GAMO DA KATAR hausa novels cmplt

 *GAMO DA KATAR* 

(yar makahi)




*Na*



*yar mutan  jibiya*

(AMMYN KHAIRAT)



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09




*"BISMILLAHI-RAHMANIR-RAHIM*"



*Page* 1⃣




 Garin Abuja sanyi ake na fitar hankali   mai tattare da hazo da hunturu wanda mutum ko na gaban shi baya gani asanadiyyar hazon da ake fama dashi agarin.


Tafe suke ahanya tana ta mita tana cewa "gaskiya Inna nina gaji tun qarfe bakwai muka fito gashi yanzu har tara tayi,amma bamu samu komai ba ni yunwa ma nake ji  gashi sanyi ya shaman kai hanci na sai zuba yake da majina gashi kin hana na tsaya gidan Alhaji na samu sadakar koko, su maryam na can yanzu sun samu koko sun gasa hanjinsu kin barni nina nawa hanjin sun dunk'ule wuri d'aya".


"Allah Inna daga nan ban matsawa ko'ina".Tana rufe bakinta aikam ta saki sandar Inna qasa ta dafe ciki ta k'wala qara tana cewa "wayyo cikin uwar hanjina ta dunk'ule!".

 Inna tace "haba Narim 

tashi mu koma gidan Alhajin ki samo sadakar kunu  kinji Narim d'ita tashi mu koma ki samu kokon kinji".Inna ta k'arashe maganarta cikeda matuk'ar tausayinta. Narim ta zumb'ura baki tace"ni wallahi ko munje ya riga ya qare nifa Inna ban ma iya tafiya uwar hanjina ta qulle, kuma wallahi ko mun koma sai dai cikin kud'in barar jiya kibani na siyo shayi".Ta ida maganarta cikeda matuk'ar rakin yunwa. 


Sannan ta sake fad'ar "dama Ammar d'an Alhaji shi keban shayi idan ban samu koko ba yanzu kuma yau ya tafi makaranta  kuma sai da malam yace karmu tafi  bara mu bari  ya gama sak'a kabarsa ya saido yau mu zauna mu huta  kikace sai munzo bara gashi yanzu sanyi ya laqumeni sai hancina ke zuba wayyo cikina! ".Inna tace" tashi ki kama sandar".Ta rik'e sandar tana riqe ciki  haka dai suka cigaba da tafiya suka kama hanyar zuwa gida....




_Tofa tirqash koya zata kaya atsakaninsu wannan labarin labari ne mai ban tausayi, al'ajabi tun tana yarinya take  fama da mutanen b'oye gashi mahaifanta makafii_  


_Ku biyo golden girl  kuji yanda zata kasance  vote& comments  shi zaisa inji k'arfin yi maku typingggg_


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



      *Na*



*Yar mutan jibiya*

(AMMYN KHAIRAT)




*Dedicated to my sarauniya  beelat*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*BISMILLAHIR-RAHMANIR-RAHIM*



*Page* 2⃣





NARIM  dafe da ciki take tafiya dan magana ta gaskiya tanajin yuwa bata da jimirin yunwa, sandar ma dak'yar take kamawa Inna ita.


Abinka da makaho sai mita Inna keyi tana cewa" da nasan haka zaki man  NARIM yau da bamu fito bara ba! Daman nasan tunda Malam yace karmu je ba yau mu tsaya mu huta nasan haka zaki man,gashi yanzu mun sha sanyi abanza ko naira bamu samu bah!".


NARIM tace"ni wallahi Inna muyi sauri dan ninan bama jinki nake  ki bari cikina ya d'auka sannan ki fad'i duk abinda zaki fad'a.. ".


Inna naji ta buga tsawa tace"ni rufe man baki acici kawai"


NARIM ta fashe da kuka tana diddire k'afafunta tsakar k'asa wai dan me inna zata ce mata Acici?


Sai kuka take tana fad'in" wayyo Allah Inna kin sani bana son ana ce man acici ke kuma sai kita ce man acici ,

wa yaqi ci Inna kema yanzu muna tafiya inajin hanjinki na cewa k'uuuuuu". 



"Ni wallahi ki daina ce man acici kinga su Maryam har sun fara ce man acici suma, da ace man acici qara aita ce man 'yar makahi".


"Shima bawai so nake ba aman da ace man acici qara ace man 'yar makahi  aida mani 'yar makahin ce".


Tunda ta fara tijararta Inna tai tsaye da sanda tareda hangame baki tana jinta dan tasan tijarar NARIM in ta fara to sai ta dasa aya.

Zuwa can ta qara fasa qara sakamakon cikinta daya qara murd'awa tace" wayyo cikina Inna!Inna!!Inna!!! Wai yau so kike yunwa ta kasheni kinja kinyi  tsaye?".


 Inna tayi 😄 dariya tace" NARIM 'yar Inna in banda abinki taya bazan tsaya ba tunda ni ba gani nake ba balle intafi  kece 'yar jagora kuma kin tsaya kina  abinda kika saba ".


"In kin gama sai mu tafi NARIM".Cewar Inna Narim taja dogon numfashi tace"Inna kenan da baki ta qyaleni ba aida yanzu mun kai gida".


Duk wanda yazo wucewa sai ya kalle su inda sabo sun saba ganin kullam fad'a da Inna da 'yar jagora.


Ba ranar basu fad'a sai dai in basu  fito ba wasu abin birge su yake yanda sukeyin abin sai kace  kwamedi.


Dan in kana kusa  suke abin dole sai ka dara 😂. 


Wani d'an unguwar su ne yazo wucewa ya tarar  NARIM na ta kuka tanawa Inna tijara yace " NARIM 'yar makahi yau kuma me ya faru keda Innar taki? "


NARIM tace"wallahi d'an masu ido Inna ce tace man acici  kuma tasan banason ana ce man acici ".


  "Dan Allah yanzu qarfe nawa?". Sai yace" yanzu kusan goma da wani abu".Afirgice Narim tace"goma".😳 NARIM ta zaro ido ta aza hannu akai tana fad'in" na shiga ukku Inna kin kasheni har qarfe goma yau ban karya ba shi yasa uwar hanjina ke quuuui kauuuu quluuluulu".


Ta kalli fuskar saurayin tace"d'an masu idon yanzu kokon gidan Alhaji nasan ya qare shi daman nasan ban samun shi daka tafo wannan mai shayin yana nan?". Sai saurayin yace mata " eh yana nan na baroshi zai tashi".Ta k'yalla ihu tace"na bani yau ko sai nayi zawon yunwa". Taja sandar Inna k'erere suka tafi.


Shima yana dariya yayi gaba tare da karkad'a kai NARIM na birge shi gata yarinya qarama sai wayo  shi kuma k'yau ba'a maganar shi.


k'yak'k'yawa ce sosai ina gata girma komai ya bayyana.


Inna sai cewa take" bini ahankali NARIM kinga ba  gani nake ba sai jana kike yadda kika gadama dan Allah ki bini asannu kinji NARIM kar na fad'i".


Narim tace"yo kema dai Inna in na biye maki yau saina yi zawon yunwa kuma kinga uwar hanjina in ba abu mai ruwa  mai zafi nasa masa ba bata warwarewa".

Inna kam tace "wannan yunwa Allah ya rabamu da ita wannan yarinya Allah ka shirya man ita ."Amin" inji NARIM.


Wurin sauri Inna tai tuntub'e data fad'i  Inna sai cewa take" innalilahi NARIM so kike ki kadani wallahi inbaki bi hankali ba sai na kwad'a maki sandar nan".Tace" yi haquri " .Tebirin mai shayi suka yad'a zango yana ta had'a kayan shi zai tashi Narim tace "Aslm tsaya dan Allah ka taimakaman karka had'a kayanka ".

Wajen sauri ta aza Inna kan benci ashe bata azata daidai ba gefen bencin ta azata Inna ji kake ragwab ta fad'i ta bige kai ga bango!.


NARIM tace" wai Inna kema ga wurinan na azaki kan benchi shine kika matsa kika fad'o".


Inna ta hasala sosai tace"na fad'o d'in gidanku ni gani nake  baki azani dai dai ba yau dai so kike ki kasheni  

dana bi maganar Malam da yace kar na fito baran nan da duk haka bata faru ba".


Mai shayi yace " Inna kiyi haquri inda sabo ai kun saba keda d'iyar taki".Inna tace"  hummm yaro nan ina ne ta kawoni?".Yace mata"wajen mai shayi".


Inna tace"kaine mai shayi ?".Yace" Eh mana nine".Inna ta k'ara cewa"to had'a mata na naira hamsin " .


NARIM tace"ni wallahi na hamsin bai isata kai had'aman na d'ari da hamsin ka had'a man  harda k'wai"." D'ari da hamsin?".Inji Inna". ni ina naga d'ari da hamsin yanzu".



NARIM tace"wallahi kinadasu kud'in baran jiya ba d'ari da hamsin bane kuma ba abinda kika siya dasu".


Inna tace "tafd'ijam kud'in baran jiya sune zan baki kici k'wai da shayi dasu lallai  NARIM ".


"wai Inna in kina bashi ki bashi ya had'a man wa kike nemarwa kud'in bani ba kuma ai naga nike kaiki kina samo kud'in".


Ta juya ta kalli Mai shayi tace"kai Mai shayi had'a man". Yace" to Inna yanzu kud'in duka zaki canyesu cikin cikinki ki duba kiga jiya wahalar da muka sha da k'yar muka had'asu ai gara yau na mori abin mu ".


"ki dai mori abinki nida makanta keda cin kud'i"."Kaji Inna to ai harda ke za,aci dad'in ko baki ci?". Inna dai ko qala bata qara cewa ba.


hahahaha Inna fa anaso a d'an lasa shiyasa akayi shiru. Mai shayi yana jinsu sai dariya yake bayan ya kammala sai yace"' yar makahi an had'a tace "to ".


Inna naji tasa hannunta cikin kwagiri ta fido mashi kud'inshî NARIM ta amsa ta mik'a mashi" .Inna tace "yanzu ko na  goro baki  ragaman ba?"."Yi haquri Inna Allah ya bamu kafin muje gida sai ya sake bamu". Inna tace" hummm".


"NARIM tashi mutai gida na karya dan qamshin wainar k'wan nan ta cika man hanci baki na sai cika yake da yawu".


Taja sandar Inna tana cema mai shayi zata maido mashi kofin shi yace" to zo ga sadakar hamsin a saima Inna goro". tace "yauwa mun gode kin gani ko Inna Allah ya sake bamu ".


Ahaka suka isa gida da sallama malam na zaune kan tabarmar kaba  yana saqa tabarma ta kaba da kuma tubar igiya yayi kusan guda ukku,ya d'ago kanshi ya dube su tareda amsa sallamar idanu shi fes dasu aman bai gani dasu aman in ya kalleka za kai tunani yana gani dasu.


NARIM tace" mun dawo malam".Ta zauna Inna ma ta zauna kan tabarmar da yake zaune nan suka zauna. NARIM ta fito da biredin ta da waina da man had'e suke waje guda tai bisimilla ta fara ci.


Malam yace" yau 'yar tawa shagali ake". Inna tace" humm 'yan kud'in baran jiya ne ta kashe yau ko kwabo ba mu samu ba".


Malam yace"ai sai da na ce maki kuyi zamanku yanzu bara da kike gani ba,a samun komai cikinta sai qasqantar da kai wani wurin yana maka wulaqanci shiyasa banason kina fita bara na fiso kuyi haquri na saida  kabata na kawo maku kud'in ku sarrafa ". Inna tace" aiko malam yau bana yarda inyi tafiya da yarinya nan kaji yanda tai tai man tijara iri iri wai ita yunwa zata kasheta".


malam yace"NARIM kenan 'yar Inna da malam in tana jin yunwa kinsan ba lafiya ".



NARIM najin su qala ba tace masu ba duk kiran yunwa da take ruwan shayin tafi sha sosai saboda ita tafi son tasha abu mai ruwa da safe kuma mai zafi.


Sai naga ta dauko biredin da shayi ta dawo gaban mahaifan nata ta zauna tace "Inna kiyi haquri kinji naga kamar ranki ya b'ace inda sabo ai munsaba muyi fad'a muyi shirya ko inna ta".


Inna tace"ah ah wane irin fad'a, mu ba muyi fad'a ba bari ma fad'i kar ajimu" yauwa Inna ta". 


Biredin ta ciro had'e da k'wai tai bisimilla tana basu a baki inta ba wannan ta ba wanna tare da had'a masu da ruwan shayi duk da ba mai yawa bane haka sukaci kuma ya wadatar dasu suna ci suna sa mata albarka da adu'o'i gareta na Allah ya shirya masu ita ya kuma kare masu ita daga sharin masu sharrin.



Bayan sun cinye sai ta tashi tareda fad'in "Alhmdulillahi  ala kulli halin".

D'aki naga ta nufa  d'akunane k'ananan irin nada d'in nan qofar qarama ce sai ka duga ka shiga 


wanin qamshin turare ne naji d'akin nayi  mai dad'in gaskey  tsaye naga tayi tare da ruqe qugu tana dube dube komai take duba oho d'akin tsaf dashi  'yar katifa ce guda da zanen ta gefe guda kuma da lallausan bargo ne dai an aje gefe.


sai wasu akwatuna guda biyu saman su kuma ga darduma nan ta sallah,zuwa can sai naji tana magana ita kad'ai tana cewa "yau ma kunzo kenan  nifa banason haka nan taya ba,a zowa sai na fita ko nayi barci shi wannan qamshi na meye kuke saman adaki?".   Zuwa chan sai naji tsuwar wani abu na kuka d'akin kamar kukan tsuntsu  wanda sai ka saurara kaji ba kukan tsun tsun bane!.



Ga binda yake fada cikin kukan nan shi wanda haka muryar shi take" barka da zuwa NARIM ".Shine abinda yake fad'a .


sauran magangaanu kuma ban san miyake fad'a ba NARIM " ashe kana nan dan Allah ka fito in ganka ni banji abinda kake cewa ba sunana kad'ai na fara fahimtar mi kake cewa  kafito in ganka ni kawai ban ganika sai dai inta jin motsinaka kuma ko na duba ban ganinka waye kai?". Zuwa can sai taji kamar anyi tsoki bata qara jin komai ba sai tace" hummm kullum da nayi maganganuna ko tambaya sai ka yi tsaki  kayi  nima tsuuut 😉".




"Indai tsaki ne shima ina gane shi karde a qara san yaman qamshi cikin daki ayyhee na dai fad'a maku ".




Tofa kuta yani gani da ji mizai wakana?






ku biyo 

golden girl kuji...





Ina son ruwan comments in ban ganiba saina barshi. 


~comments d'inku shine k'warin gwiwata~




_vote&share_


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



        *Na*


*yar mutan jibiya*

AMMYN KHAIRAT



*Dedicated to sarauniya Beelat*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*Bismillahir-rahamanir-rahim*



Page 3⃣



*Narim* bayan ta gama magana da mutanan b'oyenta kayan wanki ta fido  na mahaifanta domin ta wanke masu bata bari su tara kayan daud'a,ko kala biyu ne suka cire sai ta wanke su ita ke masu wanki yarinya ce mai tsabta,kujera naga ta d'auko tareda botikin wanki da roba.


Ta zauna ta fara wanki tareda waqarta sai naji inna nace mata" *Narim* ba dai wankin bane kike cikin sanyi nan ba?Gashi mura ta sha maki kai dan Allah maida shi sai zuwa azahar rana ta fito"."Inna ai basu da yawa kala biyu ne na yau da kuka cire, sai nawa kala ukku kenan yanzu na wanke su".


"To *Narim* Allah yai maki Albarka wai dan saboda mura da kikeyi ne"." Karki damu Inna mura kuma ai ta riga data kamani sai dai tai man sauqi."


"To Allah ya kawo maki sauqin". Amin Inna"."Yauwa gama kizo ki sayo  maganin mura" ."To Inna kin san nifa ban shan magani ita mura kuma maganin tana man kai".


"Na man kai Inna  mai dan romo romo". Tofa kee *Narim* bakinki ya san makwantar dad'i"."Hahaha Inna kenan wayaqi dad'i sai in bai samu bah ko baba?". Babanta yace" haka ne *Narim* kowa ma yana son dad'i   maza gama wanki mutai kasuwa naga tufkar igiyar nan da tabarmar sai mu saido sai mu biya ki sawo naman kan". "Yauwa Baba yanzu kuwa zan ida yau zamu sha dad'i d'anye zamu sayo Baba ni zan dafa mana shi". Yace" to".


"Gama sai mutafi". Inna tace" yanzu malam biye mata za kai kuka so kud'in maimakon ayo cefane da siyo kayan abinci sai ka biye mata asiyo nama gaskiya da zakaji shawarata kar asiyo naman nan"."Kaji Inna kuma in ansiyo sai kinfi kowa ci".


"Hummmm *Narim* kenan  Malam kada ka biye mata dan Allah qara ayi malaiji  kaga bara nan ko anje basa mowa ake ba balle muci in mun canye anjima mu koma".


Malam yace"ba komai ni daman ban son kuna zuwa bara nan in dai kana sana,a ai komai mai sauqi ne tunda Allah ya bani baiwar yin abubuwa  ko kana gida anzo asiya".


*Narim* tace "haka ne baba Allah ya bada sa,a muruqacin gumenmu kulum muna shan dadi kama gidan su Amar".


Baba yace". Ameen 'yata". Bayan ta gama wanki tayi wanka duk kuwa bala,in sanyi da ake sau ukku take wanka kuma da ruwan sanyi da safe da zasu bara tayi yanzu kuma gashi tayi *Narim* kenan ba dai tsafta ba 'yar ga Inna da malam 'yar makahi inji mutane sunan da suke mata kenan itako tace" maka d'an masu ido"


Ta shirya tsaf da ita riga da suket ne tasa mu kyau da tsada ba wata kwalliya tayi bah mai ne  ta shafa da hoda sai gazar  sai hijab din ta dan garami dai dai kafad'arta .


Tayi kyau sosai duk da  kasancewarta yarinya sai baza qamshi take na wani mayan turare


Baba na shirya to ta hada  igiyoyen wuri guda ta daure tabarmi ma ta hadasu da igayar ta daure su duka waje guda" inna taso na kai ki d'aki nan rana ta yi yawa kafin mu dawo kuma zata kawo maki".


*Narim* kenan kina shagwab'ani in banda abinki ko rana ta kawo ai zan iya ko mawa d'aki i naji ni dai tashi na mai daki tunda ina nan 


Ta kama hunnu ta su kai d'aki tare da kai mata ruwa ga buta da roba mai fadi lokaci walaha yayi Inna tace ".to *Narim* Allah yai maki albarka yanda kike mana Allah yabaki masuyi maki kema ".ameen Inna ta".sai mun dawo to ku dawo lafiya Allah ya kiyaye".


Kayan data daure ta dauka ta aza ga kai ta kama sandar Baba ta dauki kofin maishayi dan kai mashi abinshi,

Suna ta fiya duk inada ta wuce sai kaji ana fad'in 'yar makahi 


Sai ta yi murmushi tace"na,am dan musu ido ko 'yar masu ido in macce"


wajen mai shayi ta biya ya kwashe kayanshi amman sunan  shida abokan shi masu zaman majalisa" rumfa cike take


haka tai sallama ta gaishesu ta bashi kofin shi Ah Ah *Narim* sai ina haka wallahi kasuwa zamu" saida kaba to nima ina siya inji mai shayi to tabarma kake so ko igiya"?



"Duka ma ina so da tabarma da igiya nawa suke?"." to duka bada naira dubu an ragama". to shikenan abani to"


Ta kwance daurin ta ba shi shima nan wani yace yana so Abashi "


Mutum biyu ya siya dubun su biyu ta daure sauran suka tafi wasu kuma sadaka duka basu"


 Wasu 'yan iska daga cikin su kai yarinyar nan ba dai k'yau ba tun yanzu ke nan ina ga ta  qara girma" ko yanzu dai bata rasa na latsawa wata rana sai na latsata "


nan ko rigima ta barke tsakanin su musu san *Narim* na kareta sun fada "


hummm ita bata san Abinda ke faruwa tafiya take tana cewa Baban ta yai mun fito a sa,a tun kafin mu kai munyi dubu biyu ga kudin sadaka"


hakane *Narim* kin san na Allah bai qarewa indai za kai dogaro da kan ka to Allah zai da famaka" hakane Baba  shiyasa na guji kwadan Abin wani yauwa yata  haka Akeso Allah yai maki Albarka Ameen Baba"



yace kinga in muka sai da sauran kudin ki riqesu ki  sai duk Abinda kike so kai BaBa na gode yau za ai wash sha gare wallai"


Baban ta ya yi dariya yace"minene kuma wash sha gare wallai" *Narim*

 dariya ita ta yi tace   dadi man za musha dadi BaBa


to dadin shine wash sha gare wallai   *Narim* Allah ya kai ki gidan hutu inda zaki shadadi"



Daku zan tafi ai duk wanda zai Aure ni sai na fada mashi daku zan tafi in ya Amine meyi Aure in bai Amince ba ya qara gaba dan ba inda zani na barku"



Ah Ah *Narim*  kin taba gani mutum ya yi Aure ya tai da iya yan shi  i Baba A fara kai na Baba mubar maganar Auran nan 


ba isa yin shi naiba  bari na baka labarin Abubuwan kan hanya"to *Narim* ina jinki mike wakan kan hanyar



nan dai wajan yan Aski ne   to shagon Askine i shine kai nima inson yin Askinnan to BaBa bari mu dawo Asawo reza nai maka"

to wai da ki bari cinda munzo wajam masu Askin mu biya su yiman"


Ah Ah Baba ni ban son Askin da Aska daya ce kowa ya zo da ita za ai mashi sai mutum ya kwashi cuta shi yaa kaga ban kawo ka nafi so nai maka da kai na ko idi wanzame ban son yana maka


ranar da naga yana maka Aski har kuka nayi saboda wani naga ya yi mawa kan shi cike da guraje kuma da Askar da ya yi mashi ce yai maka tun daga ranar nace ba mai qara yi maka Aski sai nî



*Narim* *Narim* *Narim* na,am BaBa Allah yai maki Albarka ameen BaBa



sun kai igiyar su da tabarmar su wajan yan sari suka bada sarin su  Aka basu kudin su sukaje wajan yan naman kai ta siyo kan rago na dubu ukkû da cefane da biredi da talliya da shinkafa "


sabili omo ba abinda bata sawo ba sau ran dari biu ta sama baban  cikin Aljihu


suyo gida  da zowar su kayanta ta cire tasa na aiki  ta  ta zuba ruwa ta wanke kan  sosai ya yi  haske   


säi ta kunna gas ta dora wankakar  tukunya ta dora ta zuba ruwa ta yanka Albasa magi gishiri ta zuba"


ta koma ga kayan miya ta rugü tashi kadan citta da ta farnuwa karanfani kadan sai gyadar miya guda biyu


sai daddawä guda daya sai danyan tummatur shima ba mai yawa ba  ta gyara su ta daka



na man kanta nata tafasa ta da kau kayan dä ta gyarä ta zuba ta qara ruwa  ta rufe ta dauko majinta kalar wanda takeso ta qanqare mintain kadan ta budê ta zuba ta rufe ta ta shi zuwa sallah Azahar



 bayan kai ya dahu gidä  sai qamshi yake ta däuko wata kula mai kyau ta zuba ta rufe ta dauko wani pilat mai fadi da zurfi ta zuba saurän ta barshi cikin tukunya ta kashe gas din


mahaifanta na cikin d'aki suma sunyí tasu sallah malam ya dawo shine limami masallacin unguwar


gaban su ta kawo wanda ta zuba a filat sai ta fita ta debo ruwa cike da kofin sulba ta kawo ta ajr biredin ta dauko tazo ta zauna gaban


tai bisimilla ta fara basu a baki in sun cinye sai ta basu na man kan  haka tai tai masu in tabasu biredi  sai ta basu nama inna sai santi take tana cewa dadi nada


*Narim* ba dai iya sanwa ba kî dän rinqa dan gwalo mani miyar sosaî



dariyä *Narim* tayi tace kaji inna  nan kikace kar asiyo naman kai gashi nan kinfi kowa sänti

inna i cinda nace kar asiyo kuma an siyo ai qara na more hahahaha kajifa BaBa Abinda take cewa


kyaleta *Narim* da man na son haka za ai sai  suka qoshi tace inna kin qoshi BaBa ka qoshi sukace i tace"to Alhmdllh"


bari nima naci nawa sukace da baci kike ba tunda zun mukike ba tace" i  ingä kun qoshi shi ne samun na tsuwata Allah sarki suka ce


basu sake cewa komai ba sukai shuru suna tunani ita kuma ta ci gaba da cin romon ta tana säntin Abinta tana cewa Ashe da gaskiyar inna ya yi dadi umum


bayan ta gama ta wanke pilat din ta sha ruwa ta dauki wanda ta zuba a kula tace da su na tafi in kaima amar na shî ina yanzu ya dawo makaranta kuma zan tsaya daukar karatu su duka su kace to sai kin dawo Agaishe da hajiya da Alhaji  to za suji tace ta fita zuwa gidan su amar da kûla a hannu




_Comments d'inkû shi zai sä na cigaba ina jiran ruwan comments._


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)


          *Na*


*yar mutan jibiya*

AMMYN KHAIRAT



*Dedicated to sarauniya beelat*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*Bismillahir-rahmanir-rahim*


Page4⃣



Gidansu Amar nan ne *Narim* ta nufa gida ne na alfarma wato had'ad'd'en gida duk unguwar *gwarinpa* dake *Abuja* babu gidan da yakai nasu Amar had'uwa *unguwar gwarinpa dake Abuja*

kowa yasan unguwa ce ta talakkawa"


Alhaji Bello shine mahaifin Amar  da matar shi hajiya Jidda  


masu kudi ne sosai kuma masu tai makon talakawa  mutane unguwar na jin dadin zama dasu duk kuwa da suna da kudi baisa su wulaqanta talakawa ba tai makon su suke sa6enin sauran masu kudi"


Da sallama *Narim* ta shiga gidan su Amar"bayan mai gadi ya bude mata get"


hajiya Jidda wadda Amar kecema Ammi tana zaune bisa kujera taji sallamar *Narim* ta amsa mata tare da fad'in"'yata shigo mana yau idona ya yi ja wajan ganin ina zanga kin 6ullo shuru lafiya"?


*Narim* ta shigo "wallahi lafiya lau hajiya"." Ah ah yanzufa mun 6ata ban hanaki ce man hajiya ba bakiji yanda Amar kece man ba kefa "yata ce *Narim* kamar yanda  Amar yake dana ko baki dauke ni uwa ba"?


"Ba haka bane Ammi kiyi haquri mantawa nayi"." yauwa ko kefa"


"Da safe banganki amsar koko ba mesa"?

"Ammi yau Inna ta matsa sai da mukaje bara kuma sai da malam yace" mubar zuwa bara mu bari muruqa saida kaba ta ishemu amman ta matsa muka tai ko naira ba musamu ba sai sanyi da mukasha nai tai mata kuka"


"Kukan me?". Inji Ammi "tap ai kuka na fashe mata da shi uwar hanji na ta gulle tai ta kuka quuuuu qulululu "


"Ko ta fiya na kasayi shi yasa nai tai mata kuka da ban mata haka ba to da yanzu ba mudawo ba "."kai *Narim* ta inna"

"Ai ba maishiga tsakanin ki da Inna to yanzu menene aka kawo man cikin kula"

Ai yau romo muka sha"


Ina Amar yake shi na kawo mawa to lallai  Amar kade Eh harda ke to bani qamshi ya cika man hanci nasan kuma diya ta a kwai iya girki"


Ammi ta buda naman kai qamshi ya baje falon ta iba  ta kai baki sai da ta rufe ido 

Itako *Narim* daya daga cikin kujerun ta samu ta zauna  tare da daukar apple tana ci tana matuqar son apple"


Ammi tace" *Narim* wannan nama ya yi dad'i haka nake so ki dage kiko yi girki kinji ko ai Ammi duk Abinda kika koya man sai na yishi ai nagani har ma kinso kifini iya ".

" *Narim* Ammi yaza ai nafiki iyawa ke dai kina santi ne kifa ra gema Amar wai yana ina"."  ai dole na raga mashi nina isa na cinye shi  bai dade da dawowa ba wanka yake to kingan shi gashinan ya fito


Ammi na wanne shagali ne ake qamshi ya cika man hanci to nama ne qanwarka ta kawo maka kai na gode  kusa da *Narim* ya zauna 


yana fadin  yau ban ganki ba da yanzu nake son naje naji lafiya lafiya lau  ya makaranta lafiya lau to masha Allah


shima yaci naman yana santi da ya gama yace kai wanna romo ban ta6a cen mai dadi irin shi ba itako sai murna take Amar ya yaba da romon ta" yace to yanzu ta shi mutai wajan  karatu kafin la asar tayi malam yazo


to mutai wai tsaya ma inaso dama na tambaye ki jiya da naji kina turanci keda wannan waya koya maki

to kaji Amar humm bance karki qaraceman  Amar to yaya hummm ni dai ba shi ba to my yauwa  yanzu dai  waya koya maki to ba kai ne ka koya man ba ah ah gaskiya bani bane ai nafima  ban iyaba kin kusan muti shabiyar kuna turanci ni kuma ban iya turancin munti shabiyar kuma ni wanda nake koyamaki daga were are goine  sai from were ke nanu dai ne nake koya maki "


"humm ni dai bawani kai ka koya man ni wallahi ban koya maki bah duk abinda suke Ammi na jinsu  sai tace" Amar na gaya maka lamarin *Narim* ka dai na yawan bin cike"


"wallahi Ammi abin na ban mamaki hakafa suke fama da ustaz  in yazo koya mata karatu sai ya gama  ya yi tambaya wanda bai gane ba ya yi tambaya  sai kiji tace ni dai ya ustaz dan gyara ne   sai yace to inne zan gyara maki sai tace ah ah kaii zam mawa inda kace kaza ba kaza yake ba sake dubawa ka gani kuma da ya duba sai yace" na,am sayyada *Narim* haka yake"



         "to Ammi a kwai abubuwa maka manta wadannan dake daure man kai sai Ammi tace" to kabar su   a dauran nade gaya maka yawan bincike akan lamarin *Narim* ka daina ba naka bane ta shikutai



           sai *Narim* tace" wallahi Ammi shike koya man  Ammi tace na sani qyale shi yata  haka suka ta shi suka tafi wani dan lambu suka nufa dake cikin gidan gefe guda ga somun full nan cike da ruwa tsuntsaye farare sai shawagi suke sun kuka mai dadin saurare"


bisa wasu fararan kujeru suka zauna ya fito da books din shi ya fara koya mata  hausa suka fara sai lissafi sai suka dawo turanci kuma duk Abinda ya koya mata ta ruqeshi kenan wani lokaci kuma ita ke mashi gyara musamman wajan lissafi ko turanci"


wani lokaci har tsoro take bashi duba da *Narim* bata ta6a zaman ajiba shine daman ke koya mata inya dawo abinda aka koya ashi sai ya koya mata"


aman da yazo koya mata mistake guda zai yi sai tace mashi ba haka bane kaza yake dole ne ta daure mashi kai bai mantawa wata rana Ammi ta aikesu  shapping mall 


to masu shagon basu jin hausa kafin ya ankara yaji tanata speech bayan sun fito ya tambaye ta ina ta koya tace" wajan shi  kari biyu kenan yana ganin tanayi  kuma tace" shi ya koya mata


hummm Amar kenan abinda baka sani ba *Narim* kusan yare goma takeji



bayan su kammala karatun su tace mashi zata gida la,asar ta gaba to in tai sallah sai ta dawo sannan ustaz yazo yace" mata to suka taso zuwa cikin gida tai ma Ammi sallama ta tafi gida 



zaure ta yi ki ci6es da malam za shi masallaci dan haka sai ta kamashi ta kai shi sannan ta dawo gida  inna ce ta fito daga ban d'aki da sanna tana daddogarawa"


*Narim* inna ta alwarlla zaki Eh *Narim* kin dawo na dawo inna nima sallah zanyi na koma to  hakan ya yi "


ta kama inna ta zaunar da ita kan kujera ta yi alwarllah itama ta shiga ta kama ruwa ta fito bayan sun gama takama sandarta zuwa d'aki dan yin sallah abinsa sallah  ta shin fida masu suka tada  sallah bayan sun gama


*Narim* tace inna niko in tambayeki inajinki  *Narim* yauwa inna Allah yasa yau kin bani amsa tambaya ta wai inna kinji abinda na keji"?



mekikeji *Narim*  baki ji anayi man magana cikin d'akin nan wani lokaci zakiji ana fadar sunana ko kiji ana cema sannu *Narim* ko kiji ana maganar dani banji mi sukecewa" inna duk kinaji wannan koko ni kade keji"?


" *Narim* kullum ina gaya maki ki daina sa komi garanki ni banjin komai kunnuwanki ne ke jimaki hakan aman bawani  abu". "Hummmm Inna kenan nifa ba wani kunnuwana ke jiman ba yanzu inna ko motsi ba kiji?"." Eh banji *Narim* ki bar maganar nan"." to shikenan Inna naji bakijin komai aman ai kinajin d'akinnan na qamshi ko shima bakiji ba?".Inaji *Narim* hummmm Inna kenan in haka ne to shi qamshi wake sa shi ni dai ba turare nake siya ba sannan kuma shi wannan Alhaji malam din wanene"?

sai inna tace wanne kuma Alhaji malam?"." wanda nake fadamaki".


Inna tace" *Narim* ni ban san komai ba kamar yanda baki sani ba ki tattara komai ki aje gefe kita adu,a inda sabo yace ace kin saba dan ba yau kika saba gani ko jin abubuwa irin wannan ba tun kafin shekarunki su kai haka to ki barma Allah komai a matsayi na na mahaifiyarki zan tayaki da adu,a kinga dai mu makafi ne  ba ido gare muba karkije wajan binciken ki nasani abinda baki sani bah kijawo mana wani abun ,kibar ma Allah komai shine masanin komai koma minene Allah zai bayya na maki shi"."  to shikenan Inna  aman kinga *Narim* ta shi kije  kar Amar suyi jaranki Allah yai maki albarka" ameen inna" bari naje nasan yanzu ustaz malam yazo yauwa to ki gaishe shi" to zai ji sai na dawo" to tafita


 Inna ta yi ajiyar zuciya ita kanta lamarin *Narim* na d'aure mata kai sannan kuma duk abinda ta fada tanajin wani"



ta dai tana adu,a Allah ya bayya na masu komai kuma mafi alkhairi.



Koda  ta isa gidan su Amar  ustaz malam yazo ita kawai akejira dan haka inda suke d'aukar karatu ta nufa da sallama ta shiga suka amsa mata bayan ta gaishe da ustaz


sai ya gyara zama tare da fad'in su karanto inda ya gaya masu jiya suka karanto mashi yace na,am jazakumullahi kairan


sai yai masu qari daga  inda suka tsaya saida ya tabbatar sunbiya sannan yasa suka qara karanto wa daga bisani yace" mai tambaya ya yi tambaya

sukace babu


ustaz yace "yau sayyada *Narim* ba tambaya tace Eh  sai yace Alhmdll sai suka koma kan sauran littafe bayan ya magama to nan  *Narim*




tai tambaya ko nace gyara dan kamar kullum ce mashi ta yi" ya  ustaz  inada tambaya ".Sai yace" na,am ina jinki aman ki gyara harshenki akullum ina ce maki ba ustaz ba ne sayyadi ne ".Yana magana yana shafa gemonshi to 



"ya sayyadi daman  dan nace ka duba ka gyara waje kaza inga kaza yake". Ustaz yace" to". Ya kuma duba yaga gaskiya ta fad'a



bayan ya gyara ce mata  nima" ya sayyada *Narim* in ba damuwa zan maki wata 'yar tambaya kad'an".


Tace" malam  ina jinka mi nene?". tambaya sai ustaz yace "wato ainahi   tambayar da zammaki bayan ni wake koyar dake  karatun  qur'ani,ani da sauran  littafai". Sai *Narim* tace" wato ainahin ya sayyadi bayan kai a kwai wani babban malami da ke koya man sunan shi alhaji malam".


"wa nene shi wannan Alhaji malam d'in kuma wace makaranta ce wace unguwa yake?". Sai tace" mashi makarantar Allo ce sai dai ban san sunan unguwar ba"." To kuma kike zuwa?"."Eh shi ke zowa ya tai dani"." Shiwa?". Shi malam d'in"."To da wane lokaci ne yake zowa ya tai dake dan nima inson na hadu da shi dan na qara daukar darasi wajan shi".


"aiko dai ya sayyadi da ko ya koya maka dan makarantar cike take da masu daukar karatu dan nima acan har koya mawasu nake".


Amar  yace" ke *Narim* har kina koya ma wasu karatu baki ta6a gayaman ba kuma ni ban san ma kina zuwanta ba".



"wacce makaranta ce ta Alhaji malam da har kika shiga baki gayaman ba?". "Nifa yaya Amar ba fa shiga nayi ba shi ke zowa yana tafiya  dani".



"to naji da yaushe yake zowa in yazo mu tai tare?". Sai tace masu "da daddare yake zowa tafiya dani kuma da fararan kaya ake zuwa k'arfe biyu na dare sai ku shirya tunda kuna zuwa!". "K'arfe biyu na dare". Suka fad'a tare da zare ido.


 "karfe biyu na dare *Narim* ina zai ganki ?"."Aiko shike zowa ya tadani kuma shi zai ta daku in zakuje". Sai ya sayyadi yace" wato ainahin ni ba zanje ba ki gaida shi". "in yazo malam ko kuwa". Nace



ya sayyadi ya d'auki qur,aninshi da sauran littafenshi yai masu sai anjima ya qara gaba yana ambaton wa innahu mi sulaimanu dan yazu magana ta gaskiya   *Narim*

al'amarinta harda jinnu a ciki  shiya wasu abubuwa nata kebashi mamaki........




 *kai na gaji gaskiya  inga ruwan comments inba haka ba na barshi dama biyu na hada bayan shi ina wani*



taku ce golden girl💔


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


        *Na*

Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*


`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*page 7*

Bayan Narim tagama komai na aikin gida sai tayi sallama da inna ta gaya matacewa zataje ta kai ma Amar magani inna tace sai kin dawo ah ina kika samu maganin sai Narim tacewa inna Abbah ne ya banishi jiya da daddare cikin daji mukatai harma na d'ebo wasu gasu can na shanya inna ta nisa tai shuru batace komai ba sai zuwacan tace Abbah kuma waye Abbah Narim?"


Sai tace mata shima tare suke da Alhaji malam sai inna tace to jeki Allah ya bashi lafiya Narim tace"Amme" inna sai na dawo.


Inna tace"to" inna cikin ranta tace Narim kenan mai jinnu da yawa.


Da sauri ta nufi gidan su tana shiga ana rabon koko dan haka kechine ta nufa ta dauko cop taje aka zuba mata koko sannan ta nufo parlour da sallama


Ammi ta fito daga d'akin da Amar ke kwance tace"Narim kece  tace nice Ammi ina kwana ya mai jiki Ammi tace" lafiya lau mai jiki da sauqi zamuce Narim .


Sai Narim tace "Allah ya bashi lafiya da man maganine na kawo mashi na hausa Da koko akesha ko hura ko nono zai sha kamar sau ukku a rana sai a jiqa kad'an da ruwa Ashafe mashi jikin shi Ayi kwana ukku Ana mashi insha Allahu zai samu sauqi


Ammin tace" to Narim da man ba a gwada mashi na hausa ba nima nayi tunani haka Allah ya shige mana gaba ina kika samu magani sai tace wallahi Ammi nima jiya Abbah ya bani shi kuma ya shaida man cewa ciwon Amar ba na asibiti bane duk inda za.a dashi kashin kudine sai yace inkai mashi wannan da yardar Allah zai samu sauqi sai Ammin tace" to Allah yaba shi lafiya shiga yana ciki sai kibashi ganinan zuwa sai tace to" tayi gaba zuwa cikin d'akin ya yin da Ammi ta bita da kallo.


Ita lamura Narim bata cewa komai tun tana yarinya ta fahimce Narim na tattare da Abin Al.ajabi wato tana tare da mutanan boye dan bata mantawa wata rana tana qarama da ta sa aka amso mata ita  dan saboda ta shiga ranta bayan an amso mata ita sai ta Ajeta ta shiga kichine   za can sai taji diya tayi garau da kuka

Sai tafito da gudu koda da fito Abinda ta gani ya tsora tata wato wani qaton macijine ya laulaye ta ita kuma ta zata Abin wasane  da tazo zata kamo kanci sai ya noqe ya juya mata bindi shine take kuka dan ta kasa kama Kanshi dan tayi wasa Ammi ta tsoro ta ba kad'an ba cewa take Na shiga ukku ku tai makaman d'iyar mutane maciji zai sare ta ba mai jinta saboda ita kadece cikin gida kuma duk ihun da take ba Aji kuma tsoro ya hanta ta fita sai kuka take wiwiwi


Tare da Ambaton duk adu ar datazo bakinta shiko macijin ko ajikin shi wasani shi kawai yake da Narim itama da tabar kuka takoma dariya tana wasa da bindinshi.

Ammin sai tayi tunani Ada anama maciji magana kuma yaji dan kakarta ta ta6a bata labarin wani maciji  lokacin Akwai wani k'aton tabbaki  qauyan su wada ake d'ibar ruwa cikin shi domin amfani.


Sai take cema wata rana tun da safe taje d'ibar ruwa sai ta isko wani qaton maciji ya yi gammo waje guda ya kwanta ya tare ta ida zakabi kad'ibi ruwa ta ce koda naga naji tsoro Amman ba sosai ba sai na daure nayo wajanshi sai nace mashi kai sarki tunda safe haka kazo tatare hanya halan yau baza Abarmu d'ibar ruwana inko akai haka ba a tai maka mana ba dan in banan ba ba inda zamusamu ruwa yanzu manan da kaga nayo wannan saukon ba muda ruwa ko anini gashi ammana haihuwa tunda safe ko d'iyar ba.a wanke ba saboda ba ruwa  inka hana d'bar ruwan ina zamu samu wasu Atai makamani sai ya dago kai ya kalleta sai kuma ya koma ya maida kanshi qasa kamar yanda yake sai taqara cewa dan Allah ka tai makamana kodan tsufana  shuru tagaji da tsayuwa bai bata hanya ba sai tace to shikenan cinda na hada ka da Allah kaqi to bari na tafi anjima na dawo  sai taga ya sake dagowa ya kalleta duk ta yi kalar tausayi sai taga ya saisad'a ya tafi nesa da ita yabata hanya taje ta d'ebo runwa ta dawo har inda shike kwance tace" mashi to saraki na gode kallonta ya yi ya maida kanshi ya kwanta ita kuma ta tafi tana tafiya tana waiwayanshi sai taga yatashi daga inda yake yakoma ai nahin inda ta isko shi wannan ya nuna cewa macizai naji magana koda Ammi ta dawo tunani da take sai itama tai qarfin hali da tarin adu.oi. cike da bakinta ta dan qara matsawa kad'an sai tace bawan Allah karka cutar da yar mutane nima ba yata bace yar Amana ce na amso ka taimakaman na mai da yar mutane gidan su lafiya kaga ita yarinya ce bata san komaiba kaji saraki nida kebabba ai kaga na tsorata dan Allah ta hade hannuwanta waje guda Alamar ban haquri ga mamakin ta sai taga du laulayewar da yayi jikin Narim yana warwarewa sai yai gamo waje guda ya maido kan shi inda Ammi take ya kalleta ido cikin ido itama Ammi ta kalle shi daga nan bata sake sani mike faruwaba sai bayan mitina kusan 30 sannan ta tashi Ashe summa tayi sai nanufi Narim sai barcinta take kan kujera gawani mayen qamshin turare da take wanda shi kanshi d'akin qamshin yake nan ne Ammi ta gane cewa ba maciji bane jinnu ne duba da suma da ta yi ga kuma qamshin da Narim ke yi kuma har yau Ammi bata gayamakowa Abinda ya faruba ko tazo zata fad'a sai bakinta yai mata nauyi.


Narim na shiga d'akin Amar na kwance tai mashi yajiki ya d'aga mata kai saboda bakin shi cike yake da quraje 

Maganin ta kad'a mashi ta ba shi ya sha da qyal yake ha'diye shi ban yasha sai ta fito tace"wa Ammi ta d'ibi kad'an ta shafe mashi jikin shi Ammi ta amsa taje ta shafe mashi jikin shi.


Agurguje Amar sauqi na samuwa inda Abbwn shi ya soke maganar zuwa indiya


jiki yayi sauqi quraje sunfara sa6a ta warkewa baki yasamu da kanshi yake cin Abinci Narim hankali ya kwanta inna ta warke daga mura ga kuma my Amar dinta ya warke inda Abban Amat ke tambaye Ammi inda tasamu magani da taba Amar.

sai tacel mashi Narim ta kawo shi yace akira mashi ita Amar da kanshi yaje ya kirata Abban shi yace ma Narim yata inakika samo wannan magani inso kikai wajan mai magani nai mashi godiya da kuma Alkairi


sai Narim tace ah ah Abba wallahi kabarshi ma na gode cindade Allah ya bashi lafiya ai shikenan sai mugodema Allah dan shine Abin godiya sai yace duk da haka sai Narim tace Allah Abbah ka barshi  tana magana tana gyatsa sai tai ta gyatsa zuwa can idanunta suka cika da hawaye Ammin tace Ah Ah Narim lafiya miyafaru Narim tai shuru da man suna zaunane kan kafet itada Amar


ana cikin haka sai sukaji muryar Narim din ta chanza zuwa waya murya ta daban  Assalamu.Alaikum shine Abinda A kace da su.


dukkan su cikin tsoro suka Amsa sallamar  sai  sukaji ance masu ina kwana ya Amar da jiki ko da yake ai naga jiki ya yi sauqi to Allah ya qara Afuwan  sukace Ameen duk cikin tsoro sai yace ni sunana Alhaji malam 


Nasan bakurasa jin sunana Abakin Fatim mumman ma kai Amar ya nuna Amar da jikin shi keta rawa cikin sarqewar murya yace ayye tana ban labari


sai yace Alhaji bello  Abinda yasa kaga nayi magana shine ka matsa Narim ta kai ka wajan wanda yaba dan ka magani to tada ta cewa domin bata san inda zata kai kaba ba  kuma wanda yabata magani tare yake da ita ko yanzu dan ya yi  nisane zuwa wani waje da shi zai hau kanta yai maka magana munada yawa ajikinta tuntana jinjira muke tare da ita  mun za6e tane domin tai tai makama Al.uma musulme masu fama da cutika daban daban dan ta ruqa basu magani insha Allahi inkuma Allahi subahanahu wata Ala ya yarda dan shine mai yin komai ikarmu bada magani lafiya kuwa shi ke badawa mu musulmae ne kamarku  yanzu haka ban yi niyar magana ba ba yanzu na so mu bayyana jikin taba ma.ana mufara magana da mutane cinda ita ako da yaushe tana ganin mu muna zo mata ta mafalki naso mubari sai nan gaba shekarunta sunqara ja kamar shekara Ashirin zuwa Ashirin da biyar to aman kasan kana kana Allah na na shi sai gashi Allah ya jarbci dan uwanta da ciwo ta shiga damuw  sosai shiya sa muka baya wannan magani taba shi kuma cikin ikon Allah ansamu waraka  munso muyi shuru sai kuma ka matsa da tambayar da batada amsar ta shiya nai magana da fatan ka gane tabdi dukkan su ajiyat zuciya sukayi  Alhaji bello yace mungane  Alhaji malam to Allah ya tai maka kuma mun gode da tai makon da Akayimana Alhaji malam yace bakomai Allah shine Abin godiya ni zan wuce sai Anjima amar na tafi Amar yace to nagode sai sukaji Narim din ta koma yin gyatsa zuwa can sai tai kalmar shada wato la ila ha illalahu muhammadur rasulilahi  s.w 


Ammin tace Alhaji kaga ikon Allah yace nagani hajiya Allah mai iko sukace sannu Narim ta dai sai wiqi wiqi take da ido kuma taji jikinta ya mata nauyi kamar wadda tasha duka tace yawwa da mamakin sannu da suke mata  ga Ammar ya zuba mata na mujiya 




kai nagani wallahi inba

*comments zan aje shi dan na gaji mutum ya yi wahalar typing ama yimashi dan commets ba ay*😎😎



By golden girl



*GAMO DA KATAR*

(yar makahi) 



*Na*


Yar Mutan(jibiya)

*AMMYN KHAIRAT*




*DEDICATED TOO SARAUNIYA BILEET*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*page* 8⃣


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*BISSIMILLAHI -RAHMNI-RAHIM* "



*TSARABA GAREKU MATAN AURE  HADINA MUSAMMAN DAN QARIN NI'IMA*



*UWAR GIDA KISAMU GARIN HABBATUR'RASHAD COKALI(4)KIKULA HABBATUR'RASHAD DABAN HABBATUSSAUDA DABAN HATTA KALARSU BADAYA BACE ANASAMUN HABBATUR'RASHAD  SAI ASAMU GARIN RUMAN COKALI(2)SAI INABI SHI KUMA COKALI BAKWAI  SAI AHADE SU WURI DAYA ARIQA SHA DA ZUMA  SAFE DA YAMMA  BAYAN ANSHA SAI ASHA NONON AKUYA DA D'AN SUKARI KAD'AN ZA'A SHA MAMAKI* *TO GARIKI UWAR GIDA KAR A BAKI LABARI HAD'I NE MAI KYAU*




Alhaji ya dubi hajiya Ammi yace" hajiya ni zan fita to Alhaji sai ka dawo Amar da NArim  sukai mashi  Allah ya kiyaye yace" Ammen NArim  ki gaida su Inna Narim  tace" to zan suji yasa kai yafita 


Ammi MA ta dubesu tace to zan shiga kichine yau Baku karatune"? Amar  ya gyara zaman shi gaskiya  Ammi yau huwa zamuyi Nidai banda lafiya Ammi tai Darius tace"Amar Kenan Aman baka lafiya ka iya surutu to no na yi nan Narim tace" Ammi tsayani  yau zan shiga kichine  MI zamuyi ne?  Diyata yi zamanki kuMA ki huta  Ah ah  Ammi ni inason na iya girki so sai to ai Kin iya sosai  yata Ammi Nidai mutafi bayan da Ammi batayi tai zaman Taba aman yaqi ita Ammi Na tausaya Mutane;  Saboda wahalar  da Tasha yanzu ta Junnu A haka dai suka shiga kichine  tare sukaji  girkin  Amman Na qara koya mata Abinda bata iyaba"


Amar kuma iya kanshi kallo Dan shima binsu ya yi sauqi surutu da ya damesu da shi bayan sun Gama shi Akaba ya jerasu A derning table  

Ammi ta zuba wani GA kula tace" Gana su Inna nan in Kingama sai ki wuce da shi Narim tace" AMMY na gode miye Abin Godiya kefa yata'ce ban son haka to Ammy na Bari yauwa ko kefa;  Amar ne ya dawo yace" nifa yunwa na keji qamshi duk Yacikaman  ciki kunake jira Aman kun tsaya kus'kus nifa Ammy nagafa  ana wareni?  Sai kuyita Abu ba'a sani  


Ammy tai dariya to inbanda abinka harakar muce ta mata kai kuMA ai ba macce bace to shekenan   Narim ko sai da Riyataken mashi  Ammy Kin gani ko dariya take Man Narim tace" to ai naga daga ta abinka sai Rigima  harma da kishi  Ammy tace kema dai  kingani Wannan ciwo da ya yi  ya koyi tsegume 


Narim tace gaskiya ne Ammy Kin San yaro da man da ya yi ciwo sai tsegumi  Amar ya Saki baki tare da zaro ido yana kallon Narim wai shike yaro yace Narim Yau nikuma Ke yaro Ammy Kina junta ya fita da gudu sukayi  parlour  yana fadin inna kamaki sai kifadaman wanda Kika Cema yaro Dan Amar a kwai San girma Dan yaji  haushin cemashi  yaro  da tayi  kan kushin ya zauna inda aka jerasu Abinci sai hutai yake duk ya gaji Dan taqi Bari yakamata  daman ba lafiya ce da shiba Dan haka  Dan da nan ya gaji  sai hararanta  yake wajanshi  tazo  tayi  kalar tausayi  tace" haba my Amar  kayi  haquri  da wasafa  nake taya zance maka yaro  to ki nace maka yaro  ai kowa yasan kai ba yaro bane babban mutum ne ko AMMY Da yake  Ammy ta san halinshi wajan san girma tace hakane man daman wa zaicema babana yaro


Yanzu dai kuMA tsotsai much Abinci  gaba da yansu ta zuba masu Abinci waje guda  sunaci  sunaci nushadi  Amar sai santin Abincin yake ya yin da itama NArim Ke cikin nushadi bakomai  yanata nushadi ba aryuwar Narim  tanason  ta ganta kan Dani  tana cin Abinci  Abin nasata nushadi 


Ita yafara tashi Saboda ita ba wani  con Abincin taken  so sai ba


Har Kin tashi Ammy ta tambayeta Na qoshi Ammy  Narim  miyasa baki son can Abinci Shiyasa gakinan ko da yaushe bakida qiba chalet chale dake Iska Na dauka sai Amar yace nizan wallahi  ban son macce Mai qiba NAFI son ta haka Aman macce da qiba ko kafin tai maka girkin ai aikine  to   Acici  cigaban dai da cin Abincin ka 


Narim tace" Ammy  santin ne yake  tace nasani Narim  Ana ko magana NArim tace Asamashi waigi Katya fad'in Ammy koma yar ki magana  tafa rai Nani nakamata batayi dad'i;


Narim tace ni Bari MA na wuce gida kafin ka kamani  Ammy ni zan tafi to yayi ko Haida Mandy inna da  malam to zasuji  my Amar na wuce sai Na dawo zuwa anjima Oky to Kokuma  ni in ahigo ba kwana biyu  ban fita ba jimamain ciwo yake  kibari zan ahigo  sai mun tafo tare  to sai kazo  ta dauki kalar Abincin  su inna ta yi gida


Da sallama ta shiga gida Inna na zauna kan ta barma tana  saqar kaba  shikuma malam ya Gama wanka hula yana  lazime  inna malam kuna zaune sannu ku yawa Narim  sannu kema  yakika baro mai jikin  tace" Mai jiki  da sauqi  malam sai tsemgume  inna tace ina ruwan Amar  mijin nawa kikecema Mai tsegume  zan fad'a mashi


Kai inna kar kifad'a mashi Kin san shi da san girma  yanzuma sai da mu Kai fad'a 


Narim  inna wa yabata maganinnan cikin ranan  ni Na baka maki shi to inna Na gode  Narim  kenan injin inna 


Wuri  ta dauko  ta zuba masu Abinci sannan tace debo masu ruwa  tazo ta zauna Kamar kulum indai tananan ita Ke ciyar da mahaifanta  Dan haka ko yanzu  bsmll tayi ta fara basu a baki tana basu tana masu jira sai suka qoshi suka sha ruwa sukai mata adu.a fatan Alkairi  da nasara  a rayuwata ta kusan ta kwashe takai inda ake ajewa  ta aje ta nufi d'akin su  tsaye  ta yi da shigarta  d'alibai Sakamakon  wani daddad'an qamshi da taji d'akin  nayi  wandda yafi Na kulum 

Ajiyar zuciya ta dauki sannan tace kwana biyu ban jikaba da fatan ba laifin  nayiba? 


innayi  laifi ai man Afuwa Abisa kuskure ne; kaji  na son kana jina  own maganane kayi  haka dai tai ta sabbatunnata ita kad'e  da itama tace fito  wajan su inna ta koma kwance ta yi ta Aza Kanya baika jikin inna tace inna ina cikin da muwa inna Na tubkar igiya ta aje Dan sauraran gudan yarta har Karun baki suke ita da malam wajan Cewa damuwa tame NArim gaba Dayan su suke tambayar


Gani  sun damu ta tashi zaune ta dubesu sumar ita suke duba duk d kuwa ba ganisuke ba Aman sun zuba mata idanu Kasancewar dukansu idanu su bude Suke gani dai Ke basuyi  Aman wanda bai San makahi bane in ya gansu zai yi tunanin  suna gani. 


Narim  tace" haba inna  daga Cewa ina cikin damu duksai ku tashi hankaliku  to ni bakomai  ku kwantar da hankalinku  ba wani Abubane 


ta koma ta kwanta ah ah  Narim  cinda Kika ce haka Nina san Kinada  damu gayaman  bakida wanda zaki fad'a mashi da multi bayan mu sauko Ammy da talauci daukeki yar


Hakane inji inna NArim ki gyara mana Mike da munkI


Yanzu kuwa zan fad'a tace  inna kwana biyu ban daina kinaji kisani laifi ne mashi"?



Kin dai Na kinaji shiwa" Kai inna kenan Kina nufi baki san  Wanda nake'nufi ba


Aman ai yau kinjin da'kin ki ya canza qamshin  Yafi na kulum 


inna tace naji  ai wannan ba baqon Abubane  wajanki  Narim  in dai qamshi ne ai Kin Saba kinaji minene na da zuwa " inna har yanzu  baki gane  Abinda nake nufi ba Dan inna nake nufi kwana biyu  ban bar jinshi"


dan inna wanene kuMA Dan inna kai inna Ke nan sai kita Abu kamar  baki Sani ba  to inna Sani na tambaye kine Narim 


wannan Mai man yauwa cikin d'alibai Ouh haka Dan inna sunan shi we hakane sunan shi to ni ai Kinga  baki tsuwar shi nake ba  ban son kwana biyu  bai dawani ba to Kokuma laifin ki kai mashi ah ah  ban mashi komai  ya bar zowa indai yai takai nima na kan Rama to wannan ai babban laifi ne kaima mutum takai wannan shine laifinki NArim idanunta suka cika da hawaye to ai inna Na baka shi. Haquri 


sai yanzu malam yai magana yace NArim ki kwantar da hankalinki  zai dawo ba fushi ya yi nayi Kin yata' zai dawo wannan shine da muwar tace a kwai wata da ban fad'a maku ba 


yau kusan sati biyu kenan nake mafalkin shi yana cikin mayuwacin Hali yaban naiman taimako Na bai da Lafiya sosai kulum sai   ya kira Sunana  


yace"Narim kizo ki tai maka man banda lafiya  shekara  shatakwas kenan nake fama da rashin Lafiya  Kece magani ciwona kece zaki bani magani Ke taimakaman


Narim  kazo gareni shekaru da dama inajiranki Dan Allah  kizo kuka Yake so sai  tare  da wani nishi na wahala  dakaganshi  ka san yana jinjiki  GA shi akasin da Akai samu ban gani fuskarshi  dan  inda yake kwance  ya juyaman  baya muryar shi kawai  nakiji  da kuMA bayan shi da nake  gani da nayi  yunqurin  zuwa gaban shi sai Na falka to yana ban tausayi 


tafdi inji su inna to wanna Al. Aaron Narim  sai mutayaki  da Adu.a Allah ya bashi lafiya  Ameen  inna to yanzu inna baza ku kai ni wajan shi ba Dan ni gaskiya  inaso na tai maka mashi malam yace tai mako dai shine NArim  kibishi d adu.a Dan mu ba musan inda shike ba balle mu kaiki wajan shi


kuMA ba duka mafalki ke zama gaskiya ba ki dauka  mafalki ne ba gaske ba 


Narim tanason fashe da kuka Wallahi malam gaskiya koda yan mafalki shi mararadadi lafiya  gaskiya ne kuMA indai ina Raye sai Na ne moshi  naba shi magani  ya warke  Insha Allahu 



Allah Allah  ya cika nufi muma ai munfi son ki same shi  ki tai makamashi  Allah yana San masu  rai mako  Allah yai maki Albarka tace Ameen  Allah  yasa insamo shi sukace  mata"Ammen"


ta gyara kwnacin ta inna Na shafa  mata  kanta  har barci  ya dauke  ta sai  Ajiyar  zuciya  take inna tace malam ta yi  barci  yau kuMA kaje  wani sabon  Al. Amarillo malam yace" Naji  tare da jinjina kai yace ita kuMA haka tatashi qaddarar take   Adu. a Kawai zami tai mata shine kawo Abin yi inji inna



*wacece Narim kuMA suwaye  su inna yanzu zami shiga ai Nahin tarihin su Danji suwaye su*


inna hafsatu shine ai nafin sunan inna sai kuma malam halliru shine ai nafin sunan malam dukansi fulanine  haifafin Adamaw yolla 


kuma da man can su makafine da malam da inna Auran gidane suka bayan suyin Aure sai suka yanke  shawar zuwa legos ne man kudi domin sunji labarin cewa mabarat na samu a legos 


dan haka suka shiya suk dauki hanyar zuwa lagos kafin su  isa legos sun tsaya garuruwa da dama suna yawon bara san ahankali har suka isa legos  legos garin ne mai dumbin Alu uma jinsi daban daban yaruka kala kala 


bayna sun isa sai subi layin mabarata inda suke ta ruwa suna bara kama yanda suka samu labarin cewa legos ana samu wato mabara na samu Abin bara to hakane 


dan kudi ko da kayan sawa da Abinci suna samu sai dai masukine yai masu wahalar samu in dare ya yi basuda wajan kwanci dan haka sai suyita rabe rabe 


wata rana ana ruwa cikin dare ka san cewar bakin wani saqo suke kwnce  sun sha kashin ruwa so sai sai suka dauki hanya cikin daran suna tafiya har Allah ya kai su wani kangon gidad suka shiga  ginine ake ba a ko yi nisa da ginin ba Aman  akwai wani waje mai kamar shago inda samanshi akwai kwanno aman ba marfi waro ba door nan suka shiga suka raba duka da kuwa shima rufin d'akin An zuba aman ba so sai ba 


hka dai rayuwa ta ci gaba da tafiya in dare ya yi za su dawo nan su kwana da safe su tai wajan bara duk da cewa masu wajan sun gansu aman ba su kore suba yanzu kusan sun samu shekara biyu a legos wajan da suke kwana an gyarashi aman mai wajan na da kirki dan haka ya hadasu da mai gadin wajan suna kwana mai gadi da d'akin shi suma da nasu d'akin subiyu 



*M j pravet hospital  baban hospital ne na  manyan masu kud'i duk wani wanda yake ji da kanshi a gatin legos to wannan hospital d'in yake zuwa*

domin hospital ne in ka shige shi kamar a turai


ga ma ai kata kwarari na gida da na waje maza da mata 


leabour room d'akin yan haihuwa


macce biyu ce a ciki kowacce da  gadonta suna fesin din juna  ba tazara so sai tsakani wannan gado d wannan na quda suke  ba qaqqautawa kai dagani kasan suna shan wuya duk da ga likito cinan suna bakin qoqarin su to Aman da man ita haihuwa ta Allah ce 


sai  Adu.a suke Allah ya sauke su lafiya yayin da ita dayar na Adu.ane da hausa dayar kuma da larabci sai zufa su duk da sanyi A C da na fanka ga kuma sanyi gari saboda ba a dade da gama ruwan sma ba hakan bai hanasu zufa ba saboda ciwo da zafi dake da na quda 


ciwon haihuwa ba qaramin ciwo bane dolle inka ga mai na quda k tausaya mata ;


cikin hukuncin Allah dayar ta sauka lafiya ta haifi yarta macce kyakyawa da yar kuma jikinta dug yamace 


ya yi sanyi ta wahala aman hai huwar bata zoba ta juya kanta da qyala ta dubi wadda ta haihu saboda taji kukan jarir da qyala ta buda bakinta a hankali tana murmushin qarfin hali cikin hausarta da bata goge bace mashannu Alla shirya tace mata Ameen kema sannu Allah shi saukeki lafiya ta motsa labbanta Alamar Ammen hawayen nabin fuskar ta nursing sun gyara bby suka miqa mta ita bayan itamata  sun gyara ta zasu kaita dakin hutu kafin ta tafi sao ta matso kuda da wannan ruqe da bbyn ta tai mata adu.a ta to famata itama cikin qarfin hali ta amshi bbyn tai mata adu.a sun dan jima ahaka sannan ta tafi dan hutawa bata jima da ta fiya ba na quda ta taso mata gadan gadan antaru kanta zuwa can Allah ya bata sa a ta haihu   itama macce maishegen kyau ga gashi wanda ya rife mata fuska dan ko ganin fuskarta ba a yi sai da nursing din tasa hannuta ta maida gashin bayanta gashin kwance da tsawan shi kamar kayi parking dinshi 


bbyn ba fara bace dan bata kai hasken babyn da aka haifaba gata da dan karan kyau  na wuce misali sai daukar ta suke wannan ya dauka wannan ya dauka sunatai mata photonuna


Acewarsu ba,a ta6a haihuwar kyakyawa irin taba mai kayu da gashi


sun miqata ga mahaifiyar ta wadda tunda ta haihu take kuka ta amsheta ta jima tana kallon ta tare da yimata Adu.a sannan tai murmishi  tace  da likitan da ke gabanta da ta kira mata wadda ta haihi likitan tace to ta fita





more comments more typing




takuce mai son farin cikinku da nushadinku






*GOLDEN GIRL*


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



*Na*




Yar mutan jibiy

*(Ammyn khairat)*




(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*page 9⃣*




*Labari mai ta6a zuciya*



"*BISMILLAHI-RAHMANI-RAHIM*





Bayan likitar tafita kira mata wadda suka haihu tare sai ta juya tana kallon yar da ta haifa mai shegen kyau tana kuma kuka tare da yimata Adu,a    Cikin kuka take cewa yata Allah shi maki Albarka ya kuma yara manke Abisa sunnan Annabin  mu Allag shikare manke daga sharrin masu sharri Allah ya baki ilimi mai Albarka kiyi haquri da qaddaraki ki rungumeta hannu biyu kiyi imani da ita kijajirce kijure  da hanlin da zaki tsinci kanki dan na son banmaki Adalci ba hadai tai ta sabbatu ita kade "


Tare da likitar suka shigo  hannu ta guda sa6e da yarta an gyarata ansa mata kayan sanyi sai wani kyakyawan yaro kamar dan turawa shekarun shi basu wuce 8  ya sha t shat din shi mai dogon hannu da wanda jus  blue rigar kuma reat da a gogon hannun shi na yara kyakyawane sosai yaro


Masha Allahu tace yar uwa kin sauka ke ma ta Aje yar tata kan daya daga cikin gadajen dake wajan ta zo ta amshi bby cikin farin ciki tace sannu da qoqari ina can ina maki Adu,a    tace na gode tace kikoga bby nan mai kyau da ita sai tai murmushi tace na gode shikuma yaron da ta shigo shi cewa yake momy bani ita na gani da ita da taki wacce tafi kyau duqowa tayi tanuna mashi tace boy ya ka ganta yace wwo momy so beutifull momy  cute girl


Ina sota sosai ya matsa kusada mahaifiyar ta dake kwance kan gado tana kallon su tana dariyar qarfin hali yace momy zaki bani  cute  ta shafa kan shi tace na baka ita dana kana dai son ta ko yace eh so sai  tace to na baka ita kariqeta amana yace insha Allahu yaron ya bigeta so sai kuma ya kwanta mata a rai sai ya juya ya ce momy kinga ta bani ita nasamu mata inason ta so sai bani itanan tace boy ka cika shime to gata riqe kware  hannu biyu yasa ya Amsheta ya rungume harda lumshe ido tare da ajiyar zuciya jiyai yafi sonta  abisa qanwar shi da momy dinshi ta haifa  momy ta matsa bakin gadon tace yar uwa kin aika kirana da fatan lafiya cikin cije lipe dinta tace lafiya lau tare da ruqo hannuta sai boy ya matso kusa da su yace momy itama matata zan iya yi mata suna kamar yanda naima qanwata momy tace kajika da rigima bara momyn ta tai mata suna sai tace qyaleshi da yi mata suna mikake so kasa mata momy tace yar uwa kar ke biye shirman *Nuraim* tace bakomai qyalaishi sa mata suna kaji dana yace to cinda ni sunana *Nuraim* qanwata kuma Nasa mata *Narima*


To mata ta" kuma zan sa mata *Narim* ko  matata ita kuma bbyn ta buda ido ta kalle shi tare da wasa da yan hanuwanta tana cilla qafaunta yace yauwa matata  kunga ta kalleni ko sunan baiyiba momy tace eh baiyi ba  Na Na din tayi yawa sai tace qyaleshi ni sunan yai man dadi *Narim* suna ya yi sai A runqa kiranta da Fatima *Narim* yace momy sunan wanene fatima tace sunan kakar tane yace to shikenan Allah shiraya fatima *Narim*

Ya koma can inda aka aje qanwarshi yana tai masu wasa 


Ta dubi momy tace yaronki ya man akwai wayo momy tace indai Nuraim ne ai inkina tare da shi sai kingaji da surutun sa  ta juya ta kalleshi sai wasa yake ma fatima Narim   farin ciki ya kamata da kuma tausayin yarta


Tace momy Abinda yasa na kiraki wata Alfarma nake naima duk da nason zaki so jin koni wacece to sai dai lokaci ya qure da zan baki labarina ni dai ba yar nan qasar bace kuma yata da ubanta sanan tunda na ganki naji kinkwanta man dan Allah ta kamo hanunta idanuta cike da hawaye tace yata fatima Narim na biki ita aman kiriqe tamkae kekika haifeta tajuya ta kalli yata hawaye nabin fuskarta tace wanna kwanciyar da kikaga nayi to bata tashi bace    inso dan Allah ki riqe yata Amana  Allah ya tayaki riqo ta kwance wani quli dake ga zananta sarqace ta gwal sai saiqi tace mai harafin f suma yan kunnan haka suke da wannan harafi sai dan haunu dukansu na yara ta zubasu kan hannu momy tace kisa mata su sannan in tayi tsawan rai gawa jikacan kibata tanuna ma momy jikar dake kusa da gadon ta tace kibata komai na dangance da tarihinta yana ci karkibata sai shekaeunta sunkai ta mallaki hankalinta  dan Allah ke man wannan Alfama ina son ki hankina ya kwanta dake na son kuma zaki ruqe Amana da na baki sai yanzu momy tanisa dan tunda tafara mafana bace komai ba tace haba yar uwa ai cuta ba mutuwa bace ki daina irin haka insha Allahu zaki tashi tace kaiya baki son yanda nake jibane kedai inafatan ki ruqe aman da na baki sai tari ya sarqeta tari take ba qaqqautawa momy ta buda biki tace likita shuru da yake ba kowa sai su sai kuma Nuraim da hankalinshi kega matarshi kamar yanda yake cewa kafin momy ta ankar sai aman jini matar take momy hankalinta ya tashi sosai tace sannu insha Allahu bazaki mutuba zaki tashi harkiga auran Fatimarki ki daurw kinji bari naje nakira likita  cinkin qarfin hali tace aha ha kokin kirasu ba Abinda zasu iyayi dan  batashi zanyi ba idanuta suka juye baka gani bakin sai farin tajuya tana kallon yarta daketa cilla qafafu sama kan gado  Nuraim na tai mata wasa  tana so tayi magana aman ina bikinta ya mata nauyi  harahe ya kare sai cire cirw take gado na jijigawa momy duk ta rude tana son zuwa jiran likita Aman ta ruqe hannuta gam yanda bata iya kwace wa  ba abinda momy ke fadi sai kalmar sha hada  inda itama Allah yabata ikon fadin Abinda momy kecewa momy na fada tana bi duk da maganar ba tafita so sai aman tana fada momy naji sai da sukayi sau ukku sannan momy taji shuru shurun ta keda wuya bbyn ta ta kwala kuka  Nuraim na mata wasa Aman sai kuka take hankalin momy gaba daya tashe yake itama tata bbyn dake barci ta tashi kukan take momy tarasa yanda zatayi kawai itama ta fashe da kuka wanda ya jawo hankalin Nuraim wajant a sabkowa yayi daga kan gadon yazo wajanta yace momy bakijin ya yanki na kuka lafiya naga kema kina kuka miyafaru momy takasa cewa komai sai nuna mashi ita take ya kai duban shi inda ta nuna hannuta  ya gatanan kwance idanunta sunyi sama farifet dasu ya matsa kusa da ita ya ruqo hannuta yace momy momy shuru ya matsa hannuta yaji jijiya bata motsi ya kara kunnan shi saitin zuciyarta yaji bata halbawa sai ya kai hannun shi kan fukarta ya shafa idanunta ya rufe matasu tare da tofa mata Addu,a  yaja zane ya rufe ta idanunshi cike da kwalla yace momy bari kuka yi mata Adu,a bake kace man in mamaci ya mutu ba ai mashi kuka ba momy ta gyada kai yace to miyasa ke kike kuka Adu,a zamiyi mata duk da ba musan taba yaune Allah ya hadau muda ita naji inajinta cikin raina  inajin mutuwarta so sai momy koke kika mutu iya Abinda zanji kenan baban qarin da muwata momy shine matana cewa da Fatima Narim momy ya zamu da ita gasu can suna kuka ki daure ki tashi kika masu  momy ta goge hawayanta tace Allah shi maka Albarka boy   yaro ne kai qarim aman a kwai kaifin basira  likita ce ta shigo tace kai lafiya yara keta kuka kun qyale su  momu tace dolle ce tasa haka bamu cinki kwanciyar hankali ta nuna mata gawar matarda bata masan sunan taba sai yar uwa da take cemata


likinta tace Allahu Akbar ta rassu ne tace ta rassu kulu nabsin za ikatul maut  ku gyaraman idan ba dai dai na fada ba 




dukan mai rai mamacine muma tamu muke jira tace ina yan uwanta tace gani nice yar uwarta tace man ai naga ita ita kade ta kawo kanta ke kuma mujinki ne ya kawoki tace eh hakane aman ko A musulinci ai musulmi dan uwan musulmi ne ta gaya man bata da kowa ba yar nan qasar bace  Abinda ya kamata kikira Asutur tata  akaota gidanta na gaskiya 


batce komai ba likitan ta fita sai gata da  manyan ta  maza da mata sun shigo waya suka sa sunata daukarta photo  sai da suka gama daukarta sannan sukace baiwar Allah yanzu kinci ba yar nan bace to duk da haka bazamuyi gaggawar kauda taba dolle mutura photo nan ta A social media  ko zamu samu informtion  akanta tace to bawani Abu yanzu dai  Allah yasa  Adace Ameen sukace ita fa momy duk Abinda ake  jinsu kawai take domin bata cikin hayacinda



 Notocin kanta duk sun kwance Abu na farko da yafi daga mata hankali shine mutuwar matanan ba a ta6a mutuwa gabanta ba sai yau dolle Abin yata da mata hankali ya kuma tsaya mata arai sanan kuma Abu na biyu shine Amanar da ta barmata  duk da tasan ta bangaranta ba matsala zata iya riqemata fatima Narim kamar yar da ta haifa  aman abinji shine bahagon mijinta wanda take tunani da kamar wuya yabari ta ruqeta to koma dai mi zai faru zata ruqeta Amana kamar yanda tai Alkawari ko bakomai ai da na kowa ne  tana cikin wanan tunani  Nuraim ya kawo mata Narima ta  dake kuka ita kuma Narim ta rugada ta yi barci ta gaji da kuka ya koma ya dau komata Narim din duka Amshesu ta rungumai tausayi Narim ya kamata nono taba Narima takama tana ta sha tana cikin shan nono Narim itama ta ta  Shi





har zata bata nono kuma sai tafasa sakamon kon wani tunani da tayi Nuraim na tsaye yana kallon ta yasa hannun shi guda cikin Aljihun wandan shi sai kace wani babba sai yace" momy ita bazaki bata nono ba sai momy ta share hawany fuskarta tace ah ah Nuraim


sai dai mu shayar da ita madara yace ah ha momy kibata nono kamar yanda kikaba Narima kinga itama yarki ce kamar Narima kuma Aman kika amsa tace" gakane Nuraim ba zaka gane bane amn dai madara zamu bata dan shine gatan da zammaka  yace to shikenan momy saboda  baya muso da momyn shi yasamu tarbiya daga wajanta 


aman shi cikin ran shi gani yake kamar  an cuceta  




muntuna kade likitoci suka sake da wowa wajan gawa suka ma momy zuje su shirya akaita gidanta na gaskiya domin kaf sociel media ba wani labrin wanda ya santa sai Adu,,a da fatan Alkairi da ake mata



momy ta fashe da wani irin kuka kamar ranta zai fita tace " Allah ya jikanki yaruwa Allah yai maki rahama ai kin futa kiyin shada


Ameen suka Amsa mata shi kan shi Nuraim sai da ya fasa kuka duk da dau rewar da yake da shi aka kama gawar zuwa waje da shi akayi komai har kaita dashi Akayi momy sai hawaye domin sunqi tsawa tasa yaranta gaba tana kallo kuma tana tausayin yar marainiyar  Allah 


Wata likta ce ta shigo tace " baiwar Allah ki daina kuka domin itako ta yi shahada Adu,,a zaki mata bayan hakan yawan kukan zai iya jawo maki matsala gaki da dan yan jego haquri zaki


Bayan An kaudo ta sai suka dawo kan butun yarta ya za ai da ita ko gidan marayu za su kai ta inda wasu daga cikin likitocin suka ce su suna son ta Abasu 


Sai momy tace ha ha wannan diya tawa ce Amana tace nitaba Amanar ta suka basu yarda ba qarya take nan rugima ta kaure su sai sun Amshi diya momy ta hana Nuraim sai kuka yake yana fadin matarshi ce shi momy taba



Likitan da momy fatima Narim ta aika kiran momy Nuraim tace zai iya yuyuwa ita taba Amanar bbyn ta saboda da ta haihu ni ta aika kiranta Aman cinda baku yardda ba ai akwai cemara sai Aduba Agani Kowa yayi na am da hakan dan haka ta computer akaje ka duba duk Abinda ya faru sukayo zooming din shi sukaji kuma suka gani dan haka suka barma momy bbyn da fatanAllah ya tayata riqo tace Ameen duk da hakan sai da akasa hukuma Acikin lamarin saboda tsaro"


A qa'idar Asubitin ba'a zuwa wani naka bai zuwa tsareka sai dai in an kawoka wanda ya kawoka zai koma sai in buqatar wani Abu ya taso Akira wani naka inkuma 6an garan  haihuwane sai ha haihu afada masu sanan kuma ba maizowa sai lokacin da suka diba ya yi kamar in ka haihu to sai kayi hutun awa data kai goma dan haka duk wanan Abu da ake dangin momy da  kuma mijinta basu sani ba bayan komai ya lafa momy ta koma d'akin hutu sabe da yarta Narima shikuma Nuraim sabe da Narim


Suna zaune ba mai cewa komai Nuraim kade kema Narim wasa inda ta sarqa  dan ya tsanta cikin na Nuraim suka qule shikuma yana dariya 



Bayan mintina kaden sai ga Alahji isha mahaifin Nuraim yazo daukar su domin lakacin ya cika da murana ya Amshi yaran yana dubawa shi Atunanishi ko yar biyu aka haifa cikin murna yace kai Nuraim baka ceman yan biyu  aka haifa ?"


Nuraim ya yi dariya yace" ddy wacce tafi kyau sai ddy ya duba wanna ya duba wanan sai ya nuna fatima Narim yace tafi kyau kuma itace ta wajena na za6i tawa Nuraim ya yi darita yace" yauwa ddy muna tare kenan Aman ba yan biyu bane yan guda guda ne ita momyn ta ta rassu yan zunnan mu tabarma ita ban gane ba mikake fada  


Ya dube momy ke mi daniki ke fada i man qarin bayani tace Alhj duk mubar maganar nan sai munje gida ko zaifi yanzu nake son jin komai ya aje Narim 


Likitane yai mashi bayani komai inda shikuma Alhj yace bai san zan can ba taya zai riqe yar da bai son Asalinta ba kawai daga gani mata ta haihu ta bar diya sai tace ta baki amana wasan ko batada uba shegiyace ya rufe ido yaita wulaqanici yace ba inda za a da ita ba agidan shi ban momy tarufe ido daman tasan Anruna wai ansaci zanan mahaukaciya 


Aman komai zai faru sai tatai da Narim sai haquri ake bashi aman kamar anaqaramashi har saida sukayi fada da wani likita


Haka yafita daga cikin d'akin yace ki taso mutai aman kisan inda zaki kai ta dan ban ruqon dankowa 


 Momy taba likitocin haquri kuma tace masu ba abinda zai faru sai Alkairi sucekacemata indai yaqi  riqe ta to ta kawo masu ita dan su suna so momy tai murmshi tace to shikenan


Haka suka shiga mota ba mai cewa komai 


Sun isa gida lafiya wani shahararan gidane na gani na fad 



bada labarin gidan6ata lokacine dan harda bene daga waje sanan ga jami an tsoro yan sanda guda biyue da  mai gadi



masha Allah nace da naga cikin gidan Aljanar duniya komai yaji na more  rayuwa



Dangin momy sun zo cike da gidan ganin momy da yara biyu gidan yaqara kaurewa da hayaniya Ashe yara biyu ta haifa daga ita har Nuraim ba wanda yace komai shida man Alhjn koda ya ajesu bai shiga cikin gidan ba gaba yayi saboda ciki. Haushi yake



Sai da momy tai wanka ta shirya ta dan sha tea sannan ta dan samu natsuwa duk da ka ganta kasan tana cikin damuwa sukan su yan uwanta sun lura da hakan



sai sannu  suke mata Narim na kuka suka meqo mata ita sukace ta bata tasha yunwa take ji sai tsutsar hannu take momy ta karkada masu kai tace ah ah ahado madara ba ata basuce komai ba dan atunanin su ko ruwan nono ne bai zo ba aka hada madara aka bata sai sha take cikin fida da anjanye fida sai ta fasa kuka 


sai da ta sha ta qoshi tai qyatsa sanan sai barci ya dauketa Nuraim yazo ya Amshe ta sai da Narima ta tashi momy ta fito da nono ta bata sukai mata cha da ido suka ya haka kin hana wannan kin ba wanna lafita momy hawaye suka zubo mata tace ita dolle ce tasa za'a bata madara  momyn ta ta rassu nan ta basu labarin komai sun tau sayawa Narim kuma summa momy fatan Alkari na Allah ya kai haske qabarinta san itama momy su kai mata fatan Allah ya tayata ruqo 



yaron ammasu huje inda Narima Akasa mata barima mai shegen kyua da tsada ita ma Narim  akasamata sarqar gwala da  mahaifiyar ta ta bada akasamata harda dan kunne da dan hannu Sai qyalli suke Am masu  wanka ansa masu kayan sanyi masu kyua


Alhj bai sake cewa komai ba dan momy har tayi tunani ya haqura sai da ya tashi sawo kayan jarirai bai sawo da Narim ba kuma yace ma momy inta sa mata kayan diyar shi bai yafeba Abin ya bata mamaki Ashe bai Haqura ba dan qala batace mashi ba ta fidda kudi Aka hado mata kaya na kece rai ni musu kyua da tsada dan kayan da ta hadoma Narim sunfi wanda ya siyowa yar shi dan na Narim har yawa sunfi na Narima 


Harda saa da rago tasa Aka siyo mata dan shi Alhj saa da rago yake yankama yaran shi dan haka itama tabada aka yomata saa da rago dan yankama Narim 


dayaga ta siyo saa da rago sai shi ya siyo sa biyu rago hudu momy dai  batace komai ba dan tasan rima ce yake naima shiya taqi tan kamashi


ranar suna kowa yaci sunan shi ita Narima Aishatu sunan ta  Aishatul Narima sai Narim Fatima Narima taro ya tashi lpy   kowa ya kama gabanshi sai momy da yaranta ya yi da Nuraim karatunshi yai rauni dan shi ba ruwan shi da Narima sai Narim ita kade yakewa wasa itace abinson shi ko barci zaiyi tare da ita yake kwana dan ya dawo kwana d'akin momy saboda Narim 


da qyal momy kesamu yana zuwa makaranta inya dawo  darasin a ake mashi bai tsayawa ai mashi ta Narim kawai yake 


yana mugun sonta sosai Alhj ba ruwan shi da Narim dan yace ma momy ko d'akin shin zata ya hana zuwa da ita sai dai ta bartanan  dayake batada rugima harta dawo bata kuka wani lokaci ta isko ta yi barci  


dan mugunta Alhj ke ruqeta wai dan dai duk ya cutama Narim   Allah sarki jaririya da bata san komai ba



momy nasane da nufin shi sai ta qyale shi yanzu da yasan Nuraim ya shaqu da ita kuma gashi maiyi mashi darasi yace yace bai tsawa hankalin shi naga Narim


sai ya yanke shawara batar da Narim kokuma ya kaita gidan marayu yanzu dai har sunyi Arba'in


sunyi bulbul Abinsu kuma duk sunyi qiba Narim har tafi Narima qiba duk da ita ba nono take shaba Aman tafi mai sha nono qiba 



yau da rana Alhj ya shigo domin kiran Nuraim  suje wajan Aski sai ya shiga d'akin momy domin yau weekend yace ba karatu sai ya tarar da su suna barci harda momy kan gado guda Narim ce gaban momy sai Nuraim ya rungume Narim sai Narima baya duk itace qarshe ranshin ya6e kenan haka suke kwana suna ware mashi diya lallai zaiti maganinu su dille ne ya dau mataki yau tau dinnan


 Bai ce komai ba ya fita da tunani zuwa dare ya ai watar da qudirin shi kodai ya batar da Narim kokuma ya kaita gidan marayu




tof * mai karatu muna cikin labarin Narim ne* *kubiyoni danjin yanda zata kasance*





*more comments more typing*



takuce mai son gani farin cikinku da nushadinku


*golden girl*





Ammyn kairat sai naji comments dinku



godiya nake masoya na kuma insha Allahu *gobe akwai typing din Abrah*


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



*Na*




(yar mutan jibiya )

*AMMYN KHAIRAT*




(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09




*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*




Wannan page sadaukarwa ga masoya *Gamo da katar*

Musamman yan group  *Abrah novel inajin dadi. sharhinku*


Ammyn kairat na godiya

*ilove you so much ❤❤❤



*page*1⃣0⃣



*BISMILLAHIR-RAHMANI-RAHIM*




Bayan su momy sun tashi barci  sunyi wanka sunci Abinci  kasancewar weekend  ce tasa yaranta gaba tana masu wasa sai dariya su kuma yau Narim ta qiyarda Nuraim ya dauketa daya dauketa sai tafasa kuka shiko duk ya damu qarahe fushi ya yi ya tashi yafita"zuwa can kuma ya dawo dan bai iya fushi da Narim gashi tunda ya tashi barci bai jindadin jikin shi jiyake kamar baida lafiya "


Ita kanta momy tunda ta tashi takejin gabanta na faduwa Adu,a kade take na fatan Alkairi; yanzu Narim na kuka ya dauke ta ya hadata dajikin shi ya matseta take yaji rashin lafiya ta kau itama shuru tayi ta dago kai tana kallon shi momy na mamakin wannan so da Nuraim kema Narim;


Yau da daddare bayan sun halarta parlour Alhj  suna cin Abincin da dare kowa na maida hankalinshi kan Abinci Amman banda Nuraim da yabar cin Abinci ya zubama Narim dinshi ido yana kallon ta kamar yaune ya fara ganinta ; itama sai kallonshi take dady yace Nuraim lafiya bakacin Abinci kasa yarinya gaba kana kallo ?


Nuarim yai Ajiyar zuciya yace dady na qoshine wallahi yau banjin dadi jinake kamar wani Abu zai sameni momy tace" ba a binda zai sameka sai Alkairi ina Adu,a dana koyamaka ka rinqa yinta zaka samu natsuwa kaji boy yace to momy inayi wallahi momy tace" nima tun dazun magana ke banyiba faduwar gaba kedamuna"


Alhj yace to Allah ya ya ye maku sukace"Ameen" Nuraim kawoni kanwar taka na ruqemaka kadanci Abinci koyayane zama da yunwa ba dadi momy Abin ya bata mamaki dayace Akawo mashi Narim yarinyar da raban da ya dauketa tun Asibiti yau shine yake cewa Abashi ita lalai Abin da mamaki Aman sai ta6oye mamakinta mai yuyuwa ya harqura sai farin ciki ya kamata Adu,ar da take kulum Allah ya kar6a Nuraim ya kai mashi ita sai qamshi turare take mai dadin qamshi tasha kayanta masu kyau peank colour"


Koda ya dubeta sai da gaban shi ya fadi ita kuma suna hada ido bata sanshi ba ta fashe da kuka ; sai jijjigata yake yana sa6ata aman taqi shuru Momy dai batace"komai ba sai Narima da takeba nono tagama cin Abinci.


Nuraim kukanta ya da maeshi dan jin kukan yake har'cikin zuciyar shi ture Abinci ya yi yasha ruwa yace" dady nagama kawo ta dady ya bashi ita tana gani Nuraim tai shuru tana sauke numfashi shikuma ya lakuci hancinta yana fadin cute kinfara qiyuya ko  tawangale baki tana dariya dumful dinta ya lotsa shikuma yai mata kiss dai dai wajan dumful dinta sororo dady ya yi yana kallonsu wato shi takema kuka tun tana qarama tana nuna bata son shi inaga ya cidata ta girma humm zakibar gidannan dolli yau yau dinnan momy ta tashi tai d'akinta dan shiryawa zuwa anjima ta dawo wajan mijinta shikuma Nuraim daman fita ya yi d'akin shi ya nufa da ita kan gadon shi yai mata masuki


Yana tai mata wasa qarshe yace" cute school bag din shi naga ya dauko ya dawo kan gadon ya zauna  bag din ya buda wata zungureriya  ta karda ya fiddo da pencil.



Sanna yace cute yau zane zamuyi ke zan zana itako kamar taji miyace sai dariya take tana wuntsila qafafu sama da hannuwa.



Wajanta ya matso ya Aza takardar bisa  wani book sai ya Aza bisa gado ya duqa yana kallon Narim yana zanawa sai ya zana sai ya goge sai yasake zanawa sai yadubi Narim sai yaga baiyiba Haka yai tayi yana gogewa qarshe yai na sara zanata wato *(duroyin*)


Ban iya turanciba ku gyara😝😍



Lafiya lau ya zanata harda   dumful dinta gatanan kwance hannuta guda cikin bakinta  ni kai na nayi makin ganin yanda ya zanata sosai da ka kalla kasan itace 


🤔mamaki yaro qarami da iya zane har'haka  inda ya6a Abu ga quricciya kala da yasa🤣🤣shi anashi gani duk qarin kyaune kokafin yagama Narim ta yi barci dagudu yafita zuwa d'akin momy sai kwalla mata kira yake da ta kardda zane hannu shi  lafiya boy wannan kira haka duba kigani momy nayi duroyin dinta .


Momy ta duba tace" kai kai kai gaskya da yayi Narim ce gatanan harda hannu cikin baki boy  ya yi kyau ina ka ko yi zane nima dai momy naga na zanata 


To yanzu ina ka barota tana d'akina tayi barci  to da ta tashi ka kawota ta sha madara yace to ya"fita momy ta jinjina kai.


Da dadare  momy taje ga mijinta daman haka takeyi idan taje ta ba mujinta haqqin shi sai ta dawo saboda Narim cinda bai so Ajeda ita d'akin shi yasa take komawa nata d'akin tunda ta haihu 


Tabar su Nuraim da Narim kwance d'akinta Aman da ta dawo sai bata gansu ba koda ta shiga d'akin Nuraim sai ta ganusu kwance ya rungume ta kamar zai maidata cikin ciki sai barcin su suke ga madara nan gefansu inta farka ya bata momy har' zata ta da shi sai ta qyaleshi ta matsa da niyar daukan Narim taji rungume yake da ita sai kace wani zai qwaceta.


Nuraim sarki rigima inji momy Nuraim na Narim  yau kuma nan Akadawo hijira  a kai mani  Adu,a ta tofa masu sannan tafita tai nata d'akin  duk da dai duk waje daya suke. Babban porlour ne mai dauke da kichine da da kuna guda ukku kowanne da toilet din shi   to Nuraim nada d'aki guda  yana kallon  yana kallon d'akin momy .




Tunda momy tabaro d'akin Alhj isah yake tunani wacce hanya zaibi yau ya fitar da yarinyar nan daga gidan shi dan shifa wallahi bai rugon dan kowa balle tsintarciyar mage wadda bai san Asalinta ba.



Sai tufka da warwara yake  shin gidan marayu zai kaita to inya kaita gidan marayu cikin wannan daran sai sun tuhumeshi daga ina yake da ita?"



Kuma shi bai son kowa yasan shi ya dauke ta.


Haka dai ya yanke shawara guda shine ya dauketa ya jefa cikin ruwa kifi ko kada su hadeta Ahuta ko kuma ruwa su tai da ita dan inba haka yayo ba to ko ina zai kaita momy zata iya samunta dan za Abaza  a kafafan yada labari"



Sai da yabari dare ya yi sosao wajan qarfe biyu na dare sannan ya tashi yasa jallabiyar shi ya dauki kye din motarshi yasa Aljihu yafita zuwa d'akin momy sadaf sadaf take tafiya Ahankali ya tura door din d'akin dan kartaji qara kuma batajiba saboda qofar batada qara shiga ya yi yasamu sunata barcin su to ina Nuraim ya laiqa fuskar diyar dake gaban momy dayake Akwai hasken fitila irin wannan fitilar mara haske sosai ga mamakinshi sai yaga Narima ce gaban ta .


wani dadi yaji ya lullu6eshi kenann Nuraim na tare da ita dan haka cinki hanzari ya fita jikin shi har'rawa yake yana shiga ya gansi kwance suna barci Aman shi Nuraim ya juya mata baya duk da haka ta bayan shi saida ya Azamata hannu dan yarinqa jinta Allah sarki Nuraim kana son Narim sosai gashi za,a rabaka da ita😭😭



cikinn'sanda yasa hannun shi Ahankali ya dauke hannu Nuraim dake bisa jikinta dayake barci yayi Awan gaba da shi dan bai dade da tashi ba yabata madara da ta farlka shiyasa da ta koma barci shima ya juya kwanci sai barci yai gaba dashi barci baka kyauta 😢



daukarta ya yi tare da zananta ya fita zuwa waje motar shi ya bud'a baya ya Ajeta sai ya ciro wayar shi yaje yaga mai gadi na barci wayar qarya yake kasan cewar akwai yan sanda sai yai bige yana cewa oky oky bani minta goma ganinnan zan tafo kayan sun iso kenan?


Yan sadan yace su bude mashi get zaije kayansu suka iso  suka bude mashi get ya tada motar shi yafita kan titi sai tunani yake ina zai kai ta .



sai ya tanke shawar kai ta bakin ruwa ya aje ruwa sugaba da ita haka kau akayi can ya nufa ya kashe motar shi ya bud'a ya fito da ita rungume da ita Allah sarki Narim jin sanyi wajan da kuma isaka shi yasata bude ido tana kallon shi shima ita yake kallo ko tau sai bata bashi ba


haka ya matsa da ita bakin teku ya aje  dayake akwai hasken farin wata kamar rana sai kalle kalle take zuwa chan ruwan teku sukayi'qugi wanda ya tsora ta ta ta fashe da kuka  shi kan shi sai da ya tsorata yai tsalle ya matsa gefe domin ruwanne suka tafo cikin hukuncin Allah sai basu kawo inda Narim ke kwance ba


ko tau santa bai jiba haka ya yajuya ya komawar shi cikin mota bai ko wai wayotaba zuciyar shi wasai  Narim sai kuka take yanajin kukanta haka yatada motar shi ta tafi....




Kai jama,a wannan rashin tausai ne ko rashin imani?


shifa da nakowane kuma ba kasan wannada zai tai makekaba kuma kowanne dan Adm da irin baiwar da Allah yai mashi Allah shi kyauta Allah kasa mufi qardin zuqatanna Alhji isah kayi kuskure babba..



tun da yafito daga gida yake biye da shi har yazuwa yanzu da ya Aje Narim.


duk Abida ya faru akan idan shi kuma ya tur da halinshi ya so ya dau mataki akan Abida yayi Aman sai ya qyale shi duniya ta horashi.


wajan Nar din ya nufa wadda keta tsala kuka sanyi da iska sun isheta hannuwanshi yasa guda biyu ya dauke ta ya rungumeta aman still bata dana kuka ba dan haka sai yasa hannushi guda kan fuskarta ya shafa fukarta take barci ya dauketa ya yi tunani ya tai da ita   wani waje daban aman sai yaga zamansu waje guda ba zai yuyuba.



shin waye wannan bara muji sanye yake da doguwar riga fara qal jallabiya mai dogon hannu tsayin rigar har qasa domin ko qafafun shi baka gani kanshi kuma qaton rawanine  shima fari sai doguwa cabzaha wato cabci dogo shima manyan duwatsu shima fari.


ya jima dau da Narim bakin ruwa yana mata Adu o,i yana tofa mata daga qarshe ya yi murmushi yace" Alhji isah kayi kuskure..


wata hanya yanufa da ita bai zame ko ina ba sai wata  rufar kwano mutanene kwance waja birjat sai yaja ya tsaya yana duban mutanan dake kwance wajan 


yanan tsaye yaga wata mata tafito daga wani shago tana tafiya zuwa bayan shagon da yar buta ga hannu har ta kawo wajanshi ta wuceshi yana tsaye harta dawo zata wuce shi yai mata magana sallama yafara yimata


ba zato ba tsammani taji maganar shi duk da cewa sallamace yai mata sai da gabanta ya fadi jikinta na tarawa cikin karkarwa bakinta na rawa ta amsa mashi sallamar tace bawan Allah lafiya cikin darannan ?"


karka cutar dani ni makamniyace ban ko gani dan Allah kar kacuta man yace" inna kwantar da hankalinki ni ba mucuci bane kuma na san da make bagani kike ba shiyasa nazo wajanki


magana yake antar cikinta kadawa take jitake wani sanyi na shigar ta tace ti nida ba gani nake ba wanne tai mako zan iya yi maka kane mi masu ido yace bawani dogon zance tai mako nake so kuma ke zakiyi manshi ai naga masu idon na nufo ki to ina jinka fadi inji..



sai yace " yauwa na gode inna kawo hannuki sai ta miqa mashi hannuta guda sai yace" biyu saki kawo ta miqa maahi hannuwanta biyu ya dora mata Narim  bisa hannuwanta jikinta na tarawa yace" natsu kar kiyarda mana  inna tototo haka take Ambata


tace bawan Allah ya naji kamar jariri yace" eh jinjira ce kuma kena ba Gatanan Amana  to nida banida ido ya za ai nayi reno yace Allah da yabaki yafi ki sani yanda za ai kidai ruqe Amana dan na son zaki iya to ina uwarta batada uwa marainiya ce Allah sarki to bawan Allah yanzu dai bani kade nake ba ina tare da mijina dan haka mutai gani  gaka gashi kai harda ma mutanan dake wajannan A tadasu ayi ga bansu  suzama shaida ko ya kace  yace hakane inna 


karki damu dan yanzu zakubar garinnan yanzufa kace bawan Allah cikim darannan ina zamu samu mota kuma niko kudi bandasu yanzu yanzu ai sai Allah mubari dai har garin Allah ya waye yace inna mutai wajan malam tace to suka tafi ta shiga ta tado malam  shima yaji Abin Al ajabi bayan inna tai mashi  bayani sai malam Yace bakomashi Al amarin ubangiji   sai kallo dan haka zamu Amsheta da hannu biyu kuma zamu ruqeta Amana


aman kai bawan Allah wanene kai sai yace masu ni sunana Alhaji malam kuma ni ba mutum bane kamar ku 


aman ni musulmi ne 


inna tace" malam nashiga ukku Allah na gode maka da kayini makamniya kai malam da munagani da munyi muqun gani 


nifa nayi mamakin kai tsaye ya kama sunanan wani Abu sai Aljani malam yace  ke dan Allah natsu akace maki shi wannan cutar dake zai yi  


koda kina gani baza ki ganshi cikin mummunar kama ba



kamar mu cikin mutane akwai na kirki Akwai na banza to suma hakane malam yace"Alhaji malam ina jinka rabu da shirman mata


Alhaji malam yace kamar yanda nace maka ni ba mutum bane to wannan yarinya gatanan sunan ta fatima Narim  kuriqeta Amana zakuji dadin zama da ita kuma nima zan kasance tare da ita  Akoda yaushe ina tare daku idan Allah ya rayata zata kasance da Abubuwan ban mamaki saboda haka yanzu kushirya ina kukeson zama garunku zaku koma da zama ko ina sai malam yace yanzu dai mun baka za6i sai yace to kuzauna Abuja zaifi Dan haka can zamu  akwai gidan da zaku zauna Ba kowa cikinshi kuma unguwace ta talakawa sunan unguwar gwaripa saboda haka yanzu kushirya mutafi sai sukace bawani shirin da zamuyi kayanmu kawai zamu dauka kubar kayan zan kai maku yanzu kurufe idan ku zamu tafi sukace to suka rufe idanunsu kafin wani lokaci sai yace subude suka bude  idanun su yace nan kuna  cikin gidan da nace maku  sukace to yace bari naje na dauko maku kayanku



tofa masu karatu kunji wani Abun al ajabi  ku dai biyoni dan jin ya abin zai kasance




*more comments more typing*


takuce mai san farin cikin ku a ko dayaushe 



Golden girl


Ammyn kairat




*masoyan Abrah ina qara baku haquri zakujini nan bada jimawa koda ranar juma,a ne zan maku typing nagode kware da kulawa*







🥰🥰🥰🥰🥰😘😘😘


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



*Na*


Yar mutan (jibiya)

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*paje* 1⃣1⃣




Inna rungume da NArim duk da bagani takeba tasan yarinyar mai kyauce"tun lokacin da tashafa fuskar ta

Kun'san makafi Allah yai masu baiwa ta musamman  


Baiwar itace" ta zuciya suke ganin Abu ko ta hanyar ta6awa da hannu"


Sai shafa t take tace" fatima Narim Allah shirayaki'Abisa sunna manzon Allah "(s.w)


Malam yace Ameen  bani ita na gani Allah mungode maka" da wannan kyuata"da  kabamu " inna tace" Ameen" malam kaga shekara da shekaru  munta nai man Allah yabu haihuwa bai bamuba"Ashe tana kusa" Allah mungode maka"Abisa wannan kyauta" da kaimana.wadda ba mai iya yimaka ita" sai kai" Allah ka tayamu ruqo"Ameen


Malam naji ina son yarinya nan so sai malam yace" bake kad'e ba nima ina son ta baki kaini sonta ba"


Suna cikin tattaunawa sukaji salama Alhji malam yace" sannuku  ga kayanku  ni" zantafi kuma ga madaranan da kayan da zakusa mata" komai na hado mata inna Allah ya tayaki ruqo inna tace "Ameen"


Sai yace" kuma ga wani maganinan idan kina buqatar shayar da ita sai kisha shi da nono ko hura ko koko ruwan nono zasu'zomaki in'kuma madara zaku' bata to shawara ce inna tace in dai shayar da ita zaifi malam yace "haka shine dai dai ko dan maganar mutane kar aganki" diya baki bata nono ayi zargin wani Abu Alhj malam yace" shiyasa nima nai tunani qara ta shayar da ita "


Alhj mlm yaci gaba dacewa"ni zan tafi Aman zan ruqa leqoku lokaci zuwa wani lokaci sanan kuma" Narim zata tashi da wasu Abubuwa na ban mamaki to karku'damu komai zakuji ko kugani ko ta baku labari in lokaci yayi to bawani Abubane mune kuma isha Allah wanan makantat taku idai Ana warkewa to zaku warke  Aman bayan'zuba zai dau tsawan lokaci sai yarku" ta girma idan Allah yasa zatayi tsawan rai daku da ita kunsan komai na Allah ne kana naka Allah na nashi muna fatan ubangiji Allah shi kaimu lokacin"


         Ni zantafi zan runqa leqoku Aman ba lallai bane kuji magana ta sanan itakuma Narim ga Abokan hiranan zan bar'mata sai da safenku"


      ..sukace to mungode dawannan tai mako Allah yasaka da Alkairi Allah shikaimu yace  Ameen"


Sun kakka6e inda zasu kwanta suka kwanta dan har'yanzu Narim barci take bata ta shi ba"



Wannan kenan 


Bari mu leqa Alhj isah


Cikin nushadi yake driveng din shi jin shi yake sawaye a cewar shi ya rabu da qaya" Narim ce qaya sai kace bisashi take  murmushi ya yi tunowa da yanzu ruwa sun tafi da ita kai ko ruwa ba su tai da itaba sanyi zai kasheta kafin safe"


Gida ya nufa yai hon a ka bude mashi ya shiga d'akin shi ya nufa ya kwanta yana jiran gari ya waye yaji mizai wakana"


Tunda Nuraim ya koma barci bai ko juya kwanciba" wani barci'ne yake mai dan karan dadi sai karfe shidda ya ta shi a zabure saka.makon mafalkin da yayi na Narim ta yi nisa da shi    wasu sun qwace mashi ita sai binsu da gudu yake yana kuka" yana fadin matana kubani matana dan Allah Aman ina   tuni sun bace mashi"


Ya juyo kenan yana kuka sai ya hadu da wani tsoho" yace"mashi yaro lafiya kake kuka sai yace matana suka tafi da ita kuma marainiya ce" Amanata'ce sai tsohon ya gyara tsayuwa shi yace" kar kadamu suma zasu riqeta Amana sanan zu dawo maka da ita Aman bayan zuba sai an'dou wani tsawan lokaci kuma duk Abinda kaga ya faru laifin mahaifinka'ne shi yaja'maka" 


Dan haka sai kayi haquri kajira lokaci kaji dana yace" to Aman baba da kamar yuwa haqurin'nan wajena   dai dai nan ya falka tare da murtsika idanun shi yana dube dube aman ba Narim ba labarinta hankalinshi ya tashi sosai"

Adu.a ya yi ya duba a gogon bango yaga y makara sallah dan haka toilet ya shiga wanka yayi  da Alwalla" sanan yafito ya tada sallah ya jima yana Adu,a sanan ya koma lazumi qaramin yarone sai yai ta Abu kamar baban mutu yasamu tarbiya ga mahaifiyar shi haka yana da kyau ga kowacce uwa"haka 


*Akeson uwaye sudage wajan bama yaronsu tarbiya*



Sai qarfe bakwai ya fito mmyn shi na shirya Narima ta mata wanka tace kai my boy yau ranar barci kayi yace" wallahi ko mmy ina kwana tace lafiya lau kun tashi lafiya?" yace lafiya lau mmy tace" yanzu nake cewa najiku shu bari naje nata'doku in ma yarana wanka  tace" jiya haka kayi man daga naje na dawo sai ku gudu d'akin ka anya my boy murmshi ya yi yace" momy gani nayi bed  din ya mana kad'an shi yasa" 


Hummm bawani to yanzu ina diyar tawa ko bata tashi ba diya kuma momy  bayan kin dauko  ta tun kafin Na tashi son kenan ya za ai na dauko ta kazo kai'ta Abinda kasaba  jeka ka dauko'ta kada ruwa suhuce nai mata kwanta kaga ita Narima har na shirya ta mmy mmy mmy"


Wallahi nima bata wajena" Na tashi ban'ganta ba shiya sa nace kin dauko'ta ina barci mmy ta dube shi da kyau dan'tasan dan ta bai mata qarya dan haka tace kokuma kana can kana barcika tafada bayan gado ba matsaman can shiya tun cikin daran na so daukarta 


D'akin shi tanufa shima ya bita baya  bayan gadon ta duba batanan Abu kamar wasa duk inada suka duba batanan  hankalin momy ya tashi Narim dai ba tafiya take ba balle  Ace tayi wani waje Nuraim da yaga da gaske Narim bata hannu momy sai ya fashe da kuka sai kuma mafalkin daya'yiya dawo mashi akai kamar yanzu yake yinshi momy momy sun kwace'man mata sun tafi da ita nashiga ukku mmy yazanyi mutuwa zanyi mmy Abirkice tayo wajan shi suwanene kuma ina zanan  dake tare da ita kagaya'man suwanene suka tai da ita mmy mafalki nayi kuma da na tashi sai naga batanan nazata'kekika dauke ta na shiga ukkû shine Abinda  mmy tace innalilahi wa inna Alaihi rajun"



Nuraim mizan gani mikake san cewa yar mutane ta bata yar Amana marainiya Allah nayi sakaci Nuraim da na barka da ita miyasa nai haka Ya ubngiji kasa ba gsky bane mafalkine  ba Abinda nuraim yake sai kuka mmy d'akinta ta'shiga tarude nema  Narim din take qarshe dai ba Narim sai ta fashe da matsanecin kuka   ta ta shi ta shiga toilet Narim yata Narim yata karki man haka kina ina duk ta zauce da tafito toilet ta zame jiki ta fadi ta suma;


Da gudu Nuraim ya yi d'akin  dadin shi daman Alhj isah tun da yayi sallar Asuba yake zaune yana'tajiran tsammani ya jishuru;


Kai lafiya ya cewa Nuraim Nuraim bai ce mashi komai ba sai qofa da yake nuna mashi da hannu kai buda baki kai man magana miya'faru cikin tashin hakali Nuraim ya bude bakin shi da yai mashi Nauyi yace Dadi" Narim mmy  yana yi yana hutai shedar shi kamar zata dauke idanunshi sun juye yatafi lum kafin Alhj isa yai wani yunqauri ina Nuraim ya kai qasa"


Hankalin shi ya tashi ba kad'an ba; ruwa ya dauko ya yayya'famashi aman bai" tashi ba  dan haka ya dauke shi yai wajan mota da shi. maigadi da yan sanda sukayo kanshi subahanallah Alhj lafiya miya faru cikin rawar murya yace ba lafiya bude man mota yasa shi ciki


Kuma ya koma gida d'akin momy ya nufa yana sa kanshi kukan Narima ya cika mashi kune sai tsalla kuka take ita kade ya duba  bai ga uwar ba haka d'akin ta bata ciki ddayan d'akin ya sameta ,, kwance  some haka ya isko ta ruwa ya zuba mata ta tashi zumur Alhj yar mutane ta bata wasu sun dauke ta yanzu ni Asama'u ta zube jikin shi jijjigata yake  Yana kiran sunanta Aman bata ta shiba daukarta ya yi itama yai waje da ita hullar kan shi har faduwa take  aman bai kula taba bata ita yake ba" cikin mota yasata itama yana fadin kubude man get gidana ba lafiya ,sukan su masu gadin hankalin su ya tashi to miya faru?" tun da safennan"? Allah ya basu lafiya, suka bude mashi ya fita gudu yake da mota kamar yatashi sama yana tuqi yana leqan su bayan mota gasu kwance kama gawa ba mai motsi cikin su


Allah dai ya kai shi Asubiti lafiya cikin gaggawa Aka A mashe'su mmy dai anyi nasara ta shin ta aman Nuraim kau har yanzu bai tashi ba mmy Alhj ina Narim"? taya za ai ace Narim ta6a sai kace wata Aljana" sai dai in daukar ta Akayi   hajiya nifa ban gane mikike fad'a  ba ina Narim din take?" kamarya za a ce ta6a  Abin da mamaki nifa hankalina atashe yake mutum ya bace gidana dolle hankalina ya tashi in'kaga yanda ya tada hankalin shi kai kace da gsky bai son komai ba


Bilhaqqi da gaske yanuna tashin hankalin shi A fili mmy taso zargin  shi gani yanda hankalin shi ya tashi ta fidda zargin da take mashi ina Narima ina Nuraim sukade muka  baro yace innalillahi Narima nace  na baro  Nuraim kuma tare muke da shi shima An bashi gado 

Wayar shi ya fiddo yai kira hello difio  kazo gidana akwai matsala dan Allah" hjy bari naije muyi bincike Akai 


Tace" to shikenan Allah yasa Adace Ameen yafita jiki na tai mashi rawa mmy ta yarda bashi ya dauke Narim ba 


Kafin yaje difio ya riga shi zuwa nan ma aikantan gidan sukasan mike faruwa bin cike ya tsane ta inda kowa yace  bai ga yarinya ba to" yariya dake jaririya  ba fita take ba  wazai dauke ta sai dai in daukarta Akayi"


Alhji ya shiga gida ya barsu suna ta binciken su Narima ta gajida kuka ta yi barci daukar ta yayi tausayi ta duk ya kama shi duk ni nasaku cikin wannan halin kuyi haquri Abinda nayi shine dai dai yanzu zaki samu soyayyar uwa da ta dan uwanki cinda wadda ta dauke masu hankalin yanzu bata nan tabi ruwa ko ta mutu cikin ranshi yake wanan tunani bayan ya dauki Narima  yace ma  difio kuci gaba da  bincike ko ina ko mun sumu wata Alama bara na kai yariyar nan na dawo ok sukace mashi hospital ya nufa momy na zaune ta yi tagume Abin duniya duk ya isheta hawaye kawai kema ta zuba gashi likitoci sunce danta fa bai motsaba sai dai zuciyar  shi na halbawa kad'an su dai tai mashi Adu,a hjy haquri zaki komai zayi dai gashi can Ana bin cike Akai" kayya Alhj in'ba yarinya nan nagani ba ina hankali na zai kwanta ta sake fashewa da kuka;


 kiyi haquri insha Allahu za a ganta dan Allah ki daina kuka


Hummmm tace ta  Amashi Narima   ya dubi Nuraim dake kwance kamar gawa me'sukace  hajiya suncce mu tayashi da Adu.a  dan sai wani ikon Allah  ta shin shi Aman yanajin komai Ake cewa  hawaye ne na tausayin Nuraim suka zuboma Alhj isah daman  yasan sai haka tafuru  dan shaquwar Narim da Nuraim sai Allah  Aman nan da dan wani Lokaci yasan komai zai zama tarihi ya share hawaye; yanshi hjy muna cikin tashin hankali Allah ya kawo mana mafita tace Ameen  yace" bari na koma can gida naji yanda Ake ciki tace" to


Bincike ya yi bincike bawani labari bawani  sheda da aka samu kuma Abin yabama jami' an   tsaro'mamaki inda Alhj isa yace nidai jiya nafita Akan kayanan da suka shigo to ko bayan fitata kun bar gidan bude har wani yasa mu nasara shigowa cinda inba ta get dinan ba bata inda za,a shigo gidanan"


 Kokuma dai An rufe gida da barawon cinda mudai ba mubar get bude bah  to cikin byu anyi daya ko kun bar get bude bayan fitar shi ko kuma da shi Aka rufe gidan Aman komai kenan zamuci'gaba da bincike  yanzu Abamu photon yarinyar mutai da shi shine zai tai maka mana wajan bin'cikin mu"


Gsky basu da photo inji Alhji isah ya fada masu kaji matsala yanzu kai Alhj wanan zamani Ace yara basuda photo  kunyi kuskure 


Wallahi  yanzu da da photon komai zai zo da sauqi yace bari dai A tambyi uwar ko tanada shi  to shikenan  bara mutafi zamu dawo zuwa anjima to shikenan na gode Allah yasa dace harda kwallan muna finci  suka zubo mashi kowa ya tausaya mashi Ahankali 6atan yar shi ya cika ko ina sai jaje Ake mashi Ana fad'in Allah yas Adace cikin xuciyar shi na fad'in ba Ameen bah Afili kuma fadi yake Ameen"


Abuji tunda safe Narim ta tashi dan kukan tane  ya tada su inna  ta tashi ta dauke ta Narim kin tashi ko to yishuru kinji yata"

Malam yanzu ya zamuyi ina madara  mubata kafin nafara shan magani


Yace" to yana yasa hannu shi yana lalubar madara sai gata yagani yace Amshi kiji ko itace naga kamar goran ruwa ta Amsa ta buda sai taji wani tsini kamar kan nono tace inaji fidace inna tace zuba ga hanun ta  harda zafi ga qamshi madara na tashi tace ikon Allah malam harda zafin ta to miye na mamaki cinda kin san komai" bata kawai tasha 


Bari intai inyi sallahi malam ya fito sai yaji Ana salama dan haka yabi ta inda yake jin murya yana dogara sandar shi har yakai zaure


Cikin lalube ya samu kuba yabude yace nan ake salama?" mutum  yace bayan ya bude sun gaisa yace d'a zun na fito sallar Asuba sai na hadi dawani bawan Allah yake ceman gidana na haya ansamu masu haya sannan kuma har sun shiga ya bani haquri abisa shi shigi da akayi mani aka shiga ban'saniba nace ba komai yace man yan uwan  shine ku zuwan dare kuka yi to daman ya san gidan na hayane shisa kuka shiga Aman yace inyi haquri nace ba komai yabani kudin hayar ku na shekara goma shine  nace bara nazo naga mazauna gidan malam yace eh anyi haka to na gode yace bakomai anzama yan uwa shekara goma ai ba yau bace malam ya yi dariya yace hakane bayau bane awajan mu  aman A wajan Allah kamar gobe ce Allah yasa mudace yace Ameen ni sunana malam haruna mai kaba inka fito kace yara sukai ka runfata sai murunqa hira malam yace na gode nikuma sunana malam halliru to masha Allah sunan namu kusan irin dayane to sai kafi ya tafi shikuma ya koma ciki yanemi toilet ya shi Alwalla yayi yai sallam Narim tasha madara ta qoshi ta koma barci inna itama tayi sallah



Tofa mao karatu kundai ji wanan 


Banda*charji kuyi maleji da  wanana

*Not editing*


More commetes *more typing*




Glden grl ke magana mai son farin cikinku


Akoda yaushe 





*Ammyn kairat*


*GAMO DA KATAR*

(yar makahi)



*Na*




Yar mutan *(jibiya)*

AMMYN KHAIRAT




*LABARI MAI TA6a  ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*BISMLLAHI-RAHMANIR-RAHIM*



*PAGE* 1⃣2⃣



Malam kadawo"? Inna take tambayarsa ei Na dawo  harkin'yi sallah ei Na yi  


Barci Narim din ta koma wallahi tunda ta sha madara ta koma bacce wayyo bai war Allah"


Kai dai Bari malam yarinya Abin tausai haka Allah ya tsaro mata"


Wai malam wake buga mana gida?" tunda safe gashi mu baqine ba sanin mu Akayi ba  


      Wallahi mai  gidan'ne yazo yace"man bayan ya fito daga sallah Asuba ya hadu da wani bawan Allah" yace mashi yan uwanshi sun kama hayar gidan shi"


Kuma ga kud'in haya har Na shekara goma tapdi shekara goma malam yace" wallahi haka yace"



       Kai Allah dai yasa'kama Alhji Malam da Alkairi da Ana samun' irin'su An cikin 'Alu'ma da Anji dad'in zama dasu gashi dai ba mutum bane Aman yasan yaka'mata "


      Allah yabiya'shi malam yace" Ameen" inna tace malam bama 'zauna da yunwa ba ta shi nake Nafita maqwabta  Na samo mana Abinda zamuci"  ei gaskiya hakane fita kigani  tace"to"



Narim dake kwance ta d'auka ta goya sannan ta d'au sandar malam tare da mayafi ta yafa ta fito  da tafito waje tsaye tayi tana tunani ina zata nufa tadubi gaba da yamma daga bisani  tayi gabas tana tafe tana dogara sanda"



        Har' takawo wajan kwata sai wata mata dake tafe yata Nata faman kuka tace" baiwar Allah tafo Nan wajan Nan kwatace takamo sandarta ta tsalla kata inna tace" mata Na gode tace bakomai Amman ku baqine  dan Naga ban ta6a ganin'kiba inna tace" ei Baqine jiya muka zo  Allah sarki nufa ko ince inji matar Ai ni makwabciyar'kice  gida na Na kallon gidan'ku Allah sariki inji Inna to ita wannan mai kukan ki kama'ta  sai kuka take;


Wallahi haka take dawan'nan shegen kukan  Inna tace daman shi yaro haka yake da rigima wallahi ba kamar' maryam rigimarta ta6a'ce tana  magana tana zakud'a goyo  kuma har iyawo sandar Inna na hannuta tana mata jagora sai'da ta'kawo gidan'da zata shi'sannan tace ina ta janki da hira bansan ko ina zaki'ba Niga gidan da zan'shigan  kuma sunana saude Aman Ana'kirana da maman maryam   gatanan yau kwananta sittin Aduniya sai kuka da rigima,


To Allah shiraya mana ita Ameen to yanzu ina kika nufa in'banisa  Nai maki jagora to kin dai ganni ban masan inda zani'ba cinda ban'son ko ina ba  Bara dai ce Nafito ; to cinda hakane mu'shiga nan inda zani gidan  Alhji BELLO  duk nan layin shi kad'ai ne mai kud'i yanada mahaukatan kud'i bana wasa ba  gidan shima Abin kallo'ne  Inna ta ware ida'nunta kamar tana gani tace" masha Allah


      Shi lamarin ubangiji haka yake ya yi wani mai kud'i ya yi wani talakka  wani yaba shi haihuwa wani ya hana shi wani yaba shi ya'ya mata wani ya bashi ya'ya maza wani kuma duka zai had'a mashi da mazan da matan wani kuma sai ya hana mashi haihuwar gaba d'aya 


Ya yo ka kurma ya yoka bebe  wani kuma zakiga qurqu ne wani qafa daya ga'reshi wasu kuma duka biyun ya basu wani hannu daya wani hannu biyu wani ido daya wani ido biyu wani ko dayan sai kiga bai da shi wani kuma duka yana da du Aman bai gani kamar nina'n inba kin sani ba ko kin' ganni da sanda bazaki ta6a cewa ban gani ba haka Allah ke Al'amarin shi kuma duka yana son bayin shi babu wanda yafi wani Awajan'shi sai wanda yafi jin tsoron' da bauta' mashi 'dayin duk Abinda ya umar'ta Allah kasa muda'ce maman maryam tace"Ameen"



    Inna tace ni sunan Inna  inada yata daya gata goye sunan ta Narim muma ba mu dad'e daga'ma wanka'ba 

Ah Ah masha Allah Allah shiraya mana Narim Ameen




To tunda haka'ne Bara zaki to mushiga dan yau Nama'yi lati dan yanzu haka jira nacen sadakar kunu'ne Akeyi kulum kuma  Alhji Bello yanada matuqar kirki munajin'dad'n zama da shi 


Kasan'cewarmu talakkawa bai qya mace'muba yana nan'nan damu matar'shima Akwai kirki so sai"


Inna tace" Haka Ake'son mtum ya kasan'ce ko da'yaushe mai tai'makon ma buqata in'dai Allah ya'hore maka kai 'kokad'an'ne bada sai Allah yaqara bud'ad'a maka Aman mutane basu gane hakan kowa kanshi yasani Allah kasa mudace' Ameen


Inna taci gaba da cewa gashi ni ban sani ba ai da natafo dawuri Na zuba kunu, maman maryam tace bakomai mu'shiga sai kije wajan hajiya zata baki waje Azuba'mako in ki'kai mata'bayani batada matsalla to shikenan mutafi


Haka suka tsallaka zuwa gidan Alhaji Bello mai gadi ya bud'e masu qofa suka shiga harabar gidan cike take da yan Amsar sadakar koko garo'bobinan da kwanoni Anjera birjet suma masu Amsar kokon dun jera layi ya'yin da yara qanana suma ga nasu layin  sunyi Abu qa quruciya sai turoroniya suke wannan ya ture wancan wancan ya ture  wancan haka dai suke ta'yi ya junansu wasu kuma matan suna zaunene bisa benci,


 Bayan maman maryam tabi layin kokonta sai tace'ma Inna mu'shiga ciki ki Amso Abin zuba kokon Inna tace to ta jata zuwa ciki


Da salama suka shiga hajiya na zaune kan kushin hakimce dan ta kuma yana gem salamar ta Amsa musu tare da yi masu baraba maman maryam ce kushi go suka shiga suka gaishe'ta ta Amsa masu fukarta sake,



    Narim dake goye ta motsa tana kuka Inna sai jijigata take baiwar Allah ku zauna mana kukayi tsaye maman maryam  ba quwa'kikayi naga ban sonta ba? Ei wallahi hajiya baqine jiya sukazo gidan malam halliru suka sauka  wannan gidan na haya Ayya Allah sarki to ku zauna ki bata ta sha take ta kuka maman maryam tace hajiya ta fiya zamuyi da man Abin zuba kunu zaki Ara'mata, to shikenan kai Amar tashi shiga kichine d'auko mata   kofi mai marfi oky wanda takira da Amar yace yaro ne bai wuce shekara 8 da gudu ya shiga kichine baiwar Allah ki sauke yarinyar nan kibata nono tashi kiketa faman jijigarta"


Inna tabi umar'nita ta zauna ta sauke Narim sai ga kofin Amar ya kawo to ke maman maryam jeki bi'mata layin kunu kafi ta gama maman maryam tace" to tafita,



       Inna dai bata ba Narim nono ba cinda bashi ke gare'taba ta dai kifatane  ga cinyarta tana rurugata hajiya tace dan Allah kiba ta sha  dan wannan bayi mata zai'yiba  ba'shi zai sa tayi shuru ba' Inna ta d'ago ida'nunta kamar tana'gani tace' batada 'ruwan nono sun dauke madara'ce nake bata,


Allah sarki inji Hajiya kai wannan matsalace babba ta rashin ruwan nono kawo tanan mugani Hajiya ta matsa inda Inna ke zaune ta Amshi Narim ta d'aga ta sama tana mata tawai


Tare dafad'in kai masha Allah yarinya kyakyawa kamar kiba'ni ita Amar zoka gani Amar ya taso ingani Ammy  ta nuna mashi Narim kai Ammy kyakyawace ga gashi Anti yalash kenan yanata shafa kanta Ammy wanne gida suke gaskya ina son'ta nasa'mu kanwa makwabtan'mune Ammy ta bashi Amsa tace bakaji maman maryam na fadin gida malam halliru suka kama haya yace"ouuh malam halliru mai kaba Ammy tace ei shi kai gaskiya Ammy sai na ruqa zuwa  gidan saboda ita da mata bar'mana ita nan Inna dao bace komai ba sai murmushi take kuma taji tana son mutana'n saboda suna son Narim ita kuma iskan'nan mai kad'awa duk wanda ke son Narim to itama tana son shi kuma ta yarda da maganar maman maryam da tace Hajiyar nada kirki gaskya hana dan ta gani ,


Hajiya tace bbyn nan ta ma 6ata pompas dinta bara Acire A gyara mata Inna tace" to ruwan zafi tad'ebo ta wanke mata gaba d'aya tai mata wanka ta kuma dama madara ta bata Inna na zaune tana jinsu Hajiya tace ma Amar ya kira mata d'aya daga cikin yaron  dake masu Aiki ta Aike shi Amar yafita zuw can sai gasu tare pompos tasa  ya siyo mata mai kwara Arba'in da kayan jarire da man jarire mintina kad'an ya dawo kafin lokacin maman maryam ta kawo mata kokonta sai Hajiya tace"

ta tafi Amar ya rakata  tace to 


bayan ta shafa mata mai tasa mata pampos da sabin kaya harda turare  sai qamshi take ta ji dadin jikinta sai bude idanunta take tana kalle kalle 


sosai Hajiya ke son Narim jinta take har'cikin 6argonta shi kansho Amar yana sonta dan sai wasa yake mata ita kuma sai dariya take to Inna gata naga kin'gaji da zaman gashi ko Abincin da na kawo maki baki ciba kin san'ni da san yara bama kamar Narim 


dan Hajiya ta tambayi sunan bbyn Inna tace mata Fatima Narim ni kuma Inna sunana


Ah Ah Hajiya ba haka bane baqinci nayi ba waida da shi zan tai cinda da man bara nafito sai Allah ya hadani da maman maryam mijin na chan na'jirana da shi zan tai muci 


oky hakan yayi bara sai Aqaramaku Hajiya tace da Inna to mun'gode  Hajiya Allah ya qara budi Bayan Hajiya ta qara mata Abinci sai ta bata Narim tace to Inna yanzu Anzama daya   ina so yar'ki zan runqa tura Amar yana kar6o'man ita to shikenan Hajiya Ai kema yar'kice Narim takice to Na gode Inna bakomai sai Hajiya tace Inna maganar Bara nan ki dai na zuwa komai zammaki dan kin zama yar uwa  zan sa Akawo maku komai Insha Allahu to shikenan mungode Allah yasa kufi haka Amar ya daukar mata kular Abinci ita kuma ta dauki kofin koko bayan ta goya Narim har haraba  Hajiya tai mata raki inda take fadin Amar bita sannu ka mamata sandar yace to hannushi yasa ya kamama sandar yai mata jagora suka fita zuwa gida malam ya gaji dajira ya dan shgingi'da duk da hankalin shi na garesi sallama sukayi ya Amsa yace naji shuru da ina niyar tashi nabiku ina kika shiga haka


kai dai bari malam na Allah bai qarewa tafe nake da yaro ka ganshi  dan gidan mutumci   nan tafada malam ko mai da haduwarta da maman maryam harya zuwa gidan su Amar dakuma Yanda sukayi  da Hajiya 

malam yace Allah yabiya su  ta sauke goyonta ta shifar da Narim kan ta barma  shikuma Amar ya koma wajan Narim yana mata wasa  su Inana sukaci gaba da cin Abincin su


Amar yace Inna ga katifar ta kin Ajeta qasa katifa Ina katifa ni ban masan da ita ba gatako Inna Amar ya jawo katifa yabata katifa ce'ko babba ta jarire sai lau shi  Inna tace bara A maida ta sama ta mai data saman katifar tace malam ni wallahi ban san da wata katifa ba ma ko kai kasani ina nake sani cinda ba gani nake ba balle na ganta Aman Ai ba Abin mamaki bane Abinda da yafi haka ma zaki gani 


Inna tace hakanev Amar ta kira sunan shi  ya Amsa mata da Na,am Inna  sai Inna tace mashi Bayan katifa dami dami ke cikin dakin Amar ya duba yace kayane masu yawa ina tace to kawo man sunan ka gwada mani Amar yace to ya tashi yai ta jido kayan yana Ajewa ga ban'su

Sai da ya kwaso kayan duka sannan yace mata suke nan tace to bud'a kai man bayani yanda kayan suke ya bud'a  wata leda kayane na jarire da wanduna  ya ciro yana basu ga hannu su yana masu Bayani 


Leda d'a ya kuma kayan mayi kane da sabulai Suma na jarire ga pampos  

 Sai kudi masu yawan gaskye bai san yawan kud'in ba ya dai ce masu ga kud'i dake ciki ya bata ga hannun ta ta laluba kud'ini masu yawa


Amar sai da yaga Narim ta yi barci sanna yai masu salama ya tafi gida 


Koda yaje gida Ammy tace sai yanzu yace ei  sai Anjima kaje ka kai masu Abinci rana yanzu nasa Asiyo masu sayaya kan da zasu buqata yace Ammy kayan su ma qasa suke ba Akwatin sawa basuda gado balle katifa kan ta barma su gasu dakaya ba wajan sawa tace komai za,a kai masu Amar jeka kira man maman maryam in an kawo kayan sai ta tai maka ta gyara masu cinda su basu iya gyarawa 


Amar yace" to ya fita Lagos Hospital 

Momy zaune ta buga uban ta gume Abin duniya duk ya ishe ta 


Ta zura ma dan'ta ido tana kallon shi ita ba ciwon shi yafi da munta ba illa batan yarta wandda ya zuwa yanzu har ta dai na kuka da hawaye sai kukan zuci wanda ya haddasa mata ciwon zuciya zuciyar ta ta mata nauyi kamar an Aza mata dutsi  Allah ka kawo man dauki


Alhaji Isah ne ya shigo yace mata ya mai jikin tace jiki da sauqi gashinan haryanzu dai ko motsawa bai'yi ba 


     To Allah ya bashi lpya Ameen tace yanzu ya Ake ciki   sai yace har yanzu dai bawani labari Hajiya Batan yarinyat nan na da muna"


Nakasa ci nakasa sha na kasa barci saboda tunaninta ko tana raye ko ta mutu Allah kade ya sani tanama raye insha Allah cikin qoshi lpy ,


Yace Allah yasa Bari naje   S..p  ya kirani yanzu yace man yanazuwa  to Allah ya kiyaye Allah  yasa Adace Ameen 





*more comments more typing*



takuce mai son gani farin cikin'ki da nushadin'ku da Annashuwarku *wato*






*golden girl*


*GAMO DA KATAR*

(Yar makahi)



*Na*



Yar mutan (jibiya)

*AMMYN KHAIRAT*



*LABARI MAI TA6a ZUCIYA*

(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE 1⃣3⃣*


Alhaji Bello tafe yake cikin motar'shi yana tunani dada'nasani na salwantar da Narim,gashi ya salwantar da ita Aman bai'da natsuwa koka'dan dan tunjiya dadad'dare Rabon'shi da Abinci,



Yana driven yake wanna'nan tunani wayar shi'ce tayi qara ya dauka difi'o ne ya kirashi ya shai'da mashi gasunan qofar gidan shi suna jiran'shi yace"masu shi'ma gashinan zuwa, suba shi yan muntuna kad'an.



 Tunda ya isa unguwar yaga motar yan sanda kusan ukku duk sunfito suna jiran shi waje yai parking  din motar shi.ya fito yabasu hannu suka. Gaisa.


Suka sake tatauna'wa Akan kyes din su inda dai har'yanzu bawani issues.

Mutane da dama sai jajanta mashi suke harda kuka yake  tausayin shi duk yakama jama,a suna ta kwantar mashi da hankali Akan ya,Yi haquri isha Allahu za,a dace.


Suma jame,in yan sanda ya haquri suka bashi suka,Ce ya kwnatar da hankalin shi zasuyi iya bakin qoqarin'su wajan gani Anga yarinya sun shaida mashi cewa zasu tsane'ta bincike.  Bayan sun tafi ya shiga gida magana ta  gaskiya yanzu ya Yi dana'sani  Abinda ya Aikata dan haka yanzu zuciyar shi Na raya mashi ya Yi wanka yakoma bakin teku yaga ko yasamu wani Labari Akan Narim 


Yaji ko Ansamu wadanda suka ganta qila Ruwa basu tai da ita ba.


Dawanna'n tunani ya shiga wanna



Alhaji Bello haifafen garin Lagos ne dan kasuwane sosai yana kasuwanici sifiri yanada manyan kanfanoni.


Na. Shaddodi da turame 

Mutumin kirki ne sosai yanada kirki yanada halin kware


Kowa na yabani shi musamman Ma,aikatan shi bai tauye masu hakkinsu yanabiyansu  Hakkinsu in lokaci ya Yi 


       Yanada halin kware dan duk Wanda zaka tambaya Alhji Bello zaice maka mutum kirki ne ba boyeyye ne A lagos  dan haraka kasuwancin shi yasa ya Yi suna Afadin garin Lagos 


Matar shi hajiya Asama,u itama Yar Lagos. Ce mahaifanta nanan cikin Lagos Auran sauryi da budurwa sukayi


Makwabta ne su ita da Bello  da gidan iyayanta da nashi  banisa unguwarsu daya mahaifiyarta kawar mahaifiyarshi Ce  so su suka kulla wannan  Aure da yake suna,San junan su    Said Aure ya kullu .




Asama,u Maccece mai kirki ga Addini  tanada halin kware  ga San Mutane  kowa NATA ne bata, da qyamar tallaka  duk da kirkin Alhji BELLO yana da  wuyar Sha,ani inba shi ya,Yi niyar Abuba to bawanda  ya isa ya sashi Abinda bai Yi niya ba.



Ba shida Aibun komai inba wannan halin na shi ba na bawanda zai sashi yin Abinda bai Yi niyaba .


Shiya ba Wanda ya yi zarginshi Akan batan Narim 


Kuma ba kowa yasan Narim ba Yar shi bace



Bayan ya Yi wanka ya shirya bakin ruwa ya nufa bar inda  ya Aje Narim yaje


Bata ba labarin ta ga Mutane nan kowa sai harakar gaban shi yake.


Ya jima yana shawagi wajan aman  bai ji ko labarinta An tsinci yarinya Anyi


Haka  dai ya juya ya koma matar .shi 


Hotal ya biya yai masu Momy siyayar sannan ya wuce hospital.


 Dangin momy sun,zo da nashi dangin sai jajanwata Duke Akan Abinda ya faru wasu harda kukansu.


Ga kuma halinda Nuraim keci.

 

Bayan sun gaisa da su sun jajanta ma junan sun  inda suka tambaye shi yanzu ya Ake'ciki yace masu  har'yanzu dai bawani labari Ana dai kan bincike.


Nuraim  na jinsu hawaye suka gangaro kan kumcin shi kuma ya motsa qafar shi. Da yake momy ta gani tace kai Nuraim my son dan Allah katashi ya jikin sannu kaji Alhj Bello ya kira likita Aka cire'mashi   Abin shaqarar iska.


Kowa ya matso kusa da shi sai sannu suke nashi Aman yaqi magana sai binsu da ido da yake Yi 



Daya bayan daya kallon'shi ya tsayane kan Dadyn shi Yajima yana kallon shi ido cikin ido shima dadin nashi shi yake kallo daga, bisani yace Nuraim ya jikin naka mai makon yai magana sai ya kau'da kan'shin 


     


  Kwana daya kachal Aman ya Yi muguwar Rama Abu ga farin mutum fatarshi har'wani yellow yellow take .


Magana ya Yi Ahankali yace"momy zan,Yi Ramuwar sallah to boy zak iya Ya d'aga mata kai dan haka kamashi tayi ta kai shi toilet .


Ruwa ta watsa  mashi ya'yi Alwalla  ta fito ta kai mashi  kaya yasa komai qin shafawa ya Yi salayya Aka shin fida mashi ya hau ya tada sallah

.sunyi tsit sai kallon shi suke da ido sai da ya gama ramuwar suka sallah da Yake binshi ya tashi sannan ya gaishe da dangin shi tunda ya gaisa da su bai sake cewa komai ba  shurun shi Nada  mun momy domin tafi kowa sanin wanene Nuraim


Yin shurun shi matsalace babba  yana da  haquri sosai Man idan zuciyar'shi ta hau to sai Allah saukar ta 


Tun yana dan qaramin'shi haka yake da zuciya sai da ta hada da Adu,a da Yi mashi tofi na Adu,o,I cikin ruwa tana bashi sannan ta d'an sauqi.


 Ko kuka ya Yi ya kanyi kwana biyu yana Ajiyar zuciya yanzuko da girma yafara kamashi to sai Abin ya qara gaba kuma haryanzu tana mashi Adu,a Akan Allah ya kawo mashi sassau'ci


To kuma taga chanji domin sai ya tashi da haquri  matuqa kafin yai fushi ko ranshi ya6ace Anajimawa.


Nuraim yaro ne shi mai Raha da barkon,ci da INA kusa da kai to zaka sha surutu gaban dariya har sai cikin ka ya Yi ciwo.



Aman zuciyar nan ta shi tanan yanda take inda ranshi ya6a to sai Allah saukowar shi dan ba zai tanka kaba sai dai yabika da ido 


Sanadiyar haka yana kwana ukku ba lafiya sai momy ta tai mashi tofin Adu,a Aruwa tana ba shi sannan  yake samun sauqi.


Zuciyar shi zata kare San,nan hawaye  suzubo mashi tare da sauke Ajiyar zuciya A kai Akai to nan momya ke Gane  ya samu zuciyar ta sauka.



Alhji Bello yace bara na tafi na leqa wajan Aiki cinda jikin da sauqi zuwa Anjima zan dawo 

To mutai ka sauke mu gida 


Ai jikin nashi da sauki 

To kutashi mutai


Su kai ma momy sallah da fatan Allah ya qara  sauqi ya kuma kiyaye gaba race Ameen.



Duk sun FIta daga ita sai shi Nuraim da ya rufe idanun shi kamar mai barci nan,ko ba barci yake ba ya Lula duniyar tunani yanzu ko Awanne hali take ko ya matana take"?


Ko ta sha madara yanzu shikenan  taman nisa Anrabani da ita kowa za rinqa Yi mata wasa . hawaye ne masu dumi suka zubo mashi har tsawon wanne lokaci zaki dawo Mani .


Dan Allah karda ki manta dani matana zanjiraki  had lokacin da zaki dawo mani 

Fatana karda ki manta dani inkin girma  ke tawace me qaddarta Ce kisani kece nake so fiye da komai Nawa.



Yanda yake  maganganu shi kai ka dauka wani babban mutum ne kuma duk wannan tunani yanayin shine cikin zuciyar shi Aman tunanun ya fito fili domin momy na jinshi kuka take na tausayin dan ta dakuma tausayin Narim tana tausayawa Kansu  gaba daya musamman shi Nuraim tana tausan'shi so sai.


Narima Ce ta falka tana kuka kukan tane ya dawo da hankalin su wajan ta Nuraim ya juyo da kanshi yana kallon ta kama yanzu ya fara ganin ta . sai kuka take Aman momy bats dauke ta ba qarshi ma ta shi tayi ta nufi toilet 


Fuskar ta wanke ta gyara dan karda  Nuraim ya gane ta Yi kuka.


Bayan ta fito ta dauki Naruma ta fito da mono ta bata Nuraim yaga yanda ta kama nono tana ta sha harda kwarewa 


Ido ya rumtse ya ta shi zaune yace momy sai da gaban momy ya fadi gani yanda idon dan NATA  yai wani irin ja 


Yace yanzu matana komai taci ko ta samu shan madara itama jikina yana bani yunwa takeji kuma kuka take kinji yanda zuciya take bugawa da qarfi ta6a kiji momy kamar, zata fito dams zata fito Dana ji dadi momy .


Momy A sallame mu mukoma gidan nagaji da hospital din nan ciwona yanzu ya fara kuma ba na Hospital bane. Maganin shi matana . har tsawon wanne lokaci zanyi INA jinya 


Idan muka cigaba da zama to zamu day shekaru Anan  domin warakata said ranar da ta dawo gareni zata dawo momy zata dawo dimin Ahalin yanzu dai tana Raye 


Momy sai kallon shi take yanda yaketa zaro zace kamar Wanda Ake fada mawa yaro qarami da shi yana maganganu kamar. Babba  sai kace wani zautacce ko mai shafin Aljannu


To Al,amarin shi ya fara bats tsoro da mamaki gani da All,ajabi run  yanzu kenan


Yaro  yafara zau cewa to Allah yasa Aga wannan yarinya dan in har ba,a ganta,to Akwai Marsala


Nurse Ce ta shigo inda momy  race mata mai jiki yaji sauqi kuma tana  nai man Alfarma A sallame su  nurse ta qara duba shi ba Abinda ke damun shi dan haka ta sallame su kamar yanda momy ta buqata.


Sun hada kayan su mmoy bata kira kowa ba suka fito suka samu Tex's  sukayi gida


Sai sananu da zuwa masu gadi me masu dakuma jajanta mata..


Kan kace mi makwabta yan jaje sun cika gidan.



Abuja  maman maryam Abinda yasa Na Aika kiranki shine dan Allah ga kaya nan kuje  yau ba,a karatu Amar ya kama maki Ku gyara ma Inna Narim gidan ta da d'akin ta cinda ba gani take ba balle ta gyara to shikenan hajiya bakomai .


Da sallama suka shiga gidan Narim sai kuka take Inna NATA faman jijigata ko madara da tabata kin sha tayi Amar da gudu yai wajan Inna  yace Inna kawo  ta lafiya take kuka me  Aikai mata Inna ba ai mata komai ba rugima Ce  kaga  ko madara bats shaba  to Inna kawo ta  mugani Amar INA zaka iya da Wannan rugima tata .


Inna kawo dai injaraba ingani 


Maman maryam tace" Inna bashi ki gani  kin San yaro ko tayi shuru kin San yaran nan idan suka birkice maka sai kaji kamar ka yardda   nifa ranan da maryma ta birkice man tana ta kuka nima data gaba ne nai ta kukan Inna tace " mmn maryam da tare kuke ni Aikoji ban Yi ba Fatima na kuka Nima Ai gab  naka da kukan.


Amar Anshi kagani ko tayi shuru


An sarta, ya,Yi jiki na mashi rawa domin ya qagara Inna tabashi ita kujera Yar tsuguno yazauna tare da yimata wasa madara ya bats tako kama tana,sha 


Dai da taqoshi sannan tabar Amsa harda turo sauran tacikin bakinta da harce maman maryam to kingani gashi tayi shuru kuma tasha madara ta qoshi .


Inna tace" ai naji maman maryam race"


Kayane hajiya ta bado race Nazo na gyara making dad'in ki Ai kinji Anata Aje kaya, ko Inna tace naji da shirin magana name once minene. Aketa Ajewa to kayane inji maman maryam .



Inna tace kai hajiya da da wait niya take na code Allah yasaka mata da Alkairi .Ameen maman maryam tace. Indai hajiya Ce sai kingaji domin ita hannunta sama yake kowa haka take mashi India yana buqatar tai mako to data tai maka.mashi iya qarfinta ..to Allah shi biyata Ai haka tafi.


Malma yafito saga kewaye yana dogara sandar.shi Inna tace malam kaga yana hjiy ta  Aiko ?


Malam yace  Maya wadanne irin Maya gasunan dai wallahi Maman maryam gayamashi tunda bamuda ido balls mugani


Maman maryam tace katifa Ce da  bargo da fillo guda biyu sai laidar qasa da Akwatina guda ukku  wadan da zakusa kayanku


Abun zuba ruwa dardumar sallah buto ci kuloli  komai dai Na buqata ta hado maku.


 Kai Allah ya saka mata da Aljanar fiddausi inji malam suka "Amsa da " Ameen"


Maman maryma ta shiga dakin tafito da kayan da kecikin tana miqama Inna Rana Ajewa domin shi Amar wasanishi yake tai ma Narim itama harda dariya tana daga qafa,


Ta fito da komai  na dakin ta share daman basu kaya bane masu  yawa  Mayan Narim ne masu Kyau da tsada maman maryam tayi mamakin kayan  ko INA suka same su oho  Aikinta taxi gaba dayi Inna na tai maka mata ta gyara mata komai tsab harta da kayan su said da tasa musu cikin Akwati Narim duk ta cire su daga cikin laida ta shirya mata su ita ma Inna na shrya Na malam cikin Akwatin dadi da ba wash Maya bane masu yawa kala goma ne kuma Rabin su  duk tsumma  har Inna tafi shi kaya .


Maman maryam ta,Yi mamakin yawan kudin da tagani cikin Kayan Narim ita kanta batasan yawan kudin ba .


Said tacema Inna  ga wannan kudin ki Adana su Inna  tace sasu cikin kayan Narim  maman maryam ta sasu ko ta Aje  .


 Sai da suka gyara komai sannan tai ma Inna sallama Inna Na  tai mata godiya sannan tace, ta sake miqa gai,suwar ta ga hjiya Karin ta shigo


Tace to



Maman maryam race Amar nan zan barka ko Ah Ah yace  yana shafa sumar Narim dake kwace ga kanta Baki kirin da ita kamar ba ai mata Asking  suna ba  sabida tsawon ta da yawanta


Inna gata tayi barci bara naje nai sallahr Azahar  sai Na kawo maku Abincin rana to Amar malam sake Alwalla yace Amar 


A kwai. Masallaci Nan kusa Amar yace ei Akwai qofar gidanmu to muje ka kai no yace to ya kama sandar shi suka tafi inda maman maryam ta qara yima Inna sallama tabisu





*more comments more typing*



*Golden girl me magana mai son far in cikin Ku da nushadin Ku*






Ammyn khairat🤍


*GAMO DA KATAR*

(Yar makahi)



*NA*




Yar mutan (jibiya)


*AMMYN KHAIRAT*



*LABARI MAI,TA6A ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*BISSIMILAHIRA-HAMANI-RAHIM*



*PAGE 1⃣4⃣*



_________Bayan sun fito daga gidan su Inna Amar Jaye da sandar malam,har'bikin Masallacin qofar'gidan su ya kai shi sannan yace"malam ga masallacin'nan kashi ga, nima bara Nayi Alwalla malam yace to,Amar na gode Allah shi maka Albarka Ameen inji Amar ita kuma maman maryam ta shiga zuwa cikin gidan salama tayi hajiya Jidda  na ,zaune maman maryam kun dawo INA Amar halan shi can ya tsaya"? tare muke da shi sallah ya tsaya,yi


Okay dan nasan shi game da San,yara wallahi kam wani yaron haka yake da San yara inji maman maryam tace" hajiya An gyara mata komai ya Yi tsab tana godiya kuma 


Ahh ba komai maman maryam ai yiwa kai ne to ga Abinci can cikin kula ki wuce da shi Allah ya hutar da,gajiya Ae kin'sha aiki.


Bakomai Hajiya daman mu mun saba da wahala wannan ba komai ba ne. Humm maman maryam  to shi kenan na gode, to sai Anjima  Bayan Amar yaci Abinci hajiya Jidda tace ya dau Nasu Inna ya kai masu. Ammin kenan mutum niyar kirki,



Shi malam hard'o Bayan sun fito salla nan ya hadu da malam halliru wato mai gidan da suke haya,


Malam halliru yace malam An'samu fitowa "?malam hardo yace wallahi na samu fitowa Kasan zaman gida sai mata,wallahi hakane to muqarasa rumfar tawa kagan'tacan ba nisa ke Akwai ba suna tafe suna hira kamar sundad'e da sanin juna,


Bayan sun zauna malam halliru ya jawo Abinci sukaci suka hauda da fura mai dan karan sanyi tasha madara da nono gami da k'an'k'ara😋 sai dad'i😋 da suka qoshi suka shiga hirar duniya.


Akan siyasa da kuma kasuwanci da Yayi tsaye chak saboda rufe boda da baba buhari ya,Yi kowa na jinjiki ba musu kud'n ba talakka'wan babbar matsalar ma yanda zubar da jini ya Yi yawa haka dai suke hirasu kuma malam halliru na tukkar igiyar shi.yace malam yanzufa sanar hannu Ce kawai mutum zaiyi ya jidadi itace kawi baka faduwa gareta, Aman komai za,kai sai Ahankali da kajaraba sanar Hannun nan kagani to malam koyamani yanzu kuwa Nan ya hada mashi igiya ya bashi ya kuma nuna mashi yanda zai Yi dayake ba gani yake ba sai yace karunga saqawa hagu da dama  duk yadda zai Yi ya fada mashi da Baki Abinka ga mai kwakwalwa ya iya dan danan.


Ata qaice Nan malam hardo ya koyi tufkar igiya da tabarma shiyasa Akece mashi malam hardo mai igiya.. Bayan malam halliru ya Rassu sai ya gaje shi. *Agurguje Nake maku*


____*LAGOS*  kimani wata biyu kenan da 6atan Narim bata ba labarin ta Momy Na fama da jinya ta ciwon zuciya domin haryazuwa wannan lokacin itama ba  daran da bata kwana kuka tana sallahr nafila tana gayawa Allah kuma tana dan samun sauqin da muwarta ganinta kawai Ake tana daurewa,ne saboda Nuraim Alhaji BELLO kuwa ya'zuwa yanzu yasaki zan can wata Narim yakama harakar gaban shi,


 Ga Nuraim yau  lafiya gobe ciwo momy na tausaya mashi ba kadan  ba.


Yanzu su Narima suna da wata ukku  da haihuwa  tun ranar da suka dawo hospital Nuraim ya shiga D'akin shi ya dau book da bro ya fara rubutu  Akai   wato kamar diya rine yake rubuta WA


Duk missing dinta da ya,Yi saida ya rubuta da kwanta WA ciwo da Yayi dominta sai da ya rubuta da mafalkin  da yake na dan tsohon nan shima ya rubuta hatta maganganu da suke da tsohon ya rubuta.


Nuraim ya tashi daga yanda kuka San shi bai,da Aiki sai Na kallon droying  din Narim da yazana yake bai wal wala bai magana da kowa mutum mai raha da tsokana ya komai miskili.


Ko  wajan momy bai zama yana d'aki kamar kullum yai tai ma zanan Narim wasa kamar yanda yake mata in Tanana n Abin na damun momy sosai.


Ko makaranta da yake zuwa yaro ne mai qoqari da hazaqa  malamai Na Alfahari da shi Aman yanzu duk yasa'karce  za,Azo Ana darasi zahiri Allo yake kallo Aman hankalin shi bai wajan wani lokaci sai An ta6o shi yake dawo WA hayacin'shi kokuma in,malam ya tambaye shi game da Abinda ya koyar mai makon yabada Amsa sai kaji ya Ambaci sunan Narim   mai makon rubutu sai yaci gaba da zanan sufar Narim ko  class work Aka basu to shi Narim zai zana kala suna mashi fada wani lokacin harda bugu yanzu sun qyalai shi domin Abin Na shi ya girmama  kwarai sukejin ba,dadin Abinda yasamu dalibin nasu mai hazaqa Wanda ko kafin malam yai tambaya shi Yayi inkuma malam yai tambaya shine farko Amsawa kulum shike Na daya class din su bai ta6a wuce Na daya ba Aman yan',zu har na biyar yake bai gane komai bai fahimat komai sai wannan Zane ,


Malam mansu sungaji sun kawo qarashi gida India sukace d'an su yana da damuwa so sai bai da wal wala bai Gane komai gashi sun kirashi sun tambaye shi matsalar shi yace ba komai to ko yanda junnu duba da yane da yake dan dai kwa,kwal warshi bata iya zana  wannan Zane na macce kuma maccen ma jaririya duk suka bude ma Alhj Bello books din shi duk wada ka buda drowne din Narim ne Alhji BELLO  yace ya gode kuma zai tsawa ta mashi komai zai dai dai ta sannan ya shaida masu cewa photo n qanwar shi Ce yake zanawa wadda ta 6ace watanni ukku kenan to sun shaqu sosai.   Suka Ce to A dai tayashi da Adu,a kuma Abin cikin  lafiya shi karda Abin yazo ya ta6a mashi qwa'qwal'wa  su zasu tafi Allah ya kyauta gaba inji malam man su.


Bayan tafiya su Alhaji Bello tagume😱

Yayi duk Abin duniya Ya sha mashi kai ya Dade dayin Dana sani na Abinda Yayi yanzu gashi dan shi Wanda yafi soyuwa Agare'shi ke cikin matsala,


Momyn Nuraim yanzu ya zamuyi kinji Abinda malam man yaron nan sukace miye Abinyi to tayi Ajiyar zuciya in Alhaji banda ta cewa wannan lamari sai Adu,a ka wai zamuyi to kira man shi ta tashi ta nufi d'akin Nuraim yana kwance kan gado ya Yi rubda ciki shi kad'ai yanata surutu yasa drowning  din Narim yana cewa matana kinyi qiba fa wata ukku sai kace kinyi wata biyar wannan kuma tu haka yanyanyan Kinfi Narima Kyau da qiba  gaki Yar bulbul..to dariya ta isa hakanan sarki dariya tashi kisha Madara yauwa sai yatada takardar zanan zaune momy tajima tsaye tanajin Abinda yake cewa shi bai Masan ta shigo ba .Nuraim momy ta kirashi ya juyo ya tashi zaune tare da rungume takardar  kamar ya rungume jariri yace Na,am momy yaushe kika shigo Nuraim kenan inji momy to tayafa zaka San na shigo cinda Narim ta dauke maka hankali wallahi kuwa momy wasa  name mata to task Abban ka na kiran ka  yace to da takardar zanan yafita zuwa Kiran Abban Na shi momy tabi shi da kallon hawaye masu zafi suka zubo mata lallai Nuraim ya zauce wannan qaddara Ce babba Allah ya doro masu  Allah kabani Ikon cinye ta Ameen


Goge hawayen ta tayi sannan tabi Bayan shi 


Zaune yake kan carpet gaban Abban na shi, yace Abba gani momy tace kana kirana ei  Nuraim Abinda yasa na kiraka shine kasan dai malam Lanka sunzo to  qarakka suka kawo sunce yanzu baka maida hankali ga karatu sai shirme da Zane hakane .


Abba nifa INA karatu  suke ganin kamar banyi Aman duk Abinda suke inaji kuma INA ganewa.


Kana ganewa to miyasa kake faduwa ko Not bakayi  sai Aikin banza dago kanshi Yayi ya dubu Abban Na shi yai murmushi yace Abba ba  Aikin banza bane name Zane  kuma matana nake zanawa tafiye man komai da komai itace rayuwa kai Nuraim yaro da kai har kasan rayuwa duka shekara ka nawa shekara takwass humm to wallahi zanyi maganinka cinda Abinka iskan cine bai yuyuwa INA zuba maka kudi baka karatu inayin Asara 

Bani mugani minene hannun ka ya kwace takardar hannu shi ouu  shirmenne Wanda kasa  bayi run makaranta ya ya he takardar dan Allah Abba kar ka yagaman kaya wallahi zan dai zanyi karatu sosai nazama dan kasuwa kamar yanda kakeso dan Allah karka yaga Aman INA sai da ya yage takardar gutsin gutsin sanan yace har sauran na dakin ka  yau sai na yagesu cinda Abinka iskanci ne ya tashi yanufi dikin shi da gudu Nuraim yabi shi yana fadin  Ah Ah Ah Abban dan Allah kar kai Mani haka


Ita kanta momy magana take da ya barmashi kayan shi Aman INA Nuraim sai kuka yake kamar ranshi zaifita momy  kice ya,Yi haquri momy dan Allah


Duka harta da books din shi gaba daya ya yayyagasu duk wata takarda da ta danganci Narim sai da yalalatata yazuwa yanji Nuraim ya Yi wata irin qara  yaja dogon gurnani ya sulale qasa some momy tayo kanshi da hanzari Alhji kaga irin ta zaka kashe man yaro  nace kabari yarinta Ce zai bari Aman kaqi har yau shene zai bari kinaga yaron nan Abinci shi sai gaba yakeyi Abu wata ukku yaqi ci yaqi cinyewa ko shi ya haife ta Ai ya isa ya manta da ita ya haqura qara da nai mashi haka yanzu zai manta da ita Arayuwarshi 


Humm Alhj kenana idan kuma haka Allah  ya tsara mashi ka isak ka canza  qaddara shi 


 Sai Kasan yanda za kai da shi na zuba mashi ruwa bai tashi ba ko nufashi baiyi inkuma ya mutu ka futa . tafita Rana zuba kwalla dakin ta ta nufa dan taji Narima na kuka






To kadan dai ne kuyi maleji da shi




Takuce




Golden girl


*GAMO DA KATAR*

YAR MAKAHi



*NA*



YAR MUTAN (JIBIYA)

*AMMYN KHAIRAT*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



TARE DA ALQALA'MIN ✍🏻 *GOLDEN GIRL*



PAGE 1⃣5⃣




_____________duk inda hankalin Alhji BELLo yake ta'she yake; duk wani tai makon da zaiba Nuraim ya'bashi Amman Abu yaci tura,hajiya hajiya kina jina?" Wannan wane irin Abune?"kin San halin da yaro nan yake ciki,Aman kin tafiyar'ki  Momy da ta dauko Narima daga d'akin ta tace" inna'son halin da yake ciki ya kake'so nai maku?" Koma wanne hali  yake ciki ai kai kasa'shi, sai kasan yanda za'kai da shi.



Ouuu!!! Haka ma zaki "Ce" ei haka zance wai ya kake'so muyi dani da yaron'nan tafashe mashi da kuka hankalin Alhji BELLO in Yayi dubu to Atashe yake dami zai'ji kukan matar shi ko suman dan shi yasan ba'qaramin Abubane kesa Hajiya Asama'u kuka ya'san cewa ranta Yayi qololuwa wajan 6aci; haba hajiya ba kuka zakiyi ba;kamata ya Yi ki tai maka man musan Abinyi ko?" Hummmm hajiya  tace dolle hospital zaka kai'shi cinda bai falka ba sun kutar'shi Yayi duk ya memmeqe sai kace matacce haka yai waje da shi yasa mota momy tabiyo shi baya sa6e da Narima ita ta shiga ta zauna yaja motar da gudu Aka bude masu get.........



Sun isa nurse sun bashi tai mako yanda ya kamata ya fal'fado Aman zuciyar shi ta samu matsala kuma sunyi mamakin yaro qami dan shekara takwass da lalura zuciya kuma sunyi fad'a so sai sun Ce sakacine da RAshin kula gashi yanzu ya samu matsa babba A zuciyar shi sun tabba tar mash in basu kiyaye ba to zuciyar dan su zata buga duk da ko yanzu ba tsira sukayi zuciyar ta kamu da ciwo Wanda sai sum bashi magani yana sha in Allah ya tai make su ya warke inko bai warke ba to sai Anashi cikon ta domin ta huje🤔😝😫🙊


Sun shiga ta shi  hankalin so sai sun tausayawa dan su bama kamar momy shi kan shi  Alhji Bello ya Yi Dana sani mara'r Adadi domin yasan duk shine silar komai shine silar shigar dan shi wannan hali yanzu ko ya Yi kai'co da da nasani n biye WA zuciya da sharin shaidan da nayi haquri da yarinyar nan da duk hakan bata faru ba  wannan shi Ake'kira da kashe maciji baka sare wuyan'shi ba  Allah ka kawo man sassauci da dauki Acikin wannan Al'amari Allah yafe man wofintar da Amanar da kabumu na wannan yarinya in tana Raye Allah  kasadamu da ita ba dan halina  ba Allah,



Ya kai duban shi ga Nuraim tunda wan'nan qaddara ya fada mashi yaro yabi ya zure ya rame ya fita hayya'cin shi  


Satin au biyo Aka salamo su sun Dora shi kan magani ba laifi yana samun sauqi.



Haka Rayuwa tace gaba da tafiya da dad'i da ba dad'i mafalkin Narim bai  dai nayi ba sai Abin da yaci gaba duk ranar da yayi mafakin ta da  wasan da yai mata sai ya Rubuta kuma sai ya Yi drowned din ta  yanzu iya yan shi zun zura mashi ido kuma suna taya shi da Adu,a  ba su San 6acin ran shi ko kad'an saboda  ciwon zuciyar shi har in yai zanan shi Aljhi Bello  na cewa ya dauko mashi ya gani yana mamakin yanda yake zanan Narim har bai mance kama nun ta ba hummm ya za ai ya manta kamani ta cinda yana mafalkinata sani ke bakuyi ba Aljhi Bello yanzu da kan shi yake siyo mashi kayan yin Zane kala kala har da manta takardunan na Zane ..


Ba laifi yanzu makaranta yana maida hankalin shi A karatu malaman shi sun jidadin hakan 6an garan wal wala bai da wal wala har yanzu ba shi  da Abokin hira sai Narim din shi ta Zane .




*ABUJA*



Inna na samun kulawa ita da Narim yanda ya kamata Hajiya Jidda  Ammyn Amar na basu kulawa malama hardo kuma yana harkar tufkar igiyar shi domi. Yanzu  ya kware yanayi yana siyawawa kasuwa suke zuwa in sunyi da yawa suna sari kuma yanzu shine limamin masallaci gidan su Amar saboda limamin masallacin ya Rassu sai Aka nada maalam hardo @Ama'Tsayin limamin,


Inna ruwan mono sunzo wada'tacci yanzu Narim ta bar shan madara sai nono Alhji malam yana kawo mash ziyara sai suna zaune suji ya masu sallama suna dadewa suna fira da shi   yana rungume da Narim said zai tafi yai ta kwarara ma Narim Adu,oi yana  tofa mata..



Basu da matsalar komai yanzu Narim watan'ta  bakwai ko rarrafe bai tai ba ta fara tafiya Ta mulmuje Abinta wani lokaci sai Inna na aiki taji diya na wasa ita kade tana dariya Abin ya  fara bata tsoro baya ga haka tanaji motsin Abu cikin dakinta yana tafiya  wani lokaci tai tajin tsuwa kamar kukan Tsun tsun shi kan shi malam yanaji watara na da Amar ya shigo Inna ke Ce mashi sai Amar kanji  tsuwa daki nan  Amar yace Ah Ah to bakaji tafiya ga tafiya nan inaji kamar qadangare Amar yace baiji komai ba kai Inna sai da tasa Aka kira mata maman maryam tai mata gyaran d'aki da kuma bin cike ko tawa qadangare ba,a ga komai ba sai wata rana da Alhji malam yazo yake ce mata kar da tadamu Abokan Narim ne  suke taya tawa wasa sannan Inna ta bar da muwa..



*Lagos* 



Nuraim ko lokacin da Narim ta fara ta fiya sai da yai mafalkin ta fara wai har yana koya mata ta ta tata   tana ta dariya ..


Da safiya Yayi sai yaje yace ma momy din shi yanzu su Narima watan su nawa da haihuwa duk da da man bai ya mance wataninsu bane qarin bayani yake son ji daga momy tace mashi wata bakwai dariya Yayi ya Kali Narima dake  rarrafe yace"momy matana ta Ruga diyarki tafiya dan yanzu ita tafiya take Har da gudu momy tai murmshi tace"kai masha Allahu Nuraim iyye kace tafiya  kai Lallai Abu ya Yi Gaskiya sai munyi sadaka ei momy Har da   party zamuyi  momy tai dariya tace  ga garumin party ko ..


Sai murna yake itama momy mur na take domin in  dai kaga Nuraim na magana ko yana farin ciki maganar Narim Ake shiya sa dan farin cikin shi suke biye mashi,



Sunyi daka ta musamman ta kudi da ta gayan Abinci  Har gidan maryu sun kai gudu'muwa duk na murnan Narim na tafiya sai party na musamman da suka hada..


Momy harda gayyatar mutane 


Zane da ya Yi maishegen Kyau ga Narim nan tsaye sanye da yan kanti gashinan yasha dauri da bant  kowa ya yaba da zanan kai Alhji Bello sai da ya kai wajan masu photo nan Aka mai da shi qaton elage Anyi editing din shi ya Yi Kyau kai  kace itace zahiri Aka dauka photo nan...


*Agurguje*  kulum Nuraim da Photo na Narim take kwana Aqirjin shi Said Bayan da yaci kukan shi ya gaji sai. Barci ya dauko shi har yanzu ya kasa haqura da rashin Narim,



Yanzu shekaru sunja Su Narim Nada shekara bkwai da haihuwa  ya zuwa wannan lokacin duk yana zanta gefe guda kuma ga diyari din shi  yanzu  yanda shekara sha Biyar ya fara mallakar hankalin shi Abu ga mai girman jiki kai kace dan shekara Ashirinne  gashi mata kin secandry  karutu yaki ba qaqautawa 6an garan Zane kuwa sai Abin da yaci gaba dan har da na gidaje yakeyi Ana ba shi kudi dan kwanaki har zane wata makaranta  yayi Aka ginata Aka ba shi maqudan kudi 


Kulum sai ya Yi bitar diyari din shi inda yanzu ya Yi copy din rubutun daga book dina shi zuwa BABBAN  book



Yanzu Inna Narim kan taya ta da Aiki ko toilet zata Narim kejan sandar ta tana kai ta haka ma malam ita ke Jan sandar shi tana kai shi masallaci da Rumfa da take zama ,


Tana zuwa gidan Ammy da  kanta wani lokaci Amar ya za ya tai da ita yanzu shima Amar ya zama saurayi yanada shekara sha shidda 


Ya shaqu da Karim so sai itama ta shaqu da shi haka  yake zama in ya dawo makaranta sai yai ta koya mata itama gata da kwakwalwa dan danan ta ruqe hajiya Jidda wato Ammi duk sati take ma Narim gyaran gashi ta wanke shi ta tufke mata shi gida biyu saboda sul6en shi da santsin shi bai kitsuwa  kayan masu Kyau da tsada take siya mata.


Inbaka sabi ba baka cewa Narim Yar makahi Ce saboda kulawa da take samu .. Kawarta data maryam Yar gidan maman maryam itama shekarunta bakwai da wata biyu .



Yanda Narima me jawo sandar malam ta kai  shi masallaci shine yara suke Ce mata Narim  Yar makahi ita kuma tace masu yan masu ido..



Inna itama malam yafara koya mata tufkar igiya ta iya itama tanayi,


Narim  tana yawan gani qaramin macije cikin dakin su fari  qar da shi  Aman bats ta6a gawa kowa ba tasaba da shi  ttunkan ta kai wannan shekarun har dauka shi .


Take tana wasa da shi domin shine Abin wasan ta in Amar bai nan ba Abin da me birgeta da  shi irin tsuwar da yake to shine Inna kejin kukan shin run Narim Na qarama 


Wani lokaci sai Inna taji Narim Narim na guje guje ita kade cikin d'aki tana surutu tana fad'in Wallahi sai Na kama ka to haka za suyi ta wasa ita da macijinta yana gudu tana binshin tana fadin sai taka mashi In Inna ta tambaye ta menene sai Ce ma Inna Abin wasanta ne....





*more comments more typing* *takuce mai son ganin far in cikin Ku da nushadin Ku golden girl*





Ammyn khairat❤😄💃🏻❤


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



*Na*



Yar mutan jibiy 

*AMMYN KHAIRAT*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*

(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE 1⃣6⃣*



________________📖  To dai haka Rayuwa taci gaba da ta fiya Narim Na girma Shekaru Naja Narim Nada shekar takwas Alhaji malam ya fara zo mata A mafalki yana ta fiya da ita makarantar shi 


Ahalin yanzu Narim ta sauke qur,ani da litattafe da dama.


Kuma Amar yana ko ya mata Karatun boko  wandda dan danan ta harda Ce Saboda harda karatun bokon Ana koya mata A makarantar Alhaji Malam.


Alhaji BELLO  shi ya samo ma su Narim da Amar mai koyar da su darasin  isilamiya Malam sayyadi..

*Agurguje* 


Narim ta fara girma India Inna zaman gida ya ishe ta  Ba surasa Ciba Ba surasa sha Ba 


Aman tace ma "Malam hardo so take ta fara zuwa Bara saboda zaman da take gida gajiya take da shi ga qafafun ta suyita ciwo Malam ya so hana ta Aman uzurin da ta bashi yasa shi barin ta



Dan haka ta fara Jan Narim suna zagayawa Bara Narim Na ruqe da sandar ta 


Ranar da Ammy taji Inna taja Narim zuwa Bara Ba taji dad'i Ba sai take gani kamar INNa Basu gode Abinda take masu Ba  ko kuma Abinda take basu ya masu kad'an 


Maganar gaskiya bai kamata Ace Inna najan Narim suna zuwa yawon Bara Ba Inji Ammy dan Haka Ammy ta yanke Shawara zuwa wajan Inna taji dalilin ta Na zuwa Bara?



Haka ko Akayi Ammy ta samu Inna da maganar sai " Inna tace "mata  wallahi Ba wai dan kasawarki Ba Ah Ah ai kin mana Abinda ko dan uwanka sai Haka mun gode Allah yasakami da Mafificin Alkairi.


Ka waide saboda ind'an Ruqa motsa jikina da qafafuna kin San zama waje guda NASA qafafu lalacewa.


Wannan shine kawai dalili Ammy ta nisa tace to shikenan Inna kema kince wani Abu Aman  dai kin San Bara nada matsala ni dai Inna badan San raina Ba dan dai Babu yanda zanyin INA tsoron diya ta Narim saboda 6ata gari.


Inna tace gskiya ne Ammy kema kinyi magana to Amman yawon namu Ba mai nisa bane iyakarmu  cikin unguwa to shikenan Ammi tace" Allah ya tai maka "Ameen" cewar Inna .


Haka Ammy tayi gida jikinta Asanyaye saboda bata so wannan Bara Ba .


Haka dai Inna duk safe da yamma take Jan Narim zuwa Bara Wanda kulum sai  sunyi fad'a kan hanya wani lokaci in Narim bata so zuwa Bara Ba  ko sun kawo kwata bata cema Inna kwatace sai ta barta ta cha6a qafafunta ciki,

Abunka ga makaho haka  Inna za tai ta bala,I kan hanya, wani lokaci kuma sai sunyi Nisa da ta fiya Narim zataja ta tsaya ta kuma fashe ma Inna da kuka tace" ita ta gaji yunwa take ji su koma gida,


Ita kuma Inna tace bata komawa ita kuma Narim sai ta samu waje ta zauna tai ta rusa kuka tace"Ba inda zata ita yunwa takeji kokuma tace Rana ta isheta Inna tayi tayi Narim ta ta shi su tai Narim taqi ta shi duk Wanda yazo wucewa sai ya masu magana  Wanda da qyal zasu lalla6a Narim sannan ta ta shi wani lokaci ko tace itafa yunwa takeji uwar'hanjinta ta qulle bata iya ta fiya  sai A tambaye ta mitake son ci sai tace shayi haka za,a siyo shayin Akawo mata wannan durama tasu Ba qaramin birge Mutane take Ba ,


Narim Nada farin jini so sai Na jama,a duk inda ta wuce zakaji Ana fadin Narim Yar makahi itako ta kance Yar masu ido ko dan masu ido 


In kaga yanda suke da Inna in zasu bara to dolle sai kadara  mutune har tsayawa Ake kallon dirama su  saboda farin jini Narim Inna na samun kudi so sai 


*Agurguje*  Yan zu Narim Na da Shekara kusan sha Ukku da Haihuwa Abu  ga mai girman jiki inka ganta za kai tunani ta kai sha shidda A kwai qugu da nonuwa Aman ba tada qiba doguwace  wankan tarwad'a 


Ko ba,a fada ba kunsan Narim kyakyawa Ce so sai 


Ya zuwa yanzu Amar Na da shekara Ashirin da  shidda ya gama karatun shi na secandry...  Yana shin zuwa malaishiya  qaran karatu  kuma yanzu soyayyar da take ma Narim  Abin Ba,a magana yana sonta so sai yake matuqar sonta kulum yana tare da ita haka ita ma barci kade ke raba su 


*Lagos*



Nuraim kyakyawan mata shin saurayi dan kimani shekaru 25 


Kyakyawa ne so sai fari Wanda farin shi har wani yellow yellow yake dogone  mai mujajen jiki  da faffadan qirji mai yalwan sumar kai baqi qirin da ita idan kaga Nuraim bazaka ta6a cewa ba haushe ne ba saboda bai Yi kama da hausawa ba yafi kama da larabawa.


Nuraim kenan hamshaqin mai kudi kuma  yasha hara Akan drowned na komai  jahar Lagos da kewayan ta suna Alfahiri da Nuraim .wajan Zane


Yanzu haka satin shi biyu da dawo wa daga qasar waje wajan qarin sanin hanyoyin Zane  Alhmdull ya zama qwarare ta fanni Zane


Yanzu haka zaune yake cikin wani Hamshaqin d'aki  


Kan kujera ya qurama waje guda ido 


Wani qaton photo ne  nagani na wata kyakyawar budurwa sanye da sari ya Yi matuqar Yi mata Kyau  shi ne  sai kallon photo n yake ko qyaftawa bai Yi .


Sai da Na kalli photon da Kyau na Gane Ashe ba kowa be Narim Ce  duk illahirin daki photo nan tane gasu nan da yawa su tun tana jaririya wasu tana zama wasu tana Rarrafe wasu tana tsayuwa  wasu shekara ukku .


Ga sunan birjet photos   kala kala tundaga na shekara daya har yanzu da take da shekara sha,ukku,


Wata kyakuawar budurwace Naga ta shigo d'akin da sallama ta zauna kusa da shi ba tai magana ba photon da yake kallo ita mashi tabi da kallo ta jima tana kallon photon sannan tai Ajiya zuciya tace Gaskiya Anty na  Ba dai Kyau ba..


 Aman duk Kyanta A dai Nafi ta Kyau naisa ba kusa ba 


Sai A sannan ya bar kallon photon ya maida kallon shi ga budurwa da ta shigo murmushi yai mata sannan yace ke ma dai kin fad'a ne ban hanaki shigo man d'aki A wannan lokacin ba in INA ganawa da iyalina na fad'a maki ki dai na shigo man ? Kai yaya Nuraim dan Na shigo shine laifi ko dan Nace nafi Anty Narim Kyau to Yi Haquri Ai kasan kai ma fada kawai Nayi Ai har' yanzu 

Ba a haifi maccen da zata kai kyan Anty Narim ba kuma Baza A haife ta ba ko  ya ya Murmushi ya Yi sannan yace Narima naji ta shi fita ban cikin yanayi mai dad'i fita in anjima zanne meki cikin tausa yawa tace to yaya Aman dan Allah ka kula kaji ta qarashe idanuta cike fa qawlla na tausayin yayan nata okay yace mata ita kuma ta ta shi ta fita.



Narima kenan yan Matan momy  Shekarunsu  daya da Narim ba laifi ita ma  tanada nata kyan sai dai baqace man ba baqa wulik ba tanada tsayi da jiki  tanada yan nonuwanta ba laifi sun cika hannu tanada qugu da hips yanzu Narima tana babbar makaranta Aji ukku A secondary.


Tunda Narima ta fara mallakar Hankalinta  tasan halin da yayan ta yake ciki na qunci da rashin walwala bai da lokacinta A matsayin ta na qanwarshi ba shida time din kowa sai na photon Narim 


Wata rana bai nan ta shiga dakin shi duk wani photo na Narim sai da ta jiqashi da ruwa barna tai mashi sosai  lokacin Tanada shekara 8. Kuma momy ta bata labarin Narim da yanda yake matuqar sonta  


Ita kuma Narima taji haushe haka dan haka taje tai mashi Wannan Aika Aika 


Dawo warshi kenan daga makaranta ya tarda tana mashi wannan barman A rana Narima race bugu Wanda tunda tazo duniya ba,a ta6a Yi mata shi ba 


Dan sai da ya sumar da ita ran momy ya6a matuqa da bugun da yai ma Narima dan haka ita ma cikin Fadi ta Runqa dukan shi baji bagani  Nuraim ya bugu.


Nuriam ya Yi fushi sosai Wanda har ya kai da ya Rife kan shi cikin daki baci ba sha 


Ita momy ta Yi Nata Fushun taqi kulashi gashi Aljahi Isah bai nan  yana Dubai 


Narima na San yayan ta kulum sai tazo qofarshi tana buga mashi ya bude mata Aman shuru  ta shiga da muwa sosai Alokacin duk da Qarancin Shekarunta tasan Abinda tayi bata qyuta ba..


Shiko Nuraim yaci kuka har ya gode Allah da Abinda Narima tai mashi  saboda yanzu ya kwana biyu baiyi mafalkin Narim ba  balle ya qara ganini kamaninta ya zanata .


Bai da Aiki sai na zanan ta sai yazana yaga baiyi ba bai kai Zane da Narima ta 6ata mashi ba haka zai ta kuka duk ya 6ata dakin da ta kardu    momy Na bude dakin da key bata Ce mashi komai saboda cikin haushin shi take  tana Aje mashi Abinci da Ruwa ta fita da yaga ta fita zaije ya sake Rufe dakin shi Abinci dai bai ci Aman yakan ta shi ya Yi sallah ya koma Aikin Zane shi  haka momy zata dawo kawo mashi wani Abinci sai ta tarar bai ci Wanda ta kawo ba Abinna damunta sosai duba da yanda yarame 


Wasa wasa kwana biyu Nuraim ya kasa zana photon Narim Wanda kala yana kuka da hawaye har ta kai da ya dai na sai Na zuci har qagara yake dare Yayi ya kwanta barci yaga koyayi mafalkin Narim Aman Ina  baiyin mafalkinta zazza6e mai zafi ya rufe tare da tari mai tsanani Wanda da Yayi tari sai jini bai ta6ari momyn shi ta gani ba da dai momy taga Abi bana lafiya ba ne ta sauko daga fushin da take  tana kula da shi da kuma kwantar mashi da hankali ta kira likita ya duba shi yabashi magani masassara


Kuma Narima tazo ta bashi haquri sannan ita Narima da ta dawo makaranta tana wajan shi kala bai kulata har ya kai yana kulata kuma har yanzu momy bata San yana Aman  jini ba wata rana suna hira shida Narima yana bata labarin Narim da kuma irin yanda yake son ta tari ya kamashi kafin yai wani yunquri ya tai toilet har jini ya zubo mashi  hankalin Narima ya ta shi sosai ta fashe da kuka yaya Nuraim  jini. Ba jini bane Narima wallahi yaya jini to shikenan Aman kada ki'saki kigayawa momy in'kika gaya mata zamu 6ata.tace to yaya bazan fada mata ba in dai bamu 6atawa yauwa qanwata bazamu ta6a 6atawa ba kinko sau  tari Narima na ganin jini ga yayan ta sai tayi kamar tafadma momyn ta sai ta tuna da yace kar tafada


Haka take haquri ta qyale did da tana yarinya A in Na damunta 


Ba laifi yau da daddare ya danji qarfin jikin shi dan haka ya dauko takardun shi yaga ko zanan zaiyi harda Narima wajan taya shi Zane sun jima suna zanen Aman still bai yiba  har wajan Sha day an dare suna Abu guda  Zane yaqiyi yace Narima ta shi kike ki kwanta tace to yaya ni banjin barci ko musake gwadawa ya dubeta yaga barci cike da idanunta yai murmushi yace tashi kije qanwata goben mun sake gwadawa tace to yaya sai da safe ka' kula  yaya oky  yace da ita  yanzuko yana son Narima sosai Yar shaquwar da sukayi tana dan debe mashi kewa.


Haka ya kwanta da tunani zuci koko nace da kukan zuci Wanda ya zame mashi jiki kulum sai Yayi 


Barci ya dan dauke shi yai mafalkin tsoho nan da yake mafalkin shi yanzuko ya jima Rabon da Yayi mafalkin shin  An'dauwo shekaru  tada shi tsohon Yayi yana mashi murmushi yace yaro tashi mu gaisa kwana biyu ba mu hadu ba Nuraiim ya murza idanun shi da barcci bai sake shi ba yace Baba da kanan INA katafi wanan ba kwana biyu bane shekaru me tsohon yai dariya yace hakane



Yaro nayi tafiya Ce  mai nisa Aman kulum INA tunanika kana rai na da kuma irin Halin da kake ciki Na gaya maka ka dai na da muwa Akan Narim domin ita din ta kace komin daran da dewa zata dawo maka Amanfa Akwi qura baya dan sai ka dage sosai wajan Adu,a domin Akwai wani yaro matashi kama Wanda yake da kudanci da ita kuma shima yana sonta sosai kamar yanda kake sonta saboda haka ka dage da Adu,a lalai zata dawo maka Aman in kai wasa zata so maka Amatsayi matar wancan saboda haka ka dage da ga yawa Allah bukatunka bawai ka tsaya kana kuka da Zane Zane bah Nina zan tayaka Da Adu,a


Nuraim ya fashema tsoho da kuka yana fadin Baba wane ne shi yarasa wadda zai so sai matana haba Baba ya za  yai man haka duk son da yake mata bai kamoni ba


Tsohon gani Hankalin Nuraim ya tashi ya jawo shi jikin shi yana buga bayan shi tare da to famashi Adu,oi domin jikin Nuraim har Rawa yake cikin sigar lallashi tsohon yace haba kazama Namiji magana ban San kana karaya ka kwantar da Hankalinka kayi yanda nace .


To shikenan Baba Cewar Nuraim yace Zane ta da nake gani yana debe man kewarta yanzu Narasa shi ya zanyi tsohon  yace to shikenana zaka zana ta Nuraim yace Baba Nakasa zanata Ai Baba tsoho have dauko kayan Zane yanzu zaka zana ta Nuraim ya sauka  kan gado yaje ya dauko kayan zanen shi ya dawo Baba tsoho yace matso nan kaga Nuraim ya matsa kuda da tsohon ya Rife mashi idanu sannan yasa hannun shi kan pencil da takardar yace ta cigaba da zanen ka Ai kana ganinta yanzuko Nuraim yai dariya yace sosai ma gatanan INA gani

 To ciga ba da zananka haka yai ta zanata Tiyan tiryan   kusan kalla ukku Yayi sai da ya gama sannan tsohon ya buds mashi idon shi yaga zanen shi lafiya lau ga Narim nan  har yafi zanen da yakeyi Kyau  sai tsohon yace mashi kayi farin ciki ko Nuraim yace sosai ma Na gode da tai Makon da kai man tsohon yace to kwanta kai barci ni zan tafi said wani lokaci Nuraim ya maida Zane shi wurin da take Aje Zane ya dawo yace to BaBa nima Na gode tsohon yace BABAN ka bai nan Aman zai zo maka Da Abin  mamaki meyai shi inji Nuraim tsohon yace bazan fada ba sai yazo zaka gani Nina wuce said Anjima ..


Bugun qofar daki Ce ta ta da Nuraim daga Barcin da take qarfe ba kwai da Rabi Na safe ya makara ko sallah Asuba bai Yi ba bude qofar ya Yi Narima Ce cikin shin school yaya  baka ta shi ba ko jiya Zane Kai tayi ba kai barci ba  tuna mashi tayi da mafalkin da Yayi sai yace mata me INA tunanin nayi zanenan ai Narima tasake jikkar makaranta tana murna tace yaya yana INA da hannu yai mata nuni da ta kardun Zane da gudu tai wajan takardun ta dauka Rana tsalle wallahi yaya kazana ta tayi wajan shi ya Amsa  ya gani ranshi ya Yi fari mafalkin da Yayi yazama gaskiya  toilet ya shiga yai  Alwalla yai sallah ita kuma Narima  tai dakin momy tana gwada mata ita ma momy tayi murna sosai.



Bayan kwana  biyu komai ya lafa Alhj  Isah ya dawo saga dube Abin mamakin Nuraim shi me Abinda Abban shi ya kawo mashi Wanda shi har ya manta da shi bakomai bane said photon Narim Wanda  Akai mata elage din shi shine ya tai da shi Dubai Aka sake gyara shi  Akai editing din shi murna ga Nuraim da Narima Ba,a magana 


Narima itace Abikiyar Nuraim da ita haka hira ita take gayawa da muwarshi Narima ta San sirin Nurai sosai ko momy bata sani  in ta gan shi cikin da muwa ita ma tana Shiga damuwa sosai hirar Narim Ce kawai zatai mashi ya jidadi ..




Yanzu haka korar da yai mata tunani Amar ne ya cika mashi xuciya domin Yayi mafalkinta suna tare da Amar har nuns fada kanta shida Amar wannan. Mafalki  ba qaraimin ta da mashi hankali ya Yi ba ..


Ko tafiyar shi qasar waje yasha mafalki irin haka na faruwa da shi kuma Abin  mamaki Amar  me nasara  yasa damuwa  so sai wadda  ta kai har ciwon zuciya ya kwantar da shi  Yayi jinya so sai batare da Sanin mahaifan shi ba saboda qin gaya masu Yayi yanzu haka sati biyu suna bashi. Ya dawo za ai mashi Aiki Azuciyar shi Aman. Gashi. Sati biyun  ya cika  bai koma ba




*more comments more typing*




Ammyn khairat Ce  golden girl


*GAMO DA KATAR*

(Yar makahi)



*NA*





Yar mutan jibiya


*Ammyn khairat*





*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE 1️⃣7️⃣*




*wannan page sadaukarwa ga yan group gamo da katar   na gode da qaunar da kuke man da kuma novel dina musamman su Ummul khairi da  Nusaiba da  sauransu na gode INA jin dadin comments dinku  Allah yabar so da qauna Ammyn khairat na godiya💗💔❣️*


___________________________

*ABUJA*




_____________📖Narim kwana biyu kenan bata jin dadin jikinta;  Amman dai ba kwance take bah yau ta d'anji dama dama bayan ta gama   aikin ta ta gyara komai sai ta shiga wanka bayan ta fito ta shirya kanta cikin riga da suket yan kanti sunyi mata Kyau so sai colour din sun colour Ce mai kyau peank da White  simple  kwalliya tayi ta tufke lallausar gashin kanta  mai tsawo da tsansi yanda India kema kansu gyara haka ta gyara na ta ta tufke shi ya sauka a gadan bayan ta 


Ta kawo hulla bandana tasa irin Yar hullar nan ta yara wadda Ake sawa tsakiyar kai ko kuma nace gaban goshi🎀itama peank ce tayi kyau so sai shigar ta fito da zallar yarintar ta kasan cewar sket din ya tsuketa daga qasa Aman ya bude hips dinta ya fito so sai hakama rigar mai dogon hannu ce itama ta kamata  nonuwanta das dasu irin kyan da tayi sai wanda ya gani kamar yar India zahiri ni kai na ta birge ni turare ta fesa sannan ta koma kan kujera ta zauna saboda jikin ta ba qarfi bata jin dadin jikin koka d'an ga faduwar gaba da takeji ita kanta INNA ta San Yar tata bata jin dadi kwana biyu domin ta rage wal'wala bata zuwa ko Inna kuma ta tambaye ta tace ba komai jikin dai ne bata jin dadin shi 

Amar sai da ya kira Dr. Din gidan su ya duba ta yace maybe zazza6e ne domin shi bai gano komai ke da munta ba Amar ya shiga da muwa so  sai da rashin wal'walar Narim shima duk jin shi yake A dame kulum yana gidan su ya sata gaba da tambayoyin mike da munta  Aman Amsar daya ce bata jin dadin jikin ta take cewa 



       Zamanta keda wuya sai ga maryam kawarta ta shigo ita ma tayi tata kwalliyar Bayan sun gaisa da Inna ta nufi d'aki inda Narim ke zaune 


Kawata ya jikin Maryam ta tambaye ta jiki da sauqi wallahi Baki ga yau harna danyi kwalliya ba ei na gani kinyi kyau so sai wallahi sai qamshi kike  ina mutumen bai shigo ba maryam ta tambaya wallahi bai shigo ba to dan halak kaqi Ambato  Narim ta fad'a saboda suna maganar Amar ne sai gashi tsaye bakin qofa 


Sallama yai masu ya shiga bayan sun gai'she shi ya samu daya daga cikin kujerun d'akin ya zauna 




Karku manta yanzu gidan su Narim An gyara shi Amma shi gini na zamani so sai  d'akuna biyu ne ciki da parlour da toilet  ga kujeru na Alfarma An zuba masu shegen kyau 

Duk wannan gyara Aikin Amar  ne da tai makon mahaifin shi,


Tunda Amar ya shigo hankalin shi naga Narim baqarimin kyau tai mashi ba sai kallon ta yake shi kade yasan miya keji game da ita jin gina Yayi da kujera ya lumshe idanun shi  tare da karkad'a qafafun shi My Amar lafiya kake ka shigo kayi shuru "? Inji Narim take tambayar shi idanun shi ya bude ya zuba su  Akanta itama shi take kallo zuwa can ya janye idon shi yace mata lafiya lau nima ban jin dadin jikina yau cikin tausayawa tace Ayya mike da munka my Amar gani zata tada hankalin ta yace mata kai na ke ciwo nasha magani zai sauka karki damu tace da muwa dolle ce Allah ya baka lafiya maryam tace Ameen 



Maryam ta kallo Amar  tace yaya Amar ko dai ko dai 

Ko dai ko dai me 

Yace da ita ko dai Antyn muce ta ta6o ka  idanu ya waro yana kallon su itama Narim kallon shi  take sai Fiji fiki yake da ido kamar Wanda yai ma sarki qarya dariya ya basu suka bushe da dariya Narim harda ruqe ciki take.


Ba qaramin farin ciki Amar ya samu kan shi ba gani Narim cikin farin ciki yanda take dariya ya sa shi jin dadi ba kad'ab ba domin Aduniya ba Abinda yake so irin yaga Narim cikin farin ciki domin farin cikin ta shine na shi Wal'walar ta itace wal'walar shi  jin dadin ta jin dadin shi da muwar ta da murwa shi ko wanne hali ta shiga shima ya shiga yana mahaukacin  San Narim so sai yake mugun son ta so mar musaltuwa sau tari yana son tun karatta da maganar sai yaji ya kasa gani yake kamar bata isa soyayya ba dan haka ya barma zuciyar shi har yazuwa wani lokaci,


 Tsaida dariyar su sukayi tare kuma da karun Baki suka nuna shi da ya tsa ya ya Amar daga anyi maganar budurwa sai kai ta Zara ido kamar Wanda yayi qarya 


Murmushi yayi sannan yace dasu to ai tambayar ce taku ta zoman bazata ni yaro dani ina ni ina budurwa  balle har'ta6a taman rai,


Maryam ta far da idanu tace lallai ma yaya Amar kai'd'in ke yaro komu dake qannan ka ai munada samari sake zaro ido Yayi tare da dafe gaba samari kuma kuna yan yara daku hardake Narim yaushe kika fara samari ban sani ba na shiga ukku ni Amar .


Ah ah to kai dai ke ba kasani ba dan yanzu zowar danayi dan naba ma qawata labarin New saurayin danayi kaga nama manta cewar maryam tace Kawata mama fa tace nazo naga in kinanan zasu zo ita da kawata zaki basu magani kinga ni nama manta .


Aman na San dan kawartata bata zoba da yanzu sun shigo oky sai sunzo inji Narim .


Amar yayi gyaran murya yace dan Allah Narim fada man gaskiya wai da gaske ne kinada saurayi duk ya marai'rai ce Yayi kalar tausayi .


Narim tace my Amar zolayar'ka take ita dai keda samari ni ba ruwa na da samari duk Wanda yazo ban sauraran  shin dan daga cikin su babu kalar saurayin da nake so kai ni har'yanzu banga kalar mijin da zan Aura ba domin ni INA son mijin da zan Aura ya kasance yana da wadannan Abubuwan .



1

Ya Kasan ce yanda Aji mai ilimi ne na isilam da na book  


2


Ya kasan ce yanajin ya ruka da dama 


3


Ya zamana cewa dogo ne shi kuma fari 


4


Yakasan ce kyakyawa ne so sai


5

 Ya zamana cewa kyawon shi tamkar balara be 


6


Yazama yanda wata baiwa ta musamman


7yazama cewa duniya ta San da shi kokuma jahar shi



8


Yazama ba cewa yana matuqar sona  zai iya bada rayuwar shi domin ni


9



Ya zama mai tausayi


10


Yama mai tai makon Al'umma


11


Ya kasance mai matuqar haquri da jajir cewa


12


Ya zamo mai kishin iyalin shi


13


Ya zama mai man Uzuri Akan komai Na Rayuwa ta




Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta Dora da cewa ba suke nan Abinda nake so mijina ya kasance da duba .


Wannan kad'ane daga cikin su


Tapdi maryam tace gaskiya kawata kin d'aibo da zafi yanzu A wannan zamani ina zaki samu duk mai wad'annan Abubuwa da kika lissafa  Narim taye dariya tace kawata kenan zan samu insha Allahu ina  fad'a ma Allah domin shine mai badawa idan har'za6ina Alkairi ne INA rokon Allah da ya cika man burina 


To shike,nan cinda kin ce Allah ai magana taqare  shiko Amar tunda ta fara lissafin kalar mijin da take so kan shi ya kulle yama rasa ta cewa .


My Amar kayi shuru Ai dai zan same shiko ko kafin ya bata Amsa sai ga sallamar maman maryam da qawarta sun shigo .


Inna dake dayan d'akin tana  tufkar igiya itama ta Amsa masu sallamar da sukayi tare da fad'in maman maryam maraba lalai maman maryam tace yauwa Inna Aiki Ake tayi Ina yarannan naki ko ba sunan tundazun na aiko maryam wajan Narim ta sanar da ita zamuzo da kawata  ta bata magani Aman shuru bata koma ba Inna "tace wallahi maman maryam kin San Sha ani yaran nan sai su in suka hadu man tawa ma suke da komai   kuwuce suna ciki to shikenan bari mushiga  daga ciki Inna tace to  d',akin dasu Narim suke suka isa Bayan sun gai'sa 


Sai maman maryam tace Narim da man kawata ce narako wajanki akan wata Marsala Aman tai maki bayani da bakinta kiji Narim ta nisa tace ni kuma mama to ni wanne taimako zan iya Yi mata mike da munta wacce irin matsala ce kuma ni ai bawani Abu nake badawa ba har qara magani da nake ba yan nan unguwar na matsalar kuraje ko wanin Abun. Ei duk da haka ki saurata dai kiji ta bakin ta Nita fara gaya man cewa wai ko mafalki tayi Ance tazo wajanki Aman dai kiji daga gara ta zafi ke maman Umar Yi mata bayani taji


Wadda Aka kira da maman Umar ta gyara zama tace yata kamar dai yanda tai maki bayani haka Abin yake yau kimani kwana ukku kenan INA mafalki dake  na inzo wajanki Akan wata matsala dake damu na



Ni dai Ahalin yanzu banda Aure mun Rabu da mijina dan mu daya da shi kuma chan na barshi gidan urban shi to yanada Mata Aman matar tana cuta mashi tana bashi wahala so said


To yanzu dai A ta qaice An nemi yaron Anrasa kimani wata biyu kenan Abin na damuna dukk inda Ake tunani yaron Anje ba'a same'shi ba Any in shelar yaron har' gidan redio Aman bawani labari to kinji Abinda ke tafe dani.



Narim ta jin jina kai tace naji aman Ni babu wani Abunda zan iya Yi maki face Adu,a Allah ya bayya na shi  Ameen suka ce su duka domin sun tausayawa matar matuqa hankalinta duk A tashe yake Inna ce ta shigo d'akin tana dogara sandar ta Amar ne ya kama ta ya zaunar da ita kan kujera  .


Matar tace dan Allah Narim ki tai maka Mani saboda nasha mafalki dake Akan kece zaki gano Mani India yaro na yake  ni kuma cewar Narim ei ke .


Narim tayi shuru  bata sake cewa komai ba tsawon wasu mintina d'akin ya Yi shuru kowa da tunani da take na wannan Al'amari sai suka ga Narim tayi zumur ta ta shi kamar An'tsikare ta da ido suka bita da  kallo  darduma  da turare da cabzi shine Abinda ta dauko ta dawo gaban matar nan ta shinfida  ta zauna Akan dar'dumar sannan turaran da ta dauko ta feffesa shi a cikin d'akin gabas da gamma kudu da Arewa sannan ta komo ta feshe jikinta da shi so said take fesama jikin ta turaran musamman ma kanta duk sunyi zuru   sun zura mata ido Suna kallan sarautar Allah harda Inna daba gani take ba


Bayan ta fesa sai tace da matar kawo Abin sadaka Naira Dari zaki kawo matar jikin ta na rawa ta kance zananta ta bada naira Dari  said Narim tace  mata Ajenan kasa idanun Narim sun cika da hawaye .


Bayan ta Aje darin sai  Narim taja cabzinta ta fara salati ga Annabi tunda ta fara salatin take gyatsa kamar wadda taci Abinci ta qoshi sai gyatsa take kuma ba ta FASA salatin ba sai da ta gama yima Annabi salati sannan ta Dora da falaqi da Nasi .



Zuwa can sai sukaji wata murya wadda bata Narim ba ta masu sallama kuma muryar ta maccece Cikin tsoro tsoro suka Amsa Sallamar . sai sukaji wannan muryar wadda ba ta Narim ba tace masu ni sunana  maryam Aman Anti ceman Yar Miro .


Ta Dora da cewa Inna barka dawar haka Min sameku  lafiya Inna tace lafiya lau Yar Miro  to masha Allahu  cewar ita Yar Miro ta sake cewa maman maryam  barka da zuwa  At a qaice  dai Duke kan yan dakin sai da ta gaisa da su Amar sai zare ido Ake da man. Ga naMiji da tsoro kamar farar kura😫😄



Kar maryam ko taji labari  cikin ta sai katsawa yake


Yar Miro ta dubi  maman Umar tace maman Umar danki Umar yananan lafiya lau cikin qoshin  lafiya 


Sai dai ba kusa yake ba kuma ba hannun  muta ne yake ba yana hannun Iska ma'ana iskokai  suka tai da shi Aman ba wai dam su cuta mashi  ba  dan  dai su tsaira tar'dashi daga Uqubar Matar ubanshi domin tana cuta mashi idan  uban shi. Bai  nan sai tai ta gana mashi Azaba   yawan Azabtar da shi da take yasa junnu shigar shi saboda tausan shi da suke da farko dai da said junnu suka sa shi yin yawo  bai zama gidan balle har ta cuta mashi  sai su sa shi yawon gari ba shi nan bashi nan sai dare Yayi sannan yazo ya kwanta  Uban shi na San shi so sai sai kuma ta shiga tsakanin shi da Uban shi  sai Uban ya kama shi yai ta bugu ba tare da haqqin shi ba wannan wahala da yaro kesha yasa wata rana da daddare ya kwanta barci  jinni ya dadda6a shi ya ta shi daga barccin da yake sannan suka sashi fita cikin wannan dare suka tai da shi to yanzu dai yaron ko na wajan su. Kuma yana  cikin  qoshin  lafiya






*Nan zan tsaya maku sai naji kuman comments din kware na cigaba*


*More comments more typing*





Ammyn khairat ce😄💔


*GAMO DA KATAR*

(Makahi)



*NA*




Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA!!!*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE1️⃣8️⃣*



____________📖Yar Miro taci gaba da cewa Aya'zu maganar da nake maki dan'ki na hannu'nsu cikin qoshin lafiya,


Maman Umar ta nisa tace  naji jawaban'ki Yar Miro to yan'zu ya za'ai  Yar Miro tace wannan'kuma daga gareki ne ke zaki fad'i yanda za'ai .


Mman Umar tace"nidai buqatata Dana ya dawo hannuna  danki zai dawo Aman yanzu zan maki aiki kibani dukiya  sai nai maki aikin da danki zai dawo to shikenan Yar Miro nawa zan bada  Yar Miro tace" dubu biyar zaki bada nan da sati daya yaro'ki  zai dawo   


Mmn maryam tace. Haba yata kinsan sunan yata gareki Adai duba wannan Al'amari A gani ki dai Raga mata dan Allah yar Miro ta bushe da dariya to shikenan cinda farko ne ta bada dubu biyu Abinda yasa Aiki ne babba Ai da ko kyauta sai ai mata yar Miro tayi miqa tace" kai ni na gaji tafiya zanyi kuma ga lokacin sallah Yayi sauka zanyi dan Fatima ta samu yin sallah da wuri nima insamu inyi tawa.


Ku sallame ni koko intafi sai wani lokaci Ah'ah yar Miro Yi haquri cewar maman maryam tace to ke maman Umar inkinzo da kud'in kibata maman Umar tace to ta kwance zananta ta fito kud" tabata daman suke nan dubin biyu yar Miro ta Amsa ta Aje kan dardumar da take zaune tayi  masu sai Anjima  ..


Narim tace gaba da gyatsa tare da miqa da kuma salatin Annabi dauke Abakin ta  zuwa can sai ta dawo dai dai tana ta fiki fiki da ido tana kallan'su daya bayan daya suma sun zuba mata ido    sukace mata sannu  Narim Amar ya matso kusa da ita ya kama hannuta yana murzawa yana kuma yimata sannu yauwa ta Amsa masu maman maryam ta gaya mata duk Abinda ya faru da kuma yanda sukayi da yar Miro jinjina kai Narim tayi   bata Ce komai ba domin Abun ya wuce tunaninta  


San'nan ta koma tunani Abinda ya faru A lokacin da take cema maman Umar ita babu wani tai makon da zan iya Yi maki sai dai in tayaki da Adu,a ..


Inbaku mantaba maman Umar sai tace dan Allah ki tai maka man kwana ukku kenan INA mafalkin Akan in zo wajanki zaki tai maka man  Alokacin sai Narim tayi shuru bata Ce komai ba 


To A lokacin cikin kunnuwanta takeji maganar Alhji malam yana sanar da ita da ta ta shi ta dauko dar'duma da cabzi da turare shi ya sanar da ita duk Abinda tayi har Yar Miro ta hau kanta.  



Wanan kenan


Godiya su mama maryam sukai mata suka tafi maryam ma tabi bayan su tana cema kawartata bara tayo sallah ta. Dawo. Ya rage daga ita sai Amar da Inna Amar sai kallonta yake da kuma tunani wannan Al'amari dake shin kama Narim shi tana tausaya mata Aganin shi Narim tayi qaranta da daukar wannan BABBAN Al'amari duka duka yanzu take cikin Shekara ta sha hudu   


Shima sallam yai mata yace  bara yaje yayi sallah da kai ta Amsa mashi domin duk jikinta ciwo yake kamar Ambata kashi ga harshanta da yai mata  nauyi


Ita kanta Inna har yazuwa wannan lokacin bata Ce qala ba 


Inna ta ta shi itama dan yin sallah gani Inna ta ta shi Narim ta kama ta ta kai toilet din cikin d'akin su domin yin sallah tare. Suka shi ga buta biyu Ce  cike da ruwa ta dauko daya taba Inna gani Inna. Ba gani take ba ta juya bayan ta tayi fitsarin ta tayi tsarki sannan ta Dora da Alwallah ..


Tare. Suka fito ta shin fida masu Sallaya suka tada sallah  



Bayan kamar mintina talatin Amar ya dawo gidan dauke da kulolin Abinci shima malam hardo An kai mashi Nashi Rumfar da yake zama dan yanzu in yafita da safe sai dare yake dawowa


Bayan sunci Abinci inda Amar yazuba masu shida Narim  sunci Inna nacin nata koda Narim  ta qosahi Inna bata gama cin nata ba Narim taje tana bata Abaki


Amar na jinjina soyayyar Narim. Da Inna suna kula da junan su sosai duk da Inna bata gani Hakan bai hana  ta ba Yar tata kulawa ba soyayyar su ta uwar da yar ta na matuqar birge shi  sai da Inna tace  ta qoshi sannan Narim ta rabu da ita 



Yau  an wayi Gari Narim ba lafiya  tunda Abinnan ya faru Narim tarasa lafiya to yau ciwon yau yafi na kullum batacin komai sai Ruwa  bata magana ba Um ba umum 


Kanci take sai In lokacin Sallah Yayi  Inna ta kama ta ta kaita yai Alwalla tayi sallah ita ma daga zaune batada Aiki sai kwanci   hankalin Inna dana Amar dana Ammy wato Ammyn Amar duk  hankalin su Atashe yake kulum Ammy sai tazo duba Narim sai dare take komawa gida haka maman maryam da ita kanta maryam din kulum gidan su cike yake da yan dubiya domin Narim ba dai tarin masoya ba 



Inkaga Narim. Sai ka tausaya mata domin tana Jinjiki duk ta rame ta qare kamar kud'in guzuri 


Amar yayi Yayi ya kai ta  hospital Aman Narim din taqi kuma tahana Akira likita kodan ya dubata dayake magana ke batai Aman tanajin komai   


Maganar gaskiya Narim na jinjiki sosai dan in dare yayi basu barcci kwana suke kanta Amar ya dawo gidan da kwana saboda dare. Ga halin ciwon Narim. Cinda su inna ba ganin  suke ba dolle sai da tai makon mai ido 


Kulum Ammyn ita kema Narim wanka domin bata iyayi da kanta Alwallar ma yanzu sai Ammata domin hannuwanta basu iya daukar komai 



Narim tazama Abin tausai dan in kaganta sai ka koke ta Amar  bai da aikin da ya wuce kuka da Adu,a  haka ma Inna gani suke kamar Narim din mutuwa zatayi malam hardo ne kawai mai dan taurin zuciya domin ita kanta Ammy in tanama Narim din wanka har kukan take sai dai Narim din tai ta girgiza mata kai Alamar tayi shuru to duk Wanda taga yana kuka haka take mashi   


Alhji Bello shima da yazo yaga halin da Narim ke ciki sai da ya koka kuma ya kira likitan shi ta duba Narim duk wasu Aune Aune sa gwaje' gwaje Am'mata  ba'a gano komai ba 


Iya damu cikin damuwa suke



To haka Al'amarin jinnu suke duk yanda suka kai ga sonka to sai sun wahalar'da kai 


To Narim sai muce Allah ya dawo sauqi 😫😭😝😎😄



Bara mu leqa  Nurem danjin shi wanne hali yake ciki




*Lagos*



Gidan Alhji Isah momy 'momy duk inda Hankalinta yake to Atashe yake batada kwanciyar hankali ko kad'an  .


Tsawon sati daya kenan tana fama da mafalkin mahaifiyar Narim kulum ta kwanta barci to sai tazo mata tana kuka da hawaye tana fad'n kincin Amana ta banyi tunani zaki watasar da Amanar da na bar makiba nayi tunani nama Narim gata na  barinta wajanki Ashe bahaka ba ne  na gode  da Abinda ki kai man  sai kuma ta6ace mata kokuma ita ta falka daga bacci yannan Abu yana matuqar da munta kuma yasata Adamuwa so sai 


Kuma yanzu ta tabbatar da Narim duk inda take to tana rai da dai tana tababan hakan aman yanzu yawan mafalkin mahaifiyar ta yaqara tabbatar mata da Narim din na raye kuma duk inda Narim take to tana cikin wani hali marddadi saboda tana jin haka ajikinta duba kuma da mafalkin uwar da take da Narim na cikin qoshin lafiya ta tabbata bazatayi mafalkin uwarta ba duba da tarin shekarun da Aka dauka bata ta6a mafalkin Uwar Narim ba sai wannan lokacin da jikinta kebata da Abinda ke faruwa da Narim!!!!


Kulum adu,ar ta itace Allah ya bayyana  mata Narim  cikin qaushin lafiya 


Yanzu da take wannan tunani jikar da mahaifiyar Narim din Ce taba ta  tace mata komai Narim yana  cikin kuma kar taba Narim jikar nan sai ta kai shekara Ashirin ko Ashin da biyar lokacin ta mallaki hankalinta 


Tana son buda jikar Aman takasa sakamakon tunani da tayi na baika mata ta ga shin jikarba  saboda haka ta maida ta ta Aje inda ta Adanata kuma haryau babu Wanda yasan da zaman jikar sai ita.


Tana cikin da muwa so sai Akan wannan lamari musamman ma ciwon Nurem da yaqici yaqicin yaiwa domin Narima ta fad"a mata duk halin da Nurem yakeci na rashin Lafiya Wanda itama  taga hakan Atattare da shi 


Domin a tsai tsaye ciwo ke cin shi  da kagan shi ko ba'a fad'a  ba kasan ba shida lafiya domin ba shida kuzari ko kad"an 


Ya Rame ya qare bakomai cikin shi sai dogon wuya da tsini hanci sai  uwar sumar shi data qara fito da ramarshi 


Yanzu da ciwo yai tsanani sakamakon yawan bugun zuciyar shi da take  buga mashi da qarfi qarfi kuma sai yaji zuciyar ta shi na tsira mashi tana mashi zugi kamar tanajan Ruwa 


Ga tari daya Addabe shi daya Tara sai Aman jini jinine yake Amayowa baqi qirin da shi  .

 


Nurem ya tabbatar da Narim din shi  ba lafiya duba da mafalkin ta da yake cikin wani hali yake ganinta mar'musaltuwa kulum yana ganita A kwance ne  cikin matsane cin ciwo 


Wannan Abu ya qara hardasa tashi na shi ciwo  .




Yau dai gidan A hargitse ya ta shi saka makon ciwon Nurem da ya tsanata  


Narima ta shigo d',akin shi da safe ta iske shi kwance ba numfashi ga Aman jinin yayi yana kwance A cikin shi ai da gudu ta fita ta gayawa momy da Abban su halin da dan Uwan nata ke ciki sai kuka take tana fada masu yaya Nurem ya rassu .


Da gudu sukyi dakin shi cikin kaduwa bakin gadon sukaja birki momy ta tatta6a shi takara kunnanta sai tin zuciyar shi taji shuru bata halbawa ta duba hannun shi nan ma shuru ai sai ta yanke jiki ta fad'i Narima ko ta sake Rushewa da kuka tai kan momy tana girgizata mommy momy mommmmmmmmmy kita shi dan Allah kar Ku mutu kubarni ta ta shi tayi kan Nurem yaya yaya yaya yaya Nurem dan Allah ka tashi kar ka mutu ta shi kaga momy ta fadi ta shi mu kai ta hospital kaji yaya yauwa yaya na ta ta shi yaya Nurem dina ta shi nice kanwarka ta shi dan Allah   ta shi yaya  ta shi na  baka labarin Anty Narim ta shi kaji jiya munsha hira da ita har tace  na gai'she ka kuma tace man tananan dawo'wa kaji  to kaji yanda tace ko kayi farin ciki ko yaya LA yaya ta shi gama tanan ta so ..


Shuru dai ita keta ta sabbatun ta yaya ta fashe da kuka dan Allah yaya ka tashi ta kuma ta shi ta koma kan momy momy tana girgiza ta ta daubo ruwa ta zuba ma momy Aman INA momy batako motsa ba!!!



Dul Abinnan da Narima keyi Abbanta na tsaye kamar butum butumi   kallon ta kawai yake Kallon shin Narima tayi race Abbah kayi tsaye lace wani Abu mana tayi wajan shi ta girgiza shi  faduwa zanne Yayi idanun shi sakayi lum zai lumshe su Ah'ah 'ah Abba Inji Narima ka tashi dan Allah tasake girgiza shi cikin kuka zuwa can ko ya dawo gaya cinshi momy ya sunguma yai waje da ita cikin mota ya  sata ya dawo ya dauki Nurem shima Narima na biye da shi sai kuka take  ma aikatan gidan sunyi cirko cirko  suna jimamin lamarin ..


Hospital suka nufa An duqufa kansu dan veto Ratuwar su Anti Nasara momy ta dawo hawan jini nai yai mata mugun kamu jint ya hau sosai ..


Da ta ta shi ta dan ta take sai fadi take INA my  boy INA  Nurem Alhj Narima INA dan uwanki ko dai ya mutum da gaske likita yace kwantar da hankalin dan Allah Baki da lafiya jininki Yayi mugun hawa komai zai iya faruwa fake to likita taya hankalina zai kwanta INA Dana yana bai mutum gashi can  Ana qoqarin gani An veto ranahi .



Said Adu,a Duke Narima baiwar Allah sai zaryya take bakn d'akin da Akasa Nurem  Adu,a kawai take 


 Anyi Nasara numfshin shi ya dawo kadan sanan 


BABBAN likitan Hospital din yai masu takarda dan FIta da shi qasar India.  Yau yau dinnan yace masu domin INA aka wuce yau zasu rasa dan su  Aljhi Isha ya tai gida ya hada duk Abin buqata  komai sun shirya jirgin qafe 4 zasubi suna hospital din hudu tayi da mortar Hospital din Aka kai su air part   


Yanzu dai jirgin su ya daga qasar India harda Narima da bada it's za,aba gani kukan da take yasa Abbanta ta fiya da ita




*India Dalhi*




BABBAN Hospital na qasar India dake Dalhi nan suka nufa Shahararan hospital na *Dr Bhai Dharma Nana suka nufa*



Kwararan hospital ne sun Kware Afanni Matsalar zuciya ko A India suna Alfahari da Hospital din da kuma manya'manya kwaririn Dr.'s din su daga cikiko hard a mai hospital din wato Mrs sanje bhai sharma.



Cikin gaggawa Aka Amshi Nurem kwarin likito'ci da suka kware wajan Akin su suka duqufa ceto Ruyawar Nurem 


Sun jima suka bincike Akan matsalar shi kafin sufara yi mashi Aiki Sun gano gyanbo ne Acikin zuciyar shi bi Ma,ana ciwo ne da zuciyar shi kuma ya jima a tare da shi  tun ciwon  na qarami har ya girma zuciyar shi Ce ta huje shine  ta Tara jini Acikinta shine dalilin da yasa Iran Yayi tari yake Aman jin yanzu dai zasuyi mashi cikon zuciya. 


Haka sukayima su momy da Abba bayani India Alhji Isah ya sa hannu  A takardar Aikin .


Sukyi zanzaune suna jirna tsammani domin Aikine mai matuqar hadiri Aikine na tsakani Rayuwa da mutuwa Akin zuciya ba qaramin Abubane domin zuciya itace mutum To Nurem Allah yasa Ayi Wiki Lafiya




Kusan likitocin Sun shade Awanni kusan Bihar Karin sufito 


Dan qarfe 6 suka fara yimashi aiki sai wajan goman dare suka fito 


To Aiki dai Anyi Aiki lafiya sai Neman dace da nasara Akan Allah yatashi kafadun shi



Yana kwance sanye da bulolin kaya da oxygen A hancin shi domin numfashi ga computer nan tana nata Aikin kwance yake kamar matacce  jikin nan mashi Yayi sharda shi 


Ta taga Duke leqan shi domin ba'a basu   damar Shiga inda yake ba momy da Narima sai kuka  suke gani suke kamar Nurem Ba zai ta Shiba mutuwa zashi





Hhhhhh to nima dai haka nake gani 😫😄😄








*more comments more typing*



Ammyn khairat ce🥰


*GAMO DA KATAR*


   (yar makahi)



*Na*



Yar mutan jibiya

*AMMYN KHAIRAT*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE1️⃣9️⃣*




______________📖Abubuwa sun taru'suma Amar yawa ga ciwon Narim ga shira'shiran ta tafiyar'shi Malaysia Abubuwa duk sun taru sun run'ca6e mashi mahaifin'shi ya sanar dashi cewa komai na tafiyar'shi Malaysia ya kammala NEXT to weake zai zai tafi . 


Shi kuma ba zai iya tafiya ya bar masoyiyar'shi cikin wannan hali na Rashin lafiya ba, sai dai ya fasa ta,fiyar har sai taji sauqi dan ko ya tafi bai'da kwanciyar'hankali dan ba karatun zai yiba tunanita zai tayi da kuma halin da yabar'ta Aciki.


 Gashi kwanan'nan  Abubuwa sai qara ruki'cewa suke in dare yayi basu barci ko kadan dan sai dare yayi dare za'suyi ta jin wasu bak'in Al'amura saman shigifar su kokuma A tsakar gidan'su ji'suke tip tip tip Ana fad'owa saman kwanan gidan ko kuma tsakar gidan wani lokacin kuma gud'a za'suyi taji kamar ta fasa kunnuwan su su dukan su A tsro'race suke dan yanzu har ta kai suna zulumin dare ya'yi har ta malam hard'o yan'zu wannan lamari na daga mashi hankali .


Inna bata'da Aiki sai kuka gashi malam Alhji shuru kamar Anyi ruwa an dauke tunda Narim ta kwanta ciwo rabansu da shi kulum cikin da kon zuwan'shi suke Aman shuru.


Amar ya gama shirin'shi na zuwa gidan su Narim Aman tsoro ya hana'shi tafiya saboda jiya da dare. Bayan sugama jin rugugi da qara wadda ta tsorata su matuqa  .fitsari ya kama shi ya tashi kenan zai shiga Toilet Aka'ce da shi koma ka kwanta dan duk ka tashi  sai dai wani ba kai ba taya muna sauka ga waje kace zaka ta shi Inna da malam duk sunaji Abinda ke faruwa domin yanzu saboda tsoro d'aki daya suka dawo da kwana .


Koma'wa yayi ya kwanta jiki na tai mashi rawa ita kanta Inna tanaji Fitsarin  jin Abinda Aka cema Amar yasata yin likimo.


Malam har'do sai Adu,a yake tare da fadin Allahumma Azirini fimasibatib


Ku gyara man Adu,ar nan idan ba dai dai take ba.


Acewa malam wannan  masifa ce A she duk yanda Aljani ya kai ga sonka sai ya cuta ma


Allah ka karemu daga sharrin jinni Ameen


Ammyn ta kalli dan"nata da tun dazun yake  zaune ya'yi shuru ya'yi tagume😱


Ta gyara muryarta tace Amar yau baka zuwa wajan diyar'tawa naga tun'dazun kashirya gashi har"10 da rabi Aman baka tafi ba koka gaji da jinyarta ta kasan jinya A kwai cin rai cinda ba sani ranar waraka mutum ya'yi ba?"


A jiyar zuciya Amar ya'yi sannan yace"Ammy koda Narim za tai shekarar Annabi Nuhu bata lafiya bazan ta6a gajiya da jinyar  taba balle ma kulum INA mata fatan ta'shi ina mata Adu'a kamsu salawati Allah ya bata lafiya Allah ya  ta shi kafadunta 


Ameen Ammy tace sannan Amar yaci gaba da cewa wallahi Ammy laluran nan ta Narim na da muna shin baza a rabata da Aljannun nan ba ta futa  yarinya qarama bata isa daukar wannan BABBAN lamari  ba


Narasa ya zanyi narasa wacce hanya zanbi na tai maki Narim na rabata da Aljannunan ..Ammy na dan Allah ki tai  make ni yazanyi kibani shawara ..



Ammy ta nisa sannan tace hummm ... Amar kenan yaro dai yaro ne Narim. Tun tana jaririya take dauke da mutannan b'oyan ta har'yazuwa yan'zu rabata dasu baqaramin ta shin hankali bane bama zai ta6a yuyuwa rabata dasu cikin sauqi ba shawara da zan baka A matsayina na uwa itace Adu,a Adu,a kawai za kai tai mata na Allah ya bata lafiya domin sai sun'gama muqurqusar'ta sannan su sake ta to shikenan Ammy na na gode da shawaraki Aman cinda har sun rabu da ita to sai nayi sanadiyar rabata da su ko tawanne hali ai bayan wuya sai dad'i humm 


Ammy tace to shikenan ni dai ban baka shawara ba Aman kai Ba yaro bane ta shi kaje dare keyi Allah ya shige man gaba Ammen "" yace yai mata sai da safe ya fito zuwa gidan su Narim.


Tunda yasa qafar shi ya fito daga gidan su sai ya runqajin kamar Anabin shi Abaya tafiya yake Aman ji yake ana take mashi sau kuma ya juya bai ga kowa ba dan haka tsoro ya kama shi  ya Arta Aguje kuma yaji Ambiyo shi da gudu gudu yake Anbin shi da gudu Adu,a yake sonyi Amman ya kasa kafin ya isa gidan cikin shi ya motsa  gidan su Narim  kusane da gidan su Aman sai yaga kamar an gara'masi nisan gidan da ya samu ya isa gidan da man shike rufe gidan ya ja qeure zai rufe gidan qeuran gidan ya cije yaqi jawuwa duk Atsorace yake .


Sai zan'zana yake saboda cikin shi dake ciwo Alamar zawo zai sauka fadi yake wa'innahi mi'sulaimanu 


Fad'i yake wallahi ni da wasa nake INA ai'ni ban isa na rabata da kuba  Atare naganta daku wallahi na rantse da Allah da wasa nake ya jawo qofar yaji ta tafi ya rufe gidan yai ciki da gudu toilet ya yi direct.


 ....sai da ya'saki iskan shi  ya samu ya fito kokafin ya zauna cikin shi  sai'ya sake juyawa ya koma da gudu ya hau Masai  ba  wai zawo bane yake iskane kawai ya fitarwa da qarfi  da qarfi ji kake fuuuuuuuuo fututututututu fiiiiiiiiiiiiiy 


 Sai ya jima ya fito kafin ya samu ya zauna  sai yaji kamar zawo zai kubce mashi sai kuma ya kwasa ya koma ,


Inna da barci ya dauketa dan ita ba tasa da zuwan Amar ba har gara malam dake sallah ya ga shigar"shi toilet.


Inna ta falka kenan zata juya kwanci  taji Amar na sakin iska  da qarfi fuuuuuuuuo"tututututut'fuuuuu0 Ai da sauri ta koma ta lafe tana fad'in to'fa  kuma minenene  wannan  daran ya'yi na Ahanamu kwana  Kai wannan masifa dami tai'kama a cikin ranta take fad'in haka ita A tunanita duk Aljannune bata'san Amar ne ba....hhhh inna kin ban dariya.


To dai Amar An ji jiki haka ya kwana ya'yi  fitar da iska da kuma  barci ya dauke shi suyi ta bashi tsoro yai taqara bawan Allah  bayi barci ba


.suna mashi gargadi   cikin dan barci da kesatar shi sunce da shi madamar  bai bar qudurun shi ba to zasu dawo kan shi su runqa hana shi barci suna tsoratar'da shi ...



To ya'yin da dare keyi Anaha na su Inna barci ita kuma Narim a lokacin  suke ta fiya da ita cikin mafalki suke tafiya da ita cikin dokar daji daji ne qurgummin shi daji ne Wanda ba komai cikin shi sai gan'yanyaki  da namun daji da nau'in halitu kala kala  to Ahaka za'suyita janta suna kutsawa da ita suna nuna mata nau'in itatuwa kala kala icce kaza yana magani kaza wannan magani ciwo kaza ne ...


To haka kulum dare  suke tafiya da Narim daji suna da yawa masu tafiya da ita ba mutum guda  bane in yau wannan ya tai da ita gobe wani zai tai da ita  duk kan'su kowa da irin nau'in magani shin.



Yanzu ko  Amar ya shafa ma kanshi lafiya ya zubama sarautar Allah ido ga hannuwan Narim sai a wayi gari da safi duk taji ciwo da su wani lokaci sai yasa Al'lura ya cire qayoyi da suka soke mata hannu   har takai ta kawo yanzu hannuwan nata sa6a sukeyi ..


Alhmdll kwana biyu yan'zu suna dan samun barci domin an'd'an rage tsoratar'dasu.


Kuma cikin wannan time d'inne Narim tayi mafalkin Alhaji malam yazo mata tana kwance yai'mata sallama yace"Fatima Narim tashi zan gwada maki Wani Abu A mafalkin Narim ta tashi su biyu Alhaji'malam shida wani duk kan'su suna sanye da farin tufafi da farin Rawani A kansu da doguwar chafzaha sunaja ,


Bayan Narim ta ta shi sai Alhji'malam ya Amso wata kwarya dake hannun Wanda suke tare da shi dugo ki'gani yace"Narim  "Narim ta  leqa kanta cikin kwarya yace da ita mekika gani A ciki Narim tace wannan ai nono ne  gaskiya ne nono mai'kyau marar'hadi . 


Sannan yace da ita to natsu kiga mi'zai'faru Narim tace" duk ta mai'da hankalinta ga malam Alhaji Adu'o'i ne ya runk'a tofawa a cikin nono ya jima yana tofin inda nono yai'ta za6al'6aka kamar talge zuwa wani time nono ya daskare kamar tuwo Narim dai na kallon ikon Allah sai malam Alhaji yace da wanda suke tare meqo'man kwaryar'nan sai ya bashi wata kwarya daban sai ya kife nono n ga gudar'kwarya  yafito kamar mal'malar'ruwo sai ya aje nono qasar sannan yace"da Narim natsu kiga mi'zai faru Narim race*mintuna kad'an sai nono'nan'nan ya kama da wuta sai'da ya cinye sannan Alhaji malam yace"da Narim kinga Abinda ya faruko tace" ei mekika fahimta yace da ita Narim tace malam ni ban fahim'ci komai ba Alhaji malam ya'yi murmushi yace Ai bazaki fahimta ba sai Amfahimtar dake nan minene ya nuna mata ganshi wani qaton farin zakara ne 🐓 Narim tace zakara ne wannan Malam ..


Alhaji malam yace to saurareni kiji kinga Abinnan da yafu to maganine BABBAN magani mai'inganici Aljani kowanne irine duk taurin kan'shi Wanda ya garari Bil'Adama anyi magani yaqi fita to idan kikayi mashi wannan Adu,ar duk taurin kan'shi sai yafi dan qonewa zaiyi..



Duk Wanda yazo maki da matsala ta bak'in Aljani to zaki sa'shi ya kawo maki nono  mai'kyau marar'hadi to sai kiyi mashi'wadannan Adu'o'in da kikaji nayi kinayi kina tofawa cikin nono  da kin gama sai ki bashi ya tai ya runk'a sha kwana ukku zuwa kwana ba'kwai to da yar'dar Allah sai ya rabu da matsalar Bak'in Aljani .



Dan yanda kikaga nayi Adu,a nono na za6al'6aka to haka jikin bak'in Aljani zai 'yi qashe ya kama da wuta ya qone babu'shi sai dai Labarin shi .


Wannan kuma farin zakara dakika gani to shine ladar aikin ki duk wanda ki'kai  ma aiki irin wannan to zai'baki farin zakara in'yaso ki yanka kick in'kinso kiyi sadaka da shi ba tare da kinyan kashi ba kokuma kiyanka kiyi sadaka da naman kokuma inkina so kibar Abinki ki kiwata shi ni Aikina ba shirka A cikin ko bai' nace A kawo maki farin zakara bane kiyanka saboda shirka ah Ah ba haka bane sadaka tace ta Aikin da kikayi ni bana shirka na kuma tsani mai'shirka .  


Domin Allah subahanahu wata'ala ya hane mu dayin shirka kuma magani bamu keyi shikeyi mu iya karmu bada magani aman sauqi yana waja Allah domin shine mai'bada lafiya bamu'ba sai dai inzamu bada magani muna badawane da yaqini ..said Allah ya dubi zuciyarmu ta Alkairi sai Abinda mukayi ya tabbata Allah yasa mudace Wanda  suke tare sai yanzu Yayi magana dan harda shi suna hada Baki wajan cewa "Ameen"


Sannan Alhaji malam ya dubi Abokin ta fiyar'shi yace da shi malam bani takarda'nan da chafzi shikuma yasa hannu cikin Aljihun rigar'shi ya fiddo wata zuqeqiyar takarda da far in chafzi ya miqama Alhaji malam shikuma ya bude takardar Rubutune na Ajamin A cikinta  Alhaji malam ya meqama Narim tasa hannu biyu ta Amsa sai yace da Narim wannan takarda ki ruqeta A hannunki yanzu zammaki bayani ta  Alhaji malam ya cigaba da cewa duk wata cuta da Allah ya saukar da ita Akwai maganinta ta duk wani magani Akwai'shi rubuce A cikin takardar nan kuma dalilin kawoki daji dan kika magunguna Wanda da kanki inkin'ga daji zaki iya shiga ki diba kokuma inkinje kasuwa ki siyo kinga cinda kin San su  baza abaki Wanda ba suba ne.. Dan ko Ambaki wadanda basu bane zaki Gane 


Yanzu dai ita wannan takarda zam'maki bayaninata sannu Ahankali  Alhaji malam ya cigaba da fadama Narim Abinda Me rubuce A cikin takarda mai ciwo kaza ga iron Abinda zaki mashi mai mada daka ga shi rubuce kaza zaki mashi mai ne man wani muqami ga Abinda zaki mashi wadda Aure ya gagara Ga Abinda zaki mata dan kasuwa ga Abinda zaki mashi mai rariyar hannu ga Abinda zaki mashi ..komai sai dai yai'mata bayani shi sanan yace dalilin Baki wanan ni ba mazauni bane wani lokaci zaki kirani kijini shuru baninan nayi nasa aman cinda ga wannan sai Aiwatar da komai sanan wanan chazbaha da na Baki itace saki runqaja kinama Annabi salati da kuma falak'a da nasi in zaki kirani  sanan kisamu Al'qur'ani izab sittin ki ajeman tare da turare black oud ban San hayani duk Wanda yazo wajanki dan nai mashi aiki ki gaya mashi ban son hayaniya nafiso mutum ya natsu yai'man bayani Abinda ke tafe da shi  sanan kafin ki'kirani ki tabbatar kinada  tsarki da Alwalah kuma kishafa turare so sai sannan ki bude  man tsakiyar Al'Qur'ani domin kafin nayi magana sai nayi karatu .


Iran kuma duk kikayi wadan'nan A bubuwan da nasaki kikaji shuru to banina sai ke kiyi Abinda yaka mata cinda tashi Arubuce  da fatan Fatima ta fahima Narim ta daga kai  tace'ei malam na fahimta na gode malam ya shafa kanta yace bakomi yata ba kuma godiya tsakaninmu  haka Allah  ya tsara maki Rayuwarki .


Domin mukanmu bayin mu bane yin Allah ne run ranar gini ranar Zane qaddaraki Ce haka ki Amsheta A hanunu biyu kima yima Allah  godiya in zan'tafi sai  kuma wani lokaci Allah ya tai'maka Allah ya shige mana Gaba  ki gai'she man da Inna da malam banina INA Umara Abubuwa  da da ma sun faru daku To Aman yanzu komai ya wuce kiyi haquri Abokan'aikin kine dolle da man sai sun ta6aki .ki cema Amar da Ammyn shi muna matuqar godiya Allah ya saka masu da Mafificin Alkairi domin sunyi Matuqar qoqari dolle Ai masu godiya A kuma jin'jina masu  da Amar ya shirya ta tafi Malaysia wajan karatu domin Akwai nasara  so sai Atare da shi Assala'mu alaikum .


Alhaji malam ya 6ace mata


Lokacin da Narim ta falka daga bacci anata kiraye kirayen sallar Asuba dan haka da kan'ta taji ta tashi  zaune tayi tana kallon inda take kwance takarda da chanfzin da Alhaji malam ya bata gasunan gefan ta . su Inna sai kwana suke harda munshari ai dolle su Inna anada qara'in bacci 


Dubanta ta kai kan Amar  dake kwance kan doguwar kujera yanda yake kwance da kagani kasan A takure yake malam ma kan kujera yake kwance hannun shi ruqe da chazbi da Alama yana lazumi barci ya dauke shi..


Inna ko ba'a magana ga sandarta nan kisa da ita.


Narim ta shi tayi da kanta duk jinta take sawai batada qarfi da kuzari toilet ta nufa ruwa ta had'a tai'wanka  tare d'oro Alwalah kai tsaye wajan kayanta ta nufa doguwar Riga tasa ta shafa turare  sannan  tazo ta shinfid'a sallayya ta tada sallahr nafila da ta ida sai ta ta shin dan Ta tada malam hardo ya tai  masallaci dan shine ilmain masallacin unguwar'su  kuma taga Alamun zashi makara 


Amar ta fara tadawa a hankali  my Amar tana dan bubbuga gefen kujera'shi Amar can cikin barci yakejin kamar murya da kulum yake jira ya jita idon'shi yafara motsawa qarshe ya bude tarrrrr Akanta dayake wutar d'akin A  kune take sai ya'yi tozali da Narim tana mashi murmushi ai bai San sadda ya tashi ba yana  murza idanun shi da hannuwan shi Narim  kece'ko mafalki nake ei nice my Amar ta shi kayi salla time din sallah na wucewa Ai bai'san sadda ya jawo'ta ya rungume taba ya hade baki shi da nata Narim ta zaro ido😳ijin Abinda my Amar dinta  kema ko Baki bai wanke ba shiko jikin shi har'rawa yake qyaleshi Narim tayi domin tunda suke da shi bai'ta6a Yi mata haka ba yanzu ma dan duk  murnan ta warke ne da kuma missing dinta da yayi sai da ya tsotseta san ran shi sannan ya sake ta itako bata sake kallon shi ba tayi inda babanta ke kwance .

Shima tada shi tayi tana fadin baba ta shi kakusan makara sallah


Malam  hardo  ya tashi bakin'shi dauke da adu,ar ta shi daga barcci ya Yi meqa tare da kalmatar'shahada dauke A bakin shi Narim kece?"Akbar cuta ba mutuwa komai ya Yi farko to yanda qarshe haquri dai keda wuya .


Hakane baba cewar Narim ta kamashi ta kai'shi baking toilet tajira sai ya Yi Alwalah ya fito ta jawo sandar'shi     Amar sai binta da kallo yake.

 Sannan yace ah ah Narim daga ta shinki bara  na kai'shi malam har'do yace Ammaru kaga ikon Allah ko"? Amar yace ei wallahi baba Nagano Malam hard'o yace ai babu Abinda fake dauwama sai ikon Allah  hakane inji Amar yana kama sandar malam suka fita zuwa masallaci ita kuma  Narim ta haura kan gado wajan Inna tana fadin Inna tashi muyi salla aiko Inna jin muryar Narim  yasa ta tashi zaune .


Tare da fading Narimatu Narimatu kin tashi ouuuoo Allah  mai iko da hikima .


Dayake tasan halin shurutun Inna intafara zuba to sai Allah kamata tayi tanufi toilat da ita tai  tai Alwarlah suka tada salla  ...


Suna zaune. Su malam da Amar suka shigo dan shi Amar gidansu ya Shiga ya kama ruwa wanna ya fito sallah kuma sai da yai'ma  Ammyn shin  Albishir na Narim ta warke 


Sun'dawo Narim ta basu labarin yanda sukayi da Alhaji  malam da kuma takarda da chazbin da ya bata ta nuna masu shima  Amar ta gaya mashi yanda Alhaji malam yace ta sanarda shi . sukayi hamdalla ga Allah mai kowa mai komai


qarfe  bakwai dai dai na safe Ammy tazo gidan  su   hannuta dauke  da plask na ruwan zafi shayi ne da  madara da sugar da bomviter da many an breadi  guda ukku.


Sai sannu takema  Narim ta jawota ta rungume ta Tanama Allah  godiya da yaba  yarta lafiya.

Tace yarta mizaki ci Narim tace Ammyn na shayi zansha mai zafi uwar hanjina ta qulle Inna tace"kai Allah na gode maka yaushe  rabon da inji wanna kalma har na tunada bara da kika fadi uwar hanjinki ta qulle wallahi MMN Amar in Narim ta tashi tsiyarta sai munyi nisa da bara sai ta Aza hannu bisa ta fasheman da kuka tana fadin wayyo ita wayyo kanta yinwa take ji uwar hanjinta ta qulle haka Zara Tara man. Mutane ba arziki zamu dawo gida .



Gaba dayansu suka  bushe da dariya Narim tace Inna ai in  ba haka nemaki ba Baki Gane na gaji da yau wan .


Ammy ta hada mata shayi  hadin kabri  ta. Bata sunata hirar'su cikin hara Ai Amar na dubawa yaga Narim ta sanqame ledar biredi guda ido ya zaro😳 ya dubeta ya dubi ledar biredi itama ido  ta zaro dan bata San ta sanqame Leda guda ba dariya sukayi gaba day an su Ammy ta dube su tace kai lafiya Inna  tace ai ta samu  sunfara kenan  .barsu suyi yaushe Rabon'da  muji haka Amar yace Amyy dubi doyarki ta tashi da Leda guda ta biredi Ammy itama kanta tayi mamaki Aman  duba da yanda Narim din ta dau lokaci  baci  ba sha   sai tace da Amar  INA ruwanka  ban San. Sa'ido   tace Ammy nifa  bai'mafa isheni ba ban'qoshi ba Ammy ta sake kwance  mata wata  ledar biredi ta meqa mata .


A ta qaice sai Narim ta sanqame laida  biyu burodi  


Sannan ta danji Nauyi nauyi





Wallahi  INA mamakin yanda mafi yawancin group na writer's suke bala'in samun comments daga Readar din su FNS  din su namasu comments yanda ya kama ta Wanin group din sai kasamu comments sama da gufa  Dari masoyan'su sun mashi Abin *yana matuqar birgeni so sai wallahi Aman ni ban samun haka ko miyasa"? Koko typing ne ban iyaba koko labarin ne ban iya tsarawa ba"?  Narasa Gane dalilin da yasa ban samun comments yanda ya kamata kamar na sauran yan uwana marubuta  shiyasa na dakata da rubuta  littafin Abra saboda. Ba comments shima gamo da katar insha Allahu indai ban samun comments to shima INA maku da Albishi da zan da *katadashi cinda banyi nisa* ba .

*Inkuma wata  matsalace tasa ban samun comments dinku to INA maraba da shawar'warinku  na Gode*




Ammyn khairat Ce 😄😄 golden girl💃🏻💃🏻💔🥰


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



*NA*




Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE2️⃣0️⃣*



________________📖India new Delhi hospital  momy da Alhahi Isah da kuma yar'su Narima yau'kwanan'su ukku hankalin'su duk A tashe domin har'yazuwa wannan lokacin Nurem bai'farka ba kulum yanda yake haka yake kamar matacce ,


Aman Dr sanje ya sanar'dasu cewa komai yana tafiya dai'dai domin yan'zu numfashin'shi ya dai'dai'ta yanda Ake so kuma wannan barcin'nashi duk yana'cikin nasara aikin'su so Aman yace"su su kwantar da hankalin'su su'cigaba da yi'mashi Adu'a kulum suna'cikin jiran tsammani na ta'shin'shi basu Aiki sai yi'mashi Adu'a ba dare ba rana .


Khaziya ma'aikaciyar jinya kya'kyawar mata'shiyar budurwa kuma ba India  wadda ta k'ware Akan aikin ta Khaziya itace ba India da ke kula da Nurem  sanye  take da doguwar Riga  fara wadda tsayin'ta iya'karshi gwiwa sai farar safar'ta wadda ta kawo mata har'gwiwa sai sandal da taxa suma fare  farin Agogon'ta kanta kuma ya sha gyara irin nasu na India sanan lipe dinta  yasha dark peank na jan'baki.


Saman goshinta tayi dan qaramin point na jan'baki.


Hannuwata dauke da wasu  takardu .tafiya take zata shiga room din da Nurem yake domin gudanar da Aikin ta  dai'dai zata shiga room din  Narima ta biyu ta da gide tana'fadin  holle Khaziya 'Khaziya taja ta tsaya domin  suna shiri da Narima so'sai suke hira da ita cikin harshe n turanci kulum intazo Narima nabinta zuwa inda Nurem yake domin su ba'a barin su shiga sai time to time .


 Shiya'sa take dakon Khaziya idan tazo sai tasamu ta biya ciki. Da yake Khaziya bata matsala jini'ta ya hadu da Narima so bata hanata shiga dan haka Atare suke shiga .


Bayan sun gai'sa. Suka yai cikin inda Nurem ke kwance Narima taja kujera ta zauna kusa da shi ta ruqe hannun shi cikin tausayawa tace Allah ya tashi kafadun ka ya'ya dan Allah ka tashi ko dan masoyiyarka .


Haka dai take sa'shi gaba tana sabbatu ya'yin da ita kuma Khaziya ke aikin ta   ita ke kula  da shi da  duk wani motsi na shi wajan juya mashi kwanci  da dai sauran su Khaziya lokacin da taga Nurem ta tausaya mashi Abisa hanlin da yake ciki sannan bata ta6a tunanin dan Najeriya bane  . duba da kalar'shi ba tai kama da tasuba Atunaninta wani balarabe ne kokuma bature sai da ta duba takardun shi ta samu cikakken bayani shi da kuma inda ya fito  tayi mamaki ba kadan ba da  kuma ta iyayan'shi sai ta qara yarda ita dai Khaziya tana matuqar  son Nurem  so sai kuma yake bata tau'sai  wani lokacin in daga ita sai shine haka take sa'shi gaba ta tsare'shi da ido tana shafar sumar kanshi har ta kai ta kawo intana tare da shi ta kan rasa natsuwar ta wani lokacin har dugawa take ta kai bakinta sai tin na shi ta tsotse'Abinta San ranta "" baqaramin jindadin kissing din shi take ba ko yanzu da suke tare da Narima qagare take da tafita domin ta samu sakewa cikin harshen turanci tace da Narima ta fita zatayi wani Aiki Narima tace oky ta fita matso da kujerata gaba tayi tasa hannun'ta tana jamashi Zara zaran yatsun qafar qarshe tasa bakin'ta ta sumbaci qafarta shi tofa koba Afada ba kunsan India wa da sumbata sai kallon shi take yanda fuskar shi kefitar da shaiqi gashi kwance Aman bakin shi dauke da tattausan murmshi .

Ba Abin dan da ke burgeta ga mai'dashi irin cute lipes din shi mashi tau'shi  da su gasu kamar yana shafa masu jan'baki saboda colour din su  peank ne yau'ma kasa Haquri tayi sai'da ta tsose Abinta San ran'ta  tana murmushi duk jinta take a cikin farin ciki gefen gadon shi tara6a ta kwanta tare da kalelaye shi tofa Abin Yayi qamari Khaziya ....



Abuja yau kwana biyu kenan Narim ke fama da mafalkin shi duk ta shiga da muwa domin yana cikin matsala duk da har'yanzu takasa ganin fuskar shi ... Aman halin da yake ciki tasan yana cikin hali na mugun ciwo ..


Iya da muwa ta damu  bugu da qari Amar nata shira shiran ta fita Malaysia duk Kansu A cikin da muwa suke shi yana damu zai'tai ya barta itama tana da muwa da rashin'shi A kusa da ita gakuama tunani majin yacin da bata San inda yake ba balle taje ta tai maka mashi.


Yanzu Amar  saura kwana ukku ya tafi duk wani Abun buqata ya gama shirya komai ranar kawai yake jira.


Ya siyoma Narim yawa ya kuma buda mata WhatsApp wanda zasu ruqa chart in ya tafi ta kuma ji dadinta so sai ko bakomai zata ruqa dai be mata kewa yau da  yamma maman Umar ta dawo itada dan ta Umar domin yi'ma Narim godia danta ya dawo tare suka shigo da maman maryam suyi mata godiya .

Kuma Ana cikin haka Yar Miro ta hau sukayi magana da ita ..sannan Yar Miro tace Akira mata Ammyn yanzu yanzu nan maman maryam ta taje ta kira tazo bayan su gai'sa Yar Miro tace dalilin da yasa nace Akiraki shine ke uwace ga Narim dan haka dolle ne Ai'ma Narim girka dolle ne mutane su'san da narim na bada magani sanan Abu nagaba shine inaso ki samu gero ayi gumbar shi asa mata sugar gobe Atara Mutane gidannan Araraba masu ita idan Allah ya kai'mi gobe da safe zamuyi magana daku daku kan Wanda ya halarta nizantafi sai Allah ya kai'mu suyi ban kwana ta sauka 


Ammy tace da maman maryam to sai kizaga ko inana makwafta duk kifadama  kowa daganan har bayan Layin mu nima zan gayyace duk Wanda ya dace kema mman Umar ki gayyaci naki mutanan Ammy ta fito da kudi daga cikin jakkarta dubu biyu taba maman maryam tace sai gero da sugar aiyi gumba .


Bayan sun tafi sai  Ammy tace da Inna to Inna kin dai'ji yanda maryam tace Inna tace naji Allah shi'kai mu Ammy tace Ameen Inna to Inna yanzu dai dolle ki'kira dangin Ku ki sanar da su halin da  ake ciki dan suma su samu zowa ai gaban idon su inda tace INA Narim Ammy tace ta fita Inna tai Ajiyar zuciya tace dan Allah bari maganar nan karda Narim taji Kedai Kawai a cigaba  ba sai An fadomasu ba dan dan' gina  Baku sa suke ba 


Ammy ba tace komai ba dan tun ba'yauba ta  ta fuskanci Akwai Abinda Inna ke boyewa game da Narim  domin ita kan'ta Narim tasha fad'a mata tun'da tatashi batasan wani dangi nata ba Inna bata kai'ta kuma wani bai'zo wajan'suba   ita she'da Ce saboda tun'da suka zo da Narim tana goye basu ta6a zuwa ko 'ina ba kuma wani nasu bai'ta6a zowa ba Ammy tayi Ajiyar zuciya tace to shikenan Inna bari ni na koma gida sai Allah ya kaimu gobe n Inna ta'"to Nagode Allah shi'kai mana Ran da lafiya Allah ya bar'zumince Ba Abinda zamuce sai'dake sai dai Allah ya biyaki da gidan Aljannar Firdausi Ameen Inna ba'komai Ai An'zama yiwa kai'ne Narim yarta Ce .



Tun'da safiya tayi gidan su Narim  yake cike da dan mutum sai kace ana biki sai hayaniya ke ta shi ya'yun'da kowa kefad'in Albarkacin  bakin shi Wanda mafi yawancin'su yan gulma sunfi yawa wasu kuma  kejin tau'san Karim suna ganin tayi yarinya qarama .



Sai da gida ya gama cika da dan mutum sannan Ammy  tasa Aka shin fid'a babbar tabarma tsakar gidan tsakiyar Mutane yanda kowa zai'ga Abinfa ke faruwa Ammy tace da Narim tazo ta zauna tafara Aiki da yake Narim tayi mafalkin Alhaji malam yace da ita shi zai'fa sau'ka dan haka kafin ta zauna  sai 'da yai Alwalah ta shafa turare so sai Ajikin ta sannan ta shimfid'a darduma kan tabarma sannan ta budeAl'Qur'ani sannan ta sake fashe turare ko Inna sai ta dau cabzi tafara kamar yanda'shi malam ya sanar da ita bayan tayi salati ga Annabi Muhammad (S.A.w.) sai tafara fa falaqi da nasii  kafin kace me sai tafara gyratsa qeeeeeeeey tana tayi kowa ya'yi shuru an'natsu Ana kallon sarautar Allah zuwa can sai ta fara  hammma sai kuma tayi shuru idanun'sun cika da gwalla domin Alhaji malam Akwai qarfi gare'shi shiyasa yafi zomata A mafalki dan in yace ko da yaushe ya Runqa hawa kanta to wahala za'tai .


Bayan su muntina qalilan dan sai da Alhaji malam din Yayi karatun dan laf6an narim din suna motsi Aman bakaji mitake fada to karatune Alhaji malam din ke'yi zuwa can sai ya'yi masu Salama cikin natsuwa da kwanciyar hankali yan'da yake magana kamar kana magana da mutum  gaba daya suka Amsa mashi salama inda yace da su bai son hayaniya su Natsu suji mike tafe fa shi .


Wuri ya qarayin tsit yace da farko sai  mun shiga jikin wannan yariya ne badan mu cuta mata ba dan mudin ba ma'cuta bane   haka Allah ya'qaddara mamu zama jikin'ta dan da tai'makon Allah da tai 'maku da ita kanta domin muma mu bada tamu gudumuwa A gareku Bil'Adama  gumuwar'mukuma itace ta irin 'baiwar da Allah yai'mana tasani wasu magunguna na cutitika dake damun Al'umma  ..da sauran kuma wasu matsaloli na yarn Uwammu masu shiga Jikin Bil'Adama dan cutar dasu saboda Akowacce qabila da Allah ya halitta Akwai mutanan kirki A kwai  na banza to haka ma muma A cikin mu Dana kirki da na banza 'kai tsaye bazamu iya ba da  magunguna ba da tai'makon da muke  sonyi sai munbi ta hanyarku han'yar kuwa itace ta shiga jikin daya daya daga cikin'ku Wanda Allah ya qaddara'ma hakan kamar dai ita Fatima to wannan shine dalilin Tara Ku Anan dan kusani mai'wata matsala ko shi ko wani Nashi Insha Allahu yana iya zowa domin mubashi tai'makon da zamu iya ba shi Aikin mu ba shirka A cikin shi dan mu ba mashirika bane wannan shi no zantafi sauran bayani yan uwana suyi maku yanzu dan muna da yawa sai Anjiman Ku . bawan  da ya iya cewa qala daga  cikin mutanan basu gama wannan tunani ba suka sake jin wata murya irin ta yar'bawa ta masu salam sun Amsa sallamar inda gaba daya zaman Narim ya canza sai kada kai take bakin ta ya dan turo laf6anta suka qara tsawo yace" da su mommma da kannene sannuku da fatan kunzo lafiya kuma kuma  muna  maku  barka da zuwa  kuna Gane  hausana  nifa ba  Hausa so sai Aman inaji small small  .



Yana magana yana kada kai suka ceda shi munaji muna gane yace ayhenn yawa yawa to to to ni dai sunana soja ne soja Ake ke ce man kuma kuma nima musulmi ne    kun gani dai wannan yarinya muna tare da itace ne domin murinqa tai maka maku daga maganin kamar yanda Alhaji malam yace daku ai kun gaisa da shi ko sukace da shi ei mun'gai'sa yace to to yawa yauwa to to shi Alhaji malam duk shine babbanmu  kuma shi bai'son hayani haka yake ko cikin mu kuma shi Adu,o'i ne yake badawa mukuma muna bada itatuwan maganine Ai yamaku bayani ko  ya mana sukace yace"yauwa yauwa to to ya'yi ya'yi wannan shine dalilin ta raku Anan domin kusani ita wannan yarinya tana bada  magani Niyam Niyam koko nifa nifa sunana ta yana man wuya suka Narim take  OK OK hakane Ammy ya kira sunan tare da juyawa inda take Ammy ta Amsa mashi da na'am soja yace yauwa yauwa daman dan  infada maki kayan Aiki nane Wanda yarki zata siye ta Aje mani yauwa zata sai Mani bindiga da Mayan sojoji    Yauwa yauwa  sai ta Ajemani bari na tafi dan yan uwan suma su gabatar da Kansu Ammy tace to shikenan soja Angode sai Anjima kuma za a sai maka kayan ka yauwa yauwa na gode to to sai anjimanku .


To shi dai soja haka yake  maganar shi ba ba haushe bane Aman musulmi ne  kuma soja  ne A cikin  su.


Narim ta sake yain meqa zuwa can wani ya hau cikin muryar kutare ya Yi masu sallama sanan Hannuwan Narim suka juye da bakin ta suka koma na kutare


Bayan sun gai'sa yace da su shi sunan shi Abba kuma shi yana bada maganin da ya shafi quraje masu ruwa da k'ai'k'ai masu mugun yauki wadan da ke futuwa cha6a'cha6a a jiki wadan da Ake cema Abba kokuma Urban da waki ko dan sabara ko kuma daji  duk cikin muryar kutare yake  masu jawabi yace Mutane da dama suna mashi ciwo suna daban da ban kamar yanda na fada maku Aman Ai'nafin ciwo Abba ne sunana shi. Duk mai'fama da matsalar yazo za'abashi maganai. 


Sannan yace idan Fatima ta ta shi  ta sai mashi kayan Aikin shi Hular kaba da jikar buhu irin wadda zai ruqa ra tayawa Akafad'a sai kalami na roba rufafi farare sai fararan kaya Riga da wando rigar Yar shara ..

 Kai masu sallam ya tafi zuwa can sai ga muryar macce bayan sun gaisa tace dasu sunanat a barahaza acema Narim ta sai mata  Zane fari mai saqa  itama  tana bada maganine.


Bayan ta tafi zuwa can narim ta juye ta koma wata masaka kamar mai cutar Inna baki ya juye komai na halitatta ya chanza bakin ta da ya juye ya karkace sai meyo ke zuba tayi sallama cikin wata rin murya wadda ta haddasama duk wani Wanda ke zaune wajan tsorata  wasun su kamar zasu guru dan tsoro  tace dasu koban fadi sunana ba da ganin yanayina zaku iya ganeni Sunana Inna mai shanye sannan jikin bil Adma ya dawo haka kamar yanda nake duk mai fama da irin wannan matsala ta shanyewar'6aran jiki to yazo aba shi  magani .



A cema Narim ta ta nadar  Mani baqin Zane  da turmin Atamfa sai Anji man'ku.


Kowa ya tsorata da yanayin Inna sun qagara ta tafi Allah karabamu da cutar Inna Ameen.


Zuwa dan Wani lokacin sukaji wata murya ta macce ta kwa da masu sallama tana yarfa hannuwa tace sassannunku   da zuwa nice Yar Miro Yar Miro masha sugar idan kana so kaji Labari na sheka Ashin to kabani sugar nasha  nikuma nai'ta suburburo maka can Ce   to Ammy ki dai'cema Amar kafin ya tai Malaysia  ya sai buhun sugar  ya Ajema wallahi ko na hana  karatun .


Sannan ita kuma Narim ta sai man turare mai dan karan qamshi da kayan kwalliya hudo mai Kyau da  eye shadow 


Gaga badaya dariya Akayi sukace keko Yar miro mi zaki'yi da kayan kwalliya tace mizanyin dasu lallaima. Tana magana tana yarfa hannuwa tare da fari da ido tace kwalliya zanyi niba qazama bace kamarku dan in ragada kwalliya tanake saboda samarina samari kuma ei   kai na gaji tafiya zani mai dai matsala yazo za'ai mashi Aki  aman nifa San kudi gareni inni zanyi Aiki  sao Anbani dukiya   mai'yawa  dan ni harda kayan mata nake badawa Wanda zaku kwana kuna Aiki  kai da da sugar da na tsaya kun sha labari  Ku gai'da gida An'gode .


Yar Miro tayi gaba ba qarimin birgesu Yar miro tayi ba domin yAR miro    Akwi bar'kwanci gareta.


Zuwa can sukaji wata irin tsuwa kamar tsun'tsu wasun su kuma sunyi tunanin qara wayace yana tsuwar shi wadda haka shi yake maganar'shi da zasu natsu da sunyi mi yake fada zuwa can sukaji shuru ya tafi sai Yar miro ta dawo tace na tafi na dawo Ba Abin kunya bane 


Kun'qi natsuwa kuji miyake fada shi haka maganar shi  take  sai ka natsu make fahimta shi sunani shi dan Inna Abokin Narim tun na jaririya  tare da ita yana  mata wasa  da tafara girma ya rinqa rikida A qaramin maciji tana wasa  da shi.


Kayan Aikin shi Ammy Shine zummuwa asiya Shi ma A aje mashi .


Muna da yawa Aman sauran sunyi nisa sai wani  lokacin kunji su Yanzu sqi Gimbiya faima ita kuma diyar  sarki  Aljannu Ce. To baza ta zoba domin  bata  zama  a qasa. Sai kan  kujera  shiyasa ba zata  zoba Aman duk tanajin  Abinda ke faruwa  akwi. Mulki da izza A tattare da ita dan   ba ta cika. Magana ba.  Kai in taso kuyi ta magana  tana jinku bazata tan kaba  muma haka muketa fama da ita .


Ni zan tafi zakuji  qarin bayanin ta ga soja wata rana domin shi ke sonta 





Zuwa wani lokacin Narim tayi kalma shada ta dawo dai dai jikinta sai ciwo yake  mata  sai sannu suke  mata. Kwance tayi kan tabarma. Da dama sun tausayawa mata


 Ammy tasa  maman maryam duka taraba musu  gumba kowa Aka basu. Ammy race to yanzu dai. Kowa yaji kuma idon shi ya Gane ma wanan shi dalilin taraku mai matsala sai yazo


Dan Allah. Mun gode da lokacinku da da kuka bamu Allah ya saka da Alkairi Allah ya maida kowa gidan shi lafia bayan haka Alhaji malam ya ba da magunguna suna cikin sabuwar tukunyar da suke kawo idan Yayi Sati za Arabashi ga Al'umma babba da yaro kowa yasha nan da sati daya ga mai buqa ta sai ya dawo  ya Amsa sai Anjimanku kowa ya fara kama gaban shi  cike da Al'ajabi gaskiya ne Aljani gaskiya ne Allah kasa mudace Ameen








More comments more typing 





Ammyn khairta 💔💃🏻💃🏻💗😄golden girl


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


*NA*



Yar mutan jibiy

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*PAGE2️⃣1️⃣*



__________📖Bayan kowa ya watse yana fad'in Albarkacin bakin shi na mutanan boyen da suka sami Narim babu wadda tafi birgesu cikin Aljannu irin YAR MIRO.


Bayan sun watse Ammy tace da Inna to Inna yanzu dai Anyi Ma Narim girka sai muta yata Da Adu'a Allah ya tai'maka yabada 'sa'a kuma zan'sa A'anso mata maganini Baki saboda tayi yarinya da yawa kowa da Abinda zai'ce game da ita  ni zan tafi ke Narim ta shi ki koma d'aki ki kwan'ta ki huta Narim tace" Ammy na gode ta Yi daki Ammy ta bita da ido tana tausan Narim sosai Arayuwae ta bisa gado ta kwanta ta mimeqe saboda gaba daya ta gaji da yawa gashi dukkan illahinrin sassan jikin ta ciwo yake Ammy ta ta shi ta nufi dayan d'akin da Aka ware ma Narim Dan  gudanar da aiki tukun yar da Alhaji malam yace"ya aje da sasaqen mugunguna gasu nan kala kala sai Ammy ta zuba ruwa sai da ta cika tukunyar da ruwa sannan ta rufe sai bayan sati daya maganin ya jiqa sai A rabawa Al'umma kowa yara da mayan sadaka,


Da tafito tayi ma Inna sai Anjima tayi gida .


Narim ta samu barci sai wajan Azahar Amar ya shigo dauke da kulolin Abinci rana  ya isko tana kwana bakin gadon ya zauna sai bacci take cikin kwanciyar hankali Aman duk da haka kana gane bacci ne na gajiya duba da yanda tayi dai' daya bisa gado ya wayar shi ya Ciro yai mata slfi📱dai dai fuskar ta da gashin kanta ya zubo mata  sai Abin ya birge shi dadda6ata yayi ta motsa tana Dan bude idanun'ta da sukayi mata nauyi da shi tayi karo ya dau wanka cikin qananun kaya blue din Wanda da farar riga kan shi ya sha gyara duk da ba suma gare'shi so sai ba aman ya mata gyara irin na samarin Zamani sai qamshi yake zubawa sake rufe idonta tayi sannan ta sake bude shi akan shi .  .


Yace sannu masoyiya ta shi time din sallah na wucewa gashi kuma yunwa nakeji ya dafe ciki tare da fad'in wayyo Allah na ai da sauri ta ta shi zaune tana fad'in my Amar lafiya sai ya dago kan shi cikin wani irin salo yace wallahi uwar hanjina ta qulle dukan wasa ta kai mashi suna dariya tace" uwar"hanjin'nan Abata haquri har'inyi sallah .


Tayi toilet sai kallon ta yake yanda yanzu girma ya fara kama'ta komai nata na budurci ya fiti more Abinda sukafi rinjayar'ta nonuwanta da hips dinta UWA uba mazauna domin koya tayi tafiya ko ta motsa jikin'ta sai sun juya haka take ga gashin kanta Wanda yanzu tsayin shi ya wuce misali Dan ya qara saukowa har wajan mazaunan ta gashi da santsi duk yanda A kai mashi sai ya war'ware Dan kwanaki har sai'da ta datse shi Wanda Ammy tai',tai mata fada tace tayi butulci bai kamata Allah yai'maka bai'wa kalalata wani yanacan yana nai'ma bai samuba Ammy tace kar'nakomaji kar'nakoma gani kin datse gashinki to Narim tace ta kuma ba Ammy Haquri domin taga ranta ya Yi mugun 6aci.


 Amar ya'yi Ajiyar zuciya yace tun yanzu kenan  da shekarunta basu wuce shabiya ba aman ta ko INA ta hada komai komai yaji INA ga ta kai Ashin hummmm shiya SA kokadan bai'son nisa da Narim Dan kar wani yayi mashi shigar sauri Narim CE ta fito daga toilet ta shin fida sallaya ta ta da  sallah kafin ta ida ya shiga kicin ya dauko  filat da cop ya zuba masu Abincin da ya kawo jalab din shinkafa da taji naman kaji da kayan lambu sai qamshi take tun kafin Narim ta ida sallah taji cikin ta na murdawa saboda qamshi da ya cika mata hanci😫 Amar najin ta sai da yayi dariya😄


Ko sallayar bata nade ba ta nufo shi koda ta zauna shikuma ya dau spoon yanata sanqama'mata Abaki yana bata yana kallon ta ido cikin ido har ta kai dai Narim ta tsargu da kallon da yake mata ta kware da sauri yake mata sannu ya dauko ruwa ya bata tasa shi yazata zafin Abincine ya kware ta Dan haka ya koma bata da hannun shi idan ya dibi Abinci sai yasa bakin shi ya hura matashi sannan ya bata kuma duk da haka bai'dai na yimata wannan kallo ba Wanda bai'ta6a Yi mata irin shi ba ita ma Narim din hannuta tasa ta dibi Abinci tana bashi ya kuma bude bakin shi ya lamushe a haka su kai"ta ciyar da Kansu karshe da ya qoshi ya cije mata yatsa aiko tasaki qara yana yarfa hannu idanunta taf hawaye da man Narim ba dai shagwaba ba Inna duk tabatata da sangarta ba Abinda yafi birge Amar yafi sashi mushadi irin yaga tana shagwaba musamman ma yanzu da junnu suka sauka gare ta duk muryar ta ta chanza ta kuma kar ta yara mai  dadin gaske.

Gani hawayen sunqi tsayawa wani na Koran wani yasa ya kamo hannu nata yasa cikin Bakin shi ya tsotsawa da fitowa yana hura mata iska yana mata sannu cinda tunda ta ta shi jinya ta tashi da rigamar gsky jawota yayi ya rungumeta yana lallashinta ta hanyar buga bayanta sunjima A haka sannan ta ta shi jin Inna ta shigo ta kamata ta zaunar da ita tace Inna sannu Inna tace yauwa Narim Allah yai'maki Albarka Narim tace Ameen Inna .


Abinci ta zuba ta bata taci ta qoshi ..


Sannan ta dawo wajan Amar tace"da shi my Amar tunda kashigo naga kana cikin damuwa gayamani mike faruwa kamar jira yake yace maganar tafiya tace Malaysia gobe shine kikaga dukk na damu Narim ban San tafiya na barki ban San yin nesa dake kokadan.

Jinake kamar nafasa tafiyar nan sabodake ban San wani hali zan Shiba idan Aka wayi gari ban ganki ba .Narim yazanyi yazanyi ina cikin damuwa...


Duk da itama ta damu so sai Dan gabanta sai faduwa yake  ita kanta tasan rashin my Amar dinta kusa da ita babban ta shin hankaline Dan sai tafishi shiga damu fiye da tunanishi tun tashinta ta tashine ta ganta da Amar dinta mai'sonta mai'son gani farin cikin ta Wanda bai 'da damuwa sai tata farin cikinta shine nashi bai'taba cuta mata ba dai'dai da rana guda suna matuqar San  junan'suda kuma girmama juna  bai'ta6a tafiya wadda take ta kwana ba  kuma duk saboda ita Dan yasan cikin damuwa zai barta dai dai da yini guda sukayi basu haduba sai sunji Ajikin su Dan harji su basu lafiya .

Aman gashi yanzu An wayi gari zasuyi nesa da juna tafiya har ta tsawon shekaru biyar zuwa shidda .


Aman yazama dolle na qarfafa mashi gwiwa akan tafiyar shi domin ciganmu ne   Dan Idan har yagano ban San tafiyarta shi to sai ya barta Dan ba tun yawo ake shirya tafiyar yana murjeta ba Idan kuma tayi haka tayi sankai .


Dan haka tayi Ajiyar zuciya tace kai haba my Amar kace gone jirginku zai'daga sai Malaysia Kai Ubanji Allah ya tai'maka Allah ya bada sa'a  Allah yasa Aje asa'a  ai karatu mai Amfani INA matuqar murna my Amar sai',dai zanyi kewar ka wallahi Aman tafiya karatunka shi babban farin cikin na Ina Alfahi da da hakan tunda tafara zuba ya'yi ta gumi yana zuba mata ido duk da yasan Narim qarfin haline take Amaganganuta Dan dai ta kwanyar mashi da hankaline take haka Aman shi yadan ba haka bane domin yaga tarin da  damuwa da fargaba  a tare da ita shuru yayi yana jinta har ta gama maganganunta bai'ce komai ba da ta kai Aya yace ta ta shi ta SA hijabin ta zasu fita tasa su kai Inna salama suka fito gidansu suka nufa bayan sun gai'sa da Ammy yace ma Ammy sun tafi sai sun dawo Ammy tace  to kar kujima Matar shi ya shiga suka dau hanya kuma har yanzu bai magana ba Narim duk ta damu sai tariyo maganganu da tafada mashi take taji Ko Akwai inda ayi kwaba sai taga babu wata magana ta Bacin rai A ciki

Kasuwa suka nufa ya gyara parking suka fito yace da ita kayan da mutantaniki ki sukace Asai masune za a siya daga haka bai'sake cewa komai ba ita bata Masan da za'a asai masu wasu kayaba duk Abinda Aljanun suka fadi A sai  masu Ammy tayi ma shi Bayani komai sun hado  masu turarika kuma ba'a magana  sai buhu biyu na sugar na YAR  Miro  sai zummuwa ta Dan Inna   


 Daganan sukayi shagon shopping inda ya hado mata kaya nagani nafa  kayan kwaliya ko  ba'a magana turaruka kalolin Wanda take so wajan bara da pants suka nufa sai zabo bireziyoti yake da wanduna ita dai ido ne nata Dan tarasa bakin magana sai ma kunya da yake bata idan yana daga bireziya ko wando sai ta rufe Idon ta  daga nan wajan shaqatawa suka nufa aka kawo masu  Abinci da nasha  


Yace da ita cikin daura fuska  gobe jirgin qarfe takwas na safe zanbi zuwa Malaysia   saboda haka Narim ke ba yarinya bace kisan Abinda kikeyi banda Tara samarin banza kuma inda so nazama samu ban son ki saurari ko wanne saurayi domin har'yanzu ke yarinya CE  saboda haka kikiyaye  kiji tsoron Allah a duk inda kike kisan Allah yana tare dake da da dayanzu ba daya bane yanzu kin fara girma kowanne na miji hankalin shi na wajanki Dan haka sai kinyi taka tsantsan kin kama kanki kinsa  Allah A gaba sai Allah ya dafa maki Inna dai ba gani take ba kuma basan ita da Ammy sun Baki tarbiya yanda ya kamata Dan Allah kiriqe tarbiyar da suka Baki hannu bibiyu Wannan shine nasiha ta A gare ki Narim  tunda yafara take mashi kuka saida ya kai aya yace"da ita to kuma minene Abin kuka nasihar kebaki so komai dago kanta tayi tana kuka tace ba kai bane kake fushi dani gashi kuma ban maka komai ba A'a  ni ban fushi dake ganinayi ke Baki damu daniba nace zan tafi inata jimamin rabuwa dake kekuma sai murna kike zan tafi ban ta6a sanin na takura maki ba  irin na yau.


Shiyasa ka sai kikaga na damu rungume shi tayi ni wallahi baka ta kuraman ba Indian tani bakin kayi zamanka ba kulum muna tare INA kollon ka to sai dai in son kayi karatu shiyasa Aman bakaji yanda zuciyata keman zugi da zafi ba .


Hummmm bawani ke kina so naje nai'karatu Aman ke kinqi  naki karatun ni da kai badayaba my Amar aqalla inajin yare ya kai shidda daga cikiko harda na qasar  kwaddi buwar jikina yana bani kamar inada Alaqa da yan qasar domin INA yawaita tunani qasar inajin yaruka dadama Wanda duk Alhaji malam ya koma masun shida qanan shi sannan ABU nagaba yafi Nana taman  yaran kwaddi  buwa kuma nima nafi son shi duk cikin yarika nafi jinshi Ajikina duk da dai malam yace ma kwaddi buwa qasace mai tarin yaruka kala kala Aman ya sanar dani wata rana zanje qasar sannan India zani da wannan yare Wanda ya koyaman zanyi magana ..


To kaga Niko karatun mi zanyi bakin gwargwado India sani cinda ni nasan nafika sani wasu Abubwa a kwai yaran da nakeji kai bakaji shiyasa nake kaje kayi karatu ka koyi yaruka kala kala .


Amar yyi ajiyar zuciya domin yanzu lamarin Narim yabar bashi mamaki  yace da ita to naji kuma zan dage sannan idan ya sayyadi yazo ki rinqa zuwa daukar karatu kuma Dan Allah kibar bashi tsoro saboda har yanzu tsoronki yake kulum gani yake kamar Alhaji malam zai isko shi Narim tayi dariya tace insha Allahu   Amar yaciro wani kyakyawan zobe ya Samata yace   zoben Alqawari ne kiman Alqawari bazaki kula kowaba har sai na dawo tace my Amar nayi Alqawari yace nagode daganan sukayi gida Ammy taga Maya sannan gaba  dayansu sukayo gidan Inna Akajera ma Narim kayan Aikin ta.


Sun Raba dare suna hira Narim da Amar domin dai gidan su Amar ta kwana saboda ta fiyar safe da zai'yi ya bats wayar ya bude mata WhatsApp domin Idan ya tafi surunqa chart ta kuma jidadin hakan tayi murna sai wajan qarfe biyu suka rabu yayi d'akin shi ita kuma tayi kicin din Ammy ta fara aiki cikin daran ta soya mashi miya tai mashi dambun kaji da nanama da na kifi  duk ta zubasu Inda ya kama ta sannan ta koma  daki ta rubuta mashi zungureriyar wasiqa  ..


Tun Asuba suka gashi bayan sunyi salloli Ita Da Ammy suka shiga kicin Dan hada Abin kari sannan taje tayi wanka ta shirya cikin doguwar Riga  Marum tayi Kyau so sai Abinta tamkar balarabiya sai zuba qamshi take Ammy sai kallonta take dakin shi ta nufa yana toilet yana wanka ga kayan da zai sanan bakin gado sums suit ne marum  kalar nata gefe guda kuma akwatinan da zashi da sune tai'maza ta bude Akwati guda tadamashi Abinda ta kawo mashi da wasiqar  da tai'mashi.


Tana zaune ya fito ita kuma ta juya mashi baya murmushi yayi Narim na birge shi saboda kunyar ta sai da ya shirya tsaba tanajin fesa turaran shi  yazo ta bayanta ya rungume ta yana shaqar qamshinta


Ta da ta yayi tsaye suka kalli junan su ta mirror sunyi Kyau Abin su wayar shi ya dauko sukayita zuba photo na sunyi Kyau soso A photona


Time na tafiya suka sauko parlour suka karya Wanda duk ba wani Abinci kirki suka  ciba..


An dau kayan shi Ansa mota suka fito danyi mashi rakiya zuwa airport sai da yake ya qarayima su inna bankwana sai Adu'a   suke mashi da fatan Alkairi Inna harda kukanta sabo kenan turken wawa daman shi Akewa kuka..



Airport  sun isa Narim suna zaune  kan kujeru kafin jirgin su ya tashi duk  sun Shaga damuwa ita  kanta Ammy da Alhji Bello daurewa kawai suke musamman Idan sun  kalli su Amar sai suji duk badadi domin sun saba da juna koda Aka fara kirna fasinjoji Narim  ta laqanqame Amar ta fashe da kuka shima idanunu shi jajir sai lallashin ta yake koda Aka kira sunan shi sake ruqe shi tayi GAM da qyal Ammyy ta kwaceta jikin shi shikuma tunda ya juya ya tafi bai  wai'wayo suba yanaji Narim nakiran shi my Amar Aman ya qyalata domin kuka ne yake  sai da jirgin su ya saga sarararin samaniya ya bace ma ganin su sannan suka juya gida suna mashi fatan Alkairi da fatan sauna lafiya.








Amyyn kharita


*GAMO DA KATAR*


Yar makahi



*NA*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)




тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*P2️⃣3️⃣*



___________📖Inna ta samu ta lalla6a Narem  ta samu tayi shuru tana jiran malam ya shigo su tautauna Akan wannan matsala da ta kuno kai  " ita kuma Narem bacci ya dauke ta  sai Azahar ta tashi tayi wanka tayi sallah sannan ta kunna wayar'ta message din Amar ne ya shigo har guda biya duk dai Akan tambayarta ko lafiya ta kashe waya ko kafin ta gama karanta massage din ya sake kiran'ta salam tayi  mashi sai',da yaja ajiyar zuciya  har'tana jiyo shi sannan ya Amsa mata salamar domin shi kad'e yasan yanda yakejin zuciyar shi cikin sanyi murya yake mata magana Wanda ita kuma duk ta rud'e da tambayar'shi ko lafiya cewa take my  Amar lafiya naji muryar'ka wani iri ko baka lafiya 'numfashi yaja yace"da ita lafiya lau kawai'dai ina kewarki ne Ina kewar'gida .

Aman naga ke Baki kewata Narem Baki damu dani ba  my Amar miyasa zakace haka Kai kanka kasan na damu dakai fiye da tunanika hummm kindamu dani kika kashe wayarki kuma kinsan zan nemeki . 


     Tunjiya nake nemanki ban samu ba kindami dani kika 6oye mani Abun Shekara da shekaru kina fama da shi kika 6oye man shine zakice kin damu dani 



     Ban'ta6a tunani haka  daga gare'kiba Narem Aman ba komai Na gode kuka ta feshe mashi da shi tana bashi haqiri domin yanda takejin muryar'shi yana magana ba haka tasaba jin'shin domin daji Kasan ranshi 6ace yake Dan Aduniya bata San 6acin ran My Amar dinta kamar yanda shima yake gudun 6acin ranta bai'so ya ganta Ada'muwa kuma bai'son ganin kukanta ko kad'eb yanzu hankali'shi ya tashi duk ya rud'e. 



         Aiko cikin rudewa yace to kuma miye na kuka kin san'dai ban san kuka kinji yanda nakeji idan kina kuka cinda kince nayi haquri na haqura Aman"dai kar'asake yimani irin haka ..



           Kuma inan dawo'wa kan wannan matsala taki  domin ni hankalina bai kwanta da wannan mafalkin yaron dakike'yiba ?


     Haba Dan Allah my Amar karka dawo katsaya kayi karatun'ka komai zai'wuce  cikin Ranshi yace Narem kenan Dan bakisan yanda nakeji bane Dan tunda ya karanta letter ta ya kasa natsuwa da cikakken bacci Dan har'mafalki yake yarasata. 


Sun juma suna hira sannan ta kai'ma Inna suka gai'sa ya kashe wayar'shi bayan sunci Abinci rana tana zaune tana yankan farce sai taji salamar Baki sun shigo su ukku sun gai'sa sukace wajan'ta sukazo tace to ta kai'su d'akin  aikin ta suka zauna ita kuma ta shiga toilet tayi Alwalla ta fito kan darduma ta  kuna tsintsiyar qamshi tare da fesa turare. Sannan ta zauna ta fesama kan'ta da jikin'ta ture sannan race l kubado sadaka sukace to nawane Abin sadakar Narem tace dasu Dari  suka bada sannan ta jawo cazbi tafaraja tare da yima Annabi salati ..



Zuwacan Alhaji malam yayi masu salma suka Amsa suka gai'sa maganar shi cikin natsuwa da kwanciyar hankali ...sannan yace dasu wake fama da matsalar zubar jajayen ruwa guda daga cikin matan tace wallahi nice malam kusan wata shidda kenan INA  zubar dajin kuma naje Asibiti sun bani magani Aman har'yanzu dai shuru bai'dauke ba kulum cikin zubda shi bake malam yace'ai matsalar bata Asibiti bace matsalar shed'anu Aljannu'ci yace iskane kike tare da shi kuma acikin gidanku yake  so yake ma ya rabaki da mijinki Baki mafalkin ruwa da jarire kokuma ana saduwa dake ketajin yawan bacin rai kiji mijin naki ya fita ranki yana Baki haushi Baki San kokad'en yace zai'sadu dake .


Matar ta gyara zama tace"wallahi malam duk Abinda kalisafo babu Wanda banji duk ina fama dasu ...


Malam yace to baqin Aljanine Aman zan Baki  Wasu Adu'oi da ayoyi kije kiyi insha Allahu za'a samu waraka da yardar Allah kuma Akwai hayaki da Fatim zata Baki  kina turarawa sau ukk Arana zaki rabu da shi kuma kema sai kin yiye dawasu Abubuwan  ki dai'na shigar banza da sauran su kiji kisa A rubuta maki suratu baqara ko Yi tofi kinasha kina shafe jikinki  sai bakwai zaki  idan kika karanta ta sai kitofa A ruwa sai kira sau ukku kina sha har na tsawon kwana ukku kiga tanada tsawo to ukku zaki rinqa raba duk kika yi sai kikasa ukku har tsawan sati guda hakama in rubuta maki za aiyi kikasa ukku shima ukku zaki kasa idan kika shanye asake yimaki har sai kinyi kwana bakwai..


     Sai inna Anzarnahu filailatul qadir  itama kulum ki tofa Aruwa kina sha kafa bakwai kije kiyi nan da sati daya sai ki dawo muji...


     Tayi godiya  tace to malam mizani bada na sadaka  yace keje  ba sai kinbada komai ba  iyaka kiyiman Adu'a tace ta gode


Itama dayar tabada tata sadakar yace da ita kema taki matsalace ta Aljani shike'saki sace sace da dauke dauke  Aman ke sai kin sake dawo'wa aikinki domin sai kin kawo Mani mono marar'hadi cikin shi zammaki Adu'a kije kina sha zaki kawo ma Fatima farin zakara domin shine ladan aikinki tace to sukayi sallama ya tafi da Narem ta dawo sukayi mata bayani komai tana dubwa gefenta sai taga garin magani qulle da  qyallen Atamfa ta buda shi hayaqi ne ta qullama Matar sukayi salma suka tafi.....




*India*



Amar jiki ya fara sauqi domin ya fara motsa yatsun qafar shi kuma ya bude idanun'shi yana ganin kowa sai 'dai bai"ma kowa magana..


    Sai dai ya bika da ido.

Tunda ya fara ganin kowa ya fuskanci khaziya na  mashi shi'shigi sai shi'shige mashi  mata kulum bata ai sai kallon shi dayi mashi yan ta6e ta6e  shi har mamaki take bashi ga shegen surutu duk da acikin harshen English take mashi shi dai iya karshi ya bita da ido  intaga yana kallon'ta har wani daga mashi gira guda take. Yauma kamar kullum ta shigo bayan an sauya mashi kaya wasu fararen kayane masu guntun wando da Riga itama mai gajeran hannu antado mashi da kan gando ya danyi zama kadan Dan yayi dadin kwanci gashi fatarnan ta shi tayi fresh  da ita yayi Kyau ba kadan ba tunda taturo qofa ta shigo  ya dago kanshi yaga itace ya dauke kan'shi daga gare ta ta jima tsaye tana kallon shi  ba qaramin Kyau yai mata ba yanaji idanuta Akanshi yayi banza da ita Dan haryanzu ba magana yake ba takowa tayi wajan gadon shi ta fallo magunguna ta miqa mashi ya Amsa ta bude robar ruwa ta kafa mashi A Baki har qwarewa yayi  wajan shan magani domin ta sama shi ido sai tari yake ga ruwan duk sun wanke mashi jiki sai haqiri take bashi eiyyyya sorry sorry please ...


Ta kama hannun shu ta ruqe tare da shafa sumar kanshi qwace hannun shi ya'yi ya gyara kwanciyar shi ya juya mata bata ..


Itako khaziya murmushi tayi Dan ita har ga Allah sonshi take ba kadan ba musammn yanzu da ya tashi  ta qara ganin kyanshi ...


Cigaba tayi da aikin ta ..


Yanzu Alhaji isah shi ya koma Lagos wajan harakokin shi domin dai yanzu jikin Nurem da sauqi Momy hankalinta ya kwanta kulum sai godiya ga Allah take tare kuma da kai'kukanta Ga Allah ya kawo masu Narem aduk inda take Allah yasadasu da ita  domin dai itace cutar dansu..



Da yamma Narima ta shigo tayi ci kwaliya domin zamanta da khaziya har gidan su take binta  sanye take da sari  yayi matuqar Yi mata kyai domin ta koyi SA sari   a wajan khaziya  tayi Kyau so sai Abin ta yanda  ba India Dan dai ita Narima baqace Aman ba wuliq ba ..


Nurem ya dago suyi ido hudu da ita  ya qyafitota da hannu ta qarasa wajan shi ta kamashi ya tashi ..


Yace my sis wannan irin gayu kinyi Kyau so sai yeyyyyyyyye  Narim tace tayi tsalle ta fada jikin shi tana murna Yaya Nurem yau kai ne kayi magana kai Allah na gode maka Alhamdulilla  Allah na gode maka....



Shima dariya yayi gani far in cikin qanwar'shi  shima yayi farin ciki so sai domin yana son  qanwar'shi so sai yanda take kulawa da shi sumar tsaye khaziya tayi ba qaramin Kyau  Nurem yayi ba da yayi dariya dumful din shi ya lotsa ga haqoran shi farate tass dasu da siririyar woshiryar shi ..


My Nurem jiki yayi sauqi ko  ya daga mata kai  yace ina Momy ta  Narima ta Fita shikuma ya lumshe idanun shi gani khaziya ta nufo shi Momy ta shigo jikin ta har rawa yake tana fading Alhmdll sauqi ya samu ta rungume shi ..


Tana mashi sannu da ya jiki sai murna  suna ta fira cikin  yaren Hausa khaziya tayi kasaqe tana  jinsu domin ita dai bajin Hausa take ba sai Hausa tasu ta birgeta taji tana sha'awar koyan Hausa ...


  Inda Nurem yace ma Momy shifa ya gaji da  hospital dinan Asalme shi cinda yajik sauqi kuma jinkinshi ya bashi ya kusan haduwa da Narem kwananna Dan haka shide A Salme shi Momy tace to insha Allhu Aman ka qara haquru jikinka ya qara murmurewa ..



Nima ba kai'ba ni kai'na inaji ajikina yarta ta kusan dawo'wa inajin hakan Allah dai ya sadamu da Alkairi Sukace Ameen.......






Ammyn khairat




*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



   *NA*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


   Daga Alqalamin golden girl

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*wannan PAGE sadaukarwane ga yan group gamo da katar inajin dadin sharhinku*

@musamman ma 

Aminiyata Maryam 


 *mmn Ilham

Ummul khairi

Nusaiba iliyasu

Mmn mardiya

Feenar

*Mmn Nusaiba*

*Dakukan masoyana na group gamo da katar golden girl na godiya da comments* *dinku mai* *matuqar sata nushadi*


*PAGE2️⃣4️⃣*



__________📖bayan kwana biyu jikin Nurem yayi sauqi Aman dai har yanzu yana Aman jini domin shine matsalar'shi Abin ciken Sanje babban likitan ya sanar dasu zuciyar shi ta warke bawata matsala Aman abinda yasa shi shiga   damuwa shine aman jinni da yake Wanda har yanzu basu gano musabbabin shi.


Yayin da shikuma yaji garas ya matsa da a sallame shi haka ko akayi yau an rubuta masu ta kardar sallama 


Sun shiga garin na India domin shaqatawa ya siyi sari kala kala masu shegen Kyau da tsada ga zobuna diamond da na zinari ya siya guda biyu masu Harafin N&N


Momy sai kallon shi take wani lokaci sai tai ta ganin Dan nata kamar zautacce .


Haka Narima tai'ta tayashi suka judo kaya kamar mai'shirin hada lefe.


Duk Abinda ya siya sai domin Narem sai yaji farin ciki ya kama shi dudine suka kasa bakadan ba sudawo A gajiye Allah sarki khaziya duk ta shiga damuwa so sai Dan tunda  take aikin jinya bata ta ta6a jinya marar lafiyan da ya shiga ranta ba irin Nurem tana jin shi cikin jini da 6argo..


Itama ta hada ma Narima tsaraba sari kala kala da qananu kaya sarqa goal da A warwaro  zobuna da yankune masu kyau na  fashation

   


  Narima sai zuba mata godiya take inda sukayi exchange din number

Dan suriqa  gai'sawa momy sai da khaziya tai mata Alkairi duk ta damu domin hotal zasu su kwana da safe subi jirgi .


Inda Nurem yake ta nufa duk ta da birce tarasa miza tace mashi gani haka Nurem yai mata murmushi yace  cikin harshen su na India domin yanaji yaran  ido yace da ita khaziyyyyyyya sai da yaja sunanta itako harda rufe ido jin take Nurem yafi kowa iya fadin sunnan ta 


Yaci gaba da yimata magana da indiyanci Wanda ita A tunanita ko baijin India Ashe yanaji Dan yanda yake yaren nasu Kai. Ka dauka shima ba India ne


Godiya yai mata Abisa kulawa da taba shi inda yace da ita zasu tafi Allah yaqara  qaddara saduwar su da Alkairi kuma shi zai runqa dawo wa lokaci zuwa lokaci domin gani likita ..

Hawaye suka zubo mata ..


Ta kawo wani Dan qaramin Abu nade da wata Leda mai'walkiya ta bashi ya Amsa yai mata godiya..


Da motar ta ta kai su har hotal din da zasu kwana Dan taso suje gidan ta su kwana Nurem yaqi  suna zaune a hotal sai kallon shi take indashi kuma yaqi kulata sai satar daukar shi photo take ya dago suka hada ido domin yaji qara   daukar shi photo da tayi kuma ita da Narima yanaji tana fadamata tanasan yayan ta inda Narima  tace to ta fadama shi khaziya tace tsoron shi take bai'dariya kulum cikin tsare gida yake harda kukan ta ..


Magana yayi masu yace. Da khaziya ta bashi muntina kadan zaije ya dawo tace  to


Fita yayi wajan inda Ake sai da kayan Zane  yaje ya hado komai ya samu wuri wajan ya zauna domin wajan duk masu drowning irin na shi kowa da Abinda yake drowning shima ya cigaba da nashi drown din Narem  ya zana  sai shi gefenta ya dafa ta sai khaziya gefen Narem inda daga qasa ya rubuta Narem is my olly wafe

Khaziya my friend..


.ya gama sunyi Kyau so sai inda wasu daga cikin India wa suka zagaye shi suna kallon Dan ya birge su ya iya Zane so sai sugaban masu Zane na wajan shima yazo ya gani inda ya tambayi Nurem sunan shi ya gaya mashi harda qasar da yake sannan inda Kumar sugaban masu Zane nawajan yace da Nurem zanan shi ya birge shi Dan Allah koyazo ya dauke shi aiki Nurem yayi murmushi yace da shi Ah'ah domin shima yana kishin qasar shi Dan haka qasar shi ya kema  aiki domin karuwar qasar shi da cigabanta har'ma wasu ta kardu Nurem din ya nuna mashi na qasar London inda suma sun so yai'masu Aiki yaqi Aman wani time yana zuwa idan du nemeshi akan wani drowning daya shige masu sai yaje yai masu *Kumar* yayi Ajiyar zuciya yace ta Dan Allah in badamu kaga wani zanenan kusan wata ukku kenan nake yinshi Aman har yanzu na kasa hada shi ko zaka duba man Nurem yace da A dauko zanan ya gani Aka dauko kallo daya yayi mashi yayi murmushi domin shi A wajan shi tsohon ya Yi ne ya Dade yana yinshi cikin muntuna qalilan ya hada mashi shi  sai ta6a mashi suke suna sumbatar shi da rungumar shi ..

Mrs Kumar yayi matuqar barin cikin Dan harda hawayan shi ya bama Nurem a Ward din shi da Akabashi shima A India Ama tsayin shi na sugaban yan Zane na India da yafi kowa iya Zane sai gashi yau yaga Wanda ya dame shi ya shanye wajan Zane Zane be Aka bashi na meliyoyin kudi wata ukku yana fama da zana shi Aman ya kasa sai tashi Nurem cikin minti talatin ya kammala shi dolle'Nurem  a yaba mashi Nurem qin Amsar kyau tar shi yayi yace Acewar wannan kyauta CE mafi girma da daraja bai kamata da ya bada kyautar taba ya Aje Abinshi bar diyan diyan shi sugani suyi Alfahi da ita su San cewa kakansu gwarzo ne *Mrs Kumar,* ya fashe da kukan farin ciki inda Anan take suka qula qawance da kuma harqallar kasuwanci duk da cewa Mrs Kumar ya girmi Nurem dagana Kumar sukayi musayan number kuma yabama Nurem kaso biyu na kudin Zane da Aka bashi Nurem yaqi Amsa sai Kumar yanuna 6acin ranshi sannan ya Amshi kaso daya da zai tafi Mrs Kumar yace suyi slfei📱 Nurem yayi dariya ya dau ta kardae Zane ya zanasu shida Mrs Kumar ya Yi rubutu daga qasa my friend  biyu ya zana ya dau daya yaba Kumar daya har hotal din su Mrs Kumar ya kai Nurem  inda sukayima juna Alqawarin ziyartar juna sun gai sa harda momy ..da Narima da khaziya Mrs Kumar ya tafi Nurem yabama Khaziya zanan su ta buda tana gani tare da fadin wwo domin sun hadu Aman khaziya ta tsai da kallon ta ga Narem  ta hadu iya haduwa duk da yana Zane Narem ta hadu INA ga taganta A zahiri dolle Nurem ba zai kula kowacce macce ba domin Narem ta hudu ta ko INA ta hada komai ita kanta khaziya ta Rena kanta duk da kasancewarta ba India kuma kyakyawa Dan ko A India tanace  gasar sarauniyar kyau duk  shekara Aman gani Zane Narem yasa duk jikinta yayi sanyi domin ta fita ta ko INA kuma yanzu tasan Nurem yafi qarfin ta Dan mai kamar wannan to  bashi bawa ta macce  gashi kuma yace olly wafe yana nufin daga ita ba qari ..


Jiki A sanyaye tai masu sallama kowa jikin shi yayi sanyi domin sai momy ta fusanci khaziya nasan danta

Sun qara yima godiya Narima ta biyo ta har bakin  harabar hotal din inda ta Aje motar ta  khaziya tace da Narima Ashe yayanki dizayinane  Narima tace da ita ei ya koyi zanene saboda wannan a ta qaice sai da Narima ta bama khaziya labarin Nurem da Narem kuma ta sheda ma khaziya cewa rashin Narem ne mafarin ciwon yayan ta khaziya harda kuka domin ta tausayawa Nurem  ba kadan ba tai'mashi Adu'a da fatan Alkairi duka rabu ..Narima itama ta shigo jikin duk Asanyaye tana tausan khaziya sosai idanunta  sun cika da kwalla koba komai Dan zaman da dukayi sun shaqu da khaziya  gashi kuma tana San yayaynta duk mai San yayanta itama tana San shi..


Nurem yaba momy labarin yanda sukayi da Mrs Kumar da kuma kudin da yaba shi momy tayi masu Adu'a da fatan Alkairi akan Allah ya dauka'ka kasuwancin nasu


Jirgin karfe goma na safe sukabi Yanzu kuma jirgin su ya sauka A Lagos  inda Alhaji Isah ya zo da kanshi ya dauke su cikin farin cikin Dan ganin Dan Nashi jiki yayi sauqi


To su Nurem Allah ya hutar da gajiya


Bara Mu leqa. Nurem


*Abuja*



Yau su Ammy ita. Yar tata Narem sai Aikin girki Duke domin Ammy kanwarta dake Lagos zata zo mata  ziyara dakuma kawo  YAR ta ga Narem Amsar magani YAR nafama da rashin  lafiya ta faduwa lokaci zuwa wani lokaci shine Ammy tace Akawota wajan Narem Aga ko Andace. To shine yai zasu zo!!!!!!!



Kuyi haquri naso nai maku dogon page yai to hakan bai samuba INA cikin hidimar Viki 💃🏻💃🏻💃🏻😄😄





Ammy khairat golden girl


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


  *Na*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*HAPPY BIRTHDAY 🎂🎂🎂🎂YAYA HAYAT ADIMIN OF ADIMINS*

*My Allah long life and more blessing u yahayat*💃🏻💃🏻💃🏻 happy birthday too u🍩🧁🧁🍩🥮🍡🍡🍡🍡🍡🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭🍭Yaya  hayat Allah ya qaro shekaru masu Albarka Ameen

👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*wannan page sadaukarwa'ne ga yan ungiyar proficient writers Association ungiya mai hadin kai Allah ya qara mana fahimtar juna Ameen👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻👏🏻*



*Page2️⃣5️⃣*



_____________📖suna Narem da Ammy sun'gama komai na tarban bakin su inda Ammy ta zubama Narem Abincin su tace da Narem nasan Baki tsayawa kici Abinci kina ce ki tsaya saboda haka ga shi kije kuci ki shirya kafin bakin su iso nima bara na shiga wanka Narem tayi godiya ta fita Ammy ta bita da kallo tana murmushi halayan Narem summata ...


Narem ta isa gida ta zuba Abinci itada inna sukaci sannan ta dibi wani a kula ta fita rumfar malam hard'o tanufa tai'sallama taba shi Abincin'shi ta dawo gods domin shiryawa toilet ta nufa tayi wanka ta shirya cikim diamond  din doguwar rigarta mai'shegen Kyau mai dogon hannu CE rigar irin hannun nert dinnan tayi kwalliya Abinta tayi Kyau ta feshe jikin da turare masu qamshi da dadi tayi ruling din kanta da gyalan rigar sannan ta fito zuwa gidan Ammy saboda kiran Ammy daya shigo wayar'ta hello Ammy tace bayan da daga kiran can Ammy tace"maza kizo gasu nan sun iso  OK ganinan zuwa tace''tare da kashe wayar Narem ta dubi Inna da duk ta mai'da hankalinta wajan tufkar igiyar ta tace" da ita Inna sannu da aiki bari naje na dawo na kama maki aikinnan yawwa Narimatu wallahi duk nagaji jikina duk ciwo yake naso na Dan yawata na motsa jikina qafafuna duk sunyi man tsame ayya Inna sannu bara to nai'sauri na dawo sai na Dan mammatsa'maki qafafun kiji ko sun Dan sake ..kaiyya Narem ba'abinda zai'sake qafafu'nan inba yawatawa nayi ba  hummm Inna kenan cewar'Narem to Inna ina kikeson zuwa ...Inna tace ni'dai Narem jeki dawo mudan zaga gari kinga kwana biyu bamuje yawon bara ba Narem ta zaro ido tace" Inna yawon bara wacce irin bara kuma ni nazata kin bar'batun bara gaskiya Inna nidai nayi girma da bara ba inda zani Inna tace" eyyyaye Narem kinyi girma da bara wanne iron girma kuma yaushe kikayi girman har'ni bansani ba duka taushe na dai'na Yi maki wanka Halan kinfara gulallai ?Narem ta ruqe haba🤔tace"kai Inna menene kuma gulallai kaji  ja'ira inji Inna kina nufin Baki San gulallan ba "?wallahi  Inna ban SANI ba to shikenan Mateo na gwada making Narem ko ta matsa Inda Inna ke zaune Inna tasa  hannun'ta tana lalubar Narem Narem ko tsaya tana jiran ganin Ina gulallai Duke Ajikin'ta sai dai taji Inna tayi charaf da nono ta Narem taja baya Inna ta Dora Hannu Aka tace" Narimatu innalilahi kece gulallai suka  cika maki. Gaba haka ni ban sani ba Narem tace" kai Inna daman wanan shine gulalai to inafa zaki sani cinda Baki gani gaskiya malam ya dawo Aure zammaki Aure kuma Inna wanne irin  aure"


In kinga Ammy sai kirana take bari naje..


Inna ta Dade tana Al'ajabin jin mono Narem da girma har'haka  yazama dolle A'Aure da yarinyar nan inji Inna to wazan Aura mata Inda ma Ammaru nanan sai Mu Aura matashi Dan gaskiya yanzu  Narem ta girma ina ni Ina zama dabudurwa haka nono cike da gaba .. Ina Ma Ace Ina gani da idanuna na Aura da diya ta naga  d'akin ta da mijinta Har'ma da jikokina Hummm Allah Alhmdll


Allah ka bayya nama Narem dan'ginta domin suyi mata Auran gata..Ameen  haka Inna tai'ta zancan zuci..


Kanwar Ammy mai'suna khadeeja da yarta Amal..


Sun sauka  lafiya  sunci sun sha tunda khadeeja Momyn Amal taga Narem taji yarinyar ta shiga ran'ta so sai kuma tana yi mata kallon SANI Dan gani take  kamar ta San ta kokuma mai'kama da itace ta ta6a gani taji dadi kuma da yanda taga Narem Najan Yar'ta Amal itama Amal din  tasake da ita..



Kasa haquri tayi ta dubi yayar'ta Ammy tace" Ammyn Amar Inason diyar nan  take  sosai tai Mani gata da shiga rai Wallahi sai nake ga kamar'na Santa  ko ko kama CE Ammy tace" to sai dai  kama Dan Narem tunda take bata"ta6a Baron Abuja ba to wallahi nasan kamace ""Aman yarinyar ta Mani


Ammyy  tace hakane Narem  Akwai shiga rai ..gashi more Abinda yafi birgeni da ita natsuwar ta  ga Ladabi da biyya tunda make bata ta6a  6ata man'rai'ba  ina masifa sonta fiye da tunaninki  Narem kenan diyar Inna da  malam yarinya Yar  makafi  mai dauke da Abubuwan ban mamaki da Al'ajabi ... Dan in da like ganinta tanada Aljannu a qalla sun kai goma ...Aljani har'goma Ammyn Amar wallahi kuwa inji Ammy Mmn  Amal tace tafdi lallai  Al'ajabi Dan koya gareka ai sai kaji Ajikinka Allah sarki Ashe iya iyanta  makafine Aman Ba yannan ..qasarbace ko?don naga bata yanayi da yannan qasar  Ammy tace YAR qasace iyayanta fulanine  na yola  Allah sarki aman  wallahi bata kama da fullani Wallahi nima mmoyn Amal haka nace Sam Narem bata kama da Fulani"Aman sai gashi fulanin Suka hai'feta .


Allah  ya basu inji  Momyn Amal haka  dai sukaci  gaba da tattaunawa da ganan kuma suka cigaba da hirasu ta zuminci ta yaushe gamo..


Ita kuma Narema  taja Amal sukayi gidan su..


Said date ta mai'do  ta sunjima  suna fira gata bisani  tai' masu sai da safe sannan Ammy tace da ita zasuzo da safe Dan Aduba masu Amal  to Allah ya kai'mu Ameen ta tafi gida ..

Bata Dade da kwantawaba Amar ya kirata suka sha firasu daga bisani sukayi. Sallama ta nufi gida ..

qarfe goma na safe Su Ammy sukayi sallama gidan su Narem bayan sun gai'sa da Inna sun Dan ta6a hira sannan suka nufi d'ikin da Narem ke aiki  bayan ta ga batar da komai...


Alhaji malam ya hau yai'masu SLM suka gai'sa sannan yace da Ammy sannuki da qoqarari ya fama da Fatima Ammy tace Alhmdll ..Alhj malam yace to masha Allahu .Allah ya biya ya saka maki da mafificin Alkairi Ammy tace Ameen  malam ba komai ai'yiwa kai'ne hakane  Ammy ta bada nera Dari kudin sadaka sannan malam yace yarinyar na fama da ciwon faduwa ne Insha Allahu zata samu lafiya Akwai Adu'oi da zanbaku kuna mata sau ukku A rana to In Allah ya yarda za'a dace . yanzu Maryam zatazo da kwai magungunan da zata Baku da hayaqi sai kuje kujaraba Allah ya tai'make Mu suka Amsa da "Ameen" 


Bayan mintina kad'an YAR Miro ta kwada masu sallama suka Amsa sannan YAR Miro tace da Ammy ta debo mata sugar Ammy ta ta shi ta debo mata suga ta kawo mata jikin YAR miro na rawa ta ciko hannu da sugar ta watsa Baki hard a rufe ido take Wanda ya zuba qasa shi kan'shi ba tabar'shi ba sai da tasa hannu ta Dan gwale Abin ta su dai'su Ammy na kallon ikon Allah YAR miro tace kuyi magana kunyi shuru Ammy tace ai bamuda tacewa  YAR miro tayi dariya tace Alhaji malam ya Baku Ayar Allah ko sukace ei tace to bari na qulla maku sauran magungunan ta jawo wata kwarya kusa da ita wadda su Ammy basu San da ita ba magun'gunane  cikinta ta qulla masu ta basu da hayaqi da nasha Dana wanka sannan tace to gasu kuba Narem dukiya dubu biyar zaku bata ..


Sannan ke Khadija kinda kishiya bara na Baki wani tai'mako Dan naga kin'shiga raina ita kuma kishiyarki tsaye take wajan budebudan magani Asiri Dan ta mallake miji ke kuma kina zaune Baki komai to hakan da kikayi ba qaramin birgeni kikayi ba da kika barwa Allah  komai  Dan  haka kesan misulumi na kware ya kasance mai tauhidi da dogaro da Allah Akan komai  kinga mata masu budar  Asiri haushi suke bani.. Akwai wata mata  Agadas ita kamar Narem muna mata Aiki to mafi yawan masu zuwa wajanta da na hau zakiji su Aikinsu na ai'ma kishiyar'suka ne kokuma A haukatata kosuce ai masu aikin da zata zama ba bakin komai take ga mijin ba kunjifa diyan banzan yanda suke cewa bakomai kuma sukema wannan kishin ba illa bindin mijin saboda bindi mata suta kai'kansu mahallaka ..nikuma haka zanta zuqa masu uwayen saifofi nasu inci  banza bawani aikin da nake masu cinda ba Allah ne ga bansu ba gurunsu su cutar da Dan uwansu da yake sun sama Ransu Abin koya na basu  magani sai kiji sakarkarin   sun dawo suna godiya wai'magani yayi aiki kunji banzaye. Nifa indai ga sugar gabana tofa Akwai lafiri inasha ina zuba zance yauzu dai me khadeeja zan Baki magani Ammanfa kiji tsoron Allah idan magani yayi aiki banda cutar da Abokin zama da shikan'shi mai'gidan dan'dai kisamu yancin kanji mijinki ya rinqa ganini qimarki da darajarki shiya SA zan Baki to sai kiji  tsoron Allah  Adukan Abinda zakiyi Idan kuma  naga kina kauce hanya nida kai'na zanje na 6ata harakar na6ata aikin dani ba'a hada kai'dani ayi cuta yar miro ta qara cika bakinta da sugar tace" garin martaba ne zan Baki  Wanda Aka hada da zuciyar zakara  har diyanki ki rinqa ba dan'kisamu zuciyar su  ta qulla mata Dan kadan ta bata tace ukku zaki kasashi khadeeja ta Amsa tanata godiya YAR miro tace ba komai na dai gaya maki ki dai ji tsoron Allah  insha  Allahu YAR miro zankiyaye ..


Ammy tace to nima Maryam A bani yar miro ta bushe da dariya tace heheheee yoke mizaki da shi mijinki yana sonki komai  yimaki yake  so kike ki kashe shi sai  dai na Baki na qarfin maza Dan naga mijinki yanada matsala bai'da isashiyar lafiyar bindi  shi yasa kita jin haushin'shi shikuma yanayi bakin qoqarin shi bindi  ne ke saurin kwanta wa kekuma gashi inba sau ukku yai'maki ba Baki gamsuwa ai yana ma qoqari  Ta dai Ammy kunya duk ta kamata gaban kanwarta  sai tonan silili YAR miro take mata to bara na Baki dake da shi kutasha kibashi naki kisha naki  to Maryam  na gode.ta tabasu .

Sannan tace kuma kicema danki wallahi ya mai'da hankalin shi ga karatu yabar tunani Narem  yayi Abinda ya kai'shi  zanfada mashi insha Allahu .to nizan tafi bako zanyi qara  naje  na shirya Karin yazo to mungode bayan tatafi sukayima  Narem sannu suka fada mata duk yanda sukayi ...bayan kwana  biyu Alhamdll jikin Amal sauqi  nasamuwa yanda ya kamata inda khadeeja tayi tunani  ta kira kawaeta dake lagos ta sheda mata labarin Narem  ko takawo dan'ta  mai'fama da lalura  tun yana Yaro gashi yanzu har'ya girma  Aman ciwo  yaqici yaqici  cinyewa Dan. Haka ta shawarci Ammy akan magana ta ko takirata ta fada mata ta kawo danta Ammy tace ei in'kinaga ba matsala kina iya fada mata.to shikenan  bara na kira wayarta naji ko sun dawo Dan bata qasar  suna waje suka fidda yaron Dan jikin shi yayi tsanani..





Ammyn khairat CE golden girl💃🏻💃🏻💃🏻😄


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



   *Na*


Yar mutan jibiya 

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


*Directed to Aminiyata maryma Nasir*


*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*wannan page nakine my Feenar  ina'gai'she da mutanan yamai*


*masu comments*

*Na gode sosai Allah yabar qauna*


*ina matugar godiya ga yan group gamo da katar  gaba dayanki ina sonki ina Alfahari daku💃🏻💃🏻💃🏻😄😄😄👏🏻👏🏻*



*page2️⃣6️⃣*


____________📖hakan za ai Ammyn Amar zan kira'ta na fada mata su taho tare da yaron Dan ganinake ciwon na shi kamar harda iska A cikin shi, inji maman Amal to ki'kirata idan taga da hali kafin kitafi sai'su tafo Ammy tace da ita to hakan za'ayi .... Amal na samun sauqin falfadiyar'ta Dan tunda  tafara shan magani har yanzu bata fad'aba Ana ganin Alamun nasara.. Yanzu sati guda kenan  da yima Narem girka  mata sun cika gidan suna Amsar magani da Aka jiqa domin Abasu  sun'sha harma suka tai'ma wadanda basu samu zowa ba sai Albarka suke sama Narem da fatan Alkairi Ammy tace da Narem  bayan mutane sun tafi ta kira yar miro taji ko  sunyi dai'dai Narem tace"to ta zauna ta kira Yar miro bayan sun' gai'sa Ammy tace yaune sati guda da juqon magani da akace abada sadaka shine nace bara a tambaye'ki Anrabama mutane magani suna sam'barka da fatan ba'ayi laifi ba yar miro tace bawani lafiya kinyi dai dai yanzu Akwai wasu saiwowi da samu kawo zamu zubasu A cikin tukunyar Awanketa A zuba ruwa A ciki mukuma zamu zuba mata saiwoyi bayan kwana biyu Narem zata dai'na shan ruwa sai su koda yaushe maganin yaza'mana shine ruwan'shan'ta har'na tsawon kwana Ar'ba'in ..wata guda za tai tana sha kuma karta saki ta sha wasu ruwa bayan su ...idan ta sha su to shikenan ta samemu girka tayi zamu kasance koda yaushe  atare da ita dukk lokacin da ta kiramu zatajimu Aman idan bata shasuba to wani lokaci zata kiramu tajimu shuru  Dan bada ita kade mukema aikiba akwai mutane dadama wadanda muke aiki dasu nabada magani..


To Aman idan tasha wannan magani to ta girkamu kenan Dan kowasu sun kiramu baza mujeba saboda ita maganin da tasha  ya dauremu A cikin jikinta munan ko da yaushe bama kamarni mai'shegen yawon tsiya Dan inba ta girkani'ba wataran zatajin shuru natafi bida Dan ni ta bizarau'ce mai'kafar yawo😄😄 to ni zantafi Ammy yau kodan sugar Baki  Baki bani ba sai dai na dauke buhu guda na tafi da shi  ayya yar miro wallahi shafa'a nayi.. To bara nata'shi da kai'na na diba  ah'ah tsaya na  kawo maki bar'shi na hutar'dake yar miro ta tashi da kanta da dibo sugar ta dawo ta zauna sannan ta diba ta Aha abakin'ta da zaqi ya kai'mata karo sai'tace da Ammy Baki bani labarin magani ba wato kinji magani ya'yi aki Akin mana godiya ko kina nufin bayyi ba Ammy tace ah'ah wallahi magani yayi sosai YAR miro tace heheheehheee tare da d'age gira guda tace to ya kika jishi Ammy cikin ranta cewa take yau nabani daman Aljani bai'da siri komai Sai Am fayyace mashi YAR miro tace kinyi shuru Ammy tace ai Abunne ba'a magana maryam  magani ya'yi zamne kinga yandda oga me rawar jiki An samu lafiya sai Ammy tayi kalar tausayi tace YAR miro nifa maganinna yafi qarfin tunanina domin yanzu wallahi hanani bacci yake da dai nike jarabba Aman yanzu wallahi yafini jaraba da girmana da komai sai gani tafiya na neman gagarata Abu sai da ya kaini ga gashin jikina sai kace mai'danyan jego yanzu da da  yara Dan Allah ya kenan suga tafiyar uwar'su ta chanza ... In dai.  Gaskiya Arage mani qarfin maganinnan Dan gsky du k jarabata ban iya daukar shi ..sai da takai Aya sannan YAR miro eyyayeee haka zakice  lallao samu kikayi bindi na maki aiki yanda kike so yanzu dadi ne yai maki yawa shi yasa kike wannan maganar to zan rage making qarfin magani aman ciwon mijinki zai dawo qila ma ciwon yafi Nada kekuma sai ki koma  kamar dutsi kizama bakida shawa kokadani kin  yarda ah'ah wallahi ban yarda Haba YAR miro yo bakiga har yanzu da nida mijin da sauran qarfin Mu ba tsufa mukayi ba  YAR miro ta karkace Baki tace"yoni INA ruwan cindako Baki buqatar harka ba sai A dakatar da itaba  wallahi dako  qyeta zammaki nabarki da shawa mai qarfi shi kuma na mai'da bindin shi kamar lagwani yandda ko kadan bazai ta shi ba Ammy tace aiko Maryam da kin kasheni cinda dai hakane na haqura A hankali na saba Abin dai ne naga kamar ba zan iya dauka ba in kinga yanda yake Yi kamar Yaro Dan shekara 27 yasamu budurwa yar shekara'23 bai'san yanzu duk jijiyoyin sunyi sanyi ba in yanda yake rikice'man Abin har tsaro yake bani wallahi YAR  miro Akace heheheheeeee to ai haka yafi qilama har'rabo kisamu to Allah ya Aminci inji Ammy Amin sukace MAMAN Amal tace YAR miro kawata zatazo daga Lagos Dan ta shima ba lafiya to zata kawo shi wajanki to sai tazo aman fa ta tafo da dukiya Dan inba kudim kirki wallahi bazan yiba Eh ABa Narem dukiya ladan wahalan ta Dan sai da daddare naje na siyo mata naman kai'mai Dan ruwa ruwa da yaji Dan duk cikin nama Narem tafi son naman kai' tace ta more Dan tana wahala matuqa jinnu su hau kan  mutum ba qaramin wahala yake ba ni  kai'na INA tausayin ta gashi ita tana tare da manyan mutane koda Soja  kade aka barta aikinr Dan shi qarfine da shi duk in zai'haukanta sai tayi kuka sai kumga idanunta sun cika da kwalla..bayan haka ga sarakai A kanta domin tana tare da gimbiya Fatima ta kwararta diya sarkin Aljannu macce mai'izza da ta qama a kwai milki so sai A tare da ita Dan yanzu wani lokaci zakuga dabi'u Narem sun canza zakuga wani lokaci tana shan qamshi kokuma kuga tana Abu kamar YAR sarauta ko kuma yawan shuru shuru to kar'ku damu duk lokacin da kukaga haka to Gimbiya me tare da ita kai'bara nabar kan diyar Mutane  ta futa Nima 'kai na na gaji tayi masu SLM ta tafi Narem tayi kalamr shadda  ta kwanta domim ta gaji summata  sannu sanan suka tafi gida Bayan Ammy ta cika tukunyar magani da ruwa  kamar yanda YAR miro tace kuma suka yima Inna jawabin duk yanda sukayi sannan suka tafi gida..


Mamam Amal ta kira kawata ta shaidamata inta samu dama tazo Abuja Akwai mai magani suga ko andace kuma ta tabbatar mata da zasuzo cikim satinnan ..


Bayan kwana ukku da maganar'su ta kirata tace da ita gobe sunnan tafe mmn Amal tace to Allah ya kawo su lafiya ta shaida ma Ammy zasuzo gobe... Dan haka da safiya tayi sukai ta shir shiryan tarban baqi har'narem da ta tashi duk batajin dadin jikinta gashi gaban ta na yawai'ta faduwa Duke sukuku take ita kanta Ammy ta lura da haka Dan sai da ta tambayeta ko lafiya narem tace da Ammy bats jindadin jikinta gashi kuma gabanta na faduwa Ammy tace cikin damu ta yawaita adu'a Allah yasa Alkairine bayan sun kammala komai narem tace bari taje gida ta shirya ta diba Abinci ta taxi Ammy tana fadin to da kinshirya kidawo da wuri Dan baqin sun iso ga drive CE ya tafi daukar'su airport to tace ta Fita gabanta na tsaneta faduwa ......


Bayan ta shiga gida ta fada bisa cinyar Inna  tare da fadin Inna gabana ketafauwa wallahi kuma jiya nayi Mafalkin Nurem  kuma jikinana bani na kusan haduwa da shi Inna tace to Allah yasa nima inaji ajikina zai'zo gareki .... Dan Allah inna kinaji ajikin inaji Narem inji inna  kai aiko najo dadi Inna Albishirinki Inna tace goro Narem ta tashi zaunetana shafa idanun Inna tace jiya cikin bacci An nuna man magani da zan Baku kusha kushafama idanunku zaku warke Aman magani nesa yake Dan cikin dajine  sosai suka tai'dani Aman zan duba cikin kasuwa wajan yan ganye naga ko nasamu duk da balallai bane nasamu a kasuwar Inna ta jawo Narem cikin  murna da farin  ciki ta rungumeta tana matsar kwallata tare da suburbudama Narem din zafafan adu'o'i  Narem itama ta lafe jikin Inna tana share mata hawaye tunda take bata ta6a ganin Inna cikin farin  ciki irin na yauba Inna ki dai na kuka kukan murna ne name Narem ba komai nakema farin cikin bude idona ba illa Dan inganki  Narem duk da Ina ganin fotanki A cikim zuciyata aman inaso na ganki ido  da ido  insha Allahu inna zaki ganni Nima Abimda Nafiso kenan inga kina gani kamar kowa adaina ceman  YAR makafi nima nakoma YAR masu ido..


Ta zuba masu abnci sukaci sannan  taje tayi wanka da sallar Azahar sannan ta zauna domin shirya wa Amar  ne a kirata bayan sun gai'sa yace'Narem yau tunda na tashi banda kuzari gabana keta faduwa wallahi Ammy tace zakuyi baqi in dai wallahi hankalina bai'kwanta da baqinnan ba tunda  fada man raina ya qara  baci    hankalina bai kwanta da suba jinake Lamar wani mummunan ABU zai faru  ita kanta Narem tana jin jikinta kamar wani Abu zai'faru dasu yau Adu'a dai  take koma minene Allah yasa Alkairinr .. Ganin ya damu ta kwantar mashi da hankali tace insha Allahu ba'abinda zai'faru sai Alkairi ka cigaba da Adu'a shi dai kashema wayar shi yayi yanajim badadi ita kuma ta cigaba da shirinta tare da tunanin Amar Dan ba shakka yana cikin damuwa duba da yanda ya kashe wayar'shi ba tare  da sunyi SLM ba


Ammy CE ta kirata tace tazo ga baqi nan sun iso  tun dazun Narem tace to ga tanan tafe...





Ammyn khairat CE  golden gilr


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


    *NA*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


*Dedicated to Ameniya'ta Maryam Nasir*


*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*Wannan page na kunne masoyana.Nusaiba iliyasu*

*Da kuma ummul khairi *mmn* *mardiya Ummul *Ilham.Feenar*

*Ramlat*

*Da*

*Dukkan*

*Masoyana*

*Na*

*Group*

*Gamo da katar wannan page na kune*

*Inajin'dadin comments dunku sosai*

*Allah ya bar'qaunah*


*page2️⃣7️⃣*



__________📖masha Allahu shirin da Narem tayi ba zai'yuyu A fade shiba FNS  Ku hango'ta da kan'ku iya haduwa to Narem ta hadu sai'zuba daddad'an qamshi take wani tsadaddan turarene ta fesa Inna dake zaune sai'budar hanci take tana shaqar qamshin turare kasa haquri tayi tace" Narem wanga turare sai qamshi yake Narem tayi murmushi tace wallahi kuwa Inna turaran nan da ganin shi mai'tsada ne nima karan  bani nayi na fesa'shi domin ba nawa bane na Gimbiya Fatima ne ita ta Aje Abinta da kan'ta nikuma nafesa Inna tace kinyi laifi Babba Narem su wadannan  Abubuwa naki Basuso su aje Abu baka tambaye suba ka dauka Dan in ba sa'a ba sai kinji ajikin'ki Narem tace to ni dai Allah yasa ta haqura Dan  kar ta hanani bacce .

Inna ni zantafi kinga kiran Ammy nan na shigowa waya ta wallahi Inna gabana sai tsane'ta faduwa yake  jinake wani iri

Bakomai Narem kita Adu'a Allah yasa Alkairine nima inajin faduwar gaban fad'amaki ke banyi ba Aman da shike ina Adu'a to da sauqi kije Allah yakiyaye Ameen Inna bara na tafi sai'na dawo ki gai'she man dasu zasuji.


Narem ta fito tana tafiya cikin natsuwa da kwanciyar hankali tafiyarta kade ma Abin kallo'ce ga Wanda ya gani balle yau da tayi wani irin Kyau na ban mamaki kowa sai kallonta yake suna fad'in Narem yar makafi itako cikin sakin fuska zata tsaya su gai'sa tace da kai Dan masu ido tafiya take cikin ran'ta tana fad'in nima very soon na'kusan  zama yar masu ido gidan Ammy Baqi sun iso lafiya sunci sun sha su zauna Suna hutawa sun hira yayin da gogan naku ke hakimci kan kushin ya rufe idan'shi kamar mai'jin bacci shifa wallahi bai'so zowa ba Dan dai momy ta matsa mashi shikuma bai'son Yi mata gardda ma gashi kwana biyu bai'jin dadin zuciyar shi ji yake kamar ciwon shi zai'ta shi musamman yau Abin yafi qamari yanzu da yake zaune yaji bugun zuciyar shi ya sauya bugawa zuciyar shi ke mashi da qarfi da qarfi kamar zata fito waje  hannun shi yasa ya dafe saitin zuciyar shi momy ta nura da hakan tace da shi my boye lafiya da qyal ya bude idanun shi da suka rikida sukayi mashi ja yace wallahi momy zuciyata ke bugawa kamar zata Faso qirjina ta fito  gabana na yawan faduwa momy  Narima ta shi buda jikka ta dauko mashi magungunan shi da sauri narima ta tashi ta dauko mashi magagungunan shi ta dauko faro ta 6allo magani ta bashi yasha tana fad'in sannu Yaya  suma su Ammy sai sannu suke mashi Narima tace wallahi momy nima tunda muka duro gari nan gabana  sai'faduwa yake  ban San miyasa ba koma dai menene kuci gaba da Adu'a nima haka nata shi banjo dadin jikina ..


Shidai nurem jinsu kawai yake


Wani Arnan qamshi turare ne ya bad'e masu hantunan su dukkan su sun baza hanci suna shaqar qamshin turare kuma sun mai'da hankalin su inda qamshi ke fituwa tare da sautin ta kalmi yayin da zukatan mutane ukku keci gaba da bugawa cikin sanyi'ta dakuma zazzaqar muryarta tayi sallama Wanda kafin ta  shigo parlour sai da ta Dan da kata ta  jingina da bango saboda wata irin faduwar gaba dataji Ammy tace shigo man yarta  sake sallama tayi sannan ta shiga gaba dayan ta cikin parlour !!!!


Zumul sukayi suka meqe gaba dayan su ukku  suka nuna'ta da ya tsa suka hada Baki suka fad'a da qarfi Naremmmmmmmmmmm kece ..

Suma su Ammy tashi tsaye sukayi shiko Nurem jikin shi sai rawa yake bakin shi yayi mashi nauyi yayin da zuciyar shi ke sake bugawa idanun shi sun juye ya daina gani yayi baya luma zai fadi aiko Narem da gudu tayi kanshi kokafin ta isa gare shi ya zube qasa somamme  suma kan'shi sukayi  Narem ta dago shi Narima ta yayyafa mashi ruwa yana bud'e idan shi da ita yayi to zali momy mom mom momyy nan'Narem CE koko gezo idona keman momy kufadaman shin matana ce koko gezo idona keman momyy kufitar dani duhu na shiga Rud'ani  momy tace haba my boye ka natsu mana  wallahi momy bazan natsuba Dan banda natsuwa Narima gaya man   matana CE?


Ammy tace wai shin  mike faruwa nifa kai'na ya kulle mike faruwane Narem CE sunanta Narem daman kun Santa ne?Ammy ta tambaye su.


Cikin rawar murya Nurem yace nan'Narem CE Ashe matana CE da gasky ba mafalki nake Ashe daman zan ganki yana kuka kuka dariya dariya dariya duk ya zauce sai Sabbatu yake qarshe ya kai gishin shi qasa yayi sujjada tare da d'aga hannuwan shi qasa yana fadin Alhamdll ya komo kan Narem dake zaune kamar butun butume tana kallon su tana binsu da ido domin kan'ta ya day zafi kan'ta ya kulle tarasa ta cewa  Narem matana kin ganeni Nine Nurem dinki kinganeni Kin tunani  Narem ta kada mashi kai Alamat bata Gane shiba aiko ya jawo ta ya rungumeta da qarfin gaske Dan har saida qashinta yayi qara idanunta zukayo waje saboda runguma CE yai'mata bata wasa ba jiyake kamar ta koma cikin jikin shi wallahi kin ganeni Dan ban ta6a bari ki kubce man ba momy tace my boye kana tsu ayi magana  kasaki diyar Mutane kar ka kashe ta  bakada hankali ne bakaga yanda ka shaqe taba wallahi momy ban sakin ta 6ace man zatayi kuma kinga na samu na ganta kalle kallen parlour yai tayi zuwa can ya sungumeta  yayi wata qofa da ya gani bude sukabishi da kallo momy cewa take yaka yaka ina zaka da ita Aman ko sauraranta bayyi ba da'kin ya Shiva da ita bisa gado ya Ajeta sannan ya dawo ya rufe dakin da kye ya qarasa wajanta itako said zarar ido take yana zuwa wajan gadan ya haura sama ita kuma tanaja da baya sai'da suka kai'qarshen gado ya jawo ta yai'ta awona mata zafafafan kisakisai kissing dinta yake ta ko ina bakinnan nata ya shaki kiss Dan sai lipes din ta suka kumbura  ta fara hawaye sannan ya sake ta ya hada hannuwan shi waje guda yana zare ido yace da ita Dan Allah matana kiyi haquri wallahi ban ta6a Yi ba yanzu kin ganeni ta daga mashi kai  yauwa yace yasake rungume ta yanzu bazaki sake 6ace man bako ta daga  mashi kai'domin bata iya magana bakinta yayi mata nauyi zuwa can kamar an tsikare shi ya tashi ya bud'e qofar ya fita ya rufeta parlour ya dawo har'yanzu sunansn tsaye inda ya barsu ..momy wallahi ko matana CE  ta dawo momy da qyal tace ei naji tana ina na kuleta Dan kar taqara 6ace man ah'ah kaje kafito da ita my boye sai ai magana momy idan ta fito tserewa zatayi bazata gudu kaje kafito da ita nace ta katsa mashi tsawa shikuma ya fashe mata dakuka bil'hakki da gaske bazai fito da. Ita ba Dan karta gudu bayan da momy  batayi da Shiba Aman yaqi wanin tunani yazo ma momy tace to ai ko yanzu tana iya bace wa my boye ka tuna wancan karinma kuna daki ta 6ace  ai da gudu ya koma d'akin Ammy kanta ya kulle ta zauna dabas kan kujera tana kallon ikon Allah ..


Koda ya bude d'akin sai ya runqa ja da baya da baya  har ya kawo baki qofa ya juya dagu zuwa parlour ya qwalama momy kira Wanda har sai'da gidan kanshi ya Amsa da Amon muryar shi  momyyyyyyy Narem  mutum CE  ko Aljanata  ta qara 6acawa kafin ya iso wajan su ya kefe qasa koda sukayo kanshi ba numfashi ...


Ita  ma  Narem  da gudu ta fito daga d'akin tayo wajan su sun zuba mashi ruwa Aman ina Nurem bai ta shi ba duk wani tai'mako da zasu bashi sun ba shi  bao ta shi ba Narima ta fashe da kuka tana  fad'in shikenan momy Yaya ya mutum   Yaya Dan Allah. Kata shi ga Narem din kanan  mutum CE  ba Aljana ba  sai Sabbatu take  Ammy tace A kai'shi Asibiti  mugani  ni  inaga  bai  mutuba ..


Narem  dake kusa dashi ta tallafo kanshi ta hada bakinta Dana shi tana hura mashi numfashin ta   suka saki Baki suna kallon ikon Allah  momy  cikin ranta wani dadi da farin cikin ne ya  kamata ko ba'afada ba  Narem  na son Nurem  ..


Ta dade tana bashi ikan nufashinta  Aman bai tashi ba idanunta suka cika da qwalla da qarfi  cikin  kunnan shi tace da shi  Nuremmmmmm  katashi  Dan Allah  tasake  hade  bakinsu waje guda tana hura mashi  iska zuwa  can  yayi tari tare da Aman jini rungume shi tayi tana bubbuga  bayan shi tana  mashi sannu idanun shi  ya bude  kanta ya dago kanta bakin shi  cike  da jini   ya hada Dana ta  yana tsutsa ..momy cewa  take  A"ah  Nurem  minene  haka Aman ina sai' Narem suka tsotsi junansu San ransu  sannan ta kwace  bakinta  daga  nashi  cewa yake ..wallahi matana koke Aljanace bazan barki ba  dafani mubace  mu6ace mutai can cikin Aljannu muyi rayuwarmu  Dan Allah. Mu6ace Narem tayi mashi  wani tatausan murmushi tace dashi Nuremmm taja sunan shi  tace ni mutum CE ba Aljana ba ka kwantar da hankalinka muna tare..


Ah'ah ke ba  mutum  bace wancan Karin kina  jaririya kin 6ace man yanzu kuma na ganki kin koma 6ace man Nashga daki ban ganki ba kin 6ace kenan ke ba mutum bace Ah'ah ina  d'aki da kafita ka rufeni  sai' na Shiga  toilet   kuma naji lokacin  da kashigo .


Ammy tace da kanwarta khadeeja nifa duk ban Gane mike faruwa ba kamar ya ta 6ace mashi tana jaririya Narem CE ta dauko sallaya ta shinfida  da man shigarta toilet Alwarllace  tayi Bayan Nurem ya kulleta ya fita'sai taji  muryar Alhaji malam yace da tayi  Alwarlla  Zaiyi magana da baqi.


Zanne tayi  tayi duk Abinda ya kamata  tayi  zuwa can tafara hamma  tswaon wani lokaci  sai muryarta ta yuye zuwa ta Alhaji malam sallama  ya Yi  masu suka Amsa. Ammy  tace malam barka  da zuwa  yauwa Ammy sannunki da qoqari Allah ya saka maki da Alkairin sa Ameen Malam Nurem cewa yake to kuma ya haka  mike faruwa Narem din shi  CE ta koma  malam .


Alhaji malam  ya kai duban shi ga Nurem yace da shi  majunun  barka da zuwa wajan lai'la  lah inji  Nurem baba tsoho da kai'ne sai'yanzu na dau murya Nurem yazo ya rungume shi  sannan ya sake shi yace. Baba tsoho kayi   wuyar. Gani ..momy kanta ya kulle baba tsoho to ina Nurem ya San shi saboda momy batan San Nurem na mafalkin baba tsoho ba Aman ita Narima ta SANI Nurem ya bata Labarin shi  Ammy race  Alhaji  malam  nifa kai'duk ya kulle wai mike faruwa Alhaji malam yace  ai  dolle kanji  zai kulle  Dan ko Inna batasan da Nurem da Narima ba Aman yanzu kutashi kuje can Gidan Inna sai Ku kirani  Dan Labari nai. Mai tsawo to dai yanzu Nurem qarshen tuka tuka tuk gaka ga matan ka bayan ka sha wuya  yanzu  ga dadinnan yazo ammanfa duk da haka  Akwai qura baya  sai ka Dage da Adu'a





Ammyn khairat CE golden girl💃🏻💃🏻💃🏻🥰🥰😄👏🏻


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



    *NA*


Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*Dedicated To Ameniyata Maryam NAsir*


*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*page2️⃣9️⃣*


____________📖Lagos gidan Alhaji Isah bayan sunci sun'sha kowa ya huta sai Momy ta gyara zama tace dasu Inna to Inna nasan dai' duk kan'ku ya kulle da wannan lamari to bara na d'an Baku haske cinda ga mai'gidana kusa sai kuji Abinda ya faru sannan sai mukira Alhaji malam ya qarayi mana qarin bayani akai


Momy ta dubi mai' gidan ta Wanda tunda ya shigo gidan gaban'shi ke faduwa bai'tsinke da lamarin ba sai da ya'yi to zali da Narem ko ba'a fad'a mashi ba yasan cewa wannan Narem ce sai kallon ta yake yana kuma jinjina ma Nurem yanda yake zana Narem yayi drowning din'ta to haka Narem take A zahiri. Allah kenan buwayi gagara musali..


Bakin shi ya'yi nauyi ya kasa cewa komai zufa sai tsefo mashi take. ajiki duk da kuwa sanyi A'C dake wajan 


Tace da shi Alhaji ko ban fadaba nasan cewa ka Gane yar'ka Narem kaga Al'amarin ubangiji yanda ya kasance bayan mun wayi gari ba Narem Wanda dagani har'kai ba musan ya 'akayi ta bace mana ba sai gashi Allah mai'kowa da komai hada ta da mutanan kirki ta nuna mashi su Inna da malam Wanda Alhaji Isah ya'yi mamaki Dan shi A tunanin shi Ammy ce ta ruqeta  Alhaji ya jinjina kai sanna'n yace Allah kenan buwayi gagara misali . 

Momy tace gaba da bayani tun haduwar'su Asibiti da mahaifiyar Narem da kuma yazuwa ranar da suka rasata da kuma irin Halinda suka shiga da kuma yanayin yanda Nurem ya shiga na kunci da rashin lafya har'yazuwa yawo yana fama da ciwo da quncin rayuwa ..


Kowa kuka yake dajin wannan labari mai'tattare da Al'ajabi da kuma ban mamaki gami da daure kai Wanda ya daure ma kowa kai kuma akayi ayar tambaya akai shin tayaya jaririya yar wata ukku da hai'wa za'a wayi gari bata wai'ta6a ce sai kace Aljana..

Dukk kan su sun daka ta suna sauraran kukan Narem dolle tayi kuka Dan Abin kuka ne ya same ta Cikin ranta Narem cewa take Allah sarki Ashe su Inna basu suka hai' feni ba shi yasa in na damesu da in so naga dangina suke shiga da muwa Asheni ko UWA ma bani da ita to suwaye dangina uwata yar inace innalilhai wa'inna'ilaihir'raju'n 


Nurem da Amar sai lallashin'ta suke da qyala Akasamu tayi shuru Ammy tace ni Abinda ke daure man kai a cikin wannan labari Abu biyu ne zuwa ukku shin taya Akayi Narem ta bar hannunku tana yar wata ukku sannan ABU nagaba ya akai Narem taje hannu su Inna sai Abu na ukku shine  taya akai kuka gane cewa wannan itace Narem din da kuke nema .. Momy tayi murmushi tace inaga har'yanzu Ammy Baki fahimci labarin da na Baki ba aman bari komai ya lafa zaki San dalilin da yasa muna ganinta muka Gane ta ..

Ke Narem kira mana  Alhaji malam Narem  ta tashi da qyal tayi Alwarlla ta kira masu Alhaji malam bayan ya'yi sallama sun gai sa ya'yi masu barka da zuwa sannan shima ya basu labarin yanda Akayi Narem ta6a ce yace Narem ba bacewa tayi ba Alhaji Isah ya fita da ita Dan salwantar da rayuwar ta akan wani dalili nashi na baya ruqon Dan kowa 


To dayake darene sosai mukuma daman da wannan lokacin munfi yawo a doran qasa tun bayan  fita r shi da yarinyar nake biye da shi har yazuwa inda ya ajiyata a bakin teku a cewarshi ruwa su tai da ita ta mutum bayan ya Ajeta ya tafi shine nikuma na dauketa  da nayi tunani tafiya da ita cikin Mu sai kuma na yanke shawar zagawa cikin Mutane a wannan daran domin inbada ta ga hannun mutanan kirki duk da ba duka  Mutane suka taru suka zama daya ba da kwai na kirki da kwai na banza.. To sai A cikin daran Allah. Ya hadani da wadannan bayin Allah ya nuna su Inna  sai na damqa masu ita kuma a cikin daran na kai'Abuja domin su sun zo Lagos ne bara. ..na bata magunguna tasha Dan nono ta ya kawo ta sharya da Narem Dan dauke hankali Mutane domin da ba haka nayi ba to da tasha tuhuma ga Mutane wanan shine kuma bayan nan a ko da yaushe ina tare da  Nurem kuma Nurem yasan cewa mahaifin shi ya fatar mashi da Narim  kuma lalurar da yake fama da ita har'da SA hannun Mu Aciki domin tazama izina ga Alhaji Isah kuma Alhamdlll yaga ishara ga ciwon Nurem duba da hanyar da mukabi muka nuna mashi Zane Wanda ya fara zanene da sufofin Narem din  ina kawo mashi ziyara akai akai munso Mu quntatamaka Alhaji Isah munso muhanaka jin dadin rayuwa sai mukayi duba da irin son da danka kema Narem to kace Albarkacin Nurem da Narem wanan shine ..


Alhaji Isah cikin kuka da da nasani yake fadin Allah na tuba wallahi na Dade da tuba da danasani tun ranar da Narem ta6a ta nake dana sani da kuma ishara da nagani  Nurem yazama disengn a 6angaran Zane lallai Allah ya nuna man ikon shi da buwar shi


Bil'haqqi da gaske yake kuka kamar qaramin Yaro kuka yake naladama  sai haquri suke ba shi 

Alhaji malam ce to Alhmdll. Da man haka ake son mummuni idan ya'yi kuskure ya gane ya'yi ya tuba ga Allah ya kuma nemi gafara Wanda yai ma lafi to komai ya wuce a kiyaye gaba nizan tafi momy kiba Narem saqon mahaifiyarta yanzu kuwa Alhaji malam ga shinan kusa


Alhaji malam yai'masu sallama ya tafi bayan Narem ta dawo dai'dai sai sukayi mata sanannu mitina kadan kowa shuru da Abinda yake tunani sai momy ta kauda shurun ta hanya jawo jikka ta ce da Narem ba saqon mahaifiyarki nan da tabari tace Abaki in shekarunki sun kai kin mallaki hankalinki Narem taja jikkar jikinta da hannuwanta na tai'mata rawa ta bude jikkar da wani littafi hannunta yaci karo ta fito da shi ..

Ga Abinda  aka rubuta a bangon littafin cikin harshe faransa..


Zuwa ga Abinda na Haifa macce ko na miji!!


Narem ta  bude littafin 


Page farko aka rubuta kana tsu ko ki natsu domin karana saqon mahaifiya



Duk kware take karanawa Dan kowa yaji sai dai duk A cikin su ba mai'jin farans sai mutum guda 


Narem tasake buda page gaba sai taga ansa  Côte d'lvoire.


*K'ASAR COTE D'VOIRE*


qasace da tatara Al'umma da dama yaruka kala kala jinsi jinsi  daga cikin yarukan da qasar keyi harda yaren


*mahaifinki*


*Alhaji mustafa*


*ba faransene wato harshe faransa shine yaranshi*


Kai FNS bara muyi farans din muji Wanda bai'ji anbarshi tasha💃🏻💃🏻😝😝😄😄..



*Alhaji Mustafah un milliardaire c'est un grand commerçant du cote d'Ivoire, tout le monde le connais enfant et grand. C'est un ivoirien il est née là-bas avec ses parents. Il a des grandes entreprises avec des stations, il commande ses affaires au pays étrangères et il vend en gros et en détail il a trop des fortunes à cote d'Ivoire, s'il ne pas le premier il viendra le deuxième milliardaire a cote d'Ivoire, il est très gentil il aide beaucoup les pauvres, si tu le voie tu vas pas dire qu'il est riche il est très simple..il a quatre femmes et des grandes enfants y'a ceux qui sont marié même Alhji Mustafah leurs a donné d'argent pour faire des commerce.*


*Les femmes de Alhaji Mustafah sont trop jalouse et méchante elles fond de* *concours d'accouchement chacune entre eux veux accoucher beaucoup* *d'enfants pour qu'elle trouve beaucoup d'héritage. Sa première femme s'appelle Halimatu elle a 10enfants et ils sont tous vivant 6* *garçons 4 filles c'est une femme très jalouse mais elle sait comment le faire, elle le cache,  la deuxième s'appelle Zalaihat elle a 6 enfants 2* *garçons 4 filles elle est trop méchante parce qu'elle n'a pas accoucher beaucoup des garçons, Elle a fais des marabouts et charlatans* *pour reaccoucher mais sa n'a pas marché c'est pour cela qu'elle embête les enfants de la maison surtout les garçons.*


*La troisième qui s'appelle Murja elle metrise bien le *Coran mais elle ne travail pas avec, elle a quatre jolie filles, elles ne leurs a pas *donné bonne éducation, elles cours derrière les hommes elles ne respecte personne...*


*La quatrième, la jeune marié elle s'appelle Fatima la *pauvre, la fille du pauvre une femme très gentil, respectueuse et patiente.  c'est elle la plus petite entre *eux elles ont des enfants même âgé qu'elle. Son marie *Alhaji Mustafah l'aime très fort parsqu'elle le respecte il *peu se rompre avec n'importe qui a cause d'elle. Fatima c'est une Touareg *elle est très belle jusqu'à je sais même pas comment vous le dire elle a des longue *cheveux jusqu'au genoux 😄😄 elle est gentil et* *religieuse. L'amour que son marie lui montre c'est ce qui lui a crée du haine ver ses coepouse et les enfants du maison*


Gawa wadan'dan da basu jin farans  bara na fassara maku kar'a barku tasha💃🏻💃🏻🙊😫😝😄


*Alhaji mustafah  sahararran mai kudine kuma Dan kasuwa da yayi fice Akasar cote d'ivoire yara da manya kowa ya sanshi  asalinshi haifaffen kasar cote d'ivoire  anan aka haifesu  tare da iyayan shi  Aljahi mustafa ya shahara A faninin sifuri  inda ake yoma'shi oder kaya daga waje shikuma yana rabama kananu kamfanoni shima kuma yanada manyan kafanoni da dama da gidajen mai ya tara qaddarori da dama A qasar cote'd;voire in bai zo na daya ba to yazo na boyu wajan kudi mutumen kirki ne sosai  gashi da tai'makon Al'umma arziqin shi bai tsone mashi ido Dan inkaga shigarshi baza kata6a cewa mai kudi bane..yana mata guda hudu  yara da manya magidanta domin wasunsu ya aura ddasu  hakama  hakama mazan wasu sunyi Aure inda Alhaji mustafa ya basu hanni jari suke cigaba da juyawa sunaci gashin Kansu.


Wani irin mugun kishi ne Ake A gidan Alhaji mustafa yayinada kowacce macce kiji da nata bakin kishi wajan gasar haihuwako ba'a magana kowacce gurunta ta zuba hai'huwa domin tasamu gado mai'yawa  .matar shi ta farko  halimatu  yaran ta goma cif cif kuma duk suna raye shidda maza hudu mata tanada matuqar kishi mai'zafin gaske sai dai ta iya kissa ta zaman duniya ba kasafe take nuna kishinta Afiliba .sai ta biyu itakuma  zulaihat  tana da yara shidda biyu maza  hudu mata macce ce mai qabin hali  gami da baqin ciki da jin haushi saboda A cewarta batada ya'ya maza da yawa gashi haihuwa ta tsaya mata balle ta saran  qara haihuwa *ko tasamu qarin haihuwar ya'ya maza tabi malam da yan bori wajan gani tasake haihuwa aman bata samuba ..shiya sa take gallazama sauran yaranan gidan musamman man maza kulum sai anyi fada da ita..*


*Sau ta ukkun su mai suna Murja  murja hafizace tanada SANi so sai aman SANI bai mata Amfani ba domin tan Dan kauce hanya itama yaranta hudu duk* *mata masu shegen Kyau  tana azasu hanyar banza domin suna amfani da kyaunsu suna kauce hanya bin maza kamar karne basu ganin mutunci uban kowa ..*


*Sai ta hudunsu Amarya mai* suna Fatima Fatima bai'war *Allah yar talakawa macce mai'haquri da  kamala gami da kawai'ci taji taqiji ta gani* taqi gani  duk ciki'nsu *Fatima ce qarama A cikin su f domin du sufita shekaru bugu da qari duk sun haifeta mijinta Aljahi mustafa yana* *matuqar son Fatima so ba nawasaba  badan komai ba sai don haqurinta bai'yarda A kuntata mataba zai'iya fada* *da uban kowa saboda fatima Dan ko Fita waje. Zashi da ita yake tafiya  Fatima kyakyawar buzuwa mai shegen Kyau gashi har ba'a magana Dan had wajan* *dudugena ta gashinta yake😄😄black beauti ce kyawon Fatima  yafi gaban na Baku labarinshi domin* *duk inda macce ta kai macce to Fatima ta kai  Wannan kyau wo nata da* *haqurinta game da ibdarta da kuma soyayyar da mijinta kemata shi ya jawo mata bakin jini ga  sauran matan  hara maga diyan gidan*



 To Anan'fa zan tsaya  said  naji ruwan comments


Page nakune  GAM da katar  FSN




Ammyn khairat ce  Golden girl


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


   *Na*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



       *Dedicated To Ameniya'ta Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*SADAUKARWAR PAGE GA YAN GROUP GAMO DA KATAR ALLAH YABAR ZUMNCI DA KAUNA DA HADIN KHAI AMEN*



*PAGE 2️⃣8️⃣*



____________📖*AGURGUJE

Gaba dayan'su suka dunguma zuwa gidan Inna sunci sa'a malam hard'o na gida..bayan sun gai'sa Ammy tai'masu bayani yanda Alhji malam yace"dukkan'su sunyi shuru Inna da malam gaban'sune ke faduwa Narem ta kira Alhaji malam sun'gai'sa da su Inna da Malam sanan'nan Alhaji malam yace 


To  Alhmdlll da farko dai' zamu gode Allah mai'kowa mai'komai mai'yin yanda so A kowanne lokaci ..


To dai yanzu Allah ya Nuna mana Narem ta kusan'to ga Dan ginta Aman Anan bazance komai ba Dan Banan ya kamata ayi komai ba Dan haka Inna malam kushirya jibi kutai Lagos  tare da su momy haka ma Ammy baza'a barki Abaya ba dake za'a Dan ko bakomai ke uwa'ce ga Narem kintaka rawar gani sosai da ita  ..


 Yayi masu sallama ya tafi Dan daga cikinsu babu Wanda yasamu bakin magana ..


Sunjima shuru daga bisani Ammy  tace to kutashi muyi gida  momy tace ita tananan wajan su Inna qarshe dai Ammy da Maman Amal sukayi gida Ammy tace da MAMAN Amal  nifa wannan lamari narasa gane kan'shi

Maman Amal tace wallahi Ammy nida man koda naga Narem nace maki kamar nata6a ganini ta Asheko hakane Nasha ganini photos  gidan su Momyn Narima sosai wasun su tun tana jaririya harya zuwa yanzu girman ta kai khadeeja Abunfa Akwai daure kai tunda nake dasu Inna basu ta6a zuwa ko inaba taya zakiga picture's dinta har na jarinta da kuma na girmana nifa kai'na ya dau'zafi ki kwantar da hankalinki koma menene zamuji haka suka isa gida Ammy na cikin da muwa koda dare yayi Alhaji Bello yazo tai'mashi bayani yace da ita gaskiya Abin Akwai daure kai A cikin shi Aman nida man kocan ina tunanin kamar da man Narem ba diyar su Malam bace duba da koka Dan bata kama da su to kuma ganin tana shayar da diyarta na ko kauda tunani ... Aman ko mekenan kibisu. Lagos din kiji to shikenan hakan za'ayi 


Ammy ta kira Amar ta sanar da shi komai ke faruwa hankalin  shin duk A tashe yace"da Ammy su  hadu a Lagos din  da shi aza'a  sun samu hutun kwana biyu duk  hankalin shi A tashe Ammy ta kwantar mashi da hankali yace"Ammy shiyasa yau na tashi da faduwar gaba Ashe Wannan lamarin ne zai'Auku nidai Ammy zan fada maki Abinda Baki sani ba ban kuma SANI ba ko kin fahima Wallahi Ina son Narem so ba nawasa ba Akan ta zan iya rasa rayuwa ta Dan Allah karki bari ta ku6uce mani ya kashe wayar shi bayan ya gama fada mata Ammy ta hurar da iska tace" tur'qashi Amar na Dade da sanin kana San Narem tun ba yau'ba tun kafin ma Kasan menene so  na fahimci haka kuma nima inason haka ta  kasance to Aman da kamar wuya wai gurguwa da Aure nesa ..domin na fahimci wani matsiyacin so da Nurem kema Narim Allahu ka kawo man dauki ..


To Ammy Ameen


Gidan Inna momu tayi ta gume Tana tunani Ayuwar duniya Allah mai iko wato da tarasa Narem sai Allah ya kawo ta wajan makafi wadanda ko kadan basu gani kuma suka reneta har gashi ta girma tazama mutum Allah kenan mai'iko da hikima  ..bayan da baya juya Al'amarin shin can malam ya tashi zai'fita Narem tai maza ta kama sandar shi ta fito da shi suka bita da kallo Nurem yai maza ya tashi ya bita  Narima tace momy kinga Ikon Allah ko momy tace na gani Narima ..Nurem da Narem ba magana tsakanun su sai dai Ido kawai kuma ya zame mata kamar wani cingam duk wani motsina A kan idan shi kafin tayi yunqurin yin Abu zai rugata   yai mata har mamakin shi take ya akai yasan Abinda ke cikin ranta ..


Ammy ta aiko masu da Abinci sunci sun sha Narima sai Jan Narem take da hira kuma Narem din tasaki jiki da ita  duk da daman ita Narem din bata cika magana so sai ba ko can hirarta da Amar CE sai kuma Ammy da Inna ..

 Narem taji tana son Narima da kuma momy da mai'gayya uban ta fiya wato Nurem Wanda tasama suna mayen ta saboda dolle yaci suna maye kuma kurma da baya magana sai kallo har tsar guwa take. Da irin kallon da yake mata ko toilet zata shiga sai yabita ya tsaya bakin qofa har',ta fito  momy dai binsu kwai da ido take Dan tasan ko ta mashi magana Babar zai'yi ba ..sun Dan ta6a hira da Inna momy taji  tana son Inna Dan yanda Inna ta sake suna hira kamar sun shekara da sanin Juna


Wajan  qarfe Ukku na dare Narem ta ta shi Akan ido  Nurem shima ya tashi duk Abinda ke faruwa momy itama don ta biyu  Dan bata samu bacci ba Alwarlla Narem tayi banya ta fito taga mayen ta tsaye tayi mashi na kurame da hannu take mashi magana ya daga mata gira guda ta jaye ta  ba shi wuri toilet shima ya shiga Alwarlla yayi shima ya fito Narem har zata fita taga Inna ta cibre waje guda kamar mai jin sanyi ta haura sama ta gyara mata kwancin ta ta tofa mata Adu'a  sannan ta sako duk akan iron momy wato momy ba qaramin birgeta Narem  keyi ba gata dai ta ta shi hannu makafi Aman ta samu tarbiya yanda ya kamata kuma bugu da qari tana matuqar San iyayanta kamar yanda suma suke son ta d'akin aikin ta ta nufa Wanda yake aqa'ida kulum dare sai taje d'akin Dan gudanar da aikin ta  ganin tayi Nurem ya biyo ta bata bata ce da shi komai ba ta qyale shi ta shiga sallaya ta aje ta tada salla  shima yabita sukayi sallar A tare bayan ta gama tayi Adu'o'inta suka safa sannan ta kunna  tsintsiyar qamshi ta fesa ture ta zauna kan sallayya tana lazumi zuwa wani lokaci duk fitilar d'akin ta dauke wutar sai wani qara da yamamaye dakin da ruquqi duk hankalin shi ya tashi tsoro ya kamashi ya jawo wayar shi sai kunna waya taqi tashi ..


Cikin lalube yayo wajanta ya shige cikin jikinta jikin shi sai rawa take kamar mazari sai yaji andaka mashi tsawa kai sakatta   cikin kaduwa yace wallahi ban sakin ta suwanene Ku hhhhhh yaji an fashe da dariya iya tsora ta Nurem ya tsora ta sun tsoro ta shi ba kan ba sai daga baya suka gabatar da Kansu  gare shi duk Aljanin dake kan Narem  yazo yayi ma Nurem barka da zuwa kuma sun gabatar da Kansu da sunayen su gareshi daga cikin Aljanni harda wani wai'shi Dan Yaro ..


To daman Narem takan ta shi duk cikin dare bayan tayi sallah tayi lazume sai su tazo mata daya bayan daya tana ta fira dash Aman ba'a kanta suke hawaba magansu kawai zatai ta taji ..

Da safe  dukkan su Ukkun suka kama mata aikin gidan Amar ya kira Nurem yafi Aqirga Aman wayar ta Akashe yayi jifa da wayar shi Narem ya zaki man haka meyasa kika kashe wayarki ina ranar ta ..haka dai Amar yake Acikin da muwa kona biyu kacal duk yarame ya fige ya fita hayacin shi..


Sun gama shirya komai Dan zuwa lagos jirgin safe sukabi 


Lagos airport jirgin su na sauka na Amar ya sauka ya kira Ammy. Yace gashi ta kwatan ta mashi inda suke sai gashi yana zuwa wajan sukayo ido hudu da Nurem gaba dayan su biyun suka jaro ido suka nuna junan su Amar Bello inji Nurem Amar yace"Nurem isah suka ta6a suka rungume juna bayan sun saki junansu Sukace Ashe zamu hadu ..Amar yace"wallahi aboki ban'ta6a tunani zamu ta6a haduwa da junaba ina kashige duk wata kafar SA darwa na nemaka Aman ban sameka ba  nayi maka massege's duk ba Amsa Nurem yace wallahi friend banida lafiya ne kusan watana ukku kwance ba lafiya INA India shiyasa kajin shuru kuma da na warke banda Natsuwa ko kadan ..


Sudai momy da Ammy galala sukayi su suka suna kallon ikon Allah daman sun San junane ..

Amar yace"kai Aboki ba dai matsalar nan bace da kake fada Mani humm kabar kawai wallahi itace Aman yanzu ta kai momy kin abokin nan nawa da nake fada maki shekaramu biyar da shi muna Abota A  social media .. 


Allah sarki. To kumu tai  kun barmu tsae tsaye. Suka  kama hanya sai gidan su Nurem 





Kuyi haquri wallahi INA cikin hiduma ne


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


   

  *Na*


Yar mutam jibiya

*Ammyn khairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



   *Dedicated  to Ameniya ta Maryam Nasir*




*PAGE3️⃣0️⃣*



___________📖koda Narem ta kawo nan da karatun sakon maman'ta sai ta fashe da kuka tun kafin tai"nisa da karatun taji Ajikinta cewa maman "ta ta sha wahala gidan Auranta suma kan" su labarin ya daki zuciyar su basu hanata kuka ba sai da tayi mai isarta sannan tai'shuru momy tace ta bar karanta saqon sai ta huta ta ta shi ta watsa ruwa tayi sallah suma suyi sallah ..san'nan ta zo ta ida masu labari Narima ta kama ta ta kai ta d'akin ta tayi wanka ta chanza kaya tayi sallah sai nan nan da ita Narima take da ita tana San Narem so sai kuma ga labari na cinta tana so ta bata labarin irin son da Dan uwanta ke mata Aman Nurem ya hanata yace karta saki ta fad'a mata komai .


Ita kanta narem tana son narima ganin yanda take bata kulawa yanda ya kama ta.

Sun qulla kawance  sun zama Abokan  juna

Bayan ta fiyar su duma su momy kowa ya ta shi  yayi haramar sallah Amar Da Nurem dakin Nurem suka Nufa  kowa ya Yi wanka suka fito zuwa masallaci Dan yin sallah..


Sai da dad"dare bayan sunci dinner din su san'nan Narem ta Dora daga inda ta tsaya ..


*C'est la raison qui m'a créer des problèmes envers tout les mondes, leurs jalousie envers moi dépasse mes pensées et mon âge. Ce qui m'a encore crée du haine envers eux c'est parce que ma belle mère m'aime beaucoup malgré que je ne suis personne que la fille du pauvre Touareg qui vendait des médicaments..*


*Le vas et viens du chaque femme de la maison ce de faire tout pour me séparé de mon marie et ma belle mère. Je me sentais un peu mieux* *quand j'étais avec sa première femme avec son fils aîné Mudansir qui m'aime énormément, un gentil garçon qui étudie bien le Coran...*


*Elles fond des pièges et charlatan pour me séparé de* *mon marie mais sa n'a pas marché, maintenant elles sont retourner à lui faire envoûté pour qu'il me déteste est sa marcher, il* *m'a détesté, j'ai beaucoup souffert avec mon enfance, il s'en fiche de moi il à même oublier que j'existais*

     *J'étais dans cette période* *que ma belle mère m'a prise* *et m'a ramener chez elle, ont priées beaucoup et Dieu à exocet nos prières, maintenant il me chercher dans la maison mais ses femmes ne l'ont pas dit ou je suis, parce que à chaque* *fois quand il vient saluer sa Maman elle me dise de se caché pour qu'il me voit pas, il ne savait pas que j'étais dans la maison. Partout où il pensé que j'étais il à* *chercher mais il ne m'a pas vue, comme il m'aimait il se soucis de moi jusqu'à coucher à l'hôpital malade, c'est en se moment que sa* *Maman m'a ramener a l'hôpital pour s'occuper de lui...c'est ce qui à poussé ses femmes pour me détesté encore surtout quand ma belle mère leurs à* *empêcher d'eller le voir, c'est seulement moi qui s'occupe de lui, après avoir le libéré de l'hôpital ses femmes* *m'insultaient beaucoup. Y'a une de ses fille qui s'appelle Sakina elle était venu jusqu'à ma chambre pour me frapper en disant que sont* *papa n'aime personne que moi est que je l'ai envoûté pour qu'il les détestes, elle m'a frappé  jusqu'à je sais pas me levé parce qu'elle *plus âgé que moi. Si elle savait se que m'avoir frapper va lui causer elle n'aurait pas dû le faire parce que son papa l'avais chasser de la* *maison et à  divorcer trois fois sa mère...*

*Il m'a conduit vite a* *l'hôpital,* *nous ne savons pas que j'étais enceinte jusqu'à ce que les médecins nous ont dis que j'attends un enfant de trois mois, Alhaji Mustafah était très content* *jusqu'à il à envie de piétiné la tête d'un nouveau né ...c'était comme si c'est  le premier enfant qu'il va avoir, il s'occupait bien de moi* *parfois il ne part même pas à son travail au marcher, il est toujours à mon côté il prend bien soin de moi ..il à fait Lomond des beaucoup d'argents CFA...*


 *Les femmes du maison son trop inquiet de voir comment leur mari est trop excité, y'a des autres qui sont juré* *qu'elles vont détruire ma grossesse, sa mère viennent à chaque fois me voir et à chaque fois quand elle vient elle les insultes et leurs dise que c'est maintenant qu'on va lui accoucher petit enfant bien aimé*


 *Elles se fâche beaucoup *quand elle leurs dire sa, donc elle voulait dire que leurs enfants ne sont pas ses petits enfants ou quoi..*


 *Quand je me sentais un peu mieux mon marie m'a ramener à Jordanie pour le* *lune de miel que j'ai beaucoup regretté, cette voyage m'a créer tand des regrets et à fait la cause que j'ai quitter mon pays natale définitivement 😭😭😭*



*wannan dalili ne ya jaman tsana ga kowa na gidan ga bakin kishi Wanda ya girmi tunanina da shekaruna bugu da qarin tsana ta da yan gidan sukayi shine soyayyar uwar muji da nasamu gashi kuma qarin tsanar ni ba yar kowa bace yar talakawa ce yar buzaye masu sayar da magani..*


*Kowace macce a cikin gidan* *shige da ficcen su shine su rabani da mijina da kuma uwar mijina   uwar gidan wajan ta kade nake jin dadi  zama a wajan ta gami da* *babban Dan ta mai'matuqar so na mudansir Yaro mai kirki mahardacin Al'Qur'ani ..*


*Duk yanda suka so surabani da mijan wajan shirya Mani makirci da tukku aman hakan bai samu ba sai suka koma ma mijin wajan ban kama shi Asirin da zai'ji ya* *tsaneni   tsafi* *gaskiyar mai'ashe sai gashi sihiri ya'yi ta siri agare shi  na shiga qunci rayuwa da qarancin shekaruna na shiga qangin rayuwa ba ruwan shi dani baya tani Asalima ya manta da yanada wata* *matar  ni*

  *Ana cikin haka uwar mijina ta daukeni daga gidan ta* *mai'dani wajan ta  muka duqufa Adu'o'i Allah maji roqon bawan shi sai gashi sihiri yana karewa har yafara nai'mana a cikin gidan Aman basu fada mashi inda nake* *ba  saboda ko yaushe zai'je gai'she da mamman shi sai tasa na 6oye Dan haka bai'san ina gidan ba duk inda yake tunani ya ganni ya duba banana nan da yake yana* *mutuwar so na sai ya shiga damuwa matuqa da muwar da ta kai'shi kwanciya Asibiti ganin haka ya Sa mahaifiyar shi kai'ni Asibiti domin jinyar shi .. Aikam jinyar shi da nayi ta qarasa wutar tsana ta ga* *matan shi musaman da mahaifiyar shi ta hana su zuwa ganin shi ba  mai'kula da shi sai ni bayan An salame shi nasha baqaqen maganganu da habaice habaice inda daya daga cikin yan iskan diyan shi mata  mai suna sakina ta isko ni har daki tai'mani shegen duka wai'na mallake masu uba bai'son kowa sai ni  kuma ni nai'mashi Asiri ya tsane su jinajina sakena tai'mani kasantuwar sakenat ta girmeni nai'sa ba kusa ba da tasan mi zai'faru da bata dukeni ba  Dan buguna da tayi ya zamata korar kare da ubanta yai"mata tare da sakin uwar ta ... Ni kuma ya'yi Asibiti dani cikin ikon Allah Ashe inada shigar ciki* *wata ukku murana wajan Alhaji mustafa kamar  ya taka kan jariri  ..kamar ba'a ta6a yimashi haihuwa ba haka yai'ta murna tun kafin na haihu sai kafa kafa yake dani ko kasuwa sai ya dai'zuwa sosai ko da yaushe yana bangare na baya bani kulawa ..ya'yi sadarkar ma qudan sefofi  ga Al'uma duk na murna inada ciki ..*


*Matan gida sun shiga da  muwa so sai da rawar kan da mijin su keyi ..kuma ciki  daga cikinsu su sha,alwashi* *ganin bayan cikina mahaifiyar shi kulum sai tazo ganina kuma duk tazo sai ta yada masu baqaqen maganganu tana ce dasu ita yanzu ne za'a haifa mata jika Dan gaban goshi*


*bakin ciki na kama su da maganar da take to kenan tana nufi su dinyan su ba ya'ya bane kuma bata dauke su A matsayin jikoki ba ..*


*Koda na Dan fara murmujewa sai mu'katafi yawon shaqatawa wanda nayi nadama da da nasani nawan'nan tafiya tafiyar da tajazaman qaddarori da dama daga cikiko harda barin qasata mahaifata😭😭😭*


Na ma Narem  kuka  ne yaci qarfin ta sosai ta kukan ta Wanda Nurem yakejin kukan'nata har cikin qahon zuciyar shi ..


Ta shi yayi ya bar wajan yayi wajan shaqatawa na cikin gidan waja ya samu ya zauna  tare da safe kai  yaushe ne masoyiyar shi zata samu kwanciyar hankali da natsuwa  ko kadan bai"son kukan ta bai'son da muwar ta intana kuka ji yake zuciyar shi na bugawa


Message ya tura ma Narima yace ta san'yarda tayi ta kawo mashi Narem yana wajan shaqatawa ko da Narima taga"saqon shi sai tace da Narem my Anty taso muje ki huta gobe kin qarasa bamu labarin ta kama hannuta sukafito Amar ya bisu da kallo 


Wajan  da yake  suka  nufa waje ne mai dad'da'dan sanyi da ni'ima qamshin furanni na ta shi  iska na kadawa dolle ne ko kanada damuwa da kazo 


Wajan zaka samu kan"ka cikin farin da  Annashuwa 


Tunda suka tun karo shi yake kallon ta  har suka qaraso wajan shi  ya gyara tsayuwar shi hannun shi daya cikin Aljihun wandan shi yace  sarkin  kuka kin gama kukan..


Ya fada cikin wani irin salo ita  dai tayi qasa da kanta


Kallon Narima yayi yayi mata sign da  ido  Alamar ta bar wajan dariya tayi ta juya  ta tafi  matsowa  yayi kusa  da ita ba tai Aune ba taji hannuwan shi  cikin NATA dago kanta tayi da niyar kwatar hannuwan"ta Aman suna had a ido taji ta kama hakan bata San miyasa idanun shi kemata kwarjini ba qasa tayi da idanun ta shikuma ya mata zuwa kan kujerun da ke wajan..


Suka zauna yasa hannuwan shi duka  biyun ya tallafo kuma tun'ta  suna kallan juna yace da ita I love u My  Fatima Narem I love u INA mugun sonki so sai tun kafin  kisan koke wacece tun kina cikin tsumman ki  nake dakon sonki  Dan Allah ki soni!!!!!!!!





Ammyn khairat CE golden girl



*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



   *Na*



Yar mutan jibiya 

*Ammyn khairat*



   *LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*Dedicated to Ameniya'ta Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE3️⃣1️⃣*


________📖 sun jima suna kallon juna yana fada mata kalaman soyayya masu dadi da kashe jiki idanu'nta ta qara rufewa domin bata iya juran kallon da ya kema ta jawo ta ya'yi ya hada'ta da jikin shi ya rungume ta sunjima Ahaka sannan ta ta shi daga jikin shi domin bacci takeji ..sai hamma take kallon ta ya'yi ya daga mata gira guda yace bacci yazo ko ta daga mashi ido yace da ita to kwanta mana yai"mata nuni da cinyar shi ido ya jaro"tazaro😳shi kuma ya'yi dariya yace yes koda zaki' zaki kwana anan bisa qafata har safe banji komai kuma ni zan fison haka 


Dariya tayi mashi sannan tace to na gode da kulawa ta miqe tsaye shima ya ta shi  suka tafi zuwa cikin gida dayake bacci ke cinta tana tafiya tana tangadi ganin haka yasa ya'yi sama da ita ya dauketa daukar jarire  taso ya Ajeta shikuma yaqi Ajeta sai da ya kai"ta har'd'akin Narima ya dure" ta kan gado sannan yai mata kiss a goshi ya fita"


Duk Abin da ya faru akan idon Amar ya faru kuma ranshi ya'yi mugun baci da faruwan haka ya Narem za tai"mashi haka ..cikin baqin cikin ya tafi dakin ya kwanta rubda ciki jiyake komai ya mashi zafi wallahi daba Nurem bane da sai ya dauke mumunan mataki ko wanene ..


Bayan fitar Nurem Narem tabi shi da kallon Nurem  bai da makusa koka Dan gashi Dan zaman da tayi da shi ta fuskanci mutumne shi Wanda bai dau kan shi wata tsiya ba.


Yanda ta gan shi kykyawa tayi tunanin Zaiyi girman kai da ta qama sai gashi ta same shi A mai sanyin shi Wanda magana bata da mai'shi ba bai da hayani ya kokadan kuma hakan Ajinshi yake komai na shi cikin na tsuwa yake yin shi Dariya tayi Nurem kenan.  Ruwa ta qara watsawa sannan tayi shafa'i da  wutiri ta kwanta bayan Narima daketa kwasar baccin ta .. Ba baci take ba tunani rayuwar take   dake juya mata gada wannan hali zuwa wani hali da tayi tunanin su Inna  ne iyayanta Ashe basu bane daga haduwa da su Momy tayi tunanin Momy CE uwarta Ashe ita ba ita bace


Asalima ita ta ta uwar ba yar qasa bace wata qaddara CE ta kawo tanan haka Allah ya tsara mata koda uwar ta na da rai to ita nan za tai"tata ryuwar dolle sai wani sani di ya kawo ta najeria tunda haka Allah ya hukuta mata tun ranar gini ranar Zane..


Da wannan tunanin bacci ya kwasheta  kuma A cikin bacci ne Aka kawo mata magani da zata ba Inna da malam na makantar su dakuma magani Nurem..


Da safe bayan sun karya ta nura Amar fushi yake da ita Wanda bata San dalili ba ko ido bai bari su hada Idon kuma sun hada ido to hararanta yake duk ta damu da hakan ko Abinci kari kadan yaci ya ta shi yabar wajan Ammy ma ta nura yanada da muwa so sai..


Magani Narem ta ba Inna da malam da nasha da na shafawa sai murna suke suna Samata Albarka . shima Nurem ta bashi na shi .Amar ne ya shigo bayan Ammy ta mashi test shine ya shigo fuskar nan ta shi kokadan ba Anniru Narem tayi Rau rau da ido sai hawaye Nurem yace ya salam matan miya sameki Amar jiyayi kamar ya soke shi da wuqa  wai matar ..Narem cikin kuma tace ba my Amar bane ke harara ta kuma bai man magana na gai'da shi yayi banza dani kuma ban mashi komai ba Ammy ta dubi Amar taga ya qara tsuke fuska tace Yi haquri diyata qyale shi  Aman kiba shi haquri qila ko kin mashi wani laifi ne Yi haquri kaji my Amar ta fada tana kallon shi ..shikuma Nurem jiyake kamar ya tuqe Amar yasa masoyiyar shi kuka.


Alhaji Isah yace yakinan yata rabu dasu dai" na kuka kinji ta koma kusa da shi ta zauna ..

Alhaji Isah yace to yanzu muna jinki kici gaba da bamu labarin muji Dan yau fita nake son Yi  da wuri Narem tace baba cikin su wani ya karanta mana kaga ni da nafara sai kuka ..Momy tace Ah"ah ki zaki qarasa bamu labarin da kanki Dan ke kade maman'ki tace.. To shikenan..



*FNS zamuci gaba da yin Hausa more especially dinku basu jin France to zamu cigaba dayin Hausa saboda Abin yawa yake man ga France kuma said nayi shi na koma fassara da Hausa to zan cigaba dayin hausar kawai Dan samun sauqina aman kudauka France kuke karantawa Dan Abin da aka rubuta mata da yarn France ne*




Narem taci gaba daga inda ta tsaya  Bayan muntafi yawon shaqatawa qasar Jordan itace qasar da mukafara zuwa  A gaskiya qasar Jordan tayi  domin qasace mai dauke da Ni'ima  bugu da qari mijina ya bani kulawa yanda ya kama Dan yanda yake kula dani kamar ya hadiyeni komai yimani yake  baya bari kokadan nayi Abu da kai'na  jikina yayi Kyau na qara murjewa Abuna nayi qiba so sai da kaganni  kasan ina cikin Hutu da jindadi  gashi cikin ya qara meni Kyau so sai   A Jordan mukayi siyayyar kayan bby  inda Alhaji mustafa yasa Aka kerama bby sarkar zinari data diamond .harda Abin hannu domin munyi scanning An tabbatar mana da bbt girl zamu Haifa.. Watan mu biyu A Jordan muka dawo Dubai ..


A Dubai komai ya fara chanzawa komai ya tabarbare man 


Mijina ya canza man ya kai"na bani kulawa hotal din da muka sauqa idan yasa qafa yafita sai dare zai dawo ranar da nafara magana akan fitar da yake yabarni sai dare ya dawo ranar  ya zageni  tas ta harda ina da diyar matsiya ta sanan ya kira Aure na da Auren qaddara Auran da nasani nayi kuka ranar na gode ma Allah..

Kuma duk da hakan ban qullaci mijina ba domin nasan ba haka yake ba dolle an sake yiman wata qullaliyar 


  


     Dan haka na dage da Adu'a da na filfili ba dare  ba ranar a taqece satin Mu daya A Dubai muka dawo qasar *Côte d voire*


Mayan gida ganin yanda na qara canzawa na murje nayi Kyau sai bakin kishin su ya qara ta shi A kai na so sai suke tsana ta da iqirarin sai sun ga bayana dani da Abinda ke cikina ni kuma na dage da Adu'a Dan Alokacin batasu nake ba ta mijina nake da yajuya man baya Har takai ya sake man tawa da babina Ana cikin wannan halin sarakuwata ta mutu naji mutuwar ta ba kadan ba hajiya Fatima tsohuwar kirki mai sona da gskiya Ta rassu Kafin zaman makoki duk na fige na fita hayacina nayi baqi qirin na rame 


Gefe guda kuma na tsani kowa da kamai jinake jikina kamar Ana hura man wuta cikin shi ga cikina yayi giram so sai Dan har rinjaya ta yake


Bayan Angama zaman makoki kowa ya kama gaban shi matan gida sun samu Abin da suke  so Hjy tsohuwa ta rassu murna suke  domin ita ke taka masu birki . 



Wata rana da daddare ina kwance bayan naga nafilfili na sai naga wani baqin hayaki na shigo man daki dakin ya turmuqe da hayaqi sai tari nake ga kai na da yai mugun Sara man  Adu'a dauke A bakina INA tayi zuwa wani lokaci hayaqin ya lafa sai kuma naji zama dakin ya fita rai na take wani Sabin qunci ya mamaye man zuciya ba gidan kade ba qasar gaba daya naji ta isheni kuma yanzu yanzu zuciyata ke bani na bar qasar Dan idan har na bari na kai safe to zan iya rasa rai na Dan haka sai na tashi na dauki hijab dita nasa na cika Akwatina da kayana da na bby da zan Haifa sai na dauka nabi ta qofar baya gidanmu na fita Dan kar kowa ya ganni domin gidan Akwai masu gida idan nafita ta qofar gidan zasu ganni..



Haka na bar gidan ko waiwayen shi ban yiba a cikin daran bai ta tafi ni dai ganinan na SA gaba inata tafiyar da bansan inda zaniba jaye da Akwatina 


Said da nai tafi mai nisa cikin wannan dare har na isa wata mota da ta lalace kan hanya masu ita na gyara nan na samu na tattaqala na hau bayan motar da yake irin motar nan CE mai bodi baya .tare da Akwatin kayana na shiga na kwanta cikin bodin na tada kai na da Akwatin kaya na take bacci yai gaba dani lokacin da na falka sai aji hayaniya A inda muke na Dan leqo kai na kadan sai naga inda muke kasuwace Dan haka na fito na tambayi qarfe nawa Aka ceman qarfe biyu na rana nayi mamakin wanne kalar bacci ne  nake haka banyi sallar Asuba ba istgifari nayi naje na samu ruwa nayi sallah ga yunwa ta shaman kai 


Cikina sai motsi yake  Abin da ke cikin yanajin yunwa bayanda zanyi dolle na koma cikin motar na kwanta ban Dade da shiga naji motar ta gashi 


Haka dai nai tabi wannan mota da masu ita basu San ina cikin na duk garin da muka tsaya nima INA fita inyi sallah nafara sai da kayan bby INA siyan Abinci da zanci danaga yuwa zata kar ni


Kwanan Mu hudu muka isa wani gani  wai shi Lagos nan muka tsaya na fito da akwatina INA kallon garin da koda Nazo duniya ban tana jin labarn shi ba na tambayi wani shin Lagos qasace ko jaha yace jahace kina najeria na jinjina kai  najeria Allah mai iko ..


Haka nai ta gararaba cikin garin Lagos INA bara  ina samun Abin da zanci Abikin shago nanne wajan kwanana indare yayi  sai da nayi wata ukku wannan cikina ya shigo watan haihuwa  sannane 


Na dawo hayacina na Gane inda nake nayi kuma mamakin ganina A inda nake tunda cikina ya shigo watan haihuwa kulum bani da lfy jikina kuma tana bani kamar mutuwa zanyi Dan haka nayi tunani rubuta wasiya zuwa ga Abin da zan Haifa Dan ban SANI ba ko ta Allah zata iya kasan cewa dani gara na fadama  Abin da zan Haifa Asalin shi domin yasa  shidin ba shege bane da ubanshi da dangin shi da fatan shi.


Yake YAR da zan Haifa inaso kisani na sha baqar wuya da wahalar rayuwa in so ki tausaya man Skoda yaushe kina tunanin kina man Adu'a kikuma zama za rumar A duk Inda kina samu kanki kiyi haquri da rayuwar da zaki fiskanta sannan INA Neman ya fiyarki da ki yafe man rabiki da danginki da Asalinki da nayi  ki dauki hakan A matsayin qaddaraki CE to zo A'hakan san'nan


Kinkinje ga mahaifinki kine Ma'man gafara shi kice da shi A as an rai na na barshi ba kuma Nima na yafe mashi dangina da duk wani nawa ki nema'man ya fiyarsu nima na yafe masu matan baban ki  bance ki qullace suna ki darajjasu ki mutuntasu Abin da su kai'man na yafe masu..


Daga qarshe Dan Allah duk Wanda Allah ya hada da yata ya ruqeta Amana ..


Fatan Alkairi Agareki yata Fatima ...



Cikin kuka ta qarashe labari suna Kansu kuka   na tausayin mahaifiyar Narem lallai taga rayuwa ..




Ammyn khairat CE Golden girl



*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


   

*Na*



Yar matuna jibya

*Ammyn khairat*





*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*Dedicated to Ameniya Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*sadaukarwar page ga yan group GAM da katar FSN*

*kamar su Cherie ta Ameniya ta Ummul kairi Ummul Ilham Nusaiba mmn Mardiya da dai saurana wadan da basuji sunan suba gaba daya page na June*❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤*Kaunahhh mai tarin yawa



*page3️⃣2️⃣*



__________*📖A Gurguje*

Taci kuka mai Isar"ta tare dasu domin suma sun zubar da hawaye dolle ne duk Wanda yaji labarin nan ya tausaya mata Dan haka sukayi qoqari wajan lallashin ta kuma suka tsaida magana nan da kwana ukku zasu tafi qasar COTE D VIOR ..Dan ta ga dangina da mahaifin ta inda Alhaji Isah ya jagoran ci tafiyar..


To Alhmdlll su Inna suna ta Amfani da magunguna'n su kuma cikin ikon Allah sun fara ganin Nasara sauqi na samuwa Dan suna Dan gani dushi dushi Alamar nasara..


Gabaki daya yanzu Amar ya chanzama Narem kuma ko inda take baya zuwa duk tabi ta damu ranar taji Ammy nama shi fada Akan Abinda yake mata sai yace ta daina kula shi kuma Abinda ya bashi mamaki yanda har tasake da Nurem yana daukar ta kamar ba macce ba duk inada zata yana binta ..


To Shine ya barta da Nurem din ba ruwan shi da ita 


Koda Narem taji haka sai tafara baya baya da Nurem tana canza mashi shima Abin ya  damshi ranar yabiyo ta tana mata magana ta daka mashi tsawa taya zaka ta kuramana kahana rayuwata sakat duk inda nayikana bina sai kace maye to wallahi karma sake bina ..ko Ana so dolle ban sonka Kashafa man lafiya ko an gaya maka kalamar I love u tana da sauqi ne Abakina   kamar yanda take abakin ka


To ni tana da matuqar tsada aguna kuma sai Wanda  ya dace ..Dan haka ka daina bibiyata ta buga tsoki tayi gaba duk Abinda UA faru Akan idon Amar kuma yaji fadin haka tu daga wannan rana Nurem ya dai"na shige ma Narem bai zama ko ina sai d'aki  


Yana cikin da muwa daman haka mata suke duk Dakon son ta da ya'yi Ako da yaushe yana daukin ganin'ta da wannan zata saka mashi wai shi Narem kema tsaki da tsawa innalillahi  yaketa Ambata wai bata San shi cikin kwana daya ya fita hayacin shi  ciwon shi ya tashi  hankalin kowa ya tashi a gidan Dan yanda  yake Aman jini dolle ya tada maka hankali momy ita kanta ta shin ciwon Nurem ya bata mamaki tayi tunani ciwon shi na Narem kuma ya ganta to mike fa ruwa aman ta nura da ba ya zama cikin Mutane sai d'aki to duo ta qare A kwai abinda ke faruwa  tsakanin shi da ita Narem din. Da qyal suka samu saka  shawl kan Matslar 


Inda bakin shi ba'abinda yake fadi sai Narem narima ranta ya 6ace tasan Narem CE tashin ciwon yayan  nata Dan haka taja Hannun narim bata zame da ita ko inaba sai d'ikin da Nurem ya tanada domin Narem ko da suka Shiva cikin dakin Narima tace cikin kuka ware idanunki da kyau kiga Abin mamaki kiga Abinda Baki ta6a tunani shi ba ki kuma San soyayyar Dan uwana ba wasa bace soyayyace ta hakika Wanda da wahala wannan lokacin kisamu Wanda zai"soki kamar shi tun kina cikin tsummanki yake sonki so bana wasa ba tun kafin kisan kanki dalilinki narasa soyayyar Dan uwana  tsawon lokacin kan kuskure kadan da nayi na yaga drowning din ki ya tsaneni Wanda kafin nasamu ya sawo nasha barkar wahala..


Duba kigani nan dukk zannan photo nan ki ne tun lokacin da yarasaki bai da aiki sai na drowning din ki bai da magana sai take ya kamu da cuwar zuciya duk sabodake  ..jinana kece ya zana  tunkina jaririya duk shekar sai ya maki birthday nan kice kin fara rarrafe nan kin fara tafiya nan kinada shekara biyu nan ukk nan hudu duk gashinan ya zanaki mataki mataki  haryazuwa yanzu girmanki 


Kin gani Baki mamaki ba kuma azanan shi gashi  kece zahiri bakiyi mamakin da muka ganki muka ganeki ba saboda me muka ganeki saboda shi dayake zanaki ..


Shi Dan tsananin son da yake maki bai manta da kamanin kiba duk dare na Allah sai yayi mafalkinki ranar da bayyi"mafalkin kiba  to sai ya tashi da matsane cin ciwo zuciya Ashekaru Ashirin da shidda kenan yana  fama da dakon sonki 


Ko Alabarin  novel ban taba cin karo da labarin soyayya irin wannan ba da marubuta novel zasuji na tabbata sai sun rubuta wannan labarin😝😝😝😝


Ba abin da Narim take sai kuka tare da bin illahirin dakin da kallo ga kayan birthday dan kala kala ga ko wanne picture nata ko ina daga qasa kalaman soyayya ne arubuce gani qatan picture dinta nan an mata birthday lokacin tafara girma ga zanan mutanenan da yawa an sata tsakiya suna dariya ana mata happy birthday.


Daka cikin mutanan harda momy da Alhaji Isah da narima da sauran mutanan da bata San suba ..


Anan narima ta barta dakin  tana kuka Amar yaga time din da narima tafito daga dakin tana kuka Dan hka shima dinkin ya shiga nan ya Tatar da narem nata kuka Da kuma Abin Mamaki da ya daure mashi kai ta kowa yayi  wajan Narim ya tada tsaye ya rungumeta yace"narim basai nace komai Iya Abinda  idona ya gane man ya isheni Nurem shine ya dace  dake bani ba inasonki Aman son da yake  maki yafi nawa Dan haka kiso shi ki riqeshi da aman Dan samun kamar shi sai antona 


Nurem ya cancanci Aso shi ko ta wanne fanni


Abokinane shi kuma ya jima yana bani labarin soyayyar shi Aman a lokacin ban San cewa kece da yaketa haukan nema ba 


Dan Lokacin da yake bani labari na dauka junnu ne suka shafe shi ..


Ni Na Amince ki auri Nurem  Dari bisa Dari Dan zaki samu kulawa agare shi da kwanciyar Hankali Alan kisani nima ina mahaukacin sonki .


Ba  da San rai na zan bari wani ya Aureki sai ance ka soma Dan uwanka Abinda kaso ma kan ka nakamu da soyayyarki nima tun ranar  da na fara ganinki azannan goye ..Narim INA sonki so sai.. kiriqe Abokina Nurem da Amana ..


Na barki lafiya shima ya cireta daga jikin shi  ya fits ya barta nan 


A in duniya Ku ya taru yama Narem yawa yini ranar haka gidan ya yini ba walwala


Da safe Amar ya nuna komai ya wuce sai ma wani Sabon salo da ya bullo da shi na cema Narem my knwata  bayan sun gama karyawa yace da Narima tazo ta rakashi ya zaga gari Da man shirye take  ta tashi ta bishi suka Fita Narem ta bisu da kallo..ban kowa parlour Ammy da Su Inna suna can Masaukin su sunata hira Momy na dakin mijinta suna tsara tafiyar su gone cote dvioer


Qamshin turare ne taji ya cika mata Hanci tana dago  kanta sukayi ido hudu da shi yana saukowa dga up ster 


Ba qarimen kyau yayi ba aman kuma duk yarame idanun nan mashi sun qara haske so sai sumar kanshi tasha gyara duk ta kanenade gwanin kyau waya CE yake kuma da macce khaziya da  Ambata  sai da gaban Narem ya fadi  khaziya in bata manta ba kamar itace mai jinyar shi Wadda tayi mafalkin ta 


To mike hadin shi da ita da man ya naji India nice .


Ta dago ta sake  kallon shi sanye take da blue din  wando da farar t shart mai dogon hannu gaban rigar An rubuta smart boye da prank din colour..


Ko inda take bay kalla ba kan dinner ya yuce ya zauna kan charia kan kujera sai a ya maga wayar shi sannan ya zuba  breakfast din shi yaci ya tashi ya rabata ya FIta tabi shi da ido duk a in duniya duk ya taru ya mata yawa


Lallai tayi kuskure babba na fada mashi baqaqen maganganu harda fada mashi bata San shi lallai inta rasa wannan zuqeqen saurayi tayi asara babba


Ina ba zai  yuyuba dolle in son Abinyi 


Tu Asuba suka shirya kayan su Dan jirgin qarfe 8zasubi zuwa  cote d viore 


Ammy ta fadma. Mai gidan ta ya turo mata da kidi ta bank shi kuma Amar ya kira  Malaysia  makarantarsu ya qara dauka excuse na sati daya Dan haka  da shi za a  air port jirgin su ya daga ya Lula sararin samaniya  to Allah ya kaiku lpy





Kuyi Haquri da mistek Dan Allah ban samun damar Yi kamu editing da fatan dai   kuna gane Abinda nake rubutawa


Na gods



Ammyn kharat CE. Golden girl


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi 



*NA*



Yar mutan jibiya 

*Ammyn khairat*


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*Dedicated to Ameniya Maryam Nasir*


Sadaukarwa page ga masoyana kun San kanku ba sai na Ambata ba 🥰🥰🥰ina jin dadin comments din Ku A cigaba da gashi❤❤

*❤❤❤*golden girl na godiya*



*🅿️3️⃣4️⃣*


_______ 📖K'sar Côte d viore jirgin su ya sauka 

A gsky Côte d viore qasa ce mai Kyau da tsari Ashe haka qasar take



FNS


Ba'a barni baya ba domin nabi yar miro Dan dauko maku ra hoto ina bacci yar miro ta tadani tace Ammyn khairat ta shi mute Côte d viore ko ba'dake za'a ba nace da ita yar miro INA zuwa sai dai yanzu tsoron jirgi nake saboda shegiyar cutar nan mai sanqame numfashi wato corona😝😝


Yar miro tace ke ni ban iya kicihi ba ta shi mitafi ko mudawo ..


Na dubi yar miro. Na ce wai yar miro da haka qasar nan take yar miro tace hehehehe Yaro man kaza kaji ba kauya nace ai dolle nayi kauyanci cinda ban ta6a zowa ba ai dolle na ba idona hakkin shi


Zowa qasa kamar wanan Ai sai katara maquddan kudade yar miro lallai ninan da kike ganina daya rana sai Nazo Côte d viore sau ukku arana sau ukku yar miro  na fada  ina zare ido😳


Yar miro tace yo ei mike da wuya A ciki ai mu Allah ya yarje mana yin komai cikin qyaftawar ido shiyasa A kulum muke godiya  ga Allah da irin wannan baiwa da ya bamu ..eh gaskiy ne yar miro Allah Abin godiya Muma muna godiya A gareshi ..


Cinda inyaso sai ya buda maka yabaka dukiya mai tarin yawa kazaga duk qasar da kake so ..

Yar miro tace hakane ..


 Nacet to kin gani muma yan Adam da ta mu irin baiwar da Allah ya mana ..


Yar miro tace Allah kenan mai yanda yaso nace da yar miro muyi sauri kar subarmu    yo ko sun barmu mu ba sai mu tafi sun isko muba yo kinasan gidanne hhhhh Ammyn khairata kina wasa dani kinsako gidanan Akwai tonan silili ..


Wai ke ranar da kika Aje maganinki  kinata buda Baki ganishi ba nifa na dauke shi kai yar miro da gsky hummm kina wasa dani ba aje magani kikayi ba kikaqi sha kikaqi yin hayakin kwana ukku ina lusafi Baki ta6a maganin nikuma da dauke shege Dan naga bakisan mahimmancin shi ba ko lokacin da kike Neman magani ina kusa inata dariya ...  Kika laqama Abban khairat kikace shi ya yarda maki magani  daga ya tai'maka ya maki gyaran d'aki Dan Baki lafiya kai yar miro to Abar maganar karda FNS suji kina Mani to nan silili 


Yo ni ina ruwa kinsani bajeta nake ba abinda yai mani zafi sai da Akai kwana ukku kin ban tausae na mai'do maki shi cikin kayan kwalliya ko ba nan kika Ganshi wallahi kuwa nan na Gandhi


FNS wanan labari da gsky ne yar miro ta bani magani daga nayi kwana ukku banyi Amfani da shi ba ta dauke Abinta naci bida har na gode Allah sai daga baya na ganshi cikin kayan kwalli kafin time din ba maganin Dan har cikin kayan kwalliyar na duba ba maganin Ashe ita ta dauke Abinta ..


Ta tsani ta baka magani ka Aje ba kai Amfani da shi ba



Gidan Alhaji Mustafa ba boyayye bane kowa ya San shi suna tambaya direct can Aka kai'su sai ware ido suke suna kallon gari a gaskiya garin yayi ya masu ya hadu iya haduwa qasar Côte d viore ta hadu 


Sunyi tafiya mai Dan nisa suka isa wani tan gamemen gida Wanda ya cika illahirin unguwar 


Gidan wata duniyace ta musamman ga ma aikata nan birjet ta ko ina gaba da bayan gidan Wanda yai masu jagora zuwa gidan shi yai ma jami'an tsoron maganar ga Baki nan Anyi sai da Aka bin'cike kayan su gaba daya sannan wata macce ma aikaciya ta bin'cike jikin su Narem sai kace wadanda sukayi sata  suma mazan  maza  suka bincike jikin su lallai wannan gida da tsaro yake..


Tun kafin su shiga kidan sun San cewa gidan Naira ta zauna A cikin shi ..


Dan ko harabar gidan Aka barka ta isheka rayuwar duniya inaga kashiga cikin gidan ...


Bayan Angama chicken din su sannan suka kira waya daga cikin gidan sannan suka bude masu hanya sukace su wuce ..


To turqar shi tun kan A tai ko ina gidan ya fara rudasu domin gidan ya hadu iya haduwa bada labarin shi ba ta time sai dai mifadi Dan Abinda ya sawaqa sun kasa Gane qofar da zasubi da ida isa cikin katafaran gidan 



Duk Kansu jikinsune yayi sanyi domin sun San cewa Narem yar manya CE gaba da baya ta tsere masu tafi du komai ..


Wata yar aikice tai masu mgana cikin harshen France tana tambayar su  Narem tace cikin gidan suke son shiga su baqine ita tai'masu jagora ya zuwa cikin gidan Wanda za'a iya kiranshi da Aljannar duniya tsabagen haduwa irin ta gidan ..


Sun bude danun su Tass sunaba idanunsu Abinci gami da kauyanci duk da kuwa sun zaga qasashen waje Suna ganin tsarin gini Kala kala Aman wannan da bane ..duk waye warka sai kayi qauyanci sai dai ka basar


Allah sarki su inna suma Ahakan suna hasashen gidan da irin kyanshi da tsarin shi..



Wani katafaren parlour  ta kai"su  fadin tsari da haduwar falon hummm kuyi image kawai fns sai qamshi da sanyi A'C ke ta shi gawasu durka durkan kujeru dake nishi da Kansu Dan cikarsu da girman su kana zaunasu zasu lume da kai Dan tsanani laushin su da taushi


Yar aikin ta kawo masu Abubuwan motsa Baki 


Ta Aje masu

Ba abinda suka iya ta6awa saga ciki


Duk Kansu kowa yayi shuru yana tunanin  wannan gida da kuma irin tarin dukiya ta ban mamaki



Sun dau kusan muntina 30 sai ga"wata  dadtijuwar mata tafi to ta wata hanya dake cikin parlour .


Taci Ado nakece rai ni  wuyanta da hannuwanta duk zinarine hohoho wata miyar sai Amakwabta 


Iya haduwa to ta hadu sai dai yanayi na manyanta tattare da ita domin ta haura shekara 65 Dan  dai ma Ana samun Hutu..


Hakimce ta hakimce kan daya daga cikin kujerun falon sannan ta kai dubata garesu da niyar gai dasu  taga kuma suwaye Baki to zali tayi da Abinda yasata ta shi tsaye bata shirya ba tace da qarfi FATIMA keceeeeeeee da kina raye ta nuna Narem da ke zaune tasake fadin Fatima tana murza ido wai ko dai idona keman gezau 


Bata CE komai ba tabi ta qofar da tafito da sauri hartanayin tun tu6e


 Suka bita da kallo 


Zuwa wani Dan lokaci sai gata da wani babban mutum  An turo shi visa wata kyakyawar kujera wani matashin  saurayi  ya turo shi!!!!!


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi



*Na*



Yar mutan jibiya

*Ammyn kairat*



*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



*Dedicated to Ameniya ta Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*sadaukarwa gareku masoyana*


Ameniya

Ummul Khairi

Nusaiba

Mmn Ilham

Mmn mrdy

Mmn Aryan

Da big Cherie ta

Daga ba dayanku yan group GAM da KATAR INA son Ku  kuma inajin dadin comments dinku Ku cigaba da suburbudo man shi INA Sanqa mewa❤❤❤🥰🥰💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻


*🅿️3️⃣5️⃣*


_______📖ga Baki daya Alhaji mustafa jikin shi rawa ya dauka bakin shi na bari ya nuna Narem da hannu yana shirin saukowa kan kujerar da aka turo shi wajan ya sauko ya fado gaba daya sukayo kanshi matashin da ya turo shi ya mai da shi kan kujerar bakin shi ya Jirge da qyal ya iya fadin Fatima kece Ah'Ah wanan ba Fatima ta bace sai dai Abinda ta Haifa man Dan Allah INA Fatima ta ina matata zonan yata ya kira Narem ta tashi jiki A sanyaye tayi wajan shi ya kamata ya hada da jikin shi ita kanta Narem jinta take cikin farin ciki marar musaltuwa sunjima Ahaka ya dago yace hajiya wanan yarinya jini nace ga kamanan da mahaifiyar ta ya sunanki yata Narem tace da shi sunana Fatima Narem Allah sarki Allah mai"Iko Allah ya jikan mahaifiyarki ko Baki fada ba nasan Fatima bata raye domin na Dade da jin haka ajikina bugu da qari ganinki ba tare da ita ba yaqara tabbatar Mani da bata raye ya fashe da kuka Allah ya jikanki Fatima Allah  yai maki Rahama Mata ta gari Ina Alfahari dake  na yafe maki duniya da lahira Allah yasa Nima kin yafe man kuka yake mai shiga jikin domin dolle jikinka yayi sanyi yanda yaketa yaban matar shi da dabi"unta na qware daji kan mutumniyar kirkice kuma ita kanta Narem sai yanzu taqara San mahaifiyar ta duba da yanda mahaifinta ke yabanta tasan  ta dace da UWA ta gari  wadda ta samu soyayya da shedar mijinta haka Akeson ko wacce macce ta kasance ta kware ko bayan rant shedar mijinta ta bita


Ganin kuka bana qarewa bane yasa su Alhaji Isah bashi Baki suna lallashin shi 


Sun tausaya mashi sosai ga kuma yanayin rashin lafiya Atattare da shi 


Sunci sun sha Abin ci mai Kyau dadadi .


Sanan aka basu masauki mai Kyau Dan su huta


Kauyanci dai sun shashi A gidan ita kuma Narem babanta yace sashen shi za'a kai ta Dan haka can tayi masauki duk wani motsinata yana kan idon shi bayan tayi wanka tana zaune tana tunani rayuwasu da su Inna  Da irin gidan da suke kafin Amar da baban shi su sai masu gidan su gyara masu 

Da katan gar gidan su ko Yaro qarami sai ya haura sam a haka sukaita rayuwa har suka samu canji Aka gyara masu  Ashe tanada bata gidan ubanta wata duniyace da ban yanda aka tsara gidan Kamar ba,za a mutu ba 


Hummmm ta nisa su Amr sun taka rawar gani A rayuwar su ba abinda zata CE dasu sai Adu,a


Tana zaune aka turo shi kan kujerar shi kan wata kujera ta musamman Aka Aje shi  sanan aka cika gabanshi da kayan motsa Baki kayan fruit me ba Abinda babu .


Kiranta yayi yata Narem zonan kusa dani kiji dumi babanki ta tashi ta matsa kusa da shi  kamar yanda yace 


Ya jawota jikin shi yana mata hira karshe ita dai bacci yai gaba da ita visa cinyar shi ..

  Inda shi kuma  yaketa  kallonta yana tuna mamarta   kamarsu daya Dan dai ita mamarya farace so sai ita kuma Narem wanka tar'wadace chaculet colour

Aman komai nata na mahaifiyar tane gaba daya ba inda ta ragota 


Farin cikin da yake mara misali domin shi ya fitar da ran zai sake ganin Fatima ko irinta sai  gashi rana tsaka Allah ya kawo mashi Abida yafi so duk duniya Wato Fatima Ko Dan ta ko diyarta


Acan kuma ban garana su mom bayan sun watsa ruwa mom  tace da mjinta Alhaji kaga ikon Allah Ashe yarinyar nanyar manya Ashe tanada  gata haka Allah mai yanda yaso Alhaji Isha 

Yace wallahi ban taba tunani Arziqin baban ta ya kai haka Ashe YAR manyan gida ce sai yanzu nake qara kunya da danasin Abinda nai mata Haba Alhaji ai komai ya wuce A tarbi gaba 


Yace hakane lallai Narem tanada gata


Nurem duk ya shiga da muwa na nisanta shi da akayi da masoyiyar shi duk da ya San cewa hakan shine Abinda ya dace ko shine Abinda baban ta yayi shi zai Yi Aman dai ya damu Allah  Allah yake dare ya Yi domin ya ganta yaji dadi 


Suko su Narima da gogan Nata Amar waje suka  fita suka samu wani Dan lambu suka zauna kan kujeru suna tsinkar furan su domin  soyayya mai qarfi ta qullu  tsakani su


Nurem  ganin zaman  ka dai'cin ya ishe shi yasa shi ta shi zuwa inda ya hango su Narima da yake benene kana hango Wanda me qasa

 Dan haka yaga wajan da  suke ya mashi Kyau ya sako zuwa can


Ammy kuwa tunda ta watsa ruwa ta kwanta baccin ga jiya domin kwana biyu jinta take ba dai dai ba bata in dadin jikinta daurewa ka wai take 


Narem bacci ya dauke ta so sai sai kuma ta zabura ta tashi Bbanta yayi tunaniko tsora tane tayi ko mafalkine tayi mai ban tsoro ya ruqeta gama yana tofa mata  Adu'a Narem taji dul Tausan mahaifin nata ya kamata Allah sarki da da mahaifi kenan 


Kallon shi tayi  murmushi   tace da shi  baba na gode  bakoami yata  zanje wajan su Inna. Na duba su na basu magani to sai Kin dawo ya bita da kallo har Ta6a cema ganin shi  wajan su Inna ta nufa ta Tatar da malam na lazumi Inna kuma suna hira da mom magani ta dauko cikim jikka ta nufi wajan malam ta basho A Baki yasha ta shafa mashi na shafawa a ido tace baba yau na makara ban Baku magani ba bacci ya dauke ni bakomai Narem  ai kina qoqari Allah yai maki Albarka kuma Allah ya Baki masu yimaki Irin yanda kike man fiye ma da hakan 


Narem tasa hannuwanta ta rufe fuskar ta wai taji kunya malam yace Narem nafa fara gani minene najin kunya da rufe ido Ai adu'a CE ko.

Nida kaina zan kaiki gidan miji


Da gudu ta tashi tayi wajan su Inna mom tace yata Lafiya kiketa haki mom wai baba yace wai da kanshi zai kaini gidan miji Inna tace  yo shine me ni ni zan maki wankan jego inkin haihu 


Mom dai dariya take 


Inna ta sha magani suka ci gaba da hira  had Ammy ta tashi ta nufo su Narem

 Cikin farin ciki Ammy na Kin tashi  wai Na  ta shi Narem ga jiya CE nayi da yauwa Allah sarki Ammy na sannu inji Narem ta fada fuskarta cike da tausayin Ammynta

Narem tace wai Ina su Narima suka Shiga ne mom tace tunda zun dai. Naga fitar su ko ina sukayi oho Narem tace karfa su tai su bace ..


Cinda ba SANI wuri sukayi


 Bara na duba ya fita sai ta hango su wajan shaqatawa shi ogan nata na zaune bakin ruwa yana jefa duwatsu A cikin ruwan sumar kanshi kuwa iska nata kadata wajan shagala da kallon shi hartun'tube tayi da ta fadi duk Abinda me fa ruwa kan idon Amar da Narima kallon juna sukayi sukayi dariya da man kuma gulmar Nurem ce suke da zo qala baice masu ba ya nemi daya daga cikin kujerun ya zauna su kuma sukaci gaba da hirasu wadda ba kajin misuke fada sai dai kaji dariyar su shen Nurem ya masu magana yaza su SA shi gaba suna dariya sai kace mahaukata shine Amar yace da shi kaga malam bafa Kiranka mukayi ba kai ka Tarar damu Dan haka baka matsa man kuma mudin mahauka tane Mahaukatan soyayya  shine Nurem ya zaro idanun ya Nuna su kudin kun haukace A soyayya yaushe hakan ta faru ban SANI ba 


Ya za'ai kasani ijin Amr Aman yanzu ai kasani ko babban Yaya 


Dan Allah ya ya a Dan bamu wuri ko ka Dan matsa saga can cewar Amar Nurem yace to Abokina yau ni kake kora saboda kana gaban macce yayi kwab zan rama  shine fa ya matsa bakin  ruwa yana jifa duwatsu a ciki


My Amar da kunan inata budarku  ta qarasa wajan su munan munata soyewa nida my love di ta ya kashema Narima ido guda tare da daga mata gira guda


Ko ba haka ba ya tambayi Narima ita kuma cikin NATA salon Jan hankalin tace haka ne my Honey 


Tunda Narem ta tafo Nurem ya ganta ta cikin Ruwa yaga innu warta ka duk Abinda ya faru na   kallon shi da take da tuntube da tayi duk ya gani ya shareta A man A ranshi yaji dadin ganinta .


Sosai yaji shi cikin farin ciki da Annashuwa 


Itama  tayi kan kujerar tana shaqar daddadan qamashi ciyawu da ni'imar wajan Abinda yafi bata shaawa D'awisu yawajan duk sun bude bindin so kwalliyar su ta fito ga wasu tsuntsaye masu colour dim yellow sunata shawagi suna kuka mai dadin saurare .


Inda  Nurem yake nan ta qurama ido ta shiga tunani mai zurfi na irin mafalkin da take nashi tun tana yarinya 


Harya zuwa yau bata dai naba duk da yanzu mafalkin ya sha ban ban da Nada Dan yanzu idan tayi mafalkin shi to sai  tayi wanka  yanzu kusan kwana hudu kenan da canzawar mafalkinta tarasa Gane dalilin haka


Ta dawo tunanintane gani wayar  shi na qara ya tashi tsaye tsayuwar shima kade Abin kallo CE domin tsayin shi dai dai yake


Ta ko INA ya hadu ya hada komai inji Narem


Hello hello Lailla ya kira sunan ta yana magana yana zagayen wajan ruwan kuma still hannun shi  daya yana jifar ruwan da dutsi 


Duk hankalinta yayi kanshi Laila wacece kuma Laila bayan khaziya har wata Laila ke Akwai yanda yake wayar da kagani kasan yana cikin nushadi Dan fuskar shi sai fitar da sihir taccan murmushi yake..


Ka ganta nan khaziya yar indiaCE Narem taji Narima nafada ma  Amar  Dan haka kuma sai hakalinta ya dawo Kansu inda taga picture kala kala nawata matashiyar budurwa mai shegen Kyau kamar ita tayi kanta Narima taci gaba da cewa wai  itanan Yaya Nurem take balain so khaziya sunanta ba India CE  lokacin da Yaya bai da lpy ita tayi jinyar shi ta bashi kulawa sosai tana mugun son shi to  gsky ta hadu to shi yana sonta Amar ya tambaya ita kuma Narima Dan taba Narem haushi tace mugu mugun ma sonta Dan yace ma ta biyu Zaiyi da ita 


Narem kukane yazo mata ta tashi ta bar wajan da sauri had tana hadawa da gudu Nurem ya kashe wayar shi  ya bita da kallo ganin Alamun ranta bace yake sai ya kai duban shi gasu  Amar sunata dariya Abinsu kuma yasan su suka bata mata rai  bay bi ta Kansu ba ya bita Narima tace da Amar kaga mutunniyar taka tana son shi fa Jan ajine kawai na mata bakaga kishi ya taso mata ba 





Ammyn khairat CE kutayani da Adu'a plss Allah ya biyan buqatata Allah ya cikaman gurina



Ammyn k


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


*NA*




Yar mutan jibiya

*AMMYN khairat*



*Dedicated to Ameniya Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*



Da @AlKALIMIN GOLDEN GIRL



*KYAUTAR PAGE AGAREKI BABBAR JARUMA CHERIE TA ALLAH YA BAR'MAN KE CIKIN AMINCI ALLAH YABIY MAKI BUK'ATUN'KI NA ALKAIRI ALLAH YA BAKI LAFIYA ALLAH YA KAWO MAKI MIJI NA GARI💃🏻😄AMEEN S AMEEN*



Kina ina Ameniya ta  Kema ban manta  da keba Allah ya Baki lafiya mai dorewa tare da dukkan yan UWA musulme da basu da lafiya Allah ka basu lafiya 


*MMN ILHAM  ke ma Allah ya Baki lafiya ya jikin nake*




🅿️3️⃣6️⃣



_________📖 da Sauri yabi bayan ta wani Dan lungu ya hango'ta ta hade kanta da gini tana kuka kusa da ita ya qara so ya  rungumeta qamshin turaran shi ne yasa ta gane shine A jiyar zuciya suka sauke ga Baki dayan su  wani sanyanyan sanyi taji tattare da farin ciki ya ziyarci dukkan sassan jikin ta gaba daya ta lafe A cikin jikin shi sun Dan jima A haka kowanna su NA samun NA tsuwa sannan ya birkito ta suka fiskanci juna ita kuma ta rufe idanun ta Dan wata irin kunyar shi takeji tare da bala'in qaunar shi marar'misaltuwa


Naàrem ya kirata tare da Jan sunan nata cikin wani irin salo NA shaukin love  ita kuma gaba daya jitai jikin ta ya Amsa da kiran sunan ta da yayi har tsikar jikin ta sai da ta ta shi miyasa  cewar nurem ..



Baki so NA  miya kike wahalar dani miya sa haka Naremm ki tuna  ni mai sonki ne..


Ina sonki kuma NA sonki tun kan ki San koke wacece tun kina jinjiraki nake fama da so da qauna naki


Sonki ke wahalar dani sonki yasa NA zauce sonki yasa nazama mahaukaci.. Sonki ya kwantar dani ciwo mai tsanani gaske sonki sonki sonki ya haifar man da Abubuwa da dama A rayuwa ta masu dadi da marasa dadi ..


Narem miyasa Baki sona minen maki haka ban can can ci ki so ni ba inada makusa ne ? Ko kina da Wanda kike so ban kasance mutum mai son kanshi ba idan da Wanda kike so Wanda yafi ni komai 


Zan tsaya maki Dan ganin kin  Aure shi ina sonki ina son farin cikin ki A kan gani farin cikin ki zan iya Yi maki komai Dan kisamu farin ciki


Domin ke din Amanata ce Mimi ka fin ta rassu tace dani Dan NA baka Narem Amana ka ruqeta Amana kaji nace da ita Ai narem din matana ce zan ruqeta Amana tace dani Dana nayi farin ciki in so ita Narem ta kasance cikin farin ciki lokaci nima ina Yaro qarami ta hada hannuna da naki  tana murmushi tana kallona dukk ina Yaro nasan mahimmanci Alkawari Dan haka NA dauki Alkawarin kula dake kuwar da ko Narima ban bataba lokacin da kika bata a dakina kika bata ban mantawa kin man kaji Ajiki time din da natashi cikin dare NA Baki madara kika sha nikuma NA shiga toilet Dan gyara jikin da NA fito  nai maki Adu'a nima NA kwanta take bacce mai nauyi ya dauke ni


Da safe da natashi babuke A wanan rana komai ya faru da ni na ta shi daga nurem mai hara da dariya NA koma miskili NA koma marar lafiyar zuciya da kwakwalwa bani da Aki sai kuka da surutun ki duk wata magana da zata fito bakina maganarki ce  kece nasara ta kuma kece faduwa ta Narem saboda son da nake maki kwakwalwata ta kasa manta ki lokacin da nafara zanaki a takarda ni kaina nayi mamaki sandiyar ki naza ma babban design Wanda qasata ke alfahari da shi harma da sauran qasashe da da ma 


Duk wanan bayani da nurem ke ma Narem idanun shi tap da hawaye. Yace da ita bazan tauyeki NA tauye maki farin cikin kiba idan da wani bayanni zan haqura dake domin nayi haqrun rashinki NA tsawon shekaru Dada ma balle yanzu da naganki kuma idan NA Aura dake kai tsaye nasan inda kike wata rana zan iya  zuwa in ganki A matsayina  NA babban Yaya Idan kuma kina sona 


To ki bude idonki yanzu ki kalleni kice dani  Nurem ina son ka ..



 Allah sarki tausan Narem ya qara kama zuciyar ta ta tabbata Narem NA mugun son ta so bana wasa 

Kuma samun kamar nurem sai Anto na gwarzon na mjin  


Wanda zuciyarta tasama sunan


d@n @lj@n@h yes  dolle Akira shi da wannan suna 


 Rungume shi tayi tace ina son ka masoyina ina mugun sonka so na hakika so na gaskiya da gaskiya so marar Algusu so Na tsakani da Allah  so na har Abada  na har gaban Abada duk wuya tsanani Muna tare  sai mutuwa kade zata rabamu ko ita mutuwar da zatayi Adalci da ta dauke Mu Atare. Ban son ya zan fada maka ka Gane ba ban son ya zan fada maka kA fahimata 


 Sonka. acikin zuciyata yake da jinina da dukkan ilahirin rayuwata da numfashi na da komai Nawa  I love u I love  I love  marar Adadi Ta fashe da kuka shiko kasa cewa komai yayi Damin ya shiga shocking


Bai ta6a tunani ko tsammani kalamai  irin wadanan daga gareta ba  sujjada yayi ma Allah sanan ya daga hannu yanata kwarara zafafan Adu'o'i  sai ya gama suka shafa A tare ya yawo ta da qafi ya Yi mata wata uwar runguma gaba day zuciyoyin su bugawa suke kissing dinta  yake ta ko ina ya  zauce ya fita hayacin shi ta6i sukaji ta bayan su da sauri suka saki  juna su suka juya Dan ganin masuyi masu ta6i Amar da Narima gaban su komai ya faru duk Abinda ya faru sunji kuma sun ganin farin ciki suma suke so sai  Amar y Rungume Nurem yace da shi Abokina ina tayaka murana ..


Narima ta rungume Narem tace my lovely Anty na gode so  sai da ceto Ratuwar Yaya na dakika Yi Dan na ta bata  Idan ya rasaki to mutuwa Zaiyi domin zuciyar shi  tayi zurfi da ciwon Aman yanzu nasan komai yazo qarashe


Tare suka jero zuwa cikin gida ko wannane su hannu shi ruqe da nake masoyiyar shi suna tafe suna hira 


Da sallama suka shiga Ammy ta dube su tace kai yarannan mizan gani haka Nurem yace soyayya mana Ammy mom ta Dora hannu kan ha6a🤔 tooo yarannan fa ba kunya sukeji ba yanzu kai nurem gaban Mu kake fadin soyayya ..


To mom miye Abin kunya A ciki sudai qwace hannu sukayi idan nurem shi yaqi sakin hannun narem mom tace nurem kafita idona qarajanta yayi rungume Aiko mom to kanshi yaja hannun narem  sukayi waje


Da daddare familys gidan gaba daya sun Hadu harta wadanda basu qasar   sunxo kwansu da kwalkwatar su kowa ya hallara


Bayan sun gama dinner  wani babban su ya bude taro da Aud'a  sannan  Alhaji mustafa yace to Alhmdll 


 Da farko dai kowa yasan maqasudun taraku anan domin ga batar maku da yar uwarku kanwarku  wasu kuma daga cikin yayar su wannan yanuna Narem  yace itace Fatima narem ya ga marganyiya Fatima mata ta da ta6a ta duk wannan ya ga yariyar nan ya ga uwarta ko ba afada ba ga kama nan Dan haka kujata Ajikinku domin YAR uwarkuce bakuda kamarta itama batada sama da Ku 


Ku ruqe junan Ku da Amana kuyi zuminci nidai tsufa ya kamani tawa ta qare sai jiran lokaci inaso ga dayanku kuruqe Narem da Aman ko bayan rai na karda tayi kukan maraici ..



Da fatan kunji Abinda na gaya maku kema kuma Narem ki girmama danginki ki ruqesu hannun bibiyu 


Kowa sai da gabatar mata da shi da kuma sunayen su 


Inda  matan shi  suka rage saura biyu da uwar gidan shi hajiya mama Dan yanzu mama suke ce mata 


Sai hajiya mami mai bi mata sai ta ukku wadda ya saki Dan har yanzi bai mai data ba ..


Wasu mata ukku ne cikin yayan dukkan su da goyansu kuma su Abban ta bai mata bayanin suba suna dai zaune rakube da su sunyi kalar tausayi  kuma babban du kwata kwata jinin di bai hadu da Narem ba Dan ita narem da sun hada ido sai taji tsikar jikin ta Atashe jitake kamat taje ta shaqeta ita wacacan din haka takeji ga Narem din ..



Mudanseer Wanda shine babba A gidan gaba daya kuma ko time din da MAMAN Narem nan Suns shiri da shi tana sonta ita bduk cikin Yaya tafi son shi 

 Yace da Narem taso nan my little kanwata ta so nai maki bayanin wadan can ya nuna matannan guda ukku narem ta ta shi ta koma inda shike yace yauwa knwt kinga suko


Yannan kine da suka wulaqanta kandu sai duniya ta horasu yanzu duniya bata yayin su sun gaji da iskancin su sun samu wuri sun zauna 


Wadan can yaran da kika gani wajan iskan cinsu  suka haifi Abinsun

Ada yan iskane na gidan gaba duk fadin qasarnan Ansansu domin sunyi qaurin suna a qasarnan sune dalilin wannan ciwo na Abban Mu 


Bayan rabuwa da mahaifiyar Abubuwa sun faru masu dadi da marasa dadi marsa dadin sunfi masu dadin yawa Abba ya shiga da muwa matuqa shkarun shi goma Akwance tana jinya tun ranar da aka wayi gari ba mamanki ya yanke jikin ya fadi qasashe Dadama munkaishi Ba,a samu nasara ba domin baya um baya umum ..


Ga Asara ta qaddarori da mukaotayi sai kiji ance wancan kamfanin ya kama da wuta sai kayan shi yan kama ke Abubuwa dadama cikin yan wataninnannya fara magna Aman baya iya tafiya sai kan kiken guragu ..


Wadancan yan iskan  sune faruwar komai uwarsu nanan gidan mahaukata tana hauka


Narem sai kuka take ta shi tayi ta nufi wajan babbar tasu mai suna zainab wadda  jini basu bai haduba tana ganin tayo wajanta itama ta ta shi tsaye tasuka shaqi wuyan junansu nan fa fada ya kaure a tsakaninsu narem sai jibgarta take baji ba gani ta ko ina  duk hankalin su ya ta shi


Duk Wanda yazo da niyar rabawa sai ya shaqasa 

 

Narem ta bigeshi ya fadi Amar yayi ta maza ya ta shi yayi wajansu da niyar qwatar zainab  domin ta jigata sosai kamar zata mutu ai da narem ta dauke shi sai da ta daga  shi sama Tanana qasa sai da ya FASA qara


Su mom sukato kanshi ..


Ita kuma Narem ta koma ga zainab


Nurem mai ta shi narima ta hana shi ai ko ya ta shi Ana karkatai kar katai sai yaje wajan ya kwaci zainab daga hanunta ya wankama zainab mari sai ta fadi qasa ta  suma nan fada ya dawo tsakanin narem da nurem dambe  suke na Bala'i duk   sun kacace wajan ga wasu surutai da suketayi cikin wani irin harsher Baki ba gani suke fada harda jima junansu ciwo Amar ne ya ta shi wani  Qur'ani da ya gani ya dauko ya buda ya fara ruqiya Baki bagani yake ta karatu duk hankalin su A tashe kowa yayi tsaye jikin nake mashi rawa ba kamar mom da Alhaji Isah mamaki su Nurem Nada Aljannu da man 


Sai da Amar ya nisa da karatun Sannan suka fadi qasa narem ta taushe nurem 


Ganin haka Amar yasake matsowa kusa da su yana karatu zuwa wani time kamar  sunyi bacci sannan Amar ya bar karatun da yake


Kowa ya nemi  waje ya zauna


Ya zuba sarautar Allah ido 


Zuwa can suka falka Narem tayi mamakin ganinta visa jikin Nurem to ya haka shima yayi mamakin haka suka ta shi  wuqi   wuqi da su Suna kallon Mutane.


Hat qara Nurem ya Dan tuna Abinda ya faru ya tuna ta shin shi zuwa ceton zainab daganan to bai San Abinda ya faru ba


Narem ta ta shi taje tayi Alwarlla tazo ta shinfida darduma ta zauna  ta fesa turare akanta da dakin gaba daya ta fesa   su dai sai kallon ikon Allah suke Dan basu San mike faruwa ba suko su Ammy da mom  koda sukaga haka sun San malam zaizo ..

  Qur'an in ta buda ta jima bakinta na motse sannan da hannuwanta kamar tana lazume  ko da yake shine takeyi


Zuwa wani time ta fara gamma da shaquwa kamar maijin qishi tare da gyatsa  tana susar kunnan ta zuwa wani time sai sukaji muryarta ta canza suwa muryar na miji yai masu sallama su Ammy da mom suka Amsa 


To Alhmdll inji Alhaji malam narem ina tayaki murna da ganin Mahaifinki Ahalinki .


Alhaji mustafa barka da ganin yarka. In sunan Alhaji malam na kasace ina tare da Fatima buzuwa cewa da matar katar tun tana yarinya nake tare da it a  to da ALLAH yasa tayi tsawon rai da ita zata zama kamar narem zata kasance tana bada magunguna kamar iyayanta dandai su iyayanta baiwa ce daga ALLAH yasa masu sanani yayan ita tuwan maganin 


Da Kansu suke  shiga dani dibar magani to Ananne na hadu da Fatima naji ina son ta in son Shiga jikinta domin muma munada namasani  na magunguna Dan mubada tamu gudummuwar  ga  Adama




To sai wannan qaddara tabata da gida Wanda nai ta bibiyar rayuwarta had yazuwa haihuwar yata da mutuwar ta 


Dalilin barinta gida  kuka zakuji A wajan YAR miro 


Yanzu YAR ka  Alhaji tana bada ma munguna na kowanne ciwo da ikon ALLAH  kuma Awarke indai ciwon ba na Ajalibane kai ma ciwon ka ba na asibiti bane Asirine  Akai maka na gaba  da kaji Wanda yai maka shi wajan Yar miro


Dan Haka a hada narem   da danginta na wajan UWA 


Sannan momy da Inna da malam da kuma UWA ta gari Ammy ina godiya A gareku kai Alhaji sai ka miqa godiyarka ga wadannan jarumen iyaye domin sun bada gudun muwa so sai A gurun yarka 




Alhaji yayi. Godiya sosai  ga iyayan  ruqon YAR shi


Duk wani iska fake jikin Narem sai yayi magana  harda Gimbiya hadiya wadda da zata hau sai da narem ta koma kan kujera sannan tayi irin zaman su na Sarauta ta gaba tar da kan' ya daya  till  ga sarkin Aljannu 


Bayan ta tafi ta dawo kan darduma ta zauna


Yar miro ce ta ranqada masu sallama  tace kafi ince komai  A kawo Mani sugar  kunsan sha zaqi sai da  sugar Dan  Wallahi yau Akwai tonan silili YAR miro bata boys







Ammyn khairat ce




*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


*Na*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*Dedicated to Ameniya ta Maryam Nasir*



*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09




*🅿️3️⃣6️⃣&3️⃣7️⃣*




__________📖bayan Yar miro ta sha sugar ya kai mata karo tace yauwa da kai zamfara mudansir   ta cigaba da cewa Alhaji mustafa Dan ka yanada matsalar Aljana na tare da shi kima so take ya Aure ta wannan dalilinne yasa suke samun sa6ani da matarshi domin bai bata hakkinta yanda yaka mata dan ma Allah ya hada shi da macce mai 'haquri da ka waici


Aljana suhaima musulma ce kuma tun dan'ka na yaro take bibiyar shi san shi take sosai da Aure sannan d'akin shi  tana kawo mashi maqudan kudade harda sune yake dauka yana sawa cikin harakokin kasuwancin shi Arzikin shi ya bunqasa 


Kuma lallai lallai dole sai ya Aure ta kamar yanda ta buqata idan kuma yaqi hakan to wata rana za,a wayi gari bashi ta dauke shi ta taida shi sunyi Aure yana mafalkin ta domin tana so mashi cikin bacci har magana tana mashi Dan bai sauraranta ne


Yar miro tace duk Abinda na fada Akwai Wanda ba gaskiya yace ei duk anyi haka Alhaji mustafa yace to duk wannan Abu na faruwa da kai dani da mahaifiyarka ba Wanda kataba fada mawa mudansir yace wallahi Abba ni duk daukar Abin nake kamar komai  mafalkine nake Ashe zahiri Abin ke faruwa Yar miro tace gaskiya  ne qara da Allah ya kawoni


Abu na gaba shine dakin ka guda zaka gyara mata kasa mata katifa da sauran kayan buqata ka hado mata lefe sannan ka Aje mata sadaki yanda kaga ya dace sai Abu na gaba idan ka kayi kwana biyu da matar ka itama za kai  mata kwana biyu dakin da ka fidda mata sannan ka natsu inta zoma cikin bacci zata fada maka yanda zakayi ka kirata inka na son ganinta wannan shine Abinda zakayi cikin satinnan domin suhaima gab take da daukeka saboda duk tana gama maka tana kuka ka sota Ka Aure ta Aman kana daukar Abin da wasa dukiyar da take baka ta halkace gumintace bata wani bacce ta dauko ka duba kaga  duk kishi irin na junnu  Aman ta haqura da kishinta ta taushe shi tazabi zama da kai da kuma kishi da bil Adama


Mu munfi mutanan Ku kishi saboda mu mazanmu basu qara Aure  saboda tsanani kishin mu fada Muke sosai harda yanke yanken juna gashi ba mutuwa mukeba balle ka kashe kishiryar ka futa duk da hakan haramune kishi halkene Aman gudun ta shin hankali kesa maza mu haqura da mata daya idan sun Aura 


Aman ta tabbata suhaima Nada haquri matuqa ba Abinda zai faru  zamba khadeeja magani Wanda zatasha ya qara mata qarfi da  saawa domin mu Akwai qarfi da saawa garemu dolle idan ya Aure suhaima shima sai ya canza daga yanda yake Dan mu ana kwana kanmu ana ayi kafin musamu gamsuwa Dan haka khadeeja Dan kar'ashiga hakkinki zan tai'maka maki


Ko yayi shuru yana jimamin wannan lamari tofa koya kadeja zatayi kishi da Aljana


Yar miro ta sake cika bakinta  da sugar sannan tai gyaran murya tace sai kai Alhaji mustafa ciwon ka sihiri ne matar"ka tai makashi taso ta kashe ka domin ka mutu Araba masu dukiya ta tai ta Auri wani Alhaji da takeso to sai hankan bata samu ba Aman duk dare na Allah sihirinta na ta siri Ajikinka ta kanzo tayi shidda barunta ta sarrafa ka ta kashi dukiyar'ka  ta qara gaba  kuma wadda tai maka Abin tanan cikin mu 


Ko dakin shuru yayi ana kallon kallo  kowa ido ya raina fata musamman matan gidan 


Yar miro tace nifa ba boye to nawa zanyi ba kowa bacce illa matar ka ta biyu gatan tana jinka aiko  Hjy mama ta tashi tana borin qarya tana fadin qarya ne wallahi niza aima sharri 


Yar miro ta aha'a niba bil Adama bace   tsaya infito maki ta   hausawa ni Aljanaci ba mutum ba karki yarda ki  kawo mani wargi yanzu inyi maganinki muna fukar banza da wofi ke da ma zaman auranki sai kinci   wutar Allah cikin diyanki ma Akwai Wanda ba Dan shi bane can wajan yawon iskanciki kika samu cikin shi da dai zanrufa maki Asiri to tunda Abinki inskanci ne sai na tone komai Alhaji mustafa wancan Dan iskan yaron mai sace sace ba danka bane ita ta San urban shi sannan matar ka wadda ka saki uwar wadancan yan iska ita tai ma Fatima Asiri Dan ta haukace tabi duniya sai haukan bai samu ba tabi duniya waccan zainab din ita ta binne sihirin da kuma hayaqin da tai ma kuma gabanta Fatima ta bargida shiyada Nerim taci uwarta 


Duk da ita ma zai'nab din tana tare da iska ita iskanne yasata bin maza    duk da uwarta ta jamata hakan iskan Anturo shine domin ya shiga jikn Fatima yasata bin maza da auranta Dan kaji ka tsaneta har kasaketa sai bai samu da marhakan ba ya komama yarda zainab sai gashi ita uwar tasu kai'kai ya koma kan masheqiya ta haukace kuma hardani cikin turan haukanta Dan nima ina jiyararta insata bugebuge tai ta gume kanta ka gini insata cizgar gashin kanta Dana qasana insata biya ma kanta bugata gafili Gavan jamaa tana Neman maza gidan mahaukata idan sunqi ta dau icce tai ta rarukar kanta 


Sai uwar gidan ka ita kuma macce mai kishin  qware sai ita Akwai kissa bata da matsalr komai zamba Narem magani ta  baka zaka warke da yardar Allah zainab ma zaa abata magani domin tayi nadama tayi tuba mai Kyau


 Sai kai mudansir kayi duk Abinda nace 


Ni zan tafi


Yar miro tayi sallama dasu ta wuce


To mai karatu labarin mudansir da gsky ne Abin ya faru 



Bayan narem ta dawo sukayi mata  sannu da jimamin Abinda ya faru take Alhaji mustafa yace ya sake Hjy mama Aman ya bata wajan zama ta zauna dakinta Aman ba Auran shi  Akanta  yai masu nasiha ma ratsa sassan jiki da sa jiki sanyi kuma yace da su yayafema kowa Dan da akace ba nashi bane yace zai ruqeshi A matsayin Dan shi ..


Bayan kwana biyu narem ta zaqa dangin iyayanta buzaye masu shegen Kyau jinin narem ya hadu sosai da wata Yar uwar mamanta mai suna Feenar Feenar na matuqar San Narem sai INA nakasa INA naka Aje suke da ita lallai narem taga gata da lele ga dangi ta ko INA ita Akeso dagani Dan Narem har kuka tayi na dadi Ashe haka take da dangi da yawa haka kamar qasa tayi kukan murna ta kuma gode ma Allah da wannan gata da yai mata 


Yau an wayi gari su Inna suna gani tar kamar kowa murna suke kamar sutaka kan jariri  musamman da sukayo to zali da Abar qaunar su Narem sunyi kuka na farin ciki so sai rungumar Narem suke suna sunsunarta suna samata Albarka Narem  itama sai murna take tarasa inda zata sa kanta da wannan farin ciki cewa take Inna baba yanzu nan kuna gani kuna ganina 


Kowa yayi murna da samun sauqin su Inna  Dan su Inna harda Azume sukayi na godiya ga Allah da yabadu lafiya da ikon gani kamar Iowa


Narem taba kadija magani kuma mudansir duk Abinda Yar miro ta gaya mashi yayi  baban Narem sauqi ya fara samuwa tunda har yafara ta kawa da kanshi itama zainab tana shan nata magani da hayaqi Aman har yanzu basu shiri da Narem so sai


Soyayya ta qara zaki da Zuma tsakanin Nurem da Narem  kowa yasan da wannan soyayyata su soyayyace suke my kyau da tsaffa idan ka gannu sai sun birgeka 



To gobe ne zasu koma najeriya tun komai  ya lafa narem ta zaga dangi shatara ta Arziqi An ciki su da ita tukila tukila harta da dangin Narem na wajan uwa sun bado nasu Abin Arzikin


An tsaye da maganar Auran Narem da nurem wata biyu masu zuwa kuma Alhaji mustafa yace Abar narem ta qara ganin Dangin ta kafin time din bikin kuma ya shaida masu saboda Nisan waje zai aiko da kudi a sai mashi gida A Lagos Dan idan time din biking yazo ayi shi A Lagos


Sunyi murna sosai da karamci  Alhaji mustafa suma su Amar da Narima Ansa basu lokaci daya da nasu narem domin  Ammy ta kira mijinta tai mashi bayani yace bakomai ASA ranar Allah ya tabbatar da Alkairnsa 


Narem da Nurem baduji dadin hakan ba musamman nurem gani yake an rabashi da Abar qaunarshi jin yake wata biyun da Akada kamar shekara biyu Ce  ita anta Narem ta Shiva da muwa  Aman ta kwantar mashi da hankali 


Su Inna badasu za"a ba sunan tare da yarsu sai lokacin biki ya matso da saura sati biyu zasu shirya su tai da Narem yolla garin su Inna da malam dagana sai su dawo Lagos sannan mutanan cote d viore sun iso 



 Atun Asubar fari suketa shirin ta fiya domin jirgi mabanbanta zasu shiga jirgin  Ammyn jirgin Abuja zatabi Amar na Malaysia zaibi domin makarantar su anata Neman shi sukuma Alhaji isah da iyalin shi na Lagos 


Air part  sai ban kwana suke da juna da Ayyafe inda masoya hudu ke kukan rabuwa da juna 


Suna Narem na  tsaye sai da jirgin kowa ya tashi sannan suka juya gida Narem NATA  kuka wayyo


Jirgi ikon Allah cikin mintina qalilan kowa ya sauka ma saukin shi Ammy Agajiye take domin batada isassar Lpy kuma ta fuskanci cikine da ita Dan sai Abinka ga babba shiyasa ta keta daurewa Aman da tuni Angane mata 


Labari sai Alhaji BELLO ya shashi wajan Ammy  ta sanar da shi narem Yar Mayan Mutane Ce ga train dangi kamar qasa  harta da MMN maryam da maryam Ammy sai da ta basu labari sunyi farin ciki da jin haka sun taya Narem murnnar kasancewa da Ahalinta


Kowa ya cigaba da harakokin shi  nurem kulum suna maqale da juna ta waya suna video call da chart da musayan zafafafn kalaman love 


Kuma ya maida hankalin shi ta harakokin zanan shi  ana turo mashi disegn ta qasashe da dama   yana masu suna biyan shi makuddan kudade


Arzikin shi sai qara tumbatsa yake 


Gawni qaton gida da ya zana ma kanshi yasamu kwararin masu gini Suns Gina mashi  inda zai zauna da matar shi Acewar shi gidan shi  duk fadin Lagos babu kamar shi 



Agurguje biki sai qara matsowa yake






Kashi banda change kuyi hakuri






Ammyn khairat Ce golden girl


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi 


*Na*


Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*Dedicated to Ameniya ta Maryam Nasir*


*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*


*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*kudun dai ne kunsan kanku ba sai na Amba ce kuba kunsan kanku masoyana masoyan GAM da KATAR inaji. Dadin comments dinku na gode Allah ya bar zumunci ina jin dadi kasan cewa tare daku musamman Ku yan group GAM da KATAR ni Ammyn khairat golden girl INA godiya marar Adadi💃🏻💃🏻💃🏻👏🏻👏🏻👏🏻😄*




🅿️3️⃣8️⃣&3️⃣9️⃣



_______📖haka su Inna da NAREM suke tafiya cikin kauyan hardo NAREM na dauka picture's da video na Abubuwan kan hanya komai na kauyen birge NAREM yake musamman yanda fulani ke harakokin su wasu sun koro sanu da awakai  wasu kuma sanu suna bakin ruwa suna shan ruwa  wasu fulani na tafiya da kwarya akan su haka tai ta daukar su tana murmushi domim bata taba zuwa kauye ba 


Sun Gane gidan da zasu sauka nan motar su ta tsaya qofar gida yara kauye da mota musamn fulani da kauyanci sun sagaye matar Ana sauko kaya suna Shiva dasu cikin gida


Sai da Aka Shiga da kayan sanan NAREM ta biya mai motar sai kallom NAREM yan kauye keyi Dan tayi gayu Abinda wasu hartaba kayanta suke ita kuma sai murmushi take kauye da mutanan kauye na birgeta 


Da salama suka shiga matan cikin gidan duk sunyi cirko cirko kamar kajin layya suna jira  suji daga INA wadannan  kaya suke salamar suka Amsa masu kowa yayi tsaye Ana kallon kallon Abinka gan jini sun Gane su Inna  cikin farin cikin sukayi kansu suna murna da Ambaton sunan juna gidan ya kacame da murna tsakanin yara da manya da tsofafi ginda masu kuka nayi Dan sun riga da fittar da ran su Inna na Raye  Dan ba yaubane suka bar gida  bayan murna da koke koke Abinka ga kauye labari ya karade kauyen su Inna sun dawo domin kaf kauyen hardo babu wandda bai San Inna da malam ba Kasan cewar makafi koda wanne lokaci suna karade kauyen wajan yawon bara Inna da malam Auran gidane  yan uwan junane 


Idan ana maganar kara to kazo kauye tuni Aka cika gaban su da kayan Abincu makwabta ta ko ina zowa suke ganin su inna kuma duk Wanda zaizo Da kwanan Abincin shi cimaka iri iri kwanan Abinci da  Aka laya masu ya kai Ashirin kan fura da nono da mamma kan shi kan shi dawo zogale ya kuwa DAMBU Dan wake kai cimaka ta kauye wasu harda taliya sai murna ganin su Inna  Ake Dan Inna Akwai kirki so sai shiyasa ko da can da tanan kauye tanada Mutane Abinta bai hada da kowa  ko bara tayo kazo da buqata zata qundime kudin ta baka  shiyasa take da dumbun Mutane mutanan kauye n su na Santa 


NAREM da man Akwaita da San fura musamman wadda taji nono sai gashi ta sanu sai shatake sai taji cikinta kamar zai fashe ta ka haqura su Inna sai dariya suke mata bayan komai ya lafa su Inna suka ba danginsu labarin su bayan Barin su gida da kuma labarin NAREM yan da Akayi suka sameta kowa yayi Al'ajabi da kuma murna da farin cikin  musamman samun lpyr su Inna subar gida basu gani yanzu sun dawo gida suna gani kamar kowa  Allah mai iko Akan komai


Sunja NAREM Ajiki sosai kuma NAREM tanajin fullanci Inna had mamaki take Dan  dai ita bata koyama NAREM  fullanci ba  aman inta tuna da NAREM da kuma mutanan da ketattate da ita ba Abin mamaki bane


Su Inna sunyi  mamakin yanda NAREM ta sake d mutanan kauye kamar tana birni Abin ya qara birgeu kuma sunji soyayyar NAREM ta qara lunkuwa acikin zuciyar su 


 Tofa da labari NAREM ya bazu A kauye na tana bada magani kar kuso kuga cincurudun  fulani sunzo karbar magani gun NAREM  haka NAREM bata ga jiya zata kira masu su Alhj malam dash soja da Yar miro  kowa da bukatun shi wasu cewa suke ai masu aiki sanun su suta haihuwa Akai akai wasu kuma suce ai masu  aiki Dan kar asace masu shanu wasu kuma  indan sun kai kasuwa sanun su suyi kudi sosai kai fulani Akwai wautar


*janty na ba fadake nake karki tsargu kinji nace fulani*😝




Kuma duk komai suke so su Yar miro na masu kuma kyauta ko sisin su basu Amsa duk San kudi irin na Yar mito bata Amshi ka naira ba Dan  a cewar su dangin su Inna sunfi qarfin komai a wajan NAREM da su  Dan su Inna sunyi Abinda za ai masu dasu da dangin su fiye da haka Haka NAREM da mutantaninta suka dage bada magunguna kyauta ga mutanan kauye kwanan su hudu suka fara shirin tafiya domin bikin NAREM ya matso inna da kanta ta  shiga daji ta hado ya'yan itatuwa ta dafasu jarka guda tana ba NAREM ta na sha tare da madarar shanu da nono raqumi da cukwi



Shatara ta Arzki mutanan kauye sun hada a NAREM ita jarkar man shunu biyar suka bata nono raqumi jarka daya madara sanu jarka daya ta runqa sha gudumuwar su ta Aure . domin su fulani basu shan kayan mata nono Raqumi da madarar shanu kawai suke sha ta wadace su  domin suna saukar da ni'ima sosai cikin lokaci ita kanta NAREM Bini Bini ta dhiga toile da danan taji wandonta ta jike jagab da ta duba sai sai taga  wasu nare nare ruwa masu yauqi sun cika mata wando had gyamar Abintake 


Nanko ni'ima Ce ta fara sauka gashi ita kanta tayi mafalkin wani magani da Yar miro da Alhsji malam suka bata ta runqa sha bata  San ko naminene ba  tana tashi bacci ta gansu kuma tana shan su 


Duk na kayan gyarane


Ranar da  zasu tafi  su Inna harda kukan su  suna  mutanan kauye kuma suke domin dai ji suke kamar karsu tafi NAREM kuka take domin zatati miss wasan su da suke fita  da daddare sunayi   haka tai suka rabu cikin Alhini


Yolla suka yada zango gidan wani Dan uwan su inna  domin jirgi zasubi zuwa Abuja Dan  Ammy tace subi tacan  kafin  suwuce Lagos 


Da yamma Aka yanko masu tikiti qarfe  Tara na safe   suka isa Abuja  Ammyn tasan da zuwan su drive yaje ya dauko  su zuwa gidan su NAREM Dan can  Ammy race ya Kai su  Ashe tana  gidan tasa Anshare shi An gyara ta shirya masu  lafiyayyan Abinci gidan cike da jam'a Ammy ta gayya to su da suzo  suzo su taya su Inna murnar sun warke shinefa jama'a sukacika gidan maryam qawar NAREM da gudu suka rungume juna sucikin farin cikin


Kowa sai taya su Inna murna suke Allah sarki su malam hardo ido ya samu NAREM Yar makahi yanzu ta dawo Yar masu ido  kamar kowa


Bayan kowa ya lafa sukaci suka sha 


Ammyn taja NAREM zuwa gidanta ita. Nata gudumar ta magungunan mata ta bata A matsayin ta na Uwa mafi yawa duk na kayan fruit ne a gumbar kwa kwa d dabino da gumbar ridi da gyada  sai gumabr madara da tsumin minannas da karanfani said hadin karanfani da miski d taba ta  tace a runqa tsrki  da shi d ruwan zafi 


Qarfe  hudu na yamma Amar  ya duro  Abuja. Ya dauki Hutu sabida biki shi da ya matso Dan ma Nurem shi ya dauki nauyin wasu abubuwan saga cikin harda katin gayyata 


Amar ya turama Nurem no din wani Abokin shi dake Abuja  to shine Nurem yake turo mashi komai 


Murn NAREM tayi ta Nagano Amar sunjima suna hira na yardda zasu tsara bikin su 


Suna zaune Narima ta kira Amar video call suna ta zuba love din su kwance narima take kan gado sanye da riga da  wando masu shegaen kyau   said shagwaba take ta zubama Amar ita dai yazo ta qanshi shiko said haquri yake bata qarshe kukan  shagwaba ta fashe mashi da shi ya tashi yayi nesa da NAREM da me zaune tana jinsu A in Amar harmamaki  yake bats Ashe Dan love ne


Ita ma tashi tayi tayi d'akin su kan gado ta kwanta kwanan biyu fada suke da nurem Akan yana kiranta bai samunta shine yayi fushi  Aman zuciyarta cike  take da kewar shi Amn kuma bazata kira shi 


Tana kwance sai ga kiran shi ya shigo ta dauka ta fashe mashi da kuka sai da ya janye wayar daga kunnan shi ya dafe saitin zuciyar shi sakamakin bugawa da zuciyar shi tayu bai son yaji kukanta kokadan  kashe kiran yayi yai  mata message idan ba so lie zuciyata ta bugaba to ki dai na kuma Dan bazan iya juran jin kukanki ba zan kira ki yanzu sake kiranta yayi cikin sanyin murya ta daga hummmm fadan masoya futune komai ya gada mata said Naga NAREM na qlqyalar dariya 


 Kwanan su biyu suka daga lagos har'da Amar Dan shima zaije ga masoyiyar tashi yaji NATA tsarin Dan Gane da bikim sugaai jama'a masu layya suke da nama kudi masu gida rana kudi na gwammana Rabin  rai kudi maganin ta kaice kudi masu mai'da yaro babba kudi masu sa kayi qarya Ace gaskiya be  kirarin kudi kenan Allah kaba mu masu Albarka


Wato Alhaji mustafa yasa sayi wani qaton gida A cikin garin Lagos shida bataliyar shi kwansu dan'suda'kwalkwatar su duk sun Hallara harda dangin NAREM  na wajan Uwa  

Shima mudansir gida qarami ya siya da shida matan shi khadeja da Amarya suhaima sune girjin biki da su Aka tafo 


To ba laifi  khadeja da Amarya ta suna zaune lafiya duk da kasan cewarta Aljana baisa ta cutar da suba tare suke komai wani lokaci ko girkin khadeja ne Kafin tayi yunqurin Yi tuin suhaima ta mata mutina kadan ta gama Abinka ga Aljana


Wata rana khadeja tace  da suhaima nasankina jina Ako da taushe inajinki kusa dani  kuma ina jin dadin zama dake aman mi zai hana cinda Allah ya maku baiwar rikida duk Abinda"kuke so kuzama kuma kuma zama  to mizai hana ki ruqazo Mani Amatsayin mutum murna shan hirarmu Dan wani lokaci kina tsoratani idan kikai Abinda  ban San zakiyi ba 


Bayan kwanan biyu da khadeja tace da suhaima  haka wata rana da mamma khadeja na zaune  parlour nata taji Ana mata sallama khadeja Ta Amsa  sallama ta bada ikon Ashigo wata kyakyawar bala rabiya Ce ta shigo cikin doguwar Riga baqa mai shegen Kyau mai Adon fararan duwatsu  tayi Kyau so said Abinta hannuta dauke da  farar hand bag fara sai qamshi take  tsawon rigar ya rufe qafafunta domin Baka ganin qafarta


Khadeja race da ita zauna mana kiyin tsaye matar ta samu waje ta zauna khadeja ta nufi kitchen ta dauko mata lemu da ruwa masu sanyi da Abin motsa baki ta siyaya ruwa da lemo a cop ta miqa mata ruwan ka wai ta sha suka gai'sa khadeja tace sai dai gashi baiwar Allah ban Gane kiba  


Matar tayi dariya tace  Allah sarki   ni sunana suhaim"kamar yanda kika buqata   shine nayanke shawara Yi maki yanda kikeso Dan  ban so na cutar dake


Duk  da khadeja  taji tsoro  hakan hakan  ta dake zuciyar ta tace  kai Aman gaskiya  ba qaramin dadi najiba Na gode so sai suhaima Allah ya bamu  zaman lpy suka cigaba da hirarsu sunan said ga mudansir ya shigo  sukai mashi sannu da zuwa yace yauwa khadeja baquwa kikayi khadeja tayi  murmushi tace anya dai duba dai kagani babaquwa  bace Yar gida Ce mudansir yasake kai duban shi ga suhaima yace  kai gaskiya ban Gane ta ba  khadeja tayi dariya tace to ba kowa bace illah Amaryar ka suhaima ido ya zaro suhaima  fa kikace  wallahi itace inji khadeja kayi mamakine to Ai ba Abin mamaki bane   inkayi LA akari da kowacece matar taka Nina buqaci haka kuma tayi  kuma saga yanzu haka zamu runqa ganinta ko da taushe   ko suhaima. Suhaima ta data mata kai 


Lallai A in ya girmi tunanin mudansir  haka rayuwar su ta cigaba da tafiya  ba fada ba fadade  kuma Acikin mafalki suhaima ta kai mudansir ga danginta yaga mahaifanta da danginta itama khadeja  suhaima ta kaita ta gansu 


Yanzu haka suduka suna dauke da cikin'tofa koya Abin zai kasance shi Suhaima rabi mutum rabi Aljana zata Haifa ko ko mutum zata haifa koko Aljana kamarta zata Haifa  


To dai Sai naji ra'ayoyunku FNS



Katon gidan su na Lagos wato gidan Alhaji mustafa nan  su Narema suka sauka Dan Alhj mustafa ya tura Air port Aka dauko su shikuma Amar gidan su Narima ya tafi shima drive ne yazo ya dauke shi 


Amar yaga tarba so sai ta musamman a gidan surukan na shi Narima Ancava Ado da kwalliya na tarbar habibin nata



Nurem yazo sun gai'sa  sun sake tsara yanda bikin zai kasance 



Amar kwanan shi data ya koma domin  shirin biki Ansa Amare lallae Inda mom  da kanta take  gidan  Alhaji mustafa tace Dan Allah ya bata NAREM zatai mata kwana biyu inda  yace kai haba ba komai Aikema uwa Ce kinada iko akan NAREM kuje da ita haka ko akayi ta dauko NAREM zuwa gidanta ta hadasu da Narima tana durka masu kayan mata 


Masu gina jiki



🙆🏻‍♀️🙆🏻‍♀️kai jama'a so kuke Ku kashe nurem da wannan hadi  haka nasan ranar said yayi sumar  dadi 


NAREM Yar  gatan  Inna da malam NAREM mai uwaye da yawa Yar Ammy da mom 


Abar so da qauna ga Alhaji mustafa    NAREM Yar Gatan Alhaji Malam da Yar miro NAREM Yar buzaye suma sun maki nasu tsumin na buzaje  Inna  Dan gata ba wa'ake ma haka kowa gurun shi kiyi qima da daraja agun mijinki 




Gaskiya Cherie ki haqura da Nurem  Dan kishi da NAREM said Anshirya Wannan iri n gata Haka  


Ki bar ma NAREM nurem  dinta kinji Cherie Allah ya kawo maki wani Wanda yafi Nurem kinjiko Cherie 



To FNS kuyi shirin zuwa wannan gagarumin biki na Yar gata NAREM  


Dan Wannan Karin Yar miro tace  bata zuwa dani balle na dauko maku rahoto   wai Dan naqi daukar mata buhun sugar🤧🤧




Ammyn khairat ce


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


*Na*



Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



*Dedicated to Ameniya ta Maryam Nasir*



*Labari mai ta6a zuciya*

*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


🅿️3️⃣9️⃣&4️⃣0️⃣



__________📖haka mom taci gaba da basu magunguna da kuma koyar dasu dubarun zama da miji ta bangare guda kuma ga masu gyaran jikinan Gyara Akema Amaran so sai mom ta hana Nurem ganin Narem tunda tazo gidan basu haduba duk hanyar da yabi Dan ya ganta Abin ya gagara sai shirya shiryan Biki Ake tayi Ansa Amare lallai  dukkan su busy suke ta ko INA hidimar biki Ake Baki sunzo na naisa da nakusa Abokan Nurem Indiawa da turawa duk sunzo 


Gidan Alhaji mustafa shima Dan ginshi duk sun iso hotels hotels da Aka kama ya kai Ashirin ta ko ina baqine ke zowa 


Amare duk sun murge fatar su tayi Kyau kamar ba suba sun sha gyara nakece raini sai gamshi suke na ban mamaki komai Anyi na Al'ada .. Ana gobe  daurin  Aure tawagar Abuja ta iso 


Da safe musalin qarfe 2:26


Aka daura Auran 


*Muhammad Nurem isah da Amaryar shi Fatima Narem Mustafa  Abisa sadaki naira dubu dari biyu*


Daga bisani aka daura Auran


*AMAR BELLO da Amaryar shi Zainab Narima Abisa sadaki naira dubu Dari*


Daurin Auran da dubun'dubatar mutane suka shaida Angwaye da Amare Baki yaqi rufuwa sai murna suke masoya nataya su murna da Allah sa Alkairi 


Sun shirya gagarumar dinner hoho ranar dinner zokaga Amare yanda suka sha Kyau cikin doguwar rigar su fara mai Adon blue sun hadu iya haduwa ta ko INA walqiya suke ta zinari 


Anyi dinna lpy An qare 

Lpy



Nurem sai kallom Narem yake ba qaramin kyu tai mashi ba ji yake kamar ya maidata  cikin jikin shi 


Goma na dare aka kai Narem dakin mijinta bayan tasha nasiha daga  uwayan ta da kuma yan uwa da Abokan Arziqi  inda ita kuma narima sai da safe zasu tashi zuwa Abuja inda gidanta shike


Kamar yanda malam hardo ya dau Alqawari ya cika shi da kanshi tare da rakiyan dubin jam'a suka kawo Narem tamfatsetsen gidan ta bayan sun sha kuka itada inna da gyar Aka rabasu 


Gidan Narem ya hadu iya haduwa domim duk Wanda yazo gidan sai  yayi kauyan ci sai ya tafi yana santin gidan Dan duk fadin lagos babu gidan irin shi 


Gidane Wanda zamu iya kiranshi da Aljannar duniya dukeya ko Ankashe ta Acikin gidan kamar baza a mutu ba naira  tayi kuka 


Kowa ya watse sai Amarya  kade aka bari daga ita sai halinta Narem tayi shuru tanan tunani rayuwa da kuma tunani mahaifiyar ta 


Taji idanta ya cika da ruwa  da  tana Raye da tafi kowa farin ciki da Auranta Allah sarki rayuwa ta tuna Inna da Malam yauce rana ta farko da zata kwana ba tare da Innar taba 


Allah sarki Inna ko zatayi Barci yau ta fashe da kuka Ina kewarki Inna ta mai so na da gaskiya nima Inasonki inna banda kamarki Dan Allah kizo gareni miyasa kika bari Akai man Aure Aka rabani dake


Ta sake rushewa da kuka 

Ta kuma tuna Ammyn ta rayuwa kenan shike tayi nisa da Ammyn ta uwa ta gari macce mai kirki da Halin dattako ..


Ta jima a zaune taji qarar motoci na tsayawa An gwaye ne suka iso sun shigo sai hayani suke khaziya itace gaba gaba sai Mrs Kumar dayake khaziya ta Auri Mrs Kumar yanzu  watan su biyu da Aure so sai take son Narem ta kawo mata kaya so sai  sun shigo sunyi shagiyanci su na Abokai daga bisani sukayi Adu'o'i zama lafiya  ga ma 'aurata  idan Mrs Kumar Abin ya burge shi  yaji yana shaawar Addini musulin ci kuma yasa Aran shi kafin su koma sai ya musulinta shi da matar shi khaziya 


Bayan sun tafi Ango ya masu Rakiya ya   dawo yanda Narem take zaune ko motswa ba tayi ba ga tulun kyaututukan da sukai matanan Ashe kyutukan  yayi ya Aje gefe ya dawo ya sauna kusa da ita yasa hannun shi cikin lullu6inta ya  kama hannuta ya hada da nashi sannan yace Alhamdulillahi Godiya ta tabbata ga Allah Amenci Allah ya tabbata A gareki 

Amarya ta farin cikin Abin Alfahari ta INA mai tayaki murnar wannan rana mai Albarka ..ya ye lullu6en ta yace masha Allahu tsarki ya tabbata ga Wanda yayi wannan kyakyawar Halitar  ya jawota jikin shi  sun jima A haka ya tashi ya shafi cikin ta yace Narem yanda yafadin sunanta cikin kasala da ga jiya saida taji zirrr a jikinta kinajin yunwako ya tambayeta idon ta cike da hawaye ta kade mashi kai ya salam yace tare da sa harshen shi yana lashe hawayanta sanan yace da ita stop wanan ba ranar kuka bace rana Ce ta farin ciki a garemu


Kitchen ya nufa sai gashi dauke da Filat guda biyu da cops duk yazu Abinda ke cikin ledojin  yasa hannun shi yayi bismllah ya nufi bakin ta ta kada kanta taqi Amsa A bakin shi yasa sai da ya tammana sannan ya kawo kanta tana kubce kubce ya hade bakin shi da nata yana dura mata A haka cikin bato ya runqa dura mata shi har ta qoshi



Ya kashe kayan ya mayar kitchen yazo ya da gata ya sunkuce ta yayi tolet da ita wwo wato shi kanshi toilet din Abin kallone  ni kaina Ammyn KAIRAT sai da nayi Kyau yanci Amarya Narem ware idanunta tayi tana kallon duniya 


Arwalla sukayi sannan suka fito ga sallaya nan Aje suka tada Sallah bayan sunyi sallah sun sallame ya dafa kanta yata kwararo masu Aduo'in zama lafiya da zuri'a dayyaba"sannan yai mata yan tambayoyi game da Addinin 'ta kuma  yasameta kamar yanda yayi tsammani ta bashi Amsa daganan sai ya kama hannu'ta sukayi wani waje cikin d'akin wasu danjojine naga liqe ga ginin d'akin su Danna wadanda keda harafin N&N sai naga wajan ya wangame Ashe qoface masha Allahu wani hadaddan bed room ne da yaji royal bed sai qamshi ke tashi gami da sanyayyan sanyin A'C 


Iya haduwa d'akin ya hadu bakin gado yai mata masauki shikuma ya shiga cire kayan shi idonta ta rufe daga shi sai gajeran wando ya tsaya wajan ta yayo yasa hannun shi ya zuge mata zip din rigar ta k'amk'ame jikinta tayi shi kuma bai fasa zage zip dinba tare da tada ta tsaye ta rufe idonta gam breziyar ta ya 6alle tayi cikin shi ta lak'an k'meshi shima rungumeta yayiji yake kamar ya mai'data cikin jikin shi saitin kunnan ta yake rada mata ki natsu matana kin dai San haqqin miji Akan matar shi ni ba cutar dake zanyi ba sai dai yau ranace mai dumbun tarihi rana Ce da bazan ta6a mantawa da ita ba kuma dolle na kafa  tarihi a wannan ranar qarama ki natsu kisaki ranki Dan bazan daga maki ba dolle be yau kisan irin son da nake maki yaune zannuna maki zallar soyayyar daba Algusu A cikin ta Aman idan harkin natsu kin bani hadin kai ki sani kowacce macce indai tayi Aure to  sai ta fiskanci wannan rana mai qunshe da farin ciki da Annashuwa Naremmmm yaja sunanta INA sonki so na haqiqa soyayyata a gareki bazata bari na cutar dake ba 



Haka yaci gaba da gaya mata kalame masu dadi da ratsa zuciya  har sai da yaga ta samu natsuwa hankalinta ya kwanta ta gamsu Dari bisa Dari da kalaman shi ya cire mata kayanta duka yasa rigar wanka ya rufata  ya dauketa sukayi toilet "


Cikin bahon wanka ya sata shima ya shiga ya zauna bayan ta ya kunna famfo ta Kasan su ruwa masu dadi su ba masu zafi ba su ba  masu sanyi ba,


Sukai ta   bulbulowa iya Adadin da suke so ya kashe famfon lallausan soso ya dauko tare da wani sabulo mai daddadan qamshi ya fara goga mata sabulun Ajikinta fatarta ga tafshi sai sheqi take daya zuba mata ruwa sai ruwan suta ganfara basu tsaya wa haka yaci gaba da yimata wanka da yan ta6e ta6e ita dai Narem idanunta A Rufe tana tuna nasihar Inna inda Inna kece mata   Narem shi Aure siri ne bakuma Abin wasa  bane kikula da mijin ki domin shine sirinki kema kece sirinki duk lokacin da yazo maki da buqata to kibashi haqqin shi ba tare da fushi ko baqar magana ba idan kikaqi Allah da mala"ikun shi zasuta tsine maki kuma du k Abunda Nurem yai maki to haka Akai ma duk Wata maccen da tai 'aure karki dauka Abinda yake maki ko iskanci ne Ah'ah ko kadan shine Auran shine sirin danake  fada maki lokacin da tadawo tunanin taji hannun nurem nata murza kan nonon ta " tai Ajiyar zuciya ahaka dai suka gama wankan su ya dauko ta 


Bakin gado Ya Ajeta ya shafa mata  body lotion masu dadi da qamshi yace da ita Rayuwa kenan na tuna lokacin da kina jaririya ina shafa maki mai da fampos  kowannan lungu da saqo najikinta sai da ya shafa mata turaruka kala kala ga jikinta ya dauko rigar bacci mai budaddan gaba yasa mata  sanan ya kwantar da ita yaja bargo ya rufa mata shima ya shirya kan shi ya kashe wutar d'akin ya bar marar haske ya kwanta gefen ta"



Ya jawo  ta jikin shi   ya rungume ta yana shafa ta wasanni masu wuyar fassa ruwa dadadan wasanni na ma Aurata     ta ko ina ya rukita Narem  so sai da salon shi sai miqe take tana qara jawo shi jikin ta shima ya fita haya cin shi 


Tsutsar nono nta kawai yake cikin wani irin salo da kware wa itako sai Jan numfashi take tana gantsaro mashi girjinta 


Qafafun ta ya ware kai bakin shi yana lashar ciyanta tare dasa ya tsan shi yana wasa da qasan ta jiqi take shakaf da ruwan ni'ima sai tin Yar qifar yasa hannun shi yana Dan tura yatsan shi kandan yanada bazataji zafiba wata qara ta saki ta dadin bakin ya kai wajan yana lasar wajan tare da socking din wajan  itako said auuusshhhh shiiiishhii take na dadi tana qara  dunguna kashi da hannunta tsutsar gaban ta yake sosai itako sai Ambaliyar ruwa take shima duk ya fita hayacin shi ya zura harshen shi ga Yar qofar yana qara budar ma kanshi hanya ..daga nan yayi Adu'ar saduwa da iyali Ahankali yake bita ita har ya cimma burin shi ya mai da ita cikakkiyar macce sun jima maqale dajuna tana kuka  shikuma yana Samara Albarka tare da kalame na so da qauna bayan sun futa da kanshi ya sake yimata wankan suka dawo suka koma baccin su mai dadi 


Da safe narem da qyae take taka qafarta ciyanta dukk sun mata nauyi bayan sunyi wanka sun shirya sai shgwaba take mashi shikuma sai nannan da ita yake yana riritata kamar jaririya koya ta motsa har  cikin ranshi yakeji tana mata sannu


An kawo masu breakfast sun kayar gidan ya qara cika da dangi suna qarayimata yan gyate gyare 



Amarya Narima sun gama shirya  komai  na tafiya inda suka dauki shatar jirgi yan uwa da Abokan Arziki jirgin su ya daga Abuja gidan Ammy nan Aka sauke su suna tarbba da karamci ga Ammy dadare yayi Akai sakenyi wata dinner sannan Aka wuce da Amarya gidan ta hadadde da shi  bayan Abokai sun rako Ango suma su raya wannan dare  Nasu daman Amar ba dai soyayya ba 


Bayan kwana biyu dangin narima sukayi mata bankwana zasu tafi taci kuka har ta gode Allah


Sun koma Lagos suna yaban Ammy maccen kirki   Narima tayi dacen sirika 


Soyayya mai zafi Su Nurem keyi kulum cikin nuna ma junansu so suke inda Nrem ta Nura Nurem baya gajiya da sex yauma ya dawo cin Abincin rana bayan sun gama suna zaune ya zuge mata zip din rigarta yana ta wasa da nonuwanta Wanda Abinda tanura nono na birge ido suka hada ya kashe mata ido guda yace uhum uhum ni ni kibaki insha haka ya kama nono ta yanasha kamar qaramin yaro tun tana daurewa har ta kai ta bashi hadin kai Dan itama babu Abinda tafi so irin Arunqa sutsar nonon ta ko HQ din ta 


Sai gurnani suke sun rikita sun rikita junan su daukarta yayi  bakin shi hade da nata sukayi d'akin shi  bisa gado ya Ajeta da sauri da sauri yake cire kayan shin  ita ma ya cire mata  nata yabi gado yai mata runfa yana wasa da kan nono nta  itako sai washhhhh da shiii chiiii oky oky my dear ouuuuuo Ashheeeee take yesssssss 


Shima ya rukice said kissing dinta yake itama tana mai damashi martani bindin  nashi ta kama tana wasa da shi  sannan ta kai bakinta tana lasa game da tsutsawa shiko said qara yake ta dadi 


Yana Sabbatu yana Jan numfashi hannu shi taja ta kai qasanta da taji yana mata zut zut yanasa hannun  shi kan Dan Abinta ya murza ta saki qara kamar zata shude  shiko ganin haka ya kwantar da ita ya kai bakin  shin yana tsutsar wajan ruwa nata fitowa yana shanye su itako sai hade ciyonta take tana fadin dear saman yatsa yatsan shi yasa yana tura mata cikin qofar dadi takeji so sai shiiiii take tana fading ciga ciga haka ya rukitata tana Ambaliyar ruwa  


Sannan ta tashi ta hau saman shi iririn position dinnan ta maido duwawunta bayan shi tana ta up an down


Har suka samu natsuwa 


Bakin su sun koma  su Inna sun dawo wajan su da zama  ban gare guda ya fitar masu Narem taji dadin haka Alhaji Mustafa da ta wagar shi sunkoma qasar su


Haka Rayuwar su taci gaba da tafiya  bangare guda nurem kasuwanci said qara habaka yake 


Su khaziya said suka Amshi Musulinci inda Kumar ya koma Ahmat khaziya ta koma khadeja 



Narem tana cigaba da Aikinta Nurem  bai hanata ba ya fidda mata daki guda komai Nasu ya zuba mata


Amar da Amaryar shu sun saga Malaysia domin ya Samar mata gurbin karatu 


Ammy yanzu cikinta watan shi shidda yafito yayi   girma  so sai




Ammyn khairat ce


*GAMO DA KATAR*

Yar makahi


*NA*


Yar mutan jibiya

*Ammyn khairat*



      *Dedicated to Ameniya ta Maryam Nasir*



*Labari mai ta6a  zuciya*



*Jan gajar'ce labarin nan saboda Azumi*


*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*



тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.


INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/


FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/


TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚


🅿️4️⃣0️⃣4️⃣1️⃣


__________📖rayuwar su Abar burgewa suna zaman su lafiya da mutun ta juna ita kan'ta Inna tanajin dadin yanda  sukula da ita Dan tasan koda Narem batada kowa to ta samu miji har miji Wanda zai zame mata uwa da uba ..


Yanzu watan su biyar da Aure Inna ta lira yarta ta Nada shigar ciki duba da yawan kwanci da take ga kasala ga barci sai yawan fitina ita miji shi ya kasance mai naci da jaraba ita kuma cikin nata baya so haduwarta da mijin Dan ko qamshin turaran shi taji sai tayi Amai


Sai Inna ta kira shi ta fayya Ce mashi komai domin Narem kokusa da ita bata so yazo da ta ganshi sai gudu shikuma ya shiga da muwa da Inna tai mashi bayan karkuso kuji marna .


Dan said da yaba Inna kyauta ta musamman tunda garanar Ya qaraba matar shi kulawa da soyayya mike so mizakici mike maki koya ta motasa sannuce zai tai mata cikin tausayawa 


Bayan Dan wani lokaci ta taina laulayi suka dawo zaman su kamar da har gashi suna shirin tafiya qasae cote d viore 


Domin khadeeja ta haihu zasu suna 


Cote d viore  sun sauka lpya mahaifin ta da yan uwan ta kamar su hade ta Dan murna


Masha khadeeja  yarta taci sunan Narem   bayan sati guda da haihuwarta  Suhaima ta haihu tofa Aman itama Yar macce ta Haifa mai shegen kyau dangi kade suka San da haihuwar Dan ba Wanda yasan da mudansir na Auran Aljana ita  taci nata sunan sai dai Yar Ruwa biyu Ce tana rikida kamar uwarta  to Allah shi kyauta kuma Allah shiraya


Sun dawo Lagos Narem cike da kewa yan uwanta


Mom kulum sai ta aiko ma Narem da kayan maqulashe idan Narem raje gidan kamar ta goyata takeji tai ta riritata tana mugun son Narem da Abinda ke cikinta gaskiya Narem na ganin  gata ta ko INA,


Yau sun tashi da farin ciki Ammy ta haihu ta samu yan biyu duk maza murna wajan yan uwa da  Abokan Arziki Abin baa Magana 


Narem tafi kowa murna da farin ciki haka Amar farin cikin shi bai boyuwa


Alhaji Bello sai sadaka yake da  dukiya Dan Farin ciki Dan jiyake kamar wannan itace haihuwa ta farko da Akai mashi ita kanta Ammy duk da tana tsofuwa to taga gata da kulawa marar musaltuwa


Narem ta matsa da tazo Abuja  ta kannanta bayan  nurem bayyi da itaba da ta  bari sai Ana gobe suna cindade anturo mata yaran ta waya Aman Narem taqi qarshe na ta fashemashi da kuka Dan haka ya shirya masu tafiya Aman sai sun fara biyawa yola Dan harda shi zaa Inna taga danginta shima Nurem yaga dangin su Inna da Malam 


Hakako  Akayi jirgin su yola ya sauka  daga nan suka day shatar mota har kauyen su Inna Narem sai murna da farin ciki take domin tana son qauyan su Inna  yana birgeta sabida ni'imar shi da dadin zama 


Dangin Inna da Malam sunyi matuqar farin ciki da ganin su kuma basu manta Narem Dan da labari yabazu suzo mafi yawancin su saboda Narem sukazo suna takawo mata Alkairi domin sunji dadin maganin da ta basu 


Kwanan su biyu Nurem ya cikasu da Abin Arziqi suka tafo yola Dan yaga tunda Narem taje bata hutaba wajan yimasu aiki 


Abuja tare suka duro dash Amar a airport suka hadu Narima Anzama manyan mata tayi Kyau tayi qiba shi kanshi Amar din ya canza kamar  bashi ba harda wani saje da gemuya Aza Wanda yaqara yimashi Kyau


Itama Narima da Dan qunshinta na ciki kamar lokaci guda suka same shi da Narem


Mom tayi murna da ganin diyanta Dan Acewarta dukansu ya'yantane ita batada sirika ko suruki duk ya'yane wajanta 


Qarin farin cikinta ganinsu da Albarkar Aure masha Allah yara sun hadu kamar yaran turawa sai daukar  su pc Duke


Ranara suna Ansha gagarumen biki Wanda aka kashe naira so sai  kowa yayi tashi bajitar 


Unguwar gwarifa sai da tacika sosai da jama'a Abin kamar harda Aljannu Dan Mutane sunyi yawa koda yake harda su Yar miro duk sunzo bikin suda ta wagar su😫😫



Taro ya tashi lafiya yara sunci sunan hassan da Hussein Allah shi rayaku Ammyn Allah ya bada lpya



Su Nurem sunkoma Lagos harda Narima Inda Amar yace ta bisu idan ya tashi zaibi tacan sukoma Malaysia 


Lagos mom tayi Murna da ganin yarta sosai take lelanta kwanata ukku Amar  yaje suka daga Malaysia


Ammy ta aiko ma da Narem Abun Arziki tace harda turmin Zane tace Aba Yar miro ta gode


Haka rayuwa taci gaba da tafiya cikin jindadi Narem batada matsalar komai ga Innata nan kusa da ita


Yanzu ciknta ya shiga watan haihuwa  inna na bata jiko tana sha saboda zaki shima Alhaji Malam yabata wanin maganin tana sha  yace zai taimaka mata sosai wajan haihuwa harda shi take sha


Ranar wata safiyar litini Narem na dakin da Aka fidda mata na aiki tana sharewa tare da fesa turaruka domin za tai ma wata mata Aiki Aman ta mance wane kalar magani zata bata shine ta yanke shawara kinran su Alhaji malam taji domin Aikin na hadin gwigwane dukansu Aljannun zasuyi aikin to tana cikin kiransu Ciwon na quda ya kamata tofa Anan ciwo ya taso gadan gadan zai zufa take tana salati da Kiran sunan Allah   duk ta fita hayacinta A take



Su Yar miro da gimbiya   da barahaza suka bayyana bayan sun sata ta fita hayacinta yanda bazata iya tanyance suba tofa susuka duqufa Ansar haihuwar Narem


To fa Aljannun da kar6ar haihuwa


Bayan tsawon wani lokaci Narem ta Haifa yaranta yan ukku biyu mata daya na miji kyawawa dasu ga hanci ga gashi Wanda duk ya zubo ya rufe masu  ido 

 Yar miro cewa take kai yara tubarkalla


Gimbiya duba kigani  gimbiya ta kada kai Barahaza tace masha Allahu kamar ta bani su


Yar miro tace bata ko Baki ki Dage ki haihi naki 


Dan Nina yanzu Aure zanzo nayi naji inason haihuwa sun yanke cibi mahaifar su guda duk sun Aje gefe Yar miro ta dauko Zane ta Ajesu  sun ma yara Adu'a sannan suka shafi fuskar Narem ta falka sukuma suka bacce Aman suna ganin Narem din Inna na zaune gabanta nata faduwa taji muryar Alhaji malam yana mata sallama ta Amsa duka gaisa yace da Inna kije dakin da yarki ke  aiki kiga jikokinki Ai Inna ko qara sauraran shi batayi ba da sauri tayi d'akin  Inna ta isko Narem tana ta yan qyafce qyafcen idanu tana kallan yaran sake kwance Narematu sannu Narematu haihuwar nan ta kamaki tashi Inna ta daga ta ta fito da ita zuwa d'akin ta ta Ajeta sannan ta Shiga toilet ta hada mata ruwan zafi sanan ta kamata zuwa toilet Dan tai mata wanka  acikin ruwan Da inna ta hada taga sun canza kala Anzuba magani ciki mai qamahi Inna tasan Aikin mutan taninta ne dan hka tayi bisimlla tasa ta cikin ruwan A hankali tai mata wankan jego  sai da ita gasata tsab sanan ta fito da ita ta hada mata  tea mai kauri ta bata


Kukan jarire sukaji bayan su Inna na dubawa taga jarire kan gado laye sunsa hannu cikin Baki suna tsutsa suna kuka Inna ta Aza hannu  Aka🙆🏻‍♀️ tace ikon Allah yoni ta diyata nake  tukun ba tataku ba tofa Narem Yar makahi Narem Yar masu Ido Narem Yar Inna da Malam Narem Yar Ammy Narem Yar gatan mom Narem mata ga nurem 


Narem Yar Babanta Yar gaban goshi shalelen mudansir 


Narem Yar Alhaji malam  Yar gatan su Yar. Miro Mutane naki Aljannu naki  Narem mai farinjin   Aljannu ko Atarihi ko Alabare ko A novel ko Ashirin film  ban taba cin kare da labarinki ba Narem yaukece Aljannu suka Amsgi haihuwarki gsky ke Yar  gatace kuma Yar baiwa  inji Inna tace dolle ne yau inyi  guda Intaka rawa  ita sai Narem murmushi kawai takema Inna Dan tada  Inna yau tana cikin farin  so sai 


D'akin da Narem Inna ta Nufa ta dauko mahaifar ta wanketa ta rufe   Tana fading yo Yar  miro itama  mahaifar Ai da kun kaudata ko mun gode Yar miro da irin wannan soyayya da kuke nuna ma Narem ta tsakani da Allah ba cuta ba cutarwa Allah yasa Adade Anayi Allah kuma ya kauda 6acin rana.



Inna tai ma yara wanka ta shiryasu cikin kayan sanyi masu laushi da Kyau sannan ta miqama Narem daya tace da Narem kiyi bisimilla ki bashi nono yasa 


Kina bashi kina Azikar sannan kirinqa kallon yaranki idan kina sharda shi  taro yafi wayo sannan soyayya na Shiaa ta da da mahaifi


Narem race to Inna sai da ta sharyar dasu sukayi bacci sannan Narem tai ma Buren message ta haihu takira cote d viore taba Inna ta sanar dasu haihuwar 


Mintina kadan sai ga Nurem ya dauki yaranshi yana Myrna yana kissing din su  in y rungume wannan ya ryngume wannan tai masu kiran sallah da Adu'o'i sannan yaba innasu yanufi matar shi ya rungume yana mata sannu da sa mata Albarka sannan ya koma kissing din ta ta ko inna sai tsutsarta take Inna tayi gyaran muryatace kaji ja'irin yaro da danyan jegin kake mata hauka dariya nurem yayi yace Inna ba hauka bane Love ne wannan Abin da nai mata shi ake kira da hot kiss


Inna ta Aza hannu A ha6a🤔

Tace yaran Zamani kenan to karna qara ganin haka  Nurem yace OK Inna 


Kan kace mi gidan ya  cika dau haramar Mutane yan barka mom ita da kanta kasa haquri tayi sai da tazo taga jikokinta itada Alhaji Isah


Su Narima da Amar sunga yaran sai murna suke ta waya suna Dora yaran status


Itama Narima ta cikinta ya shiga watan Haihuwa   Ammy ta so tun kwana daya da  haihuwa ita da Inna sun hadu suna kula da mai jego da yaranta Maman maryam da maryam duk Ammy ta day nauyin su tare sukazo


Ita maryam An kusa bikinta  

Kwana ukku da haihuwar Alhaji mustafa da tawagarshi suka duro najeriya Dan cin biking jikokin shi da yace Babu kamar su Awajan shi su suhaima An samu isowa 




Su Amar da Narima sunzo Baki ta ko INA sai 6arkowa Mutane suke wasuma mutanan karasa daga ko ina masuke  


Kowa da Abin Arzikin shi take rukowa kafin suna  sai da suka cika d'aki daya da kayan barka


Dangin Inna suma suzo sun kawo sanu da kaji kusan guda dari


Ango Abokan shi sunzo da dama wadanda basuxo bikin Shiba yanzu sunzo turawa da indiyawa har Dr shereem da matar shi Abrah


Ranar suna yara sun ci sunan Inna da Ammy da kuma sunan Alhaji Mustafa mahaifin Narem


Taro yayi taro gidan har ba masakar tsinki Anci Ansha mai jego da yaranta harsun gaji da kyau


Kaya dai da maqudan kudade sun sha su kuma suma su bayar kaziya wadda ka koma khadeja odar 


Kayan jarire ta yo masu 



Taro ya tashi lafiya Baki sun fara komawa gidajensu su Inna taba Narem zananta Wanda Alhaji malam ya kawo mata Narem ciki lokacin da tana jaririya da kuma sarkar ta da yan hannu da zobe na zinari wadanda suke sanye A hannunta da Wuyan ta Alokacin


Inna tace ta Aje  idan ta sake haihuwa sai tasama diyar  nurem ya Amsa ya bada Aka qarayo daya irinta Aka sama yaran


Narima yau itama ta haihu tasamu danta Namji murna kamar mi ranar suna yaro yaci Sunan Alhaji Bello 


Sai da tayi Arba'in sannan suka tai Abuja satinta daya suka daga Malaysia domin Amar ya gama karatun shi kuma acan suka dauke shi aiki ita kuma da saura bata ida ba 




Su Narem Arziki yaci urban  Nada sai qara daukakasuke

Ta murge ta qara zama babbar macce bayan shekara Ukku yara sun girma har sun Shiga Makaranta Inda mai sunan Ammy tatashi da karan bani da surutu ita kade zataita Sabbatu 


Inda wani lokaci Narem kejin tsuwar Dan Inna dashi Yar kewasa   Dan qaramin maciji yana zama ta kama shi tana  wasa da shi Dan Narem tataba isko su


Bayan shekara Biyar Narem ta sake haihuwar da Namjiji ida yaci sunan malam hardo 


Haka rayuwa taci gaba da tafiya 


Bayan babban rashin da Narem tayi Na Iyayanta Abin sonta mafi soyuwa Agareta wadanda batada kamarsu har Abada  sune Inna da Malam Akan hanyarsu ta zuwa yola sukai hadarin mota suka Rassu gaskiya ne


Kulu nabsin Za ikatul maut dukkan mai rai ma machine su Inna sun Amsa kiran mahalicin su  Narem taji mutuwarsu Inna Dan sai da tayi kamar tayi hauka gaskiya ne kowa yaji mutuwar su Inna dani kai na Ammyn khairat mutuwar su Inna ta girgizani ba kadan ba

😭😭


To da man haka rayuwa ta gada ba kulum ake kwana gado ba Allah kASA mu cika da Kyau da imani Allah kASA mu cika da Kalmar shadda Narem muna maki ta aziya Allah ya jikan su Inna Allah ya Baki hakuri da juriya 


Bayan komai ya lafa Narem da nurem suka Ciba da gudanar da harakokin su


Suna ba yaran su tarbiya yanda ya kamata gefe guda kuma suna nunama junsu so da qauna da kuma zazzafar soyayya kamar su hadiye jana su



To masha Allah muma Allah ka qara mana Dan qon soyayya ga mazajenmu 


Matan da Basuda  mazaje Allah ka kawo masu mazan Aure masu sansu da gaskiya da Amana Ameen ya rabbi masu Neman haihuwa Allaha kabasu ya'ya masu Albarka  Ya Ubangiji Wadannan masifu da bala'o'i da suka Adda bemu Allah kai mana maganin su Allah ka kawo mana dauki Allah ka tsawata ma Abin Allah badan halinmu ba Allah Muntuba Astagafurulla wa na tubi Ilaika Ya Allah 😭





*Alhamdulilahi na gode ma Allah da yabani ikon Rubuta wannan qagegen labari kuma ya bani ikon gama shi lafiya kurakuran dake ciki Allah ka yafe man darasin dake cikin Allah kaba ikon dauka Ayi Amfani da shi*



*dan Allah INA Neman yafiyarku FNS duk Wanda nema laifi  INA  nema shi da ya yafe man Dan Allah ya yafe man Nina kuma na yafe maku Allah ya yafe mamu bakii daya na  gode gode👏🏻👏🏻ALLAH YA BAR SO DA KAUNA SAI KUMA BAYAN SALLAH IDAN MAI KOWA MAI KOMAI YA KAI MU ZANZO MAKU DA SABON NOVEL DINA MAI SUNA ZARATA  ALLAH YA NUNA MANA DARE DA LAFIYA AMEEN*



Ammyn khairat ce



Post a Comment

0 Comments