gimbiya na,im hausa novels complt

 [04/06, 13:02] +234 906 512 0158: ⚖

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*



*GIMBIYA NA'IM*



*NA*  *Karimatu* *Abdulhamid*


( *mommyn minal* )



Godiya dayabo yatabbata ga Allah dayabani ikon kawomuku wanan labarin gimbiya na'im k'irk'raren labari ba'ayishi dan wani ko wataba inyai shige dalabarinka kayi hak'uri👏


Allah kadad'a tsira da Aminci da salati ba'adadi gashugabanmu Annabinmu Muhammad S.A.W


Ya Allah kayayewa k'armu wanan cuta ta corona virus da dukkan k'asashen 

'Yan'uwa musilmai🤲

Allah kad'aukaka musulinci ka k'ask'astar da kafirci🤲


*Wanan littafin farkonshi* *da k'arshenshi* *sadaukarwane ga*

*K'ungiyar Home of* *Quality writer's* *Association*

*Allah yak'ara had'akan* *k'ungiya*


*Labarin sarauta mai ban al'ajabi*


Page 1️⃣➖2️⃣



Wata babbar masarauta nahango Wanda dagani sunaji da milki da isa da tak'ama wanan masarautar acikin garin shanga take jihar yobe state masarautace mai girman gaske mai dogon gini mai sassa daban daban sarki mudansir shine mai milkin wanan 

Masarautar. Shugaba mudansir yakasance adali mai son gaskiya.

Wanda shima yagadi mulkin daga mahaifinsa Wanda akakashe


*Cikin masarautar* *nashiga domin na* *d'auko muku rahoto*

*Danko baza suhanani* *shigaba nima mommy* *minal*

*Jinin sarautace* *ak'auyenmu*😃


Babban 'bangaran gidan nanufa nan nashige dashigata nagawani yaro nakuka akan kujerar palon. Saigawata mata maitsohon ciki tasauk'o daga beni zatad'auki wanan yaro kawai sai akarik'emata hannu. Sainaji ance dakata *HANA* karkita'bamin jika, domin kuwa ke 'ya'yamata kika iya Haifa baki iyahaihuwar namijiba🤔


Wata matace tafito maikimanin shekaru 30 jikinta dakayan sarauta tad'auki d'anta dake kuka tace"barakiji Hana karkik'ara ta'bamin d'a, dankuwa shinamijine bamaceba, wanan tsohuwar tacema uwar yaron Rabi'a jeki bashi abincinsa

To mama Rabi'a tace tajuya tashige wani d'aki

Wanan tsohuwar mekimanin shekaru 65 maiji da milki da iko

Tadubi Hana tace"kidaina ta'bamin jika kibari harsaikin haifi namiji. Amma mama.....

Waimeke faruwane wani matashi yashigo yadakatar da Hana daga maganar da zatayi. Wanan tsohuwar tadubeshi tace marwan jikana ta ta'ba Al'halin ita bata'iya haihuwar namijiba, marwan 

Mai kimanin shekaru 36 yace 

*Hana* karkik'ara ta'bamin yaro dake da lusirin mijinki Wanda baku'iya haifar 'ya'ya mazaba saimata natabbata wanan cikinma 'yamace zaki Haifa


*Tirk'ashi*


*Ko wacece *Hana* a *masarautar kubiyoni danjin cikaken labarin*

..........✍🏼






*No comment*

*No typing*




*Please read & share*












































*Allah yajikan iyayen um*🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *GIMBIYA NA'IM👸*


 ⚖

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

{{ The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=uDVnerbXUvTfS8el



*🔱{{H.Q.W.A📚}}*


 


*NA* karimatu abdul abdulhamid


( mommy minal)



kai naga ruwan comment  inayinku fans over💋


🅿 3⃣➡4⃣


*HANA* matace ga sarki mudansir mai milkin garin shanga wanda mahaifiyarsa tanemamar auran hana a hanun kawun Hana kafin 

yarasu wanda lokacin  kawunta shine wazirin baban mudansir wanda hana iyayenta surasu sai kawunta yariƙeta ita daƙaninta bello ahanun kawunta tagirma har'akamusu aure da mudansir, wanda auransu badaɗewa akakawomusu farmaki daga wata masarauta anan akakashe baban mud and it's mudansir

sarki fawaz totindaganan gaba taɓarke tsakanin masarautar shanga da masada it masarautar janga, wanda sukakashe sarki fawaz abisa kuskure amma ƴanshanga suƙiyarda dakuskurene sunɗau abin da zafi matuƙa


wanda bayan mutuwar sarki fawaz akaɗaura ɗansa mudansir

mudansir subiyune dashi da ƙaninsa jabir, wanda alokacin ƙaninsa yanaƙarami


gaba sosai masada it masarautar shanga da masada it masarautar jinga 

sukeyi wanda tsakaninsu garuruwan basuda wani nisa sosai agabansu kuma birnin maiduguri yake


wanda tunkashe sarki fawaz  daƴan  masarautar jinga

sukayi bisa  kuskure, gimbiya

Laila matar sarki fawaz taɗau Alwashin Rama abin da'akamusu akan itama saitaga bayan Sarkin  jinga,wato

sarki jamal, wanda ba'ason ransa a abin yafaruba komai

yafarune bisa kuskure amma Laila taƙaryata tace" saitaɗau  fansa abinda akayiwa mijinta.



shima Sarkin jinga yana dayara

biyu na miji da mace wanda namijin shine babba, wanda ayanZU shiyake mulkin  masarautarsu, wato sarki Habib,

sai ƙanwarsa suhaima


wanda alokacin suhaima da jabir suna karatu a maiduguri sukaƙula soyayya

ajunansu tinda gimbiya laila tasamu labari taƙira ɗanta jabir tasanar dashi komai akan mutuwar mahaifinsa tagayamar cewa baban su suhaima shiyakashemusu mahaifi tasotaɗau karmusu  fansa amma sarki jamal yamutu kanlokacin saboda haka su abokangabane ba 

masoyaba.

jabir yace naji mama aiharyanzu bazamuƙalesuba

sai munɗau fansa dole yaya mudansir daɗaukamana fansa akan sarki Habib inkuma baze'iyaba toninan zan'iya

Gimbiya laila tace" dakyau ɗana shiyasa nakesonka fiyedakomai nagode mama yace


*wanan kenan* bayan auren hana da mudansir dashekara biyu sukahaifi ƴa mace akasamata ZAHRA wanda gimbiya laila namiji taso a haifa amma akasamu ƴa mace,bayan zahra, hana takuma haifar mace jalila,   tindakanan gimbiya laila tafara tijara wai ita jika namiji takeso mudansir ya haifa wanda zegaji sarauta ba ƴaƴa mataba.tindakanana taɗauki tsana taɗaurawa zahra da jalila, tamaidasu tamkar bajikokintaba,batabari ataya HANA  

hidimarsu saide hana da daƙaninta bello suke hidima da yaran.amma kuyangu koɗaukarsu basayi saboda kakarsu tanana acewarta sai anhafi ɗa namiji amai hidima


shiko sarki mudansir duk abin da kauai mahaifiyarsa keyima ƴaƴansa yanasane amma  baitaɓa nuna damuwarsa aka haka akanhakanba shide kawai yanamilkinsa cike dagaskiya da  

amana,gashi datausayin talakawansa dan inhar yasamu lokaci zai ɗau matarsa da ƴaƴansa sushiga

cikin garin shanga sunaduba wani hali talakawansa keciki inda masubuƙatar taimako yataimaka musu.

wanan halinnasa yasa  talakawan garin kematuƙar ƙaunarsa, saɓanin jabir da yatsani talaka saima cutardasu dayakeyi


🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼


anacikin wanan halin jabir yai aure ya auro rabi

ƴar GALAdiman wata masarautar.

tinda RAbi tazo haihuwar farko tahaifi ɗanamiji suraj, nanfa akenunawa suraj gata iri iri  Hana daƴaƴanta kuwa sukasake shiga matsala, su zahra 

basu isa sufito paloba inba uwarsu ƙara da hantarama kaɗai ya ishesu shiko babansu sarki mudansir sam baison tashin hankali saide insunkeɓe yataba 

Hana haƙuri akan  

abinda mamarsa gimbiya laila keyi

amma sai HANA tace" mama mamanmu ce ita dole muyihaƙuri da ita. itako gimbiya laila tatazuba mulki da 

iZA tamkar itace sarkin


anacikin haka Hana takuma samun ciki na uku gimbiya LAila

tace lalle wanan cikin sai HANA tahaifi "ɗa" namiji

saboda tanaso mudansir ya haifamata magajin shanga🤔 niko nace" ikon Allah mutane akan son zuciyarsu suringa 

mantawa da Allah shine meyin

yanda yaso.hmm


suraj ɗan jabir yanada shekara ɗaya, Hanakuma

cikinta yatsufa zahra nada she shekara 9 jalila 5

ansa zahra da jalila amakarantar kuɗi mai kyau, kuma duka yaran burinsu ɗaya shine suzama likita, watarana Hana tatashi daciwon ciki amma koda gimbiya laila tazo 

SAitaita masifa wai ita fa ahaifamata jika namiji wanda zaizama magajin shanga,tafice taitafiyarta tanacewa  inaso 

naji kukan jikana:



sarki mudansir yace" kiyi haƙuri matata nasan ɗanmu zaizo ɗanmu *NA'IM* zaizo mama tadena abundatakeyi.

yanzu kihuta zankoma fada zansa aturomiki jakadiya samira tadubaki. " A'a kabarshi mijina bahaihuwa bace da squeak saura

nan sarki mudansir yakoma fada yanazama wani bafade yataho dagudu yaduƙa gaban sarki yace

ranka yadaɗe ga can yarima jabir da ƴan jinga suna rigima abayan gari akanwai yarima jabir

yanaso yaɓatamusu amfanin gonarsu

sarki mudansir yace kutashi........✍🏼hmm kubiyoni

danjin yazatakaya



please apage one jabir zansa nasa marwan



please read & shere




no comment

no.........









Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IM* 

                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu  Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_



wanan pagen sadaukarwane gareku ƴan gimbiya na'im FANS inayinku over love you all❤



🅿7⃣➡8⃣



bayan anshiga da Hana ɗaki manyan garin sukashigo sukafita da gawar


acan ɓangarankuma gimbiya Laila tanatakuka tanacewa narasaka ɗana kayafemin inasonka, inasonka ɗana""


hanyar ɗakin da Hana take naƙuda tanufa. kiciɓis sukayi da jakadiya samira,

gimbiya laila tace

yaya jikana  ya'iso jakadiya tace yadekusa gimbiya laila jikin

windon ɗakin da Hana kenaƙuda tajetatsaya tace Hana dole kihaifamin magajin shanga, narasa ɗana""

inason magaji""

tanayi tanakuka kamar taɓaɓiya


to a al'adar masarautar in anyi haihuwa ingozama zatasanarma ƴan'uwan mejego sukuma saisusanar kowa yaji. aɓangaran Hana kuma ɗan'uwanta ɗaya bello, yanzuma haka bello yanatsaye abakin ƙofar in jakadiya tazo tafaɗamar shikuma yasanar

acikin ɗaki kuwa Hana da jakadiya

natafama har Hana tasauƙa

tana sauƙa tace jakadiya mainahaifa jakadiya tace"saide kihaƙuri uwar ɗakina, ƴa" macce kikahaifa🥺  Hana tace ƴa   mace nahaifa jakadiya tace gata kiganta Hana tasa hannu takarɓi ƴarta tarungume tace inasonki ƴata bazanbari wani abuyafaru akankiba bazanbari surabani dakeba dole kirayu da ƴan'uwanki dikdayazamo bakuda baba keɗin mareniyace ƴata kinzo ranar da babanki yatafi inatausayinku ƴaƴana, haka taita magana tanakuka cankuma tadubi jakadiya tace samira, inason kirufamin asiri kice ɗa" namiji nahaifa. dan Allah  samira,

gimbiya samira

tace inamusu ƙarya sukagano zanshiga matsala 

ranki yadaɗe Hana tace bazanbari suganeba zanyi duk abindazanyi dan nakare ƴata, bazanbari sukasheta ba inasonta, kitaimakamin jakadiya, kicemusu namiji nahaifa. nizanji dasauran kitaimakeni jakadiya samira,

hana taɗauko wani bangul na gold tace gawanan jakadiya kiriƙe ladan aikinki. jakadiya tace bazankarɓaba nagode zanyi yanda kikeso uwar ɗakina, Hana tace nagode jakadiya



jakadiya tafita bakin kofa bello natsaye jakadiya tamar raɗa a kune, takomaciki ballo yaɗaga gangar hanunsa yabigata sau uku nan sautin gangar yaratsa masarautar

damahaka al'adar

masarautar take inmatar sarki tahaifi namiji sai abuga ganga tokowa yaji yasan namiji aka haifa.


🍀🍀🍀🌸🌸🌸🍀🍀


toyanzuma hakan  

takasance domin kuwa kowa najin wanan sautin amasarautar akafara kabara hadimai natashewa suna magaji ya'iso magajin shanga

gimbiya laila naji tafara murna tanagodewa Allah🤔niko nace 

saiyanzu zakitina da Allah saboda anhaifamiki abin dakikeso😅

gimbiya laila tace 

afitar dazan nuwa da abinci a stor araba kowa yasamu saboda farin cikin zuwan jikana, NA'IM

nanfa gari yaɗauka magaji ya'iso.  shiko jabir 

yanaji yataho gida yashigo yana ihun ƙiran mama"   mama"

gimbiya laila tace lafiyarka ƙalau kuwa yauranar murnace jikana yazo. jabir yace ƙalau nake mama 

amma nasancewa ƙaryane Hana bazatataɓa haifar 

namijiba,ƙary.......

gimbiya laila tace 

dakata jabir kariƙe bakinka jikana yazo kuma zaifito yagaisa dakowa kowa yagansa


acan cikin ɗakikuwa Hanace da ɗan'uwanta bello Hana tace bello banidakowa

saikai mukaɗaine 

kawai mukarage 

inaso ingayamaka macce nahaifa ba namijiba nayi ƙaryane danakare 

ƴata, kariƙemin

sirina, yanzu kaɗau ƴata na'im

kaje duk yanda zakayi kayi kasanjomin da ɗanamiji domin kuwa inbahakaba asirina zaitonu 

dankuwa za'afita dayaron kowa yaganshi kaga inkasanjomin zuwa naɗan wani lokaci in'angama abindazasuyi saikamayar dashi 

kadawomin da ƴata incigaba renonta amatsayin ɗa namiji, ba maceba bello yace zanyi yanda kikeso. bani jaririyar najeyanzu nadawo karlokaci 

yaƙure, jaririyar Hana taɗauka tanabaci hana tace kiyihaƙuri ƴata zanrabaki dajikina nawani lokaci zanyi hakanne  dannaceceki. Ƴata, wata jaka taɗauka tasa  jaririyar aciki amma saman jakar abuɗe yake

bello yafito dajakar ahanunsa

mutanene acike a palon sunataciyeciye harbello yazo bakin ƙofa zaifita

sai jabir yace dakata bello nan hankalin kowa yayo kansu ........✍🏼  tirƙashi kubiyoni danjin  yazatakaya ??

yakuma za'areni macce amatsayin namiji??

kubiyoni danjin ansarku 



plaese read & shere



comment ɗinku kebani ƙarfin muku typing







Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IM*


                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu Abdul Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_


fesbook. karimatu  Abdulhamid


*BOOK ONE* 



Page 🅿9⃣➡🔟



koda jabir yatsayar da bello, saicemar yayi miye ajakarnan? yatambeshi cikin iza. bello yace kayanane  inason 

inkaiwa tellana jabir yace kawo nagani nan bello yajigabanshi yafaɗi amma sai yadake yaɗaga ƙafa zaije sai jabir yace bashi kawai jeka


bello yai hamdala 

azuciyarsa yawuce yatafi. koda bello yafita wata unguwar talakawa dayake kaimusu talafi in Hana ta'aikeshi nan yanufa yashiga wani gajiyayen gida yakwaɗa sallama matar gidan tafito

tanaganishi tadurƙusa ƙasa tanacewa yalaɓai

barka dazuwa tazata talafi dayasaba kawowa yakawomusu nantakecemar jiya tahaihu amma ko abincin dazasuci   basudashi. taƙaremaganar tanaƙalla bello yace mekika haifa tace mar namiji nasamu yace totashi zamiyi watamagana maimahin manci

tashi tayi tana cewa inajinka rankayadaɗe matsawa yayi kusada'ita yakefaɗamata wani abu wanda nima bansan  meyakefaɗamataba. bare natseguntamuku

cikin gidan takoma tafito

da jariri ahanunta

yamiƙamata jakar hanunsa takarɓa tamiƙamasa jaririn hanunta

abin mamaki tasa hanunta awanan jakar saigashi tafito

da jariri taimurmushi tamiƙamar jakar tashige ɗaki takwantar da jaririn kodatadawo haryasa jaririn dasuka misanya ajakar kuɗi masuyawa yaciro yabata yatafi.



🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺


acan masarauta kuwa kowa yahalara shuwagabanin garin da manyan garin anajira afitar da magajin sarki   aganshi

jakadiya ce tashigo gun Hana tace Hana haryanzu bello baidawoba kowa yataru inbaidawo dawuribafa akwaimatsala Hana tace A'a zaidawo yanzunan muryar gimbiya laila sukaji tanacewa ina jakadiya kifito dajikina za'abashi kyaututuka daga manyan gari harda gwamnan yobe shima yazo jikana yanada matuƙar sa'a kufito dashi yanzunan. zatabuɗe ɗakin tashiga kenan saiga bello shima yanason shiga ɗakin da jaka ahanunsa gimbiya laila tacemar wanan jakarfa bello yace kayan ƴar'uwatane  aciki

saiga jakadiya tabuɗe ƙofa tafito

tace bello kawo kayan, miƙamata jakar yayi yabar gun, gimbiya laila tace jakadiya kayan miye wanna jakadiya tace kayan uwar ɗakinane ranki yadaɗe, gimbiya laila tace kufitomin dajikana jakadiya tace yanzukuwa ranki yadaɗe


******* ******** ********




haka jakadiya taɗauko  jaririn cikin shigar alfarma takawowa gimbiya laila

fada gimbiya laila

takaishi tabawa waziri akaɗagashi sama

kowa  yaganshi mutane saicewa suke jinjina da sarkin gobe


jabir ko jiyake kamar yashaƙe kowa nagun saboda baƙincikin ana jinjinawa ɗan ƙaramin yaro hakasuka gama kowa yawatse awanan daren bello yaje yamiyar  dayaron 

yakarɓoma hana ƴarta, haka Hana tacigaba darenon ƴarta amatsayin namiji batabari kowa yaɗauketa

harsu zahra, wankama jakadiya kema yarinyar kuma kafin ayi sai anrufe ƙofar

watarana  jaririyar

hana natakuka amma Hana taƙiɗaukarta tace kiyihaƙuri ƴata bazanɗaukekiba domin inaso kikoyi juriya saboda keɗin zakitashine amatsayin ɗanamiji , muryar gimbiya laila

hana taji tanacewa akanme zakibarmin jikana yanakuka kikawominshi nan hanace  tafito

tace A'a mama bazanbaki ɗanaba nikaɗai yadace nareni ɗana *NA'IM* dankar wani  yacutarda shi gimbiya laila

tace kebakida hankali tinda mijinki yamutu kibar haiyacinki

sauɗaya nataɓa ɗaukar jikana kinhana kowa ɗaukarsa ciki hardani kina 

tsamanin zancutar dajikanane ? toni nafi kowa sonsa saboda haka kiban jikana Hana


..........✍🏼

tirƙashi mujedai zuwa fans



yawan comment

yawan typing



please read&shere



09065120158











 

ALLAH yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *GIMBIYA NA'IM👸*




 ⚖

*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

{{ The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=uDVnerbXUvTfS8el



*🔱{{H.Q.W.A📚*



*NA* karimatu  abdulhamid 


( mommyn minal)



🅿 5⃣➡6⃣



sarki  mudansir yace kudakata inazuwa cikin gida yashiga yatsaya ababban

falonsu yaƙiran mama mama gimbiya

laila, tafito tace ya'akayi yauwa" mama yanzu akasanar dani jabir daƴan jinga nabayan gari......dakata banson jinkomai nasan ɗana,yateresune danyaɗau fansa sabodahaka kajekuɗau fansa

tare amma mama

amma me? kawuce naceee"

Hana tace amma mama dakinbari kinji mezece"

wani mungun kallo gimbiya laila,tawulawa Hana,dole Hana taishuru tabar wajan 


suna isa wajan sarki mudansir yaga ƙaninsa jabir naƙoƙarin kuna ashana bayan yagama zubawa amfanin gonar ƴan jinga dasukatara abuhuhuna guɗaya


sarki mudansir yace jabeerrrr " karkakuna  wutanan, jabir yace sainakuna naƙonamusu duka  amfanin gonarsu, domin rama abundasukamana

nakashe mahaifunmu nasan inaƙona wanan  amfanin gonartasu dole susamu karayar arziƙi, tokaga narage bashin gabakenan, sarki mudansir yace A'a jabir tashin hankali bakyau kabarwa ubangiji wanan lamarin ɗan'uwana, jabir yace sainaƙona dole naƙona domin mama tai alfaharidani, ƴanjanga dake tsaye agefe kowa yafitar damakami

sarki habib yace ƙona gonanan toyana raids daidai dafitar ranka, jabir yace ƙaryane nafiƙarfunku saina sainaƙona" kawai jabir yaƙarta ashanar yawula cikin amfanin gonar

sarki mudansir yaitsale domin yacafe ashanar amma ina tariga datasauƙa kan  amfanin gonar nantake wuta tafaraci sarki habib yace  kukasheshi, nantake acikinsu wani yaɗaga bindiga zai aharbi jabir, sai sarki mudansir yashiga

aikuwa harbin yasauƙa aƙirjinsa

akasake sakarmar wani abayansa atake yafaɗi barai hadimansa sukayo kansa nansukadubashi sukaga barai shiko jabir ko  ajikinsa, suko ƴanjanga sunbarmagun sai

dukiyarsu datake tacidawuta


🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼


acangida kuwa Hana tarasa mekemata daɗi gacikinta saijuyawa yakeyi

saboda haka tafito babban falonsu tazauna gimbiya laila, da rabi suma suna palon, rabi matar jabir nabawa ɗanta madara gimbiya laila tadubi Hana tace barakiji Hana dole kihaifamin jika namiji inkikahaifi mace sainakasheta"""

tatashi tashige ɗaki, gimbiya laila natashi saiga  manyan garin sunshigo dagawa ahanunsu sun'ajiye sunjuya sunfita,Hanace tataso taduba taga waye wanan

tanabuɗewa taga fiskar mijinta jabir takala amma saicewa yayi saide haƙuri sunkasheshi Hana takwala wataƙara wacetaja duka hankalin mutanen gidan sukataho aguje, Hana tagirgiza jabir tace jabir kakashemin miji maiyamaka kacuceni nidaƴaƴana bamudakowa saishi, jabir yace baninakasheshiba, Hana, ƴanjanga ne shoal ashes his sukakasheshi

hana tacika jabir takoma kangawar mijinta tanagirgizashi tanacewa katashi mijina karkatafi kabari ɗanmu na'im yazo kaganshi inyazo yatambayen ina babanshi? mezancemar katashi dan Allah mijina,hakasu zahra suma nakan baban sunatakuka jalilace tatashi tace mama baba bashida lafiyane zanmar magani yawarke inazuwa

jalila tajetaɗauko Aid box nasunawasan yara tazotazauna kusa dagawar baban tafitar da'abin gwadi ta auauna baban amma komotsi

tace mama baba yaƙiyatashi Hana tarungumesu tanakuka tace babanku bezetashiba ƴaƴana munrasashi har'abada anrabamu dashi

gimbiya lailace tamiƙo hannu zatataɓa gawar ɗanta, amma Hana tariƙe hanun tai wuli da hanun tace A'A mama ba yauba dama jiyane kyataɓashi ɗazu kafin yatafi bayandabeyiba kitsaya kisaurareshi amma kikaƙi kikaturashi indaza'akasheshi

saboda bakyasonshi bakitaɓa samasa albarkaba mama saide kulum kizageshi da lusari saboda yaƙigoyamuku baya akan zalunci gashi yau

kinturashi gun da'akakasheshi"""

Hana taƙala  wataƙara tariƙe ciki nansu jakadiya sukariƙeta sukace haihuwace sukayi 

ciki da'ita.............✍🏼 inaga ruwan comment inmuku wani gobe inbanganiba kuma.......




please read&shere












Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IM*


                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu  Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_



*FACE book* Karimatu Abdulhamid




wanan pagen nakine maman haidar kiyanda kkso dashi Allah yarayamana haidar🤲


*BOOK* *ONE* 



🅿 1⃣1⃣➡1⃣2⃣




gimbiya laila tace" wato Hana bazakiban jikanaba   naɗaukeshiba. mekike nufine. Hana tace" mama  

kiyihaƙuri nikaɗai 

zanreni ɗana inatsoran aringafitamin dashi maƙiya susamu damar cutardashi saboda anan gaba zaizama sarkin garinan dole nakula daɗana sosai



gimbiya laila tace" Hana""" kikulamin dajikana tinda kinhana kowa ɗaukarsa, toyazama dole kikuladashi sosai

karkibari yaikuka domin banson yaikuka shiɗin ɗangatane zanbashi gatan da mudansir yarasa agurina kingane ko hana hana tace" eh mama



acan ɓangaran jabir kuwa shida matarsa RAbi'a jabir, yadubi matarsa yace yazama dole insace na'im nanisantashi daga gidanan koma inkasheshi inbahakaba bazan zama cikaken sarkiba saide abani riƙon ƙwarya, dazaran yagirma zasumai dasarautar kansa niko bazan yarda dahakanba gwara 

 inkasheshi tunyanzu amma naga uwarsa batabari kowa yaɗaukeshi zanyi maganinta ni jabir bazan bari kowa yagaji shangaba saini kaɗai. Rabi'a tace" dama nadaɗe inaso nazama matar sarki wayyo Allah mafarkina zaizama gaskiya zanzamo sarauniyar shanga, suraj ɗana zaizama ɗansarki.


🌻🌹🌻🌹🌻🌹🌻🌹



haka Hana tacigaba darenon ƴarta *NA'IM* amatsayin ɗana miji amma bawanda yagane cewa macece  banamijiba. kolum ƴar naɗaki kofalo batafutowa da'ita

in Hana zatafita palo zatakulle ƴarta aɗaki, shiko jabir da matarsa  sunanan sunafokon Hana susamu dama suɗauke ɗan  acewarsu


wata rana Hana tafito palo tamanta batarufe ƙofarba sunazaune apalo sukajiyo kukan na'im gimbya laila tatashi da sauri tace" jikana"" taihanyar ɗaukoshi amma kafin ta'isa Hana tarugata saura kaɗan na'im yafaɗo akangado domin yasoma rarafe, Hana ta'isa dasauri taɗaukeshi gimbya laila tace" 

barakiji Hana duk ranar dakikabari jikana yafaɗo agado yaji ciwo tolalle ranar zanyanke hukunci 

naƙwace na'im daga hanunki namaidashi guna dominkuwa keɗin 

bazaki iyakula da  jikanaba"" tawuce 

taitafiyarta, Hana tadafe ƙirji tace" ya Allah karkatonamin asiri in'asirina yatonu zasurabani daƴata



******** ************* 

 manyan masarauta sunyanke hukuncin za'abawa jabir sarautar riƙon ƙwarya kafin yarima na'im  yagirma amaidashi kan ƙaragar milki.

to jabir baiso hakaba amma bayanda ya'iya saide yaci alwashi inyahau milki bawanda ya'isa yasauƙeshi




tirƙashi

saikunzo naɗin sarautar riƙon ƙwarya gobe😀



no comment

no typing


plse read & shere




*09065120158* 













ALLAH yajiƙan IYAnmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IM*

                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻





*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu  Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_


*FACE BOOK* 

karimatu Abdulhamid 


*Gimbiya na'im fans inajin matuƙar daɗin comment ɗinku da sharhinku dakuma adu'arku agare* doleme naɗanreramuku waƙa🤪

*idan babuku nima ba'aganiba idanaiƙira kuminba marha* 🎧🎼🎧🎼 *soyaiya ajiki najininajini nariƙin sanku banga aibuba*🎤

na kune fans🥰


*BOOK ONE*


🅿➖1⃣3⃣➡1⃣4⃣



Yau ta kasance aka naɗa Jabir a matsayin Sarki mai riƙon ƙwarya😃ambashi Sarautar shanga amma duk wayansu muhiman abubuwa a damƙasu da HANA domin kuwa itace asalin mahaifiyar wanda.


Zegaji sarautar kowani abu jabir zaiyi maimuhinmaci saiyanemi sahanun HANA tukun kafin ya aiwatar. hakan baƙaramin ƙonaran jabir yayiba amma bayanda ya'iya hakasukagama raɗin sarautarsu yabar fada yashi cikin gida ɓangaran matarsa yanufa yanakwaɗamata ƙira RABI'A"" RABI'A"" kina inane fitowa tayi dagaɗaki tace gani ran sarki yadaɗe. yauburina yacika nazama matar sarki dole nahaɗa  

wani shagalin cewa " yayi ke"" imin shiru mashirmaciya kawai, itako saitace wani abu yafaru? mujeciki mana ɗakisukashige yanatahakin ɓacinrai waiharni za'awulaƙanta agarinan. meyafaru ranka yadaɗe? tatambayeshi waisunbani sarautar riƙon ƙwarya, sanan kuma waiduk abin dazanyi sai nanemi sahanun HANA wanan ai wulaƙancine ace ina sarki nidazanba da umarni abi shine sai nanemi sahan 

wata, watanma ba gwamnatiba ina imposable""



RABI'A tace" kwantar dahankalinka mijina abunda zamuyi shine mukawar da NA'IM, sarki jabir yace kiyimin shiru inakisace yaron kinkasa wata nawayau da haihuwarsa amma kinkasa satoshi, rabi'a tace kayi haƙuri ina'iya ƙoƙarina nasato yaron amma Hana takasa banidama itakoyaushe tanatare ɗanta to" shikenan tinda 

kekinkasa nizansaceshi dakaina nakasheshi. ingawanda zasuɗaura amilkin nandawasu shekaru inbaɗana 

suraj ba



🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷


hakasukai taƙoƙarin sace yarima na'im amma abu yafaskara


*bayan shekara bakwai*


na'im tagirma kyawunta yasake fitowa kyakyawace sosai faratas tanada matsakaicin tsowo gata dadiri tanaɗan jiki inkaganta tamkar balarabiya ko indiya bamakace ƴar nageria bace saide haryanzu tananan amatsayin ɗanamiji bamaceba danharkaya namaza takesawa


itama kanta batasan itajinsin matabace saboda mahaifiyarta batabarinta tashiga cikin yara

na'im tatashi daƙarfi dakuma wayo saboda tirenin ɗinda kawunta bello kekoyamata danyanzu shine maikulada'ita. yanakoyamata duk wasu dabarun ɗanamiji🤔  kuma tana'iwa aski ko kullun cikin yinsa akeyi saboda tanada gashi sosai


zahra yayar na'im 

yanzu tanada shekara 16 jalila kuma 12 suraj ɗangidan sarki jabir yanada 9 yayinda suraj yataso baida wayo besankomaiba saici koyaushe cikin ci yake gashi ɗanlukuti 



dukansu sunazuwa makaranta amma

banda na'im, zahra na ss2 jalila class 6  suraj kuma na class3 yauma kuma duk makaranta ɗaya sukezuwa yayinda zahra da jalila suke burin suzama likita



yauma su zahra sunashirin makaranta na'im yace mama nima inaso inje makaranta saboda suraj yace nikulum inakusa da mamana kamar mace, mama waimeyasa bakyabarina nayiwasa dasu suraj? gashi suɗin sunazuwa makaranta amma 

nibanazuwa ko bakyasonane mama? mama kince niɗin zanzama sarki inagirma tayaya zanmulki mutanena banida ilimi?  hanako tasashi agaba tanahawaye


kawunsa bello yai 

gyaran murya abayansu yace zaka makaranta na'im nizanringa kaika inadawowa dakai gida, tashi na'im yayi aguje yaje yarungume kawun, yace nagode kawu

kawu bello yakali Hana yace dole na'im yaje makaranta Hana taɗagamarkai alamar ae



sarki jabir najinsu 

taƙofa yace dakyau flanɗina yafara aiki kayi try ɗana suraj

nakusa kashe na'im







tirƙashi kubiyoni danjin yanda zatakaya







plse read & shere







no comment

no ..........






YA ALLAH KANUNAMANA WATAN RAMADAN LAFIYA 🤲



*nr 08065120158* 
















ALLAH KAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IM*


                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu  Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_



*BOOK TWO* 



🅿➖1⃣7⃣➡1⃣8⃣



sarki jabir yace" bakuda hakali tunda suntsai da motarsu kubarsu sutafi dankuwa zasu iya ƙiran police  sukace to shikenan ranka yadaɗe sukata motarsu sukagudu



shikuwa na'im dakawunsa na'im yace kawu duba kagani sungudu kawu bello yai murmushi yatada motar sukatafi.



aɓangaran sarki jabir kuwa yana sauƙe wayar akanansa yace Hana" wanan karan ɗanki yatsira amma wanikaran bazaitsereminba



yarima na'im yadawo gida yanaƙala ƙiran mama" mama"

Hanace tafito dakayan sarauta ajikinta, tace yarona kadawo yace eh mama


tace to mije ciki kai wanka kaci abinci kagayamin abunda akakoyamuku

yace to" mama

Hana tariƙe hanunsa tace yarona komaide lafiyako ba'abun dayafaru dakaiko

yace eh mama



bayan na'im yagama cin abinci, Hana tace yarona faɗamin mai akakoyamuku amakarantar, na'im yace" mama ankoyamana turanci harda lisafi hana tace" toka iya lisafin na'im yace eh mama, malaminmu yatanbayi ƴan ajin acikin takwas

a abe uku saura nawa amma sunkasa bada amsa saini nafaɗa nacemar in anbe uku saura 

biyar, Hana tace dakyau yarona



na'im yace mama malamin yace za'ai gasa ta iya maza kawai banda mata kuma wai duk wanda yaci zaisami kyaututuka kuma za ai alfahari dashi. sanan malamin yace" hardani aciki wai aringayin trining agida, Hana taji gabanta yafaɗi tace" mine A'A bazakayiba bazaka iyaba yarona na'im yace zan iya mama zanyi kobakyaso ayi alfari da ɗanki kitinafa mama kince nizanzamo sArki saboda haka nizanyi gasar



🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱🌱


Hana tatashi tace nace bazakayiba bazakai gasarba""

na'im yace haba mama bakyabarina naiwasa cikin yara bakya barina 

nafita ko ina bantaɓa fita niɗayaba naga gari saitare dakawu bello su suraj har tsokanata sukeyi

wai ɗan kawu komai tare dakawu mama dan ALLAH kibarni naje gasarnan wata murya sukaji ance zakaje gasar yaushene gasar zakaje kaji yarima, kodasuka juya suga wake magana saisukaga sarki jabir, jabir yace" Hana kibarshi yaje gasar kinsan ɗanki shizai zama sarki nan gaba to akanme zaki hana sarki zuwa yinasara na'im yatafi dagudu yarungumeshi yace nagode baffa, sarki jabir yace karkadamu tafiɗakinka zami magana da mamarka. sarki jabir yadubi Hana yace Hana nazone kisamin hannu a waƴanan 

takardun, hana takarɓa taduba tace A'A bazansa hannu a waƴanan 

takardunba, tun mijina yanaraye yaƙisa hannu atakardunan tace wanan takardune namalakar wani babban fili dake tsakiyar bayan garin jinga da shanga, anaso asai filine dan abuɗe gidan giya agun anemisa hanun sarkin jinga yasa mijinane yaƙisa hannu amma dayake kaima irinsune azalumai

shine yanzu zakakawomin nasa hannu dan acutar da al'umma to bazansaba



sarki jabir yace dole kisa kuma zakisan nikika faɗawa kalamanan Hana

sai namayar da abun kanki kisaurara""





tirƙashi shin hana 

zatasa hannu kuwa    kuma zatabar na'im yaje gasar



sainaji daga gareku



inaga ruwan cmment namuku wani anji















ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)


*face book* 

karimatu Abdulhamid


*BOOK ONE*


🅿➖1⃣5⃣➡1⃣6⃣


ankai NA'IM makaranta tare da yayunsa saide kafinsutafi Hana tacewa na'im inyaji fitsari karyayi abayin makarantar sabodashi shugabane sanan in antashi karyashiga motar ɗauko susiraj yabari kawu bello zaikawoshi gida 


na'im yace mama inaji fitsarifa yazanyi kince karnayi abayin makaranta.Hana tace a yarona inkaji fitsari kagayawa kawunka bello zaikawoka gida dani banaso ƴanmakaranta sugatsairaicin sarkinsu anangaba na'im yace hakane mama


bello yakai na'im makaranta ansashi a ajin su suraj saboda angwadashi anga yanadawayo kuma yaɗansan abubuwa dayake agida su zahra sunakoyamasa


sabada haka akakaishi aji uku

kujerarsu ɗaya da 

yayansa suraj  malamin dayake koyamusu mathimatic yashigo yafara koyamusu dayagama yake musu tambaya yace acikin takwas acire biyar saura nawa

akace suraj yatashi yafaɗi amsa yatashi datulelen cikinsa yace malam acikin takwas in an abe uku saura shabiyar ƴan aji sukasa dariya malam yace ya'isa shi suraj ba'abun daya iya sai wauta daci yarasukaƙarasa dariya malamin yace wani yatashi 

yabamu amsa amma kowa yaƙi tashi malamin yace bawanda zaibamu amsar na'imne yatashi yace nizanba da amsar malam yace munasauraranka

na'im yace acikin takwas in ankwashe uku saura biyar malamin yace da kyau kutafamasa


❤❤❤❤❤❤❤❤


acikin ƴan ajin wani yatashi yace 

ni haryanzu banganeba na'im,

yace" yanzu zakagane abaka mangoro takwas idan anbaka sai acire uku aciki idan ancire ukunan nawa zai saura? yaron yatsaya yainazari can yace" mangoron zaisaura biyar malamin yace da kyau na'im yau kafara zuwa makarantarnan amma gashi kafahimci abunda sauran ɗaliban sunkasa fahimta harma kafara fahimtar dasu. malamin yace akwai wata gasa daza'ayi tamakarantu kuma anan makarantar za'ayi

gasar iya mazane 

bandamata tokaima kanaciki saboda haka kai tirenin sosai na'im yace to malam



shiko sarki jabir yanacan yanashirya inda za'asacemar yarima na'im yasa anbaza wasu mungaye abakin makarantar yanajira akawomasa yarima na'im 


na'imko anatashinsu yanufi get amma saisuraj yace na'im kazo mutafi 

amotarmu na'im yace A'A kutafi ni kawu bello najirana abakin get mamana tace shizairinga kawoni gida na'im yawuce yanufi get  mutananan da akaturosu susaceshi suna ganinsa sukanufi gurinshi kawunsa kuma nazaune agefe kan benci

harsunkusa isa gurinsa sukafito dawata farar leda dawani abu kamar farar powda aciki danufin sunakamashi su sheƙamar amma kafinsu isa kawai saiganin kawunsa sukayi agabansu yariƙe hanun na'im sunshiga mota suntafi nansuma sukashiga motar sukamaramusu baya suna tafiya kawu bello natambayar na'im me akakoya musu yau? na'im yace kawu kamar anabinmu kawun yaduba mukulin mota yaga lalle anabinsu saboda haka yaƙara gudu

suma masu binsu 

saisukaƙara gudu 

na'im yace" kawu katsAYA mugani komusukebi kawun yataka birki yatsaya saisuma sukatsaya kawu bello yace lalle musukebi barimuƙira ƴansanda suko waƴancan masubinsu sarki jabir ne yaƙirasu tawaya yace waikuna inane babban cikinsu shiyaɗau wayar yace ranka yadaɗe sungano munabinsufa dangasunan suntsaya sarki jabir yace 

.............✍🏼

ƙarshe book one



tirƙashi muje zuwa danjin yanda zatakaya

shin burin sarki jabir zaicika nasace yarima na'im? kubiyoni

dansamun amsa



comment ɗinku nakaɗan shiyasa namuku typing kaɗan








ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IMA*

                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Quality Which Are Educated The Humanties}}```

https://mobile.facebook.com/Zauren-Home-Of-Qualities-Writers-Association-106248871038663/



                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* 

Karimatu  Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_


*BOOK TWOO*


🅿➖1⃣8⃣➡2⃣0⃣




Rai ɓace sarki jabir yafita aɓangaren Hana


itako Hana yanafita taƙira ɗan'uwanta bello a waya, bello yana zuwa Hana tafaɗamar yanda sukayi da na'im kawu bello yace inagani kawai kibarshi yaje gasarnan tinda har yanaso karyaga kintakuramar dayawa har yagano wani abu



HAna tace" amma kasan ita macace taya zata  iya gasar maza kawu bello yace zata iya idan harkin bata ƙarfin gwiwa amma kar hinatayi kinji


Hana tace" inatsoro kar agane sirin danarufe shekaru shidda, kawu bello yace baza'aganeba zankasance tare dashi agurin kuma kema zaki iya zuwa gun hana tace" shikenan yanzu sai kafara koyamar yanda zaiyi agun inyaje.



to" aɓangaran suraj ma yadami iyayenshi waishima sai yayi 

gasar, mamanshi rabi'a tace karka damu ɗana zakayi tadubi mijinta tace ranka yadaɗe ka aika makarantar asanarmusu suraj ma zaiyi gasar, sarki jabir yace" karkumaidani shasha mana wanan ina zai iya gudu bare tsalake  igiya dawanan ƙaton cikin nasa ba abunda daya iya inbanda ci. suraj yace baba zan iya ga na'im ƙanina shima zaiyi bareni sarki jabir yace to shikenan ɗana amma kainasara kaji yace to" baba




aɓangaran na'im kuwa kawu bello yana tamasa gwaji yanda zaiyi agun gasar




aɓangaran sarki jabirkuwa yanazaune atirakarsa shida matarsa rabi'a suna ƙula yanda zasukawar da na'im

sarki jabir yacewa matarsa har in Hana taƙisa hannu atakardunan tofa lalle zatajazamin asara domin kuwa yanzuma baƙaramin kuɗi nakarɓa ahanunsuba rabi'a tace dole tasa hannu kuwa

sarki jabir yace acikin mutanan akwai wanda mukaƙulla abota dashi baƙaramin kuɗaɗene dashiba nayanke shawarar zanbashi auran zahra, saide bansan taya zangayawa mamaba


rabi'a tace kibar sauran aikin ahanuna dolenema ai auranan domin kuwa hakan zaitemakama wajan tabatarka sarki, nikuma tabbata ginbiyar shanga, RABI'A tace HANA" ganinan zuwa gareki burinki bazai taɓacikaba

na zahra tazama likita, HHHHHHH

tasa wata dariya tamarasa imani



🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂🍂



yau takasance gasar makarantar 

su na'im, Hana da 

gimbiya laila da kawu bello da rabi'a da sarki jabir sukaje domin kalon yanda gasar zatakaya Hanade duk atsure take sai adu'a tAkeyi azuciyarta gani takeyi asirinta zaitonu



ayi sanarwar kowa yazauna agun zamansa za'afara a gasAr

kowa yanemi gu yazauna. akasanar ɗalibai sufuto za'afara gasar yara mazane sukafito su goma ƴanshekara 7- 10

kowane sanye dariga blue da gajaren wando acikinsu harda na'im da suraj



hana tace a zuciyarta ya ALLAH ƴata macace ALLAH kakaremin ita. itako RABI'A tatashi tanacewa sai yarima na'im sAIkayi saikaci yarima🤔 niko mmn minal nace ALLAH yarabu damakirci🤲



gimbiya laila tace HANA" idan jikana baici gasarnanba zanƙwaceshi a hanunki yadawo hanuna danbanga 

kina ƙarfafamasa 

gwiwaba. sai rabi'a tabar nataɗan takewa jikana ƙirari





usur akahura akace ƴangasa sufara, ayin farko igiyoyine ɗaure asama za'haurasu haka yaran sukaje sukafara haura igiyoyinan suraj ne yazo zai haura taƙarƙashin igiyar 

aikwa masukula dasu sukariƙoshi akace yaje zauna ancireshi da kagasar, na'imne na uku ahaurawa yazo zai haura yai daka tsale yakama igiyar ya ɗaura ƙafarsa ɗaya da ƙar


HANA sunazaune sunakallo azuciyarta tace ya ALLAH kataimaki ƴata tacinye gasar, saura kaɗan na'im yafaɗo amma ya haura


sai zagaye nabiyu 

shikuma ta cikin tayoyi zasubi sufuta azagaye na'uku kuma insunfita ataya zasutafi da gudu sutsalake wasu igiyoyi da aka ɗaura haka suke fita acikin tayarnan sutashi da gudu sutsalake igiyoyinan, yanzuma na'im yafita ataya yanagudu daƙar kamar zaifaɗi gashi mutum biyune agabansa shine na uku



gimbiya laila tatashi tace kadaure jikana"" nasan zaka'iya

na'im yasamu yahaura daƙar


sai zagaye huɗu shikuma wani sulune naƙarfe wanda zasu taho atsaye inkafaɗi to bakaci haka sukarinƙa wucewa wasu nafaɗuwa wasu nawucewa atsaye

har akazo kan na'im , Hana tatashi tace nasan bazai iyawananba, gimbiya laila tamata wani mugun kallo bashiri hana takoma tazauna


gimbiya laila tatashi tace'" ALLAH yatemaki jikana"" na'im yace nagode kaka


kawai yarufe ido yataho a tsaye

saizagaye nabiyar kuma na ƙarshe shikuma wani dogon ƙarfene zasu hau kai suduro inkaɗi tobakaciba inkuma kaduro atsaye to kaci



anazuwa kan NA'IM HANA tarufe ido nima mommyn minal rufe idon nayi saiji mukayi anacewa aje ahuta adawo afaɗi sakamako



to fans zaɓi nabuku zaɓi inkuce na'im yaci gasar to zaici inkuma kunce yafaɗi to zaifaɗi


kunaganin hana zatayarda da auran da sarki jabir zaiwa zahra, sai najiku


*SANARWA* *SANARWA* 

_INASO IN SANARDAKU BAYAN SALLAH IDAN ALLAH YAKAIMU BOOK ƊINA NAKUƊI ZAIFITO MAI SUNAN *ƘANWAR MIJINA* litafine daya ƙunshi soyyaya da kuma yaudara makirci da sarƙaƙiya karkiba abaki labari AKAN 200N KACAL MAISO YAMIN MAGANA TAWANAN NV_

        👇

*09065120158*


*SAI NA JIKU*


*Dan ALLAH in kunkaranta kuringa turawa sauran group👏*







ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

  GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

(mommyn minal)


*mungode da addu'arku dakukayiwa mamaciyar Allah yabar zumunci ALLAH yajiƙan musulman dasukarugamu gidan gaskiya mukuma intamutazo ALLAH yasa mudace* 🤲


*BOOK TWO* 


🅿➖2⃣1⃣➡2⃣2⃣


bayan andawo daga ɗan hutun zango, akasanar da waƴanda sukaci gasa wasu 

yara mazane sukaci na ɗaya da na biyu sanan yarima na'im shiyazo na uku


aiko bayan sunkoma gida kakarsa natafaɗa wai jikanta yakamata yazo naɗaya, amma saboda Hana batakuladashi shiyasa jikanta yazo na uku saboda haka kotaƙara lura dashi kokuma taƙwaceshi ahanunta. haka taita faɗa, itako Hana tamagodewa ALLAH dayaci na ukun tunda tasan ɗanta macace ba namijiba.



*bayan kwana biyu* 


haka rayuwa taitafiya sarki jabir, baifasa kaiwa na'im hariba amma banasara yau su zahra sunazaune agida ba makaranta, danyau asabar kakarsu gimbiya laila tace zahra kitashi kihaɗamin  

salad domin nafison naki saboda kin iya sosai zahra tace" to kaka zahra tashiga kicinɗinsu dakenan palon tafara haɗawa kakarsu salad cikin kwarewa da basira Rabi'a ce tashigo kicinɗin tace zahra ɗandubamin fridge munada kifin ruwa danyau shinakeson ci😋


zahra tace to anti zahra taduba tace"akwai anti

anti tace zanturo adafamin tafuce

bayan zahra tagama haɗawa kakarta salad takawomata


gimbiya laila tazauna dantafaraci tanasawa abaki tafitar dashi tace zahra danme zakisamun gishiri bayan kisan banci gishiri ba suger nace kisaba maimakon 

gishiri, tafaɗa ranta aɓace zahra tace kiyi haƙuri kaka amma nibansa gishiriba kaka tace" namiki ƙarya kizo kici kiji irin gishirin dakka 

gabzamin danasaki aiki ranki baiso rabi'a ce tatashi tace ke" zahra kinamusu da kakarki saboda kingirma kinason aure ko zahra tace A'A anti nidai nasan bansa gishiriba, rabi'a tace oh nimazaki musudanine ko dankingirma kinkai au...... HANA ce takatseta tace rabi'a baikamata kihura wutananba 

kasheta yakamata kiyi amatsayinki ta babba


sarki jabir ne yashigo yace" waimeke faruwa ne rabi'a tace " zahra ce maison aure shiyasa tafaramusu damu


sarki jabir yace ƙarai kuwa dama mama akwai wani yaron kirki dayacemin yanasonta amma nace sainayi shawara dake yafaɗa yanazama 

kusa da ita gimbiya laila tace" ɗan wayene agarinan sarki jabir yace mama "   

shibaɗan garinanbane ɗan maidugurine mahaifinsa yataɓa gwamna a  borno suna dababban matsayi ga arziki

gimbiya laila tace" kukawominshi naganshi inyaso daga baya ayi maganar auren


HANA ce taje kusada mama tace a'a mama zahra batakai aureba tukun burin maihafinta shine tazama likita kafin tai aure , dan Allah mama karkumata 

aure yanzu rabi'a ce tace" sannu mai ƴa! ƴarki takai aure tinda hartana musu da manya, gimbiya laila tace" jabir kakawomin yaron 

aure bafashi tinda tagirma rabi'a ce takali zahra tayi wani malalacin murmushi


duk abinan da akyi na'im yana makaranta. Hanace tawuce ɗakinta cikin fushi su zahra sukabita sarki jabir yakali matarsa rabi'a yamaita jinjina👍


suna shiga ɗaki Hana tajuyo tawanke zahra damaruka harbiyu abinda batataɓayiba dukan ƴaƴanta, Hana tace" maiyasa kikai musu dasu mu agidanan bamuda gata tinda maihaifunku yarasu mukarasa gatanmu gashi yanzu wai aure zasumaki bayan burin mahaifinki kizama likita kafin aure, tarungumesu tanakuka suma zahra da jalila sunakuka ahaka na'im yadawo yasamesu yatambayi maiyafaru jalila tagayamar komai

na'im yace yaya zahra bazatai aure yanzuba saitazama likita wanan alƙawarinane namiki alƙawari mama bamaimata aure yanzu nizanmagance matsalar



tirƙashi kubiyo mmn minal muji ko na'im zai iyamagance matsalar 


litafina maizuwa bayan sallah akan 200 kacal

maisunan ƘANWAR MIJINA


MAISO YAMIN MAGANA TA NV TA    👇

       09065121058



INAGA RUWAN COMMENT INMAKU WANI ANJIMA










ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)



*litafina maizuwa ƙanwar mijina labarine dayahaɗa sarƙaƙiya, soyayya, yodara, munafunci, dakuma cin amana duk akan 200 kacal* *maibuƙata yamin magana anv*  👇

    09065120158


*BOOK TWOO*


🅿 ➖2⃣9⃣➡3⃣0⃣



koda akagama ɓatakomai nawajan ango najeef yasha duka ahanun gimbiya laila dakaruwansa daƙar yaƙwace yanufi bakin ƙofa yace kudakata""""" bani kukawulaƙantaba tokurubuta ku ajiye zandawo ɗaukar fansa ipromis to you


kaka tace " gayar tsiya kaɓacemin dagani kaida danginka tunkan nasa awulaƙataku agarinan nan dangin najeef sukawuce sukabar gidan fitarsu kedawuya kaka taɗaga hannu tayarfawa sarki jabir maruka harbiyu tace" nizakayiwa ƙarya dancima burinka kakuma cutar da ƴar ɗan uwanka to asirinka yatonu kuma barikaji asatinan zahra zatawuce makaranta zancen aure babushi harsaitakawo wanda takeso dakanta,  gimbiya laila tawucewarta ɓangaranta tatafi tabarsu agun


☘☘☘☘☘☘☘☘


sarki jabir yadubi HANA yace kunci galaba akaina amma kisani hana bazantaɓa ƙyalekiba dolene naɗau mataki akanki da ƴaƴanki, yawuce yatafi. koda hana tashiga ɗaki ta iske na'im dayayunsa aɗakin sunata murna hana tace mugodewa Allah ƴaƴana munyi galaba akansu na'im yatashi yace dama mama nagayamiki aurenan bazanbari ayishiba hana tarungumeshi tace nagode ɗana



jalila tatashi tace"  aimama gobe birth day ɗina saina haɗa dashagalin rusa auran yaya zahra daƙanina na'im yayi  hana tace ƙaraikuwa burin mahaifinku zaicika dankuzamo likitoti keda ƴar'uwarki


*washe gari*


yau jalila tatashi damurnar haɗa birth day party ɗinta, gakuma murnar fasa auran zahra saboda haka party tashirya itadaƙawayenta ababban palonsu kiɗa sukakuna sukaƙure volum sunarawa RABI'A ce tasauƙo daga steirs tace miyene haka zakumaidamana dagida kamar club kukashe kiɗanan. jalila tace anty to day is my birthday and my zahra she not the marrige now  so aim very happy to day rabia tace to marar kunya inkin'isa nasaƙo dakasama baki wargaza banzan taronan nakiba zankoyamiki hankali. jakadiya samirace tace ranki yadaɗe ayihaƙuri yarane, rabi'a tace" munafuka niban guri nawuce  suraj ne yataho dagudu shida na'im hanunsu riƙe danajuna sukafara rawa suraj yaɗauki veil ɗin jalila yarufawa na'im yace ɗan'uwana na'im veil ɗinan yamaka kyau haryafi maka kyau akan jalila na'im yace Allah ko suraj sukaci gaba darawarsu batareda yacire mayafinba. jakadiya samira tamatsa kusa dasu tace na'im cire mayafinan na matane kaikuma namijine yace nikibarmin abuna inaso tayitayi yacire yaƙi dataga haka tatafi tagayawa hana shikuma yabi bayanta........

✍🏼


muje zuwa









plse red & shere












ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)


*face book* *kaeemah Abdulhamid* *whatppad* *kareemah Abdulhamid*


*inamiƙa saƙon barka d sallah agareku sisters Allah   yamaimaitamana yakawomana canji mafi alkairi*🤲


*BOOK TWO*


🅿➖3⃣3⃣➡3⃣4⃣


koda *na'im* da *Hanah*  sukajuya zahra sukagani zahra tace " mama dama na'im macace  najiduk maganar dakukayi mama hankama dakikayi daidaine


zahra tarungume na'im tace ƙanina na'im zaka'iya domin kaiɗin jarumine yazama dole kaɓoye sirinka ɗan uwana kodan kacika burin babanmu. na'im yace" hakane yaya zahra zanƙoƙarta naganin cimma burin baba. sanan na'im yafice yabarsu a ɗakin


Hanah tadubi zahra tace ƴata zahra inaso sirinan yazamo bawanda zaijishi har ƴar'uwarki jalila, zahra tace" namiki alƙawari mama bamejin zancanan a bakina. hanah tace nagode ƴata.


🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀🥀



yau anatashirin tafiyar makarantar zahra   

domin kuwa yauzatawuce jami'ar maiduguri ƙaro ilimi bayan sungama sallama dakowa driver yaɗauketa dawasu hadimai ƴanrakiya sukakama hanyar borno.


yau na'im anatashi amakaranta yabi taƙofar baya yafice dankuwa yace" yaubazebari amaidashi gidaba saiyazaga yaga gari, aikuwa yanacikin tafiya yayi nisa datafiya har ya'isa bayan gari yahaɗu dawani  kyayawan yaro wandayaron zaigirmi na'im dashekara biyu amma yaron gurgune, na'im yace kai ɗangurgu mekakeyi anan yaron yaɗaga sandarsa taƙarfe dayake dogarawa da'ita yace" zanmakama wanan inkakuma cemin gurgu na'im yace yihaƙuri abokina yasunanka ? yaron yace" nisunana kamal ɗansarkin jinga anan gonar mahaifina take nafitone shan iska nida hadiman gidanmu kaifa yasunanka ? na'im yace nisunana na'im shanga, amma mahaifiyata tace" min tsakaninmu daku akwai gaba maitsanani abokina kamal  inaso mukayo ƙarshen gabar, kamal yace" mu uku mamana tahaifa duk maza yayana babban sunanshi Raiyan yatafi maiduguri ƙaro karatu sanan imran shibabanmu yakaishi ƙasar waje karatu sbd yafi sonsa, saini kamal amma babana bayasona sbd nigurgune mama ita tanasona sosai burinta insamu ƙafa nai tafiya irin takowa. gabakuma namaka alƙawarin zamu kawo ƙarshenta tinda munzama abokai, na'im yace yanzu ina ina hadimanaka kamal yace nace subarni nazaga niɗaya abunda na'im baisaniba tundayafito daga makaranta wasu mutane  sukebinsa. sunatsaye shida kamal mutanan suka iso gun saiɗayansu yace yaro ɗaya akace mukama  babban 

cikinsu yace" kukamasu suduka aikuwa sukasanɗa sukakame na'im da kamal sukacilasu mota



aganinku wayaturo mutananan sainajiku


ƙarshen book two 

muje book tree


littafina nakuɗi 200 ƙanwar mijina maibuƙata yamin magana 👇

09065120158








Allah yajiƙan iyayenmu 🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*🇭 OME 🇴 F 🇶 UALITIE'S 🇼 RITER'S 🇦 SSO...🖌📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)


*whatppad kareemah Abdulhamid* 

*facebook  kareemah abdulhamid*


*BOOK TREE* 

🅿➖3⃣7⃣➡3⃣8⃣


agidakuwa shiru ba na'im hankalin kowa yatashi gimbiya laila saimasifa takewa HANAH kancewa inba'agajikantaba bazata yardaba dominkuwa sakacinta yajayo komai. maman RABI'A ma tazo saisake ziga gimbiyalaila takeyi kancewa dole hanah tanemo na'im ko itama  tabargidan, sarki jabirne yashigo yanacewa mama nasa anduba yaronan kaf faɗin garinan amma babu na'im kuma duksakacin matarnanne yajayo yanuna hanah yace barakiji hanah dole kinemomin ɗan ɗan uwana kokema kibar gidanan danko bakida amfani hanah kinkasa kula damagajin garinan mekikeso ingayawa jama'a kosokike azargeni acenacutar daɗan ɗan uwana saboda milki danhaka dole  kinemomin ɗana na'im,


🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿🌿


maman rabi'a ce dasukeƙira gwaggo hafsa tace" kubita ahankalimana dukfa inda zakuji baikai ita uwaba datarasa ɗanta ɗanma jarimi irin na'im, hanah rugawa ɗakitayi tanakuka tanufi wadrop tabuɗe wani akwatin maikyau tafito dashi tabuɗe akwatin taɗauko hoton sarki mudansir baban na'im tarungume hoton tanakuka tanacewa kayafemin mijina nayiƙarya nahaifi mace amma nace ɗana miji nahaifa nareneta amatsayin ɗanamiji tataso hartafi maza dubu nasan dakananan dakayi alfahari daƴarmu na'imat amma gashi yau sakacina yasa  narasata, taƙara fashewa dakuka watariga taɗago a akwatin ta baban na'im saigawasu takardu da hotuna sunfaɗo acikin rigar, hanah taɗaga tarkada ɗaya saitaga ashe wasiƙace saitafara karantawa kamar haka *kuyi haƙuri matata naci amanarki dominkuwa ni nataɓa aure agarin maimala bayan kinhaifi zahra dankuwa inakwaɗayin samun ɗanamiji shiyasa mukai aure damatata binta aɓoye bawanda yasani banyan shekara biyu da auranmu mukasamu ɗanamiji hashim yanan araye kije kinemeshi yamaye gurbina nazama sarki danbaidace jabir yai milkiba dankuwa zai cutar da al'umma* 


****** ******* *******

hanah tanagama karanta wasiƙarnan wani kukan yasake zuwarmata tace" danme zakici amanata mudansir banyan ni inataƙoƙarin naganin burinka yacika nahana jabir milki dankare rayuwar al'umma, harcanja rayuwar ƴatanayi amma kai kaci amanata sauran takardun dahotunan taduba tagani hoton yarone ɗanshekara biyar tagani dawata mata da halama itace binta wata peper taware taga anrubuta hanah wanan itace matata da ɗanmu wanna shine ƙarshen rabuwana dasu bansake komawa gunsuba bansan wani hali suke cikiba, HANAH tace" dole inje maimala, ingano gaskiyar saikuma tace innatafi wazainemomin na'im?


CAB AKWAI CAKWAKIYA SHIN HANAH  XATA maximal NEMO YAYAN na'im YAKENAN INSARKI jabir YAJI LABARI WAI INA LABARIN na'im AGIDAN MAIYYA KUBIYO MOMMYN MINAL danjin amsoshinku




no comment no typing










Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)



*BOOK TWO*


🅿➖3⃣1⃣➡3⃣2⃣



Jakadiya samira nashiga d'akin HANA tarufe k'ofa saboda batasan na'im nabiye da itaba. Shiko na'im yana murd'a k'ofar yajita gam arufe saiyatsaya awajen yak'itafiya 



Itako jakadiya nashiga tace" uwar d'akina ranki yadad'e Allah yahuci zuciyarki abufa yafara 'baci HANA tace maiyafaru jakadiya? Jakadiya tace da'idanuna naga yarima na'im yasa mayafin jalila sunata rawa nayinayi yacire yak'i  waishi yanaso abunsa. Anya uwar d'akina kinaganin batagano jinsintaba. HAna tadaka mata tsawa tace dakata jakadiya banbarwa 'yata k'ofar dazatagane ko ita waceceba hakan bazefaru yanzuba Ashe na'im nala'be yanajinsu yace to me mama take 'boyewa akaina yakamata Nagano komiye yasake la'bewa yanasauraransu



Acikin d'akinkuwa jakadiya tace nidai aganina ganda na'im yasan jinsinsa tasan ita macace mai rauni, kinga uwar d'aki na sha'anin sarauta akwai wuya kinaganin mace zata'iya? Hana tanumfasa tace zata'iya jakadiya ninasan 'yata NA'IMAT zata iya bazansanar da ita yanzu asalin jinsintaba saizuwa gaba zansanar da'ita.

Jakadiya tace shikenan uwar d'akina Allah yashigemana gaba 


🍃🍃🍃🍃🍃🍃



Jakadiya koda tafito daga d'akin na'im yanajin motsinta yasake 'boyewa tanawucewa shikuma yafad'a d'akin yace haba mama menamiki

Dazakicanjamin jinsina izuwa wani jinsin? Hana najinhaka gabanta yafad'i tace" wayagayamaka wanan zancan? Na'im yace  najikomai mama babuk'atar kisakemin k'arya kuma mama kigayamin saboda me zaki sanjamin jinsina? Mama bakyasonane a'ya mace amma ai kinason su zahra da jalila mama kigayamin menamiki? Kintsaneni bakyasona nima banasonki mama zankoma gunkakata maisona.HANAh tataso tarungumeshi tace" A'a 'yata inasonki bazaki ko'inaba ninafi kowa sonki karkibarni 'yata nasanjamiki jinsine dan naceci rayuwarki 'yata kiyafemin. Na'im yace dankiceci rayuwata kokuma dankinaso nazama sarki to" ni banason milkin jinsina na mace mairauni nakeso.


Hanah tace zakidawo macanki na'imat amma bayanzuba kimin alk'awari bawanda zakibari yaga tsairaicinki har dukka 'yangidanan hatta kakarku na'im yace nibanmikiba mama taya zanci gaba da'boye tsaraicina mama?


Kawai saiji sukayi ance zaka iya NA'IM  dukkansu sukajuya arazane



Towaye wanan yajisu aganinku waye yajisu fans kigayamin inajiran comments dinku





Litafina maizuwa akan 200 kanwar mijina labari maik'ayatarwa

Maibukata yamin magana nv 👇

     09065120158















Allah yajik'an iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   *GIMBIYA NA'IM*

👸👸👸👸


*🇭 OME 🇴 F  🇶 UALITIE'S 🇼 RITER'S 🇦 SSO...🖌📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

*https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI*


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*





*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)


*whatppad mommyn minal* 

*face book* *kareemah  abdulhamid*


i loveyou readers all 💋💋💖💖


*book tree* 

🅿➖3⃣5⃣➡3⃣6⃣


koda mutananan sukasa su na'im a mota sukakulesu sukaitagudu dasu suko su na'im sai ihusukeyi amotar akansukawo musu agaji amma bamaijinsu wanijeji mutananan sukanufa dasu ƙatonjejine maiduhuwa atsakiyar jejin suka tsai damotarsu mutanan sukafito su uku babbansu yaciro waya yadannaƙira anaɗauka yace" rankayadaɗe gayaranan munkawosu dajin dakacan ɓangaran akacemar inayaransuke ? ya'amsa dasuna cikinmota to" yanzu kusai dasu dukka subiyun dan in'anbar ɗayanma asirinmu zai iyatonuwa hakane yalaɓai maiwayar ya amsa shiko yalaɓendagacan cewayayi idankunsaidasu kuraba kuɗin nakune watamahau kaciyar dariya mutumun yasaka HHHHHHHH harsauran sukajiyo sukataho gunsa sunatambayar oga maiyafaru? cemusu yayi yalaɓai yace inmusai dayaranan muriƙe kuɗin sumadai dariyar sukasa babban yace kujekufifo dasu muyimubar gunan. bayan anfitar dasu na'im amotar wanigida atsakiyar dajin sukanufadasu dagaganin gidan yayikama danaƴanyankan kai


🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾🌾


cikin gidansukanufa dasu bayan sunkulemasu ido kawai na'im da kamal jisukayi anyiwurgi dasu sunzauna tabaya damazaunansu wata mahaukaciyar dariya sukaji wandasaida gidan ya'amsa idonsu  akabuɗemusu, watamata sukagani maijajayen kaya fuskarta dakwaliya maiban tsoro gashinkanta bazabaza tamkar dodaniya tanatsaye akansu kamal yatsorata daganinta na'imko koajikinsa saimatsareta da idodayayi na'im yace meyasa kukasatomu nidasauran yaranan kukarabamu da  iyayenmu? yanuna sauran yaran dakegurin dasunkai su 30 matar tace" yaro kanada tsaurin ido nikake tambaya sanan harka iyakalona, kagako wanan idonnaka inasonsa zancireshi indafashi dabaƙin barkono incinyeshi na'im yace ƙaryakike maiya nafiƙarfinki bawanda zakici anan duk sainafitar dasu mungudu inkinyi wasa  na'ilataki. maiyar taifishi tace" yaro nikakegayawa haka zanma hukunci yanzunan watasanda taɗaga saigawuta tafito tanufi fiskar na'im yasa hannu yakare yaƙone ahannu maiyar taidariya tace" cangal jojo wasu mazabiyune  sukataho suma inkagansu abuntsoro sunazuwa tace" kuɗauki yaronan kukaishi ɗakin damisana tashanye jininsa sunaɗaukarsa kamal yafara kuka yanacewa kudawomin da abokina, na'imko yace" karkadamu aboki zandawo


*tirƙashi wai ina labarin zahra* 


zahradai karatu yamiƙa indatakezaune agidan dakakarta gimbiya laila tawaremata ita dahadimanta guda biyu saide ingari yawaye taiwanka tashiga school inda aschool ɗin tahaɗu dababban ɗansarkin jinga wato raiyyan yayan kamal abokin na'im indasukesoyaiya bakama hanun yaro saide dukansu sunsan su iyayensu abokangabane amma sunyi alƙawarin kawo ƙarshen gabar.


*mujezuwa ku aganinku wayasa asace na'im da abokinsa sanan na'im xaiyi galaba akan maiyar suzahra da na'im da kamal burinsu zaicika nakawo ƙarshen gabardine. sainaji ra'ayoyinku* 



litafina maixuwa *ƙanwar mijina* akan 200 maiso yaminmagana 09065120158







Allah yajiƙan iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻

*GIMBIYA NI'IMA*

                 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻




*بسم الله الرحمن الرحيم*


 







*🇭 OME 🇴 F 🇶 UALITIE'S 🇼 RITER'S 🇦 SSO...📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*









*NA* 

Karimatu Abdul Abdulhamid

     _(mommyn Minal)_







*whatppad kareemah Abdulhimd* 

*facebook karimeeh Abdulhimd*


*book three*





🅿➖3⃣9⃣➡4⃣0⃣







koda hanah tafito aɗaki sashen gimbiya laila tanufa ɗakitashiga tatarar da gimbiya laila tanahakimce kan kujerar ta tamilki, hanah tace" mama wayace binta amaimala ?


gimbiya laila tajuyo tadubeta tace" wata binta binta aidayawa hanah tace" binta ƴargidan hakimi gimbiya laila tace" aiyo ai ita ƙawar mudansirce lokacin sunayara inmunje ganin gida maimala sunawasa tare to ita binta batajin magana shiyasa naraba abotar niyanzu banma san halindatake cikiba. hanah tace" mama nizanfita nemo na'im dakaina zamuzagaya harƙyauyikan kusa damu, gimbiya laila tace dakyau dama sakacinki yajawo komai, nima nasa anemomin jikanah dukwanda yasamoshi zanbashi kaso maitsoka,


bayan hanah tagama haɗakayanta natafiya taƙira zahra awaya tace zataturo aɗauketa tinda damasungama exam hanah tagayamata duk abunda akeciki


🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺


aɓangaran rabi'a damamanta gwaggo hafsa sunaɗaki maman tace" baza'aga shegen yaronanba na'im dole naiwani abu akai domin kuwa nadaɗe inaso kizama matar sarki, tin alokacin naiwa laila magana akan ɗanta mudansir ya aureki amma taƙi wai kinyi ƙarama tahaɗa auransa dawanan hanar shiyasa nakeso jabir yazama sarki danima naimulki kamar yanda laila 

 takeyi duksainayi maganinsu ni hafsi


aɓangaran *na'im* kuwa koda akakaishi ɗakin akarufe wasu ƙofofi yagani guda biyu ɗaki ɗaya yamurɗa kofar tabuɗu yaleƙa saiyaga step step nabeni step ɗinyahau harƙarshe yafita balkony saiyaga harabar gidan, dasauri yakoma yace" bazanfita niɗayaba dole natseratar dasauran dakuma abokina kamal,


aɓangaran hanah kuwa ta isa maimala tatambayi gidan hakimi akakaita akasauƙeta aɓangaran maman binta bayantaci   abinci 

tahuta hanah tacewa maman binta itaƙawar bintace tunyarinta yanzu inabinta take? ƴar tsohuwar tasakuka tace" aitadaɗe darasuwa tabar ɗanta gudaɗaya yanxu ba'amasan indayakeba yadaɗe daɓata anyinema angaji ba'agashinba hanah tace" shikenan itaxatakoma gobe in angashi asanarmata tabada numbarta


aɓangaran sarki jabir kuwa har party yahaɗa naɓacewar na'im wai yagamar da na'im sauran hanah da su zahra hhhhhhh kifi nakalonka maijar koma muje zuwa danjin yanda zatakaya


banda caji kuyi haƙuri dawanan




littafina maixuwarmuku akan 200 ƙanwar mijina gamaibuƙata yaminmagana 👇

09065120158













ALLAH yajiƙan IYAYENMU🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*

👸👸👸👸

   GIMBIYA NA'IM

👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*


*NA* karimatu Abdulhamid

( mommyn minal)


*face book kareemah Abdulhamid*

*whatppad karimatu kareemah abdulhamid*


comment ɗinku shikebani ƙarfin yin typing fans adage 


*book theree* 


🅿➖4⃣1⃣➡4⃣2⃣



koda *na'im* yakakoma ɗayan ɗakin dabebuɗeba yanufa yamurɗa kofar kaɗan yaleƙa, maiyar yagani da dawaƴanan mutanan dasuka satosu sunamagana jiyayi tace" kuɗauki yaranan kudabiyu kukaisu bakin iyaka kusaidasu dan inaganin ɗayan yaronan baida tsoro karyakawo mana matsala na'im yanagama jin abunda sukace yalalaɓa yabita window yakoma  gunsauran ƴan'uwansa sunaganinsa sukahau murna kamal yace abokina kadawo ninasan Allah bazaibasu damar cutar dakaiba.

na'im yace kunsan miye maiyar nan taƙaryace masusai damutanene yanxu nasamomana hanyar dazamugudu.


dama acikinsu akwai wani saurayi duk yafisu na'im zaikai shekaru 24 shima kuma satoshi sukayi saurayin nan yatambayi na'im tayaya zamushirya guduwa batare dasunganmuba ?



🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁🍁


na'im yace duk wanan maisauƙine kunga munfisu yawa tinda su ukune harda maiyar saboda haka zamuɗau sandina muɓuya idansunxo sunanemanmu kawai saimuhausu daduka mukamasu muɗauresu mukuma saimugudu nanfa suhau murna sunagodewa na'im, kamal yace abokina kaiyarone maiwayo mungode niko nace yarinyade😄😏


na'im yace dukuxo muje muɓoye aikuwa sukage sukaɓuya aƙasan beni harwanan saurayin bayan su na'im sunɓuya maiyya da muƙarabanta sukafito basu na'im maiyar tace" kaikosungudune ? kudabasu sunacikin gidanan basu isa sufutaba. suko yaran maiyar sunacikin duba sukagi anrufesu daduka tako ina sai ihu sukeyi suna'im basubarsuba saida sukamusu lilis sukakamasu sukaɗauresu itako maiya tanaɗogo sandarta xatakunna wuta na'im yaɗau ruwa yasheƙawa sandar aikuwa sanda taƙikawo wuta, na'im yace maiyar ƙarya naganoki kuma sainamiki lahani nadamƙaki gahukuma maiyar tasa ihu aikuwa na'im yasa hannayensa biyu yaturata daƙarfi tafaɗi ajikin ginin beni tasa ihu waiyo bayanta azo aɗagata ga yaranta kuma duk aɗaure to maman haidar saikixo kiɗagata.

shiko na'im yace dukuxo muguduuuuu


✍🏼..........



kubiyoni danjin kosu na'im xasufita agidan


no commenting

no typing


maison littafin ƙanwar mijina akan 200N yamin magana tanumber ta 👇


09065120158



plse read & shere











ALLAH YAJIƘAN IYAYENMU

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


 

👸👸👸👸

*GIMBIYA NA'IM*

        👸👸👸👸



*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*



*NA*

Karimatu Abdulhamid

(Mummyn minal)



🅿➖4⃣5⃣➡4⃣6⃣



*thee end*



Na'im ne yaruga dagudu yaje yad'auko zobensa yanunawa Hashim yace " kaganawa zoben irin nakane kuma mamana tagayamin banana kad'ai yasa akamar irin zobenan, a inakasamunaka Hashim yace " babanmu d'ayakenan dakai hanah tace k'aryane mijina baida wani d'a awaje asalima nikad'aice matarsa baida wani matar bayan ni, goggo hafsa CE tazo tace"  Hanah kifad'i gaskiya man bayan inada labarin kinje can maimala yinbincike hanah tace" A'a banibace goggo hafsa tace" kece hanah kifad'amana gaskiya kawai .



Gimbiya laila tace " kudakata kigayamin mekefaruwa? Hanah tace" mama mudansir yaci amanarmu Ashe yata'bayin wani auren awaje bamusaniba. Nan hanah takwashe komai datasani tafad'amusu harzuwanta maimala Neman binta da  d'anta


Gimbiya laila tace " k'arya ne d'ana bazaici amanataba yayi abubda bansaniba kaiyaro kafad'amin gaskiya daka inakake? indukiya kakeso zanbaka kaitafiyarka basaikayi k'arya ba. Na'im yace " A'a kaka ni inason d'an uwana shine magajin baba na hanah tace " na'im kadaina fad'an haka Kaine magajin garinan. Gimbiya laila tace "nidai kuncuceni inwanan maganar tafita abokangaba zasumin dariya.


Hanah taja hanun na'im sukatafi d'aki tad'auki kayan yaramata maikyau daidan na'im tasa ajaka tace " mutafi na'im yace mama inazamu? Hanah tace " zamutafi labun bayan gari dan inaso ingana da ƴata jan hannu  na'im tayi sukashiga mota sukabar gidan itadakanta taja motar. 


Sunafita gimbiya laila tashigo sashan tanakwala k'iran hanah" hanah" jalila tace " kaka basanan itada na'im gimbiya laila tace " inasukatafi? Jalila tace" najikamar wai lanbun bayan gari  zasu


Acan lanbu kuwa hanah tashirya na'im yafito tafito amacanta sak kayan matan datasa yaimata kyau hanah tarungumeta tace" 'yata na'imat kiyihak'uri nasanjamiki rayuwa danayi namai dake namiji nayihakane dan naceci rayuwarki 'yata nakuma cika burin mahaifinki amma dukdahaka saidayaci amanata na'im tace" mama kiyihak'uri babana bamaci amanabane yayi hakane bisa kuskure hanah tace " inaso na'imat karkisare dolene kimilki kigaji babanki banaso yaroncan yagaji babanku danbamusan halinsaba.na'im tace" Amma mama. ......banason musu na'imat kiyi abunda Nace kuma banaso kibaiyanawa kowa surarki ta d'iya macce kicigaba dazama amatsayin d'anamiji harlokaci yayi sanan mubaiyana


Sunacikin tautaunawa sukaji anacewa hanah na'im kuna INA kufito muyi magana na'im yace " mama kamar miryar kaka hanah tace " mugudu itace sunrik'e hanun junna sunfara gudu kenan kawai sukaga gimbiya laila agabansu  bashiri sukatsaya 



Gimbiya laila tace " mezangani wayece wanan kamar na'im hanah tace " itace mama yau 'boye'boye yak'are zanfad'amaki gaskiyar shekaru takwas dasukawuce inadaciki mund'au so nida mijina mund'aurawa cikinan har mijina yarasu baiga abin danahaifaba amma bakitausayaminba kikace inahaifi macce saikinkasheta ke d'anamiji kikeso 

Wanan dalilin yasa danahaifi mace namaida itanamiji Nace d'anamiji nahaifa


Gimbiya laila tace " danme xakimin k'arya kice namiji kikahaifa. Hanah tace " banmiki k'arya ba ke kijawo komai indabakice zakikashetaba bazanyi k'arya ba harna tauye rayuwar 'yata namaida ita namijiba gimbiya laila tace " kinci amanata hanah ke kikakasa bawa mudansir d'anamiji shiyasa yai aure a'boye bamusaniba kuma yanzu jikana Hashim shizaizama sarki ba 'yarki macceba mairauni, hanah tace " mama naji na'im macace amma kisami 'yata na'im tafi maza dubu kumakema kinsani tinda harkinyabeta gimbiya laila tace " nayabetane lokacin tana namiji bayanzuba datake macce  hanah tace " to maiyasanja aiba abunda yasanja tinda jarumtar tatace ajikinta Yake 


Gimbiya laila tamakesu taiwucewarta gida hanah yafad'i agurin tanakuka na'im yace" mama kitashi agurin karwani yazo yaganmu hanah tace " jekicanja kayanki mutafi gida to


Bayan sunkoma gida gimbiya laila tatara manyan gari afada tace" yau takeso sarki jabir yasauk'a amulki dominkuwa zatanad'a sabonjikanta Wanda ya'bace dad'ewa sarki jabir ko ko ajikinsa domin kuwa susukasan abunda sukashirya shida surikarsa, Hashim yace " A'a nibanaso nazama sarki domin kuwa nikaratu nakeso nayi nabarwa k'anin mahaifinmu mulkin yaci gaba da milkinsa manyan gari sukace to shikenan jabir yazama cikakken sarki yanzu zai iyakomiye basaiyanemi amincewar hanahba jabir yataso yaigodiya


Bayan antashi ataro jabir yaje yasamu hanah kinganiko nayinasara akanki keda lusarin d'anki kumakisani saikinbar garinan keda 'ya'yanki nagayamiki.yawuce yashige sashen goggo hafsa na'im ne yabi bayansa hanah nak'iransa amma yace inazuwa mama


Sarki jabir ne yace aikinki nakyau surikata goggo hafsa tace " kad'anma kenan daga aikina yanzu aiki d'aya yaragemin nabashi inyakamala musalameshi damak'udan kud'ad'e yatafi abinsa. Na'im yanala'be yanajinsu yace kenan goggo hafsa munafikace batada gaskiya zansa ido akanta

Saiji yayi tanacewa aiyaronan Hashim ya iya aiki sukasa dariya hhhhhhhhh



Na'im ko juyawa yayi yaje yafad'awa hanah abunda yaji hanah tace" zasu aikata kacigaba dasamusu ido

Itako gimbiya laila fishitakeyi sosai da hanah da na'im kokulasu batayi abunyanabawa kowa mamaki amma bawanda yasan meyahad'asu itama kanta gimbiya laila takasa baiyana sirrin dan kar abokangaba sumata dariya



Na'im ne yaxo wucewa talabun gidan saiyaji anak'anan magana la'bewa yayi dakyau danyaji me akefad'a muryar goggo hafsa yaji danhaka dama dawayar zahra ahanunsa yana gem kawai sai danna recording goggo hafsa CE tace" kakar'bi gubanan Hashim kazubawa laila a abunsha tanasha zata mutu agun dangubar nadak'arfi Hashim yace" A'a nibazan iyaba namiki iya aikin dakikasani kawai kisalaman nawuce abuna.goggo hafsa tace" shikenan tinda kak'i nizanyi dakaina kuma nak'alawa na'im


Tawuce taitafiyarta sashin gimbiya laila goggo hafsa tanufa apalo taga kwalin lemo kan table danhaka tabud'e tasa gubar tagirgiza  tarufe tabar gun



Shiko na'im yanabarin gun sashen hanah yanufa yace mama kinji wani Abu yakunnamata tanaji hankalinta yatashi tace" muje muduba mama karta aikata

Tashi sukayi sukanufi sashen gimbiya laila sunazuwa sukatarar hartasha gubar tanakwance tarik'e ciki bakinta saizubar dafarin kumfa yakeyi na'im ne yatafi aguje yarungumeta yanacewa kaka maiyasameki? Gimbiya laila tarik'e hanunsa tace" kiyihak'uri na'imat keda mahaifiyarki nacutardaku kuyafemin mutuwa zanyi hanah tace" A'a mama bazaki mutuba munyafemiki gimbiya laila tadubi na'im tace " nayarda na'imat kimulki garinan domin ked'in kinfi maza dubu kece zakimaye gurbina Dana kakanki Dana mahaifinki inasonki jikata dakanan tace gagarinsu hanah CE tacewa na'im yaje yak'ira kawunsa jabir akai mama asibiti




Sarki jabir ne yashigo shida na'im hankali atashe yanazuwa yarungume gimbiya laila yanakuka yanacewa kitashi mama karkimana haka karkitafi kibarmu nan mutanan masarautar sukajiyo hayaniya sukataho akewaye gawar gimbiya laila anatakuka kowa mutuwar tabigeshi sarki jabir yatashi yace dukwanda keda hannu amutuwar mama bazanbarshiba kashemin ita akayi anbata guba tashane ga bakitanan yanuna


Goggo hafsa CE tashigo tace" bakowabane yakashema mamanka illa na'im da uwarsa hanah nanfa kallo yakoma sama police ne su uku sukashigo waisuna tuhumar hanah da d'anta 


Na'im ne yatashi yace k'aryane ni nasan Wanda yaikisan inasheda waya yaciro a aljihunsa yakunna kowa yaji maganar goggo hafsa lokacin datakebawa Hashim umarnin yakashe gimbiya laila shikuma yak'i


Tanajin haka zatagudu police sukakamota sukatafi da ita

Bayan kwana biyu ankai goggo hafsa kotu inda tataunawakanta da jabir asirin cewa Hashim bad'an mudansir bane sunshirya hakane kawai danjabir yazama sarki tace har hotunan da hanah tagani a akwati itatazubasu


Hakadai akayankemata hukunci daidai da abundatayi shikuma jabir akace in na'im ya isa yin milki dole yaimurabis yabashi kujerarsa


Rabi'a tashakuka inda tanemi hanah gafarar abubuwan dataimusu



*bayan shekara 40*


Hanah da sarki jabir tuni suntsufa Wanda tuntini sarki jabir yasauk'a amilki yabawa *gimbiya na'ima* mulkin duk databayyana surarta na 'yamace haka mutanan gari sukace saitayi milki domin kuwa tafi wasu mazan


Milkin gimbiya na'ima mutane najin dad'insa danma yanzu girma yakamata tace " zatai murabis tabawa d'anta Jamal Wanda sukahaifa da kamal

Zahra ma sunyi aure da rayyan yayan kamal harda 'ya'yansu jalilama tayi aure ita da zahra duk sunzamo manyan likitotin da akejidasu danma yanzu girma yakamasu 'ya'yayensu ketashe yanzu inda yau gimbiya na'ima taimurabis akanad'a d'anta Jamal maisunan kakanta yanzu tsakanin masarautu biyun gabatakau sai shiri da mutunta juna



Alhamdu'lillah


Anan nakawo k'arshen littafina gimbiya na'ima abundanayi kuskure Allah kayafemin🤲

Fad'akarwar dakeciki RAbbi yabamu ladan



Maison littafin kanwar mijina akan 200 kacal yamin magana

   👇

   09065120158











Allah yajik'an iyayenmu🤲

[04/06, 13:02] +234 906 512 0158: *بسم الله الرحمن الرحيم*


👸👸👸👸

*GIMBIYA NA'IM*

         👸👸👸👸


*HOME OF QUALITIE'S WRITER'S ASSO📚*

```{{The Home Of Qualitative Writers That Are Educate Humanities}}```

https://www.facebook.com/106248871038663/posts/106249334371950/?substory_index=0&flite=scwspnss&extid=KUWCBtklpPo4WdzI


                  

         *⚜{{H.Q.W.A📚}}*




*NA* karimatu abdulhamid 

(mummyn minal)



🅿➖4⃣3⃣➡4⃣4⃣


haka na'im yanunamusu hanyar dazasubi sugudu tasaman beni matatakala na'im yakoma yaɗauko musu dansutaka sugudu haka sukarunga tsalakawa ɗaya bayan ɗaya harwanan saurayin na'im ne ƙarshen tsalakawa dominkuwa yace duk sufara tsalakawa kafin shi koda na'im yasa ƙafarsa amatakalar saiji yayi anmakamar abu akansa nan yafaɗi asume. asheɗaya dagacikin yaran maiyarne yasince shine yaɗau sanda yamakawa na'im


suko su kamal kodasukafito daka gidan sukaga ba na'im saitsoro yakamasu sunatambayar junansu ina na'im ? kamal yace karfa sukamamin aboki sucutar dashi kuzo mukoma muduboshi wanan saurayin yace a'a kubari nizankoma induboshi kujirani haka saurayinan yakoma yaɗandaɗe saigashi da na'im agoye abayansa kan na'im duk jini da alamu yajiciwo aikuwa dagudu duksukaruga sunacewa na'im maiyasameka mesukamaka? saurayinan yace asumafa yake kuzo mubarnan karsu cimmana 



Agida kuwa Neman na'im aketayi ansa kyauta metsoka gaduk Wanda yasamoshi 

Hanah kuwa duk hankalinta atasheyake tsoranta karfa a inda akasace na'im agano shi macace 


GIMBIYA laila kuwa tanazaune tanatinanin jikanta na'im sai ga sarkin kofa yataho aguje yanacewa ranki yadad'e gacan wani saurayi yagoyo yarima yakawoshi gimbiya tace wani yariman""" yarima na'im ranki shidad'e taceto mekakejira kabarmin jikana awaje mazamuje ashigo dashi hanah tanajin me akefad'a tarugo aguje tanacewa INA na'im d'in inad'ana? Su zahrama naganin haka sukabiyota duk Kansu waje sukanufa dankar'bo na'im


Aitin magana tabaza fad'in masarautar cewa na'im yadawo gidan

Haka hanah dasu gimbiya laila sukasa na'im agaba suna kuka danko baifarfad'oba zahrace taidabaran k'iran likita awaya danyazo yaduba na'im 


Sarki jabir kuwa yanacan afada anazuba milki labari ya iskoshi kancewa na'im yadawo gida aikuwa yabazama baitsaya ko inaba sai sashin matarsa Rabi'a yashiga ransa a'bace yanacewa ke rabi wanan shegen yaron yakuma dawowa nidai banidanasara akansa Rabi'a tace " waimiye nakane akansa karabudashi kawai  bagaka akujerar sarautarba shek'eta sarki jabir yayi yace Ashe ke dak'ik'iya bansaniba nizakicewa haka bake kikace kinaso kizama matar sarkiba tayaya zakizama inyaroncan naraye goggo hafsa CE tazo tajanyeshi wato surikarsa tace kwantar dahankalinka jabir banzo gidananba saidashirina ninasan menashirya zakaga bak'on saurayi agidanan komai akace akansa karkadamu shirinane niburina kazama sarki 'yata itama tazamo sarauniya nikuma inzamo surikar sarki tafad'a tanalanga'be kai kamar ta kirki

Sarki jabir yace shikenan nagode mama, sarki jabir natafiya tace " sakarai burina nakashe uwarka laila inmayegurbinta nima naimulki irinwandatayi harma yafinata.



Bayan na'im yadawo haiyacinsa 'yan uwansa dakakarsa sukasashi agaba suna murna gimbiya laila tadubi saurayinan tace yaro yasunanka kuma kai d'anwani garine saurayin yad'aga kai sai yaga goggo hafsa ala'be agafe takashemar ido saiyadubi gimbiya laila yace ni sunana Hashim kuma ni d'angarin maimalane sunan mamata binta amma bataraye babanama ance yarasu kuma ance shisarkine nafito Neman dangin banana ne danamiye gurbin mahaifina shine akasaceni dammmm hanah taji gabanta yafad'i gimbiya laila tace yasunan mahaifinaka?

Hashim yace sunansa sarki mudansir shanga aituni gimbiya laila da hanah suka mik'e Hashim yacuro wani zobe yace wanan zoban kakatace taban wai babanane yaban kafin ya rasu na'im yanaganin zoben yace aiwanan zoban babanane nima inada irinsa Hashim yace A'a na babanane


To yanzu tayaza agane zoben waye? Muje zuwa



Littafina na kanwar mijina maibuk'ata akan 200 kacal yatuntubeni anv👇

09065120158














Allah yajik'an iyayenmu🤲



Post a Comment

0 Comments