yafe min duk abubuwan Dana yi Miki Ni kaina bada sani na ba, ban San nayiba Wanda bazai wuce sharrin sihiri ba na Maryam Amaryata.

   Kuka Nanee takeyi tare da durkushewa a wajen tana kuka wiwi,Daddy yace nayi mamakinki Asiya da kece kika iya zuwa kaina da wuka kika shammaceni na fara bacci kika caka min,nayi mamaki na Baki lokaci Naga kalar imaninki Zaki iya fadar gaskiya Amma sai kika so kanki kika kasa fada sai kike karya ma harda yiwa Maryam sharri cewar itace sabo da Ana kallon Maryam itace Bata gari ba.


    Banga laifinki ba bakin cikin Dana cusa Miki ne kin Dade kina Tarawa a ranki dama ance duk me hakuri idan ya tashi daukan mataki to bana Wasa yakeyi ba,laifi nane Asiya shi yasa,me girma me Sharia Asiya itace tayi yunkurin kasheni lokacin taje wajena na koreta cikin zagi da cin mutunci Wanda a ranar na wulankatata da yawa wuka kawai ta dakko a kitchen bacci ya fara Daukana ta caka min a gefen cikina,Wanda lokacin Maryam ta taho zata zo wajena kenan sai Asiya ta shige toilet.


    Maryam tana zuwa ta rude tana kuka ta dauki wukar a hannunta tun Ina ganewa har na sume a wajen,lokacin Kuma Karimatu itama tazo kenan ta shigo taga abin ya faru shine ta buya a Bayan labile, kaji yanda abin ya faru,Amma sai Asiya ta kasa fada tace Mum ce sabo da wukar a hannunta take,Baki kyauta ba Asiya kin bani mamaki Amma nayi Miki Uzuri kuma na yafe Miki sabo da laifi nane.

   Na dawo gareki Maryam Ina da labarinki kaf kece shaye shaye,tsafe tsafe.da sauri Maryam tace Zanyi bayani wlh Zan tonawa kaina asiri cewar Mum tana kuka.

    Da farko ina Rokon gafararka Daddyn Yara wlh da bansan rayuwa ba sai yanzu kasancewar karancin ilmin addinin musulunci da ban samu ba a kasar mu,sannan da sharrin shedan ya Sa tunda na taso Ina shaye shaye na kasa dainawa,kuma a Haka kake so na ka aureni,sabo da kudi na aureka Amma sai daga baya na gane Ina sonka tsakani da Allah,lokacin Dana ke harkar tsafe tsafe nayi tunanin kasheka tun da dadewa sai Zan aikata sai na fasa naji bazan iya kashe ka ba Wanda burina kenan Amma ban iya ba,sai dai kawai tsafin da nake maka Wanda nice nasa ka tsani Asiya sannan ka rage son Karimatu sai Ni kadai sai abinda nake so kakeyi,sannan bana kaunar talaka da talauci duk yaran Dana Haifa sun sani musamman Aliyu,nayi maka tsafin da ka mallakamin duk takardun abinda ka mallaka,sannan nasan na fara harkar neman mazan banza Yara kana na masu kwadayin kudi Ina Basu suna biya min bukatata sabo da Kai Sam baka Zama kullum kana yawace yawacen Business Kuma baka tafiya da matanka,baka da lokacin bamu hakkin aure yanda ya Dace shi ya jawo na fara Haka sabo da Ina da karfin Sha'awa, Amma ban Dade ba na daina tun da dadewa ya rage daga shaye shaye sai tsafi,har ta Kai Aliyu ya San komai yace zai tona min asiri ya fada maka.


   Wanda hakan ya jawo na karbo Allura na Masa wacce zai manta komai na baya hakan sai ya jawo Aliyu Dana ya samu tabin hankali Wanda ban San Allurar tsafin Haka take ba,tunda aka Masa nasa yarana su kaimin shi Yobe state su boye min shi sai akayi rashin saa Aliyu sun tsaya a daji kusa da Gombe zasu yo fitsari sai ya bude mota ya fita Wanda ya kusa Shekara ban San Ina yake ba,Kai Kuma ba damuwa kayi da iyalinka ba kowa abinda yaga dama yakeyi yi.


    Sai yaro ya fita kasar waje Amma Babu Wanda zai sani sai dai a tambaya aji ai baya ma kasar,shi yasa nace maka Yana garinmu Paris Kai Kuma ko bincike bakayi ba,kawai ka saki iyalinka kamar shanu sabo da aikin ka ya fiye maka,Bayan Nan Boka yace Aliyu indai yayi aure to Tsafin zai karye Kuma bazan sake samun nasara a kansa ba,Haka kuma kaima ko wani abin nayi yunkurin yi  maka asiri na zai tonu,katsam sai Aliyu ya min waya ya warke,na tura aka daukeshi a jirgi na yaudareshi nasa Wanda suka tafi dashi a jirgi zasu kaishi a duba lafiyarsa a London suka sake yi Masa wata kalar Allurar wacce ya manta Kuma rayuwar da yayi a baya tunda Ina zargin ko Aure yayi da gaske.


    Bayan ya dawo duk ganin da kukewa Aliyu kwakwalwarsa ba dai dai take ba,baya iya tuna Abubuwa da dama sai kwana Nan,wanda duk nice sila sabo da gudun zai tona min asiri,Sai Karimatu da Hajjo Babar Daddy duk Suma nayi musu wand zasu dinga Jin tsorona sai abinda nace.


 Dr who Dana shi Kuma ganin Yana neman juya min baya shima sai da nayi Masa iri iri kan Lallai sai ya Soni a matsayin uwarsa nayi Abubuwa da dama Marasa kyau,Amma yanzu Allah ya nuna min gaskiya na gane kuskurena sannan gaba daya Ina neman afwarku duk Wanda na batawa ku yafe min jahilcin rashin ilmin Addini wadatacce ne ya jawo sannan da samun Miji mara kula da rayuwar iyalinsa,Bai San munyi sallah ko ba muyi ba,Bai San ya yaransa suke rayuwa ba duk Bai damu ba Wanda ba kawai a saka mutum a schl shine tarbiya ba kadai kowa Yana bukatar kulawa da tunatarwa,kuskure ne Babba ace mutum Dan Yana da kudi zaiyi Islamiyya a gidansa baza a bar Yara suyi cudanya da mutane daban  daban ba, yana jawo rashin iya muamula ta zaman rayuwa etc.


   Abin farin ciki Ana farkon Sharia sai ga su Abbu,Hajiyarmu da Ya salman, tare da Musa sunzo anyi komai a gabansu.  

   Daddy yace tabbas da laifina Nima ta Nan Ina da laifi Kuma Zan gyara inshallah,kowa dake kotin ya Gaza magana mamakin halayen Mum ya kashe su,da Kuma Wai Nanee ce me kisa wacce kowa yake shedarta da Hali na kwarai Kai duniya,Mikewa Aliyu yayi yace Ina da magana,Hawaye mutane sukeyi kawai na tausayin Aliyu da uwarsa ta jefa Masa Ciwon hauka Ashe yasha wahala a duniya,Aliyu yace Mum Bayan na gudu daga hannun Wanda kika Sa su boyeni mota bus na hau ban San Ina zata kaini ba,ta tsaya a kusa da wani kauyen fulani Wanda shine kauyen su Fadila Naga mutane na sauka Nima na sauka na dinga garari Rana,sanyi damina har Allah yasa na Shiga garin....Nan Aliyu ya kwashe labarin rayuwarsa da yayi a garin su Fadila da aurensu,har yanda suka sake haduwa da Fadila a gidansu matsayin Yar aiki,da lokacin da aka harbeshi suka tafi turai,zuwa kwakwalwarsa ta dawo ya gane Matarsa ce,da tarewarta a gidansa da irin soyayyar da suke a junansu ya Gama sanar musu kaf kowa ka kalla hawayen tausayi yakeyi a kotu kuka wiwi Daddy yakeyi,Haka Fadila ma,Karimatu harda Shesheka,Mum ma haka Daddy yace hakika Aliyu naso ganewa lokacin da kuke jinyata sabo da idan ba kowa daga Kai sai Fadila a asibiti Ina jinku Kuna kalaman soyayya.


     Daddy yace Alhmdllh Ni duk na yafewa kowa Ina Rokon kuma ku yafe min Baki daya,sannan Dan Allah a yafi kowa Haka akayi ta yafewa juna,daga karshe Daddy yace da me shariya tunda ya koma Dan kallo yace a kashe Kara ya yafe Yana son matansa Haka,Alkali yace Dole sai ya yanke hukunci sabo da ya zamo darasi ga mutane gaba.


    Kotu tayi Shuru Ana sauraro Alkali yace Asiya me yunkurin kisa kin dauki doka a hannu Allah yasa Bai mutu ba kotu ta yanke Miki Hukuncin daurin Shekara biyar a gidan yari ko tarar milliyan biyar,sannan Zaki biya Daddy duk kudin da aka kashe Masa a asibiti,Nanee kuka wiwi takeyi tana Nadama.

   Mum daurin wata biyar a gidan kaso ko Kuma tarar milliyan daya sabo da itace silar komai zakiyi wata guda a gidan kaso Babu Tara,sai Karimatu kotu ta wanketa fes Babu sa hannunta.

   Hukuncin yayiwa mutane Dadi sabo da Nanee baza tayi zaman prison ba za a biya Tara,Mum kuma tunda itace tayi asiri har Daddy da Nanee suka samu sabani hakan ta faru,Nan take Aliyu ya biya komai Dana Mum Dana Nanee aka tafi da Mum gidan kaso zatayi wata dayanta su Kuma suka tafi gida Baki daya sabo da alkali ya sallami Kara yace sauran abinda ya shafi Family dinsu ne suje suyi a gida.


   Mum sai kuka da Nadama akeyi duk da Aliyu ya biya wuri mai kyau na masu kudi za a ajiyeta ba wurin wahala ba

   A Babban Palo aka hallara har su Abbu,Hajjo ma taji sauki a gabanta akayi komai,Daddy ya karbi su Abbu hannu biyu aka zauna cike da farin ciki,Tunanin su Karimatu ruwa Tasha sai muka ji Daddy yace Asiya da Karimatu ku tashi ku bar min gida Baki daya sai na nemeku,ba musu kowaccensu ta mike ta Hado kayanta ta tafi jaharsu ba Wanda yace kala sabo da sun cancan ci hakan.

   

   Daddy ya fara Magana da cewa mutane yanzu sun lalace da bin malamai Wanda yawancinsu ba malaman Allah bane bokaye ne, wasu ma sun San bokaye ne suke zuwa Ana shirka,Babu abinda Kuma wani ya Isa ya maka Wanda Allah Bai ma ba cewar Abbu,yanzu abinda ya addabi alumma kenan,kowa Malam Ana jefe jefen juna,Wanda wlh duk abinda ya samu wani ya aikata marar kyau duk ya rataya a wuyana Wanda yayi Masa sihirin Allah yasa mu Dace Cewar Abbu.


    Aliyu Allah make albarka kasha wahala Kuma ka cancanci yabo yanda duk da Haka kake yiwa Mum biyayya,Fadila ban San irin godiyar da Zan Miki ba Ke da iyayenki Allah ya albarkaci aurenku,Allah ya muku albarka Baki daya cewar Daddy,yaci gaba da saura Wanda suke gidan Nan Mum tasa na koresu ko wacce kuyi Mata waya su dawo muci gaba da Zama tare,sannan ku hadu ku bani hadin Kai mu taru mu gyara gidan a canja tsarin rayuwa ba irin ta baya ba.


   Zama akayi Yan aiki na kawo lafiyayyun abinci munsa Daddy a tsakiya Ana ci Ana Hira,Abbu yace ke Fadila muje muga gidanki mu tafi kauyenmu,Abbu yace Haba Haba dai sai sai jibi zaku koma naji Dadi da Daddy ya hanasu tafiya yace gobe sai ku shirya a kaiku gidan na Aliyu har mu gaba daya zamuje muga gidan, Daddy da Abbu tare da Hajjo Nasiha suka dinga zubawa.

    Murna Aliyu yake kamar me Nima Haka,Ido muka hada ya min inkiya Wai na taso mu tafi gidanmu na make kafada nace a Nan Zan kwana wajen Su Abbu.

  Fuska ya Bata yace Daddy kaga Fadila Wai baza tazo mu tafi ba wajen Abbunta zata zauna.

  Da can da ba mu sani ba wa kake kaiwa Kara? Ka bar yarinya tayi Hira da danginta dama a asibiti fa Ina jinka irin fitsarar da kakeyi Ina kwance Rai a hannun Allah,kunya ce ta rufe mu,na mike sum sum nayi waje, Ice ya biyo bayana da sauri gaba daya Yan gidan suka Fara dariya.

   Ta baya naji anyi sama Dani nasan DanBature ne...










AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕









               91-95











Official








By

AsmaBaffa










         AsmaBaffa fans wannan page naku ne.










       Tunda na kwanta bacci ya kwashe ni ban farka ba sai da Magrib na tashi na duba ko Ina Danbaturena da gaske Bai dawo ba tun ina sa Rai har na Gama dafa lafiyayyen abinci tare da fesa wanka naci kwalliyata ta Amma har 9pm banji alamarsa ba,Shawara na yanke na nemeshi a waya,Nan take na Danna Masa Kira,kashewa yayi tare da kirana back,ya na ganka Shuru ne? Zance muka tafi ai na fada Miki gata ma ki gaisa da sabuwar Amaryata me zuwa Nan gaba,sabo da nasan Wasa yake nace Bata mu gaisa,abin mamaki sai ko naji Muryar mace me sanyi tace Aunty Ina yini ya gida ya aiki,kishi yasa na dauke wuta duf na kasa magana karshe ma na kashe wayata Baki daya.


    Ba afi 20mnt tsakani ba ya dawo gidan dauke da Ledoji sai da ya siyo Mana kayan ciye ciye,ban nuna naji haushi ba na danne zuciyata yanda na Saba tarbarsa Haka nayi yayi mamaki shima tunda ya sanni da kishin masifa, ya dai ganni Ina Abu kamar Banda jini a jikina,bance Masa komai ba sabo da abinda nake ji a Raina nasan Ina magana kuka zanyi kawai karma ya rainani yasa nayi shuru kawai.

   Wanka yayi tare da Shirin bacci sannan na kawo Masa abinci yaci ya koshi Ni Kuma Ina Shan Ice cream dina da sauran kayan ciye ciyensa daya kawo min,Zaki Bai dameshi ba.


     Bayan mun Gama Nima Shirin bacci nayi shima ya sake yin brush muka kwanta nayi tunanin zai nemeni sai naji Shuru har bacci ya fara kwasa ta Yana danne danne a laptop dinsa,light ya kashe tare da kwanciya ya rungumeni a jikinsa yayi missing dina da yawa Nima Haka ji kawai nayi Yana shafa min jiki na,yace I'm sorry ba wajen wata naje ba kanwar Ayman ce, farkaw nayi Nima naji want farin ciki, jikina ya karbi sakonsa dama kadan nake jira ban san  sanda muka Shiga farantawa juna Rai ba sai da muka kusa cinye daren kaf muna aikin samun jindadinmu,Ni kaina Ina mamakin kaina da nake iya zagewa na nuna Masa kauna ba wani matsala.


    Washe gari da safe Ina da schl da kansa ya kaini tare da saukeni sannan ya wuce Office,2:30pm muka tashi na yi take away na abinci na wuce Prison inda Mum take,dama na fadawa Ice zanje maybe, ban Sha wahala ba aka kirawota inda masu ganin Wanda aka Kama musu suke Zama,Allah sarki ta bani tausayi wlh yanda ta rame gata a wani hargitse tun ba a je koina ba gashi sanadiyar bacin ran an kulleta Hawan jini ya shigeta kullum sai Likita yaje ya duba lafiyarta, tana ganina ta fadada faraarta tana kallo na ta zauna,na durkusa tare da gaisheta,sannan nace Ya jikin Mum? Tace Alhmdllh Fadila,ledojin na Mika Mata nace gashi Mum daga schl nake shi yasa bani na dafa ba,Ba komai Fadila hakanma na gode Kuma kin kyauta,Ya zaman naku da Aliyu Amma dai lfy ko? Alhmdllh Mum,na gode Fadila da kika alkinta rayuwar Dana lokacin da idona ya rufe da son duniya,nayi Dana sani Fadila ku tayani Addua Allah ya yafe min, Inshallah Mum Addua munayi ba tun yau ba,Haka ma Ice kullum Addua yake Miki Kuma gashi Allah ya amsa,shi yasa ake son Da ya dinga yiwa iyayensa Addua suma iyaye suyiwa yaransu a hankali sai Allah ya amsa.

    Da sauri Mum tace Fadila da gaske Aliyu Yana min Addua? Ashe Yana Sona har Haka? Murmushi nayi tare da riko hannun mum nace wlh Aliyu yafi kowa sonki Mum,kullum burinsa Allah yasa ki gane,Kuma gashi.


   Mamaki ya Kama Mum tace ko saurata baya yi fa Fadila,tunda aka kawoni sau daya yazo shima Bai kulani ba abinci ya bayar a kawo min yayi tafiyarsa.

   Dan Allah Fadila ki tayani Aliyu ya hukura ya daina fushi dani,ki sa ya yafe min na tuba.

   Karki damu Mum inshallah ya Dade da yafe Miki Kuma zai dawo Yana kula dake yanda Baki tsammani, Aliyu yayi dacen mace kici gaba da kular min dashi Allah ya Miki albarka,Ameen na Furta tare da cewa Amma Dr who suna zuwa ko? Sosai ma ai sun maida Nan gidansu kullum suna hanya Babu fashi,to Alhmdllh Bari na tafi gida, sallama mukayi aka komar da ita ciki Ni Kuma na fito Zan tafi kenan sai ga Driver da mota dalleliya yace Ice yace nazo na maida ki gida,ba matsala na Shiga kawai,Ni dai ban sanshi ba Driver din nasan Ice Drivers dinsa da yawa har na gidansu Amma tunda yace Ice kawai nasan ya sanshi.


    Tafiya ya dinga yi Dani ga hanya Amma yaki sai zage gari yakeyi Dani,nace Baba ya Naga an Dade Kuma har ka fita daga gari ma,Ina zaka kaini ka bar hanyarmu a baya? Ai yau goslow akeyi a garin Dole sai nabi ta barauniyar hanya,tsoro naji nace Kai Malam kaji tsoron Allah mu hanyarmu ba a goslow muna unguwar masu kudi zaka ce wani goslow to saukeni a Nan na Shiga taxi kawai.

   Kara gudun motar yayi sosai abin fa ya tsorata Ni sai na zaro waya a jakata na fara Kiran Ice,shuri Bai daga ba Ina ta Kira ban fasa ba lokacin Kuma wannan Driver yayi hanyar wani daji Dani,munyi Nisa ya tsaya da motar a wani Dan karamin gida sai ga wasu zaratan maza masu mummunar suffa tsoro ya kamani da sauri jikina na rawa na turawa DanBature text abinda yake Faruwa Dani Allah yasa Ina Gama turawa suka kwace wayata tare da farfasata suka cire layin gaba daya .


     Keyata suka tasa sun sani gaba ogansu yace muje ciki kinci saa Oga yace Kar ayi Miki komai,jiki na rawa na bisu har cikin wannan Dan gidan muna Shiga wani Palo ne ya gaji da haduwa saman 2seater wani saurayi ne yasha wanka Yana kamshi kansa ya dago mamaki ya kamani ganin Alamin abokin Ice Wanda  suke zaune tare dasu Ya Salman a palon Ice suna hira,sai lokacin na tuno lokacin Dana Shiga Yana ta kallona har na zauna a tsakiyar Yan Uwana Ya Salman da Musa.

    Alamin Right? Na tambaya kwarai kuwa Ashe kin gane masoyin naki,Da mamaki nace dama Kaine ke kirana a waya Ina ka Samu number ta? Mikewa tsaye yayi tare da Furta kina mamaki ko? Ae nace,hmm to Kinga kamar yanda na mallaki number dinki Haka Zan mallakeki ba tare da wahala ba,a wayar Mijin naki na dauki number dinki ba tare daya sani ba,Ni kaina banso zanyiwa Ice Haka ba Amma idan na bar masa ke to Zan cutu nafi son kaina da Ice,Zan iya aikata komai akan na mallakeki Kuma ta hanyar aure nake bukata wacce zamu rayu har abada,Ni ba Fasiki bane, da balai nace to Ni bana sonka ban taba son wani a duniya ba sai mijina Dan Allah ka maidani gida ko ka Bari na tafi akwai Mata da yawa Wanda suka fini,Ni wlh nayi zaton ma wani Saad ne shine yayi Kama da halin hakan ba Kai ba.


     Sit down ya Furta min cike da Izza,banyi musu ba na zauna kawai,Ido ya zuba min tare da Furta kin hadu da yawa fa,ya ake ciki ki tsara yanda ya Dace ki rabu da Aliyu ko Kuma ki gane shayi ruwana Don wlh sai na Kulla Miki sharrin da Zaki kasa ganewa ke wace.

  Baka Isa ka min abinda Allah Bai min ba,Kuma nafi karfinka sai Aliyu ke da wannan matsayin.

 

    Ice kuwa yana Office ya bar wayar a toilet dinsa ya dauki hanyar gida ya tuna ya manta wayoyinsa ya koma Office ya iske kirana barkatai da sakonni har kala uku,budewa yayi tare da karantawa yanda na Masa bayanin halin da nake ciki, hankalinsa yayi mummunar tashi ya Shiga nema na a waya Amma Bata Shiga ba,kawai Office din masu tracking number ya wuce tare da kaiwa Yan sanda report, suka Shiga bincike gaba daya Danbature ya zauce.


     Ni kuwa Ina zaune na Shiga yi Masa Nasiha na kawo qabli da Baadi,Allah yasa Kuma waaxin nawa ya Shiga jikinsa dama rashin Imanin nasa baiyi Nisa ba yace tashi a maida ke gida na fasa inshallah Zan auri wata bazan CI Amanar abokina ba Amma Dan Allah ki rufa min asiri karki fada Masa nasan a kanki Aliyu zai iya kasheni ma.

   Murmushi nayi kawai nace Inshallah bazan fada ba Zan rufa ma asiri daga Ni sai Kai sai Allah.

  

   Koda suka fito Dani gefen titi suka bani wayata da suka farfasata Haka na lallaba na Kira Danbature lokacin Yana Office din Yan sanda nace gani sun jefar Dani a Hanya ai kawai mota ya Shiga nayi Masa kwatance yazo, da sauri ya fito a Motar Yana duba jikina tare da shashshafa Ni hope ba abinda suka miki?ya tambaya a rude,waye ko kin San wani cikinsu Kai na girgiza Masa nace ban San kowa ba,Allah yayoni da sirri da Kuma cika Alkawari, Nasiha kawai na musu Allah yasa ta shigi jikinsu suka ce a maidani sun daina aikata laifuffuka,sun gane kurensu, Alhmdllh muje gida to Allah ya shiryesu in Allah ya yarda kinfi karfinsu, Ameen Inshallah na Furta,cak ya daukeni tare da sani a gaban mota muka bar wajen,motsi kadan Yana kallona Yana Babu dai matsala ko?karki boye min komai pls,wlh kaji na rantse ko duka ko Hannuna Basu rike ba.

   Murmushi yayi tare da shafa fuskata karki Kara Shiga motar Wanda Baki sani ba matukar bani na turo Driver ba,yanzu Driver zai na kaiki ya dakko ki kawai bazan Bari kiyi tukin mota da kanki ba hankalina bazai kwanta ba idan kika fita ke daya.


    Na matsu ma ki Gama schl din Nan a huta,To masters fa nufinka bazanyi ba?baza kiyi masters ba baza kiyi aiki ba hakan ya Isa kawai,me kike nema ko mene Zan Miki har danginki to me zakiyi da kudin,burina yanzu kawai  ki haifo min yara,Nima Haka na matsu na ganni da katon cikina,dariya mukayi gaba daya yace Allah zai kawo ne kinji.

  Allah yasa na furta.


   Soyayya da Shakuwa me karfi ce ta kullu tsakanin Dr who da Saddiqa,Duk shaye shayensa ya daina har neman matansa ya daina gaba daya sabo da Saddiqa tace Bata sonsa tunda Yana shaye shaye da neman Mata,Haka Yan uwan Alhaji da Dangin matansa kowa yace ta fito da miji Haka mazan su fito da Matan aure zai musu komai ya dau nauyi,yaransa ma Haka sabo da Haka kusan mutum goma Sha ne suka Nemo ma abota zaman rayuwarsu Matan da suka kawo Wanda Basu da aiki ko Sanaa Daddy ya samo musu,har gida an bawa wasu komai randandan,Dr who kuwa ya tsantsala gidansa,Aliyu kuwa sai kokari yake Yana tausar Daddy kan ya dawo da matansa yace bazai iya Zama dasu ba zai auri dattijuwa ta gari.


  Yasan Yana son Matansa musamman Mum Amma dukkansu Babu ta kirki zuciya kuma Bata da Kashi Kar yazo ya dawo dasu dukiya tasa su canja halayensu again,yaso ace Asiya Bata aikata Haka ba da zai iya Zama da ita sabo  da kyawawan halayenta Amma yanzu ko ya dawo da ita hankalinsa bazai kwanta ba,daga sanda ta caka Masa wuka gaba daya digon sonta a ransa babu, bare Kuma Mum,Karimatu kuwa ko ta shiryu sai ta cuceshi matukar ta dawo hannunsa, Kudi makudai ya fitar ko waccensu Million biyar biyar ya Sa musu a accnt su ja jari dasu,sai gida dankarere ko waccensu guda daya a state dinsu ya Bata,Aunty Maryam Kuma bazai iya siya Mata a turai ba zata kwashi kudi sai ya tura Mata kudaden gidan dai dai dana Su Asiya, Danbature yaje har wajenta ya sanar Mata komai ya nuna Mata kudinta tunda wayarta na hannunsa,Kuka da Nadama Sunyi ba adadi,Daddy ganin da farko ya zalinci Asiya da yawa da kansa yaje wajenta ya nemi yafiyarta again shima ya yafe Mata ya Bata kudin da takardarta saki daya da Kuma takardar gida Allah ya hadata da rabonta.


    Kowa baiji Dadi ba Amma sun cancanci hakan,,sannan Kuma ya Zama darasi akansu Nan gaba idan sun auri wani sai su kiyaye sannan ya Zama Izina ga Wanda yaji labarin.

    Bikin da za ayi Daddy yace Amare da angwaye Sunyi yawa kawai aure za a daura a Kai amare ba wani biki da Kade Kade da za ayi,yayin da su Ya Salman ma an Sa bikinsu saura wata biyu ayi sai Murna nakeyi zanje nayi sati guda,Mum Kuma waadinta ya kusa karewa saura sati daya ta fito daga Prison.


    Yau ranar Jumaa yau Kuma aka daura auren Angwaye da Amare su goma Sha hudu ciki harda Dr who da Saddiqa ranar Kuma aka Kai Amare Ni Ina bangaren Saddiqa komai nata nice a kai,Haka Kuma Karimatu da Asiya sunzo aanyi komai dasu.

   Washe gari gida Shuru duk ba Dadi an kwashe mutanen gidan,ga Baki ma sun tattara zasu tafi,yaran saura kadan sai Yan aiki,Daddy kuwa tunda ya Tara Angwaye da Amare ya musu Nasiha ya damkawa Danbature Amanar kula da sauran kannensu aka kaishi airport ya Shiga jirgi sai kasar waje.


    Yayin da mu Kuma Muke zuba soyayyarmu ta gani ta fada,Suma Amare da angwaye ana ta Jin Dadi,Saddiqa Daren farkonta Kuka ta dinga yi da safe,Bayan tayi wanka tasa hijab ta fito daga gidan tana kuka,lokacin Dr who Yana wanka ta fito tana dingishi tana kuka,har ta Shiga taxi tace a kaita Tasha Wai Kauyensu zata koma,da kyar aka sameta a Tasha har ta shige katuwar Bus zata tafi garinsu Allah yasa Dr who ya gigice ya kirani a waya ya sanar min nace aje Tasha kawai,Dani da Danbature muka tafi wasu tashar shima Dr ya tafi wata Allah yasa Danbature ya hangota a cikin mota tana zare Ido kamar kace kyat ta zura da gudu,Dariya dai Kam mun shata,Allah yasa tana Jin tsoron Danbature yasa ta fito tana kuka,tana ganin Dr yazo wajen ta buya a bayana,Da kyar muke danne dariyarmu.


     Bayan an sata a motar Dr who, Danbature ya jashi gefe ya dinga dariya har sai da Dr ya dinga fushi Yana masifa,Ice Yana rike ciki yace Kai baka da hankali kayi zaton irin Yan iskan matanka ne na da? Wlh duk yanda akayi wahala ka Bata,zaka kashe musu yarinya,dariya Shima Dr yayi tare da cewa to wlh Ni na manta Bata taba yi ba,Amma Zan Kira Doctor ta dubata,yarinya ta tona min asiri,Ice Yana dariya yace Kai ka jawo ka nuna Mata Kai ka Saba da mata Dole tazo Tasha ta nemi hanyar kauyensu,dariya sukayi gaba daya dama ko yaushe kamar frnds Haka suke,Ni dai Ina mota Ina ta lallashin Saddiqa tace wlh indai na Kuma Jin zafi Ni dai gwara ya sakeni bazan iya ba,idan nasan haka auren yake bazan yiba gida Zan gudu.


    Da kyar na lallasheta,Shi Kuma Ice yace Wa Dr ka kyaleta tayi kamar 2wks ta huta sannan ka sake,Wani ihu Dr ya saki kamar an watsa Masa ruwan zafi yace sannu mugu,wlh ko Kai na tabbatar ko 3days da kyar zaka bar matakarka sai Ni zaka hadawa mugunta wato Ni na mutu ko? Inda yanzu Allah ya shiryeni kasan Ni bani da juriya ga yarinyar Nan Yar Shila ban taba Jin irinta ba kace Dan mugunta na barta 2wks,Ice yace to kayi abinda kaga dama Kuma wlh baza mu Kuma zuwa Nemo maka ita ba kasan dai yanzu Tasha tazo ko?to next time daji zata Shiga,Kai Malam bafa Zan karbi shawararka ba ato ka sani ma.


   Ice Yana dariya ya min magana nazo mu wuce Ina zuwa ya rungumeni a bainar jama'a ko kunya yayi kissing dina a kumatu,Dr Who yace kw gani ko abinda kakeyi Ni Kuma za acuceni to bazan dauki shawararka ba,dariya mukayi gaba daya kowanne suka ja motarsu muka tafi.


   Yau Monday yaune Kuma Mum za a saketa waadinta ya cika,murna wurin Ice da Dr ba a magana,Meena kanwarsu sosai yanzu muke shiri da ita watarana ma sai tayi sati guda a gidanmu tana girmamani sai abinda nace takeyi komai sai tayi Shawara Dani,idan tana gidansu kuwa kullum sai munyi waya munyi Hira.

    Ice da kansa yaje ya dakkota gidansa,lokacin na shirya girke girken tarbar Mum,Dr na gidanmu tare da Saddiqa,Meena na Nan da wasu kannen nasu duk sunzo ganin Mum Suma Ana ta shagali,sun Ware speaker suna ta rawa iri iri musamman Meena.

   Mum dake wuri me kyau aka sata ba sosai ta lalace ba,suna zuwa Murna ta kacame Ana ta Mata sannu,Sai Murna take yi itama,Bata ko zauna ba nace Mum muje kiyi wanka,yanda nake rawar kafa ko uwatace sai Haka,ta Dade tana darzar jikinta kayan data cire kaf a Dust bin muka zuba su,Dama kayanta na gidan Daddy an kwaso Mata, har da sababbi Ice sun dinka Mata latest masu tsadar gaske,cikin danyen lace ta hade Kai kowa ya kalli Mum yasan ta hadu ta ko Ina Bata tsufa.


    Abinci muka baje aka ci aka Sha sannan muka taru kowa yayi Alwala mukayi nafila rakaa biyu na Godiya ga uban giji.

   Mum wani Sona takeyi tana Masifar ji Dani,Haka Saddiqa ma duk da cewar Saddiqa Bata da walwala yanzu tana tsorace da Dr who,Mum tunda taga Haka ta gane Saddiqa dai duk surutunta da iyayinta Babu tasan Lallai Dr baya daga Mata kafa.

   Bedroom din da muka bawa Mum taja Saddiqa tana tambayarta Kuna zaune lfy dai ko? Sai ko Saddiqa ta rushe da uban kuka ta kife kanta saman bed tana ta yi,Tambayar duniya Kuma taki fadar komai tace lfy suke.


    Mum tace to yanzu Saddiqa Haka Zaki kula da Mijin naki,bakya koyi da Fadila,mijinki fa kin San sanadiyarki ya shiryu maimako ki daure ya Dore a Haka shine kike Haka,ko so kike ya koma harkarsa ta da can? So kike ko ya Miki kishiya,Ido fal da hawaye ta Dago tace Ni Dan Allah ya auri wata Ni na bar Mata shi wlh har ga Allah Mum bazan iya ba,dariya Mum tayi Lallai ba karamar azaba Dr yake bawa Saddiqa ba mace da kanta tace a Mata kishiya tun batayi 2wks ba.

     Me yake Miki Saddiqa karki ji kunyata ki fada min zanyi maganin abin,Ni kunyarki nake ji sai dai na fadawa Aunty Fadila ta fada Miki,Nima kamar Mamanki ce ki fada min sai na hanaki komawa gidansa,Saddiqa na Jin Haka murna ta kamata tace To....ahm...uhmm....ta Sosa goshinta tace...Uhmmm...umm..Kinga dai..shine Nan dai....ta rumtse Ido tace Abu yake ta yi tun dare har wajen Asuba kawai Dan Hutawa akeyi kadan,Kuma da safe ma kafin ya fita Office,Haka da Rana zai dawo,ya koma Office,da yamma ma,Babu hutu Kuma duk naji ciwo yaki Bari na warke ta Karasa tana Hawaye.

    Mum itama ta jinjina Maganar tace to baza ki koma ba muna Nan dake sai kin warke ki barni dashi,Saddiqa sai Murna take yi,Mum tace ai da tuntuni ki gudo gidan Ice kin sanar Masa,Tab Mum yafa Gama Raina Ice Wasa sukeyi ranar ma dariya suka dinga yi,Kuma Mijin Fadilan ne yace idan na sake fita daga gidan Mijina ba izninsa sai yasa Dr ya min abinda mutuwa kawai zanyi shi yasa ko kofar gida ban Kuma fita ba,rannan ma da kawayena suka zo ko rakasu banyi ba.


    Dariya Mum tayi tace in Banda shirmenki ta Ina Ice zai ganki? Baki ta bude tace yace Na'ura ce dashi Yana daga gida zai ganni,Mum da kanta ta Kira Dr suka Sa labile daga ita sai shi,ta dinga Masa fada,tana bashi shawarwari nasu na manya karshe tace Saddiqa a Nan Zata zauna sai tayi sati guda na gyara musu yarsu sannan ta koma,Dr who kawai sai ya Kama kwalla yace shi wlh ba Wanda zai rabashi da Matarsa,Ni kake fadawa Haka? To Mum sabo da Allah Ina ruwanki a nan,so kike kawai Ni ki rabani da matata,Duk abinda zaka ce kace baza ta koma ba sai na gyara ta,Kai nakewa gata ai shashashan banza.


   Ice ne ya shugo shima yace Saddiqa baza ta koma ba,cikin fushi Dr ya Suri key din mota ya bar gidan,Ina kiransa Amma yace Fadila baza ku Kara ganina a gidanku ba Tunda bakwa kaunata ya fice a fusace,ganin yayi fushi yasa jikin Saddiqa yayi sanyi ta fashe da kuka ta mike tace Mum Ni Dan Allah Zan bishi mu tafi Kinga yayi fushi,Mum a ranta tace yarinya me biyayya Bata son mijinta yayi fushi Nan take ta tuna da zaman aurenta a gidan Daddy su basuyi Masa Haka ba sai zaluntarsa da sukayi a hankali ta goge kwallar nadamarta.


    Zamanmu lfy mukeyi a gidan bana taba gajiyawa da yiwa Mum Hidima,Saddiqa yau kwananta hudu a gidanmu ta Kara haske kyau da kiba,gata dama ta waye tana daukan wanka ni da Mum muna Kara wayar Mata da Kai da yanda zata kula da kalar mijinta Dr,Meena ma Kullum a gida wurin Mum take yini sai dare Driver ke maidata gida watarana ma a gidanmu take kwana tare da Mum.

   Mum tayi fresh da ita sai dai kullum cikin nadamar zaman aurenta takeyi mijinta na sonta Babu asiri ba komai sabo da Allah Amma ta zalunceshi tir da halayenta a da.

    Soyayya kuwa tsakanina da DanBature sai abinda yayi gaba,kullum kunya yake ba ni gaban Mum da Saddiqa baya kunyar uban kowa zai ta rungumeni Yana min kiss  sai Ina yi ina boye Masa,Mum kuwa baturiyace ko a jikinta farin ciki ma takeyi sabo da su aladarsu Haka sukeyi wannan abin farin ciki ne, Saddiqa kuwa kallo take Sha tana Kara daukan darasi tace itama tana komawa zata dinga yiwa Mijinta ta rike abinta,tana ta koyan girke girke,ga novels na tura Mata a waya tana ta karantawa sabo da ta Kara koyon yanda ake rike me gida.

  Dr who kuwa tunda yayi yaji Bai dawo ba Amma ya kasa daurewa da rashin masoyiyarsa Dole yau muna zaune muna Dinner sai gashi ya shigo.


    Danbaturena ya kwashe da dariya tunda yaga Dr,Mum ta daki Ice a baya Ina ruwanka sashi to Babban banza,Saddiqa Kam sanyi taji a ranta tana Allah yasa ya huce, Bayan Ice da Mum ta duka na Shiga Sosa Masa Ina dariya nace sannu, Dr Bai kula kowa ba Mum kawai ya gaisar ya dauki Saddiqa cak ya zauna a kujerarta ta Dinning sannan ya daurata saman cinyarsa ya fara cin abincinta Yana Bata,Dani da Saddiqa kadai ne kunya ta kamamu kamar zamu nutse Amma Mum da yaranta ko a jikinsu sabo da dabiarsu ta turawa kenan ba kunya ba Kara wannan a jininsu yake.

   Ana Gama cin abinci yace Mum mu tafi gida yau ko? Mum tace saifa tayi 1wk wlh kaji na rantse,Ok Mum to ai dai zata rakani mota ko? Ae rako ban hanata ba Amma 3mnt na Bata ta dawo gida nasan ba mutunci gareka ba,dariya mukayi Baki daya,Saddiqa ta mike ta rakashi mota,suna zuwa ya far kalallameta da dadin Baki cewar ta Shiga mota suyi a ciki sharp sharp zaiyi ya tafi Yana cikin wani Hali a matse yake,yanda taga yanayinsa taso ta yarda Amma sai Mum ta danno Kira ta shigo gida,Dole Haka ta bashi hakuri ta tafi ciki,shima ya dawo,Mum tace ka tafi mana ya Naga ka dawo,Baki ya turo gaba yace bazan tafi ba Nima anan Zan kwana na fasa,Nayi mamakin nacin Dr haka, da kyar Mum ta koreshi ya tafi ya sake cewa bazai Kuma zuwa ba gidan har abada,Saddiqa harda kukan tausayin mijinta.


   Mum Kuma tace ko me zata yi sai ta Gama gyaran da take mana. 

   Kwana Nan Kuma yawan zazzabin dare nakeyi,kullum da dare da kyar muke yin bacci da zazzabin nake kwana sosai sai Asuba nake samun lfy.









AsmaBaffa

[9/5, 10:52 PM] Nismat: 🏕HADIN KAI🏕










                96-100








Official








By

AsmaBaffa









                 FINAL










        WANNAN PAGE NA DUKKAN MASOYA ASMABAFFA NE MAKARANTA NOVELS DINA.


  WANDA BAN SAMU DAMAR BAKU PAGE BA KUYI HAKURI KUYI MIN AFWA INSHALLAH NAN GABA ZAN BAKU.








 

        Muna kwance cikin dare zazzabi me zafi ya rufeni da kyar nake motsi,jikina zafi zau,sai Nishi nakeyi da rawar sanyi,karkawar da nakeyi itace tayi sanadin tashin Danbature daga baccinsa me Dadi, jikina ya taba yaji zafi zau kamar Zan Kama da wuta yace Innalillahi wannan zazzabi gwara kawai ya dawo jikina na huta Akan ya taba min lafiyar Beauty na,kullum sai yazo ya Hana min ke sakewa,duk da Ina cikin cuta naji dadi da sanyin kalamansa Wanda har ban San Ma nayi Dan dariya ba kadan,kayan jikina ya cire min kaf ya Shiga toilet ya ebo ruwa shi ba me sanyi ba baza Kuma ace me zafi ba,da towel ya Shiga goge min jiki na kamar yanda ya Saba min kullum,Magani nace ko zaka bani Paracetamol?


    A'a Mahaukaci ne Ni na sani ko ciki kika samu na Baki magani bada sanin doctor ba ya zube,to Bari kiji gobe dole muje asibiti   ko kina so ko ba Kya so,Shagwaba na fara Masa Ni Allura zasu yi min,Bari kiji ko bana nan  karki sake Kisha magani sai dole Munje asibiti, zafin jikin nawa ya ragu sosai ya maida komai toilet ya dawo ya kwantar Dani saman jikinsa ya lullubemu Baki daya Yana shafa gashina tare da bayana Yana min sannu,duk ya damu sosai sai lallabani yakeyi,nace karka ji zafi kaima ka Shiga blanket Kuma ba a sanyi Danma da ac.

   Ai Ina Jin halin da kikeji Nima Zazzabin ya kamani shi yasa na shige tare da ke,kin San kuwa irin son da nake miki,wlh da gaske akan ciwo ya kamaki gwara ya shigeni,kamar Zan dauke Miki ya dawo kaina Haka nake ji Allah ya Baki lfy kinji Yar balarabiyata,Ameen na Furta zuciyata fari Kal sai naji Ciwon ma duk ya gudu sabo da dadin kalamansa.


    Washe gari fes muka tashi,kafin mu fito har Saddiqa tare da Mum sun shirya Breakfast lafiyayye,Muna ci Ina tsokanar Saddiqa yau zata koma gidan mijinta ita kanta murna takeyi ta Matsu ta koma ta rigada ta Saba da jikin mijinta,sai zumudi takeyi, Muna breakfast kuwa sai ga Dr yazo tafiya da Abarsa Babu Wanda yace komai ta fito da kayanta Wanda Meena ta ebo Mata a gidanta ta fito tayi Mana sallama muka rakasu Mota suka tafi Bayan Mum ta Kara Jan kunnensa.

   Mu kuwa Shirin zuwa Hospital mukayi,Shadda muka sa Sea blue iri daya munyi anko,duk Wanda ya kallemu sai ya Kara,Asibitin Dr who katafare mukaje aka dauki fitsarina sukayi gwaji sai gashi an gano ina da ciki na wata biyu da Sati daya,Murna kamar zamuyi ihu musamman Ice,kafin ace me duk ya watsa labarin,shawarwari da Magunguna suka bani muka dawo gida,Mum murna kamar me,Haka Yan uwan Ice da dangina,Daddy kuwa tunda yaji labarin ya dinga murna Yana Mana Addua sannan yace Next month zai dawo zai je daurin auren su Ya Salman.

   Kannan su Ice da yayye sai zuwa dubani sukeyi suna Murna.


     Attine ma takanas tazo ta yini,sannan take sanar min an kusa bikin Safarau yarta,Ko da na sanarwa Ice cewa yayi ya dauke komai zaiyi kayan daki da komai,sannan ya bawa Attine jari me yawa,munji Dadi har ban San da me Zan saka Masa ba.yanzu dangin Mijina muna zaune lfy suna kawo min ziyara Nima Ina zuwa,yau saura kwana uku bikin Safarau zata auri manager na Company nasu,bikin Rana daya Dana Saad abokin Ice Wanda ya hadamu yayi Mijin karya.naci na fara yi Lallai sai ya barni naje biki nayi kwana biyu,shi Kuma yace muna gari daya bazai iya barina ba sai dai kullum ya kaini ya dakko Ni,fushi nakeyi dashi,da yamma Mum ta fita unguwa gidan kawarta ni kadai ce a gida Ina zaune nasha kyau,sabo da cikin jikina yasa na Kara wani fresh da kiba,Apple nake ci.


 Sallamarsa naji tarbar Dana Saba Masa banyi ba yau yasan Akan me nake fushi,kusa Dani ya zaune tare da ajiye ledojin shopping a gaba na,yace ga dinkunanki na karbo Miki,sannan ga wasu kayan Nan,dama fa dinkunan biki ne Kuma kace bazan je ba me zanyi dasu,Ni nace karki je? Kullum Zan kaiki da safe da yamma na dakko ki,rau rau nayi kamar zanyi kuka nace yanzu kamar Attine bazan kwana ba? Sannan Safarau ko yaushe tana hanyar zuwa wajena tare mukayi shirye shiryen bikin Amma ace bazan je na kwana ba.

    Mene ne abin kwana pls tunda Zan kaiki me yasa bakya Jin magana ne,da yaron ciki Zan Bari ki tafi unguwar kwana kullum da zazzabi kike kwana fa in kin tafi gidan su wa zai kula dake?

   Indai wannan ne Zan kula da kaina ga Attine ma,Kai ya girgiza yace to a dawo lfy ya mike tare da haurawa sama.


   Ni dai ko a jikina shiri na fara yi kawai Yana kallona ransa a matukar bace yaje yaci abincinsa na Gama shiri na tsaf na fito nace na shirya,jikina sanyi yayi ganin yanda yake fushi Kar na tafi ba a son ransa ba Allah yasa wani abun ya sameni.

   Bedroom na koma na ajiye kayan Dana shirya na dawo Inda yake a Palo na zauna gefensa da sanyayyar muryarta nace na fasa zuwa Allah

 ya kaimu ranar Event din sai ka kaini kamar yanda ka tsara.

  Tausayina yaji sosai yayi wani Murmushi lafiyayye yace ko kefa Allah ya Miki albarka Ameen nace na kwanta a jikinsa.


  Kamar yanda yace Haka ya kaini Dinner abin mamaki Ashe Saad Shi zai auri Safarau,a Company nasu take aiki shine Manager kuma,Lokacin yaso Ni a ransa Amma Allah ya taimakeshi ya Kai zuciyarsa nesa tunda suka hadu da Safarau Kyakyawa itama kusan Muna yanayi da ita ya kamu da sonta gashi yanzu,Munsha shagalin biki lfy mun Gama lfy.


   Bayan wata biyu Tunda Saddiqa ta koma dakin mijinta tana zaune lfy tana kula da mijinta suna soyewa yayin da Alamin Wanda ya taba kidnapping dina suke soyayya da Meena kanwar Ice.

   Saura kwana biyu bikin Ya Salman,Musa da Mahmood Dan Kawu Salisu.

   Wannan karon Bai hanani zuwa ba cikina Yana wata biyar ya fara Fitowa ma Amma Haka naje Gombe a jirgi,shi da Daddy Kuma zasu zo daurin aure,Mum ma zata zo bikin da Meena,Saddiqa da wasu kannensu Sunyi min Kara sunzo, anyi biki lfy an Gama lfy,dama su Abbu sun koma sabon gidansu a birnin Gombe,sannan har kauyenmu naje ganin dangi.

    Sai da aka Gama komai Dani sannan na dawo gida,lokacin Kuma tuni su Mum sun Gama Idda.


    Nanee saurayinta na farko da suka Sha soyayya tun saurayi da budurwa yanzu shima Hamshakin me kudi ne yarans hudu kacal sabo da baya Haihuwa sosai a Nan birnin Adanawa, Matarsa kwana Nan ta rasu Yana Jin labarin Nanee aurenta ya mutu dama tsohuwar soyayyar tana Nan yazo,itama dake tun farko shine farkon soyayayyarta akansa tasan so,Allah yayi Bata aureshi ba yanzu kuwa Yana zuwa ta Amince ai kuwa ranar wata jumaa aka daura musu aure ta tare,yaranta dake Lagos labari kawai suka ji Sunyi bakin ciki tare da kishin Daddy,sanda Labarin ya iske Danbature shima baiji Dadi ba yaso Bata yi gaggawa ba Daddy ya dawo maybe ya maidasu dakinsu,Koda ya buga Mata waya sai hakuri ta basu kawai.

   Bayin Allah Kar kuyi zaton Dan Mace ta Tara Yara gidan miji baza su iya rabuwa da Mijin ba,sannan komai tsufanki matukar kika fito daga gidan miji to da yawa tsofaffin samarinki sai sun dawo,wani dama Allah ya rubuta sai kin aureshi Amma sai kinyi Aure kin fito sannan shi ya aureki kaddara kenan Allah yasa mu Dace.


   Karimatu kuwa babanta ya matsa Mata yace da sauran kuruciyarta ta fito da miji cikin zawarawanta ta aura a hakika ita Daddy tafi so ta koma gidansa Amma Shuru Bai ko nuna alamat zai iya maidasu ba,Dole ta yanke Shawara cikin Zawarawanta ta fitar da wani Me kudi Dan majalisar tarayya yayi sai uku ya rike mukamai da dama sannan yanzu ma shine Akan mulki a Maiduguri,Aiko ta aureshi bashi da wata matsala Kuma Yana da Matarsa daya da yaransa 7.

   Sai labari muka Kara ji Karimatu ma ta tare a gidan mijinta Daddy Yana can Bai sani ba,ko a waya ba Wanda ya sanar Masa.


    Mum kuwa so take ta koma wajen iyayenta can Paris Amma Ice yace wlh baza ta koma yanzu ba,Mum ta Gama Zama cikakkiyar salihar mace Sannan ta koma Islamiyyar Matan aure tana zuwa sosai Bata da aiki sai karatun ilmin islama, muna zaune lfy abinmu Ras,yayin da cikina ke Kara girma.

    

    Cikina ya cika wata takwas Daddy ya dawo Nigeria yayi kiba kuruciyarsa ta kara Fitowa,har gidanmu sai ganinsa mukayi katsam lokacin Mum tana Islamiyya dagani sai Ice,Daddy dawowa ba sanarwa sannu da zuwa muka karramashi na cika Masa gabansa da kayan ci da Sha,bayan mun gaisa mun nutsu,Daddy yace Aliyu ya kamata na dawo da matayena nasan yanzu sun koyi darasi,ba Wai bana sonsu bane abinda sukayi yasa na musu Haka sabo da Nan gaba su kiyaye ya kake gani Kai? Aliyu yaji ba Dadi sun Riga Sunyi aure,Daddy yace musamman Asiya tayi hakuri Dani ya Dace ace ita na fara maidowa dakinta taci moriyata kafin sauran,Mum kuwa Ina sonta fiye da kowa,tsakani da Allah bazan iya hada sonta da kowa ba Allah ne ya jarabceni da hakan,nayi mamaki Kuma da ba ita ce tayi yunkurin kashe ni ba sai Asiya Ido da Ido abin ya girgizani.


   Daddy sai dai hakuri Amma Nanee tayi aure ta auri tsohon saurayinta,Haka Karimatu ma tayi aure tuni,wani Dukul Daddy yaji kishi sosai yaji da takaici,da yasan Haka zata faru bazai sake su ba,Yana son matansa Kuma shima ai Yana da laifi,kamar ya kurma ihu Haka yaji musamman ma Nanee,da kyar ya daure yace Mum dinka fa? Danbature yace batayi aure ba Amma taso ta koma Paris tayi aurenta itama Ni na hanata,su Nanee kuwa Daddy kasan da nasan zasu yi aure wlh bazan Bari ba to ban sani ba Kuma Haka Allah ya tsara.

   Daddy yaji Dadi Jin Mum batayi aure ba sabo da yafi sonta da kowa Amma da tayi aure da Bai san ya zai yi da rayuwarsa ba.

   

    Daddy ya mike yayi Mana sallama zai tafi kawai sai ga Mum ta dawo daga Islamiyya sanye da hijab dinta,Ita kanta Tana kaunar mijinta,har kasa ta duka tare da gaidashi ya amsa da Faraa Yana mata kallon so ya fita abinsa. Ice yabi bayansa suna magana sannan ya tafi.


    Mum ya samu Ya sanar Mata za a sake daura aurenta da Daddy,Murna kamar tayi me sai Godiya take ga Allah,sabo da Murna kasa daurewa tayi ta sanarwa iyayenta a waya Nima da nake surukarta sai da ta fada min Ni kaina Dana ji labarin naji Dadi matuka.


   Jumaa na zagayowa Bayan an idar da sallah aka maida Auren Mum da Daddy.duk yaran Daddy ma sunji Dadi,lokacin da labari ya samu Nanee da Karimatu Basu ji komai ba sabo da mazajen da suka aura Sunyi Dace suna Jin Dadi a wajensu sai dai sun so a hannun Daddy suke don yafi mazajen nasu komai,Amma kaddara Haka take Allah ya tsara akwai wanda zasu sake aura.

     Daddy gidan sai da ya canja komai ya dawo sabo da ba Lallai ma ka gane gidan bane yasha gyara ko Ina.

  Mum Tasha kyau anyi gyaran jiki etc sannan Da kansa Daddy ya dauki Abarsa,Hajjo tayi farin ciki danta Bai Zama gwauro ba.ana ta murna da Jin Dadi Mum ta koma ta rungumi yaran gaba daya da yaran Yan uwa take rike su sosai take basu tarbiya komai na gidan ya canja rayuwa suke me Dadi,tarbiya da ilmi.


    Cikina ya cika wata Tara cif cif yayi girma,bana komai na aiki sai girki shima girkin idan Danbature Yana Nan shi yake Mana da kansa,Addua muke Allah ya sauke Ni lfy,Mum da kanta tazo ta daukeni na koma gida wajenta da Zama tana kula Dani Kuma abin farin ciki Danbature Bai Hana ba shi kanshi Yana son na zauna inda za a kular Masa Dani sai dai kullum ya tare a gidan.

   Saddiqa ta samu ciki,Haka sauran da aka musu aure tare suna da ciki,Safarau ma Haka,muna ziyartar juna Ana mutunci,Ya Salman tunda sukayi kudi suna yawan zuwa wajena,Haka kishiyar Hajiyarmu Anty Amarya ta gyara halayenta har a waya take kirana mu gaisa,tace sai na haihu zata zo,su Abbu sun waye sun gyara halayensu yayin da Karimatu da Nanee suke zaune lfy gidan Mazajensu.


   Yau Saturday cikin ikon Allah na tashi da Nakuda akwa kwashe Ni sai Hospital na Dr who, Danbature sai share kwalla yakeyi na tausayina ya rasa inda zai sa kansa, cikin hukuncin Allah ban Dade ba Allah ya saukeni lfy na haifi Dana Kyakyawa Namiji katon gaske,Murna wajen Yan uwa da abokan arziki ba a magana,da yamma lis aka sallamemu Muka tafi gida jaririn Yana Hannun Ice yaki Bari ma a dauke shi kana karba zaice kawoshi to ya huta yasha wahalar hanya zuwa duniya tafiya ce me Nisa.

  

    Kafin kace me gida ya cika Ana ta sintiri,washe gari kamar bani na haihu ba naci wanka da kwalliya muna zuba kamshi, Danbature Yana kwance kusa Dani Yana ta bacci,Mum dake Baturiya ce Bata ce ya fita ba ko ajikinsu Haka ake ta zuwa Ana fita sai in baza ka iya ba ka fasa shigowa,nayi nayi dashi y aki yarda.


    Suna saura kwana biyu dangina Yan Gombe maza da Mata sunzo har Anty Amarya,baza ayi wani bikin suna ba,ranar suna yaro aka sa Masa Fadeel an kashe kudi Sa Kato da raguna biyu aka yanka, Ice Bayan suna da kwana uku Baki duk sun tafi ya nemi Mum da ta barni na koma tace sai nayi 40days naje Gombe na gaida dangi Zan koma,har yayi fushinsa ya gaji ya hakura.


    Bikin Meena da Alamin Yana karatowa, Ni Kam Ina ta gyara jikina har nayi arbain naje Gombe nayi 3days na dawo na zaga dangin miji dake Lagos,da Safarau sai Attine sannan na koma dakin Mijina muka Shiga Holewa da soyewa ba Kama kafar yaro.

     Anyi bikin Meena lfy an kare.


   Bayan wata shida Saddiqa ta haifo yarta mace Me suna Fadeela,Safarau Namiji Hunaif da sauran daga masu ciki sai Wanda suka haihu.


    Bayan na yaye Fadeel Lokacin Kuma na Gama Degree na,Tarkatawa mukayi da Danbature na sai kasar waje zamuje Paris wurin iyayen Mum,sai London daga Nan muyi Haj da Umrah mu dawo gida.

    Wanka da kwalliya kuwa sai abinda yaci uwar da domin Babu Wanda ya Isa ya ganni yace Ina da aure a budurwar ma yarinya zaka Ce sai kyau da wayewa nake karawa ga gyara kaina da nakeyi ina tafiya da zuciyar me gidana,Babu kowa a gabansa sai Ni da yaro na,yanda yake nuna min so da kulawa ya wuce tunaninku Nima Kuma haka. Bama gajiya da juna bama fadace fadace duk da cewa zaman tare Dole sai an samu sabani Amma ba da yawa ba mun Fahimci juna sosai ma.

     Sai da muka kwashe 4mnths muna Jin Dadi a kasashen turawa da labarawa sannan muka dawo gida Nigeria cikin kwanciyar hankali.


    Bayan shekaru biyu Fadeel ya girma yayi wayo sosai na Samu wani cikin na haifo wani Namijin yaci sunan Abbu muna ce Masa Fuad,ban sake Haihuwa ba sai Dana kwashe 4yrs na Samu wani cikin wanda likitoci suka ce mace ce sakamakon Test da akayi,Sai Murna Danbature yake zai samu mace,Lokacin Fadeel Yana zuwa schl,Safarau yaranta uku,Haka Saddiqa ma,Meena kuwa mace daya da ciki sai sauran Suma etc.


    Duk Shekara sai Ice ya canja Mana tsarin ginin gidan da Furniture,gashi yasa an koya min mota Amma baya Bari nayi tuki sai Dole,hutu da Naira ta Gama ratsani ka rantse Yar Shugaban kasa ce.

  Yau Saturday  Fadeel yana Islamiyya gida ya dau kyalli da kamshi,Fuad Yana wajen Mum Danbature Yana kwance a doguwar kujera yayi matashi da cinyata muna kallon American Film Yana karanta Jarida,gashinsa nake Wasa dashi Ina shafawa  har na gaji nace na gaji fa,Juyowa yayi muka hada Ido na sakar Masa kayataccen Murmushi na ya lumshe Ido Tare da Furta I love u da wata irin kasalalliyar muryarsa me Jan hankali,Jaridar ya ajiye ya mike ya fara aika min da kisses asirtaccen kamshi kawai ke tashi a jikinmu,a hankali yace zipping nasan me yake nufi na zuge zip Dina kasa kadan ya fara murza Albarkatun kirjina da suke a tsaitsaye kamar ban taba shayarwa ba,Yana murzawa Yana tsotsan daya, mun haukace Yana kokarin rabani da kayan jikina muka ji Fadeel Yana Danna Door bell Yana kwala min Kira Mummy....dai daita kanmu mukayi na je na bude Masa Kofa ya rungumeni na dagashi sama muna dariya,Yana ganin Ice yace Abbana ya tafi wajensa da gudu,shima sama ya dagashi tare da karbar schl bag din tasa,jeka wurin Nanny naku ta maka wanka ya tafi kuwa da sauri,Ina Alfahari da yarana Allah ya bani nutsatsu.


     Jikin Mijina na kwanta na manne Masa nace pls ka kunno Ni muje ka kasheni kasan Ni ba jira,dariya mukayi Baki daya yace Baki da kunya Yanzu Beautyna,ai duk daya muke da Kai zamu ce ta iske mujemu,Muna dariya ya daukeni tare da goyani a bayansa sabo da Fadeel muka sa key kyas kyas muka Fara kashe juna da salon kwarewar soyayyarmu....soyayya Dadi gareta yau Munsha harka muka fito fes muna farin ciki tare da Kara kaunar juna.

   Bayan Magrib sai ga Hajjo da Fuad Driver ya kawosu wai yaki Zama jiya kwana yayi Yana rigima Shi Mummy da Abba.da gudu Fadeel yazo suka Fara wasansu a dakinsu Wanda cike yake da kayan Wasa Iri iri,Hajjo wanna yaron Da Saddiqa ko Meena ce ta hadasu da Hunaif Zama yake lfy Lau.

    Hajjo tace to ga danku Nan Ni na tafi.

  Dambun nama na zuba Mata cikin roba ta tafi dashi taji dadi kuwa,suna ta Wasa da Ice na jika da kaka.


   9pm Fadeel ya sameni a Bedroom Mummy mun Gama Assignment sai game zanyi nace no jeka Nanny ta muku Shirin bacci kazo ka kwanta kusa da Fuad kaga shi har yayi bacci Abba idan ya dawo fada zai maka kasan dai Halinsa.

   Ba shiri ya tafi wurin Nanny ta shiryashi ya dawo tare da kwanciya a bed dinsa shima Fuad Yana nasa,Nanny dinsu tazo itama ta kwanta a katifarta dake ita ke tayasu kwana binto dattijuwa.


     Bayan nayi Shirin bacci Danbature na ya dawo shima ya shirya muka kwanta tare da manne juna muna zuba love mashaallah Kai...Kai...Ina ganin soyayya,duk me bukatar ganin madarar so ruwa ruwan kauna yazo gidanmu yasha kallon buga soyayya ta gani ta fada.

       na barku Nan.












            ALHMDLLH







Ina Mika Godiya ta gareki JIDDER ZARIA Allah ya bar kauna, duk Wanda yace bake ba zance ba shi ba🤣.


   Fans Dina Abin Alfahari na na gode da karatun Novel,Allah ya bar kauna,Ina yinku musamman AsmaBaffa Fans club, AsmaBaffa Fans ,Hadin Kai fans da sauran Gps Ina turo gaisuwata.


    Kuskuren da mukayi Allah ya yafe Mana,Allah ya bamu ikon amfani da sakon Da Novel din ya Isar, wanda ban baku page ba afwa next Inshallah Zan baku.


   Kuyi hakuri na rashin jina kwana biyu Zama nayi na Karasa labarin a takaice .idan nayi kuskure ayi min Uzuri.



   Littafina da Zan fara Nan gaba Bayan Munje hut mun dawo ME MAGANI.



 Love u all fans🥰😍💋😘😍🥰💋🏕🏕







AsmaBaffa



Post a Comment

0 Comments