GADAR ZARE hausa novels

 ```GADAR ZARE!!!```

_(IT'S ABOUT DESTINY, BETRAYALS, HYPOCRITES)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




  بسم الله الرحمن الرحيم




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



MATAN AURE KAWAI, BAN BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




1




MUTANAN DAKE CIKI


MATA


ZARAH

BASMA

FATEEHA

YASMEEN

LUBNAH

KAUSAR



MAZA


NASEER

KHAMAL

ABDUL

AMMAR

FAHAD

ZAID



ZARAH MATAR NASEER

BASMA MATAR AMMAR

FATEEHA MATAR KHAMAL

YASMEEN MATAR ABDUL

KAUSAR MATAR FAHAD

LUBNAH MATAR ZAID




hankalin jama'a dake tafiya akan titi.

 duk ya koma ga kallon tsadadddun motocin dake wucewa ta gabansu wanda Sau dayawa idan wayan nan motocin zasu wuce duk mutane suna maida hankalinsu akansu .

Mutane dake zaune a 'bakin titi yara da manya Kai wani lokacin hatta mata auren  dake 'cikin gadajensu zaka Ga suna lekawa ta saman gidajensu suna kallon wayan nan lafiyayayun  km  tsadaddun motoci  k'iarar range rober, hummer jeep, bens,4mart final discussion tare da dandazon 'yan sanda, masu fararen kaya wato ss sai manya manya sojoji, da special securities  zagaye da  wayan nan tsadadddun motocin yayinda  ajikin kowacce mota an rubuta *SIX STARS COMPANIES*





Uhmmmm shin ko kunsan su waye masu wayan nan motocin?

Wasu mutane wayanda su ba masu milkin kasa ba ko gwanoni sannan km ba wasu  bane a wannan kasar tamu ta Nigeria Amman abin mamaki da alajabi shine yadda mutane garin ke kyawun kaunarsu . saboda wata daukaka da Allah Yayi musu yayinda jamar har sun fi kaunarsu fiyye Ga shugaban kasa ko meyasa hk  ?


Ni dai nasamu balarin cewa mutane masu tsananin kyauta da daraja manya mutane sannan km basu da yawan girman Kai suna da tarin dukiya wacce mutane sukace baza a iya auna yawan tarin dukiyar su ba a gida Nigeria da sauran kasashen duniya abinda ke sake daure min kai ,yadda ni kaina ke kadayin son ganin wayan nan mutane sbd ba'a ganinsu , sai dai Daga nesa ka hangosu 'cikin jerin motocinsu masu matukar daukar hankalin jama'a.. motocinsu  basu tsaya a koina ba sai katafarin company dinsu sukayi parking 'cikin rawar jiki direbobinsu suka fito da hanzarin gaske .

Kofar motocin suka  bubbude hade da sandarewa a tsaye duk yan sanda da sojojin dake wajen suka Sara tare da kamewa sai da akayi wajen 10mints sannan suka fito da kafafunsu atare 'cikin isa da takama me tattare da jin izza .....duk wanda ya fito sai ya tsaya ,sai da suka jeru su shida sannan suka fara takawa ahankali zuwa'cikin company escort da securities dinsu suna take musu baya .


A katafaren Company sukayi parking, cikin rawar jiki drivers d'in suka fito, k'ofar motocin suka bud'e had'i da sandarewa a tsayi, duk 'yan sandan da sojojin dake wajen suka sara, had'i da k'amewa, sai da akayi wajen 10mnts sannan suka saka kafafunsu a tare, cikin isa da tak'ama suka fito. 




Fuskar kowanne d'auke da kwantaccen murmushi, da farincikin kasancewarsu tare .

 duk inda suka ratsa sai  d'aruruwan mutane na zubewa suna kwasar gaisuwa, har suka k'arasa shiga cikin office d'in , a k'ofar kowanne office akwai sunan mamallakinsa, a jere suke reras guda shida. 




Office na farko an saka NASEER, sai na 2 ABDUL, ZAID, AMMAR, KHAMAL, FAHAD



Zaid ne ya juyo yayi wa escort d'in su iyaka da hannunshi  dasu tafi, kawai  gaba d'ayan su suka kuma sara masu sannan suka jiya da hanzari..



Company six stars ya shahara sosai a kudancin  duniya dan babu k'asar da basu da reshe, sun d'aukaka sosai, wajen inganta amfanin noma da kayan masarufi, daga na gida Nigeria har dana k'asashen k'etere.

, mamallakan wannan Company wasu  matasan samari ne wanda a shekaru babu wanda ya haura 38yrs zuwa 40yrs, kan su a had'e yake sosai haka ma matan su da yaran su, tunda ake ba'a tab'a jin wani abu daya shiga tsakanin su ba, asalima a kwai kyakyawar fahimta da jituwa a tsakanin su, 




Naseer, fari ne dago kyakykyawan gaske ga manyan ido da siriri  kuma me dogon hanci, sai d'an k'aramin baki, yana da mata d'aya yara 5 maza 3 mata 2,kwata-kwata Naseer baya san yawan magana, ko surutu idan kaji surutun sa to da abokanan sa ne ko ZARAH sa, sai ko hirar ball. 




Khamal daka ganshi kaga cikekken bafulatani usul, sai da shi ba fari bane black beauty ne, dan duk cikin su babu wanda ya fishi kyau, shi kuma Allah yayi shi  mutum ne mai san musun tsiya da hira yana da matar aure  FATEEHA yana da yara 4 mata 2 maza 2.



Abdul daga kanshi kaga asalin buzu, domin babu abinda ya rage na buzaye, fari ne fat, dogo siriri, mai manyan idon, shima kamar Khamal yake da shegen san suruntu tsiya, yana da mata YASMEEN  da yara  hud'u 3 mata 1 namiji. 



Ammar yaro mai ji da isa,ga kyau ga kud'i dan shi magana tanayi masa wahalar gaske, dan zai iya sati baiyiwa kowa magana ba, miskili ne shi sosai, yana da mata BASMA, sai yara 2 duk mata. 




Zaid, yaro mai tak'ama da kwarjini ga uwa uba aji da yanga, kyau da kud'i, yana da san magana amma ba sosai ba, dan shi baya san surutun banza, yana da mata LUBNAH, da yara 5 mata 2 maza 3



Fahad, Allah sarki mutum mai hak'uri ga dattako, ga sanin ya kamata, yana da mata KAUSAR da yara 3 mata 2 namiji 1




Duk cikin su babu wanda baya ji da kyau da idan kaga wannan sai kace wannan yafi kyau, amma da wani daga cikin ya fito sai ka rasa wanda yafi kyau,ga kud'i sun zauna dan su kansu k'arya suke susan yawan abinda suka mallaka,a duniya  Allah yayi su da hak'uri, hankali, da sanin ya kamata,  yara ne da suka ga iftila'i iri iri acikin  rayuwarsu. 




Allah ya basu farin jinin jama'a dan duk inda suka shiga sai kaji ana SIX STARS, ga kwarjinin da Allah ya basu, dan duk rashin kunyar mutum idan yazo gaban su baya iya tab'oka komai, suna da masifar tausayi da kula hakkin na k'asa dasu, kwata-kwata basa son  suga sun shiga hak'k'in wani, suna da gudun zuciya, ga taimako talakawa  sosai.

 mutane  da suka taimaka a rayuwarsu Allah ne kad'ai ya san su. 



Da sunji ana neman taimakon, da gudu suke kaiwa, sun biyawa mutane da yawa karatu, sun taimaki al'umma iya taimako, sun gina gidajen marayu, masallatai, islamiyyoyi, sunfi a k'irga. 




Babban abinda suka fi tsana cin amana, k'arya, ha'inci, yaudara, mutane na mamakin yadda ake ta rad'e rad'en wai ba 'yan uwan juna  bane su .

, a duniya kawai suka had'u, babban abinda yafi bawa mutane mamaki had'in kansu,t tattare da zaman tafiyarsu .

 dan ko kaya iri d'aya suke sawa, babu abinda ke raba su sai gidajen su, dan duk inda kaga d'aya to sauran ma nanan.

, idan d'aya nasan abu to dukkan su suna so, idan ko d'aya yace no suma duka no zasu ce. 




Zaka iya zagin su, su hak'ura amma daka tab'a d'aya daga cikin su .

ka tab'o tashin hankali, babu abinda kowannen su ya tsana irin yaga d'an uwansa cikin damuwa. 



Gidajen TV da radio sun sha kawo musu katin gayyata suna k'i, babu abinda al'umma ke so, sai sanin asalinsu, da tushen su, da mafarin abotar su.




Amma fir Naseer yak'i, duk 'yan uwan nasun bada labarin nasu a duniya, domin hakan yama iznah, da darasi ga al'umma amma haka suka hak'ura. 




Lokacin tashi daga office nayi, Abdul ya k'ada bell, a tare suka fito, direct wajen motocinsu suka nufa, da gudu escorts d'insu da sauran jami'an tsaro suka taso, har inda suke aka kawo motocin, cikin rawar jiki drivers suka bud'e musu motocin, da izza kowannan su ya shiga ya zauna, dayake ko mota mutum d'aya baya shiga shi kad'ai ya zauna, sai dai biyu, a k'ofar gidan Zaid aka fara yin parking, gaba d'ayan su suka fito, a tare suka shiga cikin gidan, da fara'a Lubnah ta tare su, " oh kaga mazan fama, iyayen had'in kai, dai-dai da gida sai an kawo mutum, ku kullum baku gajiya, maimakon idan aka tashi daga aiki kowa ya wuce gida? 



Sosai suke dariya Khamal yace" kinga marowaciya mu ba abincin ki zamu ci, inma rowa kike mana. 



"Lahhh haka kuma abin ya koma daga fad'ar gaskiya, kawai dai ina taya 'yan uwana ne, dan nasan suna can suna jiran mazajen su. 



Sosai suke dariya Fahad yace" au wato har gulmar mu ma kuke yi ko? to mudai murucin kan dutse ne. 




Dariya tayi tace " ku kuma sakaran tsoro ba, kuda ko gida sai kun raka junan ku, 



 

Ammar yace " ba haka bane Matar mu, kawai mun sadaukar da rayuwar mu ne ga junan mu, idan wani abu ya samu d'ayan mu bazamu iya d'auka ba, balle har Mu jure, yayi maganar kamar zaiyi kuka. 



Gaba d'aya suka rungume shi, Lubnah tace " kunga ni bazan iya muku ba, ga tuwo can nayi, da sauri Abdul yace " tuwon me? 



Dariya tayi tace" acici kawai, tuwon dawa nayi miyar bushsshiyar kub'ewa da kifi, da naman rago, sai man shanu, ai kafin ta k'arasa Khamal ya nufi dining,Ammar yace " nima dai inaga ta Khamal zanyi, Naseer yace" wane ni, ai Zarah nacan na jira, dariya Lubnah tayi tace " ai suma suna kan hanya.



Hanya kuma? Naseer ya tambaya kafin Lubnah ta bashi amsa sukaji sallamar matan su, cikin zuloya Basma tace " au wato da nan zaku cika cikin ku? 



Dariya sukayi gaba d'aya, kowa ya zauna a dining, abincin suka ci cikin fara'a da barkwanci, sannan kowa ya d'auki matarsa da yaran sa sukayi gida.



Naseer da Zarah na komawa gida, ta zube a parlor, kallon tayayi yace " lafiya my life? 


Cikin shagwab'a tace " wanka zakayi man, dariya yayi  yace "ok shiyasa dama kika lallab'a kika barwa Lubnah yaran? yayi maganar yana sungumar ta hannu tasa ta sak'alo wuyan sa, a kunnan ta rad'a masa "hakan ai ba laifi bane dan so hak'k'i na daga wajen miji na. 



Dariya yayi cikin mutuwar jiki dan yadda take maganar duk ta gama kashe masa jiki, cikin bath d'in wanka ya dire ta, a hankali ya cire mata kaya shima ya cire nasa . rungumo shi tayi sosai ta d'ora k'afar ta akan bath d'in yayi da gwiwarta ke gogar jijiyar sa, a hankali tasa hannu tana shafa faffad'an k'irjinsa mai yalwataccen gashi, cikin wata irin murya tace " ina san ayiwa little Basma k'anwa, ta fad'i maganar tana gatsa kunnensa, tana ashhhhhhh dear sex please. 



Wata irin zubura Naseer yayi kamar an juna masa electric, a kid'eme ya  d'ago ta cak sai kan bed ko wankan ba'ayi ba aka fasa, plat yayi da ita akan gado yabi ya danne ta. 



Hankali ya shiga lailaya mata nononta yana murza kan a hankali, "ashhhhhh Zarah tace, bakin sa yakai kan nata, cikin kwarewa yake tsotsar bakin, yana tura mata harshen sa tana tsotsa, shi kuma sai aikin murza nononta yake, bakin sa ya zame daga nata ya d'ora kan nononta, cikin nutsuwa yake tsotsar nononta itako sai faman turo masa nonon take. 



Bakinsa ya d'auke daga kan nonon ya shiga tsotsar wuyanta, a hankali ya gangaro da bakin sa zuwa cibiyarta, sosai yake tsotsar duk jikinta, bakinsa ya mayar kan nononta yaci gaba da tsotsar nonon, a hankali ya wara k'afafuwanta ya danna hannunsa k'asanta, ajik'e sharkaf yaji wajen. 



Sosai Naseer ya k'ara fita daga hayyacinsa, itako sai turo masa nononta da k'asanta take yi, tana ta sambatu " oya fuck me, fuck me my heart, ashhhhhh washhhhhh ahhhhhhh..




Shima sai gurnani yake kamar loin, gaba d'akin ya kacame da sambatun Zarah da ihun Naseer, ai baima tsaya sucking d'inta ba ya saita jijiyarsa ya danna k'asanta had'i dayin addu'ar saduwa da iyali.......... 





*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:11] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




  بسم الله الرحمن الرحيم




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




2




Bayan sun gama biyan buk'atar junansu gaba d'aya suka zube akan  gadon kowannesu yana mai da numfashi,a ahankali ahankali hannun shi yakai bayan ta yana shafawa tare da lumshe idanunshi, ya matso jikinta sosai  ya rungumeta yana sake shafa bayan ta da sumar  kanta, cikin wata irin kasalalliyar muryarsa  yace " buk'ata ta biya ko? 



Kanta ta d'ago suka had'a ido, suna kallon kwayar idanun junansu ta lumshe masa kyawawan idanunta masu  tattare da tsansar alamun gajiya.

  murmushi yayi mata tare da  kashe mata idonsa  d'aya, kanta ta cusa cikin k'irjinsa,tana shakar daddaden kashin turarensa  a hankali ya mik'e tare da ita,a jikinsa  yayi bathroom da ita, wankan tsarki sukayi suka fito tare, bayan sun gama duk wani abu wanda yazama na al'adarsu yayin kwanciya bacci, ta rungume mijinta suka kwanta, shi kuma yaja musu husky  blanket ya rufe su, asuba ta gari,Zarah & Naseer. 



A b'angarin Kausar da Fahad ma haka abin ya kasance suna komawa gida, Kausar tun a parlor ta had'e bakin ta dana Fahad, shi mamaki ma abin ya bashi duk ta haukace masa, lokaci d'aya da rawar jiki take tsotsar bakinsa shiko yayi sororo ganin yadda ya k'ame ne ya kasa motsi yasa Kausar cafkar jijiyarsa, a mik'e kem tajita,ciki wani irin mutuwar jiki ta sakinta  tana murmushin tace " ashe bani kad'ai ce a hannu ba, to ni nama hak'ura a kai kasuwa, tana fad'ar haka ta mik'e da niyyar shigewa bedroom, aiko da gudu Fahad ya cafko ta yace " ina ai baki isa ki gudu ba, bayan kin gama kunno engine jikina. 



Bai jira amsarta ba ya had'e bakin su waje d'aya ya shiga tsotsa yana romancing dinta tare da   rikita mata lissafi, dama kuma gata a sama, aiko itama ta cafki laulausar harshen bakinsa, sosai suke shan bakin juna, suna fidda hucin dadi  a gaggauce ya fara cire mata kayan jikinta,yana romancing dinta cike da shauki  itama tasoma  cire masa, kayan jikinshi sai da suka maida junan su tsirara,.

 hannunta tasa tana shafa masa k'irjinsa, a hankali ta zame bakinta ta mayar kan nipple's d'in sa,tana shan nononsa tana murza masa kan d'ayan nonon nasa da d'ayan hannunta, ihu-ihu Fahad yake gaba d'aya ya gama fita daga hayyacinsa, ya kai k'ololuwa, so kawai yake ya shigeta amma tak'i bashi dama, a hankali ta mayar da hannunta kan jijiyarsa ta shiga lailaya masa, musamman kan, kaciyarsa tana  cigaba da tsotsar nipple's d'insa, suman tsaye Fahad yayi ya fara ihu sosai, itama a gaggauce ta tsuguna ta kafa bakin ta ta shiga tsotsar jijiyar sa. 



Aiko sosai Fahad yasaka ihu gami da kukan dad'i, cikin kissa ta mik'e ta shiga tafiyar jan hankali ta kwanta akan 3 sitter ta kalle shi ta kashe mishi ido ta ware masa  k'afafuwanta tace " ashhhhhhh, ai da gudu Fahad ya k'arasa inda take hannushi rik'e da jijiya yana zuwa ya fad'a mata. 




Washe gari da safe kowacce ta gama shirya mijinta tsaf, tun kafin Abdul ya gama shan tea yaji horn murmushi yayi ya aje cup d'in hannushi  ya mik'e tsaye.

 da ido Yasmeen ta bishi tace " ka gama mana, kallonta yayi had'i da rungumo ta jikinsa, yayi mata kiss yace " sorry dear bazan iya barin su a waje suna jira na, ba kuma kin san ba shigowa zasuyi ba. 



Har bakin mota ta raka shi, rungume a jikinsa, Zaid yace " chew gum ai ki kyale shi ko, dariya tayi ta gaida su, suka amsa dukansu d'auke da murmushi a face d'in su, ya shiga mota suka nufi office. 



Da gudu mai gadi ya hangame get, suka shigo, suna shigowa ne Ammar yaga wani matashin saurayi rakub'e a waje, bayan sun fito daga motocin su, saurayin ya mik'e da sauri  ya shigo da gudu kafin mai gadi ya rude get, din aiko cikin zafin nama, wani soldiers,  da sauran jami'an tsaro sukayo kanshi, sun 200 suka zagayeshi da bindiga.



Murya saurayin ya d'aga yace " please ku taimake ni, kuban aron 5mnt kawai dan girman Allah, kallon mai gadi Ammar yayi yace " waye shi? 


jikin Baba mai gadi na rawa yace " wallahi ban san shi ba, amma yakai sati biyu kullum yana zuwa tun asuba har ku tashi daga office wai yana san ganin ku, ni dai na hanashi shiga. 



Kallan kallo suka farayi a tsakanin su,sannan ahankali Fahad ya d'aga musu hannu alamar su kyale shi ya k'araso,s shigowa  duk da Fahad ya bada umarnin a kyale shi ya shiga sai da security suka caje shi tsaf sannan, da gudu ya k'araso inda suke  ya zube a gaban su, yace" dan girman Allah alfarma nake nema a wajenku. 



Babu wanda yayi magana da ido kawai suke binshi, dashi yaci gaba da mgn muryarsa na rawa  " na had'a ku da girman Allah ku taimake ni, nayi hira da ku a gidan TV na, tsaki Abdul yaja yace " u are fool, saurayin yace " yes Sir, wallahi ogana nayiwa laifi yace idan ban nemo labarin dazai k'ayatar da al'umma da girgiza ZUCIYAR jama'a ba zai kore ni daga aiki, gaba d'aya suka juya suka nufi office, Khamal yace " idan ya koreka kazo zamu baka aiki yayi maganar suna ci gaba da tafiya. 



Saurayin yace " no Sir tun ina yaro nake da burin zama cikkekken d'an jarida, mahaifiyata tasha fama da wahala matuk'a dan ganin cikar burina, please ku taimake ni, kada  burina ya ruguje...yakarasa fadar Haka tamkar zai yi kuka sosai ya marairaice musu yana rokonsu  .. please kodan k'anwata guda d'aya tak data rage min, idan aka korini gurin nan bansan yadda rayuwarta zata kasance  ba. Ni kadai gareta duk duniya batada kowa sannan bazan iya jurar yin wani aiki ba byn wannan danake yi  .nasha jin yadda tausayi da karamacinku yake Ga al'umar  garin nan narokeku dan Allah Ku tallafawa rayuwarmu ni da kanwata  nacigaba da aikin nan domin taimakawa rayuwar  kanwata datayi min saura a duniya ....yakarasa mgnr hawaye nabin kuncinsa ..



Tun sanda kyakyawn saurayin nan ya fara mgn suka tsaya Cak gaba d'ayan su, suna kallonsa da jin wani irin tausayinsa dukan su suka k'urawa Naseer ido suna kallonsa , ga mamakin su.

 sai sukaji Naseer yace " kayi sanarwa ko ina, kace ranar Friday zuwa Sunday zamu bada labarin kana iya gaiyato 'yan gidajen TV, radio, ku same mu a babban hall d'in 6's STAR HOTEL, daga 12:00pm zuwa 4:00pm, yana kaiwa nan ya juya ahankali  ya shige office dinsa  sauran 'yan uwansa suka take masa baya, suna shiga ciki gaba d'ayan su suka rungume juna cike da murna. 



Sosai Abdul yake kuka dan gaba d'aya d'an jaridan ya tuna masa da baya.

, hankalin 6's STARS gaba d'aya a tashe yake,da ganin yanayinsa dukkan su, kukan Abdul ya sasu kuka, sosai km ya taba ransu tare da karya, musu  zuciyarsu .

 ranar dai haka suka yini jikinsu a sanyaye Babu dad'i.



Koda kowannen su ya koma gida, haka matan su suka gansu sukuku, dan Abdul ko abinci kasa  ci yayi.

 ya rufe kanshi a d'akinsa yana ta faman aikin kuka,da tuno da rayuwarsa ta baya .

Bbu  yadda Yasmeen batayi ba amma Sam  yak'i  yarda ya bud'e mata k'ofa, sai da tace idan bai bud'e ba zata kira 'yan uwansa, da k'arfi cikin muryar kuka yace " No please karki kira su zaki tada musu hankali zan bud'e miki, " ok to bud'e, a hankali ya bud'e mata k'ofar, yadda ta ganshi ba k'aramin d'aga mata hankali yayi ba, cikin rawar murya tace " waye ya tuna maka da bayanka? 



Shiru kawai yayi ya kasa furta daidai da kalma daya jikinta a matukar sanyaye tarasa inda madaidaicin fridge dinsa yake    ruwan me sanyi ta d'auko ta bashi yasha, sannan ta shiga aikin lallashi . 



Duk gari jama'a an d'auka 6's STARS zasu bada labarin su, duk inda ka duba sai maganar ake, makarantun boko dana islamiyya, majalissar yara da manya, kai harta tsofaffi, dai-dai da yara k'ana sai kaji suna maganar, kowa ya d'okanta ranar tazo, musamman samari da 'yan mata, kowanne gidan TV ko radio maganar  kawai akeyi. 




*FRIDAY 12:00PM*



Kowanne ya taho da matar sa, da kuma yaran sa, dubbun jama'ar dake bakin get suka d'auki ihu da ganin motocin su, cikin takun isa da tak'ama mai cike sa izza suka fara takawa zuwa cikin hall din, kallon jama'ar da suka taru dan su sukayi take gaba d'ayan suka ji kwalla, a zuciyoyin su sukeyiwa Allah godiya abisa baiwar dayayi musu ta jama'a domin mutum rahama ne. 



Bayan sun shiga cikin hall d'in mai d'auke da 'yan jarida, gidan TV, radio, da sauran masu d'aukar labarai, dan an hana kowa shigowa hall d'in daga su sai 'yan masu d'aukar labarai, da securities  d'insu, Zaid ya kalli 'yan jarida yace " sun shirya, saurayin mai suna Al'amin yayi gyaran murya yace " please Sir ko zaki bawa duniya labarin asalin had'uwar ku? 




Murmushi Khamal yayi sannan ya fara magana....... 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:11] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```




          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




  بسم الله الرحمن الرحيم




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO* 




3




Filin wasan kwallon k'afa dake garin Holland cike  yake tap da d'unbun jama'a, iri iri babu k'abilar  bil Adama  da babu, ciki wannan filli  wasa wanda ya tattara kan  bak'aken fata 'yan Africa koma ince in Nigeria,da sauran kasashen duniya. ihun mutane  daban daban  dake  zaune wajen ya cika filin wasan kwallon  Yayinda wasu daga 'cikin mutane gurin  ke sanye rigar matches   rike da flags suna Dagawa sama suna zabga matsanancin ihu alamun Yan team dinsu ne suka samu nasarar cinyewa.. 



Kyakykyawan saurayin dake gefe zaune ya b'ata rai, in banda tsaki babu abinda yake faman yi,cikin fushi ya cutsa laulausar tafin hannushi 'cikin  sumar kansa dake kama data Fulanin asali yana shafawa  , cikin harshen Hausa yace " aikin banza kawai sun b'atawa mutane lokaci a banza ashe babu abinda zasu iya.

 " wani dake gefen zaune  ya lalleshi fuska d'auke da murmushi yace " Assalamu Alaikum, wanda ke zaune rai b'ace ya juyo ahankali ya tsurawa wanda keyi masa sallamar idanu yana kallonsa , had'i da amsa masa sallamar. 



D'ayan yace " naji kayi Hausa ne, shine nace bari nayi maka magana  d'an uwa, murmushi yayi yace " lalle ko, wani can daga gefe shima  yayi dariya yace " sannunku, nima naga 'yan uwa, dariya sukayi su duka,uku d'ayan dake gefe ya taso ahankali cike da takun isa ya mik'a musu hannu yace " am  KHAMAL by name , dariya d'ayan yayi yace " ni kuma NASEER, hannu shima d'ayan ya mik'o musu yace " ni kuma ABDUL. 



 Take Kowanesu yagabatar da kansa, da dan'uwansa wani matsanancin ihun da aka kuma yi ne ya dawo da hanakalin su wajen filin wasan,sosai  tsaki still  NASEER  ya kuma yi ya furzar da iska me zafi Daga bakinsa kana yace "aikin banza, aikin wofi ashe duk dakikai  akatara anan dabasu iya koma kawai ana sa mutun bata lokacinsa .

  dariya Khamal yayi tare da cewa  " haba ai Chelsea k'arshe ce wajen wasa,kwallon duniya  Abdul yace " haba dai Chelsea Malam.

 kasan dai Amman  idan ana maganar manya kwallon wasan duniya  Barcelona ba'a mana ko itace kan gaba ? 


Naseer  dake zaune ya dan zamo kadan Daga kujerarsa yana me juyowa saitin da Abdul yake ya   kalleshi yana lumshe idanunshi  sannan  yace " Barcelona me?  Suwaye 'yan wasan ta? 



Khamal yayi dariya yace "Barcelona cluv pleyers 1 stegen 2 segi roberto 3 pique 4 basquet 5 samul umtiti 6 ivan rikitic 7 usman denbelle 8 Philip coutinho 9 surez 10 leneal messi 11 jodi alba, kallansa Naseer yayi yace " sannunka, gaskiya kai mayen kallon ball ne,na karshe  amma ni nafison  Real Madrid, saboda tana da manyan 'yan wasa wayanda suke da kwarewa sosai akan fanin wasa .




Dariya Khamal da Abdul sukayi sosai har da dan buga kafafunsu suka ce " suwaye manyan? 



Dariya Naseer yayi yace "Real madrid cluv 1 keylo navers 3 cavejal 3 marcelo 4 sergio ramos 5 rafeal varen 6 casmiro 7 Asensio 8 tony krooss 9 karim benzema 10 luca modric 11 grez bell. 



Abdul yace "ai gara kace ma Manchester City, suma suka saka masa dariya, hade ranshi  yayi sosai yana cin magani  kana yace " wallahi tafi duk sauran yan wasan kwallon da kuke.

 dan itama tana da manyan 'yan wasa km kwararu da suka shahara acikin duniya  Manchester city cluv 1 ederson 2 neuclas otemendi 3, kyle walker 4 fabian delp 5 ilkey gundigon 6 fernsndinho 7 bernado silver  8 rahem sterling 9 sergio aguero 10 leory sane 11 lapote, 




Nan fa  musu me karfi  ya shiga tsakaninsu kowanne yana kokarin kawo hujoji da  cewa nashi ne babba, har sanda  aka tashi daga wasan, har waje suka fito tare suna wasa da dariya, tare da  exchanging din  numbers junansu suka yi, sannan  kowa ya nufi gida. 



Washe gari tun wajen k'arfe 12:00pm Naseer ya fita wajen motsa jiki, tun baiyi nisa ba yaji ana kwala masa kira, cak ya tsaya ya juyo, dariya yayi yace " Khamal ka fito kenan? 



" eh na fito, tare suka ci gaba da tafiya, Khamal ya kalli Nasser yace " halan kaima anan kake ba nisa? 



"Eh daga can baya gida na yake, number 12,dariya Naseer yayi yace " kace bamu da nisa, ni ina layin baya number 27,ina nan da matata d'aya da yara 4 mata 2 maza 2, Khamal yace " nima da iyalina mata ta 1 yara 3 biyu maza 1 mace, 




Suna hira har suka k'arasa wajen, Abdul suka hango ya dage yana ta motsa jiki, dariya sukayi suka nufeshi, cikin dariya Khamal yace " an dage ana ta faman aiki, halan madam ce bata san k'iba, sai a lokacin ya kula dasu. 




Dariya yayi yace " ni Madam d'ita babu ruwan ta, kudai da naku suka koro ku, tunda safe, dariya sukayi gaba d'aya, sai wajen 4:00pm sukayi sallama, har zasu rabu, Khamal ya kalli Abdul yace " a ina gidan ka yake? 



" a Jon crescent house number 35,dariya sukayi suka ce" lahh dukkan mu ashe  unguwar mu d'aya,batare mun sani ba .

  nan suma suka fad'a masa inda gidan su yake, murmushi yayi yace " nima ina da mata 1 da yara biyu mace da namiji. 



Sallama sukayiwa juna suka rabu, wajen k'arfe 8:00pm Abdul ya fita kallan wasan Cricket, yana zuwa ya iske Naseer zaune gaba d'aya hankalinsa ya tafi wajen wasan. 



Murmushi Abdul yayi yace " tabb kaga sarkin kallo, ajiyar zuciya Naseer  yayi .

ya kalli Abdul dake tsaye hannuwasa duka zube cikin aljihun wandonsa yace " oh kai ma kana kallan wasan Cricket? 



"Sosai ma, Khamal suka hango can gefe yana ta waya, mik'ewa sukayi gaba d'aya suka nufe shi, yana ganin su ya ajiye wayar ya mik'a musu hannu yana dariya yace " kaga manya a she nan ma kuna lel'owa? 




" Sosai ma kuwa inji Naseer dake murmushi,zama sukayi suka maida hankalin su ga wajen wasan




Ba'a tashi ba sai wajen 11:pm, tare suka fito, sallama sukayiwa juna, kowa ya nufi gida. 




Ranar asabar da wuri Khamal ya tafi kallon wasan Poly, yana zama saiga Naseer, shima bai dad'e ba saiga Abdul, kallonsu Abdul yayi yace " wai ku ko'ina kuna nan kmr wasu mayyu ? 



"Dariya suka kwashe dashi   suka ce " ko kuma muce kai ko'ina kana nan kmr wani magnet? 


Gabadaya suka kwashe dariya wannan karon tare da tsansar murna sake ganin junansu da hk kawai kowanensu  ke jin dan'uwansa 'cikin zuciyarsa .km a duk sanda zasu hadu suna tsintar kanshi 'cikin farinciki.

Bayan an gama wasan Khamal yace " gaskiya ya kamata musan juna fiyye da haka tunda duk  Muna tare da  matan mu yakama har su  mu had'asu domin zumucinmu ya daure . 



Murmushi Abdul yayi yace " gaskiya dai ya kamata, Naseer yace " to yanzu tunda unguwar mu d'aya, kamata yayi kowa yaje yaga gidan kowa, inyaso gobe sai mu had'u a gida na, shawarar Naseer aka bi. 




Washe gari Abdul da Khamal kowa yazo gidan Naseer da Matar sa da yaran sa, cikin fara'a Zarah ta tari Fateeha da Yasmeen, wanda daman tasan da zuwa agurin mijinta  hira sukayi sosai, tamkar sun jima da sanin juna  sannan aka zauna a dinning aka ci abinci,yayinda  yaran su 'cikin farinciki suke   wasa da juna wanda hkn ya faranta ran iyayen . 




Tun daga wannan  ranar wata irin kwakkywar  shak'uwa ma k'arfi ta shiga tsakanin Khamal, Abdul, Naseer haka matayensu da yaran su, sun saba sosai, dan bazaka tab'a tantance yaran su ba, d'an kowa na kowa ne. 



Har school d'aya suka maida  yaransu domin inganta zumuncinsu  kyakykyawar fahimta ce mai k'arfi a tsakanin su, kowa bai da get a gidan kowa. 




Khamal ya kalli dubbun manya  'yan jaridan da 'yan gidan TV da sauran masu d'aukar labarai, yace " to kunji farkon yadda muka fara had'uwa, da junanmu har Allah ya dai-daita tsakanin mu, har yau Allah baisa mun tab'a samun sab'ani  ko rashin fahimta a tsakanin mu ba, haka ma yaran mu, da matan su. 




D'aya daga cikin 'yan jaridan ne yace " Sir to yaakayi   kuka had'u da Ammar, Fahad, Zaid? 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:11] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




4



Murmushi Khamal yayi ,sannan  ya kalli Ammar yace " to Bissimillah,shima murmushi yayi yace "ok sannan ya fara




" misalin k'arfe 11:00pm na dare a garin Holland, muna tafiya ni da Matata Basma a mota .

ana tsuga  matsanancin ruwan sama, Basma  tace " Dear kamar hannu naga ana d'aga mana ko? 



Ido sosai na k'ara bud'ewa dan ganin ko gaskiya ne, " eh my love kuma kamar mace, " eh macece Basma ta fad'a a dai-dai lokacin da muka k'arasa wajen, mace na gani da tsohon ciki, ga motarta a gaban ta ga dukkan alamu motar ce ta lalace, muna tsayawa Basma ta fito da sautunta ta kama wannan  matar dake takawa da kyar ta shigar da ita 'cikin  mota, ta rufe ta zaga ta shiga gaba, da kyar matar ta iya bud'e baki tace "motatace tayi faci.

 sai a lokacin na lura yarinyar ce wacce bazata wuce sa'ar Basma ba. 




" a hankali tace " sunana YASMEEN, "oh Basma tace, sannan tace ni kuma Basma, yanzu ina zamu kaiki ko mu wuce gida dake kawai? 



"A'a please ku kaini hospital saboda ina d'an jin ciwo, "ok Basma tace, ta kalli Ammar, gira ya d'aga mata yana murmushi , direct a hospital mafi kusa muka wuce, sai da  muka kai 1:00am sannan aka sallame mu Dr ya tabbatar mana da babu wata matsala, daga nan muka wuce gidan mu, da taimakon Basma Yasmeen tayi wanka, ta bata abinci, dai da Yasmeen ta dawo hayyacinta sannan ta fara laliben jakarta. 



Kallon ta Basma tayi tace "me kike nema, murmushi tayi tace "jakata, Basma tace " aiko ina tunanin kin barta a mota, " please kozan iya samu aran waya na kira miji na na sanar dashi, inda nake .

dan nasan hankalin sa nacan a matukar tashe, "ok tace had'i da mik'o mata wayarta, kiran Abdul Yasmeen tayi ta shaida masa abinda ya faru, hankalinsa yayi mugun tashi yace " a bashi mai gidan. 



Basma ta karb'i wayar ta kaiwa Ammar, da sallama Ammar ya fara magana, cikin tashin hankali Abdul yace " please a wace unguwa kuke?  ina son nazo yanzu. 



Murmushi Ammar yayi yace " mu muna liver fool stress, amma idan ba damuwa ka fad'a mana inda gidan yake sai mu kawota, dan naga kamar baka cikin nutsuwa, "ok ina gida, 



"Yanzu zamu zo da iznin Allah, da Basma aka tafi kai Yasmeen gida, a harabar gidan suka iske Abdul sai safa da marwa yake, yana ganin motarsu ta shigo tun kafin su k'ara sa parking ya k'ara sa da sauri  wajen.

Yasmeen ta fito da kyar aiko da sauri Abdul ya rungumeta ajikinshi .

  yana sauke naunauyen ajiyar zuciya, gyaran murya Ammar yayi,  sai lokacin Abdul ya tuna ashe fa  basu kadai ne agurin ba .

 sakin Yasmeen yayi tare da  nufar inda Ammar yake yana Miko masa sukayi musabaha fuskasa cike da tsansar farinciki taimakon matarsa dasukayi .

 sosai yayi masa godiya, sukayi sallama. 



Washe gari bayan an gyara motar Ammar yana wajen aiki yayiwa Basma waya yace yanzu bakanike zai kawo mata mota takaiwa Yasmeen, muryarta  cike da  shagwab'a tace " ni idan Kai wa zai dawo dani? 


Murmushi yayi kamar tana kallan sa yace " ok to mu had'u a gidan, lokaci d'aya Basma da Ammar suka k'ara gidan, number Abdul da Yasmeen ta kiya ta bawa Ammar ya kira Abdul, aiko da sauri ya fito da fara'a, ya taresu  yana cewa " kwa tsaya daga waje ai ciki zaku shigo, yana maganar yana mik'awa Ammar hannu.


 hannunsu rik'e dana juna suka karasa shiga 'cikin  gidan a tsaye suka samu Yasmeen a parlor tana jiran shigowar su, da fara'a ta rungume Basma, nan dai aka k'ara jajantawa juna, Ammar ya mik'awa Abdul key d'in motar ya karb'a had'i da sake yi masa  godiya. 



Sai da  suka ci abinci,s sannan Yasmeen ta matsawa Ammar akan  ya bar mata Basma sai dare ya biyo ya d'auke.

  hakan ko akayi, anan Ammar  ya barta suna ta hirar su .

Shi  km  suka fita tare da Abdul



Tun daga wannan rana zumumci mai k'arfi ya k'ullu tsakani Ammar da Abdul, har Abdul ya had'a Ammar da Khamal da Naseer, ita kuma Yasmeen ta had'a Basma da Zarah da Fateeha,  shi kuma Ammar ya had'a Abdul, Naseer, Khamal da Zaid da Fahad, itama Basma ta had'a Yasmeen da Lubnah da Kausar. 



Ahankali Ya juyo ya kalli tarin 'yan jaridan dake tsaye yace " to kunji asalin had'uwar mu wanda idan ka duba kasan daga Allah ne, musamman ma yadda duniya ta lalace yanzu  ta zama ba yarda da Amana ballanantana uwa uba  Gaskiya yanzu. 




Kowa a wajen yayi shiru yana ji da sauraro .

Ahankali  Al'amern yace " masha Allah ko zamu iya jin labarin ku d'ai-d'ai ?


 dukkan su sukayi shiru batare da kowanensu yayi yunkurin cewa komai ba kafin Daga   Naseer yace " da dai gaba d'ayan mu mun manta da rayuwar mu ta baya, mu rufe babin abinda yagabata akanmu sbd tunoshi bashi da wani amfani sakamakon rudanin dake tattare acikinsa .wanda muninsa kadai ya isa ya nufar da farin ruhi ....  amma babu komai   zamu iya baku, domin yazama iznah Ga wasu 'cikin al'uma .. Naseer ya kalli sauran Aminan nasa kana  yace " wazai fara acikin mu ? 



Abdul yayi sanyayyiyar murmushi me hade da  kwalla tausayinsa kanshi  take hawaye ya balle masa batare daya shirya hkn ba   'cikin  rawar murya yace " bari bari ni na fara, yakarasa fadar hk cikin muryar kuka .

Sannan ahankali ya fara bada labarin sa hawaye Na tsiyaya a idanunshi tamkar ba namiji ba . 




*LABARIN ABDUL*



"Ni d'an asalin garin gambe ne a bakin kasuwa gidan mu yake, mu uku kacal iyayen mu suka haifa mace 1, maza 2 gaba d'ayan mu uwarmu d'aya uban mu d'aya,  nine babba sai k'anwata wacce a k'alla na bata sama da shekaru goma,a duniya sannan aka haifeta .

 sunan ta Ramlat sai d'an autan mu wanda bazai wuce shekara biyar ba, bayan na gama secondary school aka haifeshi, mu ba talakawa bane ba kuma ba masu arziki bane,muna 'cikin  rufin asirin ubangiji sannan km  Muna gudanar da rayuwarmu farinciki Daga mu har iyayenmu  .

  Tare da  lallab'a rayuwar mu. 




Muna da mak'ota wanda a wajen iyayen mu sun wuce mak'ota sun zama kamar 'yan uwa, juna saboda zaman aminci da makotan dake tsakani kan iyayen mu a had'e yake daga maza har mata, tunda muka taso bamu tab'a jin wani abu na rashin dad'i ya shiga tsakanin su ba.ko a tsakaninmu yaransu bbu wani bambanci idan ba'a gaya mutun ba wallahi zai dauka shakikan yan'uwan juna ne ..


Sosai suke zumunci wanda ni tunda Na  taso a Haka na gansu km a tunani   'yan uwan mu ne na jini ashe, sam abun ba Haka bane .

sai da na girma ba  k'ara wayo sosai sannan  na fahimci ba haka bane


, su din makwatamu ne km 'yan asalin kasar  niger ne, tunda suka zo neman kudi  basu tab'a komawa gida ba.

, mahaifin mu yayi yayi suje suka ki zuwa  harya gaji da yi musu nacin zuwa kasarsu ya kyale su, suna da d'an su d'aya mai suna UMAR tun daga kanshi Allah Bai sake basu  haihuwa ba.

, wanda a shekaru sa'a nane,muke a haihuwa .

 an haife da da kwana 2 shims  aka haife shi,muna da shekaru 10 ne, kwatsam  ranar da iyaye na bazasu tab'a mantawa ba, domin sun tashi da mummunan labarin Na  rashin iyayen Umar. 



Suna kwance da dare babbar moatar daf ta kwacewa matuk'inta tayo 'cikin  gidan su Umar tabi takan iyayen sa, ta murk'oshesu.

, shi yana gefe yana kwance, Allah bai sa kwanakin sa sun k'are ba, iyaye na sun ji bbu dadi sunyi jimamin mutuwar sunyi kuka har sun gaji,sakamakon rasa makwaftansu da sukayi  haka sukayi ta neman danginsu domin sada ummar dasu amma basu samu ba.

Dan  ko wanda yasan su Allah Bai Sa sun samu ba . Haka suka gaji da nema da cigiya suka hakura suka rungume umar ajikinsu da tarin tausayin yaron .




Haka suka had'a mu nida Umar suka rik'e komai   iri d'aya suke sai mana, idan ko basu da arzikin abu  biyu hak'ura suke yi, tunda Umar yako hannun iyaye na bai tab'a kukan maraici  ko rashin iyaye ba, .

Sannan ko su iyaye na basu tab'a nuna san kai a tsakanin mu ba sun daukeshi tamkar su suka haifeshi . 



Bayan mun gama secondary school ne, iyaye na suka nemi mu ci gaba da karatu kai tsaye na amince wanda hakan shine burina, amma abinda ya bawa kowa mamaki k'in amincewar Umar babu yadda iyaye na basuyi ba akan yacigaba da karatu kmr yadda zanyi amma fir Umar yak'i amincewa  acewarsa yafi san yayi hakar  kasuwanci.




'Cikin matsanancin damuwa   Mahaifina ya kalleshi , yace " to Umar ko gaba karkayi kuka damu .

kayi kuka da kanka,sbd Shi ilimi abu ne me mahimmanci a rayuwar Dan Adam ban hanaka yin kasuwanci ba Amman nafi son ka dan samu illimi me zurfi .

 Shi ilimi haske ne a rayuwa ,duk abinda mahaifina yasan zai yi Dan ganin umar ya amince da cigaba da karatu yayi km ya fada masa , babu irin shawarar da iyaye na basu bashi ba amma fir umar yaki amincewa  yace shi sam a'a business yake da raayin . 

Haka iyayena suka hakura suka barshi ba Dan ransu yaso ba sai Dan basa son matsa masa amatsayinsa Na maraya .



Bayan wasu kwanaki aka damu mahaifina da yawan  kawo k'arar Umar jama'a  kowa yace Umar yayi masa kaza ko yayiwa 'yarsa kaza.h k 

 mahaifina  yasa me  shi yayi masa fad'a sosai .



Amma mu a gidan da kuma kamanni duk inda kake neman mutumin arziki kona kirki Umar yakai, ko mahaifina da yakeyiwa Umar fad'a bawai dan ya yarda bane, dan matuk'ar yarda mun yarda da Umar. 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*



5



Sanu ahankali Cikin ikon Allah na samu gurbin karatuna anan University of Gombe, kullum k'orarin iyayen Mu shine suka inganta rayuwarmu tare da  son faranta mana.ni da umar musamman sbd 

,  muguwar shak'uwar dake tsakanina dashi . dan duk inda ka ganni dole  zaka ganshi, komai namu iri d'aya ake mana bbu wani bambanci atsakaninmu shiya wasu suke kiran mu 'yan biyu, babu wani sirri na da Umar bai sani ba.

 haka Nina babu wani sirrin sa daban sani ba. Sosai nake matsanancin kaunarsa tare da maidashi tamkar Dan uwana Na jini .yadda nake jin umar acikin raina ko kanina da muka fito ciki guda bana yi masa irin son da nakeyiwa umar .. 



Akwai wata yarinya a unguwar mu mai suna Yasmeen k'awar k'anwata tace sosai, sun yi masifar shak'uwa da junan su abin ma har ya wuce tunani, rana d'aya na tsinci kaina da mugun k'aunar Yasmeen amma babu wanda na baiyanawa .

Har Umar, nabar dai bar abin a raina. Ina cigaba da renan soyayyarta acikin zuciyata.



Haka zalika a b'angaren Umar ashe tuni sun tsunduma cikin soyayya shi da tilon  k'anwa ta Ramlat, batare da  wanda ya sani,b a.

 tuni km har soyayya rsu tayi nisa. 



"Umar wai bazaka raka ni bane, a 'yan kwanakin nan na rasa me kake yi a gida da dare idan nace kazo mu fita sai ka k'i,.Ko meyasa hk ?



 murmushi kawai Umar yayi  hade da yatsina fusakarsa yana kallon Abdul kasa kasa kana yace " kawai dai ban san fitar ne.

, nafisan na zauna gida  tare da Mama da Baba ina taya su hira.

, kallon sa Abdul yayi da alamar rashin yarda atare dashi da km   maganar sa.

  " kai dai  ka san dalilin dayasa kake kunshe kanka ciki gida   yana maganar yana tafiya har dai yakarasa  fice Daga gidan gabadaya. 



Sakamakon ruwan saman da ake tsulawa yasa Abdul dawowa gida da wuri, yana danna kai 'cikin  d'akinsu  yaji hirar soyayya tsakanin Umar da Ramlat, d'an b'ata rai Abdul yayi sosai sannan yace " ke tashi ki fita,  da fara'a Ramlat tace" Yaya mai ya faru? 



"Nace ki fita ko, da sauri Ramlat ta fita,tana mamakin abinda yayanta yayi .

 kallon Abdul, Umar yayi yana shafa sumar  kanshi , Abdul yayi dariya  yace"Ok  dama wannan ne da yake hanaka fita kullum ko ?

 ka lik'e a gida,kana sacewa kanwata zuciya ko ?

 munafiki to Allah ya kamaka. 



Dariya shima Umar yayi yace " kodai Allah ya kamamu, "kai da wa? 


" ni kai  cewar Umar yana dariya, shima Abdul dariya yayi sosai  yace " kamar ya ban gane ba.

Kallosa Umar yayi da alamar zolaya ya fara wak'a "Yasmeen abar k'auna ta, dariya Abdul yayi sosai yakai mai duka, suka shiga wasa suna tsokanar junan su, Umar yace " haba d'an uwa har akwai abinda zaka iya b'oye man to ai har na tura mata sak'onka, ta kuma amince, ido Abdul ya zaro waje  yace " kai haba? 


" Wallahi da gaske nake maka sosai Abdul yaji dad'i had'i da rungome Umar ajikinshi  yana yi masa godiya. 



Washe gari Baba da Mama, da Umar da Abdul da kuma Ramlat da Auta duk muna zaune a parlor, muna hira Abdul ya kalli Mama yace " Mama d'anki fa ya fad'a soyayya, Ramlat naji haka ta zaro ido da alamar tsoro.

, Mama tayi dariya tace" ikon Allah ina kuma ya samu min sirikar? 



Da sauri Umar ya mik'e ya rufewa Abdul baki yana janshi waje, yana dariya, shima Abdul dariya yake, dakyar Abdul ya kwace bakinsa yace " 'yarki ce ai, 'yar gida za'ayi, yana jin na fad'a ya sake ni yayi waje da gudu, Ramlat ma ta mik'e  ta shige d'aki, sosai iyayen mu sukayi masifar farin ciki da soyayyar Umar da Ramlat dan su a tunanin su Umar yaran kirki ne, mai nagarta gashi nutsatstse zaifi rik'e musu  Ramlat da daraja, shiyasa kowa ya nuna farin cikin sa da amincewarsa. 



Soyayya sosai ta k'ara k'arko tsakanin Umar da Ramlat, a b'angaren Abdul da Yasmeen ma haka abin yake soyayyar su, dan kowa ya sani har iyayen su sun sani, dan haka aka tsaida ranar auren Abdul da Yasmeen, Umar da Ramlat da zarar sun k'are Secondary school.



Mummunar rana ta farko dabazan manta da ita arayuwata ba.

, lafiya lau muka ci abinci da Baban mu, mukayi hira yayi mana fad'a sosai akan gaskiya da rikon  Amana, da zumunci, sosai yayi mana fad'a daga k'arshe yayi mana addu'a tare da fata na gari a rayuwar mu.

, ya shiga d'aki, da sallar asuba ma shiya tashe mu tare muka tafi masallaci, amma hukuncin Ubangiji yafi k'arfin wasa, da misalin k'arfe 7:00am najiyo kukan Maman mu tana kiran mu, da gudu muka fito muka iske ta a tsakar gida. 



Sosai Mama take kuka ta kasa magana da hannu take nuna mana d'akin Baban mu dukkan mu muka shiga da gudu har Ramlat, Allahu Akbar rai yayi halinsa su Baba an riga mu tafiya gidan gaskiya. 



Sosai mutuwar mahaifin mu ta girgiza mu, haka muna ji muna gani akayi masa wanka aka kaishi gidan shi na gaskiya, duk wanda yaga Umar yasan yashiga mugun taahin hankali wanda daga k'arshe mu muka dawo muna lallashin shi, sosai mutuwar Baba ta shigi Umar, gaba d'ayan mu jikin mu yayi mugun yin sanyi, kasancewar Abdul karatu yake bashi da wata sana'a,nauyin gidan gaba d'aya ya koma hannun Umar, kusan komai shi yake yi a gidan, har nauyin karatu na shiya d'auka yake yi. 




Kwanci tashi babu wuya awajen Allah har Baba yakai wata biyar da rasuwa Mama ta fita daga takaba, cikin ikon Allah kud'in Baba ya fito dayake bamu da 'yan uba, shiyasa ba'ayi maganar rabaon gado ba, d'akin Baba aka fasa ta waje aka bud'e babban shago (shop) sosai muke ciniki dan duk unguwar babu shago kamar kamarsa, dan haka nauyi yabar kan Umar.


Sosai na maida hankali na kan karatu na yayin da soyayya ta da Yasmeen ke k'ara zurfi, sosai rayuwa ta canja mana saboda har yanzu mutuwar Baba bata gama sakin mu ba, duk da kasancewar mun yarda da k'addara, mun karb'eta da hannu biyu. 



Haka dai rayuwa tayi ta tafiya yayinda ta ko wanne fanni aka damu mahaifiyarmu  da kawo k'arar Umar sosai fiyye da da, wasu ma har cewa sukayi yana shaye-shaye da bin 'yan daba daga k'arshema aka ce yana fashi da makami sosai abin yake bani dariya a duk sanda aka danganta Umar da wad'an nan halaye, a fannin Mamanmu kuma sosai abin ya fara damunta,  yayinda Umar ke kuka sosai kamar ransa zai fita.

, a d'aki na samu Umar yana ta faman kuka, a hankali na durk'usa a gabansa na shiga lallashin sa, amma ina na kasa, tashi nayi naje na kira Maman mu, itama jikinta a sanyaye ta shigo d'akin, a gabansa ta zauna ta jawo shi jikinta ta rungume itama ta shiga kukan. 



Cikin kuka Umar yace " Mama kodan anga ni ba d'anku bane ansan bani da kowa sai ku shiyasa ake min, sharria .

 sannan idan yau kuka ce kun barni na shiga uku, Ina zan saka kaina  bani da wasu dangi ko iyaye da suka wuce   ku, ban san kowa ba sai ku, a hannunku na girma  kunfi kowa sanin halina ku zaku gayawa duniya waye Umar d'inku.

, dan Allah Mama karku bari maganganun mutane suyi tasiri a zucikataku , harku watsar dani, Mama karki fushi dani dan fushin uwa ba k'aramin masifa bace ga rayuwar d'a ba, dan Allah Mama karku yarda wallahi Allah sharri suke yi min, ga Abdul nan duk inda zamu tare muke zuwa yafi kowa sani na da hali Na . 



Cikin kuka Mama ta k'ara rungume Umar ajikinta tace " kaima  kamar Abdul kake a waje na,umar  daga yau karna k'ara jin kace baka da iyaye ko dangi balle harka k'ara cewa baka da dangi, mu mune komai naka a rayuwa, kana da iyaye dan mune iyayenka kana da dangi dan dangi mu sune naka, kana da 'yan uwa dan Abdul, Ramlat, Ja'afar sune 'yan uwanka. 



Rungume Mama ya k'arayi sosai yana kuka yace " nagode Mamana nagode sosai Allah yabar zumunci Allah ya bani ikon saka muku da mafi girman alkhairi, dafa shi Abdul yayi ta baya yace" tsakanin mu ba godiya, mun riga mun zama tsintsiya mad'aurinmu d'aya.

, gabadaya sukayi dariya had'i da rungume junansu cikin farin ciki da k'aunar junan su.



Amma sai me? 



Washe gari da safe tun 8:00am na shirya domin ina da lactures, bamu fito ba sai 6:20pm a matuk'ar gajiye muke lik'is, ga yunwa ga ba mota, ganin karna b'atawa kai na lokaci yasani yankar hanya nabi ta gefen gari, kasancewar yamma tayi sosai ina fara tafiya magrib tayi, ga tsakanin gidan mu da makaranta akwai Dan  tazara sosai, nasan kafin na k'arasa anyi isha'i, ina cikin tafiya duhun dare ya farayi, me zan gani a gaba,  cikin firgici na zaro ido na, tabbas ido na ba k'arya yake min ba, abinda nagani gaske ne ba karya ba .

Take ban san sanda kwalla ta fara zubarmin ba,  dan in tabbatar na matsa kusa dasu sosai, daga gefe na d'an rakub'e ta yadda zan rik'a jiyo maganar su. 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDU*




6




Umar na gani tsakiyar rik'ak'un 'yan daba suna ta shaye-shaye shi Umar hannunsa ma rik'e da kwalbar giya, wani daga cikin su naga ya kalli Umar yace " Oga, a fili na maimaita Oga, a raina nace yanzu ashe iskancin Umar da ake fad'a da gaske har ya wuce tunanin mutane, yanzu Umar d'in mu ma shine Oga? nayi kaina tambayar. 



Ina cikin tunanin naji wanda yace Oga yaci gaba da magana " Oga kaga gidan Alhajin Sama da mukaje fashi sun samu ta sosai, shege mutumin nan kullum yana kukan babu ashe k'arya  yake, mak'udan kud'i ne jibge a gidan sa, wata mahaukaciyar dariya Umar yayi irinta mashaya yace " yo ai irinsu suna da yawa ka manta sanda muka tare hanyar kano, nawa muka samo? 



Wani daga cikin su yace " ai Oga munyi fashi da yawa wanda mu kanmu bazamu iya lissafa su ba, ni bama zan iya tuna wanda kake maganar ba, dariya Umar ya k'arayi yace " aikai k'aramar kwanya gare ka, shiyasa baka saurin gane abubuwa, ni na rasa ma yadda ka dad'e kana shaye-shaye amma ba hau bola ba, gaba d'ayan su suka tuntsure da dariya irin ta mashaya. 



" Oga wai ni 'yan idan ku har yanzu basu farga dakai bane? 


Dariya Umar yayi yace " an fad'a maka kowa ma sakarai ne irinka, aini duk abinda zanyi da tunani nake yinsa, kuma kaga tun muna Jss 2 da Abdul na fara shaye-shaye da haura gatangar mutane ba, d'ayan yace " da lab'e a lungu ana latsawa mata nono, dariya Umar ya k'arayi yace " shege ashe ba manta ba.



"Ah haba Oga yaza'ayi na manta, ni wallahi abin ma har mamaki yake bani, wai ku kwana ku tashi da Abdul amma bai tab'a gane munanan halayenka ba, dariya Umar yayi yace " kuma wani lokacin har a gidan nake cakewa ta ba, saboda fa na samu damar fashi da makami nak'i yin jami'a, dan nafi samun sakewa, " hmmmmm gaskiya Oga kai shege ne gaka marar imani, wallahi ban tab'a ganin mutum marar imani irin ka ba, to wai ita Ramlat da gaske kana santa, kuma tsakanin ka da Allah aurenta zakayi?idan ba aurenta zakayi ba muma ka bamu mud'an tab'...... 



Wata muguwar shak'a Umar yayiwa yaran ya hau dokan sa tako ina yana dukan nasa yace " idan ina shirmen mu karka k'ara sako min ahalina, dangina ko 'yan uwana bana kisa amma akan su zan iya kashe mutum har lahira saboda sune ni, kuma koda wasa idan na k'ara jin sunan Ramlat a bakin ka wallahi saina gorje maka shi, saboda ita rayuwata ce itace duniya duk abinda kaga inayi dan ita nakeyi, wallahi akan Ramlat zan iyayin komai cikin kuwa harda salwantar da rayuwata akan Ramlat bank'i kowa ya mutu ba, ita nake so, itace Uwa ta kuma itace Uba na, ban d'au kowa nawa ba sai ita ina mata mahaucin so, duk wanda yanemi rabani da ita to tamkar ya d'aukowa kansa hitila ne, yana kaiwa nan yayi jifa da yaran yana huci kamar Lion, yace ita ba irin sauran matan banza da muke bi bace, ita sarauniya tace. 



Abdul dake lab'e a ransa yace " wallahi ko Ramlat zata mutu ba aure bazan tab'a bari ta auri Umar ba, ya fito daga inda yake lab'e yayi gida, ba k'aramin tashin hankali Abdul yashiga saboda munanan aiyunkan dayaji d'an uwansa Umar na aikatawa, yana komawa gida direct dakin su ya wuce ya rufe kansa a d'aki ya saki kuka ya manta da yunwar da yake ji balle gajiya, a fili yake magana cikin kuka " Umar ka ha'ince mu ka cuce mu, Allah ya sani ba irin tarbiyyar da iyayen mu suka bamu ba kenan, duk munayan halaye ka had'a ZINA, FASHI, SHAYE-SHAYE, MUNAFURCI, YAUDARA, K'ARYA, ka yaudare mu, sannan kaci amanar mu, kai mak'aryaci ne, a haka zan d'auki tilon k'anwata in baka, daga bakin k'ofar d'akin Mama ta tsaya tana sauraron Abdul.



Duk maganar da Abdul yakeyi cikin kuka Mama najinsa, a hankali cikin rawar murya tace " Abdullahi bud'e k'ofar, ba musu ya tashi ya bud'e mata k'ofa, ta shigo tana shigowa ta k'ura masa ido sai kuma ya kuma fashewa da kuka, ya rungumeta a hankali Mama ta zaunar dashi, ta d'ago kansa tace " fad'a min meye faru? 


Bai b'oyewa Mama komai Ramlat dake lab'e jikin window ta saka kuka, a hankali Abdul ya mik'e yaje har inda take ya rik'o ta zaunar kusa da Mama ya kuma kwashe komai ya fad'a musu bai rage komai ba, daga Mama har Ramlat kuka suke sosai, haka ma Abdul, saboda ba k'aramin tashin hankali suka shiga ba, sosai abin ya girgiza su, cikin kuka Mama tace " iya yarda mun yarda da Umar mun bashi amana, koda ake zuwa ake yawo k'arar sa bamu tab'a yarda ba, haka mahaifinku ma har ya rasu bai yarda a aiyukan da ake danganta Umar dashi ba, mai yasa Umar zaiyi mana haka mai muka rage shi arayuwarsa ko so yake yaja mana zagin da zargin duniya. 



Ta k'ara fashewa da kuka, "Allah ya sani irin rik'o da tarbiyyar danayi muku ita nayiwa Umar koda wasa ban tab'a banbanta tsakanin ku ba, amma mai yasa zi zab'i irin wannan mummunar rayuwar, a hankali Ramlat ta shiga gogewa mahaifiyyar su hawaye, Abdul ya kalli Ramlat yace " wannan rayuwar ki ce zab'i ya rage nake ko kiwa kanki gata ko sab'anin haka, ki tuna yau idan ni da Mama muna raye gobe bama nan, kiyi k'ok'ari ki zab'awa yaranki uba na gari, ni dai gaskiya Ramlat ban amince ki auri Umar ba, kwari ki samu wani can ki aura, koda zan rasa rayuwata bazan tab'a yarda ki auri d'an fashi, mazina, d'an shaye-shaye ba, bazan tab'a bari ki lalata rayuwarki ba. 



Rungume Abdul tayi cikin kuka tace " wallahi Yaya koda maza sun k'are bazan tab'a auren Umar ba, bana sanshi na tsane shi, Umar mugune, Yaya nayi maka alk'awarin bazan tab'a auren Umar ba koda kuwa baka raye, sosai ya rungumeta, Mama najin su ta kasa koda furta kalma d'aya. 



Ana haka Umar ya shigo d'auke da sallama a bakin sa hannunsa rik'e da carbi, ya shiga d'akin yarda ya gansu babu kuma wanda ya amsa masa sallama, da wani irin kallo da Abdul ke jefa masa ne yasashi shan jinin jikinsa, yakai dubansa ga Mama yaga ta k'ura masa ido tana zubar hawaye kamar mai san gano wani abu, ya kalli Ramlat yaga ta duk'ar da kanta k'asa ita kukan take, a bakin k'ofar d'akin ya tsaya ya kasa shiga, duk ya tsargu yasha jinin jikinsa, cikin rawar murya Mama tace " zo ka samu guri ka zauna muyi magana, sosai jikinsa ya k'ara mutuwa, cikin rashin kwarin jiki ya koma can gefe ya zauna.



Mama ta kalli Abdul tace " maimaita abinda ka fad'a min yanzu, tas Abdul ya k'ara kwashe komai ya kuma fad'a, dammmmmm!!!!  gaban Umar yayi muguwar fad'uwa, ba k'aramar tsorata yayi ya shiga mummunan tashin hankali babu abinda gabansa yayi sai dukan uku uku, a firgice a kuma razane yake sauraron Abdul harya gama jawabinsa, a zuciyar sa yace " tab yaufa ruwa ya k'arewa d'an kada, amma dayake d'an duniya ne sai kawai ya fashe da kuka kamar ransa zai fita. 



" Mama  Abdul dan girman Allah kuyi hakuri, wallahi nima ba'a san raina na tsinci kai na da kuma rayuwar danake ciki ba, nasan banyiwa kai na daku adalci ba, Mama nasan na watsar da tarin kuma ingantacciyar tarbiyyar da kika bani, da rarrafe ya rarrafo gabanta ya dafa k'afafuwanta yana kuka yace " wallahi Mama kunyar had'a ido nakeyi daku, naci amanar ku, na yaudare ku, na cuci kai na, wallahi duk hukuncin da kuka yanke a kaina zan karb'e shi hannu bibbiyu, dan Allah Mama kiyi hak'uri ki yafe mana, nayi alk'awari zan daina duk munanan halaye na zan zama mutumin kirki kamar yadda kike so wallahi Mama, ya juya wajen Abdul yace" please kayi hak'uri wallahi damuwa da bak'in ciki ne ya jefa ni wannan mummunar rayuwar amma in sha Allah na daina. 



Cikin kuka Mama tace " wacce irin damuwa da bak'in ciki ne wannan da har zaka salwantar da tarbiyyar dana Baja, wacce irin damuwa ce dabazaka zameni a matsayin mahaifiyar ka ka fad'a min ba, wanne irin bak'in ciki ne da bazaka iya samun d'an uwanka kuma amininka ka fad'a masa ba. 



Umar ka bani mamaki, kasa na kasa ganin kaina a matsayin cikekkiyar uwa, wacce zata iya amsa sunanta uwa a ko'ina a gaban kowaye, kasa na raina tarbiyyar dana baku, kasa naga gazawata, Umar na yarda da kai fiye da yadda na yarda da kai na da kuma 'yan uwanka, haba Umar mai yasa haka?  ta fad'a tana matsanancin kuka, gaba d'ayan su kukan suke Abdul ya kalle shi yace " kaji dad'i kasa mahaifiyar ka, da 'yan uwanka wallahi Umar inda ba da ido na naganka ba, na kuma ji da kunne ba dako kashe ni za'ayi bazan tab'a yarda ba, idan ko wani ne ya tare ni ya fad'an wallahi sai inda k'arfi na ya k'are, cikin kuka Umar ya mik'e yace " shikenan tunda ba wanda zai karb'i uzurina, zan fita daga rayuwarku, zan koma can gefe naci gaba da rayuwa bana san na zame muku matsala, amma duk inda zani ku sani zuciyar Umar na tare daku, har abada zaici gaba da amsa sunan d'an ku kuma d'an uwanku, Umar na kune kuma yana k'aunar ku, ya mik'e zai fita wani wawan mari yaji an sauke masa har hud'u. 




Mama ta k'ara d'aga hannu zata sake marinsa yayi saurin rik'e hannunta yace " Mama karki ji ciwo, idan zaki dage ni madoki ya kamata ki samu, wallahi Mama ki ko kashe ni zakiyi bazan tab'a yi miki musu ba, ya fita ya samu icca ya mik'a mata yace " mama ki dake ni idan hakan ne zai sama miki sauk'i a zuciyar ki, ki dake ni Mama ya k'arasa maganar yana kuka ya rik'o hannunta, yarda iccan tayi ta rungume shi tana kuma. 



" mai yasa kake tunanin barin mu, ashe zaka iya barin mu, zaka iyayin rayuwa cikin farin ciki ba tare damu ba? 


"A'a Mama zan yi nesa daku ne zan samawa zuciyar ku sauk'i, amma wallahi nasan bani da sauran jin dad'i idan bana tare daku, "daga yau kome zai faru karka k'ara k'ok'arin barin mu, mu naka ne kai namu ne har abada. 



Dariya yayi yana hawaye yace " in sha Allah Mama, ta baya ya mik'awa Abdul hannu ya kauda kai, kallon Mama Umar yayi yace " Abdul har yanzu bai huce ba, fushi yake dani, Mama ta kama hannunshi takai shi har gaban Abdul, Umar na zuwa ya rungume Abdul yana kuka yace " kayi hak'uri d'an uwana, in sha nadai na, sosai Abdul ya rumgume shi yace " laifinka d'aya ne na barin mu da kake k'ok'arin yi, laifin barin mu har yafi wanda ya aikata. 



Gaba d'aya sukayi dariya amma banda Ramlat wacce a lokaci d'aya taji ta tsani Umar bata ko k'aunar ganin shi, tana yi masa kallon wani Monster ne, ya lura da yanayin Ramlat dan haka ya mik'e ya nufi inda take zaune ya durk'usa a gabanta, yace " please kiyi hak'uri ban kumawa, ko kallansa batayi ba tace " kama kuma mana ni ina ruwa na.



Wata muguwar fad'uwar fad'uwa gaban Umar yayi dan ba k'aramin so yake yiwa Ramlat ba, dan shi gani yake kamar itace rayuwarsa, akanta yana iyayin komai, " please kiyi hak'uri ma..... bata bari ya k'arasa ba ta d'aga masa hannu tace" please ka rabu dani, ka fita harka ta da rayuwa ta please, dariya yayi dan shi a tunaninsa b'acin rai ne yasa ta haka yace " bakomai idan kin huce mayi magana, " na huce me? 


"Aini na gama magana wallahi Allah ko maza sun k'are bazan tab'a auren ka ba Umar, wallahi koda kuwa zan mutu ba aure, wallahi dana yi rayuwa dakai a matsayin miji gwamma na mutu, wata k'ara Umar ya saki ya mik'e ya dafe kansa da duka hannunsa biyu,  ya nufi Abdul, wanda shi hakan da Ramlat tayi bak'aramin dad'i yayi masa ba, ransa yake godewa Allah a haukace Umar ya kalli Abdul yace " kaji me take cewa? 


Murmushi Abdul yayi yace " naji kuma hakan ya faranta min rai, wallahi nima koda zan rasa raina bazan tab'a bari Ramlat ta auri d'an fashi ba, hakan ma zai fiye mana kwanciyar hankali kowa ya fita waje ya nema yayi auren sa kawai. 




Zumbur Umar ya mik'e ya saki wata mahaukaciyar dariya yace "........... 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:11] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*



7



" wallahi k'arya kikeyi kina sons kamar yadda nake san ki, bazaki iya rayuwa ba ni, Ramlat ta bud'e baki zatayi magana, Abdul ya mik'e ya dafa kafad'afar Umar yace " kayi hak'uri kaje waje ka nemo mata, itama taje waje ta nemo miji, Mama ta kalli Abdul tace " me yasa, cikin fushi yace " haba Mama kina jin halinsa fa , wallahi wallahi Allah bazan tab'a yarda Ramlat ta auri Umar ba, koda zan kuwa zan  rasa rai na. 



Murmushi Ramlat tayi tace " nagode Yayana  ina alfahari dakai nagodewa Allah daya bani kai a matsayin wa, murmushi Mama tayi tace "Allah ya shige mana gaba ya zaba mana mafi alkhairi, gaba dayan su suka ce "Amin. 



A gaban Mama Umar ya durk'usa yace " nayi alk'awari akan duk hukuncin da kuka yanke akaina zan kasance mai yi muku biyayya, kuma inshallahu zanyi bibiyya agareku km zan  nesanta kai na da Ramlat zan koma mata ainahin wa, zan kuma kasance mai kare mata mutuncinta a ko ina. 



Tun daga ranar Umar ya koma mutun kirki sannan mutum kwarai baya tab'a sakewa ya rabu da Abdul, haka zalika kuma aka daina kawo k'arar sa, kowa ya koma yabansa, idan har ba masallaci ba babu abinda yake fitar dashi daga gidan idan Abdul baya nan, haka kuma a b'angaren Ramlat bai kuma nufarta da wata  maganar soyayya kota aure ta ba, ya d'auke ta ne a matsayin k'anwarshi, yanzu babu wata alak'a a tsakanin su, yayinda Abdul da Yasmeen suke cigaba soyayyar su.



Gida ya zamana basu da wata matsala a rayuwar su, a na cikin haka wani saurayi ya fitowa Ramlat, Umar yaje ya samu ya gabatar da buk'atar sa, Umar da kanshi ya kawo shi wajen Mama da Abdul duk sun yaba da saurayin, haka ma a b'angaren Ramlat, cikin k'ank'anin lokaci soyayya mai k'arfi tashiga tsakaninsu, dan haka su Abdul suka nemi yaron ya turo iyayensa, ba'a wani b'ata lokaci ba aka saka rana. 



Ranar asabar Ramlat ta tashi da mummunan labarin mutuwar saurayinta sakamakon had'arin mota, sosai mutuwar ta shege ta, duk dangi da 'yan uwa sun tausaya mata, sosai jikinta yayi mugun sanyi, Umar ne yake lallashinta had'i da kwantar mata da hankali. 



Bayan wata d'aya wani abokin Abdul da suke karatu a jami'a yazo gidan yaga Ramlat,din take ya tsinci kansa da fad'awa tarkon sonta, aiko sosai Abdul da Mama suka ji dad'i, haka ma Umar dan a cewarsa idan Ramlat tayi aure shima zaifi yi, sosai suka fad'a soyayya da idris, shima ba'a wani b'ata lokaci ba aka saka rana, hankali kwance suke gudanar da soyayyar su. 



K'addara ta rigayi fata, da sassafe aka kira Abdul ake shaida masa mutuwar, Idris sakamakon matsanancin ciwon cikin dayayi fama dashi jiya da dare, sosai hankalin Ramlat yayi masifar tashi, ta razana sosai, saboda a daren jiyan har 10:00 suna tare, wannan karan kowa ya tausaya mata musamman ma Umar. 



Tun daga kan Idris Ramlat tace bazata k'arayin soyayya ba, ta hak'ura ta maida hankalinta gaba daya kan karatun ta dan yanzu ta shiga SS 3,ana cikin wannan yanayin ne wani Malamin su ya takura mata da maganar aure, harta ya gabatar da kansa a gaban iyayenta, fafur Ramlat tak'i yarda acewarta kar shima ya mutu a camfa ta. 



Sosai 'yan gidan su suka tausaya mata, an d'auki lokaci sosai kafin Malam ya shawo kan Ramlat dakyar da taimakon Yasmeen, sama-sama take kula shi, saboda gaba d'aya a tsorace take, cikin ikon Allah Malam ya gabatar da iyayen sa, had'i da neman alfarmar ayi auren kafin tayi Candy ta k'arasa a gidansa, babu musu su Abdul suka amince, ba'a saka lokaci mai tsayi ba, aka fara shirye-shiryen biki. 



Ana saura sati d'aya biki aka tashi da mutuwar Malam, mutuwar data gigita hankulan jama'a, sosai hankalin su Abdul yayi masifar tashi,fad'ar tashin hankalin da Ramlat ta shiga ma b'ata lokaci ne, dan tayi masifar girgiza da razana, sosai ta firgita, ta zaman wata sukuku kamar marar hankali, ba taci bata sha, lokaci d'aya ta rame sosai, ta maida kanta zaman d'aki, koyaushe rana d'aki tana faman aikin kuka, sosai su Abdul suka tausaya mata, musamman Umar, dashi kusan koyaushe yana tare da ita yana lallashinta, da bata hak'uri had'i da nuna mata yarda da k'addara. 



BAYAN WANI LOKACI




Bayan hakula sun d'an lafa komai ya fara zama normal, amma har a lokacin Ramlat tana cikin damuwa dan kallo d'aya zakayi mata kasan hakan, Abdul na d'aki Mama ta shigo ta samu guri ta zauna, daina abinda yakeyi yayi ya maida gaba d'aya hankalinsa kanta, Mama tace " Abdul shawara ce nake san muyi akan yaran nan, " cikin ladabi Abdul  yace " to Mama akan me kennan? 



Umar dake shigowa ya tsaya cak  yana sauraran su,da km abinda zasu tautauna akai Mama ta numfasa kana  tace " kaga yadda Allah ya nuna lamarinsa da ikonsa  akan Ramlat ko, duk wanda ya fito da sunan neman aurenta sai rabo ya kashe shi, cikin rashin fahimta Abdul yace " rabo kuma Mama rabon me? 



Murmushi tayi irin Nasu Na manya sannan  tace " zai iyayuwa rabon a tsakanin su yake, duba da yadda duk wanda ya fito sai ya mutu, ina Allah ya riga ya tsara Ramlat matar Umar ce, Allah yayi shine mijinta, kasan wani baya auren matar wani haka kuma wani baya haihuwar d'an wani, dan haka nake ganin karmu matsa dayawa  kawai mu barsu suyi aure tare da binsu da fatan alkhari . 



Shiru Abdul yayi na wani lokaci yana tunani da saka da warwara akan zance mahaifiyarsa kafin Daga bisani  can ya nisa yana sauke naunauyen ajiyar zuciya  yace " gaskiya Mama indai ina raye bazan tab'a bari Umar ya auri Ramlat ba, sai dai idan nima rabon ya kashe ni, idan na mutu sai suyi auren su, Mama ya za'ayi muna ganin kashi da rana mu taka, duk da Umar ya kasance dolen mu ne, amma gaskiya bazan iya bari Ramlat ta auri d'an fashi, da makami  mazinaci, d'an maye ba, saboda komai yana iya faruwa,arayuwa duk ita ma Ramlat bata son auren nasu yanzu   kuma bbu komai  addini haramun  auren d'an giya. 



Shiru Mama tayi, Sosai cikin mutuwar jiki tace " Allah ya zab'i abinda yafi alkhairi, " Amin Mama addu'a ya kamata kiyi mana, "addu'a kam kullum akanta ake Abdullahi, murmushi Umar dake labb'e yayi ya girgiza kanshi kawai  kwalla takaici na zubo masa a fili yace " na cuci kaina, jin Mama na niyyar fitowa yasa shi saurin barin wajen.



Dayake Abdul Medicine yake   karanta, cikin ikon Allah aka tura shi Practical a General hospital din dake  Gombe, Allah yasa ya fara practical  a sa'a tunda yake aiki bai tab'a samun wata  matsala ba, har Allah yasa yayi wata biyu.



 ranar wata  Monday da wuri Abdul ya tashi ya shirya ya nufi hospital, yana zuwa yaga an kawo wata yarinya a matuk'ar galabaice, za'a shiga da ita Emergency, sai jini ke zuba ta k'asanta,yayinda numfashi ma da kyar take fitarwa tsabar tashin hankali datake ciki  bata ko iya magana bata iyawa , da sauri Dr ya kira Abdul akan yazo ya taimaka masa , cikin rawar jini ya shiga,dakin aka kwantar da wannan yarinyar.

 Abdul na shiga Dr ya d'age gaban yarinyar, " Innalillaihi wa'inna ilaihirraji'un abinda Abdul ya shiga  furtawa  kenan yana dauke idanunsa da sauri . 



Saboda ganin yadda gaban yarinyar yayi da sauri ya runtse idanushi tare  da kansa gefe, sai ji yayi caraf an rik'o masa hannu a d'an tsorace ya bud'e idonsa, yarinyar ya gani rik'e da hannunsa, hawaye na zubo mata,tana dubansa agalabaice bakin da k'asanta jini sai zuba yake, da kyar ta iya bud'e baki tace " sunana Aisha, ina karatu a Government Girls ina SS1, d'an gidan Sanata Sambo ya ganni yace yana sona, nak'i amince masa ballanantana Na  kulashi to shine dan nak'i kula shi, suka yi min fyad'e shi da abokan sa, ni 'yar talakawa ce iyaye na basu da wani k'arfi dasu  daukar min mataki akan abinda aka min .

 dan Allah , ina neman taimako d'aya a wajen ka, ta rik'o hannayan sa duka ta yunk'ura alamun tana son tashi amma ta kasa tashi sai uban jini ne kawai ke fita daga jikinta,.

 hannayen damke  cikin nasa tace " ka duba School Bag dina nayi video nayi recording komai, dan girman Allah ka yad'a labari nan  karka b'oye shi sannan  ta fashe da wani irin  matsanancin kuka,me ban tausayi da cin rai numfashinta Na sauka ahankali  tace " ka d'auke ni tamkar  k'anwar pls kayi min alk'awarin zakayi min abinda nasaka tallafa kamin gata ,  ka tona masa asiri, ta yadda mahaifinsa bazai samu nasarar ci zab'en takarar governor daya tsaya ba, pls kayi min alk'awari tana ta maimaita pls kayi min alk'awari zakayi har numashinta ya tsaya cak alamun  mutuwa tayi  hannunta still damke  cikin nasa. 



Mutuwar tsaye Abdul yayi ya kasa koda kwakwkwaran motsi balle yayi magana saboda rik'on datayi masa dakyar likitoci suka kwace hannunta daga 'cikin  nasa, shi kansa hawayen  tausayin yarinya ke bin kuncinsa  yana fitowa daga Emergency yaga iyayenta suna kuka kamar ransu zai fita.



, direct School Bag d'inta ya d'auka ya wuce gida, shi bai ma san me yake yi ba, koda yake tafiya babu abinda yake tunawa sai yarinyar  yaddda take  kuka  

tare da nacewa _ka taimake ni kayi min alk'awari zakayi_. 



Yana k'arasawa gida ya zube agaban  mahaifiyar sa, sai daya  kusan 30 minutes baice mata  komai,ba Mama sai tambayarsa take lafiya, Abdul ?


Meyye faru da kai hk ?


 amma ina ya kasa magana sai kuka yake yana tuno da yarinyar da irin illar dakayiwa rayuwa hakika maci amana irinsu basu cancin rayuwa a doron kasa ba .kuka yake sosai har shesheka , sai can iya bud'e baki ya fara magana bai b'oyewa Mama komai ba ya kwashe duk abinda ya faru ya zaiyane mata,d dangane da wannan yarinyar .

 sosai Mama ta firgita,d a jin lamarin  sai da saita kanta sannan tace " kai yanzu meye shawararka? Sannan km meyye abinyi Abdul ?



Kallon Mama yayi sosai kana muryarsa cike da kuka  yace " ni bani da wata shawara ko abinyi, Mama ta kalle shi tace " kamar ya?



"Mama nima ban san me zanyi ba, ban san ya'ya zan taimakawa wannan yarinyar da,akazalinta aka yanke mata farinciki rayuwa ta hanyar yi mata fyade  murmushi me cin rai da zuciya Mama tayi tare da cewa " karkayi haka Abdul  ka tuna hannunta cikin naka ta mutu tana zubd hawayen takaicin abinda akayi mata tana  k'ara nanata maka kalmar, bata sanka ba amma tasamu yak'i ni akanka harta yarda dakai ta dank'a maka amana, a hafin hannunka ta mutu tana zubar da hawaye, yanzu idan Ramlat akayiwa haka, kuma fa .

Nasan ita bazakace bakasan abinda zakayi ba nasan  kana da hujja yadda  zakayi, .....da wani irin mugun  sauri Abdul  ya d'ago kanshi  ya xubawa mama idanunshi yana  kallonta cike da jin tsoron kalmar data fito bakinta , .


Ahankali muryarsa Na rawa ya  furta sunan  Ramlat ....can km yasoma girgiza kanshi yana cigaba da kallon mahaifiyarsa hawaye km Na tsiyaya Daga idanushi murmushi takaici mama ta sake yi  tana jin tayi daci da radadin ciwon abinda akayiwa diyar mutane duk da bata ganta ba Amman abun yata ruhinta da gangar jikinta .

Muryarta a sarke  tace " ita dayake 'yar uwarka ce ba, shine duk ka frigice kadawo wani mutun abin tausayi ,  ba lalle sai d'an uwanka na jini kadai  zaka iya  taimakawa  ba arayuwa .

, kamata yayi ka fi taimakon wanda yake da yak'ini akanka  fiye da jininka.

, ni dai inda zan baka shawara ka kai gidan jaridu, TV, radio a buga labarin a ko'ina.

Ta yadda za ka samu sauke nauyin da Allah ya d'ora maka. Allah sarki yarinya karama hk abar tausayi ko a wani hali yanzu iyayenta suke ciki ?

Ko  yaya zasu ji idan suka samu labarin mutuwarta mama takarasa mgnr zuciyarta cike da alhinin mutuwar yarinyar dabata San kowace ce ba..



Shiru Abdul  yayi yana sauraron mahaifiyar tasa, sosai ta k'arayi masa nasiha ta k'ara masa k'arfin gwiwa, a YouTube Abdul ya fara d'ora video daga bisa yakai wa wani abokinsa dake aiki a gidan TV a gaban Abdul aka nuna video had'e dayin bayanin da yarinyar ta sanar dashi, duk da ba Abdul dinne yayi bayanin ba, daga direct gidan jarida ya wuce ya biya aka buga masa labarin. 



Bayan kwana biyu labari ya kaiwa sanata Sambo, aiko hnklinsa ba k'aramin tashi yayi,ba.

 cikin k'ank'anin lokaci labarin ya yad'a ko'ina duk gidan TV ko radio daka kunna maganar da akeyi kenan, sosai hankalin Sanata  ya tashi, saboda hakan yana nufin rugugujewar siyasar shi.



Nan da nan sanata ya kira taron gaggawa, na manyan 'yan siyar sa, ciki kuwa harda Haidar d'an sanata wanda yayiwa Aisha fyad'e bayan kowa ya zauna an natsa Sanata ya kalli Haidar yace " kai ka fad'a min gaskiya kayiwa yarinyar nan fyad'e?  kai tsaye Haidar yace " eh Dad,  cikin fushi sanata yace " dan ubanka baka da hankali ne bakaga zab'e ya kusa ba, gashi nan sbd da sakarcinka kana neman ka watsar min siyasata danayi shekara da shekaru ina ginawa, ya kai dubansa ga sauran mutane yace " meye shawararku yanzu akai ? 



Babban yaronsa yace " gaskiya ranka ya dad'e kar muyi wani motsi yanzu saboda idon jama'a yana kanmu, yaron zamu nemo musa ya k'aryata kansa, yace kud'i aka biyashi dan ya b'ata maka suna kaga daga nan zamu k'ara samun d'aukaka, kowa ya yarda da wannan shawara. 



Kasancewar su manya ne a k'asa ba'a wani sha wahala ba, aka samu address d'in, Abdul har gida Sanata Sambo ya aiko aka tafi dashi cikin aminci da kwanciyar hankali, babu wata alama ta wulak'anta duk da dakyar Abdul yaje dan da farko k'in zuwa yayi sai da Mama ta matsa masa, bayan Abdul ya bayyana a gaban Sanata Sambo ne, Sanata ya gabatar masa da buk'atar sa, murmushi Abdul yayi yace " gaskiya bazan iya ba.

Alahakikanin gaskiya acin zarafin yarinyar an cuceta an cuci rayuwarta da iyayenta.

Idan Na amsa bukartaku Na cika muku burinku na rufa muku asiri naje nakaryata abinda yake gsky ne  akan  siyarsarku ni km meyye hukuncina agurin Allah?

   babu yarda Sanata Sambo baiyi da Abdul ba.. amma fir Abdul yak'i amincewa bukartasa  sosai Abdul da Sanata Sambo sukayi cacar baki da musayar magana amma ba cikin fad'a, ba  Abdul ya zage ba tsoro ballanantana wata fargaba  ya dinga  gayawa Sanata magana sosai daga k'arshe yace " idan kashe ni zakuyi kuna iyawa amma gaskiya banza iya cin amanar mamaci ba.

, mai yasa d'anka bai yiwa bakin jijiyarsa  key ba, ai yasan dakai da km siyarsarku  amma yaje ya aikata san ransa.dan kawai yana takamar Ku wasu acikin kasa .

, dan haka wallahi wallahi  banza tab'a karya alk'awari dana daukarwa yarinya ba.

Sai naga an durkufar danka gaban koto an yanke masa hukunci daidai da kaifinsa ta yadda ruhin yarinyar nan zai samu salama , yana kaiwa nan ya mik'e tsaye jikinsa a sanyaye yayi waje.yana takaicin masu hali irin Na senata sambo masu fifita harkar siyasarsu akan rayuwarsu wasu ..



Da wani irin kallo Sanata yabi bayan Abdul  yana murmushi 'cikin kasan ranshin , yace yaro baisan wuta ba saiya taka,i Dan kasan wata bakasan wata ba  zan b'ullo maka ta yadda bazakayi tsammani ba, zan baka mamaki yaro, idan ko har kasa burina .

Na siyatata  yak'i cikawa  saina saka kuka .idan 

 har ka tsani kuka, sai na saka yin kukan jini da idanunka Sai Na  gigita rayuwarka Na wujijiga duniyarka da farinciknka  ta yadda har ka mutu bazaka daina  kukan bak'in cikina ..... 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




8



Gida Abdul ya wuce Kai tsaye cike da alhinin abinda yashiga tsakanina da senator , yana shiga ya iske Mama a tsakar gida tana shara, tana jin shigowarsa ta mik'e tsaye tana kallonsa tace " yaakayi ?

Ya  kukayi da su ne?,tayi masa tmbyr ajere.

Acikin tsanake  Abdul ya zayya ne mata komai  , shiru Mama tayi na d'an wani lokaci, sannan tace " ni dai Abdul ina jin tsoro kar wani abu ya sameka fa, mutanen nan ba imani gare su ba, akan cikar burinsu babu abinda bazai iya ba. 



"Bakomai Mama in sha Allah babu abinda zai faru sai alkhairi, Allah ya sani dan shi nayi nasan kuma bazai tab'a bari a wulak'anta ba.


Km ma mama kece kika bani kwarin ya km naga duk jikinki Yayi sanyi ?

, jikin Mama a sanyaye tace "to shikennan  Allah yabada sa'a  Abdullahi, Ubangiji ya tsare  min ka, Daga sharrin su Yasa kayi nasara akansu  " Amin Ameen  Mama,t are da  shigewa d'aki. 



D'aki ya iske Umar yana sallah,  zama yayi yana jiran ya idar, shima ganin Abdul d'in yasa bai ja doguwar sura ba, yana idarwa ya juyo .

Ahankali ya kalli Abdul din  yace " bro lafiya dai naganka hk ? 



Guntun murmushi Abdul yayi sannan ya shiga bashi labarin duk abinda ya faru tun daga kan had'uwar shi da Aisha har  zuwa yau din nan  da Sanata Sambo ya nemi son ganinsa.

, shiru Umar yayi sosai yana tunani tare da nazarin mgnr , sai kuma yace " gaskiya nima dai ta bakin Mama wallahi tsoro nake ji, bana san su cutar dakai.

, dan idan wani abu ya faru da kai, wallahi bazan tab'a ragawa iri irin su ba, dan sai na fi baya zama terror, sai na addabi ahalinsu gabadaya. 



Murmushi sosai Abdul yayi yace " da yardar Allah ma babu abinda zai faru balle na tuna maka jiya, " Allah yasa haka inji cewar Umar. 



Tun daga ranar da Sanata Sambo ya had'u da Abdul yaji ya k'ara tsanarsa fiya da koyaushe burinsa kawai yaga ya kawar da Abdul a doron kasa amma ya rasa ta inda zai b'ullowa al'amarin saboda kar jama'a su farga.

, saboda ga dukkan alamu Abdul ya tarwatsa masa siyasarsa, shiyasa a yanzu bashi da wani buri daya wuce yaga ya tarwatsa rayuwar Abdul, burinsa kawai yagan shi ya tagayyara, dan haka ya shiga binciken hanyar dazai b'ullowa al'amarin, cikin sa'a kuwa sanata ya samu labarin Umar, yasa akayi masa bincike akan sa sosai, ya samu cikekken bayani akan dangartakar su, da kuma halin Umar na baya, murmushi Sanata Sambo yayi sanda ya samu wannan damar, sannan yace " da d'an gari kan ci gari. 



Nan da nan yasa aka nemo masa Umar aka gawo masa shi gabansa, kallansa Sanata Sambo yayi yace " Umar ko? da ido kawai Umar ya bishi baice masa komai ba, Sanata Sambo yaci gaba " d'an fashi, d'an daba, d'an maye, sannan wanda ya makance akan san abun bazai taba samun saba wato Ramlat, d'an niger wanda iyayensa suka mutu, ya taso a hannun mak'otansu. 



Tsaki Umar yayi yace " kaga ni ba shirme da  b'ata lokaci ne ya kawo ni ba, idan baka da abincewa ni zanyi gaba, dariya Sanata yayi sosai sannan yace " ni ko ke da abincewa, ai abin cewar ne ma yasa ni kiranka, " Ok ina jinka, " nasan halinka, nasan sirrinka, nasan abubuwa da dama akan kawanda kai kanka baka sani ba, nasan baka da wani buri daya wuce na mallakar Ramlat, kuma kasan hakan bazai taba faruwa ba, idan Abdul yana raye, kai Ramlat kake so ni kuma rayuwar Abdul nake so, shiyasa na kiraka dan mu had'a hannu wajen cikar burin mu, saboda idan har Abdul yana raye bazan tab'a samun siyasata ba, haka kai ma bazaka tab'a samun masoyiyarka da Ramlat ba. 



Dan hak......... Wata mahaukaciyar tsawa Umar ya dakawa Sanata Sambo wanda yasa shi yin shiru da bakin dole,batare daya dasa aya ba .

 Umar ya mik'e tsaye yayiwa Sanata muguwar shak'a yace "wallahi in banda nayiwa Mama da Abdul alk'awarin na daina munayen halayen na da anan take zan murd'e maka wuya na jefar da wulak'antacciyar gawarka. 



Saboda nasan ko awajen Allah kai wulak'antacce ne banza kawai  wanda bai san darajar amana, halacci da alk'awari ba, iyayen na su mutu tun ina da 6yrs, mutanan nan suka d'auke ni, duk unguwar babu wanda ya kalle ni balle yasan Allah yayi ruwa na, sune ci na, sune sha na, sune sutura ta, sune komai nawa, su sukayi min komai arayuwa babu abinda basuyi min, sun yi min gata, sun rik'e ni kamar d'an cikin su, tunda nake dasu basu tab'a yi min wani abu na b'atanci ba, sannan dan kai jaki ne, jahili, wanda bai san me yake ba kace naci amanar wad'annan mutanan, wallahi Allah ya rufa maka asiri baka same ni sanda nake HORROR ba, da tuni ka tsufa a lahira, yayi jifa da Sanata yayi tafiyar sa, sosai Sanata ya bugu sakamakon jifan da Umar yayi dashi, bayan Umar Sanata Sambo yabi da kallo, yana murmushi bak'in ciki. 



Bayan Umar ya koma gida ya samu Mama da Abdul yake sanar dasu yadda sukayi da Sanata Sambo, aiko sosai hankalin Mama yayi masifar tashi, ta kalli Abdul tace " Abdullahi yanzu meye mafita? "addu'a mana Mama, addu'a itace babar mafita, bamu da wani abinyi sai ita, Umar ko sai huci yake yana sauke ajiyar zuciya da k'arfi, an tab'a masa ahalinsa, Mama ta kalle shi tace " lafiya dai Faruk'u, naga kana ta faman huci? shiru yayi bai bata amsa ba, saboda ranshi ya b'aci yake sosai, murmushi tayi ta shafa kansa tace " a dai dinga samawa zuciya salama, ana kwantar da hankali, tashi ka shiga d'aki ka kwanta, baiyi magana ba ya tashi yayi shigewar sa d'aki, Mama tace "Allah ya shige mana gaba, "Amin ya Allah, cewar Abdul.



Ganin irin wulak'anci da Umar yayi masa ga kuma wanda Abdul yayi masa yasa Sanata, k'ara hura wutar fansa a zuciyar sa, gashi yana ji yana gani al'umma tayi masa buye had'e dayi masa zanga-zanga akan dole sai an gurfanar da d'ansa a gaban kotu, haka yanaji yana gani aka kai d'an shi gidan yari, tun daga ranar ya k'uduri niyyar d'aukar fansa fiye da abinda Abdul yayi masa, ya shiga bin duk wata hanya dayasan zata fisheshi.


A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah,  ga shi har Ramlat da Yasmeen sunyi candy, kuma cikin nufin Ubangiji ya sake fitowa da Ramlat miji na gani na fad'a, dama hausawa sunce wani hanin ga Allah baiwa ne, kasancewar sunyi candy yasa aka saka bikin babi dad'ewa, sosai aka shiga shirye-shiryen bikin Yasmeen  & Abdul, Ramlat & Jamil, sosai Mama da Umar ke farin ciki, Umar ya shige gaba akan komai, duk wata hidama ta bikin shi yake yinta. 



Ana gobe d'aurin aure da misalin k'arfe 5:00pm Abdul na zaune abakin  masallaci wani yaro da gudu har tuntub'e yake k'afarsa babu takalmi, ya zo gaban Abdul ya tsaya yana ta haki, Abdul na ganin yaron gabansa yayi muguwar fad'uwa ya k'urawa yaron ido ya kasa magana, shima yaron ya kasa cewa Abdul komai, cikin rawar baki Abdul ya kalli yaron yace " lafiya?  Shima yaron a tsorace yace " gidan ku ne ke ci da wut...... ai kafin yaron ya k'arasa Abdul ya zunduma a guje koda yaje gaba d'aya gidan ya kama da mahaukaciyar wuta yana ci tako'ina mutane ma sun kasa dusar koda jikin gidan domin taimako duk wanda ya nufi gidan sai kaga ya dawo da gudu yana haki da zarar hucin wuta ya buge shi,mutane jungum acan nesa da gida kowa ya na san ya taimaka amma ba damar yin haka saboda tsoran wuta, saboda yadda take ci ya wuce tunanin mai karatu. 




Abdul na zuwa ya fara tambayar ina " Mama ina Ramlat, ina Ja'afar, ina Umar, maganar yake amma kaida ganinsa kasan baya cikin hankalinsa, gaba d'aya Abdul ya gama fita daga hankali sa, kowa ya kasa cewa komai aiko gadan gadan Abdul ya nufi gida, jama'a suka yo ca suka rik'e shi,Abdul yana jiyo Ramlat tana kwala mai kira, haka yana yiyo salatin Mama, da kukan Ja'afar, sosai Ramlat ke kwala mai kira, ihu Abdul yake yi sosai yahau dukun mutane had'e da kiciniyar kwace kansa Daga garesu  amma ina sarkin k'arki yafi sarkin yawa Muryar Mama ya jiyo tana cewa " Abdullahi karka zo, kar kazo, ko kai kad'ai ne ka rayu dan ka d'aukar mana fansa. 



"Kar kazo Abdullahi, sai yaji Mama ta kwala kiran U.....MAR...................

, sai kuma yaji salatinta daga nan bai kuma jiyo sautin muryar Mama ba sai kukan Ramlat dana ja'afar, dake ta faman ihu da kururuwa , itama har ya daina jiyo ta, sosai Abdul yake hauka a wajen ya haukacewa jama'a, yana ihu yana d'ibar k'asa yana zubawa jikinsa yana wanka da ita, sosai yake ihu yana birgima cikin k'asa, jama'a sai rik'e shi suke. 



A firgice Abdul ya mik'e daga kan kujerar dayake zaune yana bada labarinsa, yana kallon sauran abokansa da 'yan jaridan dake d'aukar labarin, fuska cike da hawaye idonsa sosai  yayi jawur tamkar an xuba masa garwashi wuta yana kuka kamar ransa zai fita, ya hau buga kansa da bango yana ihu yake cewa " sun kashe min kowa nawa, bani da kowa yanzu bani da wanda zan kira d'an uwana, ko dangi na, zaman dirshan yayi a k'asa yana kukan tuno mutuwa had'i da ihu, yana yarfa hannunsa zambur ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko ruwa mai mugun sanyi ya b'alle murfin ya shiga bulbulawa kansa ruwan.



Cikin kuka yake cewa " akan  idona gidanmu ya k'on e  da  mahaifiyata, k'anwata, k'anina duk suka  mutu akan ido na ina jiyo ihun su, gaba d'aya hankali 6's STARS ya tashi dukkan su kukan suke babu mai lallashin wani, haka ma 'yan jaridan, da dumbun jama'an dake sauraron labarin kuka suke, suna masu tausayawa Abdul, dukkan su suka mik'e suka nufi Abdul suka rungume shi ajikinsu suna matsanancin kuka, cikin karfin hali Abdul ya goge hawayen sa ya shiga lallashin sauran abokan nasa, sai da komai ya lafa sannan Abdul yaci gaba. 



Bayan mutuwar 'yan gidan mu ne na samu tab'in hankali amma ba sosai ba, kwakwalwa ta, ta d'an tab'u, bayan sadakar bakwai aka zo da gungun 'yan sanda aka kama ni akan ana zargi na da kashe 'yan gidan mu, duk da bani da cikekken hankali a lokacin amma nayi mugun mamaki,  sosai naci mugun duka wajen 'yan sanda kafin aka gurfanar dani gaban kotu, tambayar duniya alk'ali yayi min amma nak'i magana, kwata-kwata a lokacin bana k'aunar zaman duniya na tsani komai da kowa, nima babban buri na shine na mutu, ganin nak'i magana ne, alk'ali ya fusata har yake neman yanke min hukunci mai tsanani, ganin haka yasa Yasmeen bada shaidar bani da hankali, munafukan da suka k'unlla komai suka k'aryata ta, nan alk'ali ya bada damar aje amin test, sannan a dawo dani.......... 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*



9



"Bayan anyi min test aka dawo dani, Doctor ya tabbatarwa da alk'ali ina da tab'in hankali, kwakwalwata ta tab'u wanda hakan ya haifar min da ciwon kai me tsanani ,bayan Dr ya gama yiwa alk'ali bayani sannan ya mik'awa alk'ali takardun .

, alk'ali ya duba sosai kuma ya gamsu, bayanin alk'ali ya gama yan duba dubensa da zaiyi ya yanke min hukunci zama a sabitin mahaukata  dake kurkuku (prison) na tsawon shekara biyu, tare da shaidawa jama'ar dake kotun cewa idan na gama shekara biyun babu wani sauran hukunci a kaina kotu ta sake ni. 



Daga kotu kai tsaye (Prison) aka wuce dani, Yasmeen nata kuka, nazo na wuce ta gabanta ko kallan inda take banyi ba sbd bana 'cikin natsuwata da haiyacina , bayan an kaini prison, na samu kulawa sosai ban sha wata muguwar wahala ba can , kasancewar ni a hospital din nake. 



 Ko a gidan yari  banida da wani aiki sai kuka,  da tunani ahlina dana rasa kona  nay ta ihu ina kiran sunan Mama da Ramlat ko Ja'afar da Umar, sosai wani lokacin idan abin ya fad'o masa ko ya tuna yake hauka tuburan, na rame na koje, tsabar tunani da tashin hankali.

gaba d'aya na fita daga hayyacina Sai sambatu iri iri nake a game taskon rayuwa r dana tsinci kaina ciki .

, Na tara k'asumba da gemo, kwata-kwata bana magana idan zaka shekara akaina aka na yi min  magana bazai kalle ka bama balle na tanka maka, haka wani lokaci zakajini  cikin dare ina ihun Ina buge buge  da kira sunan  Sanata Sambo ....ka cuceni ka zalinceni karabani da ahlina danafi kauna fiyye da komai  ka maidani maraya karfi da yaji mara galihu adoron kasa .


daman Haka fadar gsky zatayi da rayuwata?

Hk son kwatar yanci  zatayi sanadin tabarbarwa duniyata da tarwatsa rayuwata ?


Meyasa...?


 meyasa  zaka min hk ?

Sai km ya fashe da wani matsanancin  kuka me tsanani da cin rai tare da taba zuci




BAYAN SHEKARA 2



Cikin ikon Allah Abdul ya fito lafiya lau, ya warke sumul babu abinda ke damunsa, sai matsanancin bak'in ciki da damuwa, da kuma wutar d'aukar fansa dake k'ara ruruwa a zuciyarsa  in every second, koda Abdul ya fito bai bayyanawa kowa da duniya fitowarsa ba, ya b'oye kansa, babu abinda yasa gaba sai bincikin inda zai samo Sanata Sambo. 



Tsakiyar 'cikin wata dokar daji Abdul yasamu yayi Buka tare da   kebe kasan Daga shiga 'cikin mutane burinsa bai wuce yaga tagayyara rayuwar Sanata da dansa ba ..cikin wannan mahaukacin daji  yacigaba rayuwasa shikadai .



Shiryawa yayi cikin dare, yayi shiga yadda babu mai gane shi, y nufi unguwarsu, a k'ofar gidan su ya tsaya, gaba d'aya an canjawa gidan tsari an mayar dashi gidan zamani sosai harda bene, gizo Mama, Ramlat, suka fara yi masa sosai yake ganin su a cikin idonsa, Ramlat na ihu cikin kuka take kiran sunansa, muryar Mama ya jiyo ta _"Abdullahi karka zo, karka zo Abdullahi ko kai kad'ai ne ka rayo danka d'aukar mana fansa_. 



Sosai Abdul ya kwanta a wajan yana birgima a k'asa yan ihun kuka kamar ransa zai fita, ihu yake sosai yana sambatu kamar mahaukaci, kasancewar tsakar dare ne yasa babu wanda ya ganshi, ko ya gane shi, wani tsoho dake kwance a soron wani gida ya jiyo ihun Abdul,   a hankali ya fito da touch light a hannunsa, har ya zo kan Abdul amma bai sai anzo kansa,b a dafa shi tsohon yayi yace " yaro lafiya?  Kasancewar Abdul ya canja kama kuma ya tara k'asumba yasa tsohon bai gane Abdul ba, sai da tsohon yayi magana sosai sannan Abdul ya jishi, ya kuma dawo hayyacinsa, mik'ewa yayi bai yiwa tsohon magana ba yayi tafiyarsa, tsohon ya bishi da kallo me tattare da tausayawa .



Sosai Abdul ya shiga bincike akan Sanata Sambo da Haidar, Har Allah ya bashi ikon gano komai,da inda zai same su 'cikin sauki batare daya wata wahala ba  sannu a hankali Abdul ya fara bin diddiginsu, tare da bin bayan su duk inda suka shiga, cikin sa'a Haidar ya fito da yammacin shi kad'ai a mota, .

Farinciki yakama Abdul sbd Ga dama tasamu bbu securities bbu kowa shi kadansa sai da Abdul ya bari yaje inda ba jama'a sannan ya jefa masa lemo wanda oready ya caccaka k'usa,ajiki  Allah kuma yasa tayar motar Haidar ta taka,take motar   taja birki kiiiiiiiiiiiiiii ta tsaya cak.

Shit abinda haidar ya furta kennan tare da daura kanshi akan sitiyarin motar yana takaici.

 da sauri Abdul ya fito Daga motarsa  ya bude motar haidar ya damki wuyansa 'cikin mazakunta ya rufe mishi baki yayi cikin kungurumin daji nan dashi. 



Kasancewar Abdul mai k'arfi gaske ne, yayinda shi kuma Haidar duk shaye-shaye ya tsotse shi,  yasa Haidar d'aukarsa cak aka, sai da Haidar yayi uwar tafiya me nisa dashi  sannan ya isa Inda  bukkarsa dake tsakiyar daji take  wacce yake rayuwa acikin ta, yana zuwa bakin bukkar yayi wurgi da dashi, ya hau dukan Haidar ta ko'ina kamar zai kashe shi, kasancewar gaba d'aya zuciyar Abdul ta k'ek'ashi ta bushe bbu tsoro bbu fargaba ballanantana tsoro . 



Yana cikin dukansa Sanata Sambo ya kira wayar Haidar dake aljihunsa, hannu Abdul yasa ya ciro wayar, yana duba screen din wayar yaga sunan Dad,yana yawo .

 murmushi mugunta  Abdul yayi ya d'aga  wayar ya kara a kunne, cikin fad'a Sanata Sambo ya fara magana " bana ce maka karka sake ka fita ba, dan ubanka, bana hana ka fita kai kad'ai ba escorts ba, kasan fa muna da mak'iya kuma kai koyaushe a buge kake, komai yana iya faruwa dakai. 



Wata irin mahaukaciyar dariya Abdul ya saka har da buga kafarsa daya sannan  yace " kaji jaki mutun  kai kanka kasan baka da gaskiya, kuma kasan kana da mak'iya musamman ma ni, dan nasan nafi kowa k'inka da ahlinka a hanlin yanzu duk duniya baka da wani mak'iyi daya wuce ni, yadda kamar ni ma  bani da kowa haka zan mayar dakai baka da kowa, a duniya  yanzu zan aiko maka da gawar tilon d'anka dan kaima ka fara d'and'anar abinda nake ji. 



Sosai Sanata Sambo yayi muguwar firgita, hankalinsa yayi kololuwar tashi, saboda tsabar tsorata sai da yayi taga taga ya  kusan fad'uwa , cikin rawar murya yace " Abdul kai ne ?

Yaushe ka fito har da bansani ba ?

kayi hak'uri dan girma Allah kada ka kashe min tilon dana zan gaya maka komai, please karkayiwa Haidar komai, sosai Abdul yayi dariya yace " ka kashe maciji ka manta baka sare kansa ba, yana fad'ar haka ya kashe wayar, in banda hello babu abinda Sanata Sambo ke ciwon yi duk  ya firgita.y asona fita sense dinsa . 


Cikin kuka Abdul ya kalli Haidar yace " mai mukayi muku?  Idan ni nayi muku laifi mai 'yan uwana sukayi muku  ni ya kamata ku kashe ba su ba, .

Basu da laifin komai akan lamarin Amman kashe min su .

cikin tsoro Haidar yake magana " wallahi ni ban san komai akai  ba, kallonsa  Abdul yayi yace " bazan kashe ka ba, amma zanci gaba da rik'eka  anan har sai mahaifinka ya kawo min kansa, cikin rawar murya Haida yace " to, amma dan Allah karka cutar dani, ko kallan sa Abdul baiyi ba ya tashi ya d'aure shi sosai,a jikin wata katuwar bishiya sannan ya fita, direct kasuwa ya nufa, risho ya siya da tukunya, bokiti, ludayi, kasko, da dai sauran kasan buk'ata na gida, wajen masu kayan miya ya ya fara siya, jikin shi ne ya bashi ana kallon sa, a hankali ya jiya, dammmm!!!  gaban sa yayi wata irin muguwar fad'uwa ganin Yasmeen tsaye ta kafa masa ido ko k'iftawa batayi,.

 idonta duk sun cicciko da kwalla, shima ido ya k'ura mata ya kasa kawar  da kansa daga kanta, cikin rawar murya, a hankali maganar can k'asan mak'ogwaro tace" Abdul, sai lokacin ya dawo hayyacinsa, kansa ya d'auke daga kallonta ya b'ata fuska, yaci gaba da siyayyarsa, gabansa ta dawo idonta na zubar da ruwan   hawaye tace " Abdul me nayi maka? 


Bayan duk satin duniya sai naje prison amma kak'i fitowa, ban kuma tab'a fasawa, kuma tunda nake zuwa baka tab'a fitowa ba, sai last month's naje satin dana saba zuwa aka cemin ai an sake ka,  naita nemanka kamar mahaukaciya a gari, kallonta Abdul yayi yace " Malam waike wacece zaki zo kina min maganar banza anan, baki kawai Yasmeen ta bud'e tana kallan sa,cikin kuka tace" ko duk duniya zata kasa gane ka, ni zan gane ka, koda zakayiwa duniya basaja da b'adda kama Abdul banda ni, ko kowa zai manta kamanninka ni bazan manta ka ba,  anan ya barta bayan me kayan miyan ya sallame shi, aiko Yasmeen ta shiga bin bayan tana yi masa kuka. 



Duk inda yaje tana biye dashi, tana kuka, sai da ya gama siyayyarsa tsaf sannan ya juyo ya kalle ta, yace "  nifa ban san ki ba, ban kuma san Abdul d'in da kike nufi ba, ni sunana Hamza, cikin kuka tace k'arya ne, tunda ka tsaya a kusa dani bugun zuciya ta ya k'aru tun kafin na d'ago ido na kalle ka, Abdul koda ido na zaiyi min k'arya nasan zuciya ta bazata yi min k'arya ba, Abdul kasan irin wuyar dana sha arayuwa a kanka, sau 5 ana saka man ranar aure ina bijirewa iyaye na akan ka, har barin gidan mu, da iyaye na, dangina akanka nayi, amma yau kai zaka ganni ka share ni.k ace baka sani ba duk duniya ni nafi cancarta mura farinciki mu tare hakazalika bakinciki .ka tausaya kada ka guje ni akan laifin wasu wlh bazan iya rayuwa bbu Kai ba yakarasa mgnr tana kuka ...



Allah sarki soyayya, yana zubar da hawaye yace jeki gida zan zo na same ki, kafad'a ta d'age masa cike  da shagwab'a tace " nak'i, babu inda zai Na barka .

Bbu yadda bai yi da ita ba amma tak'i, haka Yasa  dole ya nufi bukkarsa dake  bakin ruwan dait baya shan wahalar ruwa dan wajen gaba d'aya k'oramar ruwa ne, sosai wajen ya burge Yasmeen, kafin dare yayi Abdul ya had'awa Yasmeen wata bukkar, ita kuma ta soma k'ok'arin dafa musu abinci. 



Sosai suke rayuwa a wajen mai dad'in, dan yanzu har Haidar sun saba dashi dan Abdul ya daina d'aure shi kuma bai tab'a attempting na goduwa ba, sosai sabo mai k'arfi ya shiga tsakanin Abdul, da Haidar, Yasmeen dan yanzu Haidar ne yake shirya Abdul duk yadda zasu b'ullowa al'amarin, saboda da farko Haidar bai san abinda akayiwa Abdul ba, sai da Abdul d'in ya bashi labari, sosai Haidar yayi kuka ya tausayawa Abdul kuma yayi masa alk'awari zai taimake shi harya d'au fansa.



Yau Abdul tun safe ya tashi da haukar mutuwar alhalinsa  yaki ci yaki Sha Sai kuka yake Yasmeen wacce yanzu ita da Haidar suke kwantar masa da hankali har ya dawo normal  wanda kusan rana day day ne haukan baya tasoma masa.

Yayinda idan taganshi 'cikin wannan halin take gigicewa  ta rude har tafishi shiga damuwa da tashin hankali.

 shi kuka ita kuka 'cikin sanyi jiki ta karaso gareshi ta rungume shi ajikinta tana kuka tana rarrashisa Yayi shr kawai yana sauke ajiyar zuciya  yana kallonta itama  ta tsura masa ido tana kallon cike  da matsanancin tausayinsa har sanda Yayi shr sosai wani irin wutar  kaunarsa  da sonshi  ke sake taso mata hade da tsansar tausayinsa yana bin kowa ne part Na jikinta shima ita yake kallo  ganin shiru dayayi da kallon  tashin hankali dayake aiko mata dashi Yasa ta hade bakinsu guri daya domin son dawo masa da natsuwarsa sosai 'cikin jikinsa dake kokarin barinsa  tashiga tsotsar bakinsa shi km ya xuba idanunsa 'cikin nata  tausayi take bashi sbd ta sadaukar da rayuwar ta gareshi km yasan akanshi bbu abinda bazata iya yi ba sannan zata iya yin komai akan kaunarta gareshi shiyasa kullun kwana duniya yake sake  jin  kaunarta  Na kara mamaye ruhinsa da zuciyarsa kusan minti shabiyar suka dauka a Haka suna tsotsar'bakin junansu Daga karshe ma ya rungumota sosai ya manneta  ajikinshi  yana fidda numfashi.. muryarta 'cikin kuka tace please Abdul kayi hakuri hk taka  kaddararka tazo baka isa ka gogewa kanka tsarin kaddarka ba .

 zareta Yayi Daga kirjinsa ya Mike tsaye ya nufi bukarsa shima haidar sosai yayita bashi hakuri dakara masa karfin gwiwa akan wutar daukar fansa ..




Kasancewar yanzu babu kayan maye da mata yasa dole Haidar ya shiryu, ya zaama mutumin kirki. 



Zaune abdul yake shr Yayi zurfi 'cikin duniyar tunani rayuwarsa da yadda zai dauki mataki akan sanata yesmen takaro inda yake zaune abakin ruwa ya kurawa ruwan ido sosai tamkar tanan zai soma ganin yadda zai yi da sanata tashige jikinsa tare da rungume shi ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana jin wani irin shock ajikinsa muryarta a matukar sanyaye yace tun dazu nake neman ka ashe kana kana aikin naka takarasa mgnr cike da shagwaba shr Yayi yaki cewa komai sbd yanayin dayake jin kanshi  ..

Ya runtse idanushi yana cigaba da kallon ruwan ta Kai hannuta saman fadadden kirjinsa tana shafa sumar dake kwance gurin tana shishige masa please Abdul ka rage tunani hk kada ta shafi lafiyar brain dinka idan wani abu yasameka bansan yadda zanyi ba tana Kai hannuta kan nipply dinsa tana murzawa ahankali kennan ya Mike tsaye da sauri tare daita ya tsaida akan kafafunta yana aika ma gangar jikinta wani irin kallo sosai yake kallonta kafin Daga karshe ya juya da sauri yabarta gurin ya soma tafiya 'cikin hanzari ta biyo bayansa da wani irin matsanancin  sauri tana kiran sunansa  abdul abdul  Bai juyo ba Yacigaba da tafiyarsa zuciyarsa Na dokawa .

da sauri tashan gabansa tana haki please Abdul kada kayi fushi dani soyayyarka ce tasa nake yawan maka mgn akan lafiyarka naji kawai yace yabi gefenta yashige 'cikin bukarsa bata daddara ta sake bin bayansa har 'cikin bukar wanda wannan shine karo Na farko data taba shiga tana karasawa gareshi bata tsaya wata wata ba ta rungume shi Tare da hade bakinsu guri daya tasoma Sha ..Bai son irin abinda take masa Amman bashida yadda zaiyi tilas yabiye mata kasancewarsa cikken namiji wani irin salo take masa wanda Bai San sanda mazakuntansa ya motsa gabadaya yasoma maida mata martani 'cikin zafi zafi ya tallabo fuskarta yana shan bakinta jin diran nonuwanta dake cike dammmm bisa kirjinsa Yasa tunaninsa birkicewa .

Ahankali yasoma yin kasa daita gabadaya sun fita Daga haiyacinsu hannu shi yaka ya yaye doguwar rigar sama kadan yasoma shafa mararta zuwa saman pent din 'cikin wani salonsa da Bai taba sanin yana dashi ba har zuwa kasanta yana shashafawa yayinda bakinsu ke manne cikin juna ..hannuta tasa ta sakalo wuyansa  tana kallon 'cikin idanushi kaunarsa Na sake fizgart zuciyarta gareshi cikin wannan yanayin shaukin datake ciki taji Yayi gefe da pent dinta ya loma fingers dinsa 'cikin kasanta wani irin xulon dadi tayi tare da kamkame shi tana fida numfashi tana sake manne  kirjinta danashi .

Wani irin yake ji ajikinshi .kirma jikinsa keyi yasoma fingering dinta wani nishi tayi tare da cire bakinta 'cikin nashi ya tallabo kanta ya sake hade bakinsu yana cigaba da fingering dinta 'cikin shauki baka jin komai acikin bukar Sai nishinsu .. gabadayansu sun rude har sun manta su din su waye.

Daukarta Yayi .

Yayi kan katifarsa ya  kwantar daita ya zare pent din jikinta gabadayan ya sauke bakinsa kasanta yashiga soucking dinta tare da dire hannushi duka saman nonuwanta yana shafa wayyyyyoo shiiiiii shiiiii tana sake turo masa shi km yana aikin tsatsar kasanta  sosai yana zukota kafin Daga karshe jikinta ya sake shima hk ya kwanta ajikinta ya rungumota yana fidda numfashi sama sama tamkar wanda Yayi gudun tsare ..



Sannu Ahankali suke cigaba da  rayuwarsu acikin wannan daji yayinda yesmen kullun da salon datake zuwa masa Dan dauke masa hankalinsa Daga barin mummunar tunanin dayake Daga karshe yake biye mata suyita romancing junansu .

 domin shi a wannan lokaci cike yake da kawar iyayensa tare da tarin 'bakin ciki rashin ahlinsa da Yayi ita km kokarinta tagansa cikin farinciki kmr kowani cikakken mutun .



Duk lokacin da zasu kasance tare Sai yesmen  ta dinga turo masa kirjinta byn ta yaye saman rigar ta ko idan taganshi zaune 'bakin ruwa km tasan haidar yana d'aki yana bacci Sai tayi neked  daga Sai wata Yar yololuwur doguwar rigar wacce da zarar tashiga 'cikin ruwan kana hango komai Na jikinta Sai ta juya masa baya tana wanka ko wasa da ruwan shi km yana zaune yana gane abubuwa datake wanda ke jefa zuciyarsa cike shaukinta har yakasa hakura daita  ahankali take jan raayinsa Daga karshe ta isko shi inda yake ta lafe masa ajiki .

To abun Ku da cikakken nmj me jinin ajika sannan guri km yakasance daga ita sai shi Haka zasu zunduma 'cikin shaukin kaunar juna suyita romancing junansu suna tsotsar junanshi ..

 


Cikin dabara Haidar, ya taimakawa Abdul suka yiwa Sanata Sambo wayo, suka jawo shi wani Hotel, acan suka ritsa shi, amma Haidar ya b'oya yace " idan Dad yayi yunk'urin cutar dakai ka fad'a masa ina hannun mutanenka, kuma ka basu umarnin dazarar sunga ka wuce 2hrs baka dawo ba su kashe ni. 



Cikin izza Abdul ya shiga d'akin ya samu Sanata Sambo, aiko yana ganin Abdul jikinsa ya d'auki rawa,da bindiga Abdul ya zauna ya saita kan Sanata Sambo,  kamar yadda Haidar ya tsarawa Abdul haka ya sanar da Sanata Sambo, cikin rawar baki yace " wallahi ni kad'ai nazo, Abdul ya kalle shi yace " fad'a min mai iyaye na suka yi maka, kayi musu izaya mai rad'ad'i?



Cikin rawar murya Sanata Sambo yace " wallahi ban san komai game da mutuwar iyayenka ba, wani wawan mari Abdul ya yarfawa Sanata, wanda tsabar k'arfin mafin sai da Sanata ya hantsila, tambayar duniya Sanata Sambo yace bai san komai ba, sosai Abdul ya dake shi yayi mishi barazana da bindiga amma Sanata Sambo yace bai sai komai ba. 



Har cikin zuciyar Abdul ya yarda dan haka ya tashi ya mik'e zai fita, har ya kai bak'in k'ofa Sanata Sambo yace " amma akwai abu d'aya, da sauri Abdul ya jiyo yace " me? 



Sanata Sambo yace " bayan kiran danayiwa Umar na farko na k'ara kiransa, na rok'e shi akan ya taimake ni na kawar da kai, shine Umar yayi dariya yace " kai Sanata fansar ka k'aramar fansa ce, ni fansata .

 ta wuce iya tunaninka bana neman had'a ka da kowa ni kad'ai zanyi komai, dan na gama tsara komai. 



Kallon Sanata Sambo Abdul yake da rashin yarda yace " yanzu duk da Umar ya mutu sai ka mishi sharri? 



Murmushi Sanata Sambo yayi yace " inji wa, wa yace maka ya mutu? Abdul yace " tare da 'yan gidan mu suka mutu a gobara,da kunnena  naji Mahaifiya ta tana kwala masa kira,,  Sanata yace k'arya ne Umar bai mutu ba yana nan a raye, ka sani ko sanda kaji ta kira sunan sa wani abu take san fad'a maka game dashi, ko shima ka ganshi acikin wutar,  kayi tunani sosai, da sosai jikin Abdul ya d'auki rawa gabansa na fad'uwa, ya shiga tunani, tabbas  a lokacin da wuta keci baiga Umar ba, Mama, Ramlat, da kukan Ja'afar kawai yaji, amma kwata-kwata baiji motsin Umar a cikin su ba. 



Ya tuna yadda Ramlat ke kiran shi _Yaya!  Umar ne, Yaya, Umar_ ya kuma tuna Mama _Abdullahi karka zo ka tsaya ko kai kad'ai ne ka rayu ka d'aukar mana fansa_ sai kuma yaji tace _" Umar_ nan da nan ya had'a kalmomin Mama da Ramlat waje d'aya _Abdullahi kar kazo ka tsaya ko kai kad'ai ne ka rayu ka d'aukar mana fansa Umar ne_



A haukace ya shiga buga kansa a bango yana kira UMAR!!!......... 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*





*EDITED BY*

*Maryam Ahmad Paki*





Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*



10



Daga wannan page d'in bazan k'ara posting a WhatsApp ba, sai a wattpad duk mai so zai samu a wattpad complete 




Kamar mahaukaci ya kalli Sanata Sambo yace "ina zan samu Umar?".


 "gaskiya Abdul ban sani ba, Abdul yace "ok zanci gaba da rik'e Haidar har sai randa ka kawo min Umar, sai ka bani shi ni kuma na baka d'anka, yana kaiwa nan ya fice, Haidar na ganin yadda Abdul ke tafiya ya tabbatar da ba lafiya, sai had'a hanya yake ya fice daga hankalinsa, da sauri ya fito daga inda yake b'oye ya rik'e Abdul, cikin sauri ya sakashi cikin  mota yayiwa motar key ya figeta da sauri. 



A bukkar su yayi parking, da sauri ya fito ya zagaya ya fito da Abdul, Yasmeen na ganin Abdul ta mik'e da sauri ta rik'e shi tana kallan Haidar cikin tashin hankali tace " lafiya?" haka dai ya fito daga wajen Dad, ni kuma ganin yanayin dayake ciki yasa ban tambaye shi meke faruwa ba, ya k'arasa maganar yana zaunar da Abdul a bukka. 


Ruwa Yasmeen ta d'ebo ta bashi a baki ya sha, a gefen sa ta zauna ta mik'e k'afafuwanta, ta kwantar da kansa a saman  cinyar ta, ta shiga shafa masa sumar kansa tana yi masa kalamai masu dad'i da kwantar da hankali, ganin yana sauke ajiyar zuciyata ne ya tabbatar mata da ya fara samun nutsuwa. 



Cikin dabara ta fara tambayar sa abinda ya faru, "cikin kuka ya zayyane musu duk abinda ya faru, da sauri ta mik'e tsaye dafe da k'irji tace "UMAR!!!" sosai Haidar ma ya firgita, cikin rawar murya tace "shine kenan wanda ya saida gidan ku?  domin faruwar abin ba dad'ewa aka sai da gidan, Haidar ya kalli Abdul yace meye mafita yanzu?".



Cikin kuka yace "na cewa Dad d'inka idan yana sanka a raye ya kawo umar  in 2 days, ni kuma zan bashi kai, " gud, Haidar ya fad'a sannan yace "ko da yayi waya yace maka kazo ga umar  ba tare zamu je ba, idan munje sai na samu waje na b'uya ka fad'a kamar yadda ka fad'a masa yau. 



Da mamaki Abdul ya kalli Haidar yace me yasa!?  "saboda zasu iya had'a baki su cutar dakai" dariya Abdul ya tintsire da ita, sannan ya kalli Haidar yace "   Haidar kenan, yanzu har akwai wata rayuwa da zan so agaba, har akwai wani jin dad'in ko farin ciki da zan k'ara kasancewa a cikin shi, bani da kowa aduniya duk wanda na girma dasu na saba muka shak'u babu ko d'aya, wallahi ko yau na mutu bani da kaico, yanzu abu d'aya ne kawai ya rage min a duniya naga bayan mak'iya na, da sauri Yasmeen ke kallon shi tana girgiza kai tana cewa "a' a hawaye na zuba daga idonta, "haba ya Abdul please karkayi min haka, baka san dan me Allah ya  barka a raye kai kad'ai a cikin zuri'arku ba, Allah baya tab'a yin abu babu dalili ni nasan akwai dalilin da yasa Allah ya barka a raye Yaya Abdul please karkayiwa Allah butulci, kai fa musulmi ne, ya kamata ka yadda da k'addara mai kyau ko mara kyau, kai fa ya kamata ka rink'a k'aramin k'warin gwiwa, please Yaya Abdul kar kayi mun haka" ta fashe da mahaukacin kuka, jikinshi ya jawo ta ya rungume ta saka kukan shima, Haidar na ganin haka ya tashi ya fita. 



Tana ganin Haidar ya fita ta canja salonta, ta fakaici idonsa ta zame rigarta a hankali nononta ya baiyana, daga ita sai bra, cikin kissa take kukan tana goga masa nonowanta a k'irjinsa tana k'ara shege masa wai ita kuka take, jin wani irin shock na jansa yasa shi k'ok'arin raba jikinsa da nata, amma ina fir ta hana shi samun damar yin hakan, yana d'ago fuskarsa ta samu damar cafar lips d'insa ta shiga tsotsa, wani irin salo take mai wanda duk lafiyyan namiji komai dauriyar sa bazai iya jurewa,b a.

 sosai take tsotsar harshensa da lips d'insa tana tura masa nata cikin bakinsa, tun Abdul na basarwa har ya cafe ya shiga tsotsa, a hankali ta mik'a hannunta tana shafa k'irjinsa, cikin dabara ta cafki kan nonon sa ta shiga murzawa, aiko nan da nan ya fita hankalinsa, tana shan bakinsa tana murza masa nononsa, tana kuma shafa masa k'irjinsa, a hankali ta zame bakinta daga nasa ta mayar zuwa kan nononsa ta fara tsotsa, hannunta ya shiga yi masa yawo a jikinsa. 



Sai da ta tsotse bakinsa da nononsa sannan ta ciro nononta ta saka masa a baki, aiko kamar yaron goye ya cafki nonon ya shiga tsotsa yana murza d'ayan, sosai suka dulmiyya duniyar sama. 



Sai da ta gama mantar dashi bak'in cikin dayake ciki,sannan ta mik'e a galabaice ya rik'o ta yace " ina zaki?"  cikin kasalalliyar murya tace "yunwa nake ji" ba musu ya saki hannunta, abincin ta d'ebo musu gaba d'aya har Haidar, tayi masa magana, tare suka shigo, sosai take dannawa Abdul abincin. 



Bayan kwana biyu Sanata Sambo yayi wa Abdul waya cewar an kama Umar ya kawo masa d'ansa ya k'arbi Umar, Haidar yace "muje mu siyo Camera mu saita da d'an mab'allin rigarka yadda duk abinda ke faruwa ina gani kuma yana recording, ba musu Abdul ya amince, yadda Haidar yace ayi haka su kayi, cameran suka saita sannan Haidar ya lab'e, shi kuma Abdul ya shiga kai tsaye.


Gabansa ne yayi mummunar fad'uwa ganin Umar a zaune ya d'ora k'afa d'aya kan d'aya yana yi masa silent killer smile, mutuwar tsaye Abdul yayi domin duk maganar da Sanata Sambo ya fad'a masa bawai ya gaskata ta bane, kawai dai ya ji shi ne, amma ganin Umar a gabansa ya tabbatar masa da komai, kansa yaji ya fara juyawa, ya k'urawa Umar ido yana zubar da hawayen bak'in ciki da takaici, kwata-kwata ya kasa cewa komai ko daga inda yake ma ya kasa motsi, da murmushi a fuskar Umar yace " sweet brother have a set, shine Abdul gaba d'aya ya zama mutum mutumi, "Ok" Umar yace, idan kai bazaka zo ba ni bari nazo, ya taso har gaban Abdul ido cikin ido yace " me ka ke san sani?".


Cikin kuka Abdul yace "why Umar, Umar why?, me yasa kai baka mutu ba?" Komawa yayi ya zauna ya hard'e kafafunsa yace " ya za'ayi na mutu bayan ni na kunna wutar, wata mahaukaciyar k'ara Abdul ya saki a zuciye ya nufi Umar, wata mahaukaciyar shak'a yayi masa ya hau dukansa tako ina yana sakar masa mahangurb'a, fito Umar yayi sai ga wasu k'attai sunkai 30 sun shigo ya kalle su yace " ku rik'e min shi, kafin ya rufe bakinsa sun canki Abdul sun dandanne shi, Abdul na wani irin kuka kamar ransa zai fita. 



A hankali Umar ya tako gabansa  yace "haba brother ai nafi kowa sanin halinka shi yasa nazo da shiri na, tun kafin ma kaji komai har ka fara haukan to kuma idan kaji sauran sai yaya kenan" ya fad'a yana wani irin kallo, komawa yayi ya zauna ya kalli k'attin yace " ku rik'e shi da kyau fa dan wllh idan ya kufce duk sai buzun mu". 



Ya kalli Abdul yace "  zanyi maka bayani dalla-dalla yadda zaka gane danna san yanzu kanka a kulle yake, da farko ni ne na kashe BABANKA, da sauri Abdul ya kalle shi, Umar yace" kasan me yasa?  sannin bazai bashi amsa bane yasashi ci gaba da magana " duk maganar da ake zuwa a fad'a muku a kai na gaskiya babu k'arya sai ma abinda aka rage, bayan mun gama fashi muka fito daga gidan Alhaji Mati dake bayan layin mu, har ma mun kashe mai gadinsa, muna fitowa naci karo da Baba, muka had'a ido, na ganshi ya ganni, sanin matuk'ar yana raye bazai barni na auri Ramlat bane yasa ni dole na kashe Shi , bawai tsoran ya tona min asiri bane yasa ni na kashesa ba, nasan bazai tab'a tona min asiri ba, tsoron karna rasa Ramlat ne. 



Bayan na gama da Baba, sai kai kuma ka b'ullo wai ba zaka bani auren ta ba, matuk'ar kana raye bazan auri Ramlat ba, hakan ne yasani yi muku talala, nayi muku basaja, kai Abdul tun ina Jss2 nake murd'e wuyan mutane akan biyan buk'ata ta, sau 5 ina attempting kashe ka kana excaping, duk wad'anda suke fitowa auren Ramlat nike kashe su, dukkan su ni na kashe su.



Ganin na kasa kashe ka, na kasa kashe wanda zai auri Ramlat ne, yasa ni dole kashe Mama da Ramlat, Auta, kasan kafin na kashe su me nayi musu, sai da Umar yayi murmushi sannan yace " *FYAD'E* a gaban Mama nayiwa Ramlat fyad'e, na cire mata *BUDURCI*  ganin ban gama biyan buk'ata ta ta ba, kuma gashi Ramlat ta suma dole ta sani komawa kan *MAMA* ita nayi mata *FYAD'E* akan idon Ramlat nayi sex da mama, haka itama Mama akan idonta nayi sex da Ramlat. 



Ya mik'e yana dariya, yace "Allah sarki Mama tana kuka tana rok'o na yana dariya yana gwada yadda Mama ke rok'onsa, had'i da kwaikwayon muryar Maman,  bayan na gama ne, na zazzaga musu fetur, na cinna musu ashana, bayan duk na gama wannan sai kuma naga ai nayi babban kuskure idan na barka a raye hakan ne yasani zuwa na kai ka k'ara da sunan kai ne ka kashe su Mama, to kaji fa Abdul, in kana da wata tambayar kana iyayi. 



"Hmmmmm Umar kayi kuskure wallahi kobanyi maka komai ba nasan Allah bazai tab'a kyale ka ba, da sannu zagaka abinda zai sameka, sai ka wulak'anta, ka tozarta, ta yadda mak'iyinka ma sai ya tausaya maka, tunda nake ban tab'a gani kona ji labarin wanda yaci amana yayi butulci irinka ba, sai yanzu nasan dalilin da yasa Allah ya barni a raye".



Wata mahaukaciyarr dariya Umar yayi yace "ko?".  


Sosai Abdul ke kuka yana k'ara had'i da ihu kamar ransa zai fita, ya zama cikekken mahaukaci, idonsa yayi ja kamar garwashi, sai tirjewa yake yana son ya kwace daga rik'on da suka yi masa amma ina sarkin k'arfi yafi sarkin yawa, shiko Umar sai dariya yake, duk rashin imanin Sanata Sambo da kuma k'iyayyar da yake yiwa Abdul sai da ya tausaya masa, Umar ya kalli yaransa yace " ku kashe shi, sannan yasa kai ya fice. 



Sosai suka hau dukan Abdul tako'ina, Sanata Sambo ne ya daka musu tsawa yace baku da hankali ne, dalla ku b'ace min da gani, dukkan su suka fita, da kanshi ya kama Abdul yana tayi masa faman sannu direct hospital ya wuce dashi, Haidar na biye dasu a baya, bayan an gama duba Abdul Dr ya sallame su, a waje Sanata Sambo ya tsaya ya kalli Abdul yace " gaskiya na tausaya maka, Umar ya tabbata  cikakken butulu, amma bakomai, duk sanda kake da buk'atar taimako na akan koma meye ka neme ni, in  Allah yaso zan taimaka maka, yasa hannu a zaro 300k ya bashi, k'in k'arb'ar kud'in Abdul yayi, Sanata Sambo ya zube masa kud'in a gabansa yayi tafiyar sa, sai da Haidar ya tabbatar Dadynsa ya tafi sannan ya fito daga inda ya lab'e. 



Kud'in ya d'auka, sannan suka tafi, bayan sun isa bukka sun zauna suka d'auko camera suka kunna duk abinda ya faru ta d'auko tun daga shigar sa d'akin har inda Sanata ya fito zai kai shi hospital, sosai hankalin Yasmeen ya tashi, ta tsorata fiye da tunani sai da Abdul ya rarrasheta ya kwantar mata da hankali sannan ta samu nutsuwa.


Kallonsa Haidar yayi yace " ya za'ayi? Abdul yace " to ina ma dai na rasa k'wararar hujji mai zai hana mu gurfanar da shi a gaban kotu, shiru Abdul yayi sai kuma yace " a'a Haidar mu kyale shi kawai,  " what!?  tab wallahi kokai baza kayi ba ni sai nayi, ya mik'e fuuu ya fita cikin fushi , da kallo Abdul ya bishi har ya fita, Yasmeen tace" ka tashi ka bishi ka bashi hak'uri dan gaskiya koni kace  a rabu da Umar ina iya yin fushi dakai, murmushi yayi ya mik'e yabi bayan Haidar a bakin ruwa ya same shi yana jefa dutse cikin ruwan, a hankali ya zauna kusa dashi yace " me kake so ayi" ba tare daya kalle shi, ba  murmushi Haidar yayi yace "akai shi kotu".

 " ok Abdul yace, gobe sai mu shigar da k'ara, yawwa Haidar yace had'i da rungume shi. 



Washe gari da wuri suka shirya su kaje suka gabatar da k'ara, sai da aka sha bak'ar wahala sannan aka samo Umar kasancewar akwai k'wak'wk'warar hujja ba'a wahala wajen yanke masa hukunci ba, an yanke wa Umar hukuncin kisan kai ta hanya mai tsanani, kullum za'a rink'a yankar gab'a d'aya ta jikinsa har ya mutu, ido za'a fara kwak'ule masa, sannan sauran gab'ob'i, sosai Umar ke ihu yana kururuwa, saboda tsabar azabar da yake sha, an yanke masa hannaye, k'afafu, kunne, da ido. 



Bayan wasu kwanaki aka sanar dasu Abdul cewa wasu 'yan iska sun k'ona Umar a gidan yarin wai ya dame su da wari. 



Basu samu matsala ba wajen iyayen Yasmeen kai tsaye suka amince aka d'aura auren Yasmeen da Abdul,  Sanata Sambo ne ya tsaya akayi bikin shiyayi komai, da taimakon Haidar da Sanata Sambo Abdul da Yasmeen suka tsallake suka bar Nigeria,suka d'aga zuwa Holland, Haidar ne yayi musu komai na tafiyar, sannan ya kawo 1 million ya basu. 



Bayan shekara 2 sosai Haidar ya damu Abdul sannan yazo Nigeria, Yasmeen d'auke da kyakkyawan yaron ta mai sunnan Baban Abdul Muhammad suna kiransa da Nabil, shima Haidar yayi aure ya auri KAUSAR, Sanata Sambo shine ya zamewa Abdul uba, ya zama kamar mahaifinsa, duk duniya Abdul baida kamar Haidar da Sanata Sambo idan ka cire Yasmeen da Nabil. 



Abdul ya d'ago kai ya kalli sauran jama'a yace " to kunji labari na, sosai jama'a ke kuka, musamman *6'S STARS* Al'amin ya kalli Abdul yace " to ranka ya dad'e ina HAIDAR & SANATA SAMBO suke yanzu? Kuma naji kace sunan matar Haidar KAUSAR?"



Da k'arfi k'irjin sa ya buga dammmm!!  ya juya kalli Yasmeen da Fahad da Kausar..................... 




*MOMYN ZARA*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDU*



11



K'orafin ku ya karb'o masoya na, in sha zan ci gaba da posting a WhatsApp, amma sai na fara yi a wattpad. 




Da k'arfi k'irjinsa ya buga dammmm!  ya kalli Yasmeen, Fahad, Kaudar... 



Sai ya maida kallon sa ga Al'amin, murmushi yayi yace " yana nan , " to yana ina?  cewar Al'amin, a fusace Abdul yace " yana nan nace mak.....  A'a a fad'a musu gaskiyar lamari cewar Fahad,  "no Fahad inji Abdul, dafa kafard'ar Abdul Fahad yayi ya k'ura masa ido ya langwab'ar da kai yana yi masa alamar please, murmushi Abdul yayi yace " Ok. 



Fahad ya d'ora da cewa " ni ne *HAIDAR* ya b'oye muku ne sakamon maganar fyad'en Aisha, shiyasa ya sakaya sunana, amma magana ta gaskiya nine HAIDAR, kuma ainihin sunana FAHAD ne ba HAIDAR ba, sannan bani kad'ai SANATA SAMBO ya haifa ba mu uku ya haifa, nine babba sai gani na, shine HAIDAR, amma bashi ne na cikin labarin Abdul ba, ni ne acikin labarin Abdul, sai k'anwa ta Zakiyyah, sai Momyn mu, sannan gaba d'ayan mu uwar mu d'aya uban mu d'aya. 



" zaku ji sauran labarin dangina idan matata Kausar zata bada labarinta, sannan Sanata Sambo yana nan a raye, yanzu baya komai sai aikin Allah, yana amfani da dukiyar sa ne wajen yiwa musulci da musalmai hidima.



"Ya  b'oye sauran yaran nasa ne, saboda yanayin siyasa, hakan ne yasa bai bayyanawa duniya k'anne na ba, sai bayan da komai ya zama dai-dai hankali ya kwanta sannan ya bayyanawa duniya su. 



Bayan Fahad ya gama bayanin ne, ya kalli sauran jama'ar yace " zamu je muyi sallah idan mun dawo sai muci gaba, Khamal ne fara bada nasa labarin. 



Duk suka mik'e suka shiga cikin *6'S STARS* Hotel, bayan sunci abinci sunyi sallah suka d'an huta sannan suka dawo, bayan komai ya dai-daita Fahad ya kalli Khamal yace " oya start , murmushi Khamal yayi ya suma. 




*LABARIN KHAMAL*



Ainahin sunana Khamaludden Ahmad, haifaffaan garin Kaduna ne unguwar rimi, mu biyu iyaye na suka haife mu, ni da k'anina HAMZA, tun muna yara iyaye mun suka mutu, a hannun kakarmu muka taso ita ce komai namu, bamusan kowa namu ba sai ita, kakar mu wacce muke kira da Hajiya ta d'auki san duniya ta d'ora mana, kasancewar mahaifin mu ne kawai d'an data haifa a duniya gashi kuma ya rasu. 



" ni kuma na d'auki san duniya na d'orawa Hamza, dan gani nake kamar shine gata na, kasancewar bamu da kowa, duk abinda Hamza ke so to nima ina sanshi, haka duk abinda baya so nima bana sanshi, haka duk abinda ya gani yana so hankali na baya kwanciya sai naga ya mallake shi, idan da abinda nafi tsana a rayuwa ta shine b'acin ran Hamza. 



"Kamar yadda nake san Hamza haka shima abin yake a b'angaren sa, koma ince yafi so na, fiye da yadda nake sanshi, dan ko ciwo na kwanta to shima sai yayi rashin lafiya ba k'aramar shakuwa ce a tsakanin mu, daga ni harshi babu mai aboki, mu biyu ne kawai muke rayuwar mu, har Allah yasa muka shiga jami'a, ni ina level 4 Hamza yana level 2.



" tun ina yaro Allah ya d'ora min masifar san ball, hakan ya sani nacewa ball, dan haka na zama cikekken d'an ball, nayi zarra sosai, harta an fara fita outing garuwan mu na nan gida Nigeria dani. 



" haka kuma a jami'a nake ta karatu na, sosai na dage nake karatuna, dayake Medicine nake karanta, dan duk class din mu nayi fice, babu kamata, 




Khamal na zaune yana duba wasu handouts, kansa a k'asa yaji ance "sannu ko, bai d'ago kan sa ba, yace " yawwa, jin wata siriyar murya mai zak'i yayi tace " please aron biro zaka bani yanzu zan maido maka, kai ya d'ago had'e da cewa " ok.... a mak'ogwaro maganar ta tsaya masa kasancewar wata dalliyar yarinya daya gani, tuni Khamal ya tsunduma duniyar tunani, ka kafe ta da ido, sai magana take amma ina hankalin sa ya tafi baima san tana  yi ba. 



D'an guntun tsaki taja a ranta tace " maye, k'afarta ta saka da taka k'afarsa da k'arfi, aiko yayi firgigit yace " hmmm ga biron ya mik'a mata asuwakin dake hannunsa dariya tayi tace " biro nace ba asuwaki ba, aiko tuni dariyar ta ta k'ara tafiya da imanin Abdul. 



Ganin bai ma san me take ba yasata yin tsaki da k'arfi ta juya zata tafi, tsakin ne ya maido da Khamal hankalin sa, da sauri ya mik'e yace " sorry gashi ya mik'a mata biro, in banda dole babu abinda zai sata karb'ar biron, warta tayi had'i da watsa mai uwar harara tayi gaba. 



Hannu yasa ya shafo sumar kansa had'i da sakin murmushi, tun daga ranar Khamal ya kamu da mugun san yarinyar gashi bai k'ara ganin ta ba, ko karatu ya kasa dan daya kalli Handouts d'in furkarta yake gani, shi kad'ai zaka ga ya zauna yana sakin murmushi. 



Shima Hamza tuni ya dad'e da kamuwa da mahaukacin son wata yarinya kamar yayi hauka, dan ko numfashi zai ja da yarinyar yake yi, sosai yake jinta a ransa, suna zaune a d'aki Hamza ya kalli Khamal yace " Yaya ina cikin damuwa fa, da sauri Khamal ya daina abinda yake ya maida hankalinsa ga Hamza yace " meye matsalarka bros? 



Cikin yanayin tausayi Hamza yake kallon Yayan nasa yace " wallahi Yaya wata yarinya nake bala'in so amma kwata-kwata tak'i kulani, babu yadda banyi ba amma tak'i ji nake kamar nayi hauka, ya k'arashe maganar kwalla na zubo masa, da sauri Khamal yasa hannu yana goge masa hawayen dake zuba ya jawo shi jikinsa ya rungume yana shafa bayan sa, yace " karka damu bro in sha Allah zata so ka, sai ma tayi hauka a kanka, zan koya maka yadda zaka b'ollo mata, k'ara rungume Khamal yayi yace " nagode bros. 



A hankali Khamal ya zame jikinsa daga nasa ya kalle shi ya kanne masa ido d'aya yace " bros nima fa na kamu, ido Hamza ya zaro waje yace " da gaske Yaya?  Cikin murmushi Khamal yace " da gaske amma kusan matsalar mu d'aya, nan Khamal ya fad'awa Hamza komai, ya k'ara da cewa, tun daga ranar ban kuma ganin ta ba, da tausayawa Hamza yake duban Khamal yace " ayya Yaya karka damu kaji in sha Allah zaka ganta, kuma cikin sauk'i zaka shawo kanta, " Amin bros ngd kaji. 



Cikin kwanciyar hankali Khamal yake tuk'in mashin d'insa (lifan) zuwa gida ga uban hadari ya had'o, ga iska na kad'awa a hankali aka fara yayyafi, kamar daga sama Khamal yaga hannun mace tana tsaida shi da farko k'in tsayawa yayi, sai kuma yayi tunanin akoyaushe ruwa yana iya sakkowa, a hankali ya juya baya,  saboda iskar da akeyi ne yasata jan mayafi ta rufe fuskarta,  bismillah yace mata, a hankali ta dafa kafad'arsa ta hau mashin d'in, wani irin yarrr yaji Khamal, kasancewar wannan ne karo na faro da mace ta tab'a tab'a shi,  a hankali suke tafiya,  cikin muryarta mai dad'i tace " nagode! K 'irjin khamal ne ya buga da k'arfi dajin muryar ta, sosai zuciyarsa taci gaba da bugawa.


Magana taci gaba dayi tace" kasan me?  " a'a ya bata amsa, " da da farko danaga ka wuce sai naji babu dad'i dan harna fara hango yadda ruwan sama zaiyi min dukan tsiya, gashi bana san sanyi, murmushi Khamal yayi yace " dana dawo kuma fa?  " ai sosai naji dad'i, kasan me? a'a Khamal ya kuma fad'a " ina bala'in san irin wannan yanayin sosai, sosai nasha duka a gidan mu saboda wankan ruwa, sosai taci gaba da zuba masa surutu kasancewarta mai shegen surutu har Khamal ya gaji da  surutunta, suna cikin tafiya aka tsuge da ruwan sama aiko sosai ta shige and kinsa, ta saka hannuwanta ta rungumo shi ta baya, gaba d'aya Khamal ya fita hayyacinsa cikin k'arfin hali yake tuk'in mashin d'in, kwatance take masa amma sama-sama yake jinta, a bakin titi tace ya sauketa sai da maimaita masa yakai sau biyar sannan Khamal yaji, a hankali ta sake shi, yace " mai tasa baza ki bari na kai ki har k'ofar gida ba? 



"Nan ma ya isa, bana san na b'ata lokaci ne, kaga kuma kaima kana son ka koma ka canja kaya, ta fad'a tana k'ok'arin saukowa aiko tana taka k'asa santsin ruwa ya kwashe ta tayi baya zata fad'i da sauri Khamal ya rik'o ta fad'a jikinta, mayafin data rufe fuskarta ya yayi Fuska ta ta fito, sosai Khamal ya shiga  tashin hankali, zuciyarsa ta tsananta bugawa da k'arfi a hankali yace " kece? 



" eh nice ta fad'a tana barin jikinsa, ta juya tana tafiya da sauri Khamal yace " ba godiya?  " bayan wacce nayi maka wata kuma kake so?   tana tafiya tana bashi amsa, yace kin manta baki fad'a min sunanki ba, tana kaiwa dai dai kwana tajiyo tayi mishi wani rikitaccen murmushi, ta wuce aiko suman zaune Khamal yayi dan yakai 10mts bai tafiya, yana kallon k'asa yaga ID card d'inta, a hankali ya d'auka yana dubawa sunanta ya gani FATEEHA ya gani a rubuce, murmushi yayi mai bayyana hak'ora. 



D'akinsa ya wuce kai tsaye ya cire kaya ya fad'a bathroom yayi wanka, jallabiya ya zira, waje ya fito ya zauna kusa da Hajiya yana ta faman sakin murmushi, aikinta taci gaba dayi bata kalle shi ba tace " wacece? 



Murmushi ya sake saki yace " kai Hajiya ya akayi kika gane?  Dariya tayi ta maida kallanta kansa tace " haba khamalu yanzu har yanayinka ya canja na kasa ganewa, nafi kowa sanin waye kai Khamalu, dariya yayi yace " FATEEHA sunanta, mik'ewa tayi ta koma kusa dashi ta kama kumatunsa ta shafa kansa tace "ja'iri, kayi k'ok'ari ka kawo min ita kona samun sauk'in aiki. 



Dariya yayi yace" kai Hajiya aiki zaki rink'a tulata mata, gaskiya ni dai a'a ya fad'a cikin shagwab'a, suna haka Hamza ya shigo, "yawwa bros k'arasu da labari fa! da sauri Hamza ya k'araso yace " ta samu kenan Yaya?  " sosai ma, " da alama dai Yaya ka samu yarinyar nan,  Khamal yace " ka canka daidai bros, nan ya kwashe komai ya fad'a masa, " gud Yaya you are so smart, dama nasan zaka iya. 



Dariya Khamal yayi yace" ka daina fada min kai mana, kaga ni dai ya maganar ka da yarinyar nan?  Dariya yayi yace" ina nan inayin yadda ka sani. 



" yawwa bros, Allah yasa ka shawo kanta da sauri, Hajiya ta wuce su tana dariya tace " ja'iran yara, Hamza ya mik'e ya rungumo ta baya yace" Hajiya ke kinganta kuwa?  fara sol kamar ke, data duguwa ga manyan ido da dogon hanci, duka ta kai mishi tace" ban guri marar kunya kawai, Khamal na gefe yana dariya. 



Washe gari da wuri Khamal ya shirya ya fita zuwa gym yana tafiya ya hango ta tare da k'awarta, da sauri yayi parking ya bita yana kira, a hankali ta jiyo, murmushi yayi mata yace " barka dai? 


Bata bashi amsa ba fuskarta babu yabo babu fallasa, tace " waye kai? Ido ya zaro ya nuna kansa yace " wai ni?  tace " a'a ni, dariya yayi a ransa yace " kai mata akwai rainin  hankali, "  ok kai kanka baka san kanka ba kenan, ta fad'a tana ci gaba da tafiya, da sauri ya tari gabanta yace " sunana Khamal Ahmad, ina karantar medicine, sannan  ni..... Hannu ta d'aga masa tace " fad'i , yace " me kenan? "abunda ke ranka mana, "oh Khamal yace, dama kin manta ID card dinki ne jiya ya fad'a yana mik'a mata card d'in, karb'a tayi ta wuce yace " haba Fateeha ba godiya kuma? " bayan wacce  nayi maka wata kuma kake san nayi maka, "yaushe kika ce min kin gode?  "  baga shi nan ka fad'a yanzu ba,  ta fad'a tana tafiya, dariya Khamal yayi, yana tunnin rainin hankalin Fateeha,  harta shige gida,k'ofar gidan yabi da kallo yana murmushi,  lek'o da kanta tayi ta sakar mishi murmushi, sosai murmushin ya tafiya da Khamal. 



Ranar Monday around 5:30pm ya fito daga lectures a gajiye, direct ya wuce cafeteria, a zaune ya gansu su biyu ita da k'awarta ta jiya, murmushi yayi ya nufe su, k'awar ce ta fara ganinsa, a hankali ta rad'a mata ga mayenki nan, " what?  Fateeha tace, kafin ta rufe bakinta ya k'araso inda suke, a hankali ya kalle ya da alamar tausayi yasa babban d'an yatsansa a baki, kallonsa tayi rai a b'ace zatayi magana da sauri ya tare ta yace " a'a pls karki ce komai ni zance yadda yayi maganar maganar dolo. 



Kwaykwayon maganarta ya shiga yi yace " waye kai? sai yayi maganar normal yace " ni ne na jiyan nan dana kawo miki ID card, sai kuma ya kuma kwaykwayon maganar ta yace " oh!  to lafiya?  cikin maganar sa yace Alhamdulilla......a fusace ta mik'e cikin masifa tace " wai mai yasa ka takura min me!?  haba ka dame ni, ido ya k'ura mata a ranta kuwa yace " masha Allah, ita komai kyau yake yi mata, yadda ya k'ura mata ido ya k'ara hasala ta, ta kalli k'awarta tace " Khadija zo mu tafi, da sauri ya sha gabanta, tsaki tayi, ta juya idonta had'i dafe kanta, amalar ta gaji, Khadija ta kalle ta tace " please ki saurare shi, kiji abinda zai fad'a miki, inba haka ba bazai daina bin mu ba, mu zama abin kallo.



Tsayawa Fateeha tayi ta kalle shi, tace " fad'i nutsuwarsa ya tattara ya maida hankalinsa jikinsa, with full confidence ya kalle ta yace " ina sanki, ido ta zaro waje tana kallansa, " eh Fateeha ina sanki, ina miki mugun so, ta yadda koyaya na motsa sai kin fad'o min, duk numfashin dazan ja dake nake yinsa Fateeha, ina sanki tsakani da Allah, i love you with all my heart, u are my first love please don't say no, yana fad'a ya juya yayi tafiyarsa, baki bud'e Fateeha tabi bayansa da kallo, cike da mamaki, hannunta Khadija ta kama suka tafi, a k'ofar gida aka sauke Fateeha, Khadija ta dafa kafad'arta tace " kiyi tunani k'awata karkiyi wasa da damarki, Khamal cikekken namiji ne da kowacce mace zata so ta mallake shi.



Cikin sanyin jiki Fateeha ta kalli Khadija tace" nagode sosai kawata da shawarar ki, tunda Fateeha ta koma gida ta kasa samun nutsuwa gaba d'aya tunanin maganganun Khamal da Khadija  ya hana ta sakat, sosai yake fad'o mata arai, tana jin sa a ranta, sannu a hankali san sa ya rink'a shiga jin kinta, batare data yi aune be ya gama mamaye ko'ina nata, burinta kawai ta k'ara ganin sa. 



Washe gari sun safe ta shirya kasancewar tana da lactures da safe, sai da kammala komai sannan ta fita, sai yamma sosai suka fito, a bus stop ta tsaya duk ta gaji Allah Allah take ta koma gida, ga rana na dukanta, duk bayan minti d'aya sai tayi tsaki, a gabanta yazo ya faka, had'i dayi mata sallama, a hankali ta d'ago kai ta kalle shi, sanye yake da light blue d'in shadda tasha simple aiki, ya saka hula, hunnan sa manne da agogo, sosai yayi mata kyau, sosai taji dad'in ganinsa, b'ata face tayi, ta kauda kai had'i dayin tsaki, murmushi yayi, ya kafe mashin d'in yazo kusa da ita ya zauna, mik'ewa tayi ta fara tafiya, murmushi ya kuma yi sannan ya mik'e ya hau mashin d'insa a gabanta yaje ya tsaya yace " mu tafi ko? 



Kallansa tayi tace " ce maka akayi kai nake jira? "A'a yace, please ki hau mu tafi, kinga yamma tayi, tafiyar ta taci gaba da tafiya, binta ya rink'a yi yana daga kan mashin d'in, sai da lallab'a ta sosai sannan ta hau ya kaita gida, sosai Khamal yayi mamakin ganin gidan su, saboda babban gida ne, da gane kasan 'yar masu hali ce, sauka tayi bata ce masa komai ta shige gida, da sauri ya kalle ta yace " haba ke kuwa ya ba godiya, juyowa tayi ta sakar masa k'ayataccen murmushi, suman tsaye Khamal, harta shege gida bai sani ba. 




*MOMYN ZARA*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




12



Da yamma Khamal ya shirya  ya d'au fitinannan wanka ya nufi gidan su Fateeha a bakin get yayi faki ya kwankwasa mai gadi ya lek'o yace " lafiya Malam?  " lafiya dan Allah yimin magana da Fateeha, kallansa mai gadin yayi cike da mamaki yace " kunyi da ita zaka zo ne?  "Eh  cewar Khamal,  " ita Fateeha ce da kanta ta baka izinin?  Cike da k'osawa Khamal yace " nace maka eh, kai mai gadin ya jinjina sannan yace " ikon Allah, da mamaki Khamal ya kalle shi yace " ya akayi ne? 



Murmushi mai gadin yayi yace " abin ne ya bani mamaki, " mamaki kuma?  cewar Khamal,  " eh kasancewar yau ne rana ta farko dana ga hakan, dan kwata-kwata Fateeha bata kula samari, tun Fateeha tana yarinya nake aiki a nan gidan amma ban tab'a ganin wanda yazo yace yana sallama da ita ba sai kai yau. 



Murmushin jin dad'i Khamal yayi yace " Alhamdulillah, da sallama ya shiga falon ya iske Fateeha da Momy zaune suna aikin kallon, tare suka amsa masa sallamar tasa, Hajiya k'arama ana sallama dake, ido ta zaro tace " ni?  Momy ko saboda tsabar mamaki ta kasa cewa komai, dan tasan halin Fateeha duk wanda yace yana santa tsiyatsiya suke rabuwa, da kallon Fateeha kawai take da Mamaki, Fateeha tace " je kace bata zuwa, har mai gadi yayi nisa sai tunaninta ya bata Kodai Khamal ne? 



Aiko bata san sanda ta kwala mai kira ba, tace " ce ne waye?  Dawowa yayi yace " wai yace " Khamal ne, bata san sanda murmushi ya kufce mata ba, cike da murna tace " shigo dashi d'akin bak'i, murmushi mai gadi yayi dan yasan bata isa tak'i amincewa Khamal ba, dan duk tak'amar kyan da takeyi Khamal ya fita, mai aikin su ta kira ta sata ta kaiwa Khamal ruwa da lemo. 



Ita dai Momy shiru tayi tan kallon ikon Allah, aranta kuwa cewa take wannan wanne mai sa'ar ne? d'aki ta koma ta shirya cikin riga da zani na atamfa, ta shafa farar hoda da lip glo, ta saka takalmi da mayafi 2 match ta feshe ilahirin jikinta da perfumes, ta nufi falo cike da farin ciki, da d'okin ganin sa, ita dai Momy ido kawai ta zuba, tana ganin ikon Allah.



A zaune ta same shi, da sallama ta shiga, a d'aya daga cikin kujerun ta zauna, kallon ta yayi his face with smile, yace " kinyi kyau, face ta ya mutsa tace " wannan itace kalmarka mafi tsada?  murmushi yayi dan ya fahimci Fateeha ba k'aramar 'yar rainin hankali bace,  hira suka d'an tab'a sama-sama tana yi tana bashi amsar rainin hankali, dakyar ta  bashi phone number ta, harta kai bakin k'ofa zata fita yace " ya b aki bani amsa ta ba, juyowa tayi tana d'an yamotsa fuska tace " amsar me?  "nace I love you, but u didn't reply me, tsaki ta d'an ja ta fita, mik'ewa yayi yana murmushi ya fita, k'ofar dayaga ta shiga yabi da kallo yana 'yar dariya, a hankali ta da fuskarta ta sakar mishi murmushi, dariya yayi mata yana cusa hannunsa cikin sumar kansa. 



A hankali ta motsa bakinta tace " I love you too, sai tin zuciyar sa ya dafe yana yi mata dariya marar sauti, haka kowannensu ya koma gida cike da farin ciki, da dare bayan ya gama duk abinda ya saba kan ya kwanta, sannan yayi dialing number ta, sai da yayi mata 2miss call, sannan ta d'aga, " waye abinda ta fara cewa kenan, murmushi yayi mai sauti yace " ur hubby, " what my hubby?  ni bana da wani hubby, please waye?  " ok Khamal ne,  " wanne Khamal kenan, ni ban san wani Khamal ba, sai da ta gama raina masa hankali, sannan suka tsunduma hirar soyayya, ranar kowannen su yayi kwanan farin ciki.


Washe gari bayan sun tashi daga lactures, a gajiye likis ta fito tana ta had'a hanya, a gabanta yayi parking fuskarsa d'auke da murmushi yace " mu tafi ko?  ba k'aramin kyau yayi mata ba dan haka bata san sanda ta sakar mishi murmushi ba, ba musu ta hau, suka tafi, a k'ofar gida ya sauke ta, sai da suka d'an tab'a hira sannan ta shiga gida, tun daga harabar gidan su take jiyo hirar mutane a falo, da sallama ta shiga falon Dady ta gani tare da Ja'afar d'an aminin Dady, ya dad'e baya Nigeria, a Malaysia yake karatun, lokacin dayake Nigeria he is her Best friend, da har iyayen su suna expecting soyayya suke, wacce ita a zaton Fateeha shak'uwa ce kawai ace shi a b'angaren sa, bahagon so yake yiwa Fateeha tun suna yara yake mata mugun so, da sauri ya mik'e ya nufe ta da murna, itama cikin farin ciki tace " Ja'afar yau she ka dawo?  " yau dawowa ta kenan ko abinci ban ci ba nace bari na zo naga my Fatee nasan yanzu ta girma, cikin shagwab'a tace " amma shene ko ka gaya min, " sorry my Fatee so nake nayi surprising naki ne, " to yanzu nasan dai baka ci komai ba, ban some minutes in sha na d'an watsa ruwa, nayi sallah na fito sai na girka maka best food dinka, Dady ko baki har kunne sai fara'a yake, " ok yace, da sauri ta shige d'aki. 




Wacece Fateeha 


'Ya ce ga Alhaji Nasir, tsohon soja ne dan har ya kai matsayin mojor general  kafin yayi retired, Hajiya Zainab ita kad'ai ce matar sa auren zumunci iyayen su suka yi musu, Hajiya Zainab macece mai hak'uri da kawaici, Alhaji Nasir mutum ne mai zafi yana da fad'a da kafiya, Fateeha ita ce kad'ai 'yar sa suka haifa, bayan ita Allah bai k'ara basu haihuwa ba, dan haka ta taso cikin gata da kulawa, amma duk da haka sun bata cikekkiyar tarbiyya, hakan bai sa sun saketa ko sun barta ta sangarce ba. 



Daf da magrib Fateeha ta fito daga d'aki tace " bari nayi sauri na d'an sama maka wani abun ko, tasowa yayi ya nufe ta yana dariya yace " no ki raka ni restaurant kawai, naga lokaci ya k'ure, " haba Jafy ka kadawo yau d'in amma ka ci abincin restaurant?  " eh bakomai yunwa nake ji sosai muje kawai gobe sai kiyi min girkin kinji please, " ok tace ta shiga d'aki ta d'auko hijab ta zira suka tafi, da kallo Dady yabi su yana murmushi yace " Allah ya nuna mana lokaci,  " Hmmmm Momy tace. 



A round about Khamal ya gansu danja ta tsaida su, gabansa ne ya fad'i, nan da nan yaji wani mugun kishi ya taso masa musamman yadda ya gansu tana zaune a gaban mota yayi dashi kuma yake zaune a mazaunin driver gaba d'aya ya karkata hankalinsa gare ta, sai dariya suke, danja na fasu hannu yabi bayan su, a Food Palace Ja'afar yayi parking, ya zagaya ya bud'e mata murfin motar, suka jera suka shiga, duk abinda ke faruwa akan idon Khamal, in banda tafasa babu abinda zuciyar sa keyi, parking shima yayi ya shiga a zaune ya hango su, gurinsu ya nufa d'aya daga cikin kujerun wajen yaja ya zauna ya sakar mata wani fitinan nan murmushi. 



Ido ta zaru tana kallonsa, alama tayi masa daya tashi, dariya yayi yace " ai da kika kira ni a waya kikace mu had'u anan nayi mamaki kasancewar a gida muka saba had'uwa, ya k'arashe magana yana kashe mata ido d'aya, zatayi magana service din gurin yazo ya fara gabatar musu da abinda suka bada Oder, gyaran murya Ja'afar yayi,.

 Shima Khamal yayi kamar bai san yana zaune ba.



Kallon Ja'afar Khamal yayi ya mik'a masa hannu fuska d'auke da fara'a yace " sorry ban lura da kai ba, kasan idan ina tare da my heart mantawa nake da kai na ma, shima fuska d'auke da dariya yace " gaskiya kam, murmushi tayi tace " Khamal wannan cousin d'ina ne sunan shi Ja'afar, ta kalli Ja'afar tace " wannan ne Khamal, shagwab'e face Khamal yayi yace " baki gaya  masa waye ni ba, ta bud'e baki zatayi magana yayi sauri ya tare dan yasan tana iya bada shi yace " bari kawai basai kin wahalar min da bakin ba zan gaya mishi ya kalli Ja'afar yace " nine mijinta wanda zata aura very soon in sha Allah, yak'e Ja'afar yayi yace " masha Allah, sanin halinta ne yasa shi mik'ewa tun kafin ta kunya ta shi, ya rik'o hannunta a hankali yayi mishi kiss, ya kashe mata ido d'aya, yayi kamar yayi mata rad'a a kunne sannan yace " I love you too sweetheart, yayi saurin ficewa, itako mamaki ne ya hanata cewa komai. 



Tasan tsabar kishi ne ke yawo da Khamal shine yasa shi yin hakan, kasa cin abincin Ja'afar yayi, ko a mota sama-sama sukayi hira, a falo suka tarar da Momy da Dady zaune, kusa da Dady Ja'afar ya zauna, ya kasa cewa komai Dady ne ya lura da yanayinsa dan haka yace " lafiya dai, kaci abincin?  " eh Dady dan har Khamal ma ya yazo, " waye kuma Khamal?  cewar Dady " nima ban san shi ba, Fateeha ce tayi masa waya ya same mu acan, sai sannan Dady ya gane dalilin canjawar Ja'afar murmushi yayi sannan ya kalli Fateeha yace " waye shi?  Dariya tayi tace " Dady wani ne kawai ta fad'a tana mik'ewa, shiru Dady yayi baice mata komai ba, ta shige d'aki tabar Ja'afar anan yana ta faman kumbure-kumbure. 



Sannu a hankali soyayya mai k'arfi ta rink'a shiga tsananin Fateeha da Khamal, had'i da muguwar shak'uwa, sosai suke mugun son junan su, ji suke kamar d'ayan su bazai iya rayuwa babu d'aya ba, kullum suna tare, idan ko suna gida to suna tare a waya, sunyiwa junansu mummunan sabo da juna, yayi da Ja'afar ke ta haukan son Fateeha dan ji yake kamar yayi hauka, sosai ya fara fita daga hankalinsa, kwata-kwata baya cikin nutsuwarsa, duk ya zama wane iri iyayensa sun kasa gane kansa, haka ma a b'angaren Hamza kwata-kwata yarinyar da yake so tak'i kula shi, yayi yin duniya amma taki bashi koda fuska ce, duk ya rud'e ya shiga matsanciyar damuwa ya rame yayi bak'i ya gode, ko abinci baya iya ci, sosai Khamal ya shiga cikin muguwar damuwa saboda halin da Hamza yake ciki, gashi yak'i nuna masa yarinyar. 



Hatta Hajiya kakarsu tana cikin damuwa sakamakon ganin Hamza cikin muguwar damuwa, duk sun tada hankalin su, sosai Khamal ke kwantar mishi da hankali had'i da fad'a masa in sha Allah zai mallaketa.



Ganin irin mawuyacin halin da Ja'afar ke cikine yasa iyayen sa tsare shi a d'aki, ganin a koyaushe suna iya rasa shi, da gaf yake da jefa kansa a halaka, Umman sa ta zauna kusa dashi tana shafa kansa, Abban sa yana gefe  a zaune, Abban sa ya kalle shi yace " Son meke damunka ne, munyi munyi ka sanar damu damuwarka amma kak'i bayan kasan duk duniya babu wani mahaluk'i daya cancanci sanin matsalarka sama damu, ka sanar mana idan muna da abinda zamu taimaka maka zamuyi iya k'ok'arin mu dan ganin mun magance maka matsalarka, shiru yayi baice komai ba, a hankali Ummansa ta shiga lallashinsa, tana k'ara kwantar mishi da hankali had'i dayi mushi magiya akan ya sanar dasu damuwar shi, shiru yayi yana tuna sanda Fateeha take fad'a masa irin mugun son da take yiwa Khamal har ce mishi tayi idan ta rasa Khamal tasan rayuwarta bata da wani amfani bayan lokaci kad'an zata bar duniya. 



Ajiyar zuciya ya sauke bayan ya gama tuna irin maganganun Fateeha akan haukan son da take yiwa Khamal, gashi kuma iyayen sa sun saka shi gaba akan sai ya sanar dasu damuwar shi, yasan kuma idan bai sanar dasu ba, ran su zai iya b'aci, ba kuma zasu jure ganin sa cikin wannan yanayin ba, suna iya shiga matsala, dan haka ya yanke shawarar sanar dasu,  a hankali ya furta " Fateeha ce damuwata, cikin zubar hawaye yake magana " wallahi Abba ina mugun son ta, akanta zan iyayin komai, zan iya mutuwa saboda da ita wallahi Umma da in rasa ta gwamma na rasa komai ciki kuwa harda rayuwa ta, sosai yake kuka yana sambatu akan Fateeha wanda shi baima san yanayi ba, murmushi Abbansa yayi yace " da akan wannan ka tsaya kana damun kanka?


"Karka damu kaji Son Dadyn ta ya dad'e dayi min maganar mu had'a ku aure nine nace kar muyi muku haka mu bare sai mun dai-daita kanku, da shi yaso ma tun kana Malaysia ayi auren,  "Abba me yasa kak'i daka sani daka bari anyi,  kanshi Umman shi ta shafa tace " kwantar da hankalinka Son koyan zuma lokaci bai k'ure ba, ko gobe kake son a d'aura auren ku za'a d'aura, " eh wallahi Umma na yarda a d'aura goben ma, maganar yake amma kwata-kwata baya cikin hayyacin sa, " don Allah Umma ina nema na rasa ta, ta fara mugun son wani, nan ya kwashe komai dake tsakanin Khamal da Fateeha ya sanar dasu " karka damu kaji Son wallahi koda zan k'arar da abinda na mallaka a duniya zan k'arar dan ganin farin cikin ka da walwalarka sun dawo, wallahi zanyi komai dan ganin ka mallake ta kaji Son, karka damu, maza tashi kaje  kayi wanka kazo dining muna jiranka,   " please ku taimaka Abba, " nace karka damu gobe iyanzu Fateeha tana a matsayin matarka kaji, ya mik'e ya shiga bathroom, suka bishi da kallo cike da tausayawa, Abba ya kalli Umma yace " wallahi bazan tab'a bari nayi asarar tilon d'a na ba, ko kisa ne ya kama nayi zanyi, saboda farin cikin sa......... 




*MOMYN ZARAH*

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDU*



13




Da mamaki Umman Ja'afar ke Abban tace " Alhaji komai fa kace? "Eh kamar yadda kikaji nace komai to ina nufin komai, cikin sanyin jiki tace " Allah ya kyauta, a fusace yace " Amin ya fita, da daddare Abba ya shirya, ya kalli Umma dake zaune a gefe yace " zani wajen Alhaji Nasir kan maganar yaran nan, " Allah yasa a dace tace,  " zama a dace, ya fice, kasancewar tun da rana ya sanar da Dadyn Fateeha zuwan sa, hakan ne yasa Dady sanin da zuwan nasa, dan haka bai fita ko'ina ba ya tsaya jiran abokin nasa. 



A harajar gidan Abba yayi parking, waya ya ciro daga aljihu ya kira Alhaji Nasir ya sanar dashi zuwansa, fuskarsa cike da fara'a ya fito tarbar abikin nasa, juna suka rungume cike da murnar ganin juna, a falo suka zauna, bayan sun gama gaisawa ne Abba ya sanar da Alhaji Nasir dalilin zuwansa,  cikin farin ciki Alhaji Nadir yace " Alhamdulillah dama na dad'e ina da burin ganin mun had'a yaran mu auren, Allah ya sani ina da mafarkin hakan a raina, in sha Allah babu wata matsala, na amince na yarda na bawa  Ja'afar auren 'yata Fateeha, ai ko bani kai mai d'aurawa Fateeha aure ne da wanda kaga dama. 



Shima Abba cikin murna yace " to Alhamdulillah dama nasan baza'a samu wata matsala ba, amma gaskiya kar abin yaja lokaci nan da sati biyu ayi bikin kawai mu huta,  " badamuwa in sha Allah, cikin fargaba Abba yace " wani hanzari ba gudu ba,  " to lafiya cewar Alhaji nasir, " eh to lafiya sai dai ba lau ba,  " ya kayi Alhaji Nasir ya kum tambayar sa,  " shi Ja'afar ya sanar da ni cewar akwai wanda yake zuwa wajen ita Fateeha.



Shiru Alhaji Nasir yayi sai can kuma yace " kai gaskiya ban sani ba, amma zan bincika naji koma meye, tattaunawa suka k'arayi daga basani sukayiwa juna sallama har bakin mota Dady ya rako Abba, sannan Abba yaja motarsa ya tafi, cike da murna Dady ya nufi wajen Momy, a zaune ya iske ta ita kad'ai a falonta, kusa da ita ya zauna ya fara sanar da ita dalilin zuwan Abba,ya kuma shaida mata har sun yanke rana nan da 2weeks,  shiru tayi bata ce komai ba, sai kuma ya k'ara da cewa " amma shi Ja'afar yace kamar akwai mai zuwa wajenta ko? 



Shiru ta kuma yi tana d'an nazari sai daga basani tace " nima dai bani da tabbas amma ina tsammanin haka,  " kamar ya baki da tabbas kuma kina tsammani a matsayinki na uwa, wacce kike zaune waje d'aya da ita, ke ya kamata kefi kowa sani, hakkin kine kula da lamuranta, shiru dai tayi bata ce komai ba, haka ya gama zuba masifarsa ya tashi ya tafi, da kallo kawai ta bishi dan inda sabo ta saba da halinsa. 




Washe gari da yamma lik'is Khamal ya sauke Fateeha a k'ofar gidan su, Dady na sama yana kallon su, sai suka kusan 1hr a tsaye suna hira cikin so da k'aunar junansu sai dariya suke, kowa ya gansu a haka yasan akwai mugun soyayya a wajen ba k'arya, sallama Khamal yayi mata ya tafi ita kuma ta shiga gida, bayan tayi wanka tayi sallah, ta falo dan wata muguwar yunwa take ji, Momy ta hango zaune a dining ita da Dady nufar wajen tayi ta zaune bayan tayi sallama ta gaida iyayen nata. 



Fuska babu yabo babu fallasa Dady ya amsa mata, itako Momy fuska a sake ta amsa mata, abincin suke ci babu mai yiwa wani magana, sai da ya kammala ya mik'e, ya kalli Fateeha yace " idan kin gama ina son maga dake, ya wuce bai jira amsata ba. 



Kallon Momy tayi tace " lafiya Mom, naga Dady ya canja duk ya zama wani iri?  " hmmm nima ban sani ba idan kinje kyaji, sama-sama ta gama cin abincin, d'akinta ta nufa kasancewar an kira sallar magrib, sai da kammal komai sannan ta nufi saman Dadyn, da sallama a bakin ta ta shiga d'akin, kansa nakan jarida bai d'ago ya kalle ta ba yace " kira min Momyn ki,  " to ta tace, ta mik'e ta tafi kiran Momyn tare suka shigo, kusa da Momy Fateeha ta zauna. 



Kallonta yayi yace " waye wannan wanda naganku d'azu tare? , murmushi tayi tace " sunansa Khamal,  "d'an ina ne,  kuma su waye iyayen sa, sannan meye alak'arku dashi?  babu wani tsoro ko fargaba a tare da ita tace " a unguwar rimi yake, sannan a school d'in yake, amma shi ya gama, service ma zashi, amma ban san su waye iayens ba, ido ya k'ura mata yace " nace meye alak'arku?  shiru tayi nad'an wani lokaci,  a hankali ta furta soyayya muke, " kina sanshi?  ba tare da wani b'ata lokaci ba tace " eh Dady.



" Momynki bata fad'a miki na dad'e dayi miki miji ba?  " what!  ta fad'a a razane, cikin tashin hankali tace " miji Dady? " Eh na dad'e da bawa Ja'afar ke,  "wanne Ja'afar d'in ta fad'a ciki razana,  " Ja'afar dai wanda kika sani, jiya ma Abbansa yazo muka saka ranar auren ku nan da 2 weeks, wani mahaukacin kuka tasa tace " wallahi Dady bana san shi, Khamal nake so, Khamal ne rayuwa ta idan kuka raba ni Khamal wallahi Dady mutuwa zanyi, shine rayuwa , shi kad'ai nake so, wallahi da in auri Ja'afar gwara na mutu ba aure, Khamal ne........ wata mahaukaciyar tsawa ya daka mata yace " ke kin isa ince ga abinda zakiyi kice a'a, wallahi ko kin k'i ko kin so Ja'afar ne mijinki, sai dai ki mutu, cikin kuka tace " to wallahi Dady kuna gaf da sarani, dan wallahi sai dai ya auri gawata, wasu mahaukatan marika ya zuba mata, wallahi sai dai ki mutu, kuka ta k'ara fashewa dashi tayi waje da gudu, sai da Momy ta tabbatar Fateeha ta tafi sannan ta mik'e ta kalli Dady tace. 



"Zan iya jurar komai amma banda bazan iya jure tauyewa Fateeha hakkin ta, duk wani hali naka na jure shi shekara da shekaru, amma akan wannan wallahi duk inda za'aje sai dai aje, shi akan farin cikin d'an yake komai amma kai ka zab'i musmugunawa rayuwar tilon 'yarka akan farin cikin d'an wani, tsawa ya dakawa Momy ya kalle ta ido cikin ido idonja sun canja zuwa ha, ya nuna mata hannu yace " wallahi kome zakuyi sai dai kuyi, amma nagama yanke hukunci, yayi shigewarsa d'aki. 



Tana komawa d'aki ta shige ta rufe k'ofa, ta fad'a gado ta saki sabin kuka mai cin rai,Abban Ja'afar kuwa yana komawa gida, ya sanar da Ja'afar da Umman sa, ihu Ja'afar ya saka ya daka uban tsalle ya rungume Abban yana yi masa godiya, yayi d'aki da gudu ya fad'a kan bed, yana murna da farin ciki, ya rungume filo yata sak'e-sak'e yana sakin murmushi. 



Khamal na komawa gida ya iske mummunan tashin hankali, dan Hamza ne yake ta suma had'i da aman jini guda, yana sandarewa kamar zai mutu, cikin Firgici ya k'arasa inda Hajiya ta rungume Hamza tana ta faman kuka, yana ganin Khamal ya saki kuka ya kalle shi yace " Yaya tace bata so na, wai tana da wanda take so kuka shi zata aura, wai shine rayuwarta, wallahi Yaya idan ban same ta ba mutuwa zanyi, rayuwata tana cikin had'ari Yaya, ita ce rayuwata, itace farin ciki na, ya k'arasa maganar yana mik'awa Khamal hannu yayin da bakinsa keta bulbulal da jini guda guda. 



Kuka sosai Khamal ya saka ya rasa meke yi mai dad'i a rayuwarsa, baiyi magana ba ya sangumi Hamza yayi asibiti dashi a hanya ma sosai Hamza ke kuka yana sambatu, shima Khamal kukan yake har ya k'arasa dashi hospital, da saurki aka karb'e shi aka shigar dashi emergency, a k'ofar emergency room d'in Khamal ya tsaya sai zarya yake yana zubar hawaye, sai da akayi 1hr sannan Dr ya fito. 



Kallon Khamal yayi yace " muje office, a hanzarce yabi yabansa, bayan sun shiga ya nunawa Khamal wajen zama yace " bismillah, zama yayi jiki ba kwari, kallon sa Dr yayi yace " gaskiya rayuwar Hamza tana cikin matsala dan zuciyarsa tayi mugun tab'owa, yana cikin matsanciyar damuwa, ya kamata ku kula dashi sosai, amma zai kwana biyu anan idan komai ya dai-daita zamu sallame shi, ga wad'annan magungunan ka siya, bayan ya siyo maganin ne ya dawo d'akin da aka kwantar da Hamza, ya iske shi yana bacci da alama allurar bacci sukayi masa. 



Kiran Fateeha yayi ya shaida mata halin da ciki, muryarta yaji kamar tana kuka, a hankali yace " my heart lafiya?  " daurewa tayi ta k'ak'aro murmushin karfin hali kamar yana kallonta tace " lafiya lau my life, d'an hira sukayi tace masa zatayi sallah, bayan ya kashe wayar ne tabi wayar da kallo ta saki sabon kuka. 



Bayan kwana biyu

Sosai gidan Alhaji Nasir ya shiga mummunan tashin hankali, dan kwata-kwata Momy ta fita harkarsa bata sakar mishi fuska, haka ma a b'angaren Fateeha kullum tana d'aki bata fitowa kullum tana d'aki tana aikin kuka, tun Alhaji Nasir baya damuwa har abin ya fara damunsa ganin gidan sa na shirin rugujewa, dan haka ya kira Fateeha da Momy yace su sameshi a samansa. 



Sa sallama suka shiga, guri d'aya suka zauna, kallon d'aya yayi musu ya gauda kai ganin duk sun fita hayyacin su musamman Fateeha tayi muguwar rama, bayan sun zauna yayi gyaran murya ya kalle ta yace " duk akan Khamal ne wannan abun yake faruwa? shiru sukayi babu wanda ya bashi amsa, ya kalli Fateeha yace " kice masa gobe yazo ina san magana dashi,  "to kawai tace, ya kalle ta yace " tashi kije, tare suka mik'e har Momy ita tana shirin fita, da sauri yace " Zainab banda ke, cak ta tsaya, sai da Fateeha ta fita sannan ya taso da kansa ya rungume ta, ta baya ya shiga aikin lallashi. 



Khamal kuwa bayan kwana biyun da Dr yace za'a sallame su aka sallame su, Alhamdulillah za'a ce don jiki yayi sauk'i saboda sosai Khamal yake kwantar mishi da hankali, yana k'ara masa k'arfin gwiwa akan in sha Allah zai taimaka masa dan ganin ya sami abin k'aunar sa, bayan sun dawo da Magrib Fateeha ta kira shi take shaida masa kiran da Dady yake masa. 



Sosai sukayi waya cike da so da k'aunar junansu yayin da kowannen su yake ji idan duniya zata tashi bazai iya rabuwa da d'ayan ba, duk irin son da sukeyiwa junan su, Hamza ya sani dan duk abinda ya faru a tsakanin su yana sanar dashi, wani lokacin ma a gaban sa suke waya har yasa hand free, dan  haka Hamza yasan mugun son da Khamal ke yiwa Fateeha. 



Washe gari da misalin k'arfen 8:00pm na dare Khamal ya shirya cikin wani yadi mai bala'in kyau ya nufi gidan su Fateeha, ita ce tayi mishi iso wajen Dady, bayan sun gama gaisawa ne, ya kalli Fateeha yace " bamu waje, ba musu ta mik'e ta fita, kallon sa Dady yace " waye kai?  cikin ladabi Khamal yace " sunana Khamal Ahmad, muna zaune ne a unguwar rimi, mu biyu iyayen mu suka haifa,  cikin kallon wulak'anci Dady ya kalle shi yace " su waye iyayen na ka?  Murmushi Khamal yayi yace " Maraya ne ni tun muna yara iyayen mu suka rasu, a hannun kakar mu muka taso. 



"Ok, kana aiki ne, ko kuma karatu kake?   " eh to, nagama karatu service ma zan tafi, amma bana wani aiki ko sana'a,  a fusace Dady yace " idan na fahimce ka kana nufin kai zauna gari banza, baka da aikin yi ko sana'a amma a haka kake tunnin zan d'auki 'yata in baka,  kana zaman banza a gari, kana zauna a matsayin zauna gari banza, kai kan ka har yanzu ba'a yaye ka ba, kakarka ita keyi maka komai ciki kuwa harda acikin ci dazaka ci, da sururar daza ka saka, sai dai kabi wannan  kango yau, gobe kabi wannan majalisar, kaima ci da kai ake, cikin sanyin jiki Khamal yace " ba wannan ne abin dafi muhimmanci ba, abinda yafi mahimmanci wanne irin farin farin ciki zan bawa Fateeha a rayuwarta, wacce irin kulawa zan bata, amma in sha Allah zanyi k'orari na neman aiki, tsawa Dady ya daka masa ya balbale shi da bala'i ya zage yayi tayi masa masifa da yana gaya masa bak'ak'en  maganganu, masu k'ona zuciya, daga k'arshe yace masa " get out of house nonsense, fuska cike da hawaye Khamal ya fita zuciyarsa kamar zata tsaga k'irjinsa ya fito, idonsa yayi ja, bibbiyu yake gani dakyar yakai kansa gida, don ko takan Fateeha baibi ba.............. 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*



14



A falo yayi zaman dirshan yasa kuka kamar wani k'aramin yaro, sautin kukan sa Hajiya da Hamza suka ji suka fito, " subhanallahi Yaya lafiya meke faruwa?  jajayen idonsa ya d'ago ya zubawa Hajiya da Hamza ya kasa koda furta kalma d'aya, sosai hankalin Hamza yayi mugun tashi, Hajiya tayiwa Khamal tambayar duniya amma yak'i magana sai faman aikin kuka yake. 




Hakan ne yasa Hamza fashewa da matsanancin kuka, cikin kuka yace " Yaya duk duniya bamu da kowa daya wuce mu ukun nan, mu kad'ai  mu kad'ai muka mallaki junan mu, Yaya idan baka fad'a  mana damuwarka ba wazaka sanarwa, Yaya please ka sanar damu matsalarka tun kan mu shiga fiye da damuwarka. 



Kallon Hamza Khamal yayi, cikin kuka yace " Bro wai yau ni ake kira da cima zaune, k'aton banza, wanda har yanzu ba'a yaye shi ba, ya k'ara fashewa da wani kuka yace " wai bani da aikin yi sai yawon majalisa,.

 nine zauna gari banza, yadda yake kukan ne ya bawa Hajiya tausayi itama ta fashe da kuka ta rungume shi tana tambayarsa waya jefe shi da wad'annan bak'ak'en maganganun, cikin kuka ya sanar da Hajiya da Hamza duk abinda ya faru tsakaninsa da Dadyn Fateeha,  bai b'oye musu komai ba, cikin kuka Hamza ya rungume Hajiya da Khamal, yace " Yaya kayi hak'uri in sha Allah wata rana sai labari. 



" Nasani Bro, Khamal ya fad'a yana gogewa Hamza da Hajiya hawayensu, sosai su Hamza suka lallashi Khamal, sai da suka kwantar mishi da hankali sosai, har suka saka shi dariya,  cikin barkwanci Hamza ya mik'e yace " Yaya banci abince ba kai nake jira ka dawo ka bani a baki, nace Hajiya ta bani tace wai nayi girma, shine na bari ka dawo ka bani dan nasan Yaya na bazaice nayi girma ba ko?



Dariya Khamal yace " ah ina ni ina cewa Bro yayi girma ai da kaina ma zan d'anko na baka abakin, ya fad'a yana shirin mik'ewa, da sauri Hmaza ya mik'e yace " a'a Yaya ni zan d'auko kuma na baka a biki, Hajiya na kallonsu tana dariya, a baki Hamza ya rink'a bawa Khamal abincin har ya k'oshi, haka suke tun suna yara, duk wanda yayi fushi to ranar a baki za'a  bashi abinci, gidan ya taso cikin farin ciki da walwala. 




Fateeha kuwa da taji  ne yasata komawa part Dady, bata iske kowa ba a falon, dan haka da sauri ta koma d'akinta dan ta kira Khamal a waya, ta kira shi ya kai sau 30  amma bai d'aga ba, iyakar tashi hankalin Fateeha ta tashiga sosai, don tasan tabbas ba lafiya,ba hankalinta duk yak'i kwanciya, gabanta sai fad'uwa, yake .

Allah .

 Allah kawai take gari ya waye, dan ko bacci ta kasa. 



Washe gari kowa a falo ya iske Fateeha tana ta faman jiran fitowar Dady, dan ko kayan jikin ta bata canja ba, duk wanda ya ganta yasan bata cikin nutsuwarta, kwana tayi tana kiran Khamal amma yak'i picking, zama ma gagarar ta yayi ta mik'e tana ta kai kawo a falo, tana cikin hakan taji motsin saukkowar Dady, ido ta k'urawa step d'in, Dady yana d'ora idonsa akan Fateeha ya murtuke fuska wai dan kar tayi masa maganar Khamal. 



Sosai ya b'ata rai, a dining table ya zauna ko kallon inda take bayyi ba, ga mamakinsa ko zama bai k'ara yi ba, balle akai ga cin abinci, bata ko gaidashi ba cikin murya mai rauni yaji tace "  Dady ya kukayi da Khamal ne please? 



Face ya k'ara b'atawa yayi kamar baiji abinda tace ba, hankali kwance yake break fast d'insa, duk abinda ke faruwa Momy tana gani kuma tanaji, sai da ya kammala komai ya mik'e zai fita ta kuma cewa " Dady please I need to knew what is going on btwn you an him,  kallonta yayi face ba walwala yace " nayi mishi tambayoyi kamar yadda ya kowanne uba yake yi, amma ni ban gamsu dashi ba dan bashi da Qualities d'in da zan iya bashi auren 'yata, dan gaskiya banza iya bawa marar sana'a, zauna gari banza wanda shi kansa har yanzu d'aukar nauyinsa ake a gidan su auren 'ya ta ba, dan bazan sai da akuya ta dawo tana cimin danga ba. 



Hannu Fateeha ta d'ora a kai ta kurma uban ihu ta zube a wajen sumammiya, k'afa Dady yasa ya tsallake ta ya fice, a gigice Momy tayo kanta tana kuka, jijjiga ta tashiga yi amma shiru, da gudun maseefa  ta nufi fridge ta d'auko ruwan sanyi ta zuba mata, ajiyar zuciya mai k'arfi Fateeha ta sauke, a hankali ta bud'e idonta ta zuba su akan Momy dake faman kuka.



Dady na fita ya kira Abban Ja'afar ya sanar dashi duk abinda ya faru tun daga zuwan Khamal har zuwa yanzu da Fateeha ta suma, dariya Abba yayi yace " kaima kayi  wauta, daka sani ka kyale su, da mu kuma sai mu b'ullo masa ta inda bai tab'a tsammani ba, amma duk da haka ka kyale ni dashi zan b'atar dashi b'at, kar ka kuma yi musu maganar, " to kawai Dady yace had'i da kashe wayar. 



Tun bayan faruwa al'amarin nan Khamal bai k'ara d'agawa Fateeha waya ba, tayi kiran harta gaji text kuwa a rana sai tayi masa sau 20 a rana amma ba reply babu irin hak'urin da bata bashi ba amma shi,kwata kwata ko ajikinshi dan haka duk ta sukurkurce ta fita daga hayyacinta kwata-kwata ma ta daina fitowa daga bedroom d'inta ta daina shiga harkar kowa, kullum tana d'aki tana ta aikin kuka, ganin haka yasa Momy zuwa d'akin ta same ta, a kwance ta iske ta tana kuka, cikin sanyin jiki ta k'ara kusa da ita ta zauna, " Fateeha Momy ta kira sunanta,   "na'am ta amsa amma bata jiyo ba, hannu Momy tasa ta  jawo ta jikinta, ta rungume,ta aiko tana jin Momy ta saki wani rin kuka mai sauti da taba zuciya. 



A hankali Momy ta shiga shafa bayanta, tace " kiyi hak'uri Fateeha matuk'ar ina raye bazan tab'a bari a aura miki wanda baki so ba , in sha Allah Khamal ne mijinki, shi zaki aura koda kuwa zan rasa raina, rungume Momy Fateeha ta k'arayi cikin kuka tace " please Momy ki taimake ni, wallahi shi kad'ai nake so, idan na rasa shi mutu zanyi Momy, bana san Ja'afar, " karki damu kinji Fateeha. 



Da dare Dady da kansa yazo ya sanar da Momy ta kira masa Fateeha ga Ja'afar nan yazo yana san ganinta, ko kallon inda yake batayi ta balle ta bashi amsa, yakai 10mnts a tsaye a kanta yana yi mata magana amma ko ta nuna tasan ma yana wajen batayi ba, d'akin Fateeha ya nufa da kansa, kuka ya iske ta tanayi, bai kalle ta back yace " ki je falon k'asa Ja'afar na jiranki, kuma na baki 5 mnt ki fito,  " wallahi babu inda Fateeha zata fita, yaji sautin muryar Momy na magana a bayan sa, a fusace ya juyo, amma yana kallonta yayi shiru dan tunda yake  da ita bai tab'a tsananin fushi a tare da ita irin yau ba,

 ido cikin ido Momy take kallansa tace " Nasiru tunda mukayi aure ban tab'ayi maka musu kona bijerewa umarninka ba, amma tabbas akan maganar Fateeha ina gaf da rabuwa dakai, dan wallahi matuk'ar kace zaka aura mata wanda bata so zama na dakai yazo k'arshe. 



Kallon ta kawai yake da mamaki dan a iya saninsa ko had'a ido dashi Zainab bata iyawa ba, balle harta gaya masa bak'ar magana, taci gaba da cewa " shi akan farin cikin d'ansa da kuma kwanciyar hankalin iyalinsa yake komai, amma kai ka rufe ido, ta wuce ta kama hannun Fateeha suka fita daga d'akin suka barshi. 



Da gudu Hamza ya biyo Khamal, sosai Khamal da Hamza ke guje-guje acikin gidan tun daga falo har d'aki da tsakar gida, Hajiya na kallonsu tana dariya, dan ta riga ta saba da halinsu tun suna yara haka suke kuma har yanzu basu daina, Ba wani lokacin sai Khamal yayi nisa da waya da Fateeha Hamza ya zagayo ta bayansa ya warce wayar ya zuba da gudu haka zasuyita zagaye gidan da falon, hannun Hamza Khamal ya kama suka fita waje suna dariya, haka dai suke rayuwar su cikin farin ciki, da kwanciyar hankali. 



Babu yadda Fateeha batayi dan su had'o da Khamal ba amma yak'i, ko school d'in ma ya daina shiga tunda dama ya gama dan ita kawai yake shiga, da wuri Fateeha ta shirya tayiwa Momy sallama, ta tafi school, direct department d'insu ta wuce,.

 tasha wuya matuk'a kafin ta samu wanda ya san gidan, ta lallab'eshi akan ya raka ta gidan, har k'ofar gidan ya kaita sannan ya juya, da sallama a bakinta ta shiga, gidan babu kowa sai Hajiya, har k'asa ta durk'usa ta gaida Hajiya, da fara'a a fuskar Hajiya ta amsa dukda bata santa ba,   Bayan Hajiya ta kaita falo, ta kawo mata ruwa, a hankali Fateeha ta kalli Hajiya tace " Mama kece Maman Khamal dan Fateeha bata tab'a sanin Khamal maraya bane, murmushi Hajiya tayi sannan tace " yarinya ban gane ki ba, sunkuyar da kai Fateeha tayi tace " Fateeha ce, sosai Hajiya tayi mamaki tace " Fateehar Khamal?  Murmushi Fateeha tayi ta k'ara sunkuyar da kanta k'asa tana wasa da 'yan yatsunta, sosai Fateeha taji dad'i a ranta yadda Hajiyar Khamal ta santa, ta k'ara tabbatarwa kanta Khamal yana santa, tunda gashi har a gidan su an santa. 



Mamaki ne ya kama Hajiya ganin kyan Fateeha, kyakykyawa ce ajin farko kamar aljana, gata da kunya ga ladabi da hankali, sosai Hajiya taji ta kamu da k'aunar Fateeha, lokaci d'aya taji tana san had'a zuri'a da yarinyar, murmushi Hajiya tayi tace " masha Allah sannunki da zuwa amaryata, amma yasan da zuwanki ne? 



A hankali Fateeha ta d'ago idonta tace " a'a, na rasa mai nayi mishi idan na kira shi baya d'agawa, dan Allah Mama idan ya sanar dake wani abu daya faru ki sanar dani please, Hajiya bata b'oye mata komai ba, ta sanar da Fateeha duk abinda Dady yayiwa Khamal, sosai Fateeha ta razana, tace " Dady ne yayiwa Khamal haka?  Hajiya ta k'ara da cewa " Khamal maraya ne, bashi da uwa ko uba, su biyu iyayensu suka haifa, ni Kakar su ce ta wajen uba, ni na haifiyar Abban su, daga shi har k'aninsa babu wanda yasan dad'in iyaye, shi Khamal yana da 3yrs iyayen sa suka rasu, shi kuma Hamza yana da 1yrs, basu san kowa nasu ba sani. 




Tausayi Khamal da Hamza suka ya kama Fateeha, kuka tasa sosai, kamar ranta zai fita take kuka tace " Hajiya ban tab'a sanin Khamal maraya bane, bai tab'a sanar dani ba,dariya Khamal da Hamza suka jiyo, a tare suka shigo falon sai dariya suke, Hamza na ganin Fateeha yace " Alhamdulillah, ya nufe ta gadan-gadan dan Fateeha ita ce wacce yake haukan so, Fateeha ce wacce Hamza yake so akanta ne ya kamu da ciwon zuciya, yana ganinta yayi tunanin ko Fateeha tazo amsar soyayyarsa ne, ya d'auka ko tazo amincewa dashi ne, dan haka da sauri ya nufe ta yana murmushi, itama Fateeha ta mik'e ta nufe su, shi Hamza a tunaninsa ko wajen sa ta nufo, itako Fateeha bata ma ta lura da wani Hamza ba, hawaye na zuba a idonta tana kuma murmushi ta kalli Khamal tace " why why, mai yasa ka barni wannan hukuncin yayi min tsauri I love you, Hamza na hawayen farin ciki ya bud'i baki yace " I lov....... kafin ya k'arasa yaji Khamal yace " don't ever say u love me Fateeha, I hate you I don't want you in my life, just go, please live from my side, sandarewa Hamza yayi a wajen ya kasa kwakwaran motsi, cikin matsancin kuka tace " wallahi Khamal ina sanka, kai ne rayuwata, bazan iya rayuwa babu kai ba, wallahi idan ka barni mutuwa zanyi.




" innalillahi wa'inna ilaihirraji'un kawai Hamza ke maimaitawa, wani iri juwa yake gani take idonsa suka fara ganin bibbiyu kuma dishi-dishi, numfashinsa ya d'auke,cak  k'irjinsa ya fara bugawa da k'arfi, jiri ya fara d'ibansa, a hankali idonsa yake rufewa har ya dai na gani, d'if numfashinsa ya d'auke............. 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY, HYPOCRITES, BETRAYALS)_



          ~NA~




*HAUWA A USMAN*

        _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*




Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh 


Gmail: jiddarh012@gmail.com 


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO  UNDER AGES , SU KARANTA BA```





~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDU*



15



Da kyar da taimakon Allah Hamza ya samu ya fizgo numfashinsa, a hankali a hankali yake bud'e idonsa harya samu yayi controlling kansa, dan baya son koda wasa Khamal ya fuskanci akwai wani abu tsakanin sa da Fateeha, ya daure ya doje yayi kamar ba wani abu, amma acan k'ark'ashin zuciyar sa ji yake kamar ya mutu da sauri k'irjinsa ke bugawa, mak'ogwaron sa ya bushe bakinsa ya rinka yi masa d'aci. 




Itako Fateeha bama tasan Allah yayi ruwansa ba, gaba d'aya hankalinta yana kan Khamal, kwata-kwata bata cikin nutsuwar ta, sosai ta matsa daf dashi ta yadda kowannen su yana iya jiyo numfashin juna cikin sanyin murya tace " please Khamal karka barni, kai kanka kasan ina sanka, karka d'ora min laifin daba nawa ba, ya d'an matsa baya kad'an yana aika mata wani irin kallo, yace " kinga please ki tafi gida, kai ta shiga girgiza masa cikin kuka tace " a'a Khamal please karka barni, bazan iya jure rashin ka ba, wallahi idan ka barni mutuwa zanyi, ni kaina bansan ina yi maka wannan mugun son ba sai yanzu, Khamal kaine ruhi ne, idan ka barni tamkar ka tafi da rahi nane kabar gangar jiki na. 




" Tunda nake ban tab'a yiwa iyaye na musu ko gardama na sai akanka duk abinda suka umarce bana yi musu gardama hakan ne ma yasa Dady ya yanke ranar aure na ba tare daya shawarce ni ba, cikin muguwar razana Khamal ya d'ago kai ka kalle ta, aiko karaf suka had'a ido, alama tayi masa da idonta na eh, taci gaba da cewa amma a kanka na kunya Dady na tubure nace a'a, akan ka nak'i yi masa biyayya, na bijire masa,  yanzu haka Dady ko magana baya man, a kanka farin ciki da kwanciyar hanklin da iyaye na suka gina shekara da shekaru ke neman gujewa dan yanzu haka Momy da Dady neman rabuwa suke. 



" Ashe duk tarin maganganun dakake fad'a min ba gaskiya, kasha fad'a min nice rauwarka, nice farin cikin ka, nice duniyarka, kace duk runtsi duk bazaka tab'a rabuwa da ni ba,  Idan kasan baka sona mai yasa kace kana so, idan kasan bazaka iya rayuwa dani ba mai yasa ka koyamin yadda bazan iya rayuwa ba kai ba, idan kasan bazaka d'orewa so na ba mai yasa zaka koyar dani yadda zan soka, mai yasa Khamal mai yasa ta durk'usa a k'asa ta fashe da kula mai cin rai.



A matsayi na na mace mai kunya, daraja, k'ima, da Allah yayi min, na yarda jan aji na, na tako har gidan ku, amma duk da haka bazaka hak'ura ba, kai wanne irin mutum ne marar adalci wanda kansa kawai ya sani, baka damu da damuwar wani ba, taka damuwar kawai ka sani, wacce irin zuciya kake da ita mai kafiya marar yafiya. 



Jikin Khamal yayi mugun yin sanyi, zuciyar sa ta harba da k'arfi, yayin da yake jin santa na k'ara ratsa ko'ina na jikinsa yana bin kowacce jijiya ta jikinsa yana bin jininsa, ya runtse idanunwa da gam, k'aunarta na fizgarsa zuwa gare ta. 



Hamza ko zama yayi kamar ba mutum ya, ya sandare a waje d'aya, babu abinda zuciyar keyi sai bugawa, k'irjinsa nayi masa zafi, ji yake kamar ya mutu, dakyar yake iya controlling kansa, dan ji yake kamar zuciyar sa zata tsage, a gaban idon sa macen dayafi fiye da kowacce mace a duniya ke kukan son Yayar sa uwa d'aya uba d'aya, wanda duk duniya bashi da kamar sa, a hankali ya share siririn hawayen daya zubo masa. 



Hajiya dake tsaye tana kallonsu, tausayin su ya cika mata zuciya, cikin sanyin jiki ta tako har inda Fateeha ke durkushe tana kuka, a hankali ta d'ago ta, takai ta kujera ta zauna ta shiga lallashinta had'i da bata hak'uri, a hankali Khamal ya tako ya durk'usa a gaban kujerar da Fateeha ke zaune, Hajiya ta shiga yi musu fad'a daga k'arshe ta zarce dayi musu nasiha, sosai nasihar Hajiya tayi tasiri a jikinsu, a hankali ya rik'o hannunwanta ya k'ura mata ido ya langwab'ar da kai yace " am sorry my life, murmushi tayi ta kama kumatunsa tace " bakai ne yace zaka iya rabuwa dani ba, " dariya yayi yace " wallahi pretending ne, ba gaskiya bane, dariya Hajiya tayi ta mik'e tace " ja'irai. 



Mik'ewa Khamal yayi ya rik'o hannun Hamza ya kawo shi gaban Fateeha yace " my cweet ga brother na, mama da Baban mu d'aya, mu biyu iyayen mu suka haifa, Hajiya kuma grandpa d'inmu ce, ita ta rik'e mu tun bayan rasuwar iyayen mu, bamu san kowa na mu sai ita, ya kalli Hamza yace " Bro ga my heart, sai lokacin Fateeha ta kula da Hamza aiko da k'arfi k'irjinta ya buga, cikin seconds ta shiga tension, da sauri Hamza yayi mata signs ya girgiza mata kai, alamar a'a, da sauri yace " yau dai Allah yayi naga amaryar mu, ya kalli Khamal yace " kai Yaya ka iya zab'e she is very beautiful, murmushi tayi tace " nagode irin wannan kod'awar haka. 




A dining Hajiya ta shirya musu abinci, suka ci, cikin raha da wasa da dariya kamar babu abinda ya faru, komai ya wuce an zama normal kamar babu abinda ya faru, da Fateeha zata tafi Hajiya ta had'a mata kayayyaki dakyar ta karb'a had'i dayi mata godiya, Khamal ya raka ta. 



Washe gari  har gida Hamza yaje wajen Fateeha bayan ta fito  sun gaisa yace " please Fateeha ki manta da batun soyayyar danazo miki da ita, a baya, saboda matuk'ar Khamal yasan kece wacce nake so ko sama da k'asa zata had'e Khamal baizai tab'a auren ki ba, nasan kece rayuwar Khamal shine tako rayuwar, shi kad'ai kike so, ke kad'ai yake so, nasan bazaku tab'a kasancewa cikin farin ciki da walwala ba matuk'ar bakwa tare, ina son Yaya na akan shi zan iya komai, murmushi tayi tace " bakomai Hamza, gabansa ne ya fad'i dan yau ne rana ta farko da Fateeha ta fad'i sunansa, ji yayi kamar tafi kowa iya furta sunansa, murmushin yak'e yayi yace " not Hamza bro, ok, murmushi tayi tace " ok. 



Kwata-kwata Khamal bashi da kwanciyar hankali burin shi kawai ya samu aiki, kullum acikin neman aiki yake dan ya sawa ranshi bazai tab'a k'ara taka gidan su Fateeha da niyyar neman auren ta ba har sai yana da abinyi, saboda yace koda zasu kai 10yrs a haka shida ita bazai tab'a auren ta sai yana da madagara. 



Babu yadda Fateeha tabayi ba dan ganin ta shawo kan Dady amma ina ya riga yayi nisa, abun yaci tura, sakamakon zuga dayake samu daga wajen Abban Ja'afar domin ba k'aramin ingiza shi yake yi ba, kullum cikin zuga shi yake aka kar ya sake ya bawa Khamal auren tilon 'yarsa ga mutumin da bashi da gobe, dan haka kullum abin k'ara kwab'ewa yake.



Dady da Abban Ja'afar ne zaune a falo suna tattaunawa yayinda da Abba sai k'ara zuga Dady yake, ya kalle shi yace " ni dai ina k'ara baka shawara karka sake ka d'auki tilon 'yarka ka bawa mutumin da yake zaman banza jobless, bawai dan Ja'afar d'ana bane, Fateeha bata dace da kowa ba sai Ja'afar shine kad'ai zai jiyar da ita dad'in dake cikin aure, shine zai bata farin ciki da kwanciyar hankali, saboda yafi kowa sanin darajarta kuma duk tsiya shi d'an uwanta ne, kaga kuwa ai ya bare, koba komai wannan had'in zai k'ara dank'on zumuncin mu, kasan wani abu?  Abba ya tambayi Dady, kasa magana Dady yayi illa girgiza masa kanshi dayayi, murmushi Abba yayi yace " matuk'ar Khamal bai rabu da Fateeha ba sai na b'atar dashi, kai idan ta kama ma na kashe zan iya kashe wallahi, a hankali zugar Abba ta rink'a tasiri a zuciyar Dady har yaji ya tsani Khamal fiye da komai da kowa. 



Bayan tafiyar Dady ne Abba ya shiga gida, Umman Ja'afar dake zaune tana jiyo hirar su hankalinta yayi mugun tashi, ta shiga mummunar damuwa, gabanta sai fad'uwa yake dan taji abinda Abba yace, a haka Abban ya shigo ya same ta, mik'ewa tayi cikin sanyin jiki, ta shiga yi nasiha ,  " haba Abban Ja'afar, saboda tsabar san kai, wato naka d'an shine kad'ai d'a shi ba d'a bane, wannan wane irin zalunci ne, da rashin tausayi yarinyar nan tace batasan shi, ga wanda take so, shima fa d'a ne kamar naka, kuma shima iyayen sa suna sanshi kamar yanda kake son naka may be ma sunfi k son d'an su, yanzu Alhaji ashe zaka iyaye kisa, wata irin mahauciyar tsawa ya daka mata cikin fushi sai huci yake yace "bana son jin komai daga wannan banza bakin naki, shashasha kawai, banza lusarar mace,  ke kin isa ki zaunar dani kina min wa'azi, ke kin isa ki fad'a min abinda ya kamata nayi, ok wato yadda baki sanshi baki damu da damuwar sa ba, nima so kike nayi watse dashi, wallahi badan akan ido kika haife shi da saina ce dan ba d'anki bane,dan haka na riga na gama yanke hukunci kawar da Khamal kowa ya huta " Alhji dan ina fad'a maka gaskiya kake jifana da wad'an nan maganganun, kadai tuna da mutuwa, da ranar tsayuwa, hannu ya d'aga mata kawai saboda ya kasa magana sai hhuci yake tsabar bak'in ciki ya wuce. 



Sannu a hankali rayuwa ke tafiya sabuwa suka dinka faruwa suna wucewa, cikin haka ne Khamal ya buga ball d'in k'asa, cikin sa'a da taimakon Ubangiji yaci ball d'in cikin k'ank'an lokaci Khamal ya farayin suna a Nigeria, cikin haka gwamnati ta zab'e a wanda zai jagoranci Nigeria, a worlds cup wanda a yi Saudia a garin Riyadh, aiko murna da farin ciki ba'a magana suman wajen Hajiya da Hamza. 



Khamal da Fateeha kuwa sunfi kowa farin ciki dan gani suke nesa tazo kusa, soyayyar su kullum k'ara gaba ji suke kamar su had'eye juna, kullum k'ara shak'uwa suke sunan su, Khamal da Fateeha na tsaye a harabar gida su, sai zuba soyayya suke suna sakarwa juna k'ayataccen murmushi, da tattausan kallo, cike da k'aunar juna, duk wanda ya gansu a haka yasan ko ba'a tamaya ba akwai tsaftacciyar soyayya, Abba da Dady suka fito, cikin zafin rai Dady ya nufe su, da sauri Abba rik'o shi, yace " mai yasa ka cika gagagwa ne, saura k'iris mu kai ga gaci, kai ka b'ata mana plan, ai na riga na gama shirya masa *GADAR ZARE*



Fateeha da Khamal zaune a Shagalin ku restaurant, Oder suka bayan ta abinci da drinks, murmushi d'auke a fuskar kowannensu, Khamal ya kafe ta da ido, iska ta hura masa tace " yadai wannan kallo haka? 


Dariya yayi yace " ba dole ba kin san bana gajiya da kallonki, ko a cikin b'akin ciki nake idan na kallonki sai naji na zama freshman, murmushi kawai tayi, suna cin abincin suna hirar soyayya cike da tsantsar so, kowannen su ji yake idan duniya zata tashi bazasu iya rabuwa da junan su, shauk'in k'auna ke fizgar kowannen su, duk wanda ya kalle su yasan ba k'arya akwai true love, sai lumshe ido suke, Ja'afar dake zaune a gefe yana shan coffee, ya sauke idonsa a kansu. 



Wani irin mugun kishi ne ya taso masa, zuciyar sa ta shiga bugawa da k'arfi, gabansa yayi muguwar fad'uwa, take yaji k'irjinsa na neman daina aiki, lokaci d'aya ya rud'e ya figa daga hayyacin sa, ya rasa abinda me masa dad'i a duniya, ya rink'a jin zuciyar sa kamar zata kama da wuta, idon shi ya rufe da sauri ya sake bud'ewa, ya sauke su a kansu, bai san sanda ya nufe su ba, yakai wajen 5mtn tsaye a kansu amma basu sani ba kasancewar sun da tafiya wata duniya, cikin zafin rai ya buga table din da suke zaune, a firgice suka mik'e suna kallonsa, wani wawan tsaki taja, ta watsa mishi kallan banza, ta kalli Khamal tace " please have a set my life, don't worry about him,  a hasale Ja'afar yace " dama baki daina bin wannan d'an iskan yaron ba, zauna gari banza jobless wanda shi kanshi bai iya ci da kanshi ba balle ke, murmushi Khamal yayi baice komai ba, cikin zafin rai Fateeha tace" wannan shine zab'in rai na, masoyayi na, burin zuciya ta, kai da kake da aikin yi bana sanka bazan kuma tab'a auren ka ta, wai kai wanne irin maye ne jarababbe, nace ban san ka, ko dole ne, ana soyayya dole ne? 



Zuciyar Ja'afar ta k'ara yin zafi yaji kamar zai mutu,  a harzuk'e  yace " dolenki ki aure ni Fateeha matuk'ar kina raye ina raye baki da wani miji daya wuce ni, ya kalli Khamal wanda shiru kawai yayi zuciyar sa sai tafasa take, yace " kai kuma  katon banza, matsiyaci zaman uwar me kakewa mutane anan, banza sakarai marar zuciya, uban yarinya yace bazai baka 'yarsa ba, amma dayeke kai maye ne ka nace, " dalla Malam rufewa mutane wannan k'azamin bakin naka, kai har zakayi maganar rashin zuciya, maye kawai wanda baison ciwon kansa ba, zuciyar Khamal ta k'ara hasala ganin yadda Fateeha ke ci masa mutunci akan Khamal, kuma yak'i tanka masa, ya kai hannu zai ci kwalar Khamal, cikin zafin nama Fateeha wacce bak'in ciki yayi mata katutu ta zabga masa zafafan mari,gaba d'aya hankalin jama'ar dake zaune yayo kansu,  idonta yayi ja ta nuna masa hannu tace " wallahi koda maza sun k'are babu abinda zanyi dakai, ta nuna masa hanyar fita tace " get out from here, kad'an ya rage numfashin Ja'afar ya fizge tsabar firgicin daya shiga, lokaci ya d'auka yana kallanta da mamakinta, yace " ni kika mara akan wannan jakin matsiyancin, a tsawace tace " get out, da k'arfi babu wanda baiji ta ba, kai ya girgiza ya kalli Khamal yace " zaga ni, murmushi Khamal yayi yace " aini d'an gata ne, dan ina damai shigar min, kaga kuwa idan kana mayyi maka kai baka yi, tsaki Fateeha taja, ta rik'o hannun Khamal, sai da ta taka k'afar Ja'afar sunnan suka fice, suka bashi zuciyar sa kamar zata tarwatse.



Bayan kwana biyu zuciyar Ja'afar ta kasa akan abinda ya faru tsakanin shi da Fateeha, duk yadda yaso ya yakice ta daga zuciyar sa amma ya kasa,  gashi idan ya kira ta a waya bata picking, babu abinda yake san gani kamar kyakykyawar fuskarta,  ya rasa yadda zanyi, dan haka ya shirya a falo ya zauna kasancewar falon ba kowa, ya aika mai aikinsu ta kira amma fir tak'i zuwa, yayi aiken duniya tak'i zuwa, mik'ewa yayi cikin sanyin jiki zai tafi, Dady ne ya shigo falon ganin Ja'afar yasa shi sakin fara'a, da sauri Ja'afar ya nufe shi, ya gaida shi, ya kalle shi yace " yau she kazo, ko har kun gama da Fateehar ne? 



Murmushi Ja'afar yayi yace " yanzu nazo ban iske kowa bane shiyasa zan tafi, Dady yace " zauna bari na shiga ciki na turo maka ita, dad'i Ja'afar yaji dan ko bakomai ya ganta koda zaginsa zatayi, murmushi yayi had'e dayi masa godiya, a d'aki ya same ta yace " kije falo Ja'afar yana jiranki kuma minti 2 na baki, idan ba haka ni da ke ne, ya juya, direct kitchen ta nusa, sob'on (zob'o) da Momy ta had'a ta d'auko, ta nufi inda yake zaune, sanye yake cikin farin boyel da gani sabo ne, tana zuwa bata yi wata-wata ba ta juye masa zob'on a jiki, da sauri ya mik'e yana kallonta  ta kalle shi tace " wai kai wanne irin maye ne marar zuciya, ko dai kare ya d'auke maka ne? 



Shiru yayi kawai yana kallonta, karka k'ara zuwa gidan mu idan kuma ka sake ka k'ara dawowa wallahi sai nayi maka abinda yafi haka dan harka mutu bazaka manta ba, murmushi yayi yace " ko k'in k'i ko kin so baki da wani miji daya wuce ni, kallon sa tayi shek'ek'e tace " wallahi matuk'ar Khamal yana raye bazan tab'a auren ka ba, a hasale yace " lalle kuwa Khamal zai mutu koda bai shiryawa mutuwar ba, lokacin barin sa duniya yayi, ke da kanki kikace idan baya raye zaki aure ne kinga kuwa dole ya mutu, ke da kanki kin jawo masa mutuwarsa kusa, bakin ki ya jawowa masoyinki mutuwarsa a kwana kusa daga yau daga wannan lokacin ki fara k'irga kwanakinsa na mutuwa, kin jawo masa bala'i sai saka shi kukan mutuwa, sai yayi tsere da mutuwar sa, sai na k'ulla masa *GADAR ZARE*, sai na ya tsani ratuwarsa, sai tsani duniya da abinda ke cikinta, wallahi hatta ke sai ya tsane ki Fateeha, kwalar rigar sa taci ta zaro idanuwa waje tace " wallahi k'arya kake Ja'afar babu abinda zai same shi sai alkhairi, Allah yana tare da, kuma ka sani komai za'a Khamal bazai tab'a tsana ta ba, kamar yadda nima ko rayuwa ta za'a cire min bazan tab'a rabuwa dashi ba. 



Dariya ya tuntsure da ita yace " akan wannan lusarin jakin kike wannan haukan, hannu ta d'aga zata kifa masa mari taji caraf an rik'e hannun ta baya, taji saukar wasu fitananun marika, kuncinta ta rik'e ta juya a firgice Dady ta gane tsaye a matuk'ar hasale sai huci yake, kamar mahaukaci zaki ya fara.......... 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation/




16



Ya fara k'ok'arin ball da ita, da sauri Momy ta rik'e shi, cikin b'acin rai tace " karka soma dukan min 'ya akan wani katon banza, kai a ganinka Abban Ja'afar zai iya marin d'ansa ne koda kai ya mara?  


shima a fusace yace " wallahi Zainab ki fita daga ido na inba haka ba, ranki zaiyi masifar b'aci, "wani kallo Momy tayi masa murya ta a  matuk'ar fusace tace " wallahi muddin ina da rai da lafiya a doron k'asa bazan tab'a bari Fateeha ta rayu cikin bak'in ciki ba, koda kuwa hakan na nufin rabuwar mu da kai,  tana karasa fad'ar haka ta kama hannun Fateeha fuuuuuuuuuuuu suka yi ciki,  ranta a b'ace zuciyar ta tamkar zata tarwatse. 



Bayansu Dady yabi da wani kallo me cike da alajabi da mamaki a hankali kuma ya maida kallon sa ga Ja'afar dake tsaye yana kallonsu cike da takaici zuciyarsa na masa wani irin tsalle tamkar zata basa masa kirji, 

muryar Dady a raunane  yace " kayi hak'uri Ja'afar kasan yadda halin mata yake,  murmushin yak'e Ja'afar yayi domin shi kad'ai yasan yadda yake jin kansa

kana yace " ba komai Dady,  sallama suka yi sannan yabar gidan koda yaje gidansu a matuk'ar haukace  ya shiga gidan kai tsaye part d'insa ya nufa ya sona cire kayan jikin sa ya bud'e washing machine ya zuba ya soma sintiri a d'akin yana had'a abubuwan da Fateeha take masa akan wani banza cima kwanace marar aikin yi jobless me zaman banza sosai ya dad'e yana zarya da saka da warwarar yadda zai salwantar da Khamal daga duniya  kafin daga baya wata idea tazo masa, dariya ya saki , had'i dayin murmurshin mugunta ya ware hannushi duka yana dariyar samun mafuta had'e da shigewa bathroom. 




Bayan kwana biyu tafiya takama Dady zuwa Abuja wanda a kalla zai yi kamar sati kafin ya dawo .




Yayin da a hankali kuma tafiyar Khamal Saudia ke k'ara matsowa wanda kwata kwata Fateeha batason tafiyar tashi dan wani lokacin har kuka take masa, ta rasa dalilin dayasa hanklinta yak'i kwanciya akan tafiyar Khamal bayan farin ciki ya kamata yayi, tun  daren jiya sukayi da Khamal zai zo gidan su, ganin mahaifin ta baya gari, 

ta shigo dashi har parlour  bak'i, bayan Khamal ya shiga cikin wata rantsantsiyar shadda gizna, zama yayi a d'aya daga cikin kujerun dake falon, ya kafeta da ido, yayinda hannunta ke cikin nashi, maganar tafiyarsa yake son mata amman baya son abinda zai tada hankalin ta,  itama shi take kallo zuciyarta na wani irin bugawa idan akwai abinda tafi so da k'auna a duniya yana bayan Khamal tana yi masa son da ita kanta bata san yadda zata misalta shi ba, a hankali ya bud'e bakinsa  yace " Fateeha  next week In sha Allah zanbar k'asar nan dan angama komai na tafiyata saboda... tun kan  ya k'arasa magnarsa,  hawaye suka cicciko sun fara bin fuskarta,  zuciyarsa ta shiga bugawa da sauri da sauri ya rud'e, 

kasa magana yayi illa jikinsa daya rungumo ta tsam, ya shiga rarrashin ta yana shafa bayanta muryasa a matuk'ar sanyaye  yasoma magana " please Fateeha ki natsu ki kwantar da hankalinki wlh kece karfin tafiyar nan tawa ,kusan sbd ke zanyinta domin cigaban rayuwarmu kin dai ji abinda Dad d'inki yake fad'a akaina, ko bakya son cigabanmu ne? 

ya k'arasa maganarsa yana sake k'amk'ameta.. muryarta na rawa tace " nifa..nifa bawai tafiyarka ce banaso ba rashin ganinka daba zan dinga yi bane na wani lokaci shine damuwata amman kamin alkwari duk rintse duk wuya bazaka barni ba bazaka juya min baya ba Khamal ina mugun sonka,  rayuwata da komai nawa naka ne mallakinka ne Khamal. 




Sai daya sauke naunauyen ajiyar zuciya sannan yace " juya miki baya Fateeha tamkar barazana ce ga rayuwata ina miki son da bazan iya barinki b, a hankali ya soma yawo da hannushi asansar jikinta yana romancing din jikinta yana cigaba da magana cikin rawar murya dake fitowa dakyar daga can k'asan mak'ogwaro " Fateeha am not with out you, you are my everythings. 



Jin yadda yake magana dakyar a matuk'ar kasalance ne yasata d'ago kai ta kafe shi da ido, idonsa sun kad'a sunyi ja, har lokacin yana yawo da hannunsa a jikinta,  ya kashe mata idonsa d'aya, yakai bakinsa nata ya shiga sucking lips  d'inta  a tare suka lumshe ido,  ta soma k'ok'arin  zamewa daga jikinsa sbd ganin yadda yake kokarin rud'a mata jiki da salonsa sake rungumo ta tsam-tsam a jikinshi yayi please Fateeha,  ki barni yau kawai naji dumin jikinki, da kyar maganar ke fita, joystic d'insa ta mik'e samb'al ya shiga romancing d'inta,  ya zira hannushi cikin rigarta ya soma shafa Brest d'inta yana murzawa , da sauri Fateeha ta yunk'ura zata mik'e, cikin zafin nama ya maida ita, yaci gaba da abinda yake, " please please kawai yake cewa,  a hankali ya maida bakinsa cikin nata yana tsota, gaba d'ayansu sun gama fita daga haicinsu, gabansa ne yayi muguwar fad'uwa, idonsa ya bud'e take abinda ke faruwa ya fa'do masa, a hankali ya zame jikinsa daga nata, ya d'an matsa baya, sai da akayi 15 minutes babu wanda yayi magana, kunya duk ta ishe Fateeha sai kunne kai take, ta kasa d'ago kai ta kalle shi. 




Murmushi Khamal yayi ganin halin da Fateeha ke ciki, mik'ewa yayi yace " ni zan tafi, ba tare data d'ago kai ta kalle shi ba, tace" Allah ya tsare, " dariya yayi yace " ba rakiya, kasa cewa komai tayi, " ok bakin ya mutu ne, shiru bata bashi amsa ba, " bari nazo na bud'e miki shi, ya nufo ta, aiko da gudu ta mik'e tayi cikin gida, bayan ta yabi da kallo yana murmushi. 




Daren ranar gaba d'aya kasa runtsawa Fateeha  tayi duk inda ta juya Khamal take gani yayinda a k'asan ranta ta dinga jin wani irin feelings d'insa da tunanin abinda ya wakana a tsakanin su , juyi kawai take akan makeken gadonta tana tunanin Khamal. 



A b'angaren Khamal shima hkn ce ta kasance dashi dan kwata-kwata  bai runtsa ba tunanin Fateeha da surar jikinta kawai yake a hankali ya maida kanshi k'asa had'e da janyo pillow ya rungume tsam ajikinsa yana jin ina ma tana kusa dashi ina ma tafiyar nan da zai yi tare zasuyi  kuma a matsayin mata da miji, da shi kadai yasan irin dadin da zai jiyar daita.



A kwana tashi ba wuya a gurin Allah, gashi yau harta kama ranar tafiyar Khamal Saudia, Hajiya da Hamza sun rakoshi har Airport, Fateeha dake gefen sa kuwa sai faman aikin kuka take, Hajiya da Khamal tana faman lallashinta, sosai Fateeha ke kuka harda shashsheka, Khamal ko duk ya rud'e saboda kukan da Fateehar keyi, magana kawai yake yi da jama'a amma gaba d'aya hankalinsa baya kansu, dakyar Hajiya tasa Fateeha tayi shiru, ana kiran su Khamal Fateeha ta k'ara fashewa da kuka dakyar aka b'anb'are ta daga jikin Khamal, suka shiga jirgi, basu bar Airport d'insa sai da suka ga su Khamal sun d'aga. 



Sai wajen k'arfe 3:30 na k'asar Saudia su Khamal suka sauka a babban birnin Saudia Riyadh, jirginsu na sauka suka ga dubban jama'a masu taryansu, ba k'aramin dad'i Khamal yaji ba, take yaji hawaye na k'ok'arin zubo masa, jami'an tsaro sai gadin su suke direct hanyar fita suka nufa, duk suka bi layi a inda ake caje kaya kafin kasamu damar shiga k'asa, duk aka gama caje kayan kowa lafiya, amma me ana bod'e jakar Khamal akaci karo da *KOKEN* babu komai acikin jakar face kayan maye, mamaki ne ya cika mai duba kayan, dan ya tabbatar wa da idonsa gaskiyar abinda yake gani, ya mik'e da sauri cikin rawar jiki, da gudu balaraben ya zagayo ya zazzage kayan Khamal a k'asa, yana zazzage kayan yaga KOKEN fal, aiko da k'arfi yace " arrest him! 



Kafin Khamal yayi magana dubbun jami'an tsaro sun zagaye shi da bundigogi, cikin tsoro da firgici da mugun tashin hankali yace " wat!!! Koken kuma a kaya na, kafin ka k'ara maganar yaji wayar sa na ringing, cikin firgice ya d'auki wayar, wata mahauciyar dariya Khamal yaji an tinture da ita,  cikin rawar murya Khamal yace " waye kai?



" Gaggawar me kake yi hakan ne d'an uwana, ai dan nasar dakai na kira ka, nine *HAMZA D'AN UWANKA*  tab!!!!!  ai tashin hankalin da Khamal ya shiga yafi na koyaushe, cikin rawar murya yace " why Bro why, sai kuma ya fashe da mahaukacin kuka shima Hamza kukan yake yace " Yaya tun muna yara kake kwace duk abinda nake da burin mallaka, ka fini sa'a Yaya  duk wani abu da nake da burin zama ko mallakarsa sai naga kai kake samu Yaya, tun ina da k'arami nake da burin yin suna a duniya sai gashi tun kafin aje ko'ina Yaya kai kayi sunan, ni ko a unguwar mu babu wanda ya sanni, haka a b'angaren karatu ina so ace nake yin 1st position, sai gashi kai keyi, haka da muka zo University nan ma kayi min zarra, bani da wani burin dayafi na karanci Medicine, amma nan ma na fad'i kai ka samu, sai kuma uwa uba FATEEHA, wacce itace macen dana fi a duniya itace nake hauka akanta, a kanta na kamu da ciwon zuciya, itace komai nawa, farin ciki, jin dad'i kwanciyar hankali na duk suna tattare da ita, amma itama sai gashi a kanta kayi min fintin kau, bata ko san kallo na, kai take so bayan ita d'in rayuwa tace. 




Kasan meye next target d'ina?  shiru Khamal yayi bayyi magana " hmmmmm Hamza yace sannan yace " zan KASHE HAJIYA dan ita kad'ai ce matsalata a yanzu, bayan nan bani da wata sauran matsala, dan nasan hanyar da zanbi wajen mallakar FATEEHA. 



" nasan kai yanzu taka ta k'are, kasan meye hukuncinka? Khamal dai ba baka sai kunne, ya zama mutum mutumi kawai, murmushi Hamza yayi yace " hukuncin kisa ne a kanka,  dan ina da tabbacin bazaka tab'a barin Saudia da ranka, domin k'asa ce ta musulci da musulmai masu hulunci da Quran, da Hadith, wad'anda basu kai ka laifi ba bama an yanke musu hukuncin kisa bare kai, da aka kama da laifin safarar muyagun kwayoyi, kaga yanzu bani da sauran mak'iyi balle ciwon kai na gama da matsaloli na, dan Fateeha tasan ta yadda zan biyo mata, sai wata rana d'an uwana sai mun had'u a next world




Wata mahaukaciyar k'ara Khamal yasaka had'i buga wayar da bango ta tarwatse, ya tsugunta ya d'ora hannu aka yana kurma ihu yana kukan mutuwa kamar ransa zai fita......... 




MOMYN ZARA

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*





17





D'aya daga cikin 'yan sandan ne ya danna wata 'yar k'ararrawa, ba'afi 2 minutes ba saiga dan dazon motocin police sun zo wajen, kama Khamal sukayi suka danna shi cikin mota, sai da sukayi tafiya takai ta 8hrs sannan suka k'araso Shimesi prison, baban gidan yarin dake k'asar saudiyya kenan, nan aka kai Khamal wanda duk wanda ya aikata babban laifi can ake kaishi.



Sosai Khamal ke kukan mutuwa yana ihu kamar ransa zai fita, yace " haba bros bai kamata kayi min haka ba, bai kamata ka nemi hallaka ni  akan mace ba, kai d'an uwana ne na jini, kai kad'ai gare ni, duk duniya bani da kowa sama da kai idan dan Fateeha ce meyasa baka sanar dani ba?


 " me yasa baka sanar dani itace wacce kake so ba?


"haba my only blood bros, why Hamza?


 ya k'ara fashewa da wani irin mahaukacin kuka mai cin rai da tab'a zuciya. 




Hamza ko cikin farin ciki ya kashe wayar ya juya fuskarsa d'auke da murmushi, yana juyawa yayi arba da Hajiya wacce tunda ya fara waya da Khamal take tsaye akanshi tana sauraran sa, babu abinda jikinta keyi sai kerrma, gumi ya gama jik'a mata duk ilarin jiki, kamar wacce akayiwa wanka da ruwa, cikin tsoro da firgice take  nuna Hamza da yatsan hannunta bakin ta na rawa tace " Ham...za Ham..za.. kai ne kuwa? 


" Kai ne ka yiwa d'an uwan ka uwa d'aya uba d'aya haka, Hamza meka fara sha, ?


"mai ya sameka, meke damun Rayuwarka  akan mace Hamza?

, kai ta fara girgizawa cikin tashin hankali tana "' a'a wannan bakai bane Hamza , bakaine ainahin Hamza na ba.

, "Hamzan dana sani na rik'a da hannuna jikana ba haka yake ba, murmushi yayi ya tako a hankali har gabanta ya tsaya ya zuba mata ido kana yace "  Ok kinji abinda nace kenan?

, cikin tsawa yace " amma duk da kinji kika tsaya a gaba na kina yimin tamboyin banza da wofi tare da surutan iska  cikin kuka Hajiya ta rufe shi da duka tace " Allah ya isa tsakani na dakai, bazan tab'a yafe maka ba, dan ba irin wannan tarbiyyar na baka ba. 



Dariya yayi yace " da kinji nace ki yafe min ne, Hajiya tace" kaci amanar mu Hamza, ka yaudare mu, ka munafurce mu, kai mugu ne mai fuska biyu mai mugun nufi a zuciyarsa, azzalumi, in sha Allahu amanar mu daka ci bata ta tab'a barinka ka rayu cikin farin ciki da kwanciyar hankali ba.

  "kuma alfarmar Ubangiji ko Khamal yana raye ko baya raye baza ka tab'a mallakar  Fateeha ba, matuk'ar ina raye  in sha Allah bazan tab'a bari Fateeha ta zama matarka ba. 



A zuciye Hamza yayo kanta ya shak'e mata wuya yana gurnani  yace" aiko lalle zaki mutu, kinyi ganganci Hajiya, dan duk wanda ya nemi yimin katanga wajen cikar buri na, to zan kawar dashi, daga doron k'asa batare da shakka ko tsoro ba. 

Hajiya ta shiga haure-haure da shure-shure tana kokuwa da Hamza amma ina, bai sake ta ba sai da yaga ta daina motsi da numfashi alamar rai ya fita. 



Gaba d'aya Idonta duk sun firfito waje,sunyi tulu tulu alamun shan wahala numfashin ta ya d'auke, ya wurgar da ita gefe, ya tsugunna a gabanta yana dariyar mugunta yace " sai ki hana ni mallakarta, shima yana hanyar biyo ki, gawarta ya d'auka yakai kan gadonta ya kwantar da ita, ya ja mata bargo ya lullub'e ta kamar mai bacci, shi kuma ya nufi d'akisa ya kwanta yana tunanin abinyi.



Cikin 2hrs labarin Khamal ya bazu a ko'ina  a cikin kasashen duniya duk tashar daka kunna zancen akeyi, Aljazira, BBC, CNN, da sauran tashoshi, aiko nan da nan labarin ya cika Nigeria, Dadyn Fateeha na zaune a falo Abba ya kira shi yace " su kunna BBC ba musu Dady ya sauko falon k'asa inda Fateeha da Momy ke zaune suna hira, a hankali ya d'auki remote ya kunna TV, aiko pic d'in Khamal ya bayyana a jikin plasma, da sauri Fateeha ta mik'e tsaye jikinta na rawa ganin an rubuta Breaking news, (Nigerian baller he is an criminal  ) live aka shiga nuna sanda aka kama koken a kayansa, har zuwa inda aka kai shi prison, wata mahaukaciyar k'ara Fateeha tasa ta zube a k'asa sumammiya.

 cikin firgici Dady da Momy suka yi kanta, da gudu Momy ta d'auko ruwa tashiga  zuba amma babu alamar motsi, aiko da sauri Dady ya sungume ta yayi mota, da gudu Momy tabi bayansu, suna shiga hospital  direct emergency aka wuce da ita, Doctors sun kai 5 a kanta amma a banza, sai da Fateeha tayi 10hrs a hospital sannan ta farfad'o tana ihu, da sauri Momy da Dady sukayi kanta cikin kuka tace " wallahi Momy he is not criminal, k'arya suke yi masa sharri ne, nasan halinsa, bazai taba aika haka ba. .....ta fashe da wani irin mahaukacin kuka Momy ki taimake ni wlh sherri aka masa nasan Khamal d'ina bazai taba aikata mugun aiki irin wanna ba.

 shafa kanta Momy ta shiga yi, tana rarrashinta, rungume Momy tayi tana sauke ajiyar zuciya, kusa da ita Dady ya zauna cikin sanyin jiki, jajayen idonta ta d'ago tana kallonsa tace" ka gani ko Dady?

  Kaga abinda kaja ko, a sanadinka Khamal zai rasa rayuwarsa, mai yasa Dady, ta k'ara fashewa da wani sabon kuka, hawayen masu zafi ke tsiyayo mata. 


Jikin Dady a matuk'ar sanyaye ya jawo ta jikinsa ya rungumeta yace " kiyi hak'uri Mama na, ba laifi na bane k'addararsa ce haka,  in sha Allah zai fito, cikin kuka tace" Dady kana ji fa, sunce kashe shi zasuyi, " karki damu Mama na in sha Allah I will try my best, kinji, Momy dake zaune a gefe tana kallonsu hawayen tausayin tilon 'yarta na zubo mata. 


Umman Ja'afar ko tunda taji abinda ya faru hankalinta yak'i kwanciya dan har ga Allah su Abba Ja'afar take zargi, 

  cikin tashin hankali ta nufi d'akin Abba tana kai kanta zata shiga tajiyo hirar Abba da Ja'afar, cikin sanyin jiki Abba yace " gaskiya na tausayawa yaron nan dan nasan bazai iya aikata irin wannan laifin ba, shima Ja'afar cikin sanyin jikin yace " nima bana tunanin zai iya aikata haka, dan gaskiya yaron yana da hankali da nutsuwa ina ganin dai ya had'u ne kawai da sharrin mak'iya, Abba yace " to sai dai mu taya shi da addu'a, Umma dake tsaye ta juya cikin mutuwar jiki. 



Washe gari tunda sassafe Hamza ya fito k'ofar gida yana kukan mutuwa yana ihu da kururuwa yana d'ibar k'asa yana zubawa a jikinsa, mutane suka taru fal a kansa, suna tambayar shi lafiya, cikin kuka yace " sakamakon abinda ya samu Khamal zuciyar Hajiya ta buga, harta mutu ma, aiko ' yan unguwa sun girgiza da jin mutuwar Hajiya dan sun san macece mai kyawawan halaye, sunyi kuma masifar tausayawa Hamza dan sun san bashi da kowa  sai Khamal da Hajiya gashi kuma duk babu su, bayan anyiwa Hajiya wanka da sutura dakyar aka raba Hamza da gawarta dan bori ya hauyiwa jama'a baza'a fita daita ba yana kuka yana kari . 



 Kwanan Fateeha d'aya aka sallamo ta daga asibiti, tana dawowa ta shirya ta fita batare data bari kowa ya ganta ba, dan tasan idan aka ganta baza'a bari ta fita a halin da take ciki ba.

 direct gidan su Khamal ta wuce, Fateeha na shiga ana k'ok'arin fitowa da gawar Hajiya Hamza nata ihu da birgima, ai Hmaza na ganin Fateeha ya k'ara fashewa da kuka yana birgima, ya tubure, a slow Fateeha ta k'arasa shiga idan,tsayawa kawai Fateeha tayi ta k'urawa Hamza ido. 



Ido Hamza ya zuba mata yace " Fateeha bani da kowa yanzu ba Yaya Khamal ga Hajiya ma ta tafi ta barni a dai-dai lokacin dana fi buk'atarta, sai lokacin Fateeha ta fahimci mai ke faruwa, durk'ushewa tayi a wajen ta shiga kuka kamar ranta zai fita, ba k'aramin tashi hankalin Hamza yayi ba ganin Fateeha na kuka, a hankali ya tsaida kukansa ya rarrafa zuwa gabanta, ya shiga lallashinta.



Dakyar Hamza ya shawo kanta tayi shiru, sai bayan magrib Hamza ya maida ita gida, had'i da k'ara bata hak'uri, bayan sati biyu da mutuwar Hajiya Hamza yayi sweeping sim card d'in Khamal, sai da ya dawo gida ya nutsu sannan ya turawa  Fateeha text 



_Slm,  ya kike ya gida hope kina lafiya, please my dear bana san ki sawa ranki damuwar komai, dan nasan zuwa yanzu kin samu labarin k'addarar data fad'a mana, ina mai bak'in cikin sanar dake cewa an yanke min hukuncin kisa, nan da 2weeks please don't feel sad my heart, u know I really love you, please karki damarmin kanki, idan kika bari wani mummunan abu ya sameki  akan wannan abunda daya faru, har abada bazan tab'a yafewa kaina ba, zamu rink'a exchanging text har zuwa nan da 2 weeks, amma banda waya saboda akwai risk_



Yana gamawa ya turawa Fateeha,, Fateeha na kwance taji k'arar shigowar text, a hankali ta jawo wayar ta duba, kamar a mafarki taga number Khamal aiko da sauri ta mik'e, a gaggauce ta shiga karanta text d'in, tana gamawa ta fashe da wani iri kuka, jikinta na kirrma ta rubata mishi reply, haka Fateeha da Hamza suka dinga yin exchanging text tsakaninsu a zuwan Khamal ne. 



Khamal ko a prison bashi da wani aiki saina kuka, da surutai ya zama kamar wani mahaukaci ko tab'abb'e, yayi bak'i ya rame, ya koma kamar ba shi ba, kullum yana cikin kuka, ranar Friday Khamal na zaune yana ta faman kuka, yaji an dafa shi ta baya a hankali Khamal ya jiyo, wani mutum ya gani wanda a k'alla zai kai 40yrs ba murmushi mutumin yayiwa Khamal yace " ni sunana Ayuba,naga kana ta kuka ne kuma naji kana yin yaren hausa hakan ne ya tabbar min kai d'an Nigeria ne, ko?


Ko sake kallan inda Ayuba yake Khamal baiyi ba, saboda ji yake ya tsani komai da kowa a duniyar nan , Ayuba yayi maganar duniya amma Khamal yak'i amsa masa, dole tasa Ayuba ya hak'ura ya tafi, wajen k'arfe tara na dare Ayuba ya dawo wajen Khamal,dan tunda ya ganshi yaji tausayinsa ya shige shi,  ganin sa yayi a dunk'ule a waje d'aya yana ta rawar sanyi, da sauri Ayuba ya k'arasa wajen yana "fadin Subhanallah lafiyar ka kuwa, kana neman kashe kanka a banza,?

 Ayuba ya rik'o Khamal da sauri Khamal ya fizge hannunsa yace " malam lafiya? dan Allah ka kyale ni,

 "ka rabu dani ka barni da bala'in dayake damuna, murmushi Ayuba yayi yace " Yaro ba'a wulak'anta mutum kaji kodan gaba, dan baka san darajar da Allah yayi masa ba, ka sani ni zan iya fitar dakai daga cikin wannan damuwar dakake ciki. 

, ka sani ko hanyar  fitarka daga cikin bala'in yana hannun na, bai kamata kayi haka ba, gashi dai da ganinka ka fito ne daga gidan tarbiyya da mutunci da bakayi kama da mutumin banza ba , ka tsaya na taimake ka, ya fad'a yana k'okarin rik'o hannun Khamal a karo na biyu. 



Khamal bayyi k'ok'arin hana shi ba, saboda jikinsa daya mutu, Ayuba na tab'a Khamal yace " Subhanallah ai bakama da lafiya, tashi muje hospital d'in dake cikin prison, ya fad'a yana jan hannun Khamal ba tare daya jira amsarsa ba, bayan sunje  an gama duba Khamal aka bashi magunguna akayi masa allurai, Ayuba ya wuce dashi yayi wanka ya canja kaya sannan ya matsa mishi ya bashi abinci yaci dakyar dan sai da Ayuba yayi da gaske sannan Khamal yaci abincin yasha maganin. 



Tun daga ranar Ayuba da Khamal suka zama abokai sosai, dan Ayuba sananne ne a prison babu wanda bai san shi ba, sosai Ayuba ke d'aukewa Khamal kewa da damuwa dan ya kasance mutum ne me  barkwanci da wasa da dariya, sosai suka saba da juna, Khamal da Ayuba zaune bayan Khamal ya gama bashi labarin sa, dan sosai Ayuba ya matsawa Khamal akan sai ya bashi labarinsa, dakyar dai ya shawo kan Khamal ya bashi labarin, sosai Ayuba ya jinjina al'amarin, ya kuma tausayawa Khamal, amma fa Ayuba yayi bala'in tsorata da firgici.

 daya ji laifin da akama Khamal dashi dan yasan idan duk duniya gatansa ne sai sun datse mishi kai. 



Tsoratar da Ayuba yayi harta fito fili Khamal ya gane, Khamal yace " ya naga duk ka tsorata haka?  Yak'e Ayuba yayi yace " bakomai yana k'ok'arin mik'ewa tsaye, murmushi Khamal yayi yana maida Ayuba zaune yace " nasani kashe ni zasu yi, da sauri Ayuba ya d'ago kai kwalla na son zubo mishi, dariya Khamal yayi yace " please karkayi min haka mana, karka karya min zuciya, duk wanda kaga ya mutu kwanansa ne suka k'are, idan idan da rabon shan ruwa a gaba zan sha, kaga ni gaya min naka labarin, Khamal yace dan ya kawar da wancan maganar.



Murmushi Ayuba yayi dan ya gane mai Khamal yake nufi, yace " haifaffen garin Sokoto, zama ne ya kawo ni saudiyya ni da matata da yara na, ' yata wani labarabe ya sace yakai gidan sa sukayi ta cinta shida abokanan sa, harta mutu, sun zo yarda gawar tata ne wani Bahaushe ya gansu, ya d'auki number su, bayan kwanaki aka gane nine mahaifinta aka zo har gida aka sanar dani abinda ke faruwa munyi kuka sosai nida matata, nakai shi k'ara koto to kasan ni mazaunin k'asar ne kawai su kuma cikakkun 'yan k'asa ne, dan haka akak'i yi musu komai bayan ga shaidu ga hujjoji amma aka danne gaskiya daga k'arshema aka ce sharri nayi musu, dan haka aka kaine gidan prison kasancewar bani da galihu, bayan nayi wata 3 na fito, bak'in ciki ya sani nabi shi ainahin wanda ya sace ya fara kaita gidan nasu, na kashe shi. 



Na fito da kwana biyu na kashe shi dan haka zargi ya hau kai na, babu irin binciken da basuyi ba amma basu samu kwakwkwarar hujja ba, kasancewar zargi ne kawai yasa aka kawo ni nan aka ajiye ni yau 5yrs kenan, amma tuni iyalina sun koma gida Nigeria, ajiyar zuciya Khamal yayi yace " tab kai kenan  da Kake da hujja bare ni da aka kama k'uru-k'uru, Allah dai ya shige mana gana kawai zamu ce. 



Fateeha da Hamza sai zabga soyayya ake ta text ita a tunaninta Khamal ne, ana gobe satin biyun da Hamza ya cewa Fateeha za'a tafi yanke mishi hukuncin kisa ya kira ta, ringing d'aya ta d'auka, sak irin muryar Khamal yayi yace " hello my life kuka Fateeha ta fashe dashi yace " haba my love ya zakiyi min haka, dakayar Hamza ya samu Fateeha ta yi magana saboda kukan dayaci k'arfinta,,    sosai sukayi magana ya kwantar mata da hankali, ya rarrashe ta, daga k'arshe yace " please dear ina neman wata alfarma a wajenki, cikin rawar murya tace " fad'i koma meye nayi alk'awarin zanyi maka shi koma meye, sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan cikin matsanancin kuka yace " please dear ki auri Hamza, dammm gabanta  ya buga yashiga dukan uku uku kukanta ya tsaya cak yaci gaba da cewa Hajiya ta yaba da hankalinki da tunaninki, shiyasa take da burin had'a zuri'a dake.

 pls my heart duk da bata raye muyi mata wannan alfarmar, sosai ya shiga rok'onta akan ta yarda ta auri Hamza, yace" wannan kad'ai zakiyi min na mutu cikin farin ciki,sannan km ruhina yasamu salama pls dear ki yarda ki auri d'an uwa na ni da shi duk d'aya ne, pls wannan kad'ai zakiyi min ki tabbatar min da kina so na, sai daya sha wuya sannan Fateeha ta amince, cikin kuka tace " kayi magana dashi Hamzan? 



"Eh na kira shi, nayi mishi bayani shima da farko k'in yarda yayi sai dakyar ya yarda yace amma naji ta bakinki tukunna, munyi dashi gobe zai kiraki  sai kuyi magana, cikin kuka tace " dan kai zan auri Hamza dan a soyayya akwai sadaukarwa, ta k'ara fashewa da kuka, ranar Fateeha tayi kukan da tunda tazo duniya bata tab'a yinshi ba, dakyar sukayi sallama. 



Hamza kuwa ranar kasa bacci yayi dan murna, tunda daga ranar Hamza da Fateeha suka dai-dai ta kansu amma ita sama-sama take kula shi, dan harga Allah bata wani jin son Hamza a zuciyarta bata tab'a jin d'igon son shi, atare daita ba ita kanta ta rasa dalili kwata-kwata ta tsani ta ganta dashi a tsaye shi kuma gashi da naci tsiya , haka dai har magana takai gun iyaye sosai jikin Dady yayi sanyi yayi kuma danasanin abinda ya aikata da farko,.

 dan haka babu wata-wata kawai ya amince, aka saka rana, amma Fateeha dole ce kawai ta sata yarda da Hamza, ba'a wani saka lokaci mai tsayi ba wata 1 kawai aka saka. 



A kwana atashi ba wuya agurin Allah yau gashi har ana saura kwana 5 d'aurin auren Fateeha da Hamza, gidan Hajiya Hamza ya gyara dan anan zai ajiye Fateeha, sai shirye-shiryen biki ake ita ko Fateeha ko a kanta. 



Khamal da Ayuba zaune suna hira, Ayuba ya kalli Khamal yace " wai kai baka da kowa ne ban tab'a jin kace zakayi waya ba, da sauri Khamal ya d'ago idanunshi yana kallon Ayuba yace " dama da waya anan ne, murmushi Ayuba yayi yace " sosai ma, ai koni ina da ita sai dai matsalar bani da caja kuma ga ba caji, da sauri Khamal yace " OMG amma shine baka tab'a gaya man ba, kaga ni duk ba wannan ba, yanzu ya za'ayi nayi magana, shiru Ayuba yayi yace " ni dai tawa sai Friday, za'a kawo min caja, amma zo muje wajen wani abokina. 



Ba tare da b'ata lokaci ba aka bawa Khamal waya, Ayuba ya kalle shi yace " kayi wayarka ba damuwa idan ma kwana zakayi kana iyawa, take your time friend, number Fateeha ya fara kira, da kamar bazata d'aga ba, ganin number Saudi Arabia yasa ta saurin d'agawa, tace " hello ido Khamal ya lumshe hawaye na zuba daga idonsa, murya can k'asan mak'ogwaro yace " my heart gabanta ne yayi muguwar fad'uwa numfashinta ya nemi d'aukewa jikinta ya dauki rawa.. ........ 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:12] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*

_(united we stand and succed our ambition is to entertain & motivate the mind of readers)_





Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 





https://www.facebook.com/kainuwawritersassociation




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




18




Numfashinta ya nemi d'aukewa cak... saboda rud'anin sautin muryar daya doki dodon kunneta cikin rawar murya ta bud'e bakinta dake rawa tace" my life kai ne? 


Shima cikin rawar murya yace" eh nine my heart, ya kike, ya su Momy da Dady?  

" duk muna lafiya, kai ya kake?  

Murmushin k'arfin hali yayi yace " Alhamdulillah, am sorry dear ban samu waya bane shiyasa kika ga ban kira ba sai yau, kuka ta fashe mishi dashi, da k'arfi Khamal ya runtse idonsa saboda bak'in cikin daya taso masa, babu abinda Khamal ya tsana kamar b'acin ran Fateeha, balle har yakai ga ta koka, sosai Fateeha ke kuka, cikin kuka tace " am sorry ya dear bazan iya cika maka alk'awarin dana d'aukar maka ba , bana san sa, bazan iya auren sa ba, bana jin zan iya rayuwa da wani d'a namiji a matsayin miji in ba kai ba, kai kad'ai nake so, kai ne rayuwa ta, kaine duniyata wallahi na yarda zan jira ka komai tsayen lokacin, amma Allah bazan iya AUREN dan'uwanka HAMZA ba kamar yadda kace . 



Da sauri ya bud'e idonsa dake rufe, gaban sa yayi masifar fad'uwa, kansa ya juye ya kasa fahimtar abinda Fateeha ke nufi, kalmarta ta k'arshe kawai yake maimaitawa _bazan iya auren dan'uwanka Hamza ba_ to me hakan ke nufi?

, bai k'arasa tunanin dayake yi ba yaji tace" wai ni za'a d'aurawa aure nan da kwana 5 kuma bada kai ba, I cant my love, I can't, am sorry, cikin rashin fahimta yace " Fateeha ban gane mai kike nufi ba, ban fahimta ba kin sani a duhu,  waye zaiyi auren nan da kwana 5?



Cak ta tsayar da kukanta ta cire wayar daga kunnenta ta k'urawa wayar ido, jin Khamal  nata "hello hello yasa ta mayar da wayar kunnenta tace " wai waye, bada Khamal nake waya bane?



"Eh nine mana my heart, please kiyi min bayani yadda zan gane ban fahimci zance ki ba, itama cikin rashin fahimta tace " kamar ya baka gane abinda nake nufi ba, ba da kai muke exchanging  text ta layinka na Nigeria ba?  " Eh bani bane ya akayi? "What!!?  Fateeha tace da k'arfi, you means badai kai mukayi magana ba, ba kaine kace na auri Hamza ba? 




Cikin firgici da matsanancin tashin hankali yace " ni!  yaushe?  kinga please ki nutsu ki dawo cikin haiyacinki kiyi man bayani yadda zan gane, aiko Fateeha ta shiga bashi labarin duk abinda ya faru tun daga farko har k'arshe, daga k'arshe tace " this coming Saturday za'a d'aura mana aure, tab tashin hankali wanda ba'a saka masa rana, nan take Khamal ya canja kamanni, idonsa sukayi ja, hankalinsa yayi mugun tashi, jikinsa ya d'auki rawa in bada huci babu abinda yake fitarwa, ita kanta Fateeha ta fahimci hakan dan tana jiyo hucinsa, ta cikin wayar .

Cikin rawar murya tace " my life kana nufin duk wannan shirin Hamza ne? 



Dakyar ya iya bud'e baki ya bata labarin abinda Hamza yayi masa, yace " koken d'in da aka kamani da ita a kaya na shine shi ya saka min a kaya na,  ya fad'a mata duk yadda sukayi da Hamza, kuka Fateeha ta fashe dashi, saboda mamaki itama kasa magana tayi, Khamal yace " Fateeha, gabanta ne ya fad'i dan indai taji Khamal ya kira ta da real name d'inta ba lafiya ba, yaci gaba da cewa " mai yasa zaki munafurce ni, mai yasa baki sanar dani gaskiyar abinda ke tsakaninki da Hamza ba? Cikin mamaki Fateeha tace " kamar ya ban sanar dakai abinda ke tsakanin mu ba, me ke tsakani na dashi, koya ce maka akwai wani abu a tsananin mu ne? 



Shiru Khamal yayi baice komai ba, taci gaba da cewa ni dai abinda na sani shine, yayi tayi min nacin yana so na, yasha zuwa gidan mu, yasha rok'ona akan na so shi, ni kuma na fad'a masa ina da wanda nake so, a lokacin ban san alak'ar dake tsakanin ku ba, bayan na sani kuma shine ya hanani na sanar maka, ta fad'a masa zuwan da Hamza yayi gidan su, da yadda sukayi, duk cikin matsanancin kuka Fateeha ke magana. 




Ajiyar zuciya Khamal ya sauke da karfin gaske kana yace " lalle Hamza ya cika makiri maci amanar dan'uwa , wallahi tunda nazo k'asarnan banyi magana da kowa ba, sai shi ranar daya kira ni ya sanar dani shine yasa min koken a kaya na, cikin tashin hankali Fateeha tace " baka san ma Hajiya ta mutu ba kenan? 




"What Khamal yace da k'arfi, ya fashe da wani irin mahaukacin kuka ya dunk'ule hannushi ya naushi bango da karfi yace shikenan  " ya kashe ta, ya kashe min ita dama yace sai ya kashe ta, Hamza ka cuce ni, wallahi kozan yafe maka komai banda jinin Hajiya , bazan tab'a yafe maka  abinda kayiwa Hajiya ba, Allah ya isa tsakanin mu dakai, macuci, mugu, azzalumi, maci amana, mayaudari, mak'aryaci, ya k'ara fashewa da wani mahaukacin kuka, fisge wayar Ayuba yayi ya kashe, tuburan Khamal ya haukace  agurin ya rink'a wani irin ihu yana hauka, ya fita daga hankalinsa, nutsuwarsa tabar jikinsa,  Ayuba ya tusa shi gaba yana yi masa nasiha yana bashi shawarwari, har ya samu ya dawo cikin hayyacinsa. 




Fateeha na ganin an kashe wayar, tayi wurgi da wayarta, ta fita da gudu a falo sukayi karo da Momy da Dady da sauri Momy ta rik'e ta ganin gaba d'aya bata cikin nutsuwarta, kuka Fateeha take tana sambatu, a hankali Momy ta zaunar da ita, ta d'auko ruwan sanyi tabata tasha, sai da ta bari tad'an nutsu sannan ta kalle tace " mai ya faru? duk abinda ya faru tsakanin su da Khamal ta fad'awa Momy da Dady, sosai suka shiga cikin mummunan tashin hankali, Momy ta kalle shi tace " please Alhaji kayi wani abu akai mana, ajiyar zuciyar Dady ya sauke yace" tunani nake ta inda zan fara ne.



Cikin kuka Fateeha ta zube a gaban Dadyn ta tace " please Dady ka taimaka mana idan na rasa shi mutuwa zanyi please ta k'arashe maganar hawaye na bin fuskarta, cikin sanyin jiki ya kalli Fateeha yace " karki damu in sha zanyi iya k'ok'arina. 



Bayan kwana biyu Dady ya samu Fateeha har dakinta a gefen gadon ya zauna, ya kalle ta yace " kin nunuwa Hamza akwai wani abu? 

 kai ta girgiza masa alamar a'a, ajiyar zuciya ya sauke yace " yawwa gud girl, yanzu abinda za'ayi ki kira shi yazo gidan nan yau, dan nayi magana da commissioner of police, mun gama tsara komai, amma dole sai Hamza ya shigo hannu za'a iya fitar da Khamal, jikinta na kirma ta d'auki wayarta ta shiga kiran Hamza, bugu d'aya ya d'aga, sai da ta saita kanta sannan tayi k'asa da murya tace " hello my love, kusan fad'uwa Hamza yayi kasancewar yau ne rana ta farko daya ji makamanciyar wannan kalmar daga wajen Fateeha, da sauri yace " hello my everything, tace " please ina san na ganka ne, cikin zumud'i yace " yanzu ko sai anjima,  " ah yanzu mana cewar Fateeha, da sauri ya mik'e yana cewa "OK gani nan zuwa. 



Da sauri Dady ya kira police d'in da suke magana yace " sun gama tsara komai, dan yana hanya " yes sir cewar police d'in, ya kalli Fateeha yace " ki shigo dashi har parlor, " to kawai tace, ba'afi 10 minutes ba Hamza ya kira ta yace ya k'ara so, yana k'ofar gida, umarni ta bashi daya shigo  parlor aiko ba musu ya danna kai, fuskarta d'auke da murmushi ta fito. 



Da sauri ya mik'e tsaye yana kallonta, ido ta k'ura masa, yayinda wutar tsanarsa ke k'ara ruruwa a zuciyar ta, ya bud'e baki zaiyi magana yaji kan bindika a kansa d'an sandan yace " you are under arrest, kana motsawa zan fasa kanka da harsashi , suna cikin haka Dady ya shigo da 'yan sanda sama da 20, ido ya k'urawa Fateeha dake tsaye hard'e da hannayenta duka a k'irji tana murmushi hawaye na zuba daga idonta, a hankali ta tako har zuwa gabansa, cikin muryar kuka tace " kayi asara Hamza kaji kunyar duniya, ka rasa wanda zakayiwa haka sai d'an uwanka uwa d'aya uba d'aya, kallon ta yayi idonsa na zubar da hawaye yace " duk abinda nayi a kanki ne Fateeha, nayi-nayi akan na bawa zuciya ta hak'uri akanki amma na kasa, i love you Fateeha kuma wallahi banyi danasanin abinda nayi ba, bak'in ciki na d'aya na rasa ki da zanyi, amma matuk'ar ina raye bazan tab'a bari wani ya mallakeki ba, duk wanda yayi k'ok'arin hakan sai na tsinke masa numfashinsa. 



Murmushi Fateeha tayi tace " ni kuma duk duniya babu wanda na tsana sama da kai, bana sanka, ba kuma zan tab'a sanka ba , i hate you, ta tofa masa yawo a fuska, lumshe ido yayi yace " thanks my love, ganin yana b'ata musu lokaci ne yasa 'yan sandan tusa k'eyarsa suka saka shi a mota suka tafi office dinsu dashi, Fateeha ta durk'ushe a wajen  ta saki kuka mai cin rai.




Ba k'aramar wuya Hamza yasha ba amma yak'i yayi magana balle a samu abinda ake so, sosai ran wani d'an sanda ya b'aci, cikin zafin rai ya shiga cell d'in da Hamza ke ciki ya  damk'o wuyansa ya rink'a jan shi a k'asa har d'akin shocking, sosai d'an sandan nan ya rink'a ganawa Hamza azaba, sai da yaji wuya na neman kashe shi sannan yace " zanyi bayani, bayan an kyale shi ne kuma ya shiga raina musu hankali aiko a zuciye d'an sandan yaci gaba da gana masa azaba, wanda daga karshe aka saka shi cikin underground akayi masa me rad'a'di da muni wanda kusan duk wanda zakaga an sashi cikin underground laifinshi me girma ne sannan yasa taurin kai gurin rashin bada hadin kan bincike dakyar dai aka samu Hamza yayi bayani, Dady zaune a DPO office aka shigo da Hamza wanda gaba d'aya kamaninsa sun canja, Dady ya kalle shi yace " waye kace ya baka koken? 



Dakyar Hamza ke magana saboda wuyar dayaci yace " abokinka Abban Ja'afar, k'irjin Dady ne ya buga da k'arfi, gaske cikin firgici yace " what!!!  wallahi k'arya kake sharri zaka yi masa, cikin k'arfin hali Hamza yace " idan da wanda zanyiwa sharri ai bayanka yake, tunda kake dashi ka tab'a sanin ainahin sana'ar da yake yi? 



Dammmmm!!!  gaban Dady ya kuma fad'uwa, shiru yayi ya shiga tunani, shidai a iya saninsa bai san shi da wata sana'a data wuce business d'in kaya daga k'asashen waje zuwa Nigeria ba, Dady ya bud'e baki zayyi magana police yace " karka damu Alhaji zamuyi bincike sosai dan ganin gsky ta bayyana, yanzu munsa aje a taho,dashi kafin ya gama rufe baki sai ga 'yan sandan sun shigo da Abban Ja'afar, yana ta wani cika yana batsewa, murmushi d'an sanda yayi sannan ya sanar dashi zargin da ake yi masa.



Mik'ewa yayi tsaye yace " maganar banza maganar wofi ma kenan, ni zaku rainawa hankali wallahi idan bakuyi wasa ba duk sai na ja muku asarar rasa aikin ku, murmushi DPO yayi ya kalle Abba ya nuna masa Hamza dake zaune a gefe yace " kasan wannan?  Abba yana ganin Hamza gabansa ya fad'i ya firgice ya shiga in'ina, ji yayi an dafa shi ta baya ya jiyo a firgice DPO ya gani tsaye a bayan sa yana yi masa murmushi, gumin dake zuba masa yasa hannu zai goge, da sauri DPO ya rik'e hannun ya mik'e masa tissue yace " goge da wanna, DPO na tsaye yana kallansa sai daya gama yace " zakayi mana bayani cikin dad'in rai ko sai nasa an tambaye ka,cikin tashin hankali cikin rawar murya yace " ni fa ban san kome ba, "agame da abinda ake tuhumata akai ba, "ok DPO yace, yaran sa ya kira ya kalle su yace " ku tambaye shi, ta yaren da zai fi fahimta. 



Sai da Abba yaci mugun duka da bak'ar wahala sannan  yayi bayanin komai kan cewa dama can sana'ar da yake yi kenan sama da 30yrs, kuma shine ya bawa Hamza koken ya sakawa Khamal a kayansa, jinjina kai DPO yayi yace " dama can kasan Hamza ne?

  "A'a ban san shi b cewar Abba, DOP ya sake kallansa yace " yanzu tare kuke sana'ar?  A'a wannan ne karo na farko dana sashi aiki, DPO yace " ya akayi ka san shi? 



Abba yace " wata rana ne naje gidan Alhaji Nasiru naga Hamza da Fateeha tsaye naji yana rok'onta akan karta sanar da Yayansa abinda ke tsakanin ta dashi, daga yanayin kallon dayake mata nagane yana yi mata mugun so, tunda daga nan nasa aka nemo min yaran, ban wani sha wuya ba ya amince min akan zan bar masa Fateeha ya aura, amma ni a raina bari nayi sai ana gobe d'aurin auren shi da Fateeha zan sa a kashe shi, ni kuma na lallab'i Dadyn ta kan kar a fasa d'aurin auren gobe sai a d'aura da d'ana Ja'afar.



A firgice Hamza ya d'ago kai yana kallon Abba, shima Abban shi yake  kallo yace " eh Hamza niya ta kenan, to wai ma in banda abinka dan me nake san kawar da Khamal ai daman da Ja'afar ya mallaki Fateeha ne, tunda abin ya faru Hamza baiji nadama ba sai yau, jikinsa yayi sanyi idonsa ya fara zubar da hawaye cikin kuka ya kalli Abba yace " ka cuce ni, ina zaune lafiya da  d'an uwana da kakata  kasa na tarwatsa mana farin cikin mu da kwanciyar hankalin mu, tsawa DPO ya daka musu, duk sukayi shiru, DPO ya kalli Dady yace tunda duk sun amsa laifin ku, gobe sai mu kai su Saudian Embassy dake nan Nigeria, "ok kawai Dady yace saboda tsabar mamakin Abba. 



Jikin Dady a sanyaye ya zauna a kujerar dake kusa da Momy da Fateeha, da sauri Fateeha tace " Dady ya ake ciki?  Cikin sanyin jiki ya shiga basu labarin abunda ya faru, dukkan su suka shiga jimamin Abba, had'i da jinjina irin san kai irin nasa, tunda Umma da Ja'afar sukaji abinda Abba ya aikata hankalin su yayi masifar tashi fiye da tunani, dukda Umma ba wani dad'in zama take ji dashi ba. 




Tunda Khamal yaji mutuwar Hajiya kwata-kwata yaji ya tsani duniya da abinda ke cikinta ya tsani Hamza fiye da komai da kowa dan da duk abinda Hamza yayi baiji ya tsane shi ba sai da ya kashe Hajiya, sosai Khamal ke kuka yana yiwa Hajiya addu'a, yayinda  Ayuba yake ta faman k'ok'arin kwantar mishi da hankali. 



Ranar Monday Commissioner of police ya mik'awa Saudian Embassy Hamza da Abba, akan yarjejeniyar zasu saki Khamal had'i da wanke shi a idon duniya, washe garin ranar da aka mik'a su za'a wuce dasu zuwa Saudia, ranar Umma da Ja'afar suka samu Abba a Air port, ba k'aramin kuka Umma take ba, shima Abba cikin kuka  ya kalle su yace " please ku yafe min, duk abinda nayi nayi ne domin ku dan ku kasance cikin farin ciki da wadata, cikin kuka Umma da Ja'afar suka rungume shi, dakyar aka raba su, suka rabu cike da bak'in, bayan sun isa k'asar saudia ne aka mik'awa gwamnatin k'asar su, tare da kwararan hujjoji, da sake kwakwkwaran bincike, sai da aka tabbatar da komai sannan aka yanke musu hukunci, shi Abba kasancewar ba'a kama shi da kayan maye a hannunsa ba, sannan ba'a k'asar saudiyya yake safarar muyagun kwayoyin sa ba, bai kuma tab'a aikatawa k'asar laifi ba, yadai bada koken ne kawai an saka a kayan wani dan haka suke tuhumar sa da laifin K'AZAFI,  bai kuma wahalar da shara'a ba shiyasa suka yanke masa hukuncin 5yrs in prison had'i da horo mai tsanani bayan an datse masa hannu d'aya. 



Shiko Hamza kasancewar shine wanda ya saka koken a kayan Khamal,shine wanda ya shigo musu da koken k'asar su, tunda shine yasa a kayan,  kuma ya aikata kisan kai, duk da laifin wa k'asar sa yayiwa, sannan Khamal d'an uwan sane na jini, shiya suka yanke masa masa hukuncin LIFE IN PRISON, sannan za'a datse masa hannayen sa duka biyun, had'i da huro mai tsananin gaske, ba k'aramin kuka Hamza yayi ba, yayi kuka kamar ransa zai fita, yayi danasani da nadama, shiko Abba godiya yayi tayiwa Allah dayasa hukuncin sa yazo da sauk'i. 




Khamal na zaune shida Ayuba yana ta faman sana'ar tashi ta kuka, wani d'an sanda yazo ya kira shi, bayan police d'in yabi, wani babban hall aka kai shi inda ya tarar da manyan mutu ne, da jami'an tsaro a kalla sun kai 50,umarni aka bashi daya zauna, bayan ya zauna ne aka fito dasu Hamza ganin Hamza yasa Khamal saurin mik'ewa, tsaye yana masa wani irin kallo me cike da tsantsar tashin hankali a gabansa Hamza ya zube yana rusa kuka yana rok'on Khamal yafiya, Khamal kansa ya d'aga sama hawaye nabin fuskarsa, Abba ma ya zube a gabansa yana bashi hak'uri a hankali Khamal ya sauke ajiyar  zuciya yace " kaga yadda Allah yake ikon sa ko?  kai da a tunaninka kaci banza, ai Allah ba azzalumin sarki bane, Hamza kaban mamaki, sannan ka bani misali ta yadda bazan k'ara yadda da kowa ba koda kuwa ni da kai na ne, ka tsora tani, ka cuce mu, ka tarwatsa mana rayuwar farin cikin mu, kasa na tsani kaina Hamza.




" mai yasa ka aikata mana haka mai yasa? , kasa zamu rayu cikin k'unci da k'unar zuciya ka tsinke min walwalata ka rabani da duk wata annashuwa ta?

, to amma ni na yarda da k'addara mai kyau ko marar kyau, na yarda Allah ne yake tsarawa kowa rayuwarsa, shike aikata komai akan kowa a lokacin daya so, nasan haka Allah ya tsara mana, ni dai daga b'angare na na yafe maka duniya da lahira akan abinda kayi min, jinin Hajiya ne daka zubar bazan tab'a yafe maka ba, dan wallahi ko duniya zata tashi bazan tab'a iya yafe maka ruhin Hajiya ba  duk ranar dana yafe maka jinin Hajiya bazan tab'a yafewa kai na ba, ya juya ya kalli Abba yace " kai ne tushen faruwar komai, kai ka tarwatsa mana ahlin mu, ka ruguje mana gidan mu, kaje Allah ya isa abinda kayi mana Allah yayi maka kai ma, da sauri Abba ya rik'o k'ofar Khamal yace " bazan yi maka musu ba, duk laifin daka d'ora min naji na k'arb'a, amma ka dubi girman Allah ka shafe min, jikin Khamal yayi sanyi ya kalli Abba yana goge kwallar dake zubo masa yace " na yafe maka, babban jami'in dake wajen ne yayi gyaran murya, kowa yayi shiru ya fara magana da harshen turanci " to dukkan mu dai mun san mai ya faru, dan haka mun saki Khamal sannan zamu wanke shi a ido duniya, bayan haka kuma gwamnati ta bashi kyautar 100 million naira, ido Khamal ya lumshe yana zubar da hawaye, a ransa yace " Allah sarki Hajiya kin sha wahala akan mu, yanzu kuma ga dad'i yazo sai dai baki raye, Khamal na gani aka tusa k'eyar su Hamza suna kuka. 



Shugaban wajen ya kalli Khamal yace " idan kana da buk'atar wani abu ka fad'a, hawayen dake zubo masa ya k'ara gogewa yace " alfarma d'aya nake nema a wajen ku, dan Allah ku taimaka ku duba cess d'in AYUBA kuyi masa adalci....... 




NASO NA NAYI K'OK'ARI NA GAMA MUKU LABARIN KHAMAL A WANNAN PAGE D'IN , SABODA LABARIN ZAID, AMMA NAGAJI GASKIYA AMMA IN SHAALLAHU NEXT PAGE ZAMU GAMA




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




19




Kallan sa jama'ar dake wajen sukayi cikin rashin fahimta, d'aya daga cikin jama'ar wajen ne yace " bamu fahimta ba, waye kuma Ayuba, a ina yake, mai kuma ya faru dashi? 



Labarin Ayuba Khamal ya basu tun daga farko har k'arshe amma bai sanar da su Ayuba ne yayi kisan kan ba, babban jami'in wajen ya kalli shugaban prison d'in yace " ya akayi basu san da maganar nan ba balle zaman sa a prison har tsawon 5yrs, cikin in'ina yace " kisan kai yayi, a zafafen ogan su yace " ina hujjar cewa shine yayi kisan kan, idan kuna da gaskiya mai yasa baku shigar da cess d'in file ba? 



Shugaban prison d'in yayi shiru da alamar rashin gaskiya, tsawa Ogan ya daka masa yace " je ka kira min shi yanzu, ya maida kallan sa ga Khamal ya sassauta murya yace " bama musan da maganar ba, in sha zamuyi iya k'ok'arin mu dan ganin anyi masa adalci, wani cikin mutanan dake wajen ya kalli Khamal yace " dama can ka san shine? 



"A'a anan na sanshi Khamal yace sannan ya shiga fad'a farkon had'uwar su, sun jinjinawa Khamal sosai da akan amana da rik'on alk'awarinsa, Ogan yace " a gaskiya ka cika mutumin kwarai, mai dattako had'i da adalci, suna cikin haka aka shigo da Ayuba, tambayarsa Ogan yayi gaskiyar abinda ya faru, Ayuba ya zaiyane musu komai, amma bai sanar dasu shine wanda yayi kisan kan ba.



Ogan ya mayar da kallansa ga Khamal yace " karka damu in sha Allah zamuyi iya yin mu, zamuyi bincike sosai dan ganin gaskiya ta bayyana idan kuma muka kasa gano hujjar komai bayan 1yr zamu sake shi tare da wanke a idon duniya, ajiyar zuciya Khamal yayi cike da farin ciki, Ogan ya juya ya kalli Ayuba yace " ka rik'e Khamal dan aboki ne na kwarai, domin shine ya kawo cess d'inka gaban mu, kallan Khamal Ayuba yayi fuskarsa d'auke da hawaye yace " nagode sosai abokina ko iya haka aka tsaya na yaba da halaccin dakayi min kuma har abada bazan tab'a manta alkhairin dakayi min ba nagode sosai Khamal ya k'arasa maganar yana mai fashewa da kuka. 



Rungumo shi Khamal yayi yace " karka damu in sha Allah zanyi iya yi dan gani kaima ka kub'uta kaci gaba da rayuwa da iyalinka kamar kowa, Ayuba ya bud'e baki zayyi magana Khamal yayi saurin rufe masa bakinsa da yatsansa yace " tsakanin mu ba godiya, Ayuba na kuka sosai Khamal na kuka suka rabu cike da kewar juna. 



Dubban 'yan jarida Khamal ya tarar a waje suna zaman jiransa, yana fitowa sukayi kansa suna yi masa tambayoyi, labarin komai Khamal ya basu, sai dai bai sanar dasu cewa d'an uwansa ne yayi masa wannan GADAR ZARE ba dan gudun bakin jama'a karya fad'awa Hamza dan yasa idan ya fad'i Hamza d'an uwansa ne uwa d'aya uba d'aya zai sha tsiniwa da Allah wadai, duk tashar daka kunna hotan Khamal zaka gani dana commissioner of police suna kwararo bayani, tas Khamal ya wanku a idon duniya. 



Ranar da Khamal zai dawo Nigeria,tun safe Fateeha ta shiga kitchen take ta faman girke-girke Momy na taya ta, sai suka gama kaf ta shiga bathroom tayi wanka ta tsala kwalliya, ta zama kamar Alana saboda kyau, Dady, Momy da Fateeha suka tafi Airport taryarsa, tun a jirgi commissioner of police yabawa Khamal labarin namijin k'ok'arin da Dady dan ganin ya kub'uta, ya sanar dashi komai, akan Dady ne yayi komai har aka kama Hamza da Abba,sosai jikin Khamal yayi mugun sanyi a ransa yace dama baka tab'a sanin masoyi na gaskiya sai abu ya sameka na farin ciki ko bak'in ciki. 



Idan kaga dubbunnan jama'ar da sukaje taryar Khamal sai ka d'auka president ne zai dawo, jama'a ko'ina maza da mata, dan su Fateeha basu samu damar shiga ba, hawaye ne suka shiga zubowa Khamal dayaga irin jama'ar data zo tarbarsa, wani irin sanyi ya rink'a ji a jikinsa, ido ya shiga rabawa dan ganin ta inda tauraruwarsa zata b'ullo, aiko can ya hango ta tana ta d'aga mai hannu da sauri ya nufi inda take itama a guje ta nufo shi, tana zuwa ta fad'a jikinsa ta rungume shi ta saki kuka sama Khamal ya d'aga ta ya shiga juyi da ita. 



A hankali ya sauke ta k'asa ya sake rungume ta yana sauke ajiyar zuciya take ya manta da duk halin daya shiga yaji wani farin ciki na ratsa shi tako'ina, ya tsinci kansa da zuciyar sa fess, idonsa ne ya sauka akan su Momy da Dady dake kallon su suna murmushi, da sauri ya saki Fateeha yace " my heart ashe dasu Dady kika zo amma kika ja mana abin kunya? 



Dariya tayi tace " ni na ma manta dasu, ido ya zaro yace " su Momyn kika manta, tace " ba dole ba tunda ina tare da my life ta fad'a dai-dai lokacin dasuke k'arasawa wajen su Dady har k'asa Khamal ya durk'usa ya gaida su Dady, da fara'a suka amsa. 



Bayan sunje gida sun ci abinci hankali ya kwanta, Khamal yayiwa Dady godiya sosai, dariya Dady yayi yace " haba Khamal bakomai ai duk yiwa kai ne, kaima ka zama d'anmu yanzu, Momy tace " kaje ka huta ka nutsu kayi bacci, ta kalli Fateeha tace " kai shi d'aki ya kwanta, cikin nutsuwa Khamal yace " a'a bakomai Momy zanje gida in yaso sai na dawo da daddare, dakyar suka yarda suka barshi ya tafi gida, ba k'aramin kuka Khamal yayi ba lokacin daya je gidan,yaga gidan yayi masa gida, sosai yayi kukan bak'in ciki da takaici, ya tuna irin rayuwar farin cikin da sukayi a gidan, ya tuna Hajiya, bayan sallar ishsha Khamal ya dawo gidan  a parlor ya same dukkan su, bayan ya shiga ya zauna ne Momy tasa aka kawo masa abinci, amma fir yak'i ci, sai dakyar yaci kad'an shima sai Momy ta matsa masa, Dady ya kalle shi yace " Khamal ranar asabar d'in nan mai zuwa nake san d'aura auren ku da Fateeha bana buk'atar komai daga wajen illa sadaki, sosai sukayi farin ciki, dan har sai da suka kasa b'oye farin cikin ya fito fili, Momy ta kalle su tace " oh yaran yanzu baku da kunya, dariya sukayi gaba d'ayan su cike da farin ciki.



Ranar asabar da misalin 11:00am aka d'aura auren Fateeha da Khamal, babu yadda ba'ayi suyi biki ba, amma suka ce a'a saboda Hajiya batayi 40 ba, kasancewar Hamza ya riga ya gama gyaran gida yasa babu abinda Khamal ya k'ara yiwa gida, Dady cewa yayi babu wani 'yan kai amarya, ya kira Khamal yace bayan sallar isha'i yazo ya d'auki matarsa, Khamal da Fateeha durk'ushe a gaban Momy da Dady suna ta yi musu nasiha mai ratsa jiki, sosai nasihar tayi tasiri a jikin su, daga k'arshe Dady ya sallame su, sai da Khamal ya tsaya yasai musu kaji da drinks da fresh milk, sannan suka wuce gidan su.




Bayan sunje had'add'en gidansu wanda sha kayaan alatu na more rayuwar duniya dan sosai Dady ya kashe kud'i wajen siyan kayan d'aki tsadaddu ga tilon 'yar tasa,  hannusu sark'afe da juna suka shiga falon, akan kujera ta zauna jikinta ba kwari, dan tasan hadda Khamal yake rawar kan nan ba kyale ta zayyi ba. 


 


A hankali Khamal ya jawo ta jikinsa ya rungume, aiko tuni jikinta ya d'auki rawa, gabanta ya shiga dukan uku-uku, ganin yadda jikinta ke rawa ne yasa Khamal yin murmushi, a kunnan ya rad'a mata " bari na shiga ciki nayi wanka, kema tashi Kije kiyi wankan, daga nan ki d'auro alwala, ba musu ta mik'e dan dama jira take ganin yadda duk ya narke mata a jiki, murmushi yayi shima ya mik'e ya nufi d'aya dak'in. 




Sanye da jalabiyya a jikinsa ya shiga d'akinta, iske ta yayi ta shirya cikin doguwar riga,  cike da fargaba ta shinfid'a musu  prayer mate,  suka gabatar da sallah raka biyu bayan sun idar ya dafa kanta ya shiga kwararo mata addu'oi a hankali ya mik'e ya nufi  kitchen a plate ya zubo musu kaji da drinks d'in, dakyar Fateeha ta d'an dan gaba d'aya a tsorace take, cup ya cika da fresh milk ya mik'a mata ba musu ta karb'a ta shaye tas, kayan ya kwashe ya kai kitchen daga can yayi d'akinsa yana fita itama ta rage kayan jikinta ta saka wata fitinaniyar rigar bacci me shara shara wacce ta bayyana sirrin jikinta domin har kan nipple  d'inta ana gani ta sake feshe jikinta da turaruka kala kala masu tsuma zuciya Khamal wanda shima ya gama shirinsa na bacci ya dawo dakin. 



Yana ganin ta haka baisan sanda shauk'i  ya d'ebe shi kanta ba ya rungumeta ya manneta da k'irjinshi jin tudun bobss d'inta ajikinsa ya k'ara rikitashi da rud'ashi cak ya d'auketa sai kan makeken gadonsu a hankali ya fara shafarta hannusa ya kasa tsayuwa gurin d'aya ajikinta sai shafarta yake tsoro da fargaba ya mamaye zuciyar fateeha da kuma rashin sanin abinda zai biyo baya saukar hannushi taji akan nonuwanta yana mammatsasu tare da murza kan nipple dinta a tsorace ta yunk'ura zata mik'e amman taji takasa uhmmmmm inafa zaki  fateeha k'arfi ba d'aya ba mammatsa nonuwanta yake son ranshi yana lumshe ido yayinda take jin zafi zafin abinda yake mata sosai da kyar tace " My life meyye haka dan Allah ka kyale ni mana nifa zafi nike ji, duk da yanayin dayake ciki amman sai daya murmursa dariya maganarta ta bashi da kyar ya d'ago dai-dai kunneta yace" karki damu zaki dad'i yanzu, " ni dai please kabarni bana....




Ai bata k'arasa ba ya had'e bakinsu guri d'aya ya shiga yi mata wani irin tsotsa harshensa ya dinga sawa yana tsotsar yawunta yana  had'ewa da harshensa danata yana tsotsa yayinda hannusa ke kan nonuwanta yana aikin murza nipple d'inta a hankali ya cire mata rigar baccin jikinta tare da pant d'inta nan ya sauko da bakinsa gun cibiyarta yana lasa yana tsotsa tare da kissing dinta, yayin da still hannushi ke kan na shanunta yana aikin murzasu son ranshi a hankali yaci gaba da tsotsar su tamkar wanda ya samu lollipop uhm su Fateeha ba baki sai gantsaro masa bobss d'inta take tana shafa sumar kanshi da alamun dai sakwaninsa na isarmata yadda ya kamata shi kuma daman abinda yake so kennan domin nonuwanta sunfi komai birgeshi, tsotsar nonuwanta yake tamkar wani tsohon maye gashi fateeha tarigada ta bada gari kawai dan haka haukan manne mata kawai ya cigaba da yi, sosai ya rink'a romancing d'in ta, baka jin komai sai nishin su, da kyar Khamal ya samu damar bud'e bakinsa yayi addu'ar saduwa da iyali nan ya fara kiciniyar shigarta amman ina ba hanya wurin a rufe yake gamm k'ok'ari yake dan burinsa kaawai yaga ya shigeta amman ina.... 



Nan fa idon Fateeha ya soma raina fata ta fara kuka saboda zafin da take ji sosai,   da kyar Khamal ya shigeta, in banda gurnani da ihun dad'i babu abinda Khamal yake, Fateeha ko taji jiki sosai  hawaye har da majina da wuya tayi wuya ta fara kiran sunan Ubangiji da Dady  da Momy, kuka take tana kiran sunan sa" Khamal dan Allah kayi hakuri ka barni wlh nagaji mutuwa zanyi zan mutu nagaji bazan iya ba dan Allah ka kyale ni uhmmmmm ina ko jinta bai yi ba balle ya saurareta yayi nisa acikin babban birnin ma'aurata sam baya jin kiran ta, dan da iya k'arfin sa yake gurzarta, sosai yake jinta har cikin kwanyarsa kwata kwata baya cikin hayyacin sa dan bai san a duniyar da yake ba,Fateeha kam ba baka sai kunne dan har ta gaji da magiya tayi shiru hawaye kawai ke zuba daga idanunta shi kuwa yana  kan aikinsa da kyar ya samu yayi releasing sannan ya sauka akanta yana kallon fuskarta wacce tayi kaca kaca da ruwan hawaye idanunta na rufe wani irin kayataccen  murmushi yayi na farincikin samunta cikakkiyar budurwa. 




 A hankali ya mik'e zaune ya k'urawa kyakkyawar fuskarta ido me cike da sihirtaccen kyau tunda ga kasanta har yaxo kan nonuwanta wata sabuwar sha'awarta ta kuma tsarga masa sabada yadda yaga nonuwanta na sama da k'asa saboda sheshekar kukan da takeyi, ga breast d'inta irin wanda ba'a gajiya da tsotsarsu ne kan nononta jajir yake shi kuma nono fari tass tass abinka ga farar fata,jin hannunsa data kuyi a jikinta yana yawo ne yasa ne fashe masa da kuka tana yi masa magiya, murmushi yayi ya mik'e had'i da sungumarta yayi bathroom da ita. 




AFTER 1YR



Fateeha da Khamal rik'e da wasu cuties baby, mace da namiji suna saukowa daga matattakar jirgin saman da yayi landing a k'asar saudiyya, fuskarsu d'auke da murmushi, kai da ganin su kaga naira da kanta, sosai kud'i, hutu da jin dad'i suka nuna a jikinsu, wasu tsadaddun matoci ne suka yi parking domin d'aukar su police sai gadin su suke, direct prison suka nufa domin yau ne ake sakin Ayuba, cike da farin ciki Khamal da Ayuba suka rungume juna, Ayuba ya shaidawa Khamal Saudia ta wanke shi sosai a idon duniya, Khamal ne ya buk'aci ganin Hamza aiko da gudu police suka kawo mai shi, da kyar Khamal ya iya gane Hamza saboda gaba d'aya kammanin sa sun canja, gashi babu hannuwa duka biyun an yanke, zubewa yayi a gaban Khamal yana kuka, kallonsa Khamal yayi yana hawaye yace " Hamza ka cuce mu yanzu jibi yadda ka mayar da kanka k'arshe wulak'anta, ka biyewa san zuciya da rud'un shaid'ai ya kai ka ya baro ka, babu wanda ya isa yaja da yin Allah, domin Ubangiji ya riga ya tsara Fateeha matata ce, ya juya ya kalli Fateeha da yaranta twins yace " kaga rabo ko ka godewa Allah dabai kashe ka ba, ga yaran mu nan 'yan biyu macen taci sunan Hajiya muna kiranta da AMAN, namijin kuma sunan Dadyn Fateeha yaci muna kiransa da Sultan. 



"Sannan bayan Saudia ta bani kyautar 100 million naira ne na shiga business a Holland yanzu haka bama Nigeria, Hamza cikin kuka yace " Alhamdulillah nagodewa Allah daya nuna ikonsa a kan mu, na godewa Allah daya fi k'arfi na akan ku, ya kubutar daku daga sharri na, ya juya ya kalli Fateeha yace " please ki yafe man, cikin rawar baki tace " na yafe maka Allah ya yafe mana gaba d'aya, dakyar Ayuba yaja Khamal suka bar wajen Khamal na kuka. 



Khamal da Fateeha yaran su rayuwa sukeyi cike farin ciki da walwala had'i da jin dad'i, Ayuba kuwa bayan ya dawo Nigeria ya nemi danginsa, an sha koke, kafin daga baya shima Khamal ya maida shi Holland suka ci gaba da business tare. 



Khamal ya kalli jama'ar da yake bawa labari yace" kunji labari na, kowa a wajen ya jinjina had'i da alheni, Al'amin ya kalli Khamal yace" yanzu ina Ayuba da iyalansa sannan kuma ina Hamza? 



Murmushi Khamal yayi yace " Hamza yana gidan yari har yanzu, amma ya tuba ya koma ga Allah sosai, dan naji ance ma yanzu shine liman a prison, kuma kullum yana cikin istigfari, Ayuba ma yana nan tare damu sai dai baya cikin 6'S STARS, shi ya zame mana makar babban yaya ne, duk inda muke kuma yana nan, haka ma iyalansa suna tare dashi, haka ma Dady da Momyn Fateeha sunan a raye kuna garin Kaduna sune suka zame min kamar iyaye, Abban Ja'afar shima yanan ya tuba ya koma ga Allah, Ja'afar yayi aure shima. 



Yana kaiwa nan ya mike yace " dare yayi sai kuma zuwa gobe sai mu Zaid ya fara, dukkan su suka mik'e suka nufi waje, gaba d'ayan su a gidan Ammar suka zube suka ci abinci suka yi sallah. 



Washe jama'ar data zo wajen ta ninta ta jiya sau 10 dan sai da aka k'ara tsaro sosai,Ammar ya kalli Zaid yace " Bissimillah....... 




*LABARIN ZAID*




MOMYN ZARAH


[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




20




*LABARIN ZAID*




"Ainahin sunana Zahradeen Muhammad Bature, ni d'an asalin garin Bauchi ne, Allah ya azurta mahaifina da tarin dukiya dan duk Nigeria idan kace Muhammad Bature babu  wanda bai san shi ba har yau har gobe sunansa yana yawo a nan gida da sauran k'asashen duniya, Mahaifina d'an kasuwa yana da companies na shi na kanshi a kalla sun kai 10, zan iya cewa mahaifina bai isa yasan yawan abinda ya mallaka a duniya ba.



Duk tarin dukiyar nan da Allah yayi masa amma baya cikin nutsuwa dan Allah ya rage shi da abu d'aya shine rashin haihuwa sun kai 10yrs da aure da mahaifiyata amma ko b'ari bata tab'a yi ba, anyi neman maganin har an gaji, zan iya cewa yawancin k'asashen duniya sunje akan neman haihuwa amma ko ina maganar d'aya ce lafiyarsu lau Allah ne dai kawai bai kawo lokaci ba, mahaifina ya sha d'ibar malamai sama da 50 ya kai su Saudi Arabia dan su rok'a masa Allah ko Allah yasa a dace amma shiru. 



Duk da wannan jarabawar da Allah yayi masa hakan baisa ya kauce ba, dan gaskiya Abba ya kasance mutum mai tsoran Allah, adali mai taimako, da jik'an talakawa, ya kasance cikekken malami makarancin Al'Qur'an yana da matuk'ar tausayi, dan yana da gidan marayu, islamiyoyi, bohol, da masallatai bazasu tab'a k'irguwa ba, kai duk inda kake neman mutum na Allah Abba na yakai, shiyasa mutake ke kiransa da GARKUWAR TALAKAWA,  haka ma mahaifiyata wacce muke kira da Ammi ta kasance mace mai biyayya, hak'uri, sanin ya kamata da taimako, itama kamar Abba haka take shiyasa ake kiranta da UWAR MAKAYU. 



Babu yadda mahaifiya ta batayi da Abba akan ya k'ara aure ko Allah zai sa a dace ba amma yak'i, a cewarsa komai na Allah ne, da haka suka yanke shawarar zuwa gidan marayu su d'auko d'a, Ammi ce tajewa Abba da wannan shawarar aiko da sauri ya amince, ranar Monday da safe suka shirya su biyu suka tafi gidan marayu, basu tafi da kowa kasancewar a sirrin ce suke son aiwatar da komai. 



Bayan su Abba sun gama kwarorowa shugaban gidan marayun buk'atar su ne ya sauke ajiyar zuciya yace " Alhaji dan yara akwai su amma matsalar d'aya ce babu sabuwar haihuwa kamar yadda kuke da buk'ata, Abba yace " ok badamuwa ba lalle sai yanzu ba idan aka samu sai kay.....  bai k'arasa ba sakoman wata mata data shigo da gudu ta zube a gaban shugaban gidan marayun tana haki tace " ranka ya dad'e mahaukaciyar nan ta haihu an samu d'a namiji, sai dai tana cikin mawuyacin hali, da sauri suka mik'e har su Abba suka biyan matar.



Suna shiga d'akin suka iske matar rik'e da d'anta a hannu cikin jini tana ta fisge-fisge da sauri Ammi ta k'arasa inda take ta rungumo ta tana ta faman jera mata sannu dakyar matar ta d'aga kanta ta kalli Ammi ta mik'a mata yaron dake ta faman tsala kuka cikin rawar murya tace " ga d'a na nan amana kiji tsoran Allah ki kular min dashi kamar d'an cikin ki, ki bashi ingantacciyar tarbiyya kamar ke kika haife shi duk abinda kikasan zakiyiwa d'anki kiyi masa, yunk'urawa tayi da niyyar ta tashi amma ta kasa, dakyar ta bud'e baki tace " mu 'yan asalin Yobe ne cikin garin Yoben, sunana Khadija  mahaifin yaron nan sunansa Isma'il ta bud'e baki zata kuma yin magana amma ina Allah bai bata iko ba, taita salati har rai yayi halinsa, a hankali Ammi ta kwantar da ita a k'asa ta rungume yaran tana zubar da hawaye. 



Jana'iza akayiwa matar aka kaita gidan ta na gaskiya shugaban gidan marayun ne ke gayawa su Ammi had'ari matar sukayi ita da mijinta shi mijin ya mutu tun a lokacin ita kuma matar ta haukace, su Abba sun jinjina al'amarin sosai, duk wasu ka'idoji da ake bi wajan karb'ar yaro daga gidan marayu sai da su Abba suka bi, an ciccike takardu sannan suka tafi da yaron su wanda suka sawa suna IBRAHIM suke kiransa da suna Abraham, bayan sati d'aya da karb'ar Abraham Ammi ta tashi da wani mugun zazzab'i dan har bata iya ko d'aga hannunta, Family Doctor Abba ya kira ya duba ta, ganin yanayin ciwon yasa shi zargin ko ciki ne da ita dan haka ya buk'aci fitsarinta, bayan Abba ya bashi fitsarin ne yace zaije lab yayi test zai dawo da daddare, gwajin farko Doctor ya gano Ammi na da shigar ciki harna tsawon wata bakwai, bayan sallar ishsha yaje gida a falo ya samu Abba cike da farin ciki Doctor ya mik'ewa Abba hannu yace" congratulations sir your wife is pregnant, da sauri Abba ya mik'e tsaye yace " are you serious Doctor? Cikin fara'a Doctor yace " kwarai kuwa harna 7 mnts ma, sujjada Abba yayi yana godewa Allah. 



Fad'ar farin ciki wajen Ammi da Abba ma b'ata lokaci ne, kuka sosai sukayi aka rasa mai rarrashin wani a tsakanin su, Doctor kuwa yasha kyauta kala-kala, haka Abba ya rink'a haukan rabon duniya kamar a rijiya yake hak'owa, bayan wata biyu Ammi ta haihe ni, aka saka min sunan kakana Baban Abba na ZAHRADEEN ake kira na da ZAID,   kunga Yaya na Abraham ya bani wata biyu kenan, dayake duk duniya babu wanda yasan maganar Abraham babu wanda ma yasan dashi har aka haife ni, dan haka Ammi da Abba suka shaidawa duniya mu 'yan biyu ne, duk duniya babu wanda yasan mu ba 'yan biyu bane balle har a san Abraham ba d'an Abba da Ammi bane ba, saboda sun riga sun gama tsara komai shiyasa cikin Ammi yana isa haihuwa Abba ya fitar da ita waje, a turai Ammi ta haihu shiyasa asiri ya k'ara rufuwa, ko mu kan mu ni da Abraham bamu san mu ba twins bane ba, gaba d'ayan mu Ammi ke shayar da mu.



Haka muka taso cikin gata, da so ga kulawar da muke samu, yayinda duk duniya ta shaida mu 'yan biyu ne ciki kuwa harda kakannin mu, tun tasowar mu Allah yayi Abraham d'an k'arya ne, Allah ya sanya masa girman kai da wuk'anci kwata-kwata baya son talakwa shi k'amar su ma yake yake ji gashi da tsinannan san matan tsiya tun muna yara yake soyayya, gashi da son gayu dan Abraham d'an kwalisa ne kaya da turarurrukan sa, takalma, agoguna ma abin kallo ne dan shi komai sai mai tsada first class yake sawa, yayinda ni kuma kwata-kwata mata basa gaba na, haka ma kayan mai tsada da k'arya dan ni komai na samu sawa nake ba ruwa na, haka ma a b'angaren hali na iyaye na na d'ebo dan Allah ya sani bani da k'amar talakawa dan lokuta da dama sanda ina yaro cikin masu gadi da drivers d'in mu nake cin abinci, ga ni da taimako da tausayi, haukan ko bak'aramin soyayya ya k'ara jawo min a wajen iyayena da mutane ba. 



Haka dai muka ci gaba da girma yayin da munanan halin Abraham na k'aruwa iskancin sa na k'ara kankama, ga shi da shaye-shaye da son zuwa club, yayinda da halin da Abraham ya saka rayuwarsa yayi mugun damun iyayen mu, sun sha yi masa fad'a da nasiha amma a banza, halin Abraham yasa kwata-kwata bama shiri tun muna yara, bama tab'a zama inuwa d'aya nida shi  ko'a makaranta kowa harkar gabansa yake ba mai shiga harkar wani,  lokacin da muke primary school Allah ya had'a jini na da MUKHTAR. 



Mukhtar ya kasance d'an mai gadin gidan mu ne, halayyarmu ce tazo d'aya ni da shi dan haka muka k'ulla abota da Mukhtar duk duniya bani da wani aboki kamar Mukhtar shine babban aboki na a duniya, Allah ya sani ina mugun son sa, shima Mukhtar haka, ganin haka da iyaye na suka yi yasa suma suke son Mukhtar har suka mayar da shi d'an gida kamar d'an su, dai-dai da makaranta d'aya Abba ya samu da Mukhtar komai tare yake yi mana dashi bai tab'a ban-banta mu ba, duk duniya idan da abinda Abraham yafi tsana a duniya to bayan Mukhtar yake, kwata-kwata baya san sa baya son ganin sa, dan haka nima sama-sama muke da Abraham, dan ba wani shiri muke da shi sosai ba, musamman ma da halayyar mu ba d'aya dashi ba, kowa da yanayin rayuwar sa. 




Haka dai muka gama Secondary school, Abba ya fitar da mu waje karatu mu duka uku, ni ina karantar Business Adminstration, Mukhtar yana karantar Low (Barrister) Abraham yana karantar Medicine, cikin haka har muka gama masters d'in mu kowa ya fito da kwali mai kyau, haka ma b'angaren karatun islama babu wanda acikin mu bai sauke Qur'an ba, muna girma kyawawan halayenmu ni da Mukhtar na k'ara fitowa, haka munayen halayen Abraham na k'ara bayyana dan yanzu ya zama cikekken mazinaci d'an shaye-shaye, a b'angaren kyawawan halaye kuwa idan bance Mukhtar ya fini ba to ban isa nace na fishi ba, dan tunda nake dashi ban tab'a ganin yasa koda k'ananan kaya bane kullum yana cikin manyan kaya, koda muke karatu a waje Malam ake ce masa.



Duk duniya bani da aboki sama da mukhtar, he is my best friend, yasan komai nawa nima nasan sirrin sa, duk inda zama tare muke zuwa ko kaya kala d'aya muke sawa, komai namu tare sai ya zama na kamar shine Hassan d'in nawa ba Abraham ba, muka ware Abraham gefe babu ruwanmu dashi daga ni sai aboki na Mukhtar muke sabgar mu,babu yadda Abba da Ammi basuyi dan ganin rayuwar Abraham ta gyaru ba amma ina yayi nisa, iyayen mu sun sha kukan bak'in cikin Abraham amma a banza dan ko a kansa, duk abinda Abraham yakeyi su Abba basu  tab'a kyamar sa ba, basu tab'a nuna masa wasu alamo ba, sai ma jan sa da suke yi a jikinsu, kozai gyaru,  ganin mun girman mun gama karatun mu mun zama cikakkun mutane ne yasa Abba da Ammi   suka matsa mana akan maganar aure, kowa ya fara kame-kame dan daga ni har Mukhtar babu mai budurwa dan bama mu tab'a tsayar da mace ba balle soyayya, shiko Abraham babu ma mai saka shi a lissafi. 



Abba ya samarwa Mukhtar aiki a federal government, shiko Abraham Abba niyya yayi ya gina masa asibiti nashi na kansa, ganin rayuwar da ya zab'a yasa shi yi masa banza, haka ganin Business na karanta yasa Abba mik'a min gaba d'aya ragamar kasuwancin sa tun daga nan gida Nigeria har zuwa na k'asashen waje, komai ya dawo hannuna, Abba ya mayar da sunan duk wani company sa da sunana da kuma signing d'ina haka ma duk wasu kadarorunsa da account dinsa na bank ya zama nawa, Abba ya mik'a komai gare ni, ya kuma sanarwa da Abraham cewa saboda shi ya kauce hanya, kak'i nutsuwa kasan ka girma  ya sashi yin haka dan bazai mutu yabar duniyar daya sha wahala da gwagwaryar duniya wajen tara ta watse ba dan haka ya mik'awa Zaid komai, ya kuma k'ara da cewa duk ranar daya nutsu ya dawo dai-dai yabi hanya ta gaskiya shima zai raba komai da kansa ya bashi. 



To fa! wannan abu ya shi ya lalata komai, shine mafarin komai, shi tarwatsa komai ya kuma yi sanadin faruwar duk abinda ya faru,  ya rora wutar tsana da k'iyayyata a zuciyar Abraham, harta kai kwata-kwata baya son gani na, ya tsane ni ko magana nayi masa baya amsawa sosai ya fara tunanin hanyar da zaibi dan ganin ya kawar da ni............ 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




21




Zaid kwance bisa makeken gadonsa mai kirar royal bed, yana tunanin ta inda zai fara neman matar aure don Abba ya matsa musu da maganar aure kusan kullum sai yayi musu maganar, shi gashi ko a cikin friends d'in su shi ba mai yawan magana bane, he is so silent & hand sum guy, dan Zaid yana matuk'ar kyau daga na fuska harna halitta, tunani yake amma ya rasa ta inda zai b'ullowa al'amarin, yana cikin wannan hali Mukhtar ya shigo d'akin d'auke da sallama. 



Ganin Zaid baima san ya shigo ba balle ya amsa masa sallamar ba, ya sashi tsayawa a kansa yana k'are masa kallo yana murmushi , dan yasan tunanin me yake, a kusa dashi Mukhtar ya zauna amma har a lokacin bai ma san ya shigo ba, a hankali Mukhtar yasa hannu ya shiga jijjiga shi, aiko firgit ya dawo daga duniyar tunanin daya tafi, ya kalli Mukhtar fuskarsa cike da murmushi yace " Friend yaushe ka shigo? 



Dariya Mukhtar yayi yace " tun d'azu mana, "kai haba amma ban san ka shigo ba, " toya za'ayi kasan na shigo bayan ka tsunduma duniyar tunani, murmushi Zaid yayi a karo na biyu ya shafa kwantacciyar sumar kansa yace " hmmmmm dan bai da san mai zai cewa Mukhtar ba, shima murmushi yayi dan yasan halin Zaid da muskilancin tsiya, ya kalle shi yace " kaji Class mate d'in mu sun had'a party ko? 



D'ago kansa yayi yana kallansa daga bisali kuma yace " a'a ban sani ba wanne daga ciki? 



" wad'anda mukayi karatun Mastrs dasu a Dubai, shiru Zaid yayi yana kallon Mukhtar, "ko bazaka je bane?  cewar Mukhtar, " eh to gani nan idan ina da time zanje wacce rana ce? 



" this coming weekend ne, Saturday, " ok zaka je?  Zaid ya tambayi Mukhtar, murmushi Mukhtar yayi yace " idan zaka je amma idan baka zuwa nima babu inda zani," hmmmmm gadukkanin alamu dai kana son zuwa,  " eh mana ko ba komai ai a sada zumunci kuma ma ai munyi missing juna cewar Mukhtar, " ok badamuwa Allah ya kaimu, "Amin Mukhtar yace yana mik'ewa kallonsa Zaid yayi yace " sai ina kuma? 



"Baka ji an kira sallah bane?  " banji ba wallahi ya fad'a yana duba agogon hannunsa, ganin lokaci yayi ne yasa shi saurin mik'ewa, yayi toilet, bayan sun idar da sallar direct cikin gida suka wuce a parlor suka samu Ammi zaune tana kallon Aljazira English, har k'asa suka duk'a suka gaida ita, fuskarta cike da fara'a ta amsa, kusa da ita suka zauna gaba d'aya, Mukhtar yace "Ammi da abinci kuwa?



Ban sani ba! kullum kuzo ku dame da neman abinci ance kuyi aure kunk'i sai kuzo ku rink'a cinye min abincin gida acici kawai ta fad'a tana dariya da sigar tsokana, dariya sukayi gaba d'ayan su Mukhtar ya langwab'ar da kai cikin shagwab'a yace " kai Ammi idan bamu ci naki ba nawa kike son muci?  "Na matan ku mana, ni fa lokaci na baku idan kuma ya cika ko gida na bazan bari ku rink'a shigo min ba, ni ban tab'a ganin yara irin ku ba kwata-kwata basa san maganar aure balle auren ma, "dariya suka kuma yi Zaid yace " da Abban mu nan daya shigar mana a... "Aiko wannan karon bazan shigar muku ba bayan matata ni ma zanbi cewar Abba dake shigowa cikin parlor d'auke da fara'a Mukhtar yace " kai Abba harda kai kuma yau?  " eh harda ni nazan yarda kullum a rink'a damarmin mata da maganar abinci ba ana zuwa ana hana ta baccin dare da hira murmushi Zaid yayi yace " kyale su Friend idan muka tashi mu full tank zamuyi dan sai munyi 4 dariya Abba yayi yace " idan kunji haushi kuyi 1000 yau ma. 



Haka dai suka ci abincin cike da fara da barkwanci dan daga Abba har Ammi sun kasance mutane masu fara'a da wasa da dariya da iyalan su, suna cikin haka Abraham ya shigo da sallamarsa fuskarsa d'auke da murmushi ya nufi wajen Ammi da Abba, burki yaci dan ganin wad'anda yafi tsana a duniya take ya murtuke fuska ya had'e rai yadda kasan anyi masa sammacin mutuwa.



Cikin fara'a Abba yace " yawwa babban d'a k'araso fuska ya k'ara b'atawa yace " no Abba badamuwa bari naje waanka zanyi, murmushi Ammi tayi sannan tace " haba d'ana zo kaci abinci kaji, murmushi yayi mata yace " ok Ammi but not now, Abba ya kalli su Zaid yace " baku ga Yayan ku bane?  "Ai da muka ga kuna magana ne, a tare suka had'a baki Yaya ina wuni? ko kallan inda suke bayyi ba a ciki ya amsa da lafiya, hakan ma dan agaban idan su Abba ne, ya wuce abinsa, gaba d'aya suka bishi da ido ita ko Ammi ajiyar zuciya ta sauke tana mai matuk'ar bak'in cikin halin da Abraham yasa kansa, ganin gaba d'aya yanayin Ammi ya canja yasa Zaid da Mukhtar tare da Abba kwantar mata da hankali da bata hak'uri. 



Abraham na shiga d'aki ya banko k'ofar d'akin, yana ta faman huci kamar maciji, kayan jikinsa ya cire ya shiga cilli da dasu, zama yayi a bakin gadinsa yana furzar da iskar bakinsa, da sauri ya mik'e ya d'auko sigarinsa ya hau busawa sai da yasha mai isarsa sannan ya shiga bathroom ya sakarwa kansa shower, yakai kusan 30 minutes sannan ya fito ya fad'a kan gadonsa yayi rigingine kansa yana kallon sama ya shiga tunanin ta inda zai b'ullowa Zaid, sai da ya b'ata lokaci sosai sannan ya samu mafita, mik'ewa yayi zaune yana murmushi gefen baki dan ya samu hanyar dazai k'ullawa Zaida GADAR ZARE. 



Ranar Saturday wajen k'arfe 8:00pm babban hall din kuma tsadadje cike yake da jama'a had'add'u 'yan gayu kuma 'yan book kai gani kasan naira ta zauna da gindinta a wajen, don kuwa ka gani kasan yaci ya tada da ita, yayinda duk jama'ar dake wajen maza da mata fuskokin su cike da fara'a da sanyayyan murmushi Zaid take tsaye ya hango wani abokinsa sosai da tunda suka gama karatu bai ganshi ba, shima abokin nasa idonsa ne suka sauka akan Zaid aiko cikin zumud'i fuskarsa d'auke da wadataccen murmushi ya nufo Zaid shiko Zaid tsayawa yayi yana kallonsa shima yana mayar masa da martanin murmushin suna gaf da had'uwa ne aka kashe wutar wajen. 



Hankalin Zaid kwance ya k'arasa nufar abokin nasa ya rungume gam cike da farin ciki " I miss you so much frien...... maganar tasace ta sark'e masa a mak'ogwaro sanda aka maido da wutar hall d'in, ya sandare a tsaye yana kallon yarinyar daya rungume a tunaninsa abokin nasa ne, sakinta yayi da sauri yayi baya durk'ushewa tayi a wajen d'an kwallin kanta ya fad'i gashin kanta daya sha gyara ya zubo mata a fuska ya rufe mata face, cikin b'acin rai ta mik'e tasa hannu ta kawar da gashin daya zubo mata, baki Zaid ya bud'e yace " am sor.... kasa k'arasa maganar yayi sakamakon kyau da had'uwar yarinyar daya firgita shi, take nutsuwarsa ta d'auke ya k'ura mata ido baya ko kiftawa, itama cikin tsiwa ta bud'e baki tace "Would take your hand off, please, tana sauke idonta a kansa gabanta yayi mummunar fad'uwa, shida baima ma san har a lokacin hannunsa na kanta ta yayi saurin d'auke hannunsa amma idonsa na kanta fuskarta ba yabo ba fallasa tace " what are you staring at?, never seen a girl before? ta fad'a tana barin wajen, murmushi Zaid yayi yabi bayanta da kallo yace "I have but not a girl who entered my heart, at first sight. 



Duk inda yarinyar tayi idonsa yana kansa, ya kasa daina kallonta, tana sane dashi amma tayi kamar bana tasan tana yi ba, haka har aka gama taro, Mukhtar yace " muje ko?  " kaje kawai ni ba yanzu zan tafi ba, cikin mamaki yace " me zakayi, ina zaka biya?  "kaje kawai zamu had'u a gida cewar Zaid yana barin wajen, da ido Mukhtar ya bishi kawai, duk yadda Zaid yaso yayi magana da yarinyar amma taki bashi dama, har taron ya watse, cike da matsanancin bak'in ciki yake tuk'in motar yayinda yake cizon d'an yatsansa, danja ce ta tsaida shi dole ya tsaya badan yaso ba, wasu samari ya gani cike da mota suna bin wata motar a guje, da gudu motar da ake bin ta bigi wani gani dake gefe ganin haka yasa samarin barin wajen a guje, da sauri Zaid ya fito ya nufi motar da k'arfi ya b'elle k'ofar motar, tsaywa yayi cak dan ganin yarinyar ce acikin motar amma ta suma, gabansa ne yayi muguwar fad'uwa, da sauri ya d'auke ta yasa a cikin motarsa yayi aaibiti da ita. 



Bayan Doctor ya gama duba ta ya fito yana yiwa Zaid bayani "her blood pressure is low, but everything is okay otherwise, not a serious wound, I think she has lost consciousness because of fear, I have administered the injection she'll be fine by morning, murmushi Zaid yayi yace thank you doctor, you are welcome Doctor ya fad'a yana barin wajen, a d'akin da aka kwantar da ita anan Zaid ya kwanta kan doguwar kujera, tun asuba daya farka yayi sallah bai koma bacci ba, zama yayi a kusa da ita ya k'ura mata ido yana ganin tsantsar kyau ya hankali yace " da gani ba baushiya bace dan tafi kama da turawa, sai wajen 8:00am ta farka bakin ta d'auke da salati hannunta ta saka duka biyun ta dafe kanta da sauri Zaid ya nufe ta, a hankali ta tashi zaune ta fara ware idonta tana bin ko ina da kallo, idonta ne sauka akan Zaid da sauri ta k'ara zaro ido tana kallon sa tace "you agai? 



Murmushi yayi hannunwasa had'e a k'irjinsa " yes, yaci gaba da cewa " can't help it, you run into my life, without even knocking, murmushi tayi tace " thanks for last night, ido ya k'ura mata, alama tayi masa da idon sa na wannan kallan fa a hankali ya shiga furta " looking at you, I think the astrologer's words might come true, cikin rashin fahimta yace " astrologer? " you see.. , yaci gaba da cewa " in the last twelve hours, this is our third meeting, did some trait of catch your eye back at d party? 



Murmushi tayi kawai tace " i'll leave now, ta fad'a tana saukowa daga kan gadon, a hankali ta fara takawa dan barin d'akin karaf taji yace " strange! you vanish to meet again,  & u meet only to vanish again, u may leave,  but won't u tell me whom I ought to thank, a hankali ta juyo tana fuskantarsa tace " pardon me? " I mean, who was dat person, who made u take 2 ur heels, if not 4 dat soul, neither would u hv collapsed, nt would I hv brought u here, & all my life, I would've felt sorry 4 nt asking ur name, b4 u vanish again, hurry up and tell me ur name, murmushi tayi dan ta fahimci ya zata bata jin hausa dan haka ta kalle tace " sunana Fatima amma amfi kira na da TEEMAH, ido ya zaro yace " kina jin hausa? 



"Gashi kuwa na tabbatar maka, ni cikekkiyar bahaushiya ce, ni bani da wani yare sai hausa dan ban taso a gidan mu naga ana yin wani yare bayan hausa ba, murmushi yayi yace " masha Allah, ni sunana Zaid Muhammad Bature, gabanta ne ya fad'i dan duk Nigeria baby wanda baisan Alhaji Bature ba, da sauri ta d'ago kai ta kalle shi tace " kai d'an Alhaji Baturen dana sani ne? 



Murmushi ya kuma yace " when tym has come u know, babu yadda Zaid bayi ba yakai Teemah gida amma fir taki yarda, sai exchanging numbers da sukayi a junansu, Zaid na zuwa gida direct d'aki ya wuce, yana zuwa ya fad'a gado yana sakin murmushi yace " nisa tazo kusa an kusa daina yi min gorin aure, Mukhtar dake toilet ya fito, idonsa ya sauke akan aminin nasa daya dad'e da fad'awa duniyar tunani kai ya girgiza ya jingina da bango yana kallonsa dan yasa tunanin dayake a hankali yace "haba Friend ka daina matsawa kanka akan maganar auren nan by God grace a beautiful and charming girl will walk into your life for ever, mik'ewa zaune Zaid yayi yana murmushi yace " she already walk into my life, I pray to stay with me for ever, cikin mamaki Mukhtar yake kallansa alamar tambaya yayi masa da idon sa, Zaid yace " yes I told you d true, hankali Mukhtar ya tako inda Zaid yake ya zauna a kusa dashi his face with smile yace " are serious friend? 



Dariya Zaid yayi har fafaren hak'oransa suka bayyana yace " yes nan ya shiga bashi labarin Teemah, " Alhamdulillah masha Allah, yau aboki na ya samu soulmate d'insa, toya take?  "Kai dai bari ai duk yadda nake mafarkin samun mace Teemah ta wuce haka, yarinyar ta had'u fa, " to ya ka gani a b'angaren tarbiyya d'a addininta? "Eh to ai bamu zauna ba balle na fahinci hakan, " ok badamuwa friend in sha yadda ka sameta a zahiri haka zaka sameta a bad'iri, " Amin ya Allah, ni dai na kusa na wuce gorin Ammi, na kusa zama mai gida gaba kad'an kuma na zama Dady, wasu ko oho. 



Duka Mukhtar yakai masa yana cewa " nima ai ba haka zan zauna ba, kai zan ma k'ok'ari na samu Matar aure dan bazan bari ka riga ba, dan idan na bari ka rigani na shiga uku, " oho dai gwara ma dai mutum yayi zuciya ya d'au himma danbazan rink'a barin k'atti suna shigar min gida pillow ya d'auka ya jefa mishi "au nine ma k'aton banzan, shima Zaid pillow ya jefa masa yana dariya.



Shoki goga Abraham duk ya samu kansa da neman hanyar da zai kawai dai Zaid da Mukhtar babban burinsa a duniya bai wuce yaga Zaid da Mukhtar basa raye ba safa da marma ya shiga yi a d'akin hannunsa sak'ale a bayan say yana ta sak'a da warwara yayi nisa cikin tunanin hanyar da zaibi dan ganin ya had'a musu GADDAR ZARE, makeken gadonsa ya fad'a yana dariyar mugun dan samun mafita....... 



MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




22





Sannu a hankali wata irin muguwar shak'uwa ta rink'a shiga tsakanin Teemah da Zaid, sosai suka saba ta saki jiki dashi, ta yadda kowannen su baya jin dad'i idan baya tare da junansu, har yawo suke zuwa tare, sune shan ice cream, kallon films zuwa garden ko park, sosai suka shak'u da junan su fiye da tunanin mai karatu, shi dai ya kasa fitowa ya fadawaTeemah yana santa. 



Zaid kwance akan gado sai juyi yake yana waya da Teemah hankali kwance, Mukhtar yana gefe ya zuba masa ido yana kallon ikon Allah har Zaid ya gama wayar, a hankali Mukhtar ya kalle shi yace " why not bazaka fito ka sanar da ita kana santa ba? "shiru Zaid yayi ya kasa cewa komai, "kasan dai hausawa na cewa abari ya huce shike kawo rabon wani ko?  murmushi Zaid yayi yace " babu ma rabon wani anan sai nawa, "murmushi Mukhtar yayi yace " Allah yasa friend koni ina fatan haka, amma wanne aiki take?  "she is jobless cewar Zaid "ok to yanzu wanne plans ne dakai akanta? 



"I employed her as my secretary, "what!  yaushe? "gobe ma zan tabbatar da ita a office, sosai Mukhtar yayi murna da aikin da Zaid ya bawa Teemah dan koba komai yayi taimako, washe gari around 9:00am Zaid ya gabatar da Teemah a company dinmu a matsayin secretary d'insa, a hankali ya dafa kafad'ar Mukhtar yace " and dis is my dear friend and our company's legal advisor Mukhtar, he is my best friend, murmushi Teemah da Mukhtar sukayi ma junansu tace " sannu abokin mu "yawwa amaryar mu, tun daga ranar Teemah ta fara aiki a company din Zaid, a office d'in ta same shi tana yi masa maganar akan office da kasuwanci sanye take da doguwar riyar materials mai shegen kyau ya kuma karb'i jikinta d'as, tana zaune akan kujerar dake fuskantar shi kanta yana kallon system ta shiga yi mishi bayani. 



" Thought our marketing plan, we are planning toto set up a central customer service cell, to help support investor who sell their products thought us, we will also have a customer service support website, ok and ta d'ago taga mai yake dan jin baice komai ba, duk maganar da take Zaid bai fahimtar komai dan gaba d'aya bai ma san inda kansa yake ba, ya zabga tagumi hannu biyu ya k'ura mata ido sai sakin murmushi yake, kallansa tayi cike da mamaki tace " sir!  sir!! shiru bai ma san tana yi ba idonsa na kanta ya kafe ta dasu, table d'in dake gabansu ta d'an buga a hankali ta kuma cewa " sir firgigit Zaid yayi ya dawo daga duniyar tunani ya sauke ajiyar zuciya da k'arfi ya fara kame-kame " uhn ummm  marketing plans d estimated demand 4 higher paper... 



Kanta da sunkuyar k'asa tana kanne dariyar dake shirin kufce mata, a hankali ta mik'e tace " mayi magana latter bata jira amsar saba tafita, yabi bayanta da kallo, bayan antashi daga office wajen 8:00pm ya shigo office d'inta ya iske ta zaune sai faman aiki take kallon ta yayi yace "you still there? kai ta d'ago ta kalle shi tana murmushi  dan bama tasan ya shigo ba tace " you haven't either sir,  murmushi yayi yace " for me home & office mean d same thing, ido kawai ta zuba masa bata ce komai ba yaci gaba " a home is where someone wait 4 u, murmushi tayi tace " I don't hv anyone waiting 4 me either, sir, murmushi ya kuma yi mata yace " tashi mu tafi ko? ba musu ta mik'e suka jera. 



A gida kowa Zaid zaune gaban Mukhtar suna magana akan Teemah Zaid yace " I decided   to spend all m life with Teemah & I wanted 2 start dis new life as soon as possible, murmushi Mukhtar yayi yace " gaskiya to ya kamata kaje ka tunkare ta ka fad'a mata kana santa kawai ka cire tsoro da fargabar komai, nan dai Mukhtar yayi ta k'ara masa k'arfin gwiwa, harya yarda akan gobe zai sanar da ita.



Washe gari ta kasance ranar Saturday dan haka babu aiki kasancewar duk ranar weekend Zaid da Teemah suna tare a wajejen shak'atawa, yau ma haka ce ta kasance, zaune suke a wani garden mai kyau sai kamshen flowers ke tashi, kallonta Zaid yayi a hankali ya kira sunanta "Teemah yanayin yadda ya kira sunan nata da wata irin kasalalliyar murya kuma ya kafe ta da ido ne yasa ta kasa amsawa sai ido kawai data zuba masa, sun kai wajen 30 minutes a haka amma ya kasa cewa komai kuma ya kasa d'auke idonsa daga kanta itace data gaji da kallon ta sunkuyar da kanta k'asa. 



Jikinta ne ya kuma bata ana kallonta dan haka ta kuma k'ara d'ago kai ta kalle shi aiko suka had'a ido murmushi suka sakarwa juna a lokaci d'aya a hankali Teemah tace " you've been practicing about 4 d last 1:30 hrs  , will u say something now?  " what do I say Teemah? 4 d first tym I've fallen in love, 4 d first tym I'm meeting someone lyk dis, 4 d first tym I've done shopping 4 someone & sai kuma yayi shiru ya kuma sauke ajiyar zuciya, kallansa tayi cikin rashin fahimta tace " what!? what are you talking, murmushi ya kuma yace "  4d first time I set my eyes on you I fall in love with you Teemah you come into my life and make it meaningful " kaga ni fa ban gane abinda kake nufi ba dan haka I don't follow  a thing , stay here i may go ta fad'a tana k'ok'arin barin wurin mik'ewa da sauri Zaid yayi ya rik'ota dan yasan yau ne kawai damarsa a hankali shima ya mik'e tsaye ya fuskance ta yadda kowanne su yana iya jiyo numfashin juna yayi gaf da ita sosai yace " I want 2 say something Teemah, I'm businessman as u already know , honestly Teemah I'm in love with u, pls accept my loving hands Teemah, ya fada cikin wata irin kasalalliyar muryar. 



K'ara matso ta yayi sosai ya k'ura mata ido, itama shi take kallo dan haka idonsu cikin na juna yake kallanta fuskarsa d'auke da kwantaccen murmushi yace " My heart, my life, my everything I gv u, in fact Teemah you're my everything !! idonta ta lumshe tana murmushi dan ta dad'e da kamuwa da mugun son Zaid, a hankali ta bud'e idonta ta sauke su akan na Zaid, kallansa kawai take ta kasa da furta kalma d'aya, ya kuma cewa " will u belong 2 me in dis lifetime & all d lifetime? Murmushi kawai Teemah keyi ta kasa cewa komai, hakan ne ya tabbatarwa da Zaid ya karb'u



Sannu a hankali soyayya mai k'arfi ta rink'a shiga tsakanin Teemah da Zaid, kusan kullum suna tare da dare kuwa kusan kwana suke suna waya, sosai Teemah ta gama shiga jikin Zaid haka ma Zaid ya gama mamaye every part na Teemah, amma tunda Zaid yake bai tab'a zuwa gidan su Teemah ba, yayi juyin duniya amma tak'i kai shi koda unguwar su balle gidan su,  yauma kamar kullum ya gama shirin tsaf dan sunyi zasu had'u a wani park, yana sauri ya shiga b'angaren su Ammi a zaune ya iske Ammi da Abba sai Mukhtar dake zaune gefe, har k'asa ya durk'usa ya gaida iyayen nasa, da fara'a suka amsa masa. 



Ganin yadda yake ta faman sauri da rawar jiki yasa Ammi mamaki, " kai kuma ina zaka haka naga sai rawar jiki kake, kai ya shafa sannan yace " meeting ne dani, dariya Mukhtar ya tuntsure da ita har yana k'ok'arin kwarewa gaba d'aya suka kalli Mukhtar, Ammi tace " kai lafiyar ka kuwa? 



Dariya yayi yace " bakomai Ammi yakai dubansa kan Zaid dake ta faman raba idanu dan yasan abinda Mukhtar ke shirin yi masa, kuma kallon Zaid Ammi tayi tace " ga abinci can kaci sannan ka fita, kai ya langwab'ar yace " please Ammi ana jira na, ban san na b'ata musu lokaci idan na dawo sai naci, kallonsa Abba dake gefe yayi yace " wanne meeting ne dakai around 5:00pm yanzu ya fad'a yana kallon agogon hannunsa, shiru Zaid yayi ya rasa abincewa dariya Mukhtar ya kuma yi yace " a dai rink'a fad'ar gaskiya. 



Abba da Ammi suka kalli Mukhtar suka ce "to da magana kenan? da sauri Zaid ya kalli Mukhtar ya k'ifta masa ido ya girgiza masa alamar karya fad'a aiko karaf akan idon Abba, dariya yayi yace " meye kake k'ifta masa ido, " Abba ba ido na k'ifta masa ba wani abu ne ya fad'a min a idon, murmushi Mukhtar yayi yace " kyale shi Abba ba ido zai kanne min ba idan ma hanci ne sai na fad'i, aiko da gudu Zaid ya nufe shi, shima Mukhtar mik'ewa yayi aiko suka shiga zaga parlor'n, Abba da Ammi dai sun kasa fahimtar komai da ido kawai suke binsu, cikin zafin nama Zaid ya rik'o Mukhtar yasa duka hannunsa ya rufe masa baki, yayi ta k'ok'arin kwacewa amma ya kasa.



Cikin dabara Mukhtar ya samu ya gantsarawa Zaid cizo a hannun aiko da sauri ya sake shi yana yarfa hannun, da sauri Mukhtar yace " zance zashi, da sauri Ammi da Abba suka had'a baki "zance!!!? "Eh wallahi Ammi ai an samo muku suruka, sunanta Fatima amma ana kiranta da Teemah, zama Zaid yayi akan kujerar yasa hannunsa duka biyun ya rufe fuakarsa alamar jin kunya,  "oh!  wato shine kake ta rawar jiki ko, kuma ko ka bamu labarin ta, Ammi ta fad'a tana zama kusa dashi, Abba kusa dashi ya zauna ya dafa kafad'arsa yace " bamu labarin ta, hannu Ammi tasa ta cire masa hannuwansa daya rufe fuskarsa yace " who is she? 



Murmushi yayi yana mik'ewa yace " she is beautiful, intelligent, loving, caring & she had walked into my life, she had everything, she's just kinda different  Ammi,I really love her, " uhnnn Zaid manyan gari duk wannan bayani haka, so who is her parent cewar Abba, fuskarsa ya langwab'e da alamar tausayi yace " I think they are poor, but I don't know, " u wat, u mean u don't knew her parents, " yes Ammi, " ok to ina kuke zance? 



Shiru yayi kamar bazaiyi magana sai yace " babu yadda banyi da ita akan ta kaini gidan su ba amma tak'i, kullum sai dai mu rink'a had'uwa a park "what!  Ammi tace a fusace irin wannan matar kake shirin aure irin wannan uwar zaka zab'awa yaranka?  to bari kaji wannan shirmen badai a family mu ba, wannan ai zance banza ne daga ji wannan ba 'yar mutunci bace "no haba Ammi meyasa zaki yankewa 'yar mutane hukunci tun kafin ki ganta, kamata yayi kisa shi ya kawo miki kiga tarbiyya da nutsuwa sannan ki yanke hukunci, cewar Abba a hankali Zaid ya sauke ajiyar zuciya dan ji yayi kamar Ammi na watsa masa ruwan zafi, a hankali Abba ya kalli Zaid da hankalinsa yakai k'ololuwar tashi yace " gobe ka kawu ta, kanshi a k'asa yace " ok Abba in sha Allah, tashi kaje, a hankali ya mik'e ya kalli Ammi yayi murmushi yace " Ammi zan tafi ya fad'a yana yi mata kiss a kumatu murmushi tayi tace " ka gaida ta wani irin sanyin dad'i yaji ya ratsa shi dukda dama yasan Ammi mai sauk'i hali ce, " ok zata ji, ya juya inda Mukhtar ke tsaye yace " adayyi zuciya dan ni na kusa wuce gorin Ammi ya fad'a sigar tsokana, dariya shima yayi yace " oho dai ka sani ma kona riga ka angoncewar "ah ai banga alamar hakan ba ya fad'a yana k'ok'arin barin parlor " ok shine kokace nazo na raka ka? 



"Ka raka ni ina, tab sha zamanka bana gayya, Teemah tafi 1hr zaune a park tana jiran Zaid, dan haka koda yazo bak'aramin rarrashi ba kafin ya shawo kanta asha love, nan ya shayda mata maganar iyayensa suna san ganin ta dan haka ta shirya gobe zai kaita.



Washe gari wajen 5:00pm Zaid yakai Teemah gidan su, a falo ya ajiye ta yace " ina zuwa tunda Teemah ta shigo gidan su Zaid kanta ya buga dan ganin girma da kuma tsaruwar gidan, aranta tace "Allah kad'ai yasan mak'udan kud'in da aka kashe wajen tsara gidan, tana cikin wannan tunanin taji Zaid yace " Teemah meet my parents, ya fad'a yana nuna mata Ammi da Abba, a hankali ta d'ago kai ta kalli Ammi da Abba ganin mutumin da take gani a gidajen TV tsaya a gabanta yasa k'irjinta bugawa da k'arfi, murmushi tayi tana gaida Ammi da Abba tana daga zaunen akan kujera faran-faran Ammi ta amsa bata nuna mata alamar komai ba, ta karb'e ta hannu bibbiyu, Ammi ta umarci 'yan aiki dasu kawo mata kayan motsa baki aiko aka cika mata gabanta da kayan ciye-ciye fal, wani abun ma bata tab'a ganin sa a rayuwarta ba, babu kunyar komai cike da wayewa taci ta k'oshi ta cika cikinta fam, a hankali Ammi ta kalli Zaid da Abba, shi kanshi Zaid sai da yaji baiji dad'in abinda Teemah tayi ba, murmushi Ammi tayi tace " ya sunanki? kai tsaye tace " Teemah, "ok Teemah a wacce unguwa kike sannan suwaye iyayen ki? da k'arfi gaban Teemah ya buga zuciyar ta ta shiga lugude gami da harbawa, kafin ta gama nutsuwa taji Abba yace " ke 'yar asalin wanne gari ce? 



Kasa magana tayi ta shiga in'ina sake kallon Zaid da Abba Ammi ta kuma a karo na biyu tayi murmushi, cikin rawar murya Teemah tace " ni mareniyya ce ni kai na ban san iyaye na ko garin ba, a gidan marayu na taso, ta fad'a tana share kwallar dake zubo mata, take tausayin Teemah ya cika zuciyar Zaid da Abba amma Ammi murmushi tayi irin nasu na manya tace " ikon Allah wanne gidan marayu kenan, cikin rawar baki Teemah ta fad'a musu gidan marayun data taso, daga Abba har Ammi sai da gaban su ya fad'i dan gidan marayun da aka d'auko Abraham ne, cikin rawar baki Abba yace " ok badamuwa, zamu bincika,sai bayan magrib Teemah tabar gidan su Zaid cike da kayayyaki da kud'i da Ammi da Abba suka bata. 



A motar Zaid da Teemah zaune babu mai yiwa wani magana kowa da abinda yake sak'awa a ransa, ajiyar zuciya Zaid ya sauke a hankali ya kalli Teemah yace " mai yasa baki tab'a gayamin ke marainiyya bace, a hankali tasa hannu tana goge hawayen fuskarta tace " ina gudun karna rasa kane, ina mugun sanka Zaid idan ka barni wallahi mutuwa zanyi murmushi Zaid yayi yace " ke!  ya kike irin wannan maganar ne, waya ce miki ni zan iya rabuwa dake? "Ni dai please ta fad'a tana rik'o hannunsa gam cikin nata yayin da hawaye ke zubo mata, wani mugun shocking Zaid yaji kasancewar yau ne rana ta farko da mace ta tab'a shi, taci gaba da cewa " dan naga kamar iyayenka bazasu karb'e ni ba, " saboda ya tambaye ta? "alama na gani kuma kaga ku masu arzik...... hannu ya d'aga mata yace " ni iyaye na ba haka suke ba, ba irin masu kud'in yanzu bane dan suna da fahimta da kuma adalci, abinda kikayi ne kawai bai kamata ba, " kasan ni ban san komai akan rayuwa ba, dan ban san gatan iyaye ba dole wani abun sai ana yin min uziri tunda kaga ba'a hannun kiyaye na ta taso ba basu suka yi min tarbiyya ba, jikin Zaid yayi sanyi, a hankali ya shiga kwantar mata da hankali, harya kaita ya ajiye.



Zaid yana komawa gida Ammi ta tada falli bata son Teemah wai ta waye da yawa kuma bata da tarbiyya, kayi ta lallashen amma fir tak'i babu yadda Mukhtar da Abba da Zaid basu ba amma ta rufe idonta tace " ya daina nemo wata amma banda Teemah akayi ta abu kusan wata d'aya amma tak'i yarda Zaid duk ya rame ya shiga damuwa da takura amma Ammi ko a kanta da ta kafe ta k'ek'ashe k'asa akan ita bata son Teemah, dakyar Abba ya shawo kanta ta yarda akan tana da sharad'i, Abba yace " bakomai sunji sun yarda, da safe Abba ya kira Mukhtar da Zaid duk suka zauna bayan sun gaida iyayen nasu, a hankali Ammi ta k'arewa Zaid kallo taga mugun ramar da yayi take tausayinsa ya shige ta, a hankali ta kalle shi ta kira sunansa "Zaid!  cikin nutsuwa ya d'ago kai yana kallon ta had'i da amsawa, "na yarda ka auri yarinyar nan Teem.... ai kafin ta k'arasa ya nufe ta ya rungume ta "thank you, Ammi you so much, a hankali ta zame jikinta ta b'ata fuska tace bisa sharad'in d'aya gaban Zaid ne yayi muguwar fad'uwa k'irjinsa ya shiga bugawa dan yasan tunda Ammi ta had'e rai maganar babba ce, maganar sa na cracking yace " wanne irin sharad'i Ammi.............! 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




23




Fuska ta k'ara b'atawa dan ya d'au maganar ta da mahimmanci tace " so nake ka auri mata biyu a lokaci d'aya a firgice Zaid ya mik'e yace " what Ammi? Mukhtar ma a firgice ya d'ago kai yana duban Ammi wacce tayi kamar ba itace tayi maganar ba taci gaba " zan barka ne ka auri zab'in ranka matuk'ar nima zaka karb'i nawa zab'in idan kuwa ba haka ba sai dai ka hak'ura da Teemah, a hankali ya durk'usa a gabanta ya shiga bata hak'uri akan tayi kyale shi, shi bashi da burin mata biyu amma sam Ammi tak'i, daga k'arshe ma mik'ewa tayi tace " idan ka shirya kayi min magana, da sauri ya rik'o k'afafunta dan ganin yana niyyar yin biyu babu, yace " na yarda Ammi, amma ban san inda zan k'ara nemo wata ba wannan d'in ma da kyar na samo ta, " ok to shikenan ni zan samo maka, " to please Ammi ki bari na fara auren Teemah tukunna, in yaso bayan wata uku sai na auri zab'in naki. 




" ko kuma ka auran zab'in nawa in yaso daga baya saika auri naka zab'in, "please Amm.... da sauri ta d'aga masa hannunta tace" nifa ba matsa maka nayi ba, zab'i na baka, ganin damar kane kabi zab'in ko kuma ka hak'ura, shiru Zaid yayi kansa a sunkuye ya kasa cewa komai, ganin haka yasa Abba cewa tashi kaje kayi tunani tukunna, idan ka gama shawara sai ka dawo, a hankali ya d'ago kai yana kallon iyayen nasa, cikin sanyin murya yace " bakomai Abba na amince, murmushi Abban yayi yace " Masha Allah ka sanar da ita nan da wata d'aya za'a d'aura muku auren dukkan ku, kai ya k'ara risinawa yace " nagode, " tashi kuje Allah yayi muku albarka, " Amin ya Allah suka ce suna barin parlor'n. 



Zaid na shiga ya fad'a gado ya rufe idonsa ya fara tunanin ta ina zai fara sanarwa da Teemah wannan maganar, a hanlaki Mukhtar ya dafa shi " friend kayi hak'uri kaji, in sha komai zaizo mana da sauki, ni dai ina mai baka shawara da kayiwa Ammi da Abba biyya, a hankali Zaid ya bud'e idonsa had'i da sauke ajiyar zuciya, " to yanzu Friend ta ina zan fara tunkarar Teemah da wannan maganar?



"Koma dai yaya ne ya zama dole ka sanar da ita, idan kuma har soyayyar da take maka gaskiya ne zata amince maka ta kuma k'ara maka k'arfin gwiwa akan kayiwa iyayenka biyayya, "haka ne in sha zan sanar da  ita yau din nan ma, "ok Allah ya taimaka, kaga nima idan naga Ammi ta iya zab'e sai na mak'ale ta zab'o min ya fad'a yana dariya, ganin Mukhtar na niyyar yi masa shak'iyanci ne yasa shi yi masa banza. 



Wajen 8:30pm yayiwa Teemah yace " su had'u inda suka saba had'uwa ba musu tace gatanan dan taji yanayin muryarsa cike take da damuwa, k'arfe 8:30pm acan tayi mata, bata fi 5mnt ba saiga shi, yanayin yadda ta ganshi ne yasa gabanta dukan uku-uku, a hankali tace " lafiya kuwa sweetheart duk na ganka a birkice?  Murmushin yake yayi mata yayinda da acan k'ark'ashen zuciyarsa tsoro da fargaba suka dirar masa, ido ya k'ura na mata na wani d'an lokaci sannan yace" kina so na? cikin rashin fahimta tace " me, wannan wacce irin magana ce kake yi ne?  bangane ba fa, " tambayar ki kawai yi, so just answer me, " ok ina jinka.



"Kina so na? " eh, "zaki iya aure a wanne irin nanayi?  shiru tad'anyi "Zaid why all dis? "I said just answer me yes or no, cikin sanyin jiki tace "yes dear, "Alhamdulillah ya fad'a yana sauke ajiyar zuciya, "ok please ki taya ni yiwa iyaye na biyayya please my life ya fad'a yana rik'o duka hannuwanta cikin nashi, muryarta na cracking tace " what is going on dear? a hankali ya sanar da ita abinda ke faruwa amma bai fito fili ya sanar da ita Ammi bata santa ba. 



Cikin sanyin jiki da rawar murya tace " bakomai dear Allah ya nuna mana lokacin Ammi da Abba iyayen mu ne nasan bazasu tab'a had'a mu da abinda zai cutar damu ba balle har su aikata mana abu mara kyau ba, Allah ya bamu ikon yi musu biyayya ya kuma had'e maka kan mu, ta k'arashe maganar hawaye na zubo mata, a hankali ya lumshe idonsa yana jin wani sanyin dad'i yana ratsa shi tun daga kasa har k'afarsa, a hankali ya bud'e idonsa ya sauke su a kanta, take ya k'arayin wutar santa na k'ara ruruwa a zuciyar sa,  bai san sanda ya jawo ta jikinsa ya rungume tsam a k'irjinsa ba, a hankali yace " thank you so much my life, cikin muryar kuka tace " I can do anything to make you happy my dear, kanta ya shiga shafa mata yana bubbuga bayanta alamar rarrashi, cikin nutsuwa ya shiga kwantar mata da hankali.



Bayan sati d'aya Ammi ta umarce shi daya je yaga LUBNAH, 'yar k'awarta ce ta yarda da tarbiyyar yarinyar, sannan ta yaba da hankali da nutsuwar ta, "a'a Ammi ba sai naje ba indai tayi miki nima nima tayi min ba saina ganta, "ok badamuwa cewar Ammi, Abraham ya fito daga d'aki ya samu su Ammi zaune suna hira, a hankali ya zauna kusa da ita, yana murmushi abinda ya bawa kowa mamaki kenan, Zaid yace " Ab ya kake? 



Fuskarsa a sake ya amsa " lafiya lau ango ya shirye-shiryen biki?  Zaid kasa amsawa yayi ido kawai ya zuba masa yana kallonsa baki bud'e shiko Abraham bai sake bi ta kansa ba ya kalli Ammi ya langwab'ar kai "Ammi yunwa nake ji da abince?, Murmushin jin dad'i Ammi tayi tace " akwai kuma ur favorite food, murmushi yayi yace " best mother of d world, ya mik'e ya nufi dining. 



Kallon Ammi Zaid yayi yace " kai Ammi abin harda san kai yanzu fa da mu ne bazaki bamu ba sai kinyi mana gori, murmushi tayi sannan tace " shima sammasa zanyi kafin na koraka gidan matanka suma na tada musu, dariya Abraham yayi yace " ah nifa ba aure a agenda ta yanzu, tunda dai ga k'anina nan zayyi ai shikenan yayi mana, ni can ma zan koma. 



"K'aninka kodai yayanka cewar Zaid dayake dama sun sama da wannan drama tun suna yara kowa yace shine babba, dariya Ammi tayi tace " zaku fara halinku ko? yanzu kun girma dan kwanan na zaku zama Baba, "Baba kuma? "tab ai sai dai Dad & Uncle cewar Abraham, haka dai sukayi ta hirar su cike da wasa da dariya. 



Shirye-shiryen biki ya kankama gadan-gadan, an gyara ko'ina har gidan amaren dayake Ammi tace bata yarda a raba su ba, sai dai su zauna tare a gida d'aya, d'aya a sama d'aya a k'asa shi kuma Zaid part d'insa daban, amma duk a had'e yake dan ta kowanne part kana iya zuwa kowanne b'angaren, dan a manne suke da juna, kayan d'aki iri d'aya sak Abba yayiwa Lubnah da Teemah, na part d'in Zaid ne daban, haka ma gidan Ammi yasha gyara dan ba k'aramar dukiya Abba ya kashe wajen tsara gidajen ba, dai-dai da cokali daga Italy akayi Oder sa, sosai aka tsarawa amaren lefe na k'arya kowacce akwati 12 aka yi mata, ita Lubnah aka kai mata gidan su, itako Teemah aka kai mata nata part d'inta akan idan tazo ta tarar.



WACECE LUBNAH



Lubnah aminyar Ammi ce,haka ma Baban ta aminin Abba ne, duk da iyayen ta basu kai su Abba kud'i ba, amma itama iyayenta masu arziki ne sosai, su biyar ne a wajen iyayen su, maza 3 mata biyu, itace auta a gidan su, duk yayyanta sunyi aure daga mazan har mata, yarinya ce 'yar gata gaba daya, duk da kasancewar acikin gata ta taso hakan baisa ta lalace kota sangarce ba, yarinya ce mai hankali, nutsuwa, ga sanin ya kamata,gata da ganin girman manya koda kwana 1 ka girmeta zata girmama, dan tasan darajar d'an Adam,  yarinya k'arama dan batafi 16yrs ba ko candy batayi tana dai SS 3 dis year zata zana waec & neco, tun Lubnah na 13yrs ta haddace Qur'an da sauran littattafan addini, Lubnah b'aka ce, siririya doguwa mai dara-daran idanu, mai dogon hanci, fuskarta dogowa ce mai d'auk'e da d'an k'aramin baki wanda Allah ya sanya farare hak'ora masu kyau,gata da dimples wad'anda ko magana take suna lotsawa, tana da cikin k'irji a tsaitsaye suke k'em gasu manya d'as, cikinta kuwa kamar zai had'e da bayanta, sai faffad'an  k'ugu mai d'auke da manyan duwaiwaka, hips d'inta kuwa kamar zaka sa hannu ka ciro dan kamar lik'awa akayi saboda girmansu, tana da cikar gashin kai wanda ake kira da virgin hair, kwata-kwata bata retoching dan bata tab'a sawa kanta relexer ba, shiyasa idan aka yi mata kitso kamar anzana, gata da mugun son k'ananun kitso.



Kasancewar ta yarinya mai biyya yasa koda iyayenta sukayi maganar auren Zaid batayi musu ba tace duk abinda suka ga ya suyi kawai dan tasan bazasu tab'a cutar da ita, hakan ko ba k'aramin faranta ran suyi ba, India Mamanta takai ta dan a gyara ta a kuma tsumata, ba'a dawo da ita ba sai ana saura 4days biki, aiko ta gyaru dan ba k'aramin gyara aka mata ba, sosai fatarta ta k'ara laushi da tsantsi, kyanta ya k'ara fitowa sosai, sosai suka gyara mata jikinta, haka a b'angaren magungunan mata sun tsuma ta sosai, kuma koda ta dawo Nigeria ci gaba da tsumata Mamarta taci gaba dayi. 



Sosai Abraham yayi ruwa yayi tsaki a bikin, ya zage ya shiga cikin bikin akayi dashi ya taka rawar gani, hakan kuwa sosai ya faranta ran Zaid da iyayen su yayi ba, kusan duk wata hidima ta kud'i a biki shine yayi ta. 



Ranar Saturday a babban masalcin Juma'an dake garin Bauchi dubban mutane suka shaida d'aurin aure Zaid da matansa biyu, d'aurin auren daba tab'a yin irinsa a Bauchi ba, da daddare Abba ya aika aka d'auko amare dukya had'a su a babban parlor ya shiga yi musu fad'a da nasiha mai ratsa jiki da zuciya, sosai Lubnah ke kuka sai shashaheka take fuskarta a rufe ruf, itako Teemah sai murmushi take fuskarta a bud'e, daga k'arshe Ammi tace "ga Lubnah nan Zaid yarinya ce k'arama she is 16yrs dan ko secondary school bata gama ba sun dai gama waec saura neco da zasu fara ranar Monday, da sauri ya d'ago kai ya zaro ido yace " what Ammi 16yrs fa?  ya fad'a a firgice, rainanta zanyi komai? 



"Ban sani ba dan ubanka idan kaje sai ka san me zakayi mata, kai ya sunkuyar k'asa ya shiga bata hak'uri, addu'a sukayi musu sannan suka sallame su, Zaid da gimbiyar suna gaba Teemah sai surutu take ta faman zuba masa shiko yayi shiru yana tunanin ta inama zai fara kwana da yarinya 'yar 16yrs, haka har suka k'arasa gidan, Lubnah sai faman kuka take.



A babban parlor gidan suka zauna gaba d'ayansu, har a lokacin fuskar Lubnah a rufe take tana ta faman kuka, babu wanda yaga fuskarta, cikin nutsuwa Zaid ya fara magana " Teemah ki zauna a k'asa kayan ki da komai yana can, ya kalli Lubnah dake kuka yace " ke kuma ki hau sama komai naki yana can, kai kawai ta d'aga mai dan bazata iya magana ba, ta mik'e tsaye cikin sanyin murya tace " ban san hanyar saman ba, gaban Zaid ne yayi muguwar fad'uwa saboda yadda yaji muryarta dan tunda yake a duniya bai tab'a jin murya mai dad'in tata ba, " ki zauna muci abinci tukun sai na nuna miki, " na k'oshi tace cikin muryar kuka, " ke bana son gardama zauna nace, cikin nutsuwa ta koma ta zauna ya kalli Teemah yace " ga kaji da drinks & fresh milk nan juyo mana su a plate, a hankali ta mik'e ta nufi kitchen. 



Da kyar Lubnah ta d'an iya cin cinyar kaza 1 tasha fresh milk d'in ya kalli Teemah yace " kije kiyi alwala kizo muyi sallah bari na raka ta cikin rawar Teemah ta mik'e, ya kalli Lubnah yace " tashi muje,  a hankali ta mik'e tana bin bayansa har saman ya kalle ta yace " kiyi alwala kizo b'angare na bai jira amsarta ba ya fice. 



A hankali ta cire kayan jikinta dan Lubnah kwata-kwata ta tsani manyan kaya tafi sabawa da k'ananan kaya, sai da tayi wanka ta shafe jikinta da mai da turarurrka ta sanya sleeping dress ta zumbula hijab har k'asa ta nufi part d'insa, dukkan su ya jasu jam'in sallah sannan ya dafa kan kowacce yayi musu addu'a har a lokacin Zaid baga fuskar Lubnah ba, dukkansu sun kai 15mts babu wanda yayi magana ganin haka yasa Lubnah mik'ewa had'i dayi musu sai da safe.



Kamar jiya take Lubnah ta tafi, a hankali ta matso jikinsa ta shige k'irjinsa, ta kashe murya cikin kissa da shagwab'a tace " dear ya kakaji yau? ni dai yau ji nake kamar nayi hauka dan murna, na cika burina na mallaki babban masoyi na bazan tab'a mantawa da wannan ranar ba, murmushi yayi ya k'ara manneta da jikinsa yace " nima haka sweetheart ya fad'a yana had'e bakin su, a hankali yake tsotsar bakin ta yayinda hannunsa ya fara yawo a sassan jikinta, rigar jikinsa ya zame ya rage daga ita sai pant & bra, shima ya zare jallabiyyar jikinsa, sosai yake romnacing d'inta duk yabi ya gigice a hankali ya daina abinda yake yi jin Teemah ta fishi zak'ewa da kuma iya komai, a gaggauci take sarrafa shi, wanda hakan yayi masifar bashi mamaki dan Teemah ta fishi iya komai, sosai ta zage ta shiga sarrafa shi, sororo Zaid yayi cike da mamaki yana ganin ikon Allah, aiko Teemah ta zage ta rink'a aika masa da sak'onni kala-kala masu wuyar daurewa, take Zaid ya manta da a wacce duniya yake ya kasa tuna komai, a d'aukarta yayi cak yayi bedroom da ita akan makeken gadon su ya direta yaci gaba da abinda yake yi. 




Mirgina shi Teemah tayi ya zama shine a k'asa ita a sama, ta zame daga kansa ta cafki jijiyarsa tasa a baki ta fara sucking tana murza masa kan nipple's d'insa, cikin mamaki ya bud'e idonsa ya zubawa Teemah hankalinta kwance take yi masa komai babu wani alamar tsoro ko fargabar first night, take yaji wani a d'arsu a ransa bai gama wannan mamakin ba yaji ta kama hajiyarsa tana k'ok'arin dannawa da sauri ya k'ara zaro ido had'i murzasu dan ganin da gaske ne, aiko saijin shi yayi a cikinta ta danna tuni ta fara sukuwa tana sama da k'asa akansa, ji yayi ya shige zuruf babu tangard'ar komai, a  bud'e take yadda kasan  rijiya ko macen data gama labour yanzu,  wata irin k'ara Zaid yayi had'i da........... 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




24




Wata irin k'ara Zaid ya saki had'i da hankad'e Teemah dan jin tana niyyar tsinke masa jijiyarsa, gaban Teemah a bushe yake rak'ayau babu alamar ruwa ko ni'ima yadda kasan takarda gashi ta hau kansa sai sukuwa take, dan haka Zaid yaji kamar huramai wuta ake akan jijiyarsa, fahimtar abinda Zaid yaji Teemah tayi dan gaka da gudu a gigice ta nufi gaban dressing mirror ta d'auko pure skin jelly  (vaseline) ta lakuta ta kwamb'a a k'asanta a gigice ta nufe shi ta kama jijiyar ta kwamb'ula yawo akai, duk abinda Teemah keyi Zaid yayi zaune yana kallonta cikin firgice cike da tsananin mamaki ya kasa koda motsa lips d'insa. 



Ganin Teemah dukta firgice ta fita hayyacinta ta kama jijiyarsa tana niyyar kuma dannawa a k'asanta ne yasa Zaid hankad'e gefe gami da mik'ewa tsaye, cikin takaici ya kalle ta yace " wai ke Teema baki da hankali ne meke damunki, a gigice ta mik'e ta nufo shi cikin rawar murya tace" please Zaid ka taimaka min nayi releasing wallahi bana iya jurewa sex kowa namiji ya d'an zungure ni haukacewa nake. 



Cikin tashin hankali Zaid ya shiga maimaita kalmominta a ransa take ya fara gumi idonsa yayi mugun ja, idonsa ya runtse da k'arfi babu abinda yake fad'a sai innalillahi wa'inna ilaihirraji'un, a hankali ya bud'e idonsa da suka gama rinewa ya sauke su a kanta, mik'ewa tayi ba tare da alamar tsoron komai ba ta kuma nufarshi, a fusace yayi ball da ita ya nuna ta da hannunsa yace " dama ke KASUWA ce karya 'yar akuya da kunne bunsuru ke bi, cikin rashin kwarin jiki ya zauna a bakin gadon ya dafe kansa da duka hannuwansa biyu yaci gaba  " Teemah Kin cuce ni, kun yaudare ni kin ha'ince ne, bayan Ammi kece mace ta farko dana fara so na kuma fara yarda da ita, meyasa, Teemah meyasa zaki min haka? 




Shiru tayi batare datace masa komai ba, a zafafe ya mik'e cikin zafin zuciya ya nufeta ganin yanayinsa ne yayi masifar tsorata ta a hankali ta fara ja da ba harta kai bango ta cege, yana isa gare ta ya ya fizgo had'i dayi mata muguwar shak'a cikin d'aga murya yace " ba tambayarki nake ba, n zaki rainawa hankali ki mayar sakarai ko ance miki bansan abinda nake yi bane, wallahi koki gaya min dalili ko yanzu na aikaki lahira shegiya gantalalliya, ballagaza, watsatstsiya, ya k'ara shak'e mata wuya tuni idanuwan Teemah suka firfito waje ta fara kakarin mutuwa, da kyar tace" ka sake ni zan gaya maka. 



Jefa yayi da ita ta fad'i k'asa timmm, tari ta fara yi kamar zata mutu hannunta duka biyun tasa tatallafe wuyanta tana tarin yayinda da hawaye da majinar wahala ke fin fuskarta, cikin galabaita tace"ka bani ruwa please karna mutu! " ki mutun mana uban wa keda asara ya zazzaro ido waje had'i da k'ara waworota, da sauri tayi baya da gudu, tana tangad'i tana ci gaba da tarin ta nufi kitchen da sauri ta k'arasa inda ruwan yake ta d'auka cikin rawar jiki ta b'alle murfin takai bakinta tana sha. 



Tsayawa yayi k'em a kanta yana kallon ta harta gama shan ruwan da k'arfi ta sauke ajiyar zuciya, bai jira ta ba ya fizgo gashin kanta yana yana zuwa parlor yayi wurgi da ita " ina jinki ya fad'a a zafafe, kuka ta fashe dashi cikin muryar kuka ta fara magana " wallahi my heart ba laifi na bane, laifin Hajiya ne, kasancewar ina da matsanancin kyau da diri kuma a gidan marayu na taso bani da wani gata ko mai tallafa min balle mai kula da al'amurana shiyasa Hajiya tayi nasara akaina, tun banfi 5yrs ba Hajiya ta d'auke ni daga gidan marayu da sunan rik'o kamar dai yadda ake zuwa a d'auko yara, ashe Hajiya magajiyar karuwai ce itace ta rik'e ni ta nuna gata da so had'i da kulawa ashe duk badan Allah take yi ba tana yi ne domin ta amfana wata rana.



Sosai Hajiya taci gaba da kula da ni, tana nuna min so da kulawa ta musamman, harna kai JSS3 to daga nan K'ADDARA TAH ta fara, dan wani babban mai kud'i kuma d'an saurayi wanda a kemanci bazaku wuce sa'anni ba, yana da mugun kyau da kud'i  yazo Hajiya tun da ya kyalla ido ya ganni na fad'a masifa dan mahaukacin b'arin kud'in ya fara yiwa Hajiya akan ta bashi ni kwana d'aya, ba musu Hajiya ta amince wata ranar Friday dabazan tab'a mantawa da ita a rayuwa ta ba, tun da safe Hajiya ta shiga gyara ni tasa aka yi min kitso da k'unshi had'i gyaran jiki kamar amarya aka fesa man make up, Hajiya ta d'auke ta kai gidan shak'atar MB,sunan sa danaji Hajiya na kiransa dashi kenan dan b'oye ainahin sunansa. 



"Aiko yana gani na ya rud'e sosai, da sauri ya d'ebe kud'in dabai san konawa bane yabawa Hajiya ya sallame ta, har a lokacin ban san me ake nufi da kawo wajen sa na, balle na fahimce dalilin zuwa na ba, Hajiya ta kalle ni tace" ina zuwa kinji Teemah wannan yayan ki ne duk abinda yace zayyi miki karki k'i karki sake kiyi masa gardama, kai kawai na gyadawa Hajiya saboda tuni tsoro da fargaba suka dirarmin.



Bayan Hajiya ta tafi a hankali MB ya dawo kusa dani ya shiga tab'a ni yana min tambayoyi cikin wayo " ya sunanki? Cikin rawar bani nake amsa masa saboda bak'on al'amarin dana tsinci kai na a ciki, "sunana Teemah, " shekarunki nawa?  14yrs "au kina jin turanci? "Eh, "yaci gaba dayin magana yana yi min wasu irin wassani, ganin abin nashi bana hanakli bane ya sani mik'ewa cikin rawar murya nace gida zani! murmushi yayi had'i da mik'ewa ya rungumo ni jikinsa yace " ai nan ma a gida kike, na bud'e baki zanyi magana yayi caraf ya cafki baki na ya shiga tsotsa, nan na shiga motsu-motsu ina neman kwacewa amma ina yafi k'arfi na. 



Ganin ma zan b'ata masa lokaci yasa ya d'auke ni tsam yayi bedroom dani bai dire ni a ko'ina ba sai akan gado yabi ya danne ni, a gigice ya shiga sarrafa ni yayinda ni kuma na shiga ina ihu cin k'arfi amma ina baima san ina yi ba, kwalbar giyar dasha na hango da sauri nakai mata raroma na kwad'a masa ita aka, aiko yayi baya taga2 yayinda jini yayi tsartuwa ya fad'i wanwar ganin ya fad'i ya sani mik'ewa da sauri na mayar da kayana dan har yayi min tsirara nayi waje da gudu. 



Bayan kwana biyu da faruwar wannan al'amari da kanshi yaje har gida yayiwa Hajiya banin komai,  wai aiko ranar nasha fada da masifa dan Hajiya kamar zata cinye ni, duk da haka bai hak'ura ba suka sake saka rana akan za'a mayar dani, ranar na zuwa na gudu ban dawo gida ba sai dare, Hajiya tayi man fad'a sosai, haka washe gari aka sake shiri za'a kaini nak'i zuwa yin duniya naji zuwa aiko ranar naga masifa ranar na gane true color Hajiya, tun daga ranar na shiga uku nafara ganin masifa da ukuba kala-kala, dan tun daga ranar dana bijirewa Hajiya ta kulle ni a d'aki kullum sau 1 kawai ake bani abince kuma baccin 3hrs kawai nakeyi a rana, banda mugun duka danake mugun ci kullum wani lokacin ma harda wuta take yi man azaba, ko ta d'ebo cinnaku ta zuba min ajiki. 



Haka dai kullum naci gaba da cin bak'ar wuya da izaya kala-kala babu abinda ya ragu sai ma k'aruwa da yayi, kullum bayan an gama gana min azaba sa iHajiya tazo tayi ta lallashi na akan na yarda da MB, amma ina saima k'ara tsanarsa danayi, cikin haka MB yayi mugun buk'atuwa dani, aiko yayiwa Hajiya lalle ta gyara ni ta kawo masa ni yau, sosai Hajiya ta shiga lallashi na amma fir nak'i dakyar tayi min wayo akan ta hak'ura na tashi na tsefe kaina nayi ta rungume ni, aiko naji dad'i sosai kasan yarinta tuni na yarda da ita, nayi duk abinda ta sani.



Cikin rawar jiki nayi wanka na wanke kai na tasa aka gyara min kai na aka zana min lalle k'afa da hannu ta bani sabon kaya na saka ta kawo min abinci mai rai da lafiya da drinks naci,  tunda naci abincin nan ban sake sanin inda kai na yake ba sai farkawa nayi na ganni a gidan MB cikin jini da mugun zafi da k'asa na keyi min, anan gidan MB ya kulle tun daga ranar ya mayar dani kamar matarsa ta k'arashe maganar tana fashewa da matsanancin kuka, sosai jikin Zaid yayi sanyi yaji zafin da zuciyar sa keyi masa ya d'an sassauta, cikin sanyin murya yace " daga nan sai akayi yaya? 



Cikin muryar kuka tace shine ya tafi dani turai (k'asar waje) ya lallab'a ni yayi man wayo har na yarda dashi na saki jiki sosai dashi kasancewar ban kowa a k'asar ba sai shi ya mayar dani matars........ "Stop!  Zaid ya fad'a cikin rawar murya " please Teemah ya isa haka, yanzu ina Hajiya da MB? " duk sunanan amma basu san nayi aure ba, "zaki iya kaini inda suke "da sauri tace " eh tausayinta ne ya kama Zaid sosai, har bai san sanda ya jawo ta jikinsa ya rungume ta ba, yana sauke ajiyar zuciya. 



A hankali ya mik'e da ita a jikinsa ya nufi bed da ita, sosai ya rungumeta yana k'ara jin mugun sonta na  raatsa shi, har bacci yayi awon gaba dashi, kiran sallar asuba ne ya farkar dashi a hankali ya zame jikinsa daga nata yayi bathroom, wanka yayi had'i da d'auro alwala ya zira jallabiya ya nufi masallaci, yana shigowa gidan ya nufi b'angaren Lubnab domin tashinta daga bacci, tun daga steep yake jiyo zazzak'ar muryarta tana karatun suratul baqrah, ido ya lumshe yana murd'a k'ofar d'akin da sallama, a bakin gado ya zauna yana jiranta, bata amsa ba sai da takai aya sannan ta rufe Qur'an ta jiyo ta amsa masa sallamar durk'usawa tayi har k'asa ta gaida shi, ji yayi kirjinsa na bugawa da sauri da sauri cikin rawar muryar ya amsa jim dukansu sukayi sannan ya mik'e ya fita, yadda yabar Teemah haka ya dawo ya iske ta, yayi tashin duniya amma taki tashi, kwanciya shima yayi a kusa da ita ya fad'a tunani har bacci yayi awon gaba dashi. 



Basu farka ba sai wajen 11:00am shine ya fara farkawa sakamon wata muguwar yunwa dayaji kamar me, direct bathroom ya nufa yayi wanka, harya shirya Teemah ko motsi batayi ba, a hankali yasa hannu yana bubbuga k'afarta, mik'a tayi gami da mik'ewa idonta a kanshi ta sakar masa da murmushi shima murmushin ya sakar mata yace "a tashi ayi wanka ko?



Fuska ta ya mutsa tace" sweetie yunwa nake ji, "nima haka jiki wankan sai ki zo mu naimi abinci "no wallahi ban iya wankan saina fara cin abinci, da mamaki ya kalle ta yace "wankan tsarki da sallah fa?  "zanyi amma saina ci abinci ta fada tana saukowa daga gadon taja hannunsa suka fita suka nufi part d'insa, aiko tunda parlor suka ji wani mugun k'anshi na sakkowa daga part din Lubnah kallanshi tayi tace "please muje wajen Lubnah naji kamar tayi abinci ba musu suka yi sama, wani sihirtaccen k'amshi ne ya bugi hancinsu gidan fes an gyara ko'ina tas ga kamshin Air freshener da turarurkan wutan dake tashi ya gauraye da sanyin AC take gidan ya rikid'e da wani irin rikitaccen kamshin dad'i. 



D'auke da food flask ta fito a sannan tana bin karatun Qur'an dake tashi a hankali a TV, sanye take da wandon jean crazy da riga marar hannu ba ko bra a jikinta fuskarta d'auke da make up, suman tsaye Zaid da Teemah suka yi dan ita kanta mace ta koka kyan da dirin Lubnah, shiko Zaid ya kasa koda motsi ya kafe ta da ido, ita bama tasan suna tsaye ba, duk sanda tayi tako 1 sai duk ilahirin jikinta ya motsa yayinda da duk takunta yake saka bugun zuciyar Zaid karuwa, jin taci karo da wani abu ne yasa ta yin baya da sauri zata fad'i aiko cikin zafin  nama ya taro ta ta fad'a k'irjin sa, duk suka kafe juna da ido Zaid ko k'iftawa bayayi take  zuciyar sa ta shiga bugawa da k'arfi.



Gyaran murya Teemah da sauri Lubnah ta kwace jikinta cikin jin kunya ta jiya ta nufi bedroom da sauri yace " ke zo ki bamu abinci, cak ta tsaya had'i da juyowa a hankali ta fara taku har zuwa dinning, lumshe ido Zaid ya k'ara yana k'isma abubuwa da dama a ransa, duk inda tayi idon Teemah da Zaid na kanta ita mamakin kyanta take yi, yayinda shi ya rasa mai yasa ya kasa d'auke ido daga kanta, tana bud'e food flask din wani fitinannan k'amshi ya dake su, service d'in su ta fara yi farfesun kayan ciki da doya da kwarai ta zuba musu sannan ta zuba musu samosa da spring gr ta zuba musu gunun gyad'a itama ta zubawa kanta cin abincin suke babu wanda yake magana har suka gama. 



Bayan sun gama Lubnah ta mik'e ta kwashe kayan ta gyara wajen ta wanke kwanokan, Teemah tuni ta tafi shiko yana hakince akan sofa yana binta da kallo duk inda tayi, a  hankali ya mik'e yace " ya sunanki murmushi har dimples dinta suka lotsa kyanta ya k'ara bayyana, cikin zazzak'ar murya tace " LUBNAH, bai san sanda yace " wow nice name ba, murmushi tayi tace " thank u, sai a lokacin yasan me ya fad'a a hankali tace " kai fa? Murmushi yayi mata a karo na farko yace " ZAID, "masha Allah kawai tace kafeta ya sakeyi da ido yana ganin tsantsar kyau babu abinda yafi burge Zaid kamar Addininta da tsafta ga masifar iya girki dan zai iya cewa bai tab'a cin abinci mai dad'in nata ba, ajikinta Kim dimples dinta d'an k'aramin bakinta had'i da idonta, a hankali yace " gida zani kina da sak'o ne? 



Murmushi ta kuma yi masa wanda yashi suman tsaye tace " a'a ka gaida Ammi da Abba please, sai kadawo Allah ya tsare, "Amin nagode yace yana fita, direct part din Teemah ya kola, wanka ya iske ta shiga a bakin kofar bathroom din ya tsaya yace " zani gida! "Ok kawai tace,, harya isa gida yana mamakin hankali da nutsuwar Lubnah had'i ingantacciyar tarbiyyar data samo, haka kuma ya shiga halayen Teemah tsaki yayi yace " akwai gyara sosai a al'amarin Teemah.



A parlor ya iske su Ammi duk sunyi jigum-jigum da sauri ya k'asa falon" Ammi lafiya?  " cikin rawar murya tace Abbanku ne ba lafiya yana cikin mawuyacin hali, cikin firgice yace " mai ya same shi, " tun daren jiya yake fama da matsanancin ciwon ciki, yanzu ma yace a kira ku kai da Abraham yana san magana daku, suna cikin haka Abraham suka shigo tare da family Doctor su, da sauri ya k'arasa yace " Ammi ya Abba?  bata iya bashi amsa na tayi gaba gaba duk suka bita a baya, a kwance suka iske shi sai faman haki yake yana ganin su ya fara mik'a musu hannu da sauri Zaid da Abraham suka nufe shi rungume su yayi sosai a k'irjinsa yana zubar da hawaye a hankali ya zame jikinsa daga nasu dakyar ya bud'e yace " dan Allah ku had'e kanku, ku daina rashin jituwar nan rai na baya so daurewa kawai nake, please ku zama tsintsiya mad'aurin ku d'aya, baku ganin idan tsintsiya na d'aure ba'a iya karya su amma da zarar an zari d'aya cikin sauk'i za'a iya karya ta, idan kanku na a ware cikin sauki za'a iya cutar daku, amma idan kuka had'e kanku in sha Allah sai kun sama murucin kan dutse, dan Allah kuyi min alk'awarin ko bayan bana raye zaku had'e kanku zaku rink'a komai tare, idan d'aya daga cikin ku yayi abu ba tare da shawarar d'an uwansa ba ban yafe muku ba, duk abinda zakuyi ya mana kowa ya Sani, haka idan na mutu duk wanda ya raba min gado ban yafe ba, ku had'e dukiyar waje 1 kuci gaba da juyawa tare kuna raba ribar amma duk wanda ya taso da magaar gado bayan bana raye ban yace ba. 


_Yayi haka ne saboda Abraham bashi da gadonsa_



"What dat is impossible Abba, bayan kana raye ka mallaka masa dukiyar kuma gadon nawa ma sai na bar masa bayan shine k'arami wallahi hakan bazata tab'a yiyiwa tab!  da kallo Abba, Zaid, Ammi suka bi Abraham, yunk'urawa Abba yayi ya kasa take idonsa suka kakkafe ya fara salati.......... 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




25




Wani gigitaccen ihu Abraham ya saki had'i da buga tsalle ya fad'a gadon, Zaid ma a gigice ya nufi Abba, cikin tashin hankali suka shiga jijjiga shi suka kiran "Abba!  Abba!!  Ido d'aya Abban ya kanne musu had'i da sakar musu murmushi yana rungumo su jikinsa, nannauyar ajiyar zuciya Zaid da Abraham suka sauke suna k'ara shigewa jikin Abba,dariya Abba yayi cikin k'arfin hali ya kalli Abraham  yace "ashe dai kana so na, dan gashi ka nuna kafi so na fiye da gadon, ajiyar zuciya Abraham ya k'ara saukewa bai ce komai ba, a hankali Abba ya d'ago su daga jikinsa suna fuskartar juna yace " kun d'auka na amsa kiran mahalicci na ko? 



Duk sukayi shiru babu wanda ya amsa saboda jikinsu daya gama mutuwa, murmushi Abba ya kuma yi yace " ban tafi ba tukunna inanan tare daku in sha Allah sai naga 'ya'yanku, duk da dai ita mutuwa tana wuyan kowa haka dukkan mu zaman jiranta muke, a koyaushe tana iya zuwa ta d'auke mu, dan bata kwankwasa k'ofa dan haka ake so ka kyautata alak'arka da mahaliccinka dan akoyaushe kana iya amsa kiransa, a hankali Ammi ta tako har bakin gadon cikin sanyin jiki ta zauna a kusa dashi ta rik'o hannun Abba k'ura masa ido ta kasa magana, murmushi yayi mata yace" yadai?  irin wannan kallo haka, ajiyar zuciya ta sauke har a lokacin idonta yana kansa, ganin haka yasa Abba kallon Zaid da Abraham yace " gud 9t my child. 



Murmushi dukkan su sukayi sannan suka mik'e had'i dayi musu sallama suka fice, Abba da Ammi suka bi bayan su da kallo, suna fita Ammi ta rik'o hannun Abba cikin nata a hankali Abba yace " ya Allah ka had'e min kan yaran nan, murmushi Ammi tayi had'i da cewa "Amin tana me kwantar da kanta a k'irjinsa yasa hannu ya k'ara rungume ta sosai. 



Zaid da wata irin matsananciyar yunwa ya koma gida, yana shiga parlor ya kwanta a kan 3 sitter ya d'aga kansa sama yana kallon celling saboda duk jikinsa a mace yake ya kai 30mnts a haka sannan ya mik'e ya nufi bedroom d'in Teemah kwance ya iske ta tana ta sharar bacci abinta, a ransa yace " inaga ko sallah bata yi ba, bai san sanda yaja dogon tsaki  ba ya fice direct d'akinsa ya nufa, yadda ya tafi yabar d'akin haka ya dawo ya same shi, tsaki ya kuma yi, kayan sa cire ya bathroom wanka yayi had'i da d'auko alwala dan har 9:00 bayyi sallar isha'i lotion ya shafa had'i da feshe jikinsa da turare, ya zira jallabiya ya tada sallah, yana idar da sallar yaji yunwarsa ta k'aru, shiru yayi yana tunanin abinda. 



Tsaida shawararsa yayi akan yaje part d'in Lubnah, bako tantamar komai ya mik'e ya nufi part d'inta tun daga step yaji wani sihirtaccen k'anshi yana dukan kancinsa, a parlor ya iske ta sanye da gajeran wandon jeans mai kama da pant da wata matsiyaciyar riga wacce da ita gwara babu, a hankali take bin wak'ar Shakira had'i da bin rawar wak'ar, k'amewa Zaid yayi a tsayi yana kallon yadda jikinta ke shaking ga ko bra babu duk yadda ta motsa sai duk ilahirin jikinta ya motsa, wata muguwar sha'awa yaji ta taso masa, take wutar sha'awarta ta fara ruruwa a duk wata gab'a ta jikinsa, take jijiyarsa ta harba yayinda da jikinsa ya d'auki rawa, tako bama tasan da mutum a wajen ba balle tasan halin dayake ciki, wak'ar ce ta k'are dan haka ta tsaya cak da rawarta had'i da juyowa dan ta Lubnah wata, tsaye ta ganshi k'em ya hard'e hannuwansa a k'irjinsa yana kallonta da idanunsa wad'anda suka gama riniwwa. 



Da sarin bala'i ta nufi bedroom aiko cikin zafin nama Zaid ya fisgota ta fad'a  kanshi duk sukayi baya suka fad'a kan 3 sitter, shine a k'asa ita kuma ta fad'a kansa nononta yana gogar k'irjinsa haka bakinta yana gogar nashi, da sauri ta fara k'ok'arin mik'ewa aiko Zaid yasa dukka hannayensa rungumeta tsem a jikinsa ya matseta sosai, cikin tsoro ta zaro ido, a hankali ta bud'e baki zatayi magana, ai Zaid nayi arba da fararen hak'oranta bai san sanda ya had'e bakin su ba, cikin salo yake tsotsar harshenta da leb'enta sosai, motsuniyar kwacewar da takeyi ne yasa Zaid k'ara gigicewa dan ji yayi kamar tana taya shi, a hankali ya mirginata ta zama a k'asa har a lokacin bakin su na manne dana juna, a hankali ya d'ora hannunsa akan nononta ai sauri Zaid ya k'ara gigicewa, yaci gaba da tsotsar bakin ta yayinda hannunsa ke kan nononta yana faman aikin murza su. 



A hankali ya zaro nononta daga cikin rigar wanda dama ba bra, aiko yana yin arba dasu ya rud'e sosai, bakin sa ya mayar kan nonon ya shiga tsotsar su a hankali yana murza nipple's d'inta a hankali sosai Zaid ya fice fit daga hayyacinsa, ya fara gurnani yayinda rawar da jikinsa keyi ta k'aro, a gigice ya cire mata riga ya yar gefe yafi gaba da abinda yake yi, bakinsa ya mayar cikin nata yaci gaba da tsotsa, yayinda da duka hannuwansa ke kan nipple's d'inta yana murza su, itako Lubnah tuni tsoro da fargaba sukayi mata dirar bargo, sai faman zubar hawaye take, ganin yana neman wuce gona da iri ne yasata fasa masa kuka.



Cak Zaid ya tsaida abinda yake yi, a hankali ya sake ta ya koma gefe ya runtse idonsa yana mayar da numfashi, tana ganin ya sake ta ko takan rigarta bata bi ba tayi bedroom da gudu tana zuwa ta fad'a kan bed tayi rub da ciki tana shashsheka, yakai 20 minutes a haka yana mayar da numfashi kafin ya mik'e ya nufi dinning table, food flask din ya bud'e tuwon Semovita da miyar kuka wacce tasha naman rago da bushashshen kifi ya gane gefe kuma ga man shanu da had'add'an kunun aya, wani sanyin dad'i Zaid yaji dan ba k'aramin so yake yiwa tuwo ba, sosai yaci ya k'oshi ya mik'e yayi part d'insa, kan bed ya fad'a yana tuno abinda ya faru tsakanin shi Lubnah, had'i da tuno lallausar skin d'inta da kyakykyawar surar jikinta da haka bacci yayi gaba dashi, itama a nata b'angaren haka ce ta kasance dan kusan kwana tayi tana juyi tana tuno abinda ya wakana a tsakaninta da Zaid. 




Washe gari da safe Zaid bayan yayi wanka ya shirya ya nufi part d'in Lubnah dan yin breakfast, yadda dai ya saba tarar da gidan cikin tsafta da k'anshi yauma haka ce ta kasance, ganin bai ganta a falo bane yasa shi nufar bedroom d'inta, tsaye ya ganta a gaban mirror tana shafa mai da alamun daga wanka ta fito daga ita sai wani d'an gutun towel wanda ko mazaunanta bai gama rufewa ba, a bakin gadon ya zauna yana k'arewa d'akin kallo, towel d'in Lubnah ta saki ya fad'i k'asa tayi tsirara taci gaba da shafa manta, tab!!!  mutuwar zaune Zaid yayi, take duk wata gaba ta jikinsa ta motsa yadda kasan an juna masa electric, kamar magnet ya mik'e ya nufeta, tana d'ago kanta ta cikin mirror suka had'a ido, idanta duka ta zaro,  aiko gudu ta nufi kan bed ta fad'a ta fara kiciniyar rufe jikinta, amma ina kafin ta samu nasarar yin haka harya cimmata. 



Da sauri ya bita ya danne ya shiga sarrafa ta, dama gata tsirara dan haka ya samu yadda yake so, a haukace ya had'e bakin su ya shiga tsotsa yayinda hannuwansa suke kan nononta yana wasa da nipple's d'inta, harshensa ya tura mata cikin bakinta shi kuma yana tsotsar nata, a hankali ya mayar da bakin sa kan nipple's d'inta yana tsotsar kan nonon yana d'an cizawa  yadda bazata ji zafi ba, d'ayan hannun kuma yana kan d'ayan nonon yana zagawa had'i dayi mata tafiyar tsotsa yana murzawa, sosai Zaid ya gama fita daga nutsuwarsa, bakajin komai a d'akin sai nishin su, yayinda itama Lubnah take masifar jin dad'in abinda yake yi mata, ta shiga k'ara turo masa nononta had'i da bank'aro masa su, ta shiga fitar da nishin dad'i.



Cikin nutuwa yaci gaba da wasa da nononta, a hankali ya zare bakin sa daga kan nipple's d'insa ya mayar dashi wuyanta ya shiga tsotsar wuyan zuwa bayanta ya gangaro zuwa cibiyarta da cinyoyinta har zuwa  tafin k'afarta, sai da ya gama tsotsar duk wata gama ta jikinta sannan ya mayar da bakin sa nipple's d'inta ya shiga zagayasu da harshensa game da tsotsarsu, a hankali yasa hannu a k'asanta ya shiga karkad'a mata yatsansa a HQ had'i dayi mata wasa, sosai Zaid yake fingering d'inta yana yi mata wasa da yatsansa a k'asanta had'i da tsotsar nononta, a gaggauce Zaid ya cire wandon sa ya rage daga shi shi sai riga a hankali ya danne ta ya wara k'afafuwanta ya shiga goga mata jijiyarsa a k'asanta ba tare da yayi k'ok'arin sgigarta ba, a hankali yake goga mata kan kaciyarsa a k'asanta yayinda yaci gaba da tsotsar nononta, a hankali ya fara k'ok'arin shigarta. 



Lubnah dake can duniyar sama saboda dad'i taji salon ya fara canja launi, taji kamar maciji, aiko da sauri ta bud'e idonta dake rufe ta fara k'ok'arin mik'ewa, aiko Zaid yace bai san zance ba yasa k'irjinsa ya danneta ya sakar mata nauyinsa sosai, jin babu damar guduwa yasa ta sakin mahaukacin kuka tana rok'onsa had'i da bashi hak'uri amma ina bai ma san tanayi ba, a hankali wayarsa dake yashe a gefe ta shiga rori, daga bakin k'ofa kuma yaji ana buga k'ofar d'akin had'i da kiran sunansa, cak ya tsaya da abinda yake da niyyar yi, a hankali ya d'aga ta ya koma gefe ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya. 



Yana sakin ta ta hantsila baya taja bargo ta rufe jikinsa, jin har lokacin ana buga k'ofar ne yasa shi sakin tsaki had'i mik'ewa a zafafe, yana bud'e k'ofar yaga Teemah a tsaye daga ita sai rigar bacci, ta langwab'ar da kai tace " my dear yunwa nake ji, tsaki yayi mata had'i da rufo k'ofar d'akin ya nufi dinning, sunko ci sa'a dan Lubnah ta dafa soyayyen dankali da miyar kwai, sai shayi da bread, har suka gama ci Lubnah bata fito ba, bayan sun koma sama ne ya kalli Teemah yace " daga yau kowacce ranar girkinta ta rink'a dafa  abincin daza'a ci gaba d'aya, fad'a had'i da fita. 



BAYAN SATI 2



yau ta kam Monday kuma ranar Lubnah zasu fara Exam, dan haka ta tashi da wuri ta gama shirinta tsaf, ta zauna a falo tana jiran fitowar su, shiru basu fito ba har 8:30am gashi 9:00am zasu shiga, ganin haka yasa ta mik'e ta nufi part d'insa, a hankali ta fara nocking, cikin muryar bacci ya bata izinin shigowa, kanta a k'asa ta shiga bakinta d'auke da sallama, ganinta sanye da Uniform yasa shi zaro ido had'i da mik'ewa da sauri yana duba agogon d'akin a hankali yace " am sorry Lubnah na manta ne murmushi tayi tace " lah bakomai, tare suka sauka k'asa yasa driver ya kaita, "Allah ya bada sa'a "Amin nagode, abinku yana dinning, murmushi yayi mata kawai.



Sai 5:00pm ta dawo gida, a gajiye lik'is, a parlor ta same zaune yana karatun jarida a d'aya daga cikin kujerun parlor ta zaune tana gaida shi, a hankali ya amsa mata tace " sorry yau duk bama nan mun barka da yunwa ko? gashi Aunty ma bata nan balle ta dama maka, jaridar hannunsa ya sauke yana kallonta cike da mamaki yace "wacce Auntyn? "Teemah mana ta fad'a, cikin rashin Fahimta yace " kamar ya?  "Ko ta dawo ne d'azu na ganta a Central Hotel, "what yace da k'arfi har saida Lubnah ta tsorata, "anya Teemah kika gani kuwa? "Haba Yaya nasan ta fa sosai, bai k'ara cewa komai ba ya mik'e ya nufi part d'inta a kwance ya iske ta kamar yadda ya saba ranshi a b'ace yace " kin fita yau ne " bata d'ago ta kalle shi ba tace " eh! da k'arfi yace " what! are out of ur sense Teemah? "Kamar ya? " zaki fita batare da izinina ba, "kayi hak'uri wallahi nima a firgice na fita k'awata ce tayi accident, shine aka duba wayanta aka ga nice last person da tayi washi shine aka kira ni da gaggawa, kuma na kira number ka not reachable "ok Central Hotel ne asibitin? 



Murmushi tayi tace " Central Hotel kuma? "Eh ance min an ganki acan " waya fad'amaka?  " Lubnah, tsaki Teemah tayi tana dariya tace" kishiya ce zata gaya maka haka kuma yarda haba Zaid, kafa san halin mu mu mata da kissa, ta fad'a tana had'e bakin su, shi dai Zaid shiru kawai yayi amma hankalinsa bai kwanta, sakin shi tayi " ina zuwa bari nad'an watsa ruwa zafi nake ji, da ido kawai ya bita, juyawa yayi zai fita sai wayarta ta fara rori da kamar bazai d'aga ba, sai kuma yayi wani tunani ya d'aga, yana d'agawa yaji ance  "hello Hajiya kin manta ID card da ATM d'inki a Central Hotel kizo reception ki karb'a "ok Zaid yace, take zuciyarsa ta shiga bugawa da k'arfi, k'irjinsa ya shiga tafasa yana yi masa zafi, wayar ya ajiye ya fita, direct Central Hotel ya nufi ya karb'o ATM da ID card d'inta, zaune yayi a parlor zuciyarsa nayi masa soya da zafi. 



Fitowa tayi sanye da riga da siket na atamfa fuskarta d'auke da murmushi, da wani kallon tsana yake binta harta k'araso ta zauna kusa dashi jajayen idanuwansa ya d'ago yana kallanta, ido d'aya ta kashe masa tace " nayi kyau dear?  bai amsa mata ba illah ATM and ID card d'inta daya mik'a mata, murmushi tayi had'i da rungume shi tace " wow thanks dear , ina ka gano min su wallahi tun bikin mu na yarda su na rasa ina na yarda su amma dai nafi tunanin a Central Hotel ko Green park ne, ajiyar zuciya Zaid ya sauke a hankali a ransa yace " Alhamdulillah na godewa Allah da tunani na bai zama gaskiya ba. 



Washe gari da wuri Zaid ya shirya ya fita office ko karyawa bai tsaya yayi ba dan yana da meeting, tun 8:00am suka shiga meeting din amma basu suka fito ba sai wajen 11:30am shida Mukhtar ne suka jero zuwa harabar Company, a gajiya Zaid ya kalli Mukhtar yace " kai nifa yunwa nake ji, murmushi Mukhtar yayi yace " kai kenan ma mai mata har biyu balle ni gwauro, dariya yayi yace " muje restaurant mu nemi abinda zamu ci ya fad'a yana bud'e motar tare suka shiga motar Zaid yaja suka tafi, "wai ni Friend ya yarinyar kuwa? "Wacce yarinyar kenan?  "Matar ka mana ta wajen Ammi, murmushi yayi yace " she so beautiful an cutie & she is.... ganin a d'aya hannun nasu (titi) tana driven yasa kin k'arasa maganar sa, cike da mamaki ya kalli Mukhtar yace " Friend kamar Teemah ko? 



Dariya Mukhtar yayi yace " kamar ya ko?  kai da kake mijinta amma ni kake tambaya Zaid bayyi magana ba ya ciro waya ya kira ta, "hello Teemah kina ina? Muryar bacci tayi mishi tace " kamar ya ina,a ina ka barni?  ina gida mana bacci ma nake kai ka tashe ni, wayar ya kashe ba tare daya ce komai ba ya karya kan motarsa yabi bayanta, a harabar Central Hotel tayi parking ta fito ta shiga ciki, a gefen motar ta yayi parking ya fito da gudu yabi bayanta, wanda ya tarar a reception ya tambaya " please ina wata wacce ta shigo yanzu tayi wacce take sanye da doguwar riga "sorry Sir bama bada detail akan customer mu, shak'ar shi Zaid yayi cikin k'araji yace " zaga fad'a min ko sai na kashe ka, cikin tsoro yace " tana 3rt floor room 130B, da sauri ya sake shi ya nufi lefter ya ganin zata b'ata masa lokaci yasa shi taka benen uku-uku, yana hawa ya fara dube-duben inda zai hango ta yana lek'a k'asa ya hango ta a reception aiko da gudu ya sauka ya koma reception yana zuwa yaga ta fita da gudu ya bita harabar hotel din.



Kacib'us sukayi dashi ido kawai ya k'ura mata, aiko tashiga mummunan tashin hankali da firgice, ta fara kame-kame a hankali ya tako har gabanta yace " yau kuma me zakice?  Murmushi tayi masa tana matsowa jikinsa tauuuu taji saukar wasu zafafan marika a jere yasa hannu ya shak'o wuyanta " ni zaki rainawa hankali shegiya munafuka mayaudariya wallahi sai na kashe ki cikin k'araji yake maganar aiko take mutane suka taro suka zagayesu suna kallonsu masu d'aukar labarai suka fara k'ok'arin d'auka, yaci gaba da cewa " wallahi nine ajalinki Teemah, sai na kashe ki zan samu salama da kwanciyar hankali a ruhina, macuciya maciya amana, dame na rage ki, in banda kuka babu abinda Teemah keyi tayi tsaye kawai tana kallonsa, da sauri Mukhtar ya fito ya rik'e shi yana janshi, "haba Friend meyayi zafi haka ka bari koma meye sai anje gida mana kalli fa yadda mutane suka taru suna kallan ku kuma kasan kai sananne a k'asar nan yanzu za'a fara haskaka a duniya da media, fizgewa yayi daga rik'on da Mukhtar yayi masa yayi ya fude ta " wallahi Allah Friend sai na kashe ta sai na salwantar da rayuwarta na zama ajalinta hankali na zai kwanta, ya kuma shak'ar ta take idonta ya kakkafe bak'in ciki ya d'auke ya dawo saura fari fat.......... 




MOMYN ZARAH


[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




26




"Are you mad Zaid!? Mukhtar ya fad'a a fusace, da k'arfi ya fisge Teemah daga hannunsa wacce keta kakarin muutuwa, ya jashi ya danna a mota ya saka lock ya lek'a ta window yace " Teemah ki taho gida kinji, sannan yaja motar, babu abinda Zaid keyi sai faman huci da yarfa hannu, Mukhtar yayi masa banza saboda bak'in cikin abinda yayi akan mace, a harabar gidan yayi parking da sauri Mukhtar ya fito ya zagaya ya bud'ewa Zaid k'ofa had'i da rik'o hannunsa, sai da ya kai shi har parlor'n sa ya zaunar dashi, Mukhtar ya murtuke fuska yace " idan Teemah ta dawo karka sake kayi mata komai, ka kwantar da hankalinka kayi bincike sosai kafin ka yanke hukunci, pls ka nutsu ka maida hankalinka jikinka kai ne mijinta kai kafi kowa sanin wacece ita, kai ya kamata ka saka mata ido sosai, amma karka k'ara kusantar har saika bincikenka akanta saboda zargi ya shiga tsakanin auren ku, ido kawai Zaid ya zubawa Mukhtar har ya dasa aya, ganin Zaid baya cikin hayyacinsa yasashi mik'ewa har ya kai bakin k'ofa ya juyo yace " please Friend control your temper, don't let you anger control you ya fita. 



Kishingid'a Zaid yayi akan kujerar had'i da runtse idon sa, babu abinda zuciyar sa keyi sai faman tafasa da azalzalarsa, a hankali ya fara ambaton "innalilahi wa'inna ilaihir raji'un, sannu a hankali ya fara jin nutsuwarsa na dawowa zuciyarsa ta dainayi masa zafi, ba'afi 1hr ba yaji ya dawo normal, a hankali ya mik'e ya nufi part d'in Lubnah cikin kasala ya zauna a sofa ya jingina bayansa da jikin sofa d'in, daga ita sai pant & bra ta fito daga kitchen hannunta rik'e da tie cup da gani daga bacci ta tashi, cikin nutsuwa ta zauna a kusa dashi ba tare da tasan yana nan ba, tunda ta fito ya tsare ta da idonuwansa ya kasa d'auke idonsa daga kanta harta zauna a kusa dashi wani sihirtaccen k'amshi ne ya daki hancinsa take kasalarsa ta sake k'aruwa jikinsa ya d'auki rawa, jijiyarsa ta harba.



A hankali ya kishingid'a had'i da runtse idonsa, hankalinta kwance take shan shayinta ba tare datasan ma yana nan ba balle tasan Allah yanayin dayake ciki, cikin wata irin murya can k'asan mak'ogoro yace " Lubnah!!!, wata irin muguwar tsorata tayi cikin firgice had'i da matsancin tsoro ta saki cup d'in, jikinta ya shiga mazari, ganin halin da take ciki yasa shi jawo ta jikinshi ya rungume ta tsam a k'irjinsa, a kunnenta ya rad'a mata " Zaid ne! da k'arfi ta sauke ajiyar zuciya, had'i da k'ara lafewa a jikinsa tana sakin ajiyar zuciya. 



Tuna yanayin kayan dake jikinta ne yasata saurin mik'ewa da gudu ta nufi bedroom har takai bakin k'ofa taji yana magana " karki sake ki shiga ki dawo ki zauna a inda kike da yayi maganar yana yadda yake daga kishingid'an ko idonsa bai bud'e balle ya motsa, tsayawa cak, ta kasa shiga  yana yadda yake yace " ko baki ji bane ba? fuska ta b'ata kamar zatayi kuka tace " ba kaya fa a jiki na "ko?  yace "eh, a hankali ya bud'e idonsa ya sauke su akanta had'i da cewa " haka nake san ganinki, kuma daga duk a yanayin dakike karki k'ara guduwa dan kin ganni koda a tsirara kike, da sauri ta zaro ido yace " eh koban isa ba? Da sauri tace "a'a "ok to zo nan ya fad'a yana nuna mata kan cinyarsa, fuska ta kwab'e kamar zatayi kuka tace " please kabarni nasa kaya, "haka nake son ganin dan haka zo, idan kuma kika bari nazo da kai ma ko hmmmmmm ya ciji leb'ensa, a hankali ta tako har gabansa tana sa hannu tana rufe jikinta, nuna mata cinyarsa yayi da hannu yana yi mata alama da idansa data zauna. 



Ido ta zaro tana girgiza masa kanta, fizgo ta yayi ta fad'a jikinsa a kunneta ya rad'a mata bana son gardama, ya fad'a yana lasar kunnen nata, wani yarrrrrrr taji ajikina take kuma tsikar jikinta ta tashi, ganin haka yasa Zaid yin murmushi had'i da juyo da ita ya had'e bakin su, yasan hannunsa ta baya ya b'alle bra, ya cire yayar da ita gefe a hankali ya sauke dukka hannayensa akan nonuwanta ya shiga murza kan nonon a hankali, yayinda bakin su ke cikin na juna, sosai yake romancing d'inta yana ci gaba da murza kan nononta, aiko cikin k'ank'anin lokaci suka rud'e suka fita daga hayyacin su, da sauri Zaid ya cire rigar jikinsa yayi cilli da ita, ya rik'o hannuwan Lubnah ya d'ora akan nononsa cikin wata irin murya dake fita dakyar yace " murza min kan nono na kamar yadda nake yi miki.



A hankali ta shiga murza masa nonon had'i da lailaya kan nonon nashi, take wani masifaffen dad'i ya ratsa Zaid, ya fara fitar da nishi dakyar, bakinsa ya zame daga nata ya mayar kan nononta yashiga tsotsar su duka biyun had'i da murza kan nononta, aiko fit Lubnah ta fita daga hayyacinta ta shiga turo masa nonuwanta tana k'ara bank'aro masa su, tana luma hannu a sumar kanshi sai da ya tsotsi nononta sosai sannan ya d'ago kansa yasa bakinsa a kan nononsa yace " ki tsotsa kamar yadda nayi miki, ya rik'o hannunta ya d'ora akan jijiyarsa yace " ki murza min ta, a hankali Lubnah ta fara tsotsar nipple's d'insa had'i da murza masa jijiyarsa, aiko k'ara Zaid ya saki yana wani sandarewa had'i da lumshe ido ya shiga sambatu, duk wani abu da yakeyi mata saida yasa ta tayi masa, take Lubnah ta d'auke karatun ta shiga sarrafa shi kamar dama can ta sani, ta kuma d'auke karatun a kwakwalwarta ya zauna mata daram ta haddace,  cikin kwarewa take murza shi tana lailaya shi, aiko take ta rud'e Zaid ya shiga sakin ihu sama-sama. 



Cak ya d'auke ta yayi bedroom da ita, bakinsu cikin na juna, a kan gado ya dire ta yabi ya danne suka ci gaba da sarrafa juna, a gigice Zaid ya mik'e yayi tsirara ya d'aga k'afafuwanta sama, ya fara k'ok'arin shigarta jin dad'i ya rikid'e ya zama zafi yasata saurin yunk'urawa da niyyar ta mik'e, k'irjinsa yasa ya danneta ya sakar mata nauyinsa, ganin bata da maceci sai Allah yasata fara kiran sunnan Allah tana rok'onsa yayi hak'uri ya kyaleta, amma ina baima san tanayi ba yadda kasan tana busa sarewa a kunnen kurma, yana gaf da shigarta wayarsa ta fara ringing jin ringing d'in Ammi ne yasa shi tsayawa cak, ci gaba da akayi da kiran ne yasa shi fasa abinda yayi niyya, ya kwanta a kanta yana mayar da numfashi.



Teemah dake tsaye saboda tsabar takaicin abinda Zaid yayi mata ta kasa koda kwakwkwarar motsi ne balle tayi yunk'urin barin wajen, mutanen dake wajen suka shiga nuna ta suna magana k'asa-k'asa, har suka gaji suka watse suka barta tsaye ita kad'ai, sai da ta gaji dan kanta sannan ta nufi motar ta,  ta shiga  tayi gida, a harabar gidan tayi parking ko tsayawa rufe motar batayi ba, da gudu ta shiga gidan direct tayi bedroom d'inta ta fad'a kan bed ta saki kuka mai cin rai. 



Dakyar ya mik'a hannu yana daga kanta ya lalubo wayar, yayi picking ko magana bai kai dayi ba yaji muryar Ammi na kuka tana cewa " Zaid kazo gida yanzu ba  lafiya ta fad'a had'i da hanging wayar, a firgice ya mik'e ya shiga maida kayan sa, da sauri Lubnah ma ta tashi tana tambayar sa lafiya, yana saka kayan yana bata amsa " ban dai sani ba amma nasan ba lafiya da sauri ta duro daga kan gadon tana cewa " innalilahi wa'inna ilaihir raji'un Allah dai yasa koma meye yazo mana da sauk'i " Amin yace yana fita. 



Wani irin mahaucin gudu Zaid yake tsalawa harya isa gida da sauri yayi parking ya fito da gudu ya nufi cikin gidan, bai iske kowa a parlor ba dan haka ya nufi sama, daga bedroom din Abba yake jiyo kukan Ammi, da sauri ya nufi dakin ko salama babu ya danna kai ciki, cak ya tsaya ganin Abba kwance a mimmik'e dubansa yakai ga Abraham dake Zaune rungume da Abba yana zubar hawaye, cikin mutuwar jiki ya k'arasa wajen, a gaban Abba ya durk'usa ya kasa yin komai, shi bai yi kukan ba balle yayi magana, da sauri Doctor ya shigo da sallama babu wanda ya samu damar amsa masa. 



Ganin yanayin da suke ciki ne yasa shi nufar Abban ya fara duba shi, cikin kuka Abraham yace " wanne kuma duba shi kake bayan ya riga da ya mutu,Doctor ya ci gaba da abinda yake  yi ba tare daya saurari Abraham,  yakai 30mnt yana duba shi, sannan ya d'ago ya dube su yace " bai mutu ba, cak Abraham ya tsaida kukansa ya k'urawa Doctor ido "kamar ya maganar ta sub'ucewa Abraham ba tare daya sani ba, Doctor ya d'ago yana kallansa fuskarsa cike da mamaki yace " eh kamar dai yadda kaji, ya juyo ya kalli Zaid dake ta faman sauke ajiyar zuciya yace " yanzu zamu kai shi Hospital a duba shi acan kafin ya gama rufe bakinsa Abraham ya mik'e ya sungumi Abba yayi k'asa dashi da sauri suka mik'e suka bi bayan sa, Doctor yabi bayansa da kallo yana murmushi. 



Direct Emergency aka wuce da Abba manyan Doctors sukai 6 akan shi su duba shi, basu fito ba sai da sukayi gud 3hrs sannan suka fito tare dashi special room suka kai shi duk su Zaid suna bin bayan su, Family Doctor ne ya jiyo ya kalle su yace " heart attack Abba ya samu " what heart attack like how?  Zaid ya fad'a a firgice "eh, magana ta gaskiya Abba yana cikin matsananciyar damuwa kuma hakan ya samo nasaba ne da rashin jituwarku ya fad'a yana nuna Zaid da Abraham jikin Zaid a matukar sanyye ya zauna a gefe gadon ya rafka tagumi, shi kanshi Abraham jikinsa yayi sanyi gaban Ammi yaje ya zauna a hankali ya d'ora kansa akan cinyarta, sumar kansa Ammi ta shiga shafawa a hankali Abraham ya sauke ajiyar zuciya, kukan da Ammi ke dannewa ne ya kwace mata, ta sake shi da k'arfi. 



Cikin tashin hankali Abraham ya d'ago kai yana kallon Ammi ganin da gaske kukan take cikin matsancin bak'in ciki da takaici, da sauri Abraham ya mik'e ya zauna a kusa da ita ya rungumo ta jikinsa ya shiga rarrashinta game da kwantar mata da hankali cikin kuka tace" wallahi idan kuka sake bak'in cikin ku ya kashe Abba har abada bazan tab'a yafe muku ba kuma wallahi bani ba  ku duniya da lahira, haba uwa d'aya uba d'aya amma ku zama kamar Annabi da kafiri, ku duba yadda bak'in cikin ku ya mayar da mahaifin ku har yana neman rasa rayuwarsa wad'anne irin yara ne ku wallahi dana sanin haihu.... da sauri Abraham yasa hannu ya rufe mata baki yana zubar da hawaye, ya k'ara kwantar da kanta a k'irjinsa, in banda kuka babu abinda Zaid yake kamar ransa zai fita a hankali ya mik'e ya tako har gaban Ammi da Abraham ya k'ura musu ido ya kasa cewa komai sai kukansa dayaci gaba dayi a hankali ya rungumo Abraham da Ammi jikinsa, " please Ammi kuyi hak'uri in sha Allah zamu gyara, zamu zamo muku abin alfarahi. 



Mukhtar dake bakin k'ofa yace" Alhamdulillah Allah nagode maka daka nuna min wannan ranar ya fad'a yana goge hawayen dake zubo masa, murmushi Abraham yayi yana mik'a masa hannu alamar ya taho da sauri ya nufe su duk suka rungume juna, wannan kenan. 



_Ni ko nace yanzu aka fara wasan ma_




Teemah kai 4hrs a d'aki tana faman aikin kuka kafin daga bisani ta tashi ta shiga bathroom tayi wanka, ta shirya, wata muguwar yunwa ce ta saukar mata, a hankali ta mik'e ta nufi kitchen d'inta ta dafa indomie ta shad'o, taci ta k'oshi ta mik'e, Lubnah nacan ta kasa zaune da tsaye tun da Zaid ya fita hankalinta yak'i kwanciya ta shiga damuwa ita gashi bata da number sa balle ta kira shi, tunanin taje part d'in ta karb'i number sa ne yazo mata aiko da sauri ta mik'e ta nufi part d'in, da sallama ta shiga ta iske ta a parlor a hankali Lubnah ta gaida Teemah had'i da tambayarta number Zaid, murmushi tayi sannan ta karb'i wayar, juya wayar ta shigayi a hannunta dan ganin iPhone 8+ sabuwa dal, murmushi tayi had'i dasa mata number ta mik'a mata, Lubnah tayi mata godiya ta koma part dinta, zama tayi ta nutsu sannan tayi dialing number sai da ta tsinke ta sake kira ta kuma tsinke sai a karo na 4 sannan ya d'aga wayar, ido ta lumshe ta bud'e a hankali sannan ta gaida shi ajiyar zuciya Zaid ya sauke da k'arfi har sai da Lubnah ta ji, tambayar shi tayi abinda ya faru, cikin nutsuwa yace mata Abba ne ba lafiya, sosai ta nuna damuwarta had'i yi masa addu'a, sannan tace ya bata Ammi, sai da ta gaishe da Ammi sannan ta duba Abban.  


Sai wajen k'arfe 11:00pm Zaid Ya dawo direct bedroom ya wuce yayi wanka ya shirya sannan ya shiga part din lubnah, parlor ba kowa an kashe wutar, bedroom dinta ya nufa akan bed ya ganta sanye da rigar bacci k'aunar tsirara, a hankali ya nufe ta cikin bacci Lubnah taji ana tsotsar mata nono, a gigin bacci tayi murmushi had'i da cewa " _I LOVE YOU ZAID_ cak Zaid ya tsaya ya daina abinda yake yi, ido k'ura mata ya kasa yin komai a hankali ya rad'a mata repeat it again, murmushi tayi had'i da turo bakinta tace" _I LOVE YOU ZAID_ wani irin sanyin dad'i mai gauraye da matsananin farin ciki ne ya ratsa Zaid tunda tafin k'afarsa har kwakwalsa, murmushi yayi Ya manna mata kiss,  had'i da rungumo ta jikinsa yaja musu bargo cike da annashuwa. 



Ciwon Abba sai k'ara rikicewa dan tunda aka kawo shi asibiti bai motsa ba yau kusan 1 week kenan, anyi-anyi amma abu yak'i dan haka Family Doctor su ya bada shawarar akai shi America, ba musu suka amince, kasancewar su masu kud'i kuma sanannu shiyasa ba'a wani sha wuya ba aka aka gama komai, Ammi da Family da Abraham ne zasu yi tafiyar yayinda Zaid da Abraham zasu ci gaba da kula da Business, ranar tafiyar su harda Lubnha aka je rakiya Airport, basu baro Airport d'in ba sai da suka ga tashin sannan suka dawo gida,a parlor Lubnah ta zube, Zaid ya kalle ta yace " kin gaji ko?  murmushi tayi tace " a'a, " yunwa nake ji Zaid ya fad'a kallansa tace " ok ina zuwa bari na dafa mana abu mai sauk'i,, 10:00pm ta gama dafa dafadikan shinkafa da taji kayan lambu da bushashshen kifi, ta hada coconut drink, ta jere a dinning table, ta shiga wanka, sai da ta shirya sannan ta kira shi a waya, ba'afi minti 5 ba ya shigo sanye da jallabiya, ba k'aramin dad'in abincin Zaid yaji ba dan haka ya zage yaci sosai, sai da suka gama sannan ta gyara wajen ta wanke komai ta kalle shi tace "gana Aunty nan fa "ok kawai yace ya mike ya koma kan sofa ya kunna CNN kallan shi ta kuma tace " please ka kai mata mana, dan baya son ta fahimci abinda ke tsakanin su ne ya sashi mik'e had'i da d'aukar food flask din. 



 Ganin bata falo yasa shi aje mata akan dinning ya juya zai fita k'asa-k'asa ya jiyo maganar ta daga bedroom, gaban sa ne yayi muguwar fad'uwa, a hankali ya nufi bedroom d'in nata, yasa hannu akan handle din zai shiga yaji tana magana " kai ma ka fiya naci wallahi kai wanne irin jarabben mutum ne haka, na fad'a maka miji na ya saka min ido da matakan tsaro dan ya fara gano ni, dan haka had'uwa dakai yanzu bata yi koyaushe ba,amma idan dare ya raba kazo gida na zan bud'e maka k'ofa ta baya idan yaso sai na d'an lasa maka koyaya ne, na sammaka. 



 Da k'arfi ya banka k'ofar d'akin ya shiga tana ganin shi ta saki wayar, sosai ranshi ya b'aci zuciyar sa ta shiga tafasa tana yi masa tiriri, k'irjinsa ya fara yi masa zafin k'ona a fusace ya nufeta, da sauri ta goce tayi bathroom tasa key, da sauri ta kira police station tana kuka taji an d'aga tace " dan girman Allah ku taimake daga d'ayan b'angaren aka ce wacece ke?  sunana Fatima amma anfi kira na da Teemah nice matar Zaid Muhammad Bature duk acikin firgice had'i da mummunan tashin hankali take maganar, muryarta sai rawa tace daga ji kasan tana cikin mummunan tashin hankali taci gaba" miji nane zai!  zai!!! zai!!! kasa k'arasawa tayi saboda banko k'ofar da Zaid yayi da k'arfi 'yan sandan na cewa " hello muna jinki ci gaba! gashin kanta Zaid ya damk'a aiko ta saki gigitacciyar k'ara. 



A falo yayi cilli da ita, ya hau duka sosai Teemah ke ihu tana neman ceto, wani irin mugun bak'in ciki ne ya turnuk'e Zaid ya tafi luuuuuuuu,  wajen 5:00am sama-sama yaji ana tashin sa a hankali ya fara bud'e idonsa dishi-dishi ya fara gani kafin idonsa ya washe ya dawo normal a hankali ya mik'e zaune dakyar, police ya gani zagaye da shi sama da guda 20, babban cikin su ya kalle shi yace " Zaid Muhammad Bature ko?  da sauri Zaid yace" eh, police d'in yace "ok you are under arrest, cikin firgici Zaid ya zaro ido yace " what!  da k'arfi, " yes!  U are criminal Zaid and u gv us surprise, cikin tashin hankali yace" ban gane ba? 



Murmushi police d'in yayi had'i da nuna masa gawar Teemah dake kwance shame-shame cikin jini, ga wuk'a nan cake a gefen cikin ta da sauri Zaid ya mik'e ya nufi inda Teemah take cikin mummunan tashin hankali da firgici........ 





MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




27




Da k'arfi ya rungume ta a k'irjinsa tare da sakin mahaukacin kuka mai rikitar da ma'abocin sauraro, " i love you Teemah, wallahi ina mugun sanki duk abinda kika ga ina yi miki ina yi ne dan ki gyaru, ke ce rayuwata wallahi koda zan mutu bazan tab'a barin wanda ya kashe ki ya rayu cikin farin cikin rayuwa da walwala ba, ya k'arasa maganar yana k'ara sakin mahaucin kuka, zama police d'in yayi ya d'ora k'afa d'aya kan d'aya yana kallonsa tare da sakin gutun murmushi, yakai 10mnt a haka sannan ya kalli Zaid yace " I arrest you for killing ur wife a razane Zaid ya d'ago kai yana kallon sa, ya kalli yaran sa yace " oya arrest him, da sauri suka nufi Zaid dake rungume da Teemah yana sakin kuka, dakyar suka b'anb'are shi daga jikinta suka saka mishi ankwa tare da tusa k'eyarsa zuwa harabar gidan inda suka yi parking motocinsu,  police d'in ya kuma bada umarnin a fito da gawar Teemah harabar gidan. 



Jin magana k'asa-k'asa yasa Lubnah surar zumbulelen hijabinta tayi waje turus Lubnah tayi dan ganin dandazon 'yan sanda a hankali takai idonta inda mijinta ke zaune hannayensa sanye da ankwa yana kuka, cikin sanyi idonta ya sauka akan gawar Teemah dake rufe da farin yadi, da sauri ta k'ara wajen ta durk'usa agaban gawar Teemah tana kuka marar sauti hannunta na rawa tasa bud'e fuskar Teemah da sauri ta kawar da kanta gefe, cikin dakewar zuciya ta mik'e ta nufi inda Zaid yake ta tsaya a gabansa tana kallonshi ido cikin ido cikin kuka ta fara magana " yanzu duk irin hak'urin da muka baka ni da ma'aikatan gidan nan ashe daman baka hak'ura ba. 



"sai da ka kashe ta Zaid wacce irin zuciya Allah yayi maka kai wanne irin mutum ne marar yafiya, mai yasa ka kasance mai taurin kan tsira, da k'arfi  taci kwalar rigarsa " haba Zaid mai yasa zaka aikata laifin da kai kanka kasan makomarka wallahi nayi danasanin aurenka nayi nadamar kasancewa ta matarka kai mugu ne azzalumi, mai tayi maka haka dazaka kashe ta a hankali ta sake shi ta zube a gaban k'afafuwansa tana ci gaba da kukan ta "mai yasa Zaid mai yasa kayi haka mai yasa bakayi tunanin halin da Ammi da Abba zasu shiga ba, kasan halin da Abba fa yake ci ta k'asara maganar tana fashe da mahaukacin kuka, cikin rashin fahimta Zaid yake kallan Lubnah ya bud'e baki zayyi magana yaga Baba mai gadi ya rugu da gudu yana salati da sauri Baba mai gadi yace " ya kashe ta ko? 



Baba mai aiki ma ta fita daga d'akinta had'i da d'ora hannu aka ta fasa kuka had'i kallon Zaid " kai yanzu yaron nan duk rok'onka da mukayi amma sai da ka kashe ta, Baba mai gadi ya share hawayen dake zubo masa yace " wallahi dama sai da tace bazata koma cikin gidan ba idan ta koma kashe ta zayyi, har nan waje na ta gudu Ya biyo ta wuk'a, sai da muka rok'oshi muka bashi hak'uri ya nuna ya kyale ta, ashe kwanton b'auna yayi, shiru police d'in yayi yana binsu da kallo fuskarshi d'auke da murmushi, Zaid ko komawa yayi kamar mutum mutumi binsu kawai yake da kallo yayinda da mamaki ya gama ciki masa rai da zuciyar sa take yaji tsoro da fargaba sunyi masa dirar mikiya, nan take yaji ya fara zargin kansa, ya shiga tunanin bayan baya biyo Teemah daga d'aki mai ya faru amma ya kasa tunawa, yana cikin wannan mummunan hali yaji police sunce " kai shiga mota had'i da hankad'a shi cikin motar.



A babban division d'in su sukayi parking, suka fito dashi,  a wani babban d'aki mai cike da na'urori suka suka saka shi a d'akiyar d'akin akwai table had'i da kujerun zama babban jami'in da kes d'in ke hannu shi ne zaune a d'ayan daga cikin kujerun had'i da wasu 'yan sanda 5 sai Zaid shima dake zaune akan kujera, babban jami'in ya kalle Zaid fuskarsa d'auke da murmushi yace " ni sunana DSP Lawan Hassan ko zan iya sanin sunanka " sunana Zaharaddeen Muhammad Bature, murmushi DSP yayi yace " Muhammad Bature, sannan yace " kasan zargin da akeyi maka?  "Eh nasani " ok wanne kenan cewar DSP, " kuna zargin ni ne na kashe matata Fatima wacce akafi sani da Teemah, " good to ya abin yake ko zamu iya sanin gaskiyar al'amari? shiru Zaid yayi yana tunani " ka taimaki sharia ka fad'a mana gaskiya ta yadda sharia ma zata taimake ka, a hankali Zaid ya d'ago kai yace " na kasa tuna komai ne, "what!  DSP ya fad'a a zafafe sai kuma ya taso yaje kusa da Zaid yayi k'asa-k'asa da murya yace " please Zaid kar muyi haka dakai, kayi k'ok'arin tuna koda abu d'aya ne. 




Shiru Zaid yayi ya shiga tunani " yawwa tuna, yi tunani abinda DSP ke cewa kenan, amma ina Zaid ya kasa tunana komai a hankali ya d'ago kai yace " I cant, table d'in DSP ya buka da k'arfi had'i da juya baya yana shafa kansa, da hanzari ya juyo ya kalli yaransa yace " ku kawo min phone recording "ok Sir d'aga daga cikin su ya fad'a had'i da fita, baifi minti 5 ba sai gashi ya dawo, umarni ya bayar da a had'a na'urar da sauran na'urorin, kwatsam Zaid yayi muryar Teemah cikin firgici da mummunan tsoro gami da mugun tashin hankali cikin kuka take cewa " nice Fatima Muhammad Bature matar Zaid Muhammad Bature miji na ne zai zai zai sai kuma matsananciyar k'arar data saki da sauri Zaid  ya mik'e daga zaunen dayake cikin mugun tashin hankali kansa ya dafe da duka hannuwansa wanda barazanar tsagewa gida biyu.



A hankali DSP ya mik'a masa ruwan sanyi ya hard'e hannuwansa a k'irjinsa ya k'urawa Zaid ido yana murmushi, hannun Zaid na rawa ya karb'i ruwan, "na baka 2hrs ka huta, ya fad'a had'i fita, zaman dirshan Zaid yayi a k'asa yasa hannuwansa duka biyun ya dafe kansa, bayan 2hrs DSP ya dawo ya zauna a gaban Zaid da tunda ya zauna ya kasa motsawa DSP ya kalli Zaid yace " All the evidence goes against you, as for ur wife, dat ur wife's call 2 the control room at 12:20am, if not ur wife's voice, say dat no 1 tried 2 kill her, or say dat u know nothing at all.



Ido Zaid na kallon gefe yace " yes, it is Teemah, but I don't know how it happened & when, DPS, if dat's true we must find Teemah killer first, some 1 must've attacked her when I was out, but u can grill me if you want to, da k'arfi DSP ya buga table d'in ya durk'uso da fuskarsa dai-dai ta Zaid ta yadda zuna iya jiyo numfashin juna yace " skip d act, Mr Zaid, ur wife has clearly mentioned ur name, another thing  the call was being taped & u had no idea about it, da k'arfi Mukhtar ya bango k'ofar cikin zafin rai yace " waye in charge d'in ces d'in nan, " DSP Hassan Lawan yaji an fad'a daga bayan sa ciki tak'ama Mukhtar ya juya yana facing DSP , DSP yaci gaba " I'm in charge of did case, all dis is happening as per my wish wish, murmushi gefen baki Mukhtar yayi yace " ur wish? 



_Kun san dama Mukhtar lawyer ne, kuma shine Lawyer d'in Muhammad Bature Family_



Mukhtar yaci gaba " d law doesn't allow u to act according 2 ur whims & fancies, if you want to grill him, you should have a remain order from the court, murmushi DSP yayi idonsa nakan Mukhtar yake yiwa yaran sa magana " Isma'il " yes Sir " Barrister fa yayi magana mai kyau, kuma gaskiya ya fad'a ko? shiru yaron nasa yayi dan ya gano so yake ya rainawa Mukhtar hankali, ya fuskanci Mukhtar yace " if you think you will get him bail tomorrow morning  then you are wrong, murmushi Mukhtar ya k'arayi masa yace " ok that'll be decided tomorrow morning, as of now, ya sauke ajiyar zuciya ya kuma cewa " I want to talk my client in private if don't mind ya k'arasa maganar yana yi masa murmushi, kallonsa DSP ido cikin ido yace " sure, it's all your ya fad'a had'i da juyawa yayiwa sauran yaransa inkiya da su fita suma.



Da sauri Mukhtar ya k'arasa wajen Zaid da tun shigowar sa yake bin su da kallo, a kusa dashi ya zauna had'i da dafa kafad'arsa ya kalle shi ido cikin ido yace " Friend wai ya akayi ne mai ya faru tsakanin ka da Teemah me kayi mata? Wani irin kallo Zaid yayiwa Mukhtar "ok kai ma kana zargi na kenan?  kaima ka yarda da cewar ni na kashe Teemah? "haba Zaid tambayar ka fa kawai nayi wallahi  na yarda da kai fiye da yadda na yarda da kai na, kawai ina son jin gaskiya abinda ya faru ne  saboda mu samu mafita a kota saboda nine lawyer ka, kuma ko ba wannan a matsayi na na babban abokin ka dole ne nasan komai, Zaid na yarda da kai sosai fiye da tunani saboda na tabbatar da bazaka tab'a aikata mummunan abu ba, murmushi Zaid yayi yace " thank you friend, " you are  welcome, babu godiya a tsakanin mu dan haka daga yau kar ka kuma yi min godiya, jiya ai ba yau ba you are my childwood friend, family ku sunyi man komai matsayin nan ma danake ciki dan ku ne, murmushi kawai Zaid yayi sannan ya bawa Mukhtar labarin komai tun daga farko har k'arshe. 



Ajiyar zuciya Mukhtar ya sauke da k'arfi cikin mutuwar jiki ya dafa Zaid yace " karka damu Friend Allah yana bayan mai gaskiya kaji, kuma in sha Allah mu zamuyi narasa, murmushi kawai Zaid yayi, Mukhtar ya mik'e ya fita, Mukhtar na fita DSP ya shigo yaci gaba da gudanar da bincike kasancewar gobe ne za'a fara zaman kotu. 



Lubnah kuwa ana fita da Zaid da gudu ta koma d'aki ta fad'a gado ta saki kuka mai cin rai, tana kukan tana magana " maiyasa Zaid me tayi maka, akan me zaka kashe ta, sai da tayi mai isarta sannan ta mik'e ta shiga bathroom tayi wanka, doguwar riga kawai ta zira a jikinta sannan ta kira iyayenta ta sanar da su halin da ake ciki, cikin tashin hankali Mama da Baban ta suka ce gasu nan, aiko ba jimawa suka k'asaro Lubnah na ganin su ta rungume su had'i da fashewa da gigitaccen kuka, sosai Mamanta ta lallab'a tayi shiru ta basu labarin komai, a hankali Lubnah ta d'ago kai ta kalli iyayen nata cikin kuka tace " please karku sanar da iyayensa dan a halin yanzu Abba bashi da lafiya sosai nan ta sanar dasu halin da Abban ke ciki, ran Baban ta ne ya b'aci sosai yace " amma Lubnah baki kyauta min ba ace Abba yayi rashin har a fitar dashi waje amma koki sanar da ni? 



Cikin kuka ta basu hak'uri, rungume ta Dady yayi yace " bakomai daughter in sha Allah mu zamu zame masa iyaye zamu yi masa gata za kuma mu tsaya mishi amma dole a gayawa Hassan d'insa (Abraham) ya kalle ta yace " kina da number Abraham? "A'a amma wayar Zaid na hannuna " ok duba nasan zaki ga number sa, ba musu ta mik'e ta d'auko wayar tako ci sa'a babu pin, tana dubawa taga number ta bawa Dady, bugu d'aya ya d'aga Dady ya sanar dashi duk halin da ake ciki, a firgice Abraham yace " what!!  da sauri Dady ya rok'e shi akan karya sanar da su Ammi, "ok in sha bazan sanar dasu ba amma ni gani nan gobe. 



Washe gari a kotu


A babban kotun dake garin Bauchi motar police ta faka d'auke da Zaid wanda hannuwansa ke d'auke ankwa, yana fitowa dubban jama'a tare da 'yan jarida sukayo kan shi dakyar da taimakon hukuma aka samu aka shigar dashi kotun, bayan kowa ya zauna lawyer gomnati ya fito ya gabatar da kansa had'i da cewa " ya mai girma duk wata shaida da ake nema akan kisan da Mr Zaid yayi na kashe matarsa Teemah an riga an samu an kuma tabbatar domin da kanta ta kira police station ta sanar dasu cewa mijinta yana san kashe ta, bayan haka kuma duk ma'aikatan gidan sun tabbatar da faruwar hakan, ina mai neman alfarmar kar wannan koto mai adalci ta bada bailing Mr Zaid akan kud'i ko nawa, yana kaiwa nan ya koma mazaunin su, da sauri Mukhtar ya mik'e ya gabatar da kansa yace " my load kamar dai yadda kowa ya sani Mr Zaid sanannan d'an kasuwa ne a wannan k'asar kuma yana da tarin dukiya had'i dama a hannunsa ta yadda idan yaga damar kashe mutum abu me mafi sauk'i a wajen sa, zayyi abinsa ne cikin tsari ta yadda babu wanda zai zarge shi balle har a sani kuma zai iya d'aukar killers suyi masa kisan ba tare da sanin kowa ba da wannan jawabin nake rok'on wannan kotu mai adalci data bada bailing Mr Zaid dan har yanzu zarginsa ake ba'a tabbatar ba, da sauri lawyer gomnati ya mik'e yace " ina rok'on wannan kotu da kada ta sake ta bada bailing shi saboda zai iya amfani da kud'i da kuma hanyar da yake da ita yayi wasa da hankalin shari'a, ajiyar zuciya alk'ali yayi sannan ya d'ago kai yace " za'a dawo zaman kotu na biyu a ranar 14 ga wannan watan sannan hukumar 'yan sanda zataci gaba da tsare shi a hannun su, yana kaiwa nan ya buga table alamar an tashi, gaban Mukhtar DSP yazo ya kalle shi ido cikin yana murmushi. 



Bayan sun koma police station ne DSP tare da yaran sa suka sake taruwa a d'akin binciken, DSP ya kalle Zaid yace " ko za iya bamu labarin farkon had'uwar ku, a hankali Zaid ya d'ago kai ya kalli DSP sannan ya shiga bashi labarin had'uwar shi da Teemah har zuwa ranar da abin ya faru daga k'arshe ya kuma kallon DSP  yace "That's it, I don't know what happened afterwards, when I regained consciousness,  you folk were before me, whatever Teemah was, whoever she was I love her dearly, I could never kill her, murmushi DSP yayi yace " the court will decide that. 



Bayan an gama duk binciken da za'ayi da gawar Teemah ne aka kaita gidan ta na gaskiya aka binneta a makwancinta, 



Ranar 14 ga wata aka koma kotu kamar yadda Alk'ali yace " bayan kowa ya zauna an nutsu ne lawyer gomnati ya mik'e ya kuma gabatar da kansa sannan ya kalli Alk'ali yace " hujjoji game da shaidu duk sun bayyana akan Mr Zaid ne ya kashe matarsa Teemah, ina rok'on kotu ta bani dama na gabatar da shaidata ta farko, alk'ali yace " an baka, risina kai yayi yace nagode, juyawa yayi ya kalli jama'ar dake zaune a kotu yace " kotu tana san ganin Baba mai gadi a gaban kotu, a d'an tsorace Baba mai gadi ya fito ya tsaya, gabansa lawyer gomnati yace " ko zaka iya sanar da kotu ainahin sunana?  " cikin rawar murya yace " Malam Mamman " Malam Mamman shin shekarar ka nawa kana aiki Zaid?



" tunda yayi aure na tare dashi a gidan sa amma nakai sharaka 15 ina aiki a k'ark'ashen mahaifin sa, " ok shin menene gaskiya abinda ya sani akan tuhumar da ake yiwa mai gidanka? "Eh to ni dai ina daga d'aki na dake bakin get na rink'a jiyo ihun matarsa tana cewa " dan Allah karka kashe ni wallahi bazan kuma ba, ni dai ina nan zaune sai naga ta shigo d'aki na da gudu tana ihu tana cewa Baba ka taimake ni wallahi kashe ni zayyi, ana haka sai gashi shima ya shigo d'akin hannuwansa rik'e da wuk'a yana cewa wallahi sai na kashe ki, da sauri Zaid ya d'ago ido yana kallon Baba mai gadi, Baba mai gadi yaci gaba " dakyar na rok'eshi ya hak'ura ya kyale ta, lawyer gomnati yayi murmushi yace " ina kar abinda ka sani kenan? yace " eh " ok koma ka zauna, ya juya wajen alkali yace " ina rok'on kotu ta bani dama na gabatar da shaida ta biyu kai kawai alkali ya d'aga masa, ya juya yakira baba mai aiki, itama ta fito yayi mata irin tambayar da yayiwa Baba mai gadi tace " nima ina daga d'aki na na rink'a jiyo ihunta daga k'arshe sai gata ta shigo d'aki na da gudu ta b'oya a baya na sai gashi ya shigo hannuwansa rik'e da wuk'a yana haki yana cewa wallahi sai na kashe ki, dakyar nima na bashi hak'uri ya kyale ta, in banda mamaki, tsoro had'i da muguwar fargaba babu abinda Zaid ke ciki duk ya tsorata yana cikin wannan hali yaji  lawyer gomnati yace " bashi dama ya gabatar da shaida ta k'arshe, bayan an bashi damar ne yace " LUBNAH da sauri Zaid ya d'ago kai cikin Firgici da tashin hankali. 



A hankali take takowa harta k'araso wajen tsayawar shaida ta tsaya, ido Zaid ya k'ura mata gani yayi tayi muguwar rama da gani tana cikin mugun tashin  hankali, a hankali ta d'ago kai tana zubar da hawaye ta kalle shi aiko karaf suka had'a ido, aiko take gabansa yayi muguwar fad'uwa k'irjinsa ya shiga bugawa da k'arfi............ 






MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




28




Barrister ya kalle ta yace " ya sunanki " Lubnah Muhammad Bature, "meye alak'arki da wanda ake tuhuma? " miji na ne, " ok kiji tsoran Allah ki fad'awa kotu gaskiyar abinda kika sani game da wannan kissan, d'an shiru tayi sannan ta sauke ajiyar zuciya had'i da share hawayen dake zubo mata a hankali ta kuma kai idonta kan Zaid taga shima ita yake kallo sosai ya kafe ta da idon shi, Barrister yace " kiji tsoran Allah ki dubi girman Allah ki sanar damu gaskiya karki duba alak'arki da wanda ake tuhuma, ajiyar zuciya ta kuma saukewa a karo na biyu sannan ta fara magana cikin kuka " a ranar da abin ya faru bayan ya dawo gida yayi wanka ya shigo part d'ina yaci abinci, har muka gama cin abincin amma banga Aunty Teemah ta zo ba alhalin tare muke cin abinci, danaga bata shigo sai na zuba mata nata a food flask nace ya kai mata, da farko kin zuwa yayi sai da na k'ara yi masa magana sannan ya d'auki abincin ya fita dukda ransa bai so ba. 



"Ranar kwanki ne? da sauri Zaid ya d'auko kai suka had'a ido, haka nan Lubnah taji kawai bazata iya bayyawa duniya sirrin zamantakewar auren ta ba, dan idan tayi hakan kamar ta nunuwa duniya mijinta ba adali ba bane, babu wanda zayyi masa adalci a take za'ayi masa mummunar fassara, dan haka tace " eh tana kallan fuskarsa da k'arfi Zaid ya sauke ajiyar zuciya game da runtse idonsa, Barrister yace " daga nan fa? 



"D'aki na koma na kwanta sama-sama na rink'a jiyo ihunta da sauri na mik'e nayi parlor, a parlon muka ci karo da Teemah ta shigo da gudu a firgice tana kuka ganin yanayin da Teemah ta shigo ne yayi mugun tsora ta ni, da   gudu nayi bedroom Teemah ma tabi bayana, daga ni har ita muka koma can k'uryar gado muka b'oye yayinda ni na k'urawa k'ofa ido ina sauraren ganin abinda ya firgita Teemah haka, da sauri naga Zaid ya shigo hannunsa rik'e da wuk'a tsirara, k'ara k'ank'ame ni Teemah tayi tana cewa wallahi kashe ni zayyi Lubnah please ki taimake ni karya kashe ni, shi kuma sai huci yake yana cewa wallahi sai na kashe ki, dakyar na lallab'e shi na bashi hak'uri ya hak'ura ta k'arasa maganar cikin azababben kuka. 



Barrister yace " iyakar abinda kika sani kenan? 


"Eh cewar Lubnah, "ok koma wajenki ki zauna, tunda Lubnah ta fara magana Zaid ya k'ura mata ido cike da matsanancin mamaki had'i da mummunan tsoro, shi dai a saninsa hakan bata faru ba, iyakar abinda ya sani kawai ya biyo ta parlor kuma hannunsa ba wuk'a, take ya fara yiwa kansa tamayar ya akayi hakan ta kasance, shin meke faruwa dashi, meke damun shi, kodai bashi bane, meke shirin faruwa dashi ne, tabbas yasan akwai wani b'oyayyen al'amari a k'asa. 



Barrister yace " da wannan shaidu nake kira da wanna kotu mai adalci data yankewa wanda ake zargi hukunci domin duk wata hujja da ake nema an samu an kuna tabbatar da shine wanda ya kashe matarsa da kansa, da sauri Mukhtar ya mik'e domin tuni jikinsa ya gama yin mugun sanyi shi kansa tsoro da firgici sun shige shi, cikin mutuwar jiki ya fara magana " ina rok'on kotu ta bani dama nayiwa Lubnah, Baba mai aiki, Baba mai gadi tambayoyi, bayan an bashi ya kira su duka gaban kotu ya kalle su yace " ko a cikin ku akwai wanda wata matsala ta tab'a shiga tsakanin shi da Zaid ko Teemah?



Duk suka ce a'a,ya kuma cewa acikin ku akwai wanda yaga sanda Zaid ya kashe Teemah da idonsa? nan ma suka ce a'a, "to ya akayi kuka tabbatar shi ya kashe ta, ko kuna da hujjar hakan? cikin sanyin jiki suka ce a'a, "to mai yasa kuka bada shaidar shiya kashe ta?  Baba mai gadi yace " ai bamu ce shiya kashe ta ba, " ok to idan bashi bane waye? cewar Mukhtar "wani ne, cewar Baba mai aiki, "wani wa? "zai iya yiyiwa wani ne ya kashe ta dan ya d'orawa Zaid dan ya b'ata masa suna, " gud cewar Mukhtar, ku koma ku zauna, ya juya wajen Alkali yace " su wad'anda aka gabatar a matsayin shaida sunce basu tabbatar da cewa Zaid ne ya kashe Teemah ba, sannan sun k'arawa kotu haske akan ko wani ne ya kashe ta dan ya b'atawa Bature Family suna, da wannan nake rok'on kotu data sake bada damar bincike, bayan kowa ya zauna an nutsu ana jiran abinda Alkali zaice ne ya d'ago kai yace " kotu ta d'age k'ara nan da ranar 21 ga watan nan, kuma a ranar ne kotu zata yanke hukunci. 



Ranar 21 ga wata, bayan kuwa ya hallara a kotun an gabar da komai Lawyer gomnati ya mik'e yace " yau ina da manyan shaidu biyu wanda sun isa su tabbatar da cewa Zaid ne yayi wannan kisan kan, yana gama fad'a ya kalli DSP yace " kawo call recording d'in nan, DSP ya mik'e ya d'auko call recording ya kunna a kotu kowa naji, bayan nan ya kuma kallan Alkali yace " shaida ta biyu CTV Camera gidan sa d'auki sanda yake bin Teemah da gudu rik'e da wuk'a tana ihu, ya juya tare da bawa wani police umarnin ya kunnan, d'an sandan ya mik'e had'i da kunna babban TV dake kotun ya jona, take Zaid ya bayya yayinda yake bin Teemah da gudu hannunsa rik'e da wuk'a, yana cewa wallahi sai na kashe ki, itama kuma tana gudu tana ihu, ta shige d'aki, daga nan video ya katse.



Ai Zaid suman tsaye yayi kawai ya kasa koda kwakkwaran motsi, sosai ya k'urawa TV idon dan yana son tabbatar da abinda yake gani, tabbas shine babu ko tantama, shi kansa ya gaskata abinda yake gani a gabansa, ya kuma yarda da cewa hotansa ne ke bayyana a kwatin TV hannunsa rik'e da wuk'a abu d'aya ne ya kasa yarda dashi har yanzu cewa shine ya kashe Teemah, yak'i tabbatar wa da kansa hakan, har a lokacin yak'i gaskatawa zuciyar sa tak'i yarda akan shine wanda yayi kisan, sosai tsoro, fargaba sukayi nasarar yimasa dirar mikiya had'i dayi masa k'awanya a kowacce gab'a dake gangar jikinsa tuni zuciyar sa ta tsinke gudun jinin dake jikinsa ya k'aru, bayan an gama gabatar da shaida Mukhtar ya mik'e yace " idan har gaskiya ne abinda cameran ta d'auka meyasa bata d'auki inda ya kashe ta ba, haka kuma ya akayi Teemah ta shiga duk d'akin wad'anda suke gidan a lokaci d'aya bayan kowanne yace lokacin da suka shiga d'akinsa sai da ya bawa Mr Zaid hak'uri ya hak'ura, haka ma ai a call recording din cewa tayi mijin tane zai zai zai bata karasa abinda take son fad'a ba, kuka sani ko cewa zatayi mijin tane zai kare ta, ko mijin ne zai kwace ta akwai abubuwan da dama da hakan ke nufi ba lalle tana nufin zai kasheta ba. 




"Kum.. d'ago jajayen idonsa da Zaid yayi suka had'a idone ya hana shi k'arasawa, a hankali Zaid ya shiga girgizawa Mukhtar kai, yana cewa " Friend kayi shiru kawai duk abinda zaka fad'a musu baza su tab'a yarda ba, dan ko ni na fara zargin kai na, ni kaina na rasa meye gaskiyar al'amarin nan balle kuma wani, ka barshi kawai Friend nagode sosai Allah yabar zumunci ni dai fatana ko bayan rai na Allah bayyana gaskiya, "amma friend... da sauri Zaid ya d'aga mishi hannu yace " kabar shi nagode, shiru Mukhtar yayi cikin mutuwar jiki yana share hawaye ya koma ya zauna. 



Alkali ya d'ago kai yace " duba da irin tarin hujjojin da aka gabatar a gaban kotu,  kotu ta yankewa Zaid Muhammad Bature hukunci d'aurin rai da rai had'i da horo mai tsanani a baban gidan yarin dake garin Bauchi, wata mahaukaciyar k'ara Lubnah ta saki had'i zubewa k'asa, da sauri Zaid ya yunkura zaije wajen ta police suka tare shi, sukayi caa akanshi suka rik'e shi, yana ji yana gani aka danna shi a mota akayi gidan yari dashi yana ihun mutuwa, ita kuma Lubnah akayi asibiti da ita.



Tunda aka kaishi prison ya shiga tunanin wanda zai iya had'a masa wannan GADAR ZARE, ran shi ya tsaya akan Abraham saboda shi a sanin sa duk duniya bashi da wani abokin gadawa ko gaba, shi dai yasan Abraham ne kad'ai ya fito ya nunawa duniya baya k'aunarsa akan dukiya, kuma yasan babu abinda Abraham bazai iya akan kud'i ba, kuka ya fashe da shi saboda tsabar bak'in ciki da takaicin wai d'an uwansa uwa d'aya uba d'aya ne yayi masa haka akan dukiya, a cikin gida yarin yake ihu yana kuka, sai da Lubnah tayi kwana 3 a hospital sannan ta wartsake ta koma normal, tun daga ranar da aka sallamota daga asibiti kullum sai ta kaiwa Zaid abinci kuma sai ta tsaya ta tabbatar da yaci, yauma kamar kullum ta shirya ta d'auki abincin ta kai masa, bayan yaci ya d'ago kai ya kalle ta yace " Lubnah ni dai kinga yadda Allah yayi dani da rayuwa ta dan haka k'addarar mu bazata tab'a zuwa iri d'aya ba, bazan bari kema rayuwarki ta salwanta kamar yadda tawa tayi ba, dan haka na yanke hukuncin sauwak'e miki aure na dake kanki dan kar in barki da nauyin aure na a kanki, a firgice ta mik'e ta shiga girgiza mishi kai hawaye suka shiga zubo mata ido kawai ta k'ura masa ta kasa cewa komai, da gudu ta wuya ta fice daga prison din yayinda Zaid keta kwala mata kira amma kota juyo. 



A hankali Mukhtar ya tako har bakin k'ofar d'akin da Zaid ke tsare ya tsaya idonsa yana zubar da hawaye daga ganinsa kasan yana cikin mummunan tashin hankali game da firgici, a hankali yasa hannu ya share hawayen dake zubo masa ya kalli Zaid yace " har abada bazan tab'a daina kukan bak'in ciki ba Friend, murmushi Zaid yayi yace " ka cika aboki na kwarai da ako'ina zan iya alfari dakai, nagode sosai dan kayi iya k'ok'arin ka, ni yanzu rayuwata ta k'are, please Friend kayi min wani abu d'aya, da sauri Mukhtar yace " meye shi ka fad'i ko meye nayi maka alk'awarin zanyi maka shi duk wahalarsa, " murmushi Zaid ya kuma yi a karo na biyu sannan yace " so nake kafin na mutu na fara kashe wanda ya kashe Teemah tukunna, bani da wani buri daya wuce wannan a rayuwata, dan girman Allah Friend kayi min wannnan k'ok'arin.



"Ina bakin cikin yadda zan mutu nabar makashin Teemah a raye yaci gaba da rayuwa cikin farin ciki da kwanciyar hankali, murmushi Mukhtar yayi yace " indai wannan ne burinka zan cika maka shi a satin nan, Zaid yace " yawwa friend please ka taimake ni, sannan gobe kazo da gaba d'aya takardun companies d'in mu had'i da takardar kotu ta yarjejeniya dan zan bar maka amanar dukiyar mu, dan bazan tab'a bari burin Abraham na mallakar dukiyar mu ya cika ba, bazan tab'a barin dukiyar da Abba yasha wuya wajen tara ta salwanta ta ba, shiru Mukhtar yayi sai can kuma ya sauke ajiyar zuciya yace " gaskiya Friend bazan iya d'aukar maka wannan amanar ba, dan amana tana da matuk'ar wuya zan dayyi k'ok'arin fitar dakai daga nan, hawaye ne suka shiga zubowa Zaid da sauri Mukhtar yace " haba Friend kukan kuma na meye ko so kake ka tada min hankali? 



Ido Zaid ya k'ura masa kawai yana zubar da hawaye, sosai hankalin Mukhtar yayi matuk'ar tashi, cikin tashin hankali ya shiga tambayar Zaid abinda ke damunsa, dakyar Zaid yayi magana " yanzu ina ji ina gani zan bar dukiyar mu ta salwanta, yanzu a hannun Abraham zan mutu nabar dukiyar mu?  dakyar Mukhtar ya lallashi Zaid yayi shiru, shima Zaid ya shiga rok'on sa akan ya karb'i amanar dukiyar, dakyar dai Mukhtar ya karb'a badan yaso ba. 



Washe gari Mukhtar yazo da takardun companies dana yarjejeniya, ya mik'ewa Zaid had'i da cewa kayi tunani dai Friend, tsaki Zaid yayi tare dayin sigh a takardun , ya mik'ewa Mukhtar yace " na baka amana, murmushi Mukhtar yayi yace " bakomai Friend, sai da ya juya gefe da gefe sannan ya ciro magani daga aljihunsa ya bawa Zaid yace " kasha maganin nan, idan kasha zakaji kamar heart attack amma bashi bane, daga nan za'a saka a ambulance dan akaika asibiti idan kunje tsakiyar daji sai kayi k'ok'ari ka gudu, ni kuma zan jira ka da mota a dajin daka fito sai mu gudu, da sauri Zaid ya warci maganin yace " kaje yanzu ka jira ni, " Ok kawai Mukhtar ya fad'a. 



Kamar yadda ta saba yauma haka ta dafa abinci ta shirya ta fito, driver ya taso ta dakatar dashi had'i cewa Baba ka barshi ba damuwa yau da kaina zanyi driving, "Allah ya tsare, "Amin tace sannan ta shiga motar ta nufi gidan yarin. 



Bayan tafiyar Mukhtar Zaid ya sha maganin aiko take k'irjinsa ya rik'e ya fara ganin bibbiyu juwa ta d'ebe shi yayi baya luuuu, da sauri aka sanar da police suka zo,a gigice aka kawo ambulance aka nufi asibiti dashi, ana saka shi a ambulance Lubnah na kawo kai, amma kafin ta fito har sun tafi, motor ta k'ara yiwa key tabi bayan su,  sai da ya bari anzo tsakiyar dajin dai-dai wajen da Mukhtar yace masa sannan ya buga tsalle ya duro daga cikin motar yayi daji da gudu, da sauri Lubnah tayi parking tabi bayan Zaid amma kafin ta k'arasa har ya shiga motar Mukhtar, da sauri ta koma inda tayi parking, ta shiga mota ta rufa musu baya.



A wani k'aton fili Mukhtar yayi parking ya fito da sauri Zaid ma ya fito ya dafe k'irjinsa, glass d'in dake fuskarsa ya cire sannan ya yar gefe, a hankali ya tafa hannunsa sai  ga Teemah ta fito daga bayan mota, fuskarta d'auke da murmushi direct ta nufi Mukhtar ta rungume shi ta manna masa hot kiss had'i da sakar masa k'ayataccen murmushi, a hankali ta juya ta kalli Zaid ta fashe da dariya had'i da cewa my heart, my Cweet husband ya kake kwana biyu bamu had'u ba ko? 



Iya mummunan tashin hankali Zaid ya shiga take k'irjinsa ya shiga bugawa da k'arfi zuciyar sa ta shiga yi masa zafi had'i da k'ona, jinin sa ya tsinke, tsoro da fargaba suka shige shi, zuciyar ta harba had'i dayi masa tsalle kamar zata tsaga k'irjinsa ta fito, mak'ogwaronsa ya fara soya had'i da tuk'uk'in bak'in ciki bakinsa ya shiga fitar da tiriri, nan da nan gaba d'aya jikinsa ya d'auki rawa gami da kyarrrrma, a hankali ya d'ago kai ya kalle shi yace " ya akayi ne best friend for ever, are you surprise? 




MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




29




Gaban Zaid yaci gaba da fad'uwa yana dukan uku-uku tsoro da fargaba lokaci d'aya suka shige shi, babu abinda jikinsa keyi sai kerrma da tsoma yadda kasan wanda aka tsamo daga deep freezer cikin tashin hankali yake kallon Mukhtar da Teemah baki na rawa yace " Friend ban gane ba dama Teemah na raye? 


" not friend call me your enemy, a fusace Zaid yayi kan Mukhtar, cikin zafin nama Mukhtar ya zaro bindiga daga aljihunsa ya d'aga ya saita kan Zaid yace " ka sake ka k'ara taku d'aya daga inda kake wallahi saina fasa kanka da wannan bindigar sakarai kawai, ka ja baya sosai a tsakani na dakai ka bada tazarar taku 30 a hankali Zaid ya ja baya, bindigar na saitin kan Zaid, Mukhtar ya fara magana. 



" ni d'an mai gadin gidan ku ne, amma ka d'auke ni a matsayin d'an uwa, kuma masoyi, na taso ne a cikin talauci da k'uncin rayuwa hakan ne yasa tun ina yaro na tsani masu arziki na kuma mayar da masu kud'i a bokanan adawa ta, tun mahaifi na yana matashi yake yiwa mahaifinka bauta amma babu wani abu da kuka tsinana masa gai kyautar gidan zama da kayan abinci duk wata sai kuma kudin makarantar yara, dalilin dayasa kenan na fara tunanin naimarwa kaima mafita, tunanin dana fara yi shine yadda zan shiga jikin ku sosai. 



"Hakan ne yasa ni shiga jikinka na kuma k'ank'antar da kai, na zama mage mai kwanciyar d'aukar rai, na kwantar da kai na, na shiga jikinku sosai na gama nasanin sirrinku, duk wasu halaye na daga sani masu kyau to ba nawa bane na Abraham ne haka ma duk wasu halayen Abraham daka sani marasa kyau to nawa ne,  a zahiri shine d'an iska, amma a fad'iri nina ainahin mugun, nine na mayarda Abraham d'an iska, mazinaci, d'an shaye-shaye, saboda na kawar da hankalinku daga gano ainahin wanene ni.



"Ni na sanya k'iyayya mai k'arfi a tsakanin ku, dan matuk'ar kuna shiri kanku na had'e to ni bazan tab'a samun yadda nake so ba, take maganar Abba ta dawowa Zaid _" ku had'e kanku, ku zama tsintsiya mad'aurinku d'aya, dan idan kanku yana had'e babu wani mak'iyinku da zai samu nasara akanku"_, Mukhtar yaci gaba " rashin lafiyar da Abba yakeyi nine nayi mata  poison injection nayi mamakin da har yanzu bai wula ba, sannan duk labarin da Teemah ta baka gaskiya ne, kuma nine MB d'in cikin labarin ta, MB yana nufin Mukhtar Barrister, sannan turai datace maka mun tafi tare shima da gaske ne, lokacin da mukaje Dubai ne, na tafi da ita, sannan karkayi mamakin jin acikin labarin ta tace MB matashin mai kud'i ne, haka ne dan duk satar da akeyi a gida ana zargin Abraham to ni ne. 



"Kar in cika ka da surutu da yawa bari na baka labarin yadda muka tsara komai ni da matar ka kuma mata ta Teemah.



Da farko kamar yadda ka sani Teemah budurwa tace, kuma nine wanda ya kai ta wannan party, ni ne na kashe wutar hall d'in, kuma Teemah ce ta rungume ka bakai ka rungume ta ba, sanin irin zuciyar ka da kuma tsananin kishinka shiyasa mukayi amfani da wannan damar muka saka maka zargin Teemah a ranka, muka sanya ka kayi kanka da kanka mummunan furuci a bainar jama'a, sannan nasan har yanzu kana mamakin yadda duk ma'aikatan gidan had'i da matarka suka bada shaidar akanka ko? 



" lokacin daka biyo Teemah parlor da gudu, ni ne na murd'a maka jijiyar wuyanka ka fad'i ka suma daga nan kuma muka baka giya ka sha ka bugu, sai Teemah ta baka wuk'a tace maka kayi ta binta da gudu kana cewa sai ka kashe ta, bayan nan kuma sai muka sai muka kwantar da kai, ita kuma Teemah sai nayi mata allurar bacci wacce zata iyayin tsawon sati d'aya tana bacci batare data farka ba, sannan na d'an yanke ta kad'an jini ya zuba ya d'ebi jinin na shafa maka a jikinsa. 



Bayan police sun gama binciken su naje na karb'i Teemah da sunan za'ayi mata sutura, da naso na kawar da Abraham ma sai naga b'ata lokaci na zanyi a banza tunda ba d'an Abba da Ammi bane shi bashi da gadonsu dan a gidan marayu aka d'auko shi, dan Abba ya kawar da zargin mutane da kuma ku kanku a kansa shiyasa yace ko ya mutu kar a sake a raba masa gado, a babban gidan marayun dake garin Bauchi aka d'auko shi, ganin bashi da gado kuma dukiya da komai sun zama nawa shiyasa na kyale shi. 



"Yanzu buri na ya gama cika, na gama mallakar gaba d'aya dukiyar Bature Family, gashi kuma na mallaki macen danafi so a duniya ya fad'a yana kallon Teemah,wallahi Zaid duk sanda ka kasance da Teemah wutar k'yayyarka k'ara roruwa take a zuciya ta, sai da ta tabbatar sau d'aya suka tab'a yin sex sannan hankalinta ya kwanta, am the younger riche in Africa, ya kalli Teemah yace " kina da abun da zaki sanar dashi ne? 


"No my life ai ka riga ka gama fad'ar komai kawai ka gama dashi, ya kalli Zaid yana murmushi yace " sai mun had'i a rayuwa ta gaba sai wata rana, kafin Zaid yayi wani yunk'uri tuni Mukhtar ya sakar masa  harsashi a k'irjinsa, ya k'ara sakar masa wani, sai da yayi masa harbi hud'u a k'irji sannan ya kyale shi.



Baya Zaid yayi ya fad'i k'asa, sai da suka tabbatar ya mutu sannan suka shiga motar su sukayi gaba suka kyale shi anan, suna barin wajen Lubnah ta k'araso da sauri ta k'arasa inda yake, tana ganin cikin jini kuma ga bullet har hud'u sun fasa k'irjinsa ta fashe da kuka ta rungumo shi a k'irjinta, tana ihun kuka kamar ranta zai fita, a hankali taji zuciyar sa na bugawa, da sauri ta tallafo shi ta kwanta tasa kunnenta a dai-dai k'irjinsa taji zuciyarsa na bugawa a hankali da sauri ta mik'e ta fafa zarya a wajen tayi gabas, tayi yamma ta dawo tayi kudu da arewa, tana hange-hange ko Allah zai kawo wani ya taimake ta ya kama mata Zaid su saka shi a mota, dukta zare ta zama mahaukaciya ta gama fita daga hayyacinta, da gudu ta koma mota tana kuka. 



Ringing wayarta ta shiga yi da sauri ta hau zazzage jaka dan ita tama manta da wata waya, hannunta na rawa ta d'aga wayar cikin kuka da rawar murya ta fara magana batare data bari taji kowaye ba, jin muryar ta yasa Abraham cewa " kina ina Lubnah yanzu na sauka a Nigeria ina airport ko gida ma banje ba, cikin kuka ta fara yi masa magana " please Abraham kazo karya mutu wallahi ya harbe shi a k'irjinsa har sau hud'u dan Allah kazo yanzu a gigece take yi masa maganar, shima cikin firgici yace " what waye ya harben shin, kuna ina yanzu? 



"Kinga yi sauri ki turo min location d'in inda kuke ta WhatsApp yanzu, "ok kawai ta iya cewa hannunta na rawa tayi mishi sending location d'in, ba'afi 15 minute ba sai gashi ya k'araso wajen da mahaukacin gudu kamar zai tashi sama, da sauri yayi parking ya fito baima bari motar ta k'arasa tsayawa ba,tana rungume dashi a k'irjinta tana ta fama rusa kuka ya k'araso bai jira wani abu ba ya sungume yayi cikin mota dashi, da sauri kamar zata hantsila ta mik'e tabi bayan shi, a site d'in baya ya kwantar dashi, da hanzari Lubnah ta shiga bayan ta zauna ta d'auki kansa ta d'ora akan cinyarta.



Gudu yake tsalawa kamar wanda zai tashi sama, ganin bai d'auki hanyar cikin gari kuma gida direct bane yasa Lubnah d'an tsagaita kukan ta ta kalle shi tace " ina zamu ne, ba asibiti za'a wuce direct dashi ba,   a  d'an zafafe yace " baki da hankali ne yaza'ayi mu kai shi hospital bayan kin san he is wanted, dole mu b'oye shi, guess house d'ina zamu je muyi jinyarsa acan harya warke, yana maganar ya tsaya a k'ofar wani madaidaicin gidan wanda shi kad'ai jal a dajin , tsarin gidan irin tsarin gidajen turawa dake tsakiyar daji a bakin ruwa, gidan mai kyau gaba d'aya gaban gidan an gina shi da glass ne, gidan ko get babu, ga wani katon ruwa daga gefe wanda tsuntsaye ke kewaye dashi suna bada kukan su mai dad'i. 



Gidan babu wani bedroom ko parlor daban gaba d'aya a had'e, gefen dama aka tsara bedroom mai geshen kyau,mai d'auke da k'aton royal bed,  gefen hagu kuma parlor shima mai shegen kyau wanda yaji royal chairs,sai d'ayan gefen kuma akayi kitchen, sai kuma bathroom & toilet amma shi a rufe yake, da sauri ya zagayo ya sungumi Zaid ya shiga gidan dashi ya kwantar dashi, ya kalli Lubnah yace " kitsaya anan yanzu zanje pharmacy na siyo duk abinda ake buk'ata, kuma sai na biya hospital na siyo jini dan sai anyi masa k'arin jini, ya fad'a yana fita da gudu. 



Wajen 1hr ya dawo, duk wani abu da ake buk'ata dan duba lafiyar Zaid ya siyo, haka ma kayan abinci duk da gidan babu abinda babu, ya biya gidan Zaid ya d'ebo musu kayan sawa shida Lubnah da sauran kayan buk'ata, da sauri ya shiga ya fara duba Zaid, sai da ya fara cire masa bullet d'in sannan, yayi masa allurai ya saka masa k'arin ruwa da jini, ya gama yi masa duk wani daya dace sannan.



Sosai hankalin Abraham yayi mummunan tashi ganin mummunan halin da tilon d'an uwansa yake ciki na rayuwa ko mutuwa, dan haka ya dage da bashi kulawa ta musamman ba dare ba rana, haka ma Lubnah ta shiga matsanciyar damuwa sosai ta rame ta fita hayyacinta kullum bata da wani aiki sai kuka da rok'an Allah ya bawa mijinta lafiya, ganin gashi har tsawon wata d'aya amma bai farfad'o ba Abraham zaune a gefensa hannunsa cikin nasa, ya k'ura mai ido yana zubar da kwallah, haka ma Lubnah tana zaune a gefensa sanye da zumbolelen hijab, hannunta rik'e da Qur'an tana karanta masa a kunne cikin muryar kuka, sannu a hankali ya fara bud'e idonsa yana kallan inda yake a hankali ya gama bud'e idonsa tarwai ganin yanayin da Lubnah da Abraham ke ciki ne yasa shi zubar da kwalla a ransa kuma yana tunanin irin soyayyar da d'an uwansa yake yi masa  wanda yafi tsana da k'i fiya da komai da kowa a duniya. 



Wanda aduk shekarun baya Zaid kallan mak'iyi yakeyiwa Abraham, shi a ganin sa Abraham yafi tsanarsa fiye da kowa a duniya ashe ba haka abin yake ba, ashe duk zaton da suyi masa na munanan halaye gami da d'abi'u ashe duk makircin Mukhtar ne wanda yafi so da k'auna wanda ya zab'e shi akan tilon d'an uwansa, wanda shi a tunninsa Mukhtar yafi son shi fiye da kowa da komai, ashe ba haka abin yake ba, a hankali yakai dubansa ga Lubnah matar da dakyar Ammi ta aura masa, Allah ya taimke shi bayyiwa Ammi musu ba, bai kuma biyewa san zuciyar shi yak'i yi mata biyayya ba, Lubnah ta cika 'yar halak, mace mai hak'uri kunya, juriya, kawaici, ga rufa asirin mijinta da kuma auren ta. 



Take yaji kunyarta ta shige shi abisa abubuwan dayayi mata na rashin bata kwananta da kuma hakk'inta, a hankali ya abubuwan da suka faru suka shiga dawo masa sababbi fil kamar yanzu aka yi su, take jikinsa ya d'auki rawa zuciyarsa ta fara bugawa da k'arfi, take ya shigo tuno abinda Teemah da Mukhtar sukayi masa, idonsa yayi ja, k'irjinsa ya shiga yi masa k'ona, wata irin mahaukaciyar k'ara saki tana sambatu da sauri Abraham da Lubnah wanda bama su san ya farka ba sai a lokacin sukayi kansa, ganin Abraham ya rungume d'an uwansa yana kuka ne yasa Lubnah ta zama dai-dai k'afafuwansa had'i da rik'o k'afafuwan nasa, Zaid ya mara sambatun da shi baima san yana yin sa ba " wallahi koda zan rasa rai na bazan tab'a barin su ba, sun ci amanata sunyi min butulci, na yarda da su amma suka had'a min GADAR ZARE. 



"amintattu nane sukayi silar jefani cikin wannan mawuyacin halin, ya k'ara fashewa da matsanancin  " wallahi koda zan rasa rayuwa ta bazan tab'a kyale su ba, yana maganar yana fisge-fisge, dakyar Lubnah da Abraham suka shawo kansa yayi shiru.



A hankali Lubnah ta taimakawa Zaid yayi wanka ya rama sallolin da ake binsa, dakyar suka samu yaci abinci, bayan ya gama ya nutsu Abraham ya kalle shi yace " ZD wai meke faruwa ne, ni fa har yanzu ban san komai ba na kuma kasa fahimtar komai, an kira ina America ance nazo maza-maza wai ka kashe Teemah duk ba babu wata shak'uwa a tsakanin mu sosai haka kuma ban san halinka ba amma gaskiya nasan bazaka tab'a iya aikata kissan kai ba, a hankali Zaid ya d'ago kai ya k'urawa Abraham ido hawaye na zuba daga idonsa, yace " kai dayake d'an uwan nane shiyasa duk da babu wata shak'uwa a tsakanin mu amma harka mahinci abinda zan iya da wanda bazan iya, daga na ya kwashe duk abinda Mukhtar yayi musu har allurar poison da yayiwa Abba, da yadda ya lalatawa Abraham rayuwa batare da kowa ya sani ba ya sanar dasu komai bai b'oye musu komai ba tas ya fad'a musu, illa maganar cewa Abraham bad'an Ammi da Abba bane ita kad'ai ya barwa ransa, idon Zaid na zubar wahaye yace " Ab kuskure ne dai mun rigada munyi shi gaba d'ayan mu kuma dama sai da Abban mu ya fad'a mana, a  hankali Zaid ya rik'o hannun Abraham yace. 



" please Ab karmu kuma maimaita irin wannan kuskuren karmu kuma bawa wani mahaluk'i damar shiga tsakiyar mu balle har ya samu damar raba, please mu had'e kanku mu zama tsintsiya mad'aurin mu d'aya  kamar yadda Abba yace, ya k'ara sa maganar hawaye na kuma zubowa daga idonsa, da sauri Abraham ya rugume Zaid yana kuka shima yace " lalle Mukhtar ya cika cikekken butulu, fasik'i, mugu, macoci, amma da sannu zai girbi abinda ya shuka, a hankali Zaid ya sassauta rungumar da Abraham yayi masa yace " hmmmmmm bazan tab'a kyale har sai lokacin da sakayya zata fara aiki akan ba. 



" To yanzu meye abinyi Zd? 

Murmushi Zaid yayi yace " Allah baya tab'a yin abu babu dadi tunda kaga  bullet har  hud'u sun huda k'arji na amma still ina a raye kasan akwai dalilin dayasa Allah ya  barni a raye, tun da nasan ainahin waye Mukhtar bani da wani dayace na kawar dashi dan na rage mugun iri a doron k'asa, babu abinda ke cin zuciya ta sai wutar fansa, muddin Mukhtar da Teemah suna raye bazan tab'a kyale su suyi rayuwa cikin salama ba har sai na fansa akan su. 



" a'a Zaid sai mun d'au fansa dai, dan wannan fansar muce mu biyu, shi ya koya min bariki amma ni kuma zan nuna masa makoyi yafi ma'iyi, wallahi sai mun sanya rayuwar su cikin tsananin uk'uba da k'unci had'i da matsanancin k'angin rayuwa......... 





MOMYN ZARAH

[21/01, 04:13] ‪+234 701 517 2910‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




30




Murmushi Zaid yayi yace " good brother, yanzu ta ina zamu fara? dariya Abraham yayi a karo na farko sannan yace " bincike! ina nufin bincikensa zamu farayi mu bi diddiginsa, duk inda yasaka k'afarsa ya cire mu kuma sai mu maida ta mu, yama cewa mun zama inuwarsa, sai mun gama sanin inda ya nufa sannan sai mu fara d'aukar tamu fansar a kansa, "yawwa amma yanzu yaza'ayi musan inda yake? 



"Tunda yanzu ya zama shahararren mai kud'i bazai tab'a b'uya a idon duniya ba, binciko shi abu ne mai matuk'ar sauk'in gaske, "kamar ya?  bangane ba fa, "ok ina nufin inda ya nufa zamu fara sani, " oh my God please kayi man bayani yadda zan gane, inda ya nufa kamar ya? "kai Zaid sai kace wanda ya samu matsala a kwakwalwarsa, haba ayi ta magana d'aya amma ka kasa ganewa, murmushi Lubnah dake gefe a zauna tana jinsu tayi sannan ta mik'e a hankali ta fara takuwa har izuwa wajen mijinta, cikin nutsuwa ta zauna kusa dashi ta dafa kafad'arsa ta kalle shi, shima idonsa na kanta, murmushi ta sakar masa sannan tace " abinda Abraham yake nufi shine, ku fara sanin inda yake a halin yanzu ma'ana k'asar daya koma da zama a halin yanzu dan na tabbatar baya Nigeria saboda yana tsoran abinda zaije ya dawo. 



"Kuma dole sai an samu mutum na jikinsa, wanda za'a had'a baki dashi, dan shima yasan zafin cin amana, kuma dole sai an fara shirya makirci da tuggu a tsakanin shi da Teemah ta yadda zamu raba kansu mu kawo zargi, kokonto had'i da rashin yadda a tsakanin su, ta haka ne zamu samu damar cika birin mu akan su, "gud ideas sister kin kawo shawara mai kyau, dama ance d'an gari kan ci gari, shi dai Zaid shiru kawai yayi ya k'ura musu ido yana kallonsu, Lubnah tace " zan saka Dady na ya binciko min duk inda suke a fad'in duniyan nan, "ok kira shi ki sanar dashi, ba musu Lubnah ta mik'e ta nufi inda wayarta take, bugu d'aya Dady ya d'aga da sallama a bakinsa ta gaida shi, bayan sun gama gaisawa ne ta shiga kwararo masa bayanin duk abinda yake faruwa, cikin kad'uwa Dady yace " lalle wannan yaron ya cika cikkeken butulu , makiri, kuma maci amana, dole a d'auki mummunan mataki akansa dan hakan yazamo izzina ga 'yan baya masu hali irin nasa, "haka ne Dady shiyasa yanzu ma muke san sanin k'asar dayake, "badamuwa Auta ki bani nan da 1hr zan kira nayi muku bayani bayan na gama dubawa, "ok thanks dad ta fad'i dayi mishi sallama. 



'Yan sanda kuwa sai bincike suke haik'an babu dare ba rana dan gano inda Zaid yake sunje gidan shi sun bincika in an out amma babu ko alamar yazo gidan ma, haka ma sunje gidan su nan ma sunyi bincike amma basu samu komai ba, duk ma'aikatan gidan tun tara su sun bincike su amma babu wata kwakkwaran maganar kamawa balle su samu shaida, sosai hankali DSP Hassan yayi mugun tashi saboda a hannunsa case d'in yake, haka ma drivers d'in da suka d'auke shi yayinda za'a kai shi asibiti duk an kama su an tsare su ana ta bincike akan su dan ana zargin da sa hannun su kuma da had'in bakin su Zaid ya gudu ana tunanin ko an basu wasu mak'odan kud'i ne. 



Bayan 1hr Dady ya kira Lubnah yake shaida mata cewar Mukhtar da Teemah suna Holland ya kuma fad'a musu ya fara gudanar da kasuwancin sa acan dan this week ma zai bud'e sabon Company a can, godiya tayi masa sannan ta aje wayar ta kalli Abraham da Zaid wanda gaba d'ayan hankalinsu na ganta jira kawai take ta gama wayar tayi musu bayani dan a k'agare suke matuk'a, ajiyar zuciya ta sauke sannan ta shiga yi musu bayanin da Dady yayi mata, aiko wata uwar zabura Zaid yayi ya mik'e yana huci, jikinsa sai kerrma yake, take zuciyarsa ta shiga buga masa da k'arfin gaske, mak'ogwaransa yayi masa mugun d'aci ya juya ya kalli Abraham yace " duk inda zaka samo mana Visa kayi in just 2 days, da sauri Abraham ya mik'e yace " baka da hankali ne baka san yanayin da ake ciki bane yanzu kasan fa kai ko wanene, to idan ma baka sani ba gwara ka sani you are wanted, ta ko'ina nemanka ake a raye ko mace ka tsaya abi komai hankali, tsawa Zaid ya dakawa Abraham yace " koma meye kuma koma wanne hali zan shiga babu ruwanka kai dai kawai kayi k'ok'arin samo mana visa " you are totally mad Zaid, idan kai baka cikin hayyacin ka ni ina cikin nawa hayyacin, da harzuk'e Zaid ya shak'i Abraham, ganin haka yasa Lubnah saurin mik'ewa tayi wajen Zaid, dakyar ta janye shi, a hankali ta zaunar dashi akan sofa ta mik'e ta nufi fridge ta d'auki masa ruwan sanyi ta bashi ta bawa Abraham , sai da sukayi kusan 15 minutes babu wanda yacewa k'ala. 



A hankali Lubnah ta numfasa ta d'ago kai ta kalle sannan tace " da farko matuk'ar kuna san samun nasara a gaba d'ayan rayuwarku sai kun cire wannan zafin zuciyar had'i da rashin jituwa a tsakanin ku, na d'auka iya abinda ya faru yanzu kad'ai ya isheku izzina bama ku ba harga wasu, ta kai dubanta ga Zaid tace " kaifa Mukhtar yayiwa bayanin komai ya kuma ce maka da kuna shiri a tsakanin ku da bai samu nasara ba, gaskiya yanzu ya kamata ace kun san Annabi ya faku, ku had'e kanku ku cire wannan zafin zuciyar dan yazo lokaci ne na zumunci da k'aunar juna ya kamata ace kunyi watsi da duk abinda ya faru a baya, nan dai taitayi musu nasiha mai ratsa jiki da karya zuciya ta kuma rink'a kawo musu misalai had'i da kawo musu Hadisai da ayoyin Quran, sosai ta kashe musu garkuwar jiki, take suka manta da duk abinda ya faru, Zaid ko k'ura mata ido kawai yayi yana kallanta yana kuma ganin baiwar kyau, hankali, nutsuwa, tunani ga  kuma tarbiyya, haka nan kawai ya rink'a jin farin ciki, a k'ark'ashen zuciyar sa kuma yana yiwa Allah godiya da samun mace ta gari irin Lubnah. 



Bayan komai ya lafa tace " bari na kira Dady in tambaye shi idan ma zayyiyo ko bazayyiyo ba shi zai sanar damu, bayan ta kira Dady tayi masa bayani yace " dole sai Zaid ya canja passport da kuma, amma zayyi duk abinda ya kamata, godiya ta kuma yi masa had'i dayi masa sallama, sannan tayi musu bayani, sannan tace " Abraham ya kaiwa Dady password d'insa dan ita nata yana hannunsa, murmushi yayi mata yace "ok badamuwa in sha Allah yau da daddare zan kai masa, ya fad'a yana mik'ewa, har yakai bakin k'ofar fita unexpected yaji Zaid yace " I'm sorry Brother, a hankali ya juyo ya kalle shi had'i sakar mishi murmushi yace " never mind.



Tun daga lokacin babu wani abu daya k'ara shiga tsakanin Zaid da Abraham sai farin ciki da k'aunar junansu da suke mugun yi kowannen su baya k'aunar yaga ko k'uda ya tab'a masa d'an uwansa,balle kuma su suyiwa junan su, kasancewar Abraham ya kama ya tsare ne ya hana wani abu shiga tsakanin Lubnah da Zaid dan duk inda Zaid yake to Abraham na tare dashi, ga gidan mai tsarin turawa, yayinda da Dadyn Lubnah keta faman k'ok'arin nemar musu Visa dan tafiya Holland, Allah yasa cikin satin aka samu visar ta fita dan haka babu wani b'ata lokaci suka hau shirin tafiya, ranar tafiya Dady ne ya tsara musu komai, shi Zaid yayi shigar larabawa ya saka jallabiyya da hijami yayi shigarsa tsaf su haka ma Lubnah ta saka abaya da tarha (mayafin abaya) had'i da k'attuwa (Nik'ab) ta rufe jikinta tsaf, shi kuma Abraham yayi shigar Pakistan, hakan yasa basu samu matsalar komai ba, har jirginsu yayi landing a Holland. 



Kasancewar da tskar dare suka sauka ne yasa su yanke shawarar fara zuwa restaurant kafin su wuce hotel d'in su, suna isa wake cikin za'a suka same taxi driver d'an Nigeria da fara'a ya tare su, ganin shigar da sukayi ne yasa shi yi musu turanci, umarni Abraham ya bashi daya kaisu Nigerian restaurant a hankali ya juyo ya kalle su yace " are you Nigerian?  wata uwar harara Zaid ya watsa masa hakan daya gani ne yasa kame bakinsa yayi shiru, dan yanzu kwata-kwata Zaid bashi da yarda, ya daina yarda da mutane. 



Murmushi Abraham yayiwa driver yace " yes, but why do you ask?  "Because am Nigerian too, "ok Abraham, sai kuma ya juya ya kalle shi yace " your tribe please? murmushi driver yayi sannan yace " am Hausa fulani what about you, dariya Abraham yayi yace " nima haka ya bashi amsa da hausa, aiko da sauri driver ya juyo yace " haba kwata-kwata bakuyi kama da hausawa ba, ko kuma kunzo wajen bikin bud'e a Nigerian Company ne matashin mai kud'in nan wanda ake yiwa lak'abi yaro da kud'i? 



Murmushi Abraham yayi yace "wake nan?  Driver yace " MUKHTAR yana ambatar sunan Mukhtar take jikin Zaid ya d'auki rawa, ya harzuk'o da sauri Lubnah tasa hannu ta mai dashi  had'i dayi masa rad'a a kunne, " Lah aiko kamar kasani wajen taron muka zo ya akayi ka sani? "ai tunda aka saka ranar bud'e company kullum sai munyi bak'i, kuma ma aboki na ne babban yaran sa, da tare muke aikin taxi driver dashi, shine Allah ya taimkesa ya samu aiki a gidan sa, aiko take wani irin mugun farin ciki ya lullub'e su, cikin dabara Abraham yace " kai amma yayi za'a amma nasan yanzu dayake shi ya samu duniya ya manta da kai ko? 



Dariya driver yayi yace "nine fa baban abokinsa sanda ma yazo nan garin a waje na ya fara zama, kuma babu yadda bayyi da ni akan zai samar min aiki a gidan ba ni ne naki, "mai yasa?  haka nan kawai, ni da nama kusa komawa gida, idan na samu aikin naji dad'i bazan koma Nigeria yanzu ba, " kuma har yanzu kuna gisawa dashi abokin naka bai wutak'anta ba? " A 'a shi ba haka yake ba, mutum ne mai kirki ga tsoran Allah, kwata-kwata ya tsani zalunci da azzalumai, haka dai Abraham yai ta jansa da hira yana kuma bugar cikinsa har suka k'arasa restaurant d'in.



Bayan sun gama cin ya kai su hotel, ya sauke musu kayan su, ya zaro card ya basu yace " duk sanda suke san driver suyi mishi magana, Abraham yana dariya ya karb'a, bayan sunje d'aki sunyi wanka sun shirya Abraham ya same su a d'akin su, a zaune shima zaman yayi sannan ya kalli Zaid yace " ka gani ko da kana neman yi masa wulak'anci, ajiyar zuciya Zaid ya sauke had'i da cewa yanzu meye abinyi ?  " to ni dai a shawara ta mu kira shi, shida abokin nasa muyi magana da su, tunda dama Lubnah tace dole sai an samu na jikinsa,  "haka ne to amma kai a ganin ka me zamu gaya musu?  "Gaskiya cewar Lubnah taci gaba da cewa " ita gaskiya d'aya ce daga ita kuma sai b'ata, idan ka dubi mutumin nan sosai zaka san mutumin kirki ne kuma baka ji abinda yace akan abokin nasa ba, ni  dai a ganina mu sanar dasu gaskiya kawai, idan sunga dama su taimake mu, idan kuma sunk'i sai Allah ya dubi gaskiyar da muakayi ya taimake mu, duk sukayi shiru kana daga bisani suka sauke ajiyar zuciya, "ok badamuwa hakan ma yayi cewar Zaid, sannan ya kalli Abraham yace " ka d'auki number sa ajikin card d'insa ka kira shi kace yazo shida abokin nasa, "ok kawai Abraham yace sannan yayi dialing number bayan ya d'auka ne ya sanar da shi suna san ganin su. 



Washe gari su Zaid zaune tare da driver da abokinsa, bayan su gama sanar da su komai, sosai suka jinjina al'amarin sannan sukayi musu rantsuwa akan zasu rik'e musu alk'awari zasu kuma basu duk taimakon da su, sannan suka rabu bayan sun gama tsara komai had'i da shirya komai. 



Washe gari Ali abokin driver ya samo wata kyakykyawar budurwa ya had'a baki da ita ya sanar mata abinda yake tayi masa, ba musu ta amince, bayan kwana biyu ta kawo masa dukkan abinda ya umarce ta, ya karb'a yana murmushi sannan ya biyata iya adadin kud'in da sukayi akan zai bata yayi mata godiya.



Ranar taron bud'e Nigerian Company hall yacika mak'il da jama'a ciki kuwa harda su Zaid, Abraham, anyi masifar kashe mak'udan kud'i wajen tsara hall da kuma kayan ciye-ciyen dake gaban jama'a dan motsa baki sai da aka gama ciye-ciye sannan mc yayi sanarwar cewa ga uban taro nan da matarsa, take Mukhtar da Teemah suka bayyana sunsha kwalliya da shegun kaga iri d'aya fuskarsu d'auke da murmushi hannunwansu sark'e dana juna, suna shigowa kowa ya mik'e amma banda Zaid da tuni zuciyar sa ta kama da wuta, jama'ar dake wajen suka shiga yi musu tafa, duk inda sukayi masu camera da 'yan sai d'aukar su pics suke, bayan an gama komai, komai ya kamla Teemah da Mukhtar suka shiga ferri car d'in su sukayi gida, a hankali idris (taxi driver) ya take musu baya ya rink'a bin su a baya har suka isa gida, daga Zaid har Abraham ba k'aramin rud'ewa sukayi ba dan ganin irin mahaukacin gidan da su Mukhtar ke ciki, suna tsaye suna kallonsa sanda get d'in ya bud'e kansa, suka shiga gidan, Mukhtar da kanshi ya zagayo ya bud'ewa Teemah k'ofa ya d'auke ta cak yayi ciki da ita, da k'arfi Zaid ya rintse idonsa saboda ganin irin rayuwar farin cikin wad'anda yafi tsana a duniya sama da kowa sukeyi. 



A hankali Abraham ya dafa kafad'arsa, tare da bawa idris umarnin ya maida su hotel, tun daga wannan rana su Zaid suka zamewa su Mukhtar inuwa dan duk inda suka shiga suna biye da su a baya, har suka gama sanin sirrin su kaf. 



Ranar Sunday Teemah ta shirya zata siyayya a mall ta kalli Mukhtar tace " please dear ka raka ni shopping please yau ma karka ce baka da time, rungumo ta jikinsa yayi yace "  am sorry my love ina busy yanzu haka ma, amma in sha Allah next week I  promise i will spend all my weekend with you, murmushi yak'e kawai tayi ta mik'e dan idan da sabo ta riga da saba da halin Mukhtar kullum ace mata yana busy yake kwata-kwata baya bata lokacinsa, a halin yanzu bata da wata damuwa data ce na rashin bata lokaci, bata k'ara bi ta kansa ba ta fita abinta, driver ta bawa umarnin ya kaita inda ya saba idan zatayi siyayya, ba musu yaja motar, bayan ta gama siyayyar ta fito ne su Zaid dake lab'e a cikin mota ya umarci Ali dacewa yi sauri gata can, da hanzari Ali ya fita, yayi kamar bai ganta ba, ya nufi k'ofar shiga mall d'in da fara'a fuskar Teemah tace " a'a su Ali ne murmushi yayi mata yace " eh nine amma please kiyi hak'uri dan ban gane mai magana ba, "Fateema ce matar Ogan ka Mukhtar "matarsa kuma ya akayi kika zama matarsa bayan ya gaya min shi bashi da aure? 



Da k'arfi k'irjinta ya buga ta kalle shi tace " kamar ya? yace " eh shi da kansa yace "min bashi da aure har nake tambayarsa to ke fa, sai yake  ce min ke karuwa ce wacce ke kanki baki san asalinki ba, yana dai taimaka miki ne kawai kafin burinsa ya gama cika akanki harma yake ci min wai kin tab'a kashe mijin ki sunanshi zadi kowa, wai mai zayyi da mace maci amana kamar ki, wasu siraran hawayen ne suka shiga zubowa Teemah a ranta tace tabbas maganar nan daga bakin Mukhtar ta fito saboda duk duniya babu wanda san wad'an nan maganganun sai shi da ita kawai. 



Wato shiyasa baya san fita da ita, shiyasa yake yi mata wasu abubuwan data kasa gane kanshi, ganin haka yasa Ali yin kalan tausayi kamar da gaske yace " please ki rufa min asiri karki sanar dashi saboda zai iya korata daga aiki kuma wannan aikin dashi kad'ai na dogara,kuma karki damu in sha Allah zan binciko miki komai,  kai kawai ta iya gyad'a masa ta shige mata driver yaja, suna cikin tafiya , motar su Zaid tasha gaban motar su Teemah  driver ta ya taka burki da k'arfi k'uuuuuuuuu tsorace Teemah wacce keta faman sharar kwalla ta d'ago kai tana duban gaban ta gabanta ne yayi mugun fad'uwa jikinta ya d'auki rawa a matuk'ar firgice take bin shi da kallo, shima a tsorace ya ya bito daga motar su a d'an firgice jikinsa sai rawa yake alamar tsoro da sauri ya bud'e motar  ya figi hannun Teemah da gudu yayi wani uncompleted building da ita......... 





MOMYN ZARAH


```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




31




Idris driver na zuwa uncompleted building d'in da ita ya tsaya cikin alamar tsoro da firgici had'i da mummunan tashin hankali ya fara magana " Hajiya kin tab'a taimako na dan haka bazan tab'a bari ina gani wani mummunan abu ya same ki ba, da sauri yasa hannu a aljihu ya zaro memory card ya mik'a mata yace " gashi idan kinje gida ki nutsu ki gani kinji duk shirin da Mukhtar keyi a kanki yana ciki, sannan ya k'ara da cewa " a kowanne lokaci kina iya jin ance maki na mutu to ba mutuwar Allah da Annabi bace dan Mukhtar yana neman rayuwata akan wannan memory, yana kaiwa nan bai tsaya ya jira abinda zata ce ba ya fita da gudu a matuk'ar firgice, a tsaye ya barta tana ta zancen zuci yayinda da hawaye sai ambaliya yake yi a fuskarta, dakyar ta iya jan k'afarta zuwa inda mota take ta shiga, koda suka isa gida a parlor ta iske Mukhtar bata tsaya bin ta kansa ba ta shige d'aki had'i da danna key. 



Jikinta na rawa ta saka memory a wayarta ta kunna ta fara kallon abinda ke cikin, iyakar tashin hankali kan Teemah ta shige shi, jikinta ya shiga rawa had'i da kerrma cikin tsoro da mummunan tashin hankali taci gaba da kallon video, Mukhtar ta gani tsirarar Allah yana aikata zina da wata zankad'ed'iyar budurwa bayan sun gama aikata masha'arsu budurwar ta kwanta a saman k'irjinsa tana shafo fuskarsa a hankali ta d'aga kai tana duban sa, ido d'aya Mukhtar ya kanne mata yace " ''yan mata ya akayi ne? 



Murmushi tayi had'i da yin wani farrr da ido sannan tace " yanzu duk irin soyayyar nan da mukeyi amma bazaka aure ne ba?  "Inji wa yace bazan aure ki ba? "gani nayi da ido na ai ba sai an fad'a min Teemah zaka aura ba, "what Mukhtar yace had'i da mik'ewa zaune yana kallanta yace " God forbid na aure ni wallahi ko mata sun k'are a duniya ni kuwa mezanyi da ita, wanne dare ne jemage bai gani ba, tun Teemah tana 14yrs nake kusantarta, haba ke ko abinci ne ai yaci ace ka gaji dashi haka, nayi amfani da ita ne dan cikar burina, dan ni babu abinda bazan iya akan kud'i ba,  ke ni in tak'aice miki magana idan ta kama ma na kashe Teemah to tabbas zan kawar da ita daga doran duniya abu mai sauk'in ne na tsinke mata numfashin ta matuk'ar naga zata bani ciwon kai, " a firgice budurwar ta d'ago tana kallan Mukhtar tace " kai my dear yanzu zaka iya kashe Teemah? 



Murmushi yayi irin nasu na cikakkun 'yan bariki sannan yace "ke nifa tunda nake a duniya ban tab'a ganin mace irin Teemah, shegiya mahaukaciya kawai ita in banda bata da cikekken hankali yama za'ayi tayi tunanin zan aure ta bayan naga irin abinda tayiwa Zaid ni karan hauka ne ya cije ni zan aure ta, ni ma idan ta samu wani wanda tafi sanshi akayi na abu mafi sauk'i ne tayi min irin abinda tayiwa tsohon mijinta. 



"To yanzu meye target d'inka akanta?  shiru Mukhtar ya d'anyi sannan ya kalli busurwar yace " kinga dai har yanzu ban bata kasonta ba, ina lallab'a ne dan mu rabu lafiya kin san fa halin karuwai, idan ta gane mai nake nufi da ita komai yana iya faruwa, dan haka nake son tsara komai a hankali, ta yadda bazata tab'a fahimtar komai ba, wani mahaukacin kuka Teemah ta saki had'i da buga wayar da bango aiko take wayar ta tarwatse, durk'ushewa tayi a wajen tana wani irin mahaukacin kuka mai cin rai, sai da tayi mai isarta sannan ta mik'e ta shiga bathroom ta watsa ruwa, ta canja kaya, ta zube a gado ta fara tunanin neman mafita, dan yau Teemah ko parlor bata fito ba balle tabi takan abinci. 



Takai 3hrs tana tunanin ta inda zata b'ullowa Mukhtar inda daga k'arshe tunaninta ya tsaya akan ta nemi ABRAHAM, batare da sake tunanin komai ko wani kokonto ba ta mik'e ta nufi parlor inda Mukhtar ke zaune, a zaune ta iske shi a gaban system, k'ok'arin saita kanta ta fara yi kafin ta isa inda yake fuskarta a sake, a hankali ta rungumo shi ta baya ta d'ora hab'arta akan kafad'arsa  ta shiga hura masa iska a kunne tana yi masa wani irin salo mai wuyar basarwa, a hankali yasa hannuwansa ya juyo da ita, a d'an firgice ya zaro idonsa waje yace " my life ya haka kuka kikayi meya sameki? Murmushi tayi masa had'i da d'an yamutsa fuska tace " kai na ne kemin mugun ciwo, amma karka damu nasha magani ma, mik'ewa yayi tsaye da ita a hannunsa ya koma kan sofa 3 sitter ya zauna yana kallan cikin kwayar idonta yayinda wutar k'aunarta yake sake roruwa a zuciyar sa, take yaji zai iyayin komai akan Teemah zai kuma rabuwa da kowa akanta, babu koma abinda bazai iya yi ba matuk'ar zai sanya ta cikin farin ciki da kwanciyar hankali. 



A hankali ya had'e bakin su ya fara tsotsar bakin ta cikin kwarewa, bakinsa ya zame daga cikin nata yace " dear ince dai bani na saka miki ciwon kan ba ko?  murmushi tayi masa batare data ce komai ba, ganin duk ya rikice mata yasa ta mik'ewa da sauri ya k'ara mai da ita jikinsa ya cigaba da rod'a mata jiki, tasan idan ta tsaya bazai tab'a kyale taba sai yayi koda damba ne yasa cewa " please my heart ka kyale ni wallahi bana jin dad'i yau, yanzu ma aran wayarka nazo ka bani in kira layi na, na rasa inda waya ta ta fad'a na nema harma gaji, rinannun idanunsa ya d'ago ya kalle wanda dama idan jarabarsa ta tashi haka yake komawa in few minutes, murya can k'asan mak'ogwaro yace " please ki taimake ni my life wallahi nakai mak'ura wajen buk'atar ki, kin san daga wajen ki ne kad'ai nake samun nutsuwa, ke ce duniya ta, ina sanki fiye da kowa da komai aduniyar nan ta mu, wallahi zan iya yin komai matuk'ar zai saki farin ciki, ido kawai ta k'ura masa a ranta kuma tana jinjina girman munafurci irin na d'a namiji, kai maza munafukai ne duk zaman da zakayi dasu baka isa ka gane inda suka dosa ba, sai dai muyi ta addu'a. 



Ganin ta k'ura masa ido kuma da gani zancen zuci take yasa shi hura mata iskar bakinsa a fuska yace " ko ba ki yarda bane ki gwada yanzu ki gani, murmushi yak'e tayi masa, sannan tace "ya za'ayi nak'i yarda bayan na gani da ido na ni ganau ce ba jiyau ba, ta fad'a tana k'ok'arin mik'ewa tsaye, yasa hannuwansa ya sake maida ita jikinsa ya rungume ta tsam a jikinsa yana mai da numfashi sama-sama.



Fuska ta b'ata tace " nace maka fa bani da lafiya kuma ai sai da lafiya ake komai ko? kayi hak'uri man na d'an wani lokaci na ji sauk'i mana, ido ya k'ura mata yana aiyana wani abu a ransa sai kuma yace " ok badamuwa, ya sake ta da sauri ta mik'e had'i da d'aukar wayarsa dake kan center table, tana shiga bedroom d'inta ta danne key sannan ta zauna a bakin gado ta shiga neman number Abraham tana yin searching taga number hannunta na rawa da d'auki number tayi serving sannan tayi delete number daga wayarsa sannan ta mik'e ta mayar mishi da wayar bata ko kalli inda yake ba ta dawo bedroom ta shirya tayi ficewarta. 



Sai da ta samu wani k'ayataccen garden ta zauna ta nutsu sannan tayi dialing number Abraham, su Abraham na zaune suna tsara next target d'in su, su basu tab'a tunanin Teemah zata nemi Abraham ba, wayar sa ta fara ringing, ido ya k'urawa number na d'an wani lokaci sannan ya kalli Zaid da Lubnah da su Idris yace " bak'uwar number da sauri Zaid ya zaro ido yana kallo wayar, ya kalli Abraham yace " pick it,  wayar na gaf da tsinkewa ya d'auka Teemah najin anyi picking ta d'auke ajiyar zuciya had'i da cewa " hello Teemah ce matar Zaid da sauri Abraham yasa wayar a hand free yayi musu nuni da hannunsa da suyi shiru yace " bana ji wake magana please, kamar a mafarki Zaid yaji muryar Teemah tace " Teemah ce matar Zaid, please ka tsaya muyi magana dakai, yanzu kana ina? 



Kallan Zaid yayi, Zaid yayi masa nuna dayace yana America, da sauri yace " ina America, "ok please idan zaka samu dama kazo Holland ina so muyi magana dakai, " wacce irin magana ce wacce bazamu iya yinta a waya ba? 



"Maganar tana da mahimmanci sosai "ok ki fara sanar da ni idan naga takai nazo sai nazo, cikin rawar murya tace "akan Zaid da Mukhtar ne, kafin Zaid ya mutu ya mallakawa Mukhtar gaba d'aya dukiyar ku, shine nake so mu d'ana k'arfi da k'arfe mu k'ato duniyar, da sauri Abraham ya dawo cikekken d'an barikinsa kamar da yace " wow kin san ni fa akwai san kud'i sai dai ni duk san kud'i na ina da rok'on amana, inda magana ce ta kud'i yauma ina biyo jirgin dare, kin ni mayen naira ne, murmushin farin ciki tayi sannan tace  masa " amma ina da sharad'i, cikin k'aguwa yace " fad'e shi komaye zan yi, "ok da farko raba dai-dai zamuyi ma'ana 50/50.



"Ah indai wannan ne ai mai sauk'i ne, kefa kika zo mana da business d'in ya za'ayi nak'i, karki damu indai wannan na yarda na kuma amince, " ka bari mana na gama sanar dakai sharud'an, "ok ina jinki, sai da tad'anyi jimmm sannan tace " sharad'i na biyu shine bayan komai ya kammala dole ka aure ni, ta fad'i maganar batare da wani tsoro ko fargaba ba, duk iskancin Abraham sai da gabansa yayi mummunan fad'uwa da sauri ya kalli Zaid, shima Zaid kallo d'aya zakayi masa kasan ya shiga firgici amma duk da haka ya daure yayiwa Abraham alama daya ce eh  cikin rawar murya Abraham yace " gud idea kinga sai muyi tacin duniyar mu da tsinke ko? 



Murmushi jin dad'in amincewarsa tayi sannan tace " ok yanzu yaushe zaka zo, "yanzu ma zan tashi na yanke ticket, "ok to idan ka isa ka kirani sai nazo Airport na d'auke, "ok badamuwa gani nan, yana aje wayar ya sauke ajiyar zuciya mai k'arfin gaske yana kallan su Zaid, Zaid yace " ba bata lokaci idan kun had'a ka gaya mata ta san yadda zatayi ta had'a gaba d'ayan takardun sannan tabugar dashi ta bashi yayi singing da zarar yayi singing shikenan duniya ta dawo hannun masu ita, sai kuma musan meye abinyi a gaba. 



Kamar yadda suka tsaka haka ce ta kasance, wajen 3:00am yayi mata waya yace gashi a Airport ya k'araso, da sauri taje ta d'auke takai shi wani tsadadden hotel, suka d'anyi hira, acikin hirar ne Abraham ya fada mata tasa Mukhtar yayi singing akan takardun, dan baya son su bata lokaci so yake kawai ya mallake ta, murmushi tayi masa tace "karka damu gobe da safe zan zo maka da su, tana fita ya kira su Zaid ya sanar musu yadda sukayi da ita, washe gari Teemah ta bugar da Mukhtar da giya ta saka shi gaba ta rink'a yi masa kwarkwasa tana d'auke masa hankali had'i da rod'a masa jiki da salonta irin na 'yan bariki, aiko take ya rud'e ya zauce, ganin haka yasa ta fito masa da duk takardun ta cikin wata irin murya tace "yi singing ba musu ya rink'a yi singing a duk inda ta umarce shi, har ya gama yana gamawa ta hankad'e shi gefe ta mik'e, wayarta ta ciro tana sanarwa da Abraham cewar komai ya kammala da sauri yace tazo hotel din data sauke shi. 



Ba'afi 30 minutes ba ta k'ara so hotel d'in, kai tsaye ta danna kai d'akin, tana shiga ta iske shi zaune akan sofa yana busa sigarinsa da sauri ta k'arasa inda yake ta manna masa kiss a fuska tace " burinmu ya cika yanzu saura me? da sauri ya mik'e yace " kai haba, batayi mishi magana ba ta bud'e jakarta ta ciro takardun ta mik'a masa hannunsa na rawa ya karb'a ya fara dubawa sai da yaga komai ya cika sannan ya d'ago yana yi mata murmushi yace " komai ya kammala amma shi Mukhtar fa? "Mukhtar kuma ai ban bar mishi komai ba wallahi dan har takardun account dana kadarorinsa dake Nigeria duk na had'o yanzu dashi da matsiyaci mai kwanan kasuwa duk d'aya dan ban barshi da ko sisi ba, dariya suka saka a tare sai da sukayi mai isar su sannan ya kalle ta yace " ki bar takardun nan a hannuna gobe in sha Allah ni da kai na zanzo har gidan daga nan sai mu sanar masa Komai, "ok badamuwa kawai tace. 



Tana fita su Zaid dake lab'e a toilet suka fito, Abraham ya mik'a masa takardun yana murmushi hannun Zaid na rawa ya karb'a ya k'urawa takardun ido, sai hawaye sharrrrr a hankali Abraham ya mik'e daga inda yake zaune ya koma kusa da Zaid ya shiga share masa hawayensa " karka damu Zd ita duniya inda ta halak ce bata tab'a guduwa tabar mai ita har abada kota tafi sai ta dawo, wannan gumin Abban mu ne na halak, wanda yasha fafutuka da tad'i tashi cikin sanyi, zafi, damuna ya tara ta. 



Sosai Abraham ya lallashi Zaid ya kuma kwantar mishi da hankali,

Abraham ya kalli shi yace " ya maganar su DSP sun taho "eh sun taso tun jiya yau zasu k'ara so, "ok shida waye zasu zo, "shi da alk'alin daya yanke hukuncin, da lawyer gomnati, sai DSP "ok Allah ya kawo su lafiya "hope dai an tsara komai yadda ya kamata "eh karka ji komai. 



_tun lokacin da Teemah ta kira Abraham suka yanke hukuncin jiran DSP da sauran wand'anda case d'in ke hannun su dan suzo su gani da idon su_



Tsakar dare jirgin su DSP yayi landing a Holland, Abraham ne yaje ya d'auko su daga Airport ya sauke a lafiyayyen hotel cikin karamci da girmamawa, Washe gari tun 8:30am Zaid, Abraham, Lubnah, Idris, Ali, suka d'unguma sukayin gidan su Teemah sai wajen 9:30 sannan suka fito, Teemah daga ita sai rigar bacci shi kuma sai boxers direct dinning table suka nufa dan basu lura da su Zaid, Teemah ta d'auki spoon zata zata kai bakin ta idonta ya sauka akan Zaid wanda ke sanyi cikin wani d'anyen farin yadi fari sol, kyansa ya k'ara fitowa sosai yayi so fresh dashi fuakar nan sai kyalli take, ya had'e k'afa, gefansa ga Lubnah wacce kamar zata shige masa cikinsa, d'aya b'arin ga Abraham shima sanye da kaya irin na Zaid sunyi anko, sai su DSP wata mummunan kwarewa tayi, cikin zarana had'i da firgici ta mik'e tsaye da sauri Mukhtar ya mik'e tsaye shima yana tambayar ta "meye? 



Kasa yi mishi magana tayi illa nuna kawai da take masa da hannunta da inda su Zaid ke zaune a hankali ya kalli inda take yi masa nuni da hannunta, gaba d'aya idanuwansa ne sukayi yo waje kamar zasu fad'o k'asa saboda tsabar tsoro da razana, ya kasa magana illa jikinsa kawai daya d'auri rawa, take zuciyar sa ta shiga bugawa da k'arfi, a hankali Zaid ya mik'e yayi tattaki har zuwa inda suke yace " friend oh!  you ask me to call you my Enemy right? 



Ai take fitsarin da Mukhtar ke dannewa ya kufce masa sai zarrrrrr fitsarin Zaid ya bi da kallo had'i dayin murmushi sannan yace " da sauri haka my enemy ai ka bari ma mu gaisa ko, gashi nazo har gidan ka tun safe bako breakfast ya fad'a yana zama akan d'aya daga cikin kujerun dunning d'in ya kalli su Abraham da DSP yace " bissimillah kuzo mu ci abinci........ 





MOMYN ZARAH



```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





32





Murmushi kawai DSP yayi had'i da girgiza kansa dan ba k'aramin burgeshi salon Zaid yayi ba, a hankali duk suka mik'e suka nufi dinning table d'in, cikin kwanciyar hankali Zaid yake cin abincin sa batare da tsoro ko fargabar komai ba, Mukhtar da Teemah na tsaye jikin su sai kerrrrrma yake, zuciyoyin su sai bugawa suke daka gansu kasan suna cikin mummunan tashin hankali. 



Sai da yaci ya k'oshi sannan ya tsame hannunsa ya zari tissue ya goge bakinsa yana mik'ewa tsaye, cikin tak'ama da isa yake tafiya har ya isa main parlor gidan, zama ya kuma akan yi akan sofa had'i da d'ora k'afa d'aya kan d'aya, ya kai wajen 10 minutes sannan su Abraham suka gama suma suka dawo kusa dashi suka zauna, ganin har not kacin su Mukhtar na tsaye k'em kamar an dasa su basu da alamar motsawa ne yasa shi cewa "ku zo zauna muyi magana ya fad'a batare daya kalli inda suke ba. 



Cikin mutuwar jiki suka tako parlor a sofa d'aya suka zauna kusa da juna, murmushi Zaid yayi had'i da k'ura musu ido yace " kana mamakin yadda ka fasa k'irji na da bullet har hud'u ban mutu ba nake raye har yanzu ko? "Ina so kasan mutuwa da rayuwa dukkan su a hannun Allah suke, babu wanda ya isa ya kashe wani face kwanakin sa sun k'are,haka ma babu wanda ya isa ya raya wani sai idan yana da sauran numfashi a gaba, wannan kad'ai ya isheka izzina ka kai ni dokar daji inba babu wani d'an Adam dazai zo balle ya ganni harya taimake ni, amma dayake Allah gagara buwayi ne sai gani a gabanka yanzu, Mukhtar ya kamata kasan, mutuwa da  arziki da kuma talauci duk a hannun Ubangijin komai da kowa yake. 



"Duk yadda mutum yaso dayayi arziki bai isa daya azurta kansa ba har ya idan Allah yayi nufin hakan, kamar dai yadda ya faru dakai, acikin d'an k'ank'anin lokaci ka shahara kayi suna a duniya ka zama number 1 younger rich in Africa, har jiya iyanzu kana da wannan muk'amin amma dayake shi Allah ba azzalumin sarki bane sai gashi yanzu ka zama the jobless, poor, useless, dan yanzu ka zama cikekken talaka kuma matsiyaci abinda kafi tsana a  rayuwarka yanzu zayyi maka sallama ya shigo rayuwarka dan shine zai zama  babban abokinka, (TALAUCI). 



Ya sake kallon Teemah da Mukhtar yace " kune mutane na farko dana fara yadda da ku na kuma so ku matuk'a na baku amana, na mik'a muku gaba d'aya ragamar rayuwa ta, amma kuka cutar dani, kuka ci amanata kuka yaudare kuka ha'ince had'i da yaudara ta, amma bakomai ita dama duniya ta gani haka yimin in maka ne, ya kalli Mukhtar yace " kasan abin da ciwo wanda kake tare dashi yaci amanarka kuma ya munafurceka, har gwara wani bare can yayi maka akan na jikinka yayi maka,  nasan baka san zafin abin ba maka san ya rad'ad'in da k'uncin abin ba sai kasan cewar Teemah ta kwashe gaba d'aya duniyar ta dawowa da masu ita abinsu, kamar yadda kaci amana ta haka kai ma Teemah tayi maka, nan ya kwashe komai ya fad'awa Mukhtar duk abin ya wakana tsakanin Teemah da Abraham.



A razane Mukhtar ya mik'e da k'arfi yace " what!? that is impossible, yama za'ayi haka ta faru wallahi k'arya ne ya fad'a yana kallon Zaid, murmushi yayi masa yace "let me explain it 3 you, da farko da Laila taci amanarka domin mun biyata mak'udan kud'ad'e ta d'auko mana wannan ya fad'a yana yi masa nuni da plasma dake manne ajikin bangon parlor, wacce yayi connecting da wayarsa, take video da Teemah ta gani ya bayyana, tarwai, ido Mukhtar ya zaro waje sosai yana tunanin yaushe hakan ta faru, dariya Abraham yayi yace " ni rainanka ne sannan kuma yaran ka ne ta wannan fannin, irin abinda kayiwa Zaid ka bashi giya ka bugar dashi nima irinsa mukayi maka ni da Laila, giya muka baka kai ta b'arin zance mu kuma muna d'auka, sannan ya juya ya kalli Teemah yace " all this its setup, cikin kwanciyar hankali ya zauna yayi mata bayanin su suka shirya komai tun daga zuwan Ali lokacin data je shopping har zuwa Idris driver daya bata memory. 



Abraham yaci gaba da cewa " yanzu da kai tantirin talaka matsiyaci duk d'aya kuke dan baka da ko sisi a halin yanzu, sannan gaka ga Alk'ali & lawyer ga kuma DSP suma zasuyi aiki akanka  ta yadda zasuyi black mailing credentials d'inka ta yarda bakai ba aikin gwamnati har abada duk wahalar karatunka ya tashi a banza, a matuk'ar harzuk'e Mukhtar ya shak'i wuyan Teemah, yana cewa "shegiya matsiyaciya, karuwa, kin lalata min, plans d'in dana kai a k'allah 20yrs ina tsara shi amma kin wargaza min komai, wallahi sai na kashe ki, gwara ma na kashe ki na huta da cutar da kika sakawa zuciyata kin sa zan rayu cike da bak'in ciki, wallahi sai nayi ajalinki. 



Ganin yana niyyar yin kisa yasa DSP da lawyer mik'ewa da sauri, kokawa suka shigayi da Mukhtar dan su kwace Teemah amma sun kasa,sai dakyar suka samu suka kwace ta, yana sakin ta ta fad'a kan sofa rik'e da wuyanta tana kakarin mutuwa, a zuciye Mukhtar ya kuma nufar ta,  bindiga Teemah ta gani a aljihun DSP da sauri Teemah ta warci bindigar ta saita kan shi da ita cikin matsanancin kuka tace " karka sake ya k'ara taku d'aya kana k'arawa wallahi zan fasa kanka, sosai hankali DSP da lawyer da Alk'ali yayi masifar tashi, suka shiga lallashinta akan karta sake ta harba bindigar, Abraham da Zaid ko na Zaune kan sofa sun hard'e kafafu suna kallan ikon Allah, a hankali Zaid ya shiga tafa hannunsa yana murmushi yace " tarihi ya maimaita kansa da kansa. 



Nufo ta Mukhtar yaci gaba dayi cikin tsawa yace " oya shut me mana, ki harbe ni nace, " karka sake ka matso kusa dani inba haka ba wallahi zan harbeka, k'irjinsa ya nuna mata yace "harbe ni mana uban wa hana ki, ki harbe ni? , shegiya matsiyaciya karuwa, ai dama tsintacciyar mage bata mage, kin cuce ni, kin lalata min rayuwa ta, kin tarwatsa min komai, Teemah na tsaneki bana k'aunar ko sake ganin ki a rayuwata, cikin kuka tace " nima ka cuce ni saboda kai ne wanda ya lalata min rayuwa ta ya maida ni karuwa tun ban san kai na ba, nima bana sana Mukhtar na tsane ka, ka cuce ni Allah ya isa tsakanina da kai, in sha sai kayi mummunan k'arshe, mugu azzalumi, macuci, wallahi tun a duniya zakaga tsinci sakamakon abinda ka shuka, hak'k'in lalata min rayuwa da kuma amanar Zaid daka ci bazasu tab'a barinka ka rayuwa a duniya lafiya. 



Zuciyar Mukhtar ta kuma yin zafi gami da rad'ad'in zafafan maganganun Teemah, ranshi yayi masifar b'aci matuk'a, a harzuk'e ya nufi Teemah, Abraham ya kalli Zaid yace " maza kira maana police, ba musu Zaid ya dannawa police kira, a zuciya ya isa inda Teemah ke tsaye rik'e da bindiga tana cewa "karka sake kazoo inda nake wallahi zan harbek......... bata k'arasa ba taji ya kamata da kokawa yana k'ok'arin kwace bindigar daga hannunta, aiko nan dambe ya sark'e a tsakanin su, sosai suka shiga tik'ar dambe suna cikin dambe aka ji k'arar bindiga ta harba har sau biyu , a mugun razane cikin matsanancin firgice kowa ya mik'e tsaye dukkan su suka zuba musu ido dan ganin wanda ya wani harbi a tsakanin Teemah da Mukhtar.



A hankali Teemah ta sulale k'asa yayinda jini yayi tsartuwa daga cikin ta ya wankewa Mukhtar fuska dai-dai inda bullet ya fasa a cikinta tasa duka hannuwanta ta dafe wajen, take idanuwanta suka kad'a suka yi jajir, jikinta ya d'auki kerrmar azabar fitar rai da sauri Mukhtar ya durk'usa a gabanta ya tallafo ta ya rungume had'i da fasa wani irin rikitaccen kuka mai cin rai, cikin kukan yake cewa "please Teemah karki mutu wallahi ina sanki kece rayuwata matuk'ar bakya tare dani bazan tab'a kasancewa cikin farin ciki da kwanciyar hankali ba, please karki tafi ki barni cikin bak'in ciki,tafa hannu Abraham yayi yace " Allah kenan, shike zartar da abinda yaso akan wanda yaso, kun shirya mata mutuwar k'arya gashi Ubangiji ya d'and'ana mata mutuwar gaskiya, kamar yadda d'an uwana ya rungume ta a k'irjinsa yana kuka, kai ma gashi nan ka rungumeta kana kukan gaskiya had'i da d'and'anar irin rad'ad'in dayaji alokacin. 



Murmushin yak'e Teemah tayi tana kallon Mukhtar cikin k'arfin hali tace " k'arya kake Mukhtar nafi kowa sanin wanene kai, da hannunka fa kasa ka harbe ni, ka cuce ni tsakanina da kai Allah ya isa, Allah ya saka min, ta juya dakyar ta kalli Zaid tana zubar da hawaye tace " yau nayi danasani a lokacin da bata da amfani, nayi nadama a k'urarran lokaci, na sani nayi maka mafi girman laifi amma ka dubi girman Allah ka yafe min, Zaid wanda jikinsa ya gama yin sanyi, cikin mutuwar jiki yace " na yafe miki Fateema Allah ya yafe mana baki d'aya, a hankali ta lumshe idonta ta bud'e saboda tsabar jin dad'in sunan Fateema daya kira ta dashi, gashi ya yafe mata, a hankali tace "nagode, ta juya ta kalli Lubnah wacce jikinta keta faman rawa ta sakar mata murmushi tace" please a d'an zaman da mukayi dake idan na b'ata miki ki yafe man, cikin rawar baki Lubnah tace " na yafe miki. 



Ta kalli Abraham zatayi magana yayi saurin cewa "ni baki yi min komai ba Fateema idan ma kinyi min na yafe miki, nima ki yafe man yaudarar danayi miki, murmushi tayi mishi tace " bakomai na yafe maka, inbanda kuka babu abinda Mukhtar keyi kamar ransa zai fita, a hankali Teemah ta fara kalmar shahada har rai yayi halinsa da k'arfi Mukhtar ya k'ara matseta a jikinta ya saki wata irin mahaukaciyar k'ara da duk gidan sai da ya amsa, da k'arfi Lubnah ta saki k'ara had'i da sulalewa k'asa a sume, a dai-dai lokacin Holland police suka shigo, da sauri Zaid ya tare Lubnah ta fad'a jikinsa DSP ne yayiwa Police din bayanin Mukhtar ne yayi kisan kai had'i da abinda ya aikata a Nigeria, ba tare da b'ata lokaci ba suka kama shi, sukayi office d'in su dashi. 



Cak Zaid ya d'auki Teemah yayi mota da ita, direct hospital ya wuce da ita, bayan Doctor ya gama duba ta yayiwa Zaid bayanin tsorata tayi sosai amma babu wata damuwa, sai tsakar dare Lubnah ta farfad'o had'i da fashewa da gigitaccen kuka, da sauri Zaid ya k'arasa inda take ya rungume ta had'i da shafa kanta kanta yana bubbuga bayanta, sosai ya lallashe ya kwantar mata da hankali, jikinta a sanyaye ta d'ago kai ta kalle Zaid tace" Yaya da gaske Aunty Fateema ta rasu kodai mafarki nayi? Murmushin k'arfin hali yayi mata kawai ba tare daya ce mata komai ba, Doctor na sallamar suka wuce masaukin su direct, a can suka iske Abraham zaune jikinsa duk yayi sanyi, kallan Lubnah yayi yace " ya jikin baki? " da sauk'i, ta bashi amsa, Zaid ya kalle shi yace" ya akayi da gawar Teemah? "Basu yi wani bincike ba kasancewar an san wanda ya kashe ta, har anyi jana'izarta, an kaita makwancinta na gaskiya.



_Rayuwar duniyar kenan yau ga kai gobe ga d'an uwanka, tun ana fad'ar mutuwar wani kanaji wata rana taka za'a fad'a, idan tamu tazo Allah yasa mu dace ya kaimu a sa'a yayi mana rahama, ya yafe mana zunubanmu, ya haskaka makwancin mu, Amin ya Allah_



Kasancewar su turawa ba wani tsayawa b'ata lokaci aka yankewa Mukhtar d'aurin rai da rai a gidan yarin k'ark'ashin k'asa, ga zafi ga duhu, ba'a d'auki lokaci ba Mukhtar ya fara matsananciyar rashin lafiya, su Zaid kuwa bayan komai ya lafa direct America suka wuce wajen Ammi da Abba, inda suka iske Abba ya warke sumul kamar bai tab'a yin wata rashin lafiya ba, cike da farin ciki suka tarbi yaran su, daga nan suka d'unguma suka dawo Nigeria, sai bayan sun dawo Allah yake tambayar Zaid ya baiga Mukhtar bane, ganin Abba ya samu lafiya yasa Abraham da Zaid basu b'oyewa iyayen nasu komai ba, suka sanar dasu abubuwan da suka faru, sosai Abba da Ammi suka jinjina al'amarin had'i dayi musu addu'a tsari da kariya. 



Tunda suka dawo Lubnah na gidan Ammi ta hanata komawa sai an gyara gidan, bayan Ammi tasa an gyara gidan an canja komai sabo, sannan ta bawa Zaid matarsa suka tare, bayan sun koma gida yace ta shirya musu kayan su zasuyi tafiya yanzu, ba musu ta shirya musu musu kayansu a trolley, da kanshi yasa kayan a boot din mota suka tafi, basu tsaya a ko'ina ba sai wannan k'ayataccen gidan mai tsarin turawa wanda Abraham ya kasu sukayi jinyar Zaid acan, murmushi tayi cikin zumud'i tace " la nan zamu zo dama? 



"Eh yace " had'i da sunkuyawa ya sungume ta yayi cikin gidan da ita hannunta tasaka ta sak'alo wuyansa tace " thanks Yaya, kiss yayi mata a goshi yace " ba godiya a tsananin mu, "wow!!  tace ganin ganin an canja komai na gidan ya koma sabo an k'ara gyara gidan fiye da da, a hankali ya sauke ta akan sofa ya koma yana shigo da sauran kayan su, kallanta yayi yace " tashi muje muyi wanka, ido ta zaro jin abinda yace, " wanka kuma Yaya, kadai bari naje nayi "ok jekiyi kawai yace, mik'ewa tayi ta shiga bathroom d'in, sai daya tabbatar data fara wankan sannan yayi naked ya shiga shima, lokacin daya shiga ta gama sab'e jikin sa soap tana tsaye, kai tsaye ya wuce wajenta ya kai hannu kan nononta, ai da sauri Lubnah ta bud'e idonta tana gashi ta sakar mishi kuka tana kare jikinta.



Ta shiga rok'onsa akan ya fita sai dakyar sannan Zaid ya fita ya barta tayi wanka, had'i da d'auro alwala dan yace mata tayiyo alwala, tana fitowa ya shiga yayi wanka yayi alwala shima ya shirya sallah ya ja su suka gabatar sannan ya dafa kanta ya shiga kwararo addu'a kana daga bisani ya tashi ya d'auko musu abinci suka ci suka k'oshi,  hankali ta fara rufe ido alamun bacci zatayi cak  ya d'auke ta ya kai kan gado yaja  bargo ya rufe ta had'i da maida wutar gidan deep light, sannan ya koma kan sofa ya zauna yaci gaba da kallan labarai, ganin haka yasa Lubnah sakin jiki ta fara bacci, bayan 1hr ya mik'e ya kashe kayan kallan ya hau gadon ya iske ta lokacin Lubnah ta dad'e a duniyar bacci,  a hankali ya janyota jikinsa ya mannata da k'irjinsa, take jikinsa ya d'auki wata irin muguwar kirrrrrrrma cike da shauki mara misaltuwa ya soma aika mata   da zafafan sak'oninsa, cikin bacci sama-sama Lubnah taji electric na janta,a hankali ta bud'e idonta ta zuba masa, ganin yadda ya rud'e ne ya d'an tsora ta ta. 




Romancing me  saurin kashe santsar jiki da tarwatsa kwakwalwa ya dinga aika mata yana k'ok'arin cire rigar jikinta, cikin rawar jiki ya  cire rigar yayi cilli da ita gefe yayi  saura babu komai ajikinta, a matuk'ar  tsorace ta bud'e baki zata saki ihu yayi saurin toshe mata bakinta dana shi bakin yana tsotsa yana shafa cinyoyinta jikinta na rawa ta soma  d'an  ja da baya tana k'ok'arin mik'ewa, ai cikin zafin nama Zaid ya rik'o ta da duka hannunshi ya tallafo ta ya zira harshensa cikin bakinta yaci gaba da tsotsar nata harshen, a hankali yakai hannunsa inda yafi k'auna ya fara shafo breast d'inta cikin salo da kwarewa, cikin nutsuwa ya fara murza mata kan nipple's d'inta, take ta sandare masa ta fara sauke ajiyar zuciya da k'arfi, bakinsa ya zame daga nata ya mayar dashi kan breast d'inta ya fara zagaye kan breast d'inta da harshen sa yana tsotsar nipple's  had'i da cizawa a hankali yadda zata ji dad'i. 




Cikin dabara ya wara k'afafunta ya danna yatsansa a k'asata ji yayi gabanta a jik'e sharkaf aiko take numfashin sa yayi d'aukewar wucin gadi, a hankali ya fara fingering d'in ta, yaci gaba da tsotsar breast d'inta , d'ayan hannun kuma yana murza d'aya nipple's d'inta  dashi, a hankali Lubnah ta fara fitar da wani irin sauti shhhhhhhhhhhh, mik'ewa yayi ya fara k'ok'arin cire kaya,rigarsa ya fara cirewa sannan ya cire boxer da yayi saura a jikinsa yayi tsirara, Lubnah na d'ago kanta tayi arba da hajiya babba a tsaye k'em, cikin razana ta bud'e baki zata fasa ihu, da sauri ya d'ora yatsansa akan lips d'insa yace " shhhhhh kina yin ihu zan miki me gaba d'aya wallahi, tsit tayi tana raba idanu,  a hankali ya kuma kwantar da ita ya d'aga k'afafunta sama had'e da wara su ya kafa bakinsa a k'asanta ya fara zira mata harshe yana karkad'awa had'i da tsotsa, take Lubnah taji wani irin mugun fitanannan dad'i ya ratsa ta,   ta rud'e ta shiga kukan dad'i. 



 Cigaba tayi dajin wani masifaffen dad'i yana gilma mata tun daga k'asanta zuwa ilahirin jikinta duk da cewa tana jin tsoron yadda yake sucking d'inta a haukace, yadda Zaid  yaga Lubnah ta sakar masa jiki ne yasa shi k'ara zaucewa, hannu Lubnah ta cusa cikin sumar kanshi, a hankali ta dinga biye masa cikin dabara ya d'aura hannuta akan joystic d'insa, kusan sumewa Lubnah tayi saboda tsabar tsoro had'i da firgici, dakyar ya iya had'a kalaman bakinsa ya rad'a mata  " ki shafa min ita a hankali  yadda zanji dad'i, cike da tsoro ta fara yi masa yadda yace wani irin gurnani Zaid yayi yana ihu  dad'i Lubnah  taci gaba da shafa masa joystick, saurin sakinta tayi jin ya saki ihu yana narkewa tunaninta ko zafi yake ji ,nuni yayi mata da hannunsa data ci gaba, ta sake kamo joystick d'in tana shafawa had'i da murzawa dad'i ya kama Zaid  ashe ga mace nan yaje ya mannewa Teemah wacce batasan darajarsa ba, zame joystick d'in yayi daga hannunta ya danna mata ita a baki yace " oya suck me, a hankali ta tsotsar ta tana  lasar kan tana tsotsa hankali , haka ta dinga yi tana wasa da joystic dinsa "ohhhhhh Lubnah  cigaba please karki daina idan kika daina zan mutu. 



 Ya rik'e gashin kanta yana shafawa yana lumshe ido ita kan lubnah duk a tsorace take saboda ganin girma da kaurin joystick d'insa wani irin gigitaccen shauk'in dad'i ne ya d'ebi Zaid  bai san sanda ya birkitota ya haye samanta ya tsaita joystic  d'insa k'asanta kana ya soma  addu'ar saduwa da iyali cikin  wani irin yanayi taji tafiyar joystick d'insa cikin k'asanta  yana k'ok'arin shigar ta amma kwata-kwata ba hanya sai zungurinta yake, a firgice ta k'amk'ame shi a jikinta ta sakar mishi kuka ta shiga rok'onsa tana bashi hak'uri akan ya kyaleta,  amma ina yadda kasan k'ara zuga shi takeyi dan baima san tanayi ba, dakyar bayan yasha bak'ar wahala ya samu ya shigeta, Zaid naji shi a ciki ya wani azababben dad'i ya d'ebe shi sai san sanda ya bud'e murya da k'arfi yana sakin ihu ba, sai da yayi 3hrs a kanta sannan ya sarara mata, cikin mutuwar jiki ya koma gefe yana mayar da numfashi, sai da yayi 30 minutes sannan ya dawo hayyacinsa, a hankali ya jawo ta jikinsa. 



Ji yayi jikinta ya sake alamar bata numfashi cikin muguwar kid'ima ya dora daga kan bed ya kunna fitilar gidan, da gudu ya fridge ya d'auro ruwa yana zuba mai kira wata-wata ba ya shek'a mata ruwan ajiyar zuciya mai k'arfi ta sauke had'i da fashe da kuka, da sauri ya hau gadon ya jawo ta jikinsa ya rungume, a hankali ya shiga lallashinta "thank you so much my love kinyi min komai ban san ma mezance miki ba, ban san ta ina zan fara miki godiya but I promise I will be with for ever & ever, I will spend all my life to make you happy, haka dai yayi ta zuba surutunsa.




MOMYN ZARAH


```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





33





Had'i da sambatun dad'i, itako Lubnah ta lafe a jikinsa tana ta zuba masa shagwab'a daga tace nan na mata ciwo sai tace nan na mata ciwo, duk ya rud'e ya rasa inda zai saka kansa, a hankali ya mik'e tare da ita a jikinsa ya nufi bathroom, runwan wanka mai zafi ya had'a mata, sannan ya saka ta cikin runwan wankan ya sab'e ta sol ya gasa mata k'asanta sosai, daga k'arshe suka gabatar da wankan tsarki tare, sai da ya shirya ta tsaf sannan ya rungumo ta jikinsa suka tsunduma duniyar bacci, tun daga wannan rana soyayya mai k'arfi ta shiga tsakanin Lubnah da Zaid, muguwar kulawa suke bawa junansu kowa yana gudun b'acin ran kowa. 



Rayuwa su Zaid sukayi a wannan gidan har na tsawon wata d'aya rayuwar mai cike da jin dad'i had'i da walwala da kwanciyar hankali,mai tsawa a rai wanda bazasu tab'a mantawa ba,  sai da suka gama Honeymoon d'in su sannan suka koma gida cike da kwanciyar hankali, lokacin da su Zaid ke Honeymoon komai hannun Abraham ya dawo shike gudanar da duk wata harkar Business d'in su, dan ya nutsu sosai ya zama kamili nutsatstsen mutum, duk wannan abu dake faruwa Zaid manta da maganar da Mukhtar ya fad'a masa ta cewar Abraham ba d'an Ammi da Abba bane dan sosai maganar ta tsaya masa a rai, dan haka suna dawowa cikin gari ya shiga bincike mai zurfi ba tare daya sanarwa da kowa ba, direct babban gidan marayu ya nufa. 



Sai da yayi bincike sosai na tsawon lokaci sannan ya gano gaskiya amma duk da haka bai gama yarda ba, har sai ya ji daga bakin Ammi da Abba tunda ya fara binciken ya shiga matsananciyar damuwa kallo d'aya zakayi masa kasan yana cikin tashin hankali, sosai hankalin Lubnah yayi mugun tashi, ta rasa inda zata saka kanta gashi tayi masa tambayar duniya amma kullum maganarsa d'aya ce babu komai, ko abinci ma sai ta matsa masa sannan yake ci kad'an, ranar Friday kamar yadda suka saba direct daga masalcin juma'a gidan su Ammi suke wucewa, bayan sun idar da sallar juma'a Zaid ya kalli Abraham yace " wai ya naga kana ta zuba sauri haka ina zaka ne, " wallahi mantuwa nayi a office na wasu takardu ne, kaje gida ka jira ni nan da 30 minutes zan dawo "ok yace dan shi hakan ba k'aramin dad'i yayi masa ba dan zai samu damar yin magana da su Abba. 



Zaid ya shiga motarsa ya nufi gidan su, shima Abraham ya shiga tashi motar ya nufi company, Abraham na gaf da isa wayarsa ta fara ruri ganin sunan secretaria sane yasa shi d'aukar wayar bayan ta gaidashi tace masa ta kwashe takardun daya bari ta tafi gida dasu amma gobe zata kawo mishi su office ganin masu mahimmanci ne takardun shiyasa tayi haka, "ok baduwa nagode kawai ce had'i da kashe wayar, kan motarsa ya kanya ya nufi gida, Zaid nayi parking a harabar gidan ya fito da sauri dan Allah Allah yake suyi maganar kafin Abraham ya dawo,yana shiga gidan ya iske su a main parlor gidan na k'asa, cikin ladabi da biyayya ya durk'usa har k'asa ya gaida iyayen nashi. 



A  hankali Ammi ta zubawa tilon d'an nata ido ganin yayi muguwar rama gashi daga ganinsa zaka san yana cikin muguwar damuwa abinda keyi shi Abba ma keyi dan sosai dan shima yaga ramar da Zaid d'in yayi, Abba ya mik'e had'i da kallan Zaid yace " ka same ni a sama na ina son magana dakai, ya juya ya kalli Ammi yace " tashi muje sama, magana anan batayiyo ba saboda 'yan aiki dake giftawa akai-kai, cikin mutuwar jiki Ammi da Zaid suka mik'e sukayi saman gaba d'ayansu, Abraham na shigowa shima yayi parking a indaZaid yayi, a hankali ya fito ya nufi parlor ganin duk basa k'asa ya sashi hawan saman, bayan Abba da Ammi sun zauna ne ya kalli Zaid yace " meke damunka, meye damuwarka ko tun abinda Mukhtar yayi maka ne yake tab'a har yanzu bai bar zuciyarka?



 Shiru Zaid yayi ba tare daya ce komai ba, a hankali Ammi ta shafa kansa tace " Zaharaddeen idan baka sanar damu damuwarka ba duk duniya wazaka sanarwa koda ace bamu da abinda zamu iya taimakon ka dashi ai zamu baka gudunmawar addu'a, ka dubi girman Allah da manzonsa ka sanar damu damuwarka cikin sanyin jiki ya d'ago kai ya kalli Abba da Ammi yace " kuyiwa girman Allah ku bani amsa ta gaskiya akan abinda zan tambaye ku dan girman Ubangiji, duk sukayi shiru sai Abba ne ya iya bud'e baki yace " muna jinka, cikin rawar baki Zaid yace " meye alak'arku da Abraham sannan su waye asalin iyayensa? Abraham na kawo kai zai shiga d'akin yaji maganar Zaid ta daki dodon kunnensa dan haka ya tsaya cak, Ammi da Abba kuwa sun shiga cikin mummunan tashin hankali take gaban su ya shiga fad'uwa had'i da bugawa da k'arfi , take zufa ta karyowa Abba, cikin rawar baki Abba yace " maganar banza maganar wofi kamar ya wacce irin alak'a ce tsakanin mu da Abraham wannan wacce irin banzan tambaya ce, kai Zaid ya d'ago fuska cike da hawaye yace " daman nasan za'ayi haka amma Abba ku sani ita gaskiya d'aya ce kuma komai daren dad'ewa saita bayyana Ammi gwara ma ku sanar da mu da bakin ki akan duniya ta sanar damu,a hankali Zaid ya mik'awa Ammi takardun yarjejeniyar da sukayi lokacin karb'ar Abraham,  Abba yayi shiru yana tunanin ta inda maganar ta fito shi dai a iya saninsa daga shi sai Ammi da shugaban gidan marayu ne suka san wannan maganar amma gashi Zaid ya zo musu da ita bayan tun kan yazo duniya aka binne ta. 



Abraham na tsaye a bakin k'ofa yana jinsu, Ammi ta bud'e baki zatayi magana Abba ya rik'e hannu ta yana kallan fuskar Zaid yace " gaskiya Zaid yake fad'a ki nutsu ki kalli kwayar idonsa anan zaki gane yana cikin matsananciyar damuwa, ban san yadda akayi maganar nan ta fito domin bayan mu uku babu wani mahaluk'i dayasan wannan maganar da farko ina mamaki da al'ajabin jin maganar daga bakinka amma daka ce man gaskiya bata tab'a  b'oyuwa komai nisan lokaci saita bayyana hakan yasani sanin cewa dole lokaci yayi dazan sanar dakai, amma da sharad'in idan ka sake ka sanarwa da Abraham ko bayan ran mu ne bamu yafe maka ba duniya da lahira, Ammi ta fasa kuka tace " haba Abba kaifa kayi alk'awarin duk rintsi duk wuya bazamu tab'a fito da maganar nan ba.



Murmushi Abba yayi irin nasu na manya, yace " to yanzu da bamu fitatan ba ta ina ta fito, a hankali Abba ya juya ya kalli Zaid ya shiga bashi labarin tun farkon auren su da Ammi har zuwa d'auko Abraham daga gidan marayu har lokacin da aka haife shi, Abba bai b'oye masa komai ba, Ammi ta kalli Zaid tace " wallahi tallahi idan ka sake ka gayawa Abraham koka nuna masa wani abu a fuska Allah ya isa tsakanina dakai, kuma shima d'ana ne saboda yasha nono nah, ni na shayar dashi, cikin matsanancin kuka Zaid yace " nayi matuk'ar bak'in cikin jin Abraham ba d'an uwana  na jini bane, amma duk da haka ya rigada ya zama nawa tunda mun sha nono d'aya a lokaci d'aya, kuma baisan kowa nashi ba sai mu, nayiwa Allah godiya daya bani d'an uwa da ni kad'ai zan taso nayi rayuwa cike da k'unci cikin rashin abokin wasa da Mukhtar ya samu nasara akaina, in sha Allah Abraham bazai tab'a gane ko fuskantar wani abu daga gare ni b..........



Abraham da tunda Abba ya fara magana jikinsa keta faman tsuma had'i kerrrrma sosai ya shiga cikin mummunan tashin hankali, gabansa ya shiga fad'uwa k'irjinsa yayi masa mugun nauyi, mak'ogwaron sa yayi masa mugun d'aci take ya nemi nutsuwarsa ya rasa ya fara zancen zuci "dama ni ba jinin Abba da Ammi bane, dama basu ne iyaye na, basu suka haife ni ba duk irin abinda nayi a baya suka jure lalle mutanan nan sun cika 'yan halak kuma ' yan amana, cikin muguwa kid'ima had'i da matsanancin firgice ya danna kai d'akin, shigowar Abraham ce ta hana Zaid k'arasa maganar sa, cikin tashin hankali duk suka mik'e tsaye kai daka kalli Abraham kasan yana cikin masifaffan tashin hankali, duk ya zare ya fita daga nutsuwarsa yana shiga direct wajen takardun yarjejeniyar ya nufa ya duk'a ya d'auka yana dubawa.



Su Ammi na ganinsa suka mik'e tsaye cikin masifaffiyar razana gami da matsanancin firgici had'i da muguwar fad'uwar gaba, hannunsa na rawa ya shiga duba takardun, kwallar dayake ta k'ok'arin addu'ar fitowar dan samun sauk'i ta shiga gangaro masa, a hankali ya fara kokawa da nufashinsa yayinda da idanuwansa suke gani dishi-dishi, cak numfashi ya d'auke idanuwansa suka rufe ruf gaba d'aya ya daina ganin komai, ya sulale k'asa a sume cikin firgice Abba da Zaid sukayi kansa suna kiran sunansa, Ammi na tsaye ta kasa motsawa inbanda hawaye babu abinda ke fitowa daga idanuwanta, basu jira wani tab'a lokaci ba suka sungume shi sukayi Hospital dashi, da gudu Nursing suka karb'e aka shigar dashi Emergency, sai da akayi wajen 3hrs sannan Doctor ya fito yana share gumi, da sauri su Abba taryi Doctor d'in, d'an guntun murmushi yayi musu sannan yace " Allah ya taimaka kun kawo shi akan lokaci daya samu HEART ATTACK, "heart attack Zaid ya maimaita cikin tsoro "yes kawai doctor yace had'i da nuna musu d'akin da aka kwantar dashi. 



A hankali suka turo k'ofar d'akin suka shiga cikin mutuwar jiki, Abba na gaba sai Ammi da Zaid, idon Abraham biyu ya kawar da kansa gefe yana zubar da hawayen bak'in ciki da takaicin abubuwan da yayiwa su Ammi da Abba a baya shi yanzu ma kunyar su yake ji ya rasa ta ina zai fara had'a ido dasu, zahirin gaskiya yana masifar jin kunyar had'a ido dasu, saboda abubuwan dayayi a baya duk mugayen halayen sa suka jure suka shanye basu tab'a k'amatarsa ko nuna banbanci a tsakaninsa da Zaid koda na second d'aya ne bane, gaskiya su Abba sun cika cikakkun 'yan halak, duk wata da zasu b'oye ainahin shi waye sun bi dan ganin bai san ko waye shi ba, ashe shiyasa suka hana rabon gado ko bayan ba ransu gaskiya sunyi masa gata iya gata shi bashi ma da bakin da zai iya yi musu godiya a bisa karamcin da sukayi masa, haka kuma bashi da abinda zai iya saka musu dashi. 



Yana cikin tunanin yaji hannun Ammi na share masa hawayen dake ta ambaliya daga idansa, a hankali ya d'aga jajayen idonsa ya kalle ta ganin itama kukan take yasa shi mik'ewa zaune, fuskantarta yayi ido cikin ido ya k'ura mata ido ya kasa cewa komai, a hankali ta zauna a bakin gadon taci gaba da kukanta hannu Abraham yasa yana goge masa hawayen idonta had'i da girgiza mata kanshi alamar ta daina kuka yayinda da shima idonsa ke zubar da hawaye, Abba da Zaid na tsaye dukkan su suna zubar da kwalla, a hankali Abraham ya bud'e baki yace" Ammi dama ni ba d'an.... da sauri ta d'ora hannunta akan bakinsa tace " kul kar na sake jin ka furta wannan kalmar kai d'an mu ne har yau har gobe sunanka Abraham Muhammad Bature kamar yadda Zaid zai amsa sunan Muhammad Bature haka kaima zaka amsa. 



"Har abada ba'a tab'a canjawa tuwo suna, ni ce na shayar dakai nice na raineka duk wani da uwa zatayiwa d'anta haka nayi maka haka duk wani abu da uba ya kamata yayiwa d'ansa Abban ku yayi muku, mune danginka iyayenka baka da wasu iyaye da suka wuce mu haka baka da wani d'an uwa daya wuce Zaid, daga yau har bada idan ka sake cewa bamu mune iyayenka ba Allah ya isa nono na daka sha, da sauri ya rungume Ammi yana kuka yace " nagode sosai Allah yasaka muku da alkhairi Ubangiji ya.... 



Karka sake yi mana godiya cewar Abba, a hankali Abba ya tako yasa hannu ya rungume Ammi da Abraham Zaid na tsaye yana ji a ransa inama bai tsananta bincike ya gano wannan sirrin ba, shiyasa akace garin tune-tunen kaza take tuno wuk'ar yanka ta gashi yanzu ya sanya gaba d'aba Family sa a bak'in ciki, duk abinda Allah yace kar muyi kuma yi tabbas bazamuga dai-dai ba, domin Allah da kansa yace " karmu tsananta bincike, hannu Abraham ya mik'awa Zaid yace " don't miss family hugs murmushi yayi had'i da rungume su gaba d'aya.



Bayan an sallamo Abraham gida ya warke sumul ya wartsake Abba ya tara su a babban falonsa dake sama sukayi secret family meeting su hud'u kawai Abba, Ammi, Abraham, Zaid, Abba ya kalle su yace " a zahiri mu hud'u ne kawai anan amma a bad'iri mun fi haka domin Allah da mala'iku suna nan, to ina san Allah da Mala'ikun dake wajen nan su shaida cewar na mallakawa Abraham da Zaid gaba abinda na mallaka, na basu kyauta ko bayan raina babu maganar rabon gado, idan kunga dama kuna iya rabawa ta biyu dai-dai kowa ya d'auki tasa, amma da san rainane dakun barta a cure wajen d'aya inyaso sai ku rink'a juyawa tare, duk suka risina suka yi godiya, har sun mik'e zasu tafi Ammi tace " ku tsaya ina son magana daku bayan sun koma sun zauna ta kalli Abraham tace " asalin iyayenka 'yan garin Yobe state ne cikin garin Yoben mahaifiyar ta bani wasu abubuwa tace na baka a baya abinda yasa ban baka ba saboda baka san gaskiya, a hankali Ammi ta mik'a masa wasu abubuwa hannunsa na rawa ya k'arb'a Ammi taci gaba da cewa kaje gida ka nutsu sai ka duba. 



Murmushi Abraham yayi had'i da cewa Ammi ai babu wani sirri da zan iya b'oye muku, a hankali ya bud'e hotunane guda hud'u suka fad'o da sauri yasa hannu ya d'auka na farko hoton mahaifiyarsa da mahaifinsa ne, sai kuma na mamansa badan dana babansa daban sai d'ayan wanda akayi na family dayawa mutane sun kai 15, yana dubawa yaga wasik'a kasa karantawa yayi sai Zaid ne ya d'auka ya shiga karantawa a bayyane. 



_Assalamu Alaikum yaro na ko yarinya ta ni dai da farko sunana Farida Salis Yobe nice mahaifiyar sunan mahaifinka Muhammad Yahaya dukkanin mu 'yan Yobe ne a unguwar sabon titi ni da mahaifinka mun kasance 'yan uwa ne domin da Baba na da Baban shi uwarsu d'aya ubansu , kaine yaron mu na fari, idan Allah yasa ka rayu har ka girma ka nemi dangin mu_



Wasik'ar dana yawa domin tayi bayanin komai da kowa, bayan sati d'aya Zaid da Abraham , Ammi da Abbasuka shirya suka je Yobe, kasancewar akwai sunan iyayen da kuma hotonsu yasa basu sha wuyar samu familyn Abraham ba, duk da basu san ko suwaye ba sun karb'e su cikin mutunci, mik'a musu hotunan Abba yayi gami da wasik'ar, sannan Abba ya shiga yi musu bayani komai.



Aiko take aka tattaro dangi da 'yan uwa suka zo sai da aka taru kaf babba da yaro sannan Abba ya maimaita maganar had'i da mik'a musu hotunan sannan ya nuna musu Abraham, aiko iya kuka kam ranar sunyi shi domin mutuwar ta dawo musu sabuwa, sai da suka tsaya suka kwana biyu ana bugawa 'yan uwa na nesa waya suna zuwa, shima kuma Abraham aka shiga zagayawa dashi birni da k'auye, gaba d'aya dangin Abraham talawa ne sosai fiye da tunani,  tun daga nan zumunci ya k'ullu sosai,  Abraham ya shiga taimakon danginsa da 'yan uwansa cikin k'ank'anin lokaci suka farfad'o dan da acikin matsanancin talauci suke amma cikin lokaci kad'an aka fara damawa dasu domin duk samarin family da matasa ya basu aiki a company su, sosai Abraham ya shiryu ya dawo mutumin kirki ya nutsu ya daina duk abinda yakeyi. 



Ammi da Abba suka matsa mishi kan maganar aure amma yayi burus,



Abraham zaune kusa da Ammi Abba da Zaid na gefe, Ammi ta kalli Abraham tace " wai kai baka san naga jikoki nane nayi nayi kayi aure amma kak'i, dariya yayi yana kallon Zaid yace "Ammi bari nayi ai ki zab'a min dan naga kin iya zab'e wad'anda akayiwa suna guduwa da zunb'urar baki ga su nan shiru da an dami mutane da ba'a so, d'ago kai Zaid yayi ya kalli Abraham yaga dai dashi suna had'a ido Abraham ya kanne masa ido d'aya yace " ko ba haka ba Zaid pillow Zaid ya jefo mishi yana dariya yace " oho dai "ok haka kace ko?  to bari na fasa kwai ya kalli Abba da Ammi yace " albishirinku?  da sauri suka had'a baki suka ce goro, Lubnah dai ai kafin ya k'arasa Zaid ya biyo shi da gudu yana jefansa da pillow yana gudu yana dariya yace " kun kusa samun jika Lubnah is pregnant, ai Abraham na fad'a Zaid yayi waje da gudu dan yasan idan ya tsaya had'uwa zasuyi suyi ta tsokarsa, cikin dangin Abraham na Yobe akwai wata yarinya Halima wacce ake kira da Lina 'yar k'anin Baban Abraham ce uwa d'aya uba d'aya yarinyar kyakykyawar gaske ce ajin farko Ammi ta yaba da tarbiyya da nutsuwar ta dan haka ta nemawa Abraham aurenta sosai danginsa sukayi farin ciki ba'a wani d'auki lokaci ba akayi bikin, amarya ta tare Abraham na ganinta yaji ya kamu da mugun santa dan irin matar dayake mafarkin mallaka ce. 



BAYAN SHEKARA BIYU



Muhammad Bature Family suna cikin matsanancin farin ciki dajin gami da walwala, babu wani abinda yake damunsu yanzu face annashuwa sosai Zaid da Abraham suka had'e kansu suke yin komai tare ko kayan sawa iri d'aya suke sawa kullum, d'aya bazai tab'a yin abu batare da sanin d'aya ba, duk yadda zan kwatanta muku had'in kan su ya wuce nan, haka ma abin yake a tsakanin Lubnah da Lina,  Luban tana da  yaranta biyu maza wanda suka ci sunan Abraham da Abba, yayinda Lina ke da d'iya mace mai sunan Ammi sai dai Lina na d'auke da tsohon ciki... 



Mukhtar kuwa yana can prison ya gamu da matsanciyar jinya yana d'auke da cututtuka masu girman gaske, HIV, BLOOD CANCER, CIWON K'ODA, KUTURTA, ga wani ruwa dake fita daga jikinsa mai tsutsotsi ga gashen wari, duk da kasancewar su turawa amma sunyi maganin duniyar nan har sun gaji sun hak'ura sun kyale shi dan haka suka kai shi can gefen prison suka yar da shi, babu mai zuwa wajensa dan ko abinci tura masa kawai akeyi kullum sau d'aya, duk yadda mutum yakai ga rashin imani idan yaga halin da Mukhtar yake ciki a yanzu sai ya tausaya masa, dan tsutsotsi harta al'aurarsa suke fitowa had'i da wani ruwa mai shegen d'oyi, kullum addu'a yake yi Allah ya d'auki ransa dan mutuwa hutu ce a gare shi, ya gwammaci mutuwarsa sau dubu akan wannan matsananciyar rayuwar mai tattare da bak'ar wahalar duniya had'i k'unci



Zaid ya kalli jama'ar dake wajen yace " kunji labari na, Al'amin yace " Masha Allah amma yanzu ina Abraham da Lina? 



Murmushi Zaid yayi yace " babu inda zaka ganni a duniya ba tare da Abraham ya fad'a yana kallan gefe gaba d'aya jama'a suka kalli inda Zaid ke kallo, murmushi Abraham yayi yace "gani nan ina tare dasu sai dai bana d'aya daga cikin SIX'S STARS kasancewar dukiyar mu a had'e take, kuma ni da Zaid abu d'aya ne shiyasa Zaid kawai ya shiga amma dukda haka muna tare. 


Al'amin yace " ina Ammi da Abba suke? 



"Duk suna nan a raye dan sune iyayen SIX'S STARS



Sosai jama'a suka jinjina musu akan cin amanar da makusantansu sukayi musu, wasu sai kuka suke, haka dai taro ya watse jama'a nata alhinin duniya da mutanen cikinta, wasu suka ce sun d'auki darasi gami da izzina daga rayuwarsu. 



Lokaci d'aya duniya ta d'auka akan LABARIN SIX STARS duk wata tasha dazaka kunna a TV ko radio labarin sukeyi, jama'a sai kuka suke yi suna tausaya musu, nan da nan sunan su ya k'ara shahara a duniya suka k'ara samun d'auka, duk inda kayi sai kaji ana ambatar sunansu.



Yauma kamar kullum SIX STARS ne zaune a parlor wanda ke gidan Abraham suna meeting akan wani business , matan su da yaran su na zagaye da su hankalin kowa nakan abinda akeyi amma banda hankalin Zarah dake kan plasma tana kallon wani film take idanta suka fara zubar da hawaye ba tare data sani ba a hankali kukan nata ya rink'a tsananta harta fashe da kuka ba tare data sani ba, sautin kukan da suka ji ne yasa su daina abinda suke yi suka fuskance ta a hankali BASMA, YASMEEN, FATEEHA, KAUSAR, LUBNA, LINA suka mik'e suka nufe ta zama sukayi gaba d'ayan su a kusa da ita, a hankali Lina ta rungumo ta jikinta suka shiga lallashinta, sai da tayi kukan mai isarta sannan ta hak'ura, cikin badara Kausar ta shiga tambayarta abinda ke damunta cikin muryar kuka tace" film d'in can ne yayi min kama da labarin rayuwa ta hakan ne ya tuna min komai, kuma komai ya dawo min sabo take KAUSAR, BASMA ma suka fashe da kuka domin suma sun tuna da tasu rayuwar. 



A hankali su Yasmeen suka shiga lallashin su itako Zarah baki ta bud'e tana kallan su, sai kuma tayi murmushi tace " meya saku kuka kodai kuka nane ya saku kuka? 



Cikin kuka Basma da Kausar suka ce "muma mun tuna da tamu rayuwar ne, a hankali kowa ya fara kallan juna Zarah tace " gaskiya ya kamata muma mu bawa juna labarin mu, "gaskiya kam cewar kausar cikin kuka, a hankali mazajen su suka mik'e suka nufi inda suke, Zarah ta kalli Naseer tace " dan Allah ina nemar alfarmar a karo na farko a wajenka akan ka bari na fad'awa 'yan uwna labari na, shiru yayi ya kasa cewa komai, haka ma Kausar da Basma kowacce ta shiga neman izini a wajen mijinta akan bada labarin rayuwarta duk sukayi shiru sai can Naseer ya sauke ajiyar zuciya yace " Bawai na hanaki ki sanarwa da su Lubnah labarinki bane haka kawai sai dan saboda sirrin mu ne, a hankali Khamal yace " what sirri?  Au dama akwai wani sauran sirrin da muke b'oyewa juna mufa duniya muka sanarwa da namu sirrin akan abinda ya shafi personal life d'in mu, ashe a junan mu akwai sauran abinda muke b'oyewa juna?    



"Cool down Khamal ba haka nake nufi ba ka fahimce ni ma, baka bari na k'arasa fad'ar abinda zan fad'a ba ka katse ni so nake nace amma tunda yanzu mun gama zama d'aya nayi mata izini, cikin zumud'i Zarah ta rungume Naseer tace "thank you so much dear, Basma ma ta kalli Ammar tace " please mana murmushi yace " duk mun baku dama, cikin zumud'i suka rungume junansu suna matsananciyar murna, bayan kowa ya nutsu ya zauna kowa ya bada hankalinsa ga sauraren labarin, cikin farin ciki Zarah tace wazai fara?  da sauri Kausar tace "ni, "ok to fara muna jinki



LABARIN KAUSAR




Ban muku Alk'awarin samun labarin  su ZARAH, KAUSAR,  BASMA ba, dan ban gama yanke hukunci ba, zaku iya ganin ci gaba koyaushe ko kuma bazaku iya gani ba ina nan dai ina shawara, dan ba tabbacin zan ci gaba 




MOMYN ZARAH



[22/01, 16:44] ‪+234 803 948 8935‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





34




LABARIN KAUSAR





A salin sunana Kausar Muhmud ni haifaffiyar garin Katsina ce, mumu uku ne a wajen iyayen mu, ni ce babba sai k'anwa ta Meenal da d'an autan mu Zita'ulhaq, wanda tun daga kansa mahaifiyar mu bata kuma samun haihuwa ba, mahaifiya wacce muke kira da Umma ita kad'ai ce a wajen mahaifin mu da muke da Malam, abinda yasa muke kiransa da Malam sai dan kasancewar sa Malami tun tasowarsa kuma haka muka ji kowa na kiransa, Umma da Malam suna zaune lafiya cikin farin ciki da kwanciyar hankali tunda muka taso bamu tab'a ganin ko musu ya shiga tsakanin su ba,daga Umma har Malam mutane ne masu matsanancin hak'uri da kawaici had'i da kara shiyasa suka zaune da kowa lafiya,  haka yasa muma yaransa muka taso da hak'uri dan duk cikin mu babu mai kwaramniya balle fad'a ko yawan magana, haka muka taso cike da so da k'aunar junan mu. 



Muna zaune ne a unguwar k'ofar k'aura dake cikin garin katsina, k'ofar k'aura tana d'aya daga cikin k'ofofi masu d'unbun tahiri, Malam mahaifin mu ba wani mai arziki bane haka kuma ba talaka bane dan munfi k'arfin duk wasu buk'atun mu tunda muke bamu tab'a neman wani abu mun rasa ba, bamu tab'a rasa ci ko sha ba haka kuma bamu rasa sutura ba,  dan Malam yana iyakar k'ok'arinsa wajen magancewa iyalansa buk'atun su ,dan haka muka taso acikin rufin asirin Allah. 




Haka ma a b'angaren karatu Malam ya tsaya mana dan kamaranta mai kyau ta 'ya'yan gata yaran manyan masu kud'i mukayi anan garin katsina ALHUDA tun daga primary har secondary school anan mukayi, makaranta ce babba sosai wacce ake koyar karatun boko da Islamic duk d'aliban dazasuyi Candy tare suke yi da saukar Qur'an,  lokacin ina SS3 dan har mun fara zana waec examination yayinda Meenal ke SS1 Zita'ulhaq ke JSS 2, ni da Meenal tun tuni mukayi saukar Al'kur'an a islamiyyar mu. 



Duk wanda yasan Kausar yasan Ni'ima haka zalika duk wanda yasan Ni'ima yasan Kausar,  Ni'ima k'awata tace ta rai da rai mak'otan mu ne su daga gidan su sai gidan su, mun shak'u sosai da Ni'ima tun muna yara tare mukayi primary and secondary school site d'in mu d'aya haka ma islamiyya a tare muke , koyaushe muna tare ko kayan sawa ma irin d'aya muke yi, k'awance mu ne yayi sanadiyyar had'a iyayen mu k'awance. 



KAUSAR



Mace ce san kowa k'in wanda ya rasa duk da ba fara bace dan kausar b'ace sosai irin bak'ak'en nan da ake black beauty irin wad'anda sukafi farare da yawa kyau, bata da tsayin gashi sosai dan gashinta iyakacinsa kafad'a amma yana da masifar cika (yawa) gata da d'an k'aramin tsukakken baki mai d'auke da fararen hak'ura sol a jere, Allah ya wadata ta da dadaran idanu farare sol manya dasu masu kamar tana jin bacci sai dogon hancinta siriri, a b'angaren diri kowa ba'a magana dan tana cikar k'irji nonuwanta manya madaidaita d'as dasu, k'ugunta mai fad'i , sai uban hips da tudun d'uwawo irin su ne ake kira da coca cola sharp,kai ko macece tayi arba da k'irar Kausar sai taji wani abu balle kuma d'a Namiji mai GANDA. 



Muna da 17yrs muka kammala karatun mu na secondary ni da Ni'ima, dai-dai lokacin ne Allah ya had'a ta da saurayinta Bashir wanda take masifar so da k'aunarsa kamar ranta, Bashir d'an wani hamshak'in mai kud'i ne wanda duniya take damawa dashi, tuni duniya ta dad'e da sanin mahaifin Bashir Alhaji Musa Canji, ganin mugun son da Ni'ima keyiwa Bashir yasa iyayen ta suka nemi daya fito (ya turo iyayen sa) ba'a wani b'ata lokaci ba ya turo iyayensa, kasancewar iyayen Bashir ne yasa ba'a wani tsaya b'ata lokaci ba aka saka ranar biki wata d'aya. 



Aiko take muka shiga hidimar biki baji ba gani, kasancewar nice babbar k'awar amarya kuma Aniyarta yasa hidima tayi min yawa bana nan bana can, hmmmmmm rashin sani yafi dare duhu da nasan K'ADDARA TAH tana tattare da bikin aminiyata Ni'ima dabanje ba, dan rana bikin Ni'ima ne silar faruwar komai, silar rugujewar komai gare ni, silar shigata cikin k'unci da taskon ratuwa had'i da matsanancin tashin hankali. 




HAJIYA LAILAH



Hajiya Lailah mace ce hamshak'iya kyakykyawar gaske ajin farko, mata d'aya jal a gidan Sanata Sambo, ta kasance tana da yara uku biyu maza d'aya mace, Fahad ne babba sai Haidar sai kuma autar su Shema'u wacce suke kira da Shema, Hajiya Laila macece mai aji ga kud'i da hutu sun ratsata ta had'u iya had'uwa dan ta kowanne fanni kake neman had'ad'd'iyar mace takai harta wuce, gaba d'aya gidan Hajiya Lailah a birkice yake dan kwata-kwata gidan baida tsari bare tarbiyya, kowa harkar gabansa yake babu wanda yasan da zaman wani, kasancewar Alhaji Sambo d'an siyasa mai mak'iya da dama yasa shi b'oyewa duniya iyalinsa ya sanarwa duniya yaransa d'aya shine Fahad sai bayan faruwar labarin Abdul sannan duniya ta san sauran yaransa. 



Hajiya Lailah bata nemi komai najin dad'in duniya ta rasa ba sai abu d'aya shine mijinta dan kwata-kwata Sanata Sambo bashi da lokacin ta, harkar siyasar sa kad'ai yasa a gabansa, kullum baya gida wani lokacin ma sai yayi wata d'aya cur baya nan, koda ma yana gari sai ya dama yake biya mata buk'atarta idan tayi masa magana ya rufe ta da fad'a yace ta fiye jaraba,

mijinta Alhaji Sambo ya kasance gagarumin manemin mata ne kamar d'an bunsuru duk inda mata suke idonunshi yana wajen su idan ko kyallara ido yaga mace fa shikenan ba zaman lafiya ya rink'a b'arin kud'in kenan har sai ya cimma burinsa, yayinda matarsa ta gida bata da wani mahimmanci da ita da babu duk d'aya ne a wajensa dan yana samun biyan buk'atarsa a wajen matan banza. 



To nasan dai kun riga kun san halin Sanata Sambo tun baya a labarin Abdul ba saina dawo baya ba. 



Wannan abu ne kad'ai yake masifar damun Hajiyar Lailah dama gata mace ce ita mai matsananciyar sha'awa, Hajiya Lailah duk ta damu kanta ta rasa nutsuwarta ta shiga tunanin nemarwa kanta mafita, lokaci d'aya ta rame ta fige kallo d'aya zakayi mata kasancewar tana cikin damuwa, ganin ta kasa nemarwa kanta mafita ne yasa ta ta shirya nufi gidan aminiyar Hajiya Rabi, Hajiya ta kasance mace ce 'yar bariki cikekkiya ta bugawa a jarida, ita mijinta wani hamshak'in d'an kasuwa ne , itama haka taita fama da irin matsalar Hajiya Lailah saboda mijinta baya zama kullum yana k'asashen duniya, wannan dalilin ne yasata tsundumawa bariki ta zama cikekkiyar 'yar duniya, ta fara neman yara k'anana maza da mata samari da 'yan mata (Under ages).



Aiko nan da nan Hajiya Rabi tayi k'aurin suna a wajen neman mata da maza matasa, ta daina damuwa da lamuran mijinta ta fita harkarsa ko yana gari ba ruwanta dashi burinta kawai ya sakar mata kud'i ita kuma ta nemi yara k'anana dasu, tana isa gidan Hajiya ta shiga falon da sallamarta da gudu Hajiya Rabi ta taso rungume ta tace " wooo aminiya ta rai da rai kwana biyu shiru, "hmmm Hajiya Lailah tace tana zama akan d'aya daga cikin kujerun a gefenta Hajiya Rabi ta zauna jiki ba kwari dan daga ganin yanayin k'awarta ta tasan da matsala dukda tasan matsalarta bata ce ta Sanata Sambo amma yau in sha Allah ta k'uduri niyyar fad'a mata halin da take ciki da kuma ainahin wacece ita. 



Cikin mutuwar jiki Hajiya Rabi tace lafiya k'awata? 


"Hmmmm ta kuma cewa had'i da sauke ajiyar zuciya, a hankali Hajiya Lailah ta shiga kwararowa Hajiya Rabi matsalarta ba tare data b'oye mata komai ba, murmushi Hajiya Rabi tayi ta talle ta sannan tace " kin fad'a min wannan matsalar taki ta a irga wacce kema kanki shaida ce duk irin matsalarmu d'aya to ni dai gaskiya na nemarwa kai na mafita, da sauri Hajiya Lailah tace " kai K'awata amma shine koki fad'a min a gudu tare a tsira tare, dan Allah sanar da ni mafitar da kika samu, ba tare da  tsoro ko fargabar komai Hajiya ta kalli Hajiya Lailah ido cikin tace " LEZ nake kuma ina neman matasan samari irin wad'anda bazasu wuce 25yrs ba a firgice Hajiya Lailah ta mik'e tsaye had'i da cewa "what? 



Mik'ewa Hajiya Rabi tayi tana murmushi tace " yes of course, kunnan ki baijiye miki k'arya ba da gaske nake miki, ni yanzu cikekkiyar 'yar lesbian ce ta bugawa a jarida nan da Hajiya Rabi ta shiga sanar da Hajiya Lailah komai bata b'oye mata komai ba, ta kuma shiga kwad'aita mata abu da dad'insa, ta k'ara da cewa ke a tunaninki su mazajen namu hak'uri suke? to idan ma kina tunanin haka gwara ma ki daina tunda su ba waliyai bane, ke kin san irin buk'atar mijinki, kin fi kowa sani idan ma zai iya jure rashin mace na tsawon wata da watanni,  take kwakwalwar Hajiya Lailah ta shiga juyawa tsayawa cak kawai tayi ta k'urawa Hajiya Rabi ido harta dasa aya, batare data ce mata komai ta sab'i jakarta ta fice, bayan ta Hajiya Rabi ta biyo tana kwala mata kira amma tayi mata banza, bata ko juyo ba balle ta amsa mata.



Tsaki Hajiya Rabi tayi ta koma cikin gidan ta zauna had'i da cewa "banza wahalalliya a haka zaki k'are inbaki bawasa bak'in cikin d'a namiji ne zaiyi ajalinki sakaryar wofi, haka dai tai fad'a ita kad'ai tana bambami, can kuma tunanin kar Hajiya Lailah ta tuna mata asiri ya zo ta, wani d'an guntun murmushi tayi had'i cewa " yo tama fad'a mana idan ta tuna min asiri kanta ta tunawa dan duniya ta riga ta sammu tare iyakaci na fututtuke na rufe ido nace tare mukayi, kuma nasan duniya yarda zatayi saboda yadda muke da ita. 



To k'alubale anan shine karka yadda kayi abota da mutumin banza, karka sake duniya ta sanka da banzan mutum dan duk abinda yake yi tunani za'ayi kai ma hakan kake koda kuwa ba hakan kake ba,  domin Hausawa sunce abokin b'arawo,  b'arawo ne, Allah yasa mu dace duniya da lahira. 



Bayan Hajiya Lailah ta koma gida ta kasa zaune ta kasa tsaye ta rasa gaba d'aya sukuninta duk inda tayi tunanin maganganun  Hajiya Rabi na ranta, tabbas tasan Alhaji Sambo bazai tab'a iyayin hak'urin rashin sex ba harna tsawan wata da watanni, saboda ta riga tasan shi mabuk'aci kenan hakan na nufin manemin mata ne? tayiwa kanta tambayar take wasu abubuwa suka shiga dawo mata, dan a lokutan baya tasha kama shi ire-iren wad'annan laifuka kuma mutane sunsha kawo mata tsegumin irin wannan maganar, tabbas maganar Hajiya Rabi gaskiya ce, dan idan ba gaskiya bace mai yasa Alhaji Sambo ya b'oyewa  duniya su? 



Haka Hajiya Lailah ta kwana cur tana ta tunanin maganganun Hajiya Rabi dan yadda taga rana haka taga dare, da safe wajen 10:30am ta fito falo bayan ta gama shiryawa ganin bata ga Ummi mai aikinta bane yasa ta nufar d'akinta, Ummi yarinya ce dan bazata wuce 27yrs ba,  a hankali Hajiya Lailah ta tura k'ofar d'akin Ummi ta shiga da sallamarta bata iya k'arasa sallamar ba saboda yadda taga Ummi tsirara haihuwar uwarta da ubanta ta fito daga wanka tana shafa mai a jikinta, suman tsaye Hajiya Lailah tayi dan ganin surar Ummi bayya ne a gabanta, take maganar Hajiya Rabi ta kuma fad'o mata rai. 



Cak Hajiya Lailah ta tsaya tana kallon Ummi dabama tasan ta shigo ba balle tasan  tanayi, Ummi na d'ago kai sukayi ido hud'u da Hajiya Lailah ta cikin madubi, wani uban tsalle ta daka ta fad'a kan gado had'i da jan bed sheet ta rufe jikinta, kasa magana Hajiya Lailah tayi, cikin kasala ta fito ta zauna a parlor, da sauri Ummi ta gama shiryawa ta fito itama, gaban Hajiya Lailah taje ta durk'usa cikin girmamawa tace " Hajiya me kika buk'ata? 



Takai wajen 5 minutes sannan ta bud'e baki dakyar tace " breakfast, da sauri Ummi ta mik'e ta nufi kitchen, duk inda tayi idon Hajiya Lailah na kanta bata ko k'iftawa daga d'aya hankalinta yana kan duk inda taga Ummi ta gilma, haka dai gaba d'aya yinin ranar Hajiya Lailah tayi shi sukuku, ta rasa abinda yake yi mata dad'i, idan ta k'urawa Ummi ido batako son ta d'auke idanta daga kanta. 



Da daddare wani irin mugun fitinannan ciwon mara ya addabi Hajiya Lailah ya hana ta sakat ta kasa koda zama, in banda murd'awa babu abinda marar ta keyi mata, ga wani uban zafi da k'asanta keyi mata had'i dayi mata zillo kamar zai fad'o, duk da sanyin AC dake d'akin amma gumi duk ya gama jik'a mata jikinta, dukta rikice ta rasa inda zata saka kanta dan dama wani lokacin idan sha'awarta ta tashi haka takeyi mata kamar zata mutu, kwanciya tayi a k'asan capet tana ta murk'ususu, tanaji azaba mai rad'ad'i kamar zata mutu, take maganganun Hajiya Rabi suka shiga dawo mata. 



A hankali ta furta " kai ina kozan mutu bazan iya lesbian ba, Allah ya tsare ni da wannan tab'ewa, wannan ai wulak'antacciyar rayuwa ce, take kuma ta tuno yadda taga Ummi zindir ya shiga dawo mata a kwakwalwarta ta shiga tuno k'irar yarinyar, kanta ta fara girgizawa tana cewa "no no no Allah ya kiyaye na aikata lesbian, sai kuma ta fashi da wani irin rikitaccen kuka mai cin rai da k'ona zuciya, " Allah yasa tsakani na dakai Sambo duk abinda na aikata ko nayi kaine sila kai ka sani yin hakan, Allah ya isa bazan tab'a yafe maka ba, ka cuce ni, wani irin mugun murd'awa mararta ta kuma ai da sauri ta saki wani mahaukacin kuka had'i da mik'ewa ta dafe mararta da duka hannayenta biyu.



Bata san sanda ta nufi d'akin Ummi ba, a hankali cikin sand'a ta fara tafiya gudun kar d'aya daga kicin 'ya'yanta su ganta, koda ta zo bakin k'ofar d'akin takai wajen 20 minutes tana tsaye tana zancen zuci had'i dayin saka'a da warwara ganin hakan bazai kai ta bane yasa ta runtse idonta gam had'i da tura k'ofar d'akin Ummi ta shiga...... 



_Gashi nan ba dan halin ku ba, saboda ina jin kunyar masu bina PC suna rok'o na had'i daban  hak'uri akan naci gaba_



_Na hak'ura sosai sannan kuma nayi alfahari da ku da soyayyar da kuke nuna min na hak'ura ne saboda Allah tunda ni ba kowa bace da za'ayi ta had'a ni da Allah ana bani hak'uri na k'i hak'ura, hadith ne ingantacce akan idan anyi maka Kay nuna saboda kai ba jaki bane haka idan an baka hak'uri ka hak'ura saboda kai ba kare bane_





MOMYN ZARAH

[22/01, 16:44] ‪+234 803 948 8935‬: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




35




Kwance ta iska Ummi daga ina sai yaloluwar rigar bacci iya cinya, hankalinta kwance tana ta sharar baccinta, cikin had'uwar gaba had'i da tsoro ta k'arasa bakin gadon ta zauna tana k'arewa Ummi kallo, takai wajen 10 minutes a zaune ta kasa yin komai, cikin k'arfin hali ta mik'e hannunta jikin Ummi ta fara shafo ta, cikin bacci Ummi taji ana tab'a aiko ta farka a firgice had'i da sakin gigitaccen ihu da sauri Hajiya Lailah tasa hannunta ta rufe mata baki gam, a kunnenta ta rad'a mata " Ummi ni ce Hajiya Lailah,  ajiyar zuciya Ummin ta sauke da k'arfi had'i da kallon Hajiya Lailah tace " Hajiya kina buk'atar wani abu ne? 



Murmushi Hajiya Lailah ta sakar mata had'i da cewa " eh Ummi, cikin alamun tsoro Ummi tace " Hajiya me kike so?  cikin sakin fuska Hajiya Lailah tace tsoro nake ji a d'aki na shine nake son kizo muje ki taya ni kwana acan, cikin rashin fahimta Ummi tace " ni kuma Hajiya, ina Sheema? rai Hajiya ta d'an b'ata had'i da mik'ewa tsaye tace " taso mu tafi, yadda Hajiya Lailah ta b'ata ranta ne yasa Ummi bata yi mata musu ba ta mik'e tabi bayanta, suna shiga d'akin Hajiya Lailah ta dannawa k'ofar key, cikin tsoro Ummi ke kallan Hajiya Lailah dan gaba d'aya Ummi a tsorace take da ita. 



Cikin kissa irin tasu ta manyan mata Hajiya Lailah ta cire rigar baccin jikinta tayi tsirara ta kwanta akan gado had'i da kallan Ummi dake tsaye sororo tana kallan ikon Allah tace " zo nan Ummi, ba musu ta nufe ta, oil Hajiya Lailah ta mik'awa tace " karb'i ki shafa min a jiki na ko'ina da ina, a firgice Ummi ta d'ago kai ta kalli Hajiya Lailah da alamar tambaya, Hajiya Lailah tace "kamar yadda kika ji nace ko'ina to ina nufin ko'ina, kuma sannan kema kema ki cire kayan jikinki kaf kiyi zindir kamar yadda nayi dan ba'a kwana dani da kaya a jiki. 



Sororo Ummi tayi a tsaye hannunta rik'e da oil d'in Hajiya Lailah ta bata ta shafa mata ta kasa koda kwakkwaran motsi saboda tsabar mamaki cikin rashin fahimta Ummi ta kalli Hajiya Lailah tace " kamar ya ban gane ba? "kamar yadda kika ji na gaya miki to haka zakiyi cewar Hajiya Lailah, shiru Ummi, wata mahaukaciyar tsawa Hajiya Lailah ta dakawa had'i cewa " dalla cire kayanki kizo nace, cikin firgici Ummi ta cire kayanta tsaf ta nufi Hajiya Lailah ta fara shafa mata oil d'in a d'an tsorace, Hajiya Lailah ganin bazata samu biyan buk'atarta yadda take so bane yasa ta mik'ewa a hankali ta nufi durowarta ta bud'e ta d'auko bandir d'in 'yan dubu-budu ta mik'awa Ummi, k'in k'arb'a Ummi tayi, murmushi Hajiya Lailah ta kuma yi mata had'i da cewa " karb'e  mana, da sauri Ummi ta karb'a Hajiya Lailah ta zauna daf da ita had'i da dafa kafad'arta tace. 



" Ummi wannan na baki kyauta ne, ai da sauri Ummi ta zaro ido waje tace " ni Hajiya? Murmushi Hajiya Lailah tayi tace " eh, kuma wannan ba komai ne matuk'ar zakiyi min biyayya ki kuma rik'e min sirri na, zanyi miki komai kike buk'ata zan kuma baki duk abinda kike so zan baki kud'i fiye da wanda na baki yanzu, ai Ummi rud'ewa tayi jin abinda Hajiya Lailah tace " cikin matsanancin farin ciki da murna Ummi tace " aiko Hajiya zanyi biyayya zanyi miki duk abinda kike so matuk'ar zaki rink'a bani irin wad'annan mak'udan kud'in,zanyi miki biyayya zan kasance mai bin umarnin ki a ko'ina ne, kuma in sha Allah bazaki tab'a samu na da fitar da sirrinki ko tuna miki asiri ba. 



Murmushin jin dad'i Hajiya Lailah tayi had'i da rungumo Ummi jikinta suka fara gudanar da masha'arsu, sosai Hajiya Lailah ta samu biyan buk'atarta da Ummi, tare suka kwana sai asuba Ummi ta koma d'akinta, bayan gari ya waye Hajiya Lailah take sanarwa Ummi bazata k'ara aikatau ba zata saka a kawo sabuwar 'yar aiki, take Ummi ta canja fuska saboda kishi tace " ni dai Hajiya Allah ki bari zan rink'a aiki na inma kuma dole sai an kawo 'yar aikin to akawo tsohuwa, murmushi Hajiya Lailah tayi had'i da rungumo Ummi jikinta dan ta fahince kishi Ummi take yi, tace " no karki damu sweetie duk yadda kike so haka za'ayi k'are shigewa jikin Hajiya Lailah Ummi tayi, nan ma sai da suka kuma biyawa juna buk'ata sannan Hajiya tacewa Ummi ta shirya zasu je unguwa, sannan ta fita ta nufi d'akin ta tayi wanka ta shirya ta fito parlor, a falo ta iske Ummi harta shirya, suka jera tare suka nufi parking space, da sauri driver ya taso, Hajiya Lailah ta d'aga masa hannu ta dakatar dashi, Ummi a gaban mota yayinda Hajiya Lailah ke driving suka nufi gidan Hajiya Rabi.




Hajiya Rabi na bedroom ita da wata 'yar shilar yarinya da aka kawalinta ya kawo mata suna tsakiyar duniyar sama ta rink'a jiyo muryar Hajiya Lailah sama-sama d'an tsawa tayi da abinda take yi ta saurara sosai taji, daga parlor ta ji muryar Hajiya Lailah na kwala mata kira, guntun tsaki taja had'i da mik'ewa ta kalle yarinyar tace " ki d'an jira ni ina zuwa, a parlor ta iske Hajiya Lailah zaune kusa da Ummi yayinda keta faman lillik'e mata a jiki. 



Da wani irin kallo Hajiya Lailah tabi Hajiya Rabi dan daga ganin ta basai ka tambaya ba zaka fahimci a yanayin da take ciki, Hajiya Lailah tayi d'an mugun murmushi na gefen baki tace " ke kuma ke da wa na ganki haka duk a birkice, ko Alhaji ya dawo ne yana gida? take Hajiya Rabi ta kama 'yan kame-kame tana d'an sosa kanta ta k'ak'aro murmushin k'arfin hali tace " a'a wallahi ko d'aya, kema ai kin san yanzu bazaki same shi a gida ba koda yana gari, murmushi Hajiya Lailah ta kuma sannan tace " to ke waye a gidan? ko kum.......  bata k'arasa ba ganin wata k'aramar yarinya kyakykyawar gaske ta fito daga ita sai wani guntun towel a jikinta. 



Baki Hajiya Lailah ta saki tana kallan inda yarinyar take, a take kuma taji yawunta ya tsinke da yarinyar, ranta yayi masifar biyawa, inda Hajiya Lailah take kallo nan Hajiya Rabi tabi da kallo dan taga abinda ya d'auke mata hankali haka ta shagala da kallansa, ganin yarinyar ne yasa ta runtse idonta gam had'i da cewa " oh my God!  meyasa kika fito ba cewa nayi ki jira ni a bedroom ina zuwa ba? yanzu da wasu ne ma da kin tuna min asiri kin zubar min da mutunci, yanayin kallon da Hajiya Lailah keyiwa yarinyar ne yasa kishi ya kama Ummi take taji zuciyarta kamar zata buga, duk irin yanayin da Hajiya Lailah ta shiga baisa Hajiya Rabi gano cewar ta fad'a sha'awar yarinyar k'arara a idanta ba, a hankali Hajiya Rabi ta k'arasa inda Hajiya Lailah ke zaune ta zauna a kusa da had'i da cewa " wallahi Aminiya ta ba abinda kike zargi bane, kwata-kwata hankalin Hajiya Lailah baya jikinta yana gun yarinyar. 



Murmushi Hajiya Lailah  tayi had'i mik'ewa ta nufi inda yarinyar take tana cewa  " karki damu k'awata daman abinda ya kawo ni wajenki ma kenan, ni da ke yunzu duk jirgi d'aya ne ya kwaso mu, kwaryar sama ce data k'asa, tana maganar amma idonta nakan yarinyar cikin rashin fahimta Hajiya Rabi tace " kamar ya bangane ba?  a hankali Hajiya Lailah ta rungume yarinyar  tana sauke ajiyar zuciya a fili, hannun yarinyar ta rik'o ta fara tafiya ita, ba musu yarinyar ke binta har ta zaunar da ita akan kujera ita ta zauna gefenta, Hajiya Rabi kuwa baki ta saki tana ganin ikon Allah ganin yadda lokaci d'aya idon Hajiya Lailah ya canja launi daga fari zuwa ja, cikin kishi Ummi ta mik'e tana zunb'urar baki tace " my life zo mu tafi. 



"What my life?  Hajiya Rabi ta fad'a a firgice, fuskar Hajiya Lailah d'auke da murmushi ta jiyo tace " I'm so sorry sweetie I cant control my feelings, ido Hajiya Rabi ta k'ara zarowa waje had'i da mik'e ta nufi wajen aminiyar tata tace" please explain it 2 me mana k'awata kin barni cikin rashin fahimta, kin sani a duhu, baki Hajiya Lailah takai wuyan yarinyar tana magana " please mana k'awata ki bari na d'an samu nutsuwa, cikin rashin fahimta tace " dan Allah k'awata kiyi min bayani kozan samu nutsuwa, tsaki Hajiya Lailah had'i da cewa " zauna jarababbiya kawai, wannan ai dole Alhaji ya rink'a guduwa dan idan ya shiga hannunki sai buzunsa, kamar wata doluwa Hajiya Rabi ta zauna a gefen ta, nan Hajiya Lailah ta bada labarin duk abinda ya faru tsakaninta da Ummi tun daga farko har k'arshe, ai tun kafin ta k'arasa Hajiya Rabi ta buga wani uba tsalle ya saki ihu had'i da rungumo Hajiya Lailah jikinta. 



Cikin matsanciyar murna da farin ciki tace " weldon k'awata kema yanzu kin shigo layi, da kin tsaya kin cutar kanki a banza ki b'atawa kanki lokaci, shi yana can yana hulewarsa da sa'anin 'ya'yanki, hankali Hajiya Lailah ta kalli yarinyar tana yiwa Hajiya Rabi magana " to yanzu yaza'ayi dan gaske yawu na tsinke da wannan 'yar shilar, dariya Hajiya Rabi tace " shegiya ba'a samun ba, d'auke ta ku shiga bedroom dan nima rai na ya biya da wannan kayan ta fad'a tana kallan Ummi da kamar zata fashe saboda tsabar bak'in kishi, murmushi Hajiya Lailah tayi dan gano abinda yake damun Ummi tace " badamuwa na baki aran ta, s ki k'ara mata haske akan harkar dan na lura tana matsanancin kishi. 



Ta fad'a tana mik'ewa had'i da rik'o hannun yarinyar suka nufi bedroom, a hankali  Hajiya Rabi ta mik'e ta nufi inda Ummi ke zauna ta rik'o hannunta tana murmushi tace " muje ko? ba musu Ummi ta mik'e had'i da rungume Hajiya Rabi suka nufi Bedroom d'in da su Hajiya Lailah suka shiga, Hajiya ta gama yiwa yarinyar zindir itama taji shigowar su Hajiya Rabi da sauri ta yayi abu zata rufe jikinta tace " haba Hajiya Rabi ya haka zaki shigo d'aki bayan kin muna ciki, kaya Hajiya Rabi ta fara cirewa batare data bata amsa ba, sai da tayi tsirara sannan ta nufi Ummi itama hau cire mata kaya sai ta gama cirewa Ummi kaya sannan ta jiyo ta kalli Hajiya Lailah tace " ashe ke k'aramar 'yar bariki ce, au na  manta ashe fa farin shiga ce ke, dole sai na d'ora miki karatu had'i da koya miki salon harkar dan haka gaba d'ayan mu zamuyi Lez anan kuwa ya biya buk'atarsa kowa ma'ana 4 in 4.




Tana gama maganar ta nufi kan bed d'in da Ummi, murmushi Hajiya Lailah tayi sannan ta nufi kan bed d'in itama da yarinyar, tun daga wannan rana Hajiya Lailah ta zama cikkekkiyar 'yar mad'igo ma'ana lesbian, duk inda take idonta yana kana mace, ita bata neman maza kamar Hajiya Rabi, mata kawai tasa a gabanta, tuni Hajiya Lailah tayi mugun suna a harkar lesbian dan duk wata 'yar lez tasan da zaman Hajiya Lailah, yanzu zan iya cewa Hajiya Lailah tafi Hajiya Rabi nesa ba kusa ba, ta zama cikekkiyar 'yar duniya wacce duniyar 'yan iska ta san da zamanta, ba'a iya nan Hajiya Lailah ta tsaya ba, har k'asashen k'etare tana iya haurawa tabi mace kai akan Lez babu abinda Hajiya Lailah bazata iyayi ba, matuk'ar ta kyallara ido ta gano macen da take so to ba zaman lafiya dan tana iyayin komai dan ta samu biyan buk'atarta, su Hajiya suna da wani boka mai zaman kansa wanda yake yi musu aikin asiri da sihiri akan mata ko maza, da zarar Hajiya Lailah ta gano mace ta neme ta tak'i yarda zatakaiwa bokan su ita, shi kuma da yake Allah ya ara masa dama sai kaga dayayi aiki yake ci, yarinyar da kanta zata kawo kanta a haukace. 



Kai Hajiya Lailah har su Nijar, Ghana take haurawa akan neman asirin mata, shiyasa dataga mace tana so ko ba Lez sai ta yi amfani da ita dan tsafi take yi musu, su Hajiya Lailah da Hajiya Rabi babban click ne dasu na manyan mata masu ji kansu wajen kud'i da hutu wad'anda mazajen su sukayi watse dasu da buk'atansu suka saka harkar siyasa ko kasuwanci a gabansu, click d'insu yayi suna sosai a duniyar iskanci wajen neman mata (lesbian da neman matasan samari) kuma 'ya'yan talawa suke nema masu kwad'ayi da matacciyar zuciya suyi ta sakar musu mak'udan kud'ad'e suna d'aukar su yawan k'asashen duniya suna kashe musu mahaukatan kud'i. 



_Wannan kenan, Allah kasa mu dace duniya lahira ka rabamu da matacciyar zuciya, ka tsare mu da fad'awa halaka_



SHEMA'U



Shema'u wacce duniya tafi saninta da Sheemah, 'ya ce ga Hajiya Lailah da Sanata Sambo wanda tun tasuwar ta ta taso da rashin jin magana ga rashin kunya da raina manya bata gata da shegiyar tsiwa, tunda ta taso Allah ya sanya mata san k'awaye da harkar girma takasance mace ce mai san gayu da kwalliya sutura idan bamai tsada ta alfarma ba bata sakawa, haka ta taso da wannan mugayen halayen kasancewar gidan kowa zaman kansa yake yasa babu mai kwab'arta balle ya tsawarta mata ko ayi mata fad'a akan halayen ta dan haka data girma sai abin yayi gaba ya girmama yaci uban nada. 



Bayan ta gama secondary school ta nunawa k'awayenta ita aure zatayi, nan fa suka shiga zuga ta suna cewa lalle kamarki mace har mace zakiyi saurin aure bata dakin fantama kin shana kinyi k'ara'i ba, kije gidan wani k'ato yayi ta iko dake ko fita zakiyi sai kin nemi izinin shi, kuma baki shiga University kin waye idonki ya bud'e ba kake wani maganar aure, da wannan suka d'auke hankalin Sheemah tabar maganar aure duk da ta kasance tana masifar son auren kuma ita gata ba ilimin addini ba balle tasan abinda ya dace da ita, gashi tunda taso a rayuwarta bata san dad'in uwa ko uba ba balle ta fad'a musu matsalarta su bata shawara su kuma nemar mata mafita. 



Bayan Sheemah ta shiga university ta waye sosai idonta ya bud'e ta zama cikekkiyar karuwa kuma 'yar lesbian






MOMYN ZARAH



[24/01, 07:12] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





36





Haka Sheemah ta taso cikin rashin tarbiyyar balle ganin k'imar na gaba da ita, duk inda kake tunanin Sheemah ta wuce nan domin yarinya ce cikekkiyar mara kunya fitsararriya wacce bata ganin kan kowa da gashi,  duk girmanka duk tsofanka da yawan shekarunka Sheemah tana tsefe idonka ta zage ka taita surfa maka ashar, kullum Sheemah bata gidan su tana yawan gida jen k'awaye da yawan bin samari party, dan haka cikin k'ankanin lokaci tayi mugun suna a duniyar shahararrun karuwai. 



Sheemah tantiriyar karuwa ce dan duk tsofan namiji matuk'ar zai bata kud'i ba ruwanta zata bashi kanta, irin su Sheemah ne ake kira da RUWAN KASHE GOBARA, dan duk wulak'antar namiji bata jin k'ank'amin sa, haka ma a b'angaren Lez kwata-kwata bata k'in yin amfani da ita koda irin 'yan k'auyen nan ne masu talla a titi, gata idan taga mace ko namijin dayayi mata kamar tayi hauka bata tab'a iya yin controlling kanta, kamar mahaukaciya take zama taita naci duk irin wulk'anci da cin mutuncin dazakayi mata zata iya jurewa harta samu biyan buk'atarta. 



Haka a University su duk yawancin lacturer's da students  d'in su sunyi sex da ita, dan ita karantun ba damunta yayi ba, dan kwata-kwata bata zaman class, kai duk yadda kuka tunanin iskancin Sheemah ya wuce nan, duk da irin mak'udan kud'ad'an da take kashewa kanta wajen siyan sutura mai tsada, bags & shoes unique, mota da phone sai wanda taga damar rik'ewa amma duk da haka Hajiya Lailah ko Sanata Sambo babu wanda ya tab'a kula balle ya tambaye ta inda take samun kud'in siyan wad'annan kayayyakin.



Da tsakar dare wajen misalin 2:00am wata irin muguwar sha'awa ta tasowa Sheemah gashi ba halin fita saboda dare yayi sosai balle ta fita taje inda za'a biya mata buk'atarta, haka Sheemah tayi ta murk'ususu tana nishi ita kad'ai a d'aki sha'awa ta matsa mata kamar zata  kashe ta, a hankali ta mik'e tayi tsirara a d'akin ta haye saman bed ta fara wasa da al'aurarta tana son biyawa kanta buk'ata, amma a banza yadda kasan k'arawa kanta masifar sha'awar take yi, kwanciya tayi had'i da fashewa da wani mahaukacin kuka kamar ranta zai fita, dan Sheemah tayi gadan jarabar tsiya wajen iyayen ta. 



Sosai Sheemah ta rink'a jin kamar k'asanta naci da wuta saboda masifar sha'awa, a matuk'ar galabaice ta mik'e ta nufi d'akin Ummi a gigice ta banko k'ofar d'akin ta shiga, akayi sa'a kuwa yau Ummi bata je d'akin Hajiya Lailah kwana ba, saboda sun biyawa juna buk'ata da dare, a razane Ummi ta mik'e saboda jin yadda Sheemah ta banko k'ofar a haukace, cikin tsoro Ummi ta haye can k'uryar gadon ta rakub'e, da sauri Sheemah ta k'arasa inda Ummi take ta rik'o ta cikin wata irin murya dake fita dakyar saboda tsabar jaraba tace " please Ummi ki taimake karna mutu please Ummi, a d'an tsorace Ummi ta zaro tace " mutuwa?  dakyar Sheemah ta iya bud'e bakinta tace " eh wallahi matuk'ar baki taimake ni ba mutuwa zanyi, so please help me. 



Cikin rashin fahimta Ummi tace " dame zan taimake ki? 


"Da kanki Sheemah ta fad'a tana had'e bakinta dana Ummi, ba musu Ummi ta bawa Sheemah had'in kai sosai suka gudanar da masha'ar su, Sheemah tayi matuk'ar mamakin yadda Ummi tayi masifar iya Lez, tun daga wannan rana Sheemah da Ummi suka d'inke sosai, dan sosai Sheemah taji dad'in amfani da Ummi dan haka taji bazata iya rabuwa da ita ba, dayake Ummi tayi masifar iya takunta daga Hajiya Lailah har Sheemah babu wanda yasan tana da alak'a da wani, kwata-kwata bata nuna alamar akwai wani abu a tsakaninta da d'aya a gaban d'ayan, shiyasa daga Hajiya Lailah har Sheemah babu wanda ya tab'a tunanin akwai wani  abu a tsakanin su. 




_Wannan kenan, ga Sheemah da Ummi an d'inke sannan kuma ga Hajiya Lailah a gefe, koya za'a kare oho_





HAIDAR




Shine d'an Hajiya Lailah da Sanata Sambo na biyu, shima ya kasance kamar Uwarsa da Ubansa da kuma Sheemah, ya kasance cikekken d'an iska mazinaci d'an shaye-shaye bashi da wani aikin yi daya wuce neman mata da shaye-shaye, Haidar d'an maye ne na bugawa a jarida dan shi koyaushe 24hrs a cake yake, gashi duk inda yaga mata idansa na kansu, maye mata ne  na sosai, shima ya kasance kamar Sheemah ba ruwansa da zab'in mace da zai kwanta da ita, kodan ya kasance kullum a buge ne oho.



Kai duk inda kake neman saurayin banza d'an iska Haidar ya kai har ya wuce, shima tun tasowarsa ya kasance yaro d'an k'arya ga son matan tsiya, kasancewar ba kwab'a yasa yaci gaba da girma da wannan mummunar d'abi'ar tasa, duk inda yaga mata hankalinsa na kan su, burinsa kawai ya kasance tare da su, ga mugun shaye-shaye dan babu abinda Haidar bai sha, kullum ka shiga d'akinsa a turnuk'e yake da uban hayak'in kayan maye, da kabi hanyar d'akinsa dole ka rufe hanci saboda tsinannan warin kayan shaye-shayen sa, gashi kwata-kwata bai ganin mutumcin mutane dan yanzu zai yaga mutum duk girmansa, dan duk gidan duk gidan tsoran shi ake ji har Hajiya Lailah da Sanata Sambo dan yanzu nan zai keta musu rigar mutunci matuk'ar suka shiga harkarsa, Fahad kawai yake d'an shayi shima saboda yasan bak'ar zuciyar sa ne, dan sai yayi masa matsiyacin duka a banza. 




FAHAD



Matashin saurayi mai ji da kud'i da kyau, d'an gayu ajin farko, kwata-kwata shi bai damu da yawan magana ba, duk da shima a farkon rayuwarsa ya kasance mai irin tarbiyyar gidan su, _(nasan kun riga da kun san waye Fahad tun acikin labarin Abdul)_  amma cikin ikon Allah ya shiryu ya dawo mutumin arziki sosai nutsatstse mai cikekkiyar kalama, kwata-kwata sabgar mutane  bata dame shi ba dan baya shiga harkar kowa, idan har ka ganshi a waje to wajen aiki zashi ko wajen kallan ball sai wajen motsa jiki dayake zuwa kullum, a wajen shi ne kawai iyayen su suke samun sauk'i shima bayan ya shiryu ne. 



Dan ko yaya Sanata Sambo da Hajiya Lailah suka kuskura suka shiga gonar Sheemah ko Haidar sai buzun su, haka dai rayuwa taci gaba da tafiya a gidan Hajiya Lailah babu wani gyara kullum sai k'ara tab'arb'arewa da watsewa gami da tarwatsewa da gidan keyi, yayinda hakan bak'aramin k'ona zuciyar Fahad yake ba, dan duk cikin su babu wanda bai san bak'ar halayarsa ba, Hajiya Lailah ce kawai har yanzu bai san ainahin wacece ita ba, yana iya kar k'ok'arin sa dan ganin ya gyara gidan da mutane gidan sun dawo normal suna tsaftatacciyar rayuwa mai inganci gami da tsabta amma ina abin ya wuce tunanin sa dan abun ya faskara ya wuce saninsa, lalacewar gidan ya lura da tushe ta samu. 



A gefe kuma Hajiya Lailah da K'awata sai abinda yayi gaba dan wolewarsu kawai suke yi, ba ruwansu da tunanin duniya ko sakamako da makoma balle suyi tunanin k'arshen al'amarin, gaba d'aya rayuwar  duniya suka saka a gabansu, kullum idon su yana kan 'yan shilan mata da maza 'ya'yan talakawa suna bud'e musu ido da mahaukatan kud'i, yayinda da a gefe d'aya Ummi da Sheemah ke k'ara holewarsu suna kuma shak'uwa da juna kamar hauka, amma kwata-kwata Hajiya Lailah bara lura da abin ke faruwa tsakanin su ba. 




Su Kausar an shiga hidimar bikin aminiyarta Ni'ima haik'an dan an shigo satin bikin dan haka kwata-kwata basa samun zama 24hrs suna busy , yau tun da safe da suka tashi suka tafi kasuwa dan k'arasa yin sauran siyyar data rage musu, basu dawo daga kasuwar ba sai yamma lik'is a kuma matuk'ar gajiye, hakan ne ya hana su zuwa k'unshi da kitso suka bari akan sai gobe dan yau sunyi masifar gajiya, tun da aka fara hidimar bikin Kausar ta dawo gidan su Ni'ima anan take yin komai dan har kwana acan take kwana, suna shiga gidan suka zube a parlor had'i da cewa "wash,  Umman Ni'ima dake shigowa parlon d'auke da tiran abinci ta aje agaban su tana cewa " ya naji kuna wash ku duka biyun? 



Fuska Kausar ta d'an yamotsa cikin shagwab'a tace " wallahi Umma munyi masifar gajiya ne, tun safe fa muke yawan kasuwa duk rana yau da aka kwala a kanmu ta k'are ga muguwar yunwar da muke faman ji, murmushi Umman tayi had'i cewa "tab tun yanzu har kun fara kukan gajiya, to wallahi inzaku zage gwara ma ku zage dan acikin kashi goma baku d'auki ko d'aya ba, Ni'ima data kasa magana saboda wahala ta mik'a hannu dakyar ta jawo abincin gabanta ta fara ci, Kausar ma ta sanya hannu suka fara cin abincin. 



Washe gari ma tun da safe suka fice wajen saloon dan Ni'ima bamai san kitso bace shiyasa ta zab'i saloon itako Kausar tace kitso take so, sai da aka gyarawa amarya kansa aka wanke mata k'afa sannan suka wuce gidan kitso, kasancewar Kasar nada yawan gashi kuma k'ananun kitso akayi mata yasa basu dawo gida ba sai magrib, dan ko k'unshi basu samu sunyi ba, kitson Kausar yayi masifar kyau dan 'yan mitsi-mitsi aka yarfa mata irin na 'yan Nijar, akayi mata shuku a tsakiya sai kuma ayi mata na gaba. 



Tun da safe yauma suka k'ara ficewa suka nufi gidan k'unshi aiko an yana musu lallan ya zanu mai ja da bak'i yayi masifar kyau, amma ita Kausar saboda kasancewarta bak'a yasa akayi mata red & golden color, suna dawowa suka Ni'ima ta fad'a wanda saboda a ranar ne akeyin dinner kuma gashi har lokacin ya kusa ga masu make up sun su sai faman jiran su ake yi, wata irin fitinanniyar kwalliya aka yiwa su Kausar sun fito sosai sunyi kyau dan Kausar komawa tayi kamar aljana saboda kyau. 



Fad'ar had'uwar da wajen bikin yayi b'ata lokaci ne, an kashe kud'i iya kud'i wajen tsara wajen, Ni'ima da Angonta suna zaune a high table yayinda da kid'an police band ke tashi daga gefe, duk inda ka juya Kausar zaka gani tana ta hidima da jama'a sai kyalli take had'i da shek'i tana d'aukar ido kamar gold kusan gaba d'aya hankalin mazan dake wajen na kanta. 



Bayan an gama ciye-ciye da shaye-shaye MC ya buk'aci ganin babban k'awar amarya a filin rawa domin ta d'an taka, gaban Kausar ne yayin mugun fad'uwa dan bata tab'a yin rawa a rayuwarta a ba ita kunyar rawa ma take balle yanzu acikin wad'annan dubban jama'a, MC ya k'ara maimaitawa had'i cewa idan bata fito kafin ya irga goma ba to zai sa mata tarar daba ta kud'i wacce tafi rawar, ganin MC har ya kai eight yasata saurin mik'ewa dan bata san wacce irin tara zai saka mata ba gashi yace bata kud'i bace, a hankali ta fara takawa har izuwa filin rawar ta rawa d'an jujjuwa jikinta a hankali, kasancewar Kausar mace ce har mace akwai diri wacce idan tayi taku duk ilahirin jikinta sai ya motsa yasa nan take gaba jikinta ya d'auki sheken, gaba d'aya hall d'in akayi tsit ana kallonta hankalin kowa yayi kanta. 



Shurun da Hajiya Rabi taji anyi ne yasata d'ago kanta a hankali, domin ganin abinda yasa mutane shiku, tana d'agowa idonta ya sauka akan Kausar, nan take gabanta yayi mummunar fad'uwa k'irjinta ya buga da k'arfi, take yawon bakinta ya d'auke mak'ogwaronta ya bushe had'i daui mata d'aci, a fili ta furta " wow masha Allah, Ubangiji yayi halitta anan, bata san sanda ta mik'e ta nufi inda Kausar take a filin rawar ba, tana gaf da isa Mc yace " masha Allah muna godiya k'awar amarya Allah yasaka da alkhairi, zaki iya komawa ki zauna, dama kamar jira take dan jinta take kamar akan k'aya da sauri tabar filin rawar bata k'ara koda 1 second bane.



Tsaki Hajiya Rabi tayi gami da cizon yatsa dan taso ta iske Kausar a filin rawar ta fakaice da rawar ta tab'a jikinta, nan take Hajiya Rabi ta shiga neman Kausar ido rufe a hall amma duk inda ta hango Kausar d'in kafin ta k'asa sai ta iske harta bar wajen, sosai Hajiya Rabi ta tada hankalinta akan son yin magana da Kausar amma Allah bai bata ikon yin hakan ba har aka tashi daga dinner d'in haka Hajiya Rabi ta nufi wajen motar ta cike da matsanancin bak'in cikin rashin magana da Kausar, Hajiya Lailah ce ke jansu a mota motar tayi shiru babu mai  cewa da kowa k'ala, shirun da Hajiya Lailah taji yayi yawa ne yasa ta sauke ajiyar zuciya had'i da cewa " kai gaskiya bikin nan an tsara komai akan tsari abin ya burge ni wallahi, shiru Hajiya Rabi tayi bata ce komai dan gaba d'aya hankalinta baya kan Hajiya Lailah bare tasan me take cewa, tuni ta tsunduma duniyar tunanin Kausar wacce tunda take bata tab'a jin ta kamu da son mace lokaci d'aya haka ba, kai bama ta tab'a son wani mutum kamar yadda take jin son Kausar haka ba, dan sosai Kausar ta gama tafiya da hankalinta da tunaninta burinta kawai ta kasance da yarinyar, take taji zata iya yin komai akan ta mallaki yarinyar koda na tsawon dare d'aya ne, kuma taji zata iya koda abinda ta mallaka kaf ne akan Kausar, had'i da k'udurcewa ranta zanta aikata komai, kuma zata iya rabuwa da kowa akanta. 



Hajiya Lailah takai hannu tad'an tab'a kafad'arta had'i da cewa " lafiya kuwa k'awata? nannauyar ajiyar zuciya Hajiya Rabi ta sauke tare yin murmushin k'arfin hali tace " bakomai k'awata kawai dai ina tunanin rayuwa, ta b'oyewa Hajiya Lailah gaskiyar abinda yake damunta dan tasan matuk'ar Hajiya Lailah taga yarinyar itama sai abinda Allah yayi, koda suka k'asara gida sama-sama Hajiya Rabi tayiwa Hajiya Lailah sallama, tana shiga gida ta wuce bedroom d'inta ta fad'a kan bed had'i da lumshe ido ta fad'a tunanin yarinyar. 



Washe gari d'aurin aure tuni su Kausar suka gama shirya komai sannan Ni'ima ta shiga wanka tana fitowa aga watsa mata make up mai shegen kyau, har Kausar zata shiga wanka Umman su Ni'ima ta aiko kiran su, sai dyar Kausar ta zame ta dawo d'akinsu dan ta samu tayi wanka ta shirya itama dan har an d'aura auren azahar ma ta kusa, ga jama'a ko'ina ka duba fal da gidan, a hanzarce ta cire kayanta ta zare towel ta fad'a bathroom, Hajiya Lailah zaune a gefen Umman su Ni'ima dayake su Hajiya Lailah k'awayen mahaifiyar Bashir angon Ni'ima ce amma ita bata Lez kawai da suna business tare ne, Hajiya Lailah ta mik'e da niyyar shiga toilet, Umman su Ni'ima tace " aiko Hajiya kamar da akwai mutum sai dai kije d'akin su Ni'ima can ne nake ganin kamar bakowa, "ok to ina ne d'akin, Umma da kanta ta rakata har k'ofar d'akin sannan ta jiyo. 



Hajiya Lailah ta shiga d'akin had'i da tura k'ofar d'akin direct ta nufi bathroom takai hannu zata murd'a handle d'in taji an bud'e k'ofar bathroom d'in Kausar ta fito da sauri daga ita sai wani guntun towel d'an mitsitsi wanda dakyar ya rufe mata d'uwawonta, haka ma duk rabin nononta a waje ita bama ta lura da mutum a d'akin ba dan sauri take ta shirya tabar Ni'ima da k'awayen su, Hajiya Lailah wacce ke tsaye kamar mutum mutumi tayi dan ta juma dayin suman tsaye take taji wani irin abu ya tsarka mata tun daga k'afarta har zuwa cikin kwakwalwarta, wani irin bugawa k'irjinta ya shiga yi da k'arfi yayinda zuciyarta ta shiga daka uban tsalle, lokaci d'aya taji wani mugun reaction a jikinta musammanta yadda taga k'unshi da kitson Kausar sunyi bala'in yi mata kyau, ga koyaya ta motsa sai jikinta ya motsa, take taji wata muguwar sha'awar daba tab'a jin irinta a rayuwarta ba na taso mata a hankali ta nufi wajen Kausar......... 




MOMYN ZARAH

[24/01, 07:12] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





37





Hajiya Lailah na gam gaf da k'arasawa inda Kausar take su Ni'ima suka shigo d'akin "sai kace mai canja fata kin wani yi zamanki, murmushi Kausar tayi dayasa dimples d'inta suka lotsa had'i da cewa " I'm really sorry k'awata, jin sassanyar muryar Kausar ya sake zauta Hajiya Lailah dake tsaye cak ta kasa gaba ko baya, take ta fara hango ta kwance ita da Kausar kwance akan gado suna soyewa, tana cikin wannan tunanin taji k'ara rufe k'ofa da sauri ta kai idonta kan k'ofar taga su Kausar ne suka fita, wani irin yawo ne ya wucewa Hajiya Lailah ta mak'ogwaronta ba shiri, a hankali ta zauna a gefen gadon, a hankali ta furta " kota halin yaya sai na kwanta da yarinyar na, koda zan k'arar da abinda na mallaka na rabu da kowa a duniya sai na cika burina akanta. 



Cikin mutuwar jiki ta fita batare data shiga bathroom d'in ba, tana isa parlor'n gidan ta hango Kausar a tsakiyar k'awayen ta tana da murmushi yayinda dimples d'inta ke lotsawa, tsayawa Hajiya Lailah tayi cak ta k'urawa Kausar ido k'em batare datasan me take yi ba, dan gaba hankalinta yana wajen Kausar,  Umman su Ni'ima  ta k'araso inda Hajiya Lailah ke tsaye kamar mutum mutumi , tace " Hajiya har kin fito, shiru Hajiya Lailah bata amsa ba dan bama tasan Umman na tsaye ba balle tasan abinda takeyi, k'ara yi mata magana  Umman tayi amma shiru ba amsa, a hankali Umma tabi inda Hajiya Lailah take kallo, da kallo ta kalli wajen itama, ganin su Ni'ima zaune sunata harkar gabansu bama susan da ita ba yasa tace " ikon Allah. 



A hankali Umma ta dafa kafad'ar Hajiya Lailah had'i girgiza ta tace" lafiya Hajiya?  firgigit Hajiya Lailah ta dawo hayyacinta, ganin Umma a gabanta yasa ta fara kame-kame a kunya ce tace " hmmmm hmmmm uhnnnnn wallahi yaran ne masu hankali da nutsuwa, murmushin jin dad'i Umma tayi, Hajiya Lailah ta nuna Kausar da hannunta tace " ya sunan wacce? "KAUSAR Umma ta bata amsa, a hankali Hajiya Lailah ta maimaita sunan " KAUSAR, Ok wacece ita, ko itama 'yarki ce? "A'a 'Yar mak'otan muce Mamanta ma k'awata ce sosai, kinga ma mamanta ta can, Umma ta fad'a tana nuna mata Maman su Kausar, a hankali tabi inda Umma ta nuna mata da kallo, Murmushi Hajiya Lailah tayi had'i cewa " kai masha Allah. 



Wasu mata ne suka kira Umma ta tafi tabar Hajiya Lailah anan a tsaye tana cewa " Hajiya ki shiga d'aki ki zauna ina zuwa, Hajiya Lailah bata samu damar amsawa Umma ba, saboda ganin Kausar ta mik'e ta nufi d'akin Ni'ima, aiko da sauri Hajiya Lailah tabi bayan ta,  a d'akin ta iske ta tana k'ok'arin fitowa, da sauri Hajiya Lailah ta k'arasa inda take, cikin nutsuwa Kausar ta kalli Hajiya Lailah ta d'an risuna tace " ina yini? 



Hannu Hajiya Lailah tasa ta dafa Kausar tana murmushi tace " lafiya lau, ya sunan ki?  " Kausar ta bata amsa, " nice name ta fad'a tana kallan Kausar ido cikin ido,  Kausar kina da aure?  da sauri ta sunkuyar da kanta had'i da girgiza kai alamar a'a, hannunta data dafa kafad'arta ta dafa had'i mammatsa mata kafad'ar cikin wata irin murya tace " you are very beautiful Kausar, a hankali Kausar ta zame jikinta ta d'an matsa baya kad'an had'i dayin murmushin yak'e, k'ara matsowa gaf da ita Hajiya Lailah tayi ta mik'a hannu zata rik'ota Ni'ima ta shigo tana cewa " to shekarau d'anko hand bag d'in kenan? murmushi had'i fita batare datayiwa kowa magana ba, Ni'ima ma tabi bayan ta. 



Bayan sallar ishsha aka kai amarya Ni'ima gidanta, bayan iyayenta da abokanan arziki sunyi mata nasiha mai ratsa jiki, sosai Ni'ima da Kausar ke kuka kamar ransu zai fita daga jikinsu, koda suka isa gidan suna rungume da juna, koda Hajiya Lailah ta shigo d'akin taga yadda Kausar ke ta faman ji tayi kamar ta d'ora hannu aka ta kura ihu dan jin kuka Kausar d'in take yi har cikin ranta da ruhinta, ganin yadda kuma suka ruk'unk'ume juna ita da Ni'ima ne yasa ta jin wani irin mugun kishi ya taso mata, take taji zuciyar ta tayi bak'i k'irjinta yayi mata zafi yayinda mak'ogwaronta ya fara yi mata d'aci. 



Da kyar Hajiya Lailah ta iya controlling kanta saboda tsananin kishin dataji na taso mata, a hankali ta mik'e ta koma gefen Kausar ta zauna had'i da jawo ta jikinta ta rungume tana d'an bubbuga mata bayanta tare da lallashinta, dakyar Kausar ta iya rabuwa Ni'ima ta fito domin mutocin abokanan ango da zasu maida su gida sunzo, Hajiya Lailah na rungume da Kausar da sunan lallashinta take domin daga Kausar har jama'ar dake wajen basu san halayyar Hajiya Lailah ba balle su ankara da abinda take nufi da Kausar, Hajiya Lailah kuwa yak'e kawai take dan jin zuciyar ta take kamar zata kama da wuta saboda tsananin kishi, ko da aka je shiga mota Hajiya Lailah tace su tafi kawai ita zata mai da Kausar gida, amma fir tak'i yadda, babu yadda batayi ba amma tak'i yarda, haka Hajiya Lailah ta hak'ura dole ba dan taso ba. 



Tun da Hajiya Lailah ta koma gida ta kwanta take ta faman juyi akan bed ta kasa bacci saboda tunanin Kausar da kuma tsananin santa datake ji yana ratsa duk wata jijiya da b'argo dake   jikinta yana bin magudanar jinin jikinta, tun da take a duniya bata tab'a kamuwa da son wani abu a duniya kamar yadda take jin son Kausar ba, jinta take yi kamar ranta, bata tab'a jin sha'awar wata halitta a iya rayuwarta kamar Kausar ba, ganin ta rasa mafita ne yasa ta kiran Jimrau bokan su " yana d'agawa yace " hala an gano wata 'yar shilan ne dan ba'a jinku sai idan da aiki, dariya tace " kamar ka sani, Boka mai duniya, amma wannan yarinya ba kamar sauran matan dana saba kawo maka bace dan tasha bam bam dasu ita ta daban ce. 



Wata irin gigitacciyar dariya yayi sannan yace " ba KAUSAR ba?  cikin mamaki Hajiya Lailah ta mik'e zaune daga kwancen datake duk tasan wannan ba abin mamaki bane  dan kad'an daga cikin hatsabibancinsa tace " ya akay..... da sauri ya katse ta had'i "kin san bana san yawan tambaya ko?



Ayi min afuwa ya bokan duniya, ajiyar zuciya boka jimrau yayi sannan yace " ki bani nan da gobe saboda ina so nayi duba (bincike) akan al'amarin sosai, "ok shikenan badamuwa Allah ya kai mu gobe, Hajiya Rabi kuwa sai dai muce Allah ya kyauta dan abu yaci tura kullum bata da wani aiki sai na tunanin Kausar, dan har gizo Kausar d'in keyi mata, duk ta rame tasa kanta uku duk wanda zata ambaci sunansa sai ta kira shi da Kausar ko bacci ta iyawa, kusan kullum yadda taga rana haka take ganin dare, a b'angaren Hajiya Lailah ma haka abin yake da kwata-kwata kasa runtsuwa tayi Allah Allah take gari ya waye ta kira Boka jibrau. 



Tun k'arfe 7:00 na safe ta kira boka dan ta kasa hak'uri, yana d'aga wayar ya tuntsure mata da dariya sai da yayi mai isar sa sannan ya tsagaita, itako Hajiya Lailah ta kawo iya wuya ta shak'a iya shak'a, dan dai ba yadda zatayi dashi ne, Boka Jimrau yace " Hajiya a gaskiya akwai matsala, da sauri tace " wacce irin matsala ce? "Eh to gaskiya a halin yanzu bazamu tab'a iya cin narasa akan yarinyar nan ba, saboda yarinyar tana da k'arfin addu'a sannan ma'abociyar ibada ce, wata irin mummunar fad'uwar gaba Hajiya Lailah taji, yadda kasan saukar aradu, rikin in'ina tace " to .... to ya.. nz.. u.. ba.. bu...wata... mafitar... kenan?  "to ni dai mafita d'aga na gano, da sauri tace " wacce? "sai dai idan zaku kasance a gida tsaya har na tsawon wata uku kuna cin abin iri d'aya kuna shan ruwa iri d'aya sannan zan baki wani magani dazaki rink'a zuba mata a abincinta tana ci, zan baki wani turare da zaki rink'a shafawa a jikinki kullum da daddare duk sanda kika shafa ki tabbatar data shak'a har na tsawon wata d'aya, zan baki wanda zaki rink'a turara gidan kullum da safe kafin ta tashi daga bacci shima wata d'aya zakiyi kina amfani dashi, da wanda zan baki kullum ki tabbatar kin shafe mata jikinta dashi, har tsawon wata d'aya, duk aiyukan da zan baki idan aka fara su ba'a tab'a bashi har a gama gidan kika kuskura kika yi fashi to aikin ya lalace koda kin kai kwana 29, sannan ba'a had'a su lokaci d'aya duka sai dai gidan kin gama wani ki fara wani, kin shi zai baki wata uku kenan. 



Tunda ya fara magana Hajiya Lailah tayi shiru dan bata san ta yadda zata kasance da Kausar har na tsawon wata uku ba, Hajiya Lailah ta karaya sosai jikinta yayi sanyi, tana dai sauraran sa ne har sai da ya dasa aya yakai k'arshen maganarsa, cikin fidda tsammani tace " to yanzu ta wacce hanya zan kasance da itan harna tsawon wata uku? wallahi boka bani da wata mafita, murmushi Boka Jibrau yayi had'e da cewa " akwai mafita d'aya tak, amma tana da matuk'ar wahalar gaske ba lalle ne ki iya ba, a hanzarce tace " boka fad'i komaye zanyi duk muninshi duk had'aranshi kuma duk wahalar shi matuk'ar zan mallaki Kausar,  cike da isa boka Jibrau yace " sai dai idan zaki aura mata d'aya daga cikin 'ya'yanki maza, da sauri Hajiya Lailah ta mik'e tsaye had'e cewa " what? 



" kai ma kasan hakan bazata tab'a yiyuwa ba, ni da nake son nakance da ita shine kuma zan aura mata d'a kasan yadda nake tsananin kishin Kausar kuwa? ina matuk'ar san ta sosai sanda ban tab'a yiwa wani d'an Adam arayuwa ta ba, bana kuma tunanin zan k'ara yiwa wani irin bayan ita, yama za'ayi ni da kai na da hannu na aurar da Kausar ga wani d'a namiji?



"Kai ma kasan bazan iya yin hakan ba, dariya Boka Jimrau yayi yace " to ruwanki kuma sharawa ta rage gamai shiga rijiya, ni dai na gaya miki wannan ne kad'ai mafita matuk'ar kina san kasancewa da Kausar, kuma kiji wajen duk wani boka a duniyar nan kiga idan yana da wani abunyi bayan wannan, haba sai kace ba mace 'yar bariki ba, ke kika san yadda zaki b'ulluwa al'amarin, ki tsara shi yadda zai tafi akan tsari, a cikin yaran naki sai ki aurawa nutsatstsen danshi ba lalle ne yabi ta kanta ba balle harya nemi wani abu daga gare ta ba, kuma zamu iya yin asiri mu kawar da hankalinshi daga kanta yaji kwata-kwata baya ko san ganinta, amma idan kika aurawa wancan d'an iskan kin ba asiri ba kome zamuyi sai yayi amfani da ita saboda shi na banza ma nema yake balle wannan, sosai Boka Jimrau ya d'auki lokaci yana fahimtar da Hajiya Lailah ya kuma nuna mata wannan ce kad'ai mafita, akayi sa'a Hajiya Lailah ta fahimta sosai ta kuma yarda ta amince. 



Har sunyi sallama zata aje wayar sai kuma ta tuno da iyayen Kausar d'in aiko da sauri tace " Boka to iyayen Kausar d'in fa? cikin dariya yace " karki damu da wannan kibar komai a hannuna zanyi musu aiki dukkansu daga yaron har yarinyar da kuma iyayenta duk zan rufe musu bakin su ta yadda dakinje neman auren ba musu zasu amince miki, haka shima yaron dakin je mishi da maganar bazai yi miki musu ba zai yarda, cike da jin dad'i da matsanancin farin ciki tayiwa Boka Jimrau godiya sannan sukayi sallama.



Bayan Boka Jibrau ya gama aikin ya sanar da Hajiya Lailah akan ta taje wajen iyayen yarinyar ta nemi auren, sannan bayan komai ya kammala sai ta sanar da yaron nata cike da farin ciki ta kashe wayar, da sauri ta kira layin Momyn Bashir mijin Ni'ima take ce mata tana so ta rakata wajen nemarwa Fahad aure, nan tayi mata bayanin taga k'awar matar Bashir mai hankali da tarbiyya shine take son aurawa Fahad ita, Momy dayake bata san dawar garin na, cikin farin ciki tace bakomai sai ta k'araso, koda suka isa unguwar basu wuce gidan su Kausar kai tsaye ba sai da sukaje gidan su Ni'ima suka yiwa Umma da Baban Ni'ima bayanin komai, cike da farin ciki yayi musu jagora har zuwa wajen Malam Baban Kausar, a falon gidan aka sauke cikin mutantawa da girmamawa, Malam na zaune Baban Ni'ima na gefensa yayinda duka matan GE zaune daga gefe, Baban Ni'ima ne yayiwa su Malam bayanin komai, dayake Boka Jimrau ya gama aiki a kansu gaba d'aya, shima ba musu ya amince cike da farin ciki, Hajiya Lailah tace bata son bikin ya d'au lokaci idan ita asan ranta ne karya wuce sani biyu, ba musu kowa ya amince da hakan, suka rabu akan nan da kwana biyu yaran da Baban shi zasu zo. 



A ranar Hajiya Lailah ta samu Fahad da maganar auren sai da yayi d'an jimmmmm sannan daga bisani ya amince shima ba musu duk da bai san wacece matar daza'a aura mishin ba, washe gari Friday Alhaji Sambo yazo gida weekend , sai da Hajiya Lailah ta bari ya gama cin abinci yayi wanka ya nutsu a bedroom d'insa sannan ta shirya tsaf ta nufi bedroom d'in nasa cike da kissa ta ta zauna a gefensa take k'arshin turaren da Boka Jimrau ya bata yace " ta rink'a amfani dashi a dun lokacin da take ta buk'ata a wajensa take zai amsa koda bai shirya, k'arshin turaren ya bugi Sanata Sambo, a hankali ya d'ago kai ya kalle ta tayi masa wani irin rikitaccen kallo gami da cewa " sweetheart dama wata magana nake son muyi dakai aje duk abinda yakeyi yayi ya funkance had'i da jawo ta jikinsa yace " ina jinki............. 





MOMYN ZARAH


[26/01, 02:37] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





40





Parlor Fahad ya koma ya zauna akan sofa ya tsunduma duniyar tunanin wanda yake shigo masa gida yana firgita masa matarsa, shi babu abinda yafi damunsa sai yadda ba'a shiga bedroom d'insa ake shiga na Kausar kawai ana tsorata ta, a fili yace " to me ake nema a bedroom d'inta mai ake zuwa yi, haka dai yayi ta tunani had'i dayiwa kansa tambayoyin da babu mai amsa masa ganin haka ya sashi mik'ewa had'i da nufar bedroom, a bakin gado ya tsaya ya k'urawa Kausar ido yana kallan kyakykyawar fuskarta, murmushi yayi had'i da shafa kwantacciyar sumar kansa. 



Fahad ya riga ya gama shirya duk yadda zayyi na kama mai shigo masa gida yana firgita masa matarsa, ya barwa ransa komai ko ita kanta Kausar d'in bai sanar da ita tsarinsa ba, sai da ya bari anyi sati d'aya da faruwar abin Kausar ta warke sumul, suna zaune a parlor ya kalle yace " yau kije d'akin ki ki kwana acan, a firgice ta d'ago kai ta kalle shi akayi sa'a kuwa suka had'a ido, murtuke fuska yayi sosai yace " eh ya fad'a yana mik'ewa tsaye, da sauri ta mik'e itama tana kallanshi a tsorace tace " please kayi hak'uri ka barni na kwana a bedroom d'inka bazan iya kwanan bedroom d'ina tsoro nake ji ta k'arasa maganar hawaye na zubo mata, fuska ya k'ara b'atawa bai ko kalli inda take ba ya shige bedroom d'insa had'i da saka key. 



Anan ta k'araci zamanta cikin matsanancin tsoro ganin 10:30 na dare tayi yasata mik'ewa ta nufi bedroom d'inta ta kulle cike da tsoro ta saka rigar bacci ta kwanta, batafi 15 minutes da kwanciya ba ya d'auke ta cike da tsoro, a hankali Fahad ya turo k'ofar bedroom d'in ya shigo, cikin sand'a ya bud'e wardrobe ya shiga, har k'arfe 1:00am na dare Fahad na cikin wardrobe bai jin motsin kuwa na, tsaki yayi ya bud'e wardrobe d'in yana k'ok'arin fitowa . 



A hankali ya fara jiwo taku daga parlor cak ya tsaya had'i da kasa kunne sosai ya nutsu, a hankali ya rik'a jiyo motsi had'i takun mutum daga parlor ana nufo bedroom d'in Kausar da sauri ya koma cikin wardrobe ya lab'e, ya bud'e kad'an yana lek'owa cikin duhu ya hango mutum ya shigo d'akin ya tsaya a bakin gado had'i da zubawa Kausar ido sama-sama ya fara jiyo maganar " yau dai sai na cika buri na a kanki Kausar, tun da nake a duniya babu macen dana tab'a so kuma nake sha'awa kamar ki, kin wahalar dani Kausar babban buri na a duniya bai wuce na ganni tare dake a akan bedmuna soyewa, ina sanki ina matuk'ar sha'awarki fiye da tunani, babu abinda yafi tafiya da tunani na akan ki kamar booms da hips d'inki, Fahad dake lab'e cike da matsanancin mamaki yake bin duk inda ta fad'a da kallo a jikin Kausar a hankali tasa hannu ta cirewa Kausar kayan jikinta ba tare data farka ba, ta hannu ta rufe mata bakin ta dan tasa tana tab'a breast d'inta zata farka. 




Hannu ta kai kan breast d'inta ta fara shafawa tana tand'ar harshe had'i da lasar leb'e tana fitar da wani sauti " ahhhhhhh shhhhhhhh, tana tab'awa Kausar breast ta fara mutsu-mutsin kwace kanta,  take zuciyar Fahad ta shiga bugawa da k'arfi, wani irin matsanancin kishi ya shiga taso masa, k'irjinsa ya fara yi masa suya yana zafi, cikin sand'a ya fito ya nufi makunnin light d'in d'akin ya kunna a dai-dai lokacin da Sheemah ke kai bakin ta kan breast d'in Kausar, a firgice Sheemah tayi zumbur ta mik'e had'i da juyawa karaf ta had'a ido da Fahad wanda ke tsaye kamar zaki yana gurnani cikin matsanancin bak'in ciki ya nuna ta da yatsa yace " what  Sheemah?



Sheemah na mik'ewa daga kan Kausar ta mik'e da sauri jikinta na matsanancin rawa had'i kerrrrma ta nufi Fahad da sauri ta rungume shi tana kuka. 



"Sheemah are you lesbian? 

Do you want make lesbian with my own wife? 


"Sheemah with your own blood brother wife, 


"Innalillaihi wa'inna ilaihirraji'un 

abinda Fahad ke maimaitawa kenan


Dama kece ke zuwa kina firgita min  mata ta, Sheemah ki rasa wacce kike so , kike san yin lalata da ita sai matata? 



In banda rawa babu abinda jikin Sheemah keyi take gumi ya shiga karyo mata ta ko'ina cikin rawa muryar tace " am so sorry, wallahi sharrin shaitan n...... wata razananniyar tsawa Fahad ya saka mata had'i da cewa " will you keep quit, nonsense banza wacce bata san mutumcin kanta ba, jaka, mahaukaciya dabba 'yar iska, ashe iskancinki har ya kai ki nemi matata ta sunnah, cikin tsoro da fargaba Sheemah ta fashe da matsanancin kuka, a hankali ya raba Kausar da jikinsa ya fara takuwa inda Sheemah ke tsaye yana cewa " daga kin daina lesbian, daga yau ko ce miki akayi ga mace bama matata ba kyace a'a, cikin kerrrrma da mummunan tashin hankali Sheemah ta fara ja da baya.




Kamar mahaukacin zaki ya fad'a kanta ya shiga duka yana jibgarta kamar ya samu jaka, ya zage iya karfinsa yadda zai daki k'aton gardi haka yake dukan Sheemah, ya damk'i gaahin kanta ya gwara kanta da bango wani mahaukacin ihuuuuuuuu Sheemah ta saki ta shiga rok'ansa akan yayi hak'uri amma ina yadda kasan tana zuga shi haka yake ji, cikin zafin rai da matsanancin k'unar zuciya mai tsananin gaske yake dukan Sheemah. 



Ganin dukan da yake yi mata da hannu kamar bazayyi ba yasa shi yin tsalle ya karyo k'arfen labule ya shiga jibgar ta dashi, take bakinta ya fashe jini ya shiga zuba, da gudu ta nufi hanyar parlor cikin zafin nama ya fisgo ta ya had'a kanta da bango ya k'ara kwad'a mata k'arfen a kanta, wata irin gigitacciyar k'ara Sheemah ta sanki sanda kanta ya fashe jini yayi tsartuwa ji tayi kamar ranta zayyi fita a haukace tayi parlor da gudu, parlon ya bita ya shiga yin ball da ita yana ci gaba da duka, da sauri Sheemah ta mik'e tana k'ok'arin fita ya sake fisgo ta garin ta guce ta fad'a kan dinning table daga ita har dinning table d'in su kayi baya ta fad'a kanshi ya fashi glass d'in duk ya caccake ta jiki take gaba d'aya jikinta ya shiga zubar da jini. 



Tayi baya luuuuuu a sume ganin ta suma kamar ta mutu yasa Kausar nufar Fahad da sauri ta rik'e shi tana kuka take cewa " dan Allah ka kyale ta kaga fa ta mutu, wallahi Fahad ka kashe ta ka duba ka gani bata motsi, ko kallan Kausar bayyi ba yaci gaba da dukan Sheemah yadda duka ya sumar da ita haka duka ne ya farfad'o da ita, da sauri ta yunk'ura danta mik'e amma ta kasa mik'ewa jikinta sai kerrrrma yake ganin ya kuma nufo ta yasa ta dafa bango ta mik'e da sauri ta nufi waje bayanta yayi niyyar bi amma da sauri Kausar tasha gaban sa tana kuka tashiga bashi hak'uri tana ruk'ansa akan ya kyale ta



Cikin zafin zuciya ya zauna akan sofa had'i dayin tagumi ta rasa abinda yake yi masa dad'i a rayuwarsa, a hankali ya d'ago jajayen idanuwansa ya kalli Kausar yaga duk ilahirin jikinta kerrrrma yake alamar a matuk'ar tsora ce take a hankali ya mik'e ya nufo ta, a hankali ya rik'e hannunta yaja ta bathroom ya wanke mata fuska batare dayace komai ba ya jawo ta zuwa bedroom d'inta ya rungumo ta jikinsa had'i daja musu bargo. 



Lafewa tayi a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya da k'arfi a hankali ya kuma sa hannu ya matseta da jikinsa yana ditar da wani irin numfashi a hankali bacci yayi awon gaba da ita, shi kuwa Fahad kasa runtsuwa yayi ya fad'a duniyar tunani, can wajen asuba yaji matsi a hankali ya mik'e zauna tare da kuma kasa kunne cikin sand'a ya rink'a jin takon mutum, cike da mamaki ya mik'e a ransa yace " still, to ko dai Sheemah ce ta kuma dawowa? shi da kanshi ya bawa kansa amsa da cewa a'a nasan bazata dawo ba saboda dukan danayi mata takai 1 month tana jinyarsa, a hankali yace " to waye? 



Da k'arfi zuciyar sa ta buga, jin takun na k'ara matsowa yasashi mik'ewa da sauri ya b'uya a bayan k'ofa, dai-dai lokacin da mutum ya shigo d'akin, Fahad dake lab'e yaji an tuntsure da mahaukaciyar dariya had'i da cewa " big brother idan kayi mana shigar sauri wajen aurenta mu kuma zamuyi maka shigar sauri wajen having sex da ita, na dad'e ina mafarkin samun mace irin Kausar komai yaji, ban tab'a tunanin akwai su a duniyar ba sai gashi kwatsam naci karo da ita, yaza'ayi na iya hak'ura da ita batare dana mayar da kwad'ayi na ba, ya fad'a yana k'ok'arin cire rigar jikinsa, a gigice Fahad ya fito daga inda yake b'oya ya kunna light d'in d'akin Haidar ya gani tsaye yana k'ok'arin cire wandonsa. 



Cikin firgici Fahad yace " what you again?




Cike da matsanancin mamaki yake kallan Haidar yama rasa me zayyi mishi, ya rasa ta ina zai fara hukunta shi, cikin tsoro Haidar ya kalli Fahad bakinsa na rawa yayinda gaba d'aya jikinsa kerrrrma yake, tsoro da fargaba sun hana shi furta koda kalma d'aya ne, a hankali Fahad ya zauna a bakin gado yayi tagumi da duka hannayensa ya fashe da kuka mai cin rai da k'ona zuciya, cikin kuka yace " a waje ba'a damarmin matata ba sai a gidammu a gidan namu ma 'yan uwana na jini wand'anda muke uwa d'aya uba d'aya dasu, meyasa Haidar duk matan waje, duk matan duniyar nan ka rasa wacce zaka nema sai matata, why!  why!! why!!!  Haidar ya fad'a a tsawace yana mik'ewa yaci kwalar Haidar yace " meyasa Haidar?



A tsawace cikin d'aga murya yace " nace meyasa Haidar, tsawar da yayi ce ta farkar da Kausar a kid'ima ta mik'e ganin Fahad rik'e da kwalar Haidar yasata fara yiwa kanta tambayoyi da dama, kalaman Fahad data tsinta ne suka sakata fahimtar komai cike da mamaki ta shiga kallan Haidar take hawaye suka shigo zubowa daga idanuwanta cikin tashin hankali ta fara zancen zuci dabata san ma yana fitowa fili ba " wanne irin bahagon gida ne, wanne irin mutane ne acikin gidan nan, irin wannan kurman gidan na shigo da irin wad'annan mutanen zan zauna harna had'a jini dasu, kalaman Kausar ne suka kuma tun zura zuciyar Fahad ya fara dukan Haidar tako'ina yana yi masa mahangurb'a, tun daga bedroom yake dukan Haidar har sai da suka fito farfajiyar gidan. 




Wani wawan naushi Fahad ya sakarwa Haidar take ya saki k'ara had'i da sulalewa k'asa yana zubar da jini a matuk'ar gabaice wata irin razananniyar k'ara Kausar ta saki wacce ta kaure daga d'aya gidan hakan yayi sanadiyyar farkawar duk wani mahaluk'i dake cikin gidan da gudu Hajiya Lailah da Sanata Sambo, Ummi da sauran ma'aikatan gidan duk suka fita waje, inda suka iske abinda ke faruwa da sauri Hajiya Lailah da Sanata Sambo suka k'arasa inda suke dai-dai lokacin da Fahad ya shak'i wuyan Haidar, daga Hajiya Lailah har Sanata Sambo suka shiga kiciniyar kwace Haidar daga hannun Fahad amma duk suka kasa, ganin idanuwan Haidar sun kakkafe jikinsa ya saki yasa Kausar yin mahaukacin ihuuuuuuuu had'i da sulalewa k'asa a sume. 



Sakin Haidar yayi ya fad'i k'asa timmmmmm ya nufi inda Kausar ke kwance a sume, bayyiwa kowa magana ba duk da tarin tambayoyin da Hajiya Lailah da Sanata Sambo keyi masa a hankali ya sunkuya ya sab'i Kausar ya shige da part d'in su ya rufe k'ofa, da sauri Hajiya Lailah ta nufi inda Haidar ke kwance a sume ta shiga jijjigashi tana kiran sunan shi, ganin baiko matsa bane yasata kwalawa driver suka suka shi a mota suka nufi hospital. 



Direct bedroom d'insa ya wuce da Kausar a hankali ya kwantar da ita akan bed ya mik'e ya nufi fridge ya d'auko, yana watsa mata ta sauke ajiyar zuciya ta fara bud'e idanta, karaf ta had'a ido da Fahad ai sauri ta mik'e tayi baya can k'uryar gado jikinta yana kerrrrma da wani mugun tsoron Fahad take ji tana kallan shine kamar wani monster, murmushi yayi dan ya fahimci tsoransa take ji, a hankali ya d'ago jajayen idanunsa ya zuba mata, kallanta kawai yake da jajayen idanuwansa ya kasa yin komai, yana tunanin meyasa Haidar da Sheemah ke neman keta masa haddi, a hankali ya jawo ta jikinsa ya rungume gam ya fasa kuka mai k'ona zuciya, itama fashewa tayi da kukan aka rasa mai rarraahin wani a tsakanin su. 



Kasancewa Haidar ya daku sosai yasa likitoci kwantar dashi, sai bayan gama komai sannan Hajiya Lailah ta dawo gida,  tabar Ummi a wajensa, bayan ta dawo gida tayi wanka ta fito falo ganin har lokacin Sheemah bata fito daga bedroom bane yasa zuciyar ta yin zafi, cikin zafin rai ta nufi d'akin Sheemah,  a harzuk'e ta tura k'ofar d'akin, ganin halin da Sheemah take ciki ne yayi mummunan d'aga mata hankali ta k'arasa inda take da sauri, cikin hanzari ta fito ta kira driver suka d'auki sukayi hospital da ita, itama mawuyacin halin datake cikine yasa dole aka kwantar da ita.




BAYAN SATI D'AYA




Yau jirgin su Hajiya Rabi yayi landing a Nigeria, suna isa gida ko bari batayi ta huta ba ta kira boka jimrau, " sannu da dawowa Hajjaju an dawo lafiya? 



A tak'aice tace " Alhamdulillah, ya maganar mu dakai kace in bari sai na dawo Nigeria, to na dawo dariya yayi sannan yace " haba Hajjaju gaggawar mekikeyi ne?  



Cike da k'usawa tace " hmmmmm Boka Jimrau dan baka san yadda nake jin yarinyar a raina bane, ina yi mata matsanancin so na bam mamaki, dariya ya kuma yace " kinje gidan k'awarki? "A'a ta bashi amsa, "bakiji labarin babban d'anta yayi aure ba?  d'anki taja had'i da cewa naji mana, akwai abinda d'ayan mu zayyi batare da sanin d'ayan ba, "akwai Boka Jimrau yace had'i da cewa ki bari ki huta ki nutsu sannan sai muyi maganar, ta bud'e baki zatayi magana ya dakatar da ita had'i cewa " karki sake kira na har sai kinje gidan Hajiya Lailah, dan babu wani abinda zan iya yi miki har sai kinje gidan tukunna, yana kaiwa nan bai bari tayi magana ba ya kashe wayar, wayar Hajiya Rabi tabi da kallo dan ta kasa fahimtar abinda Boka yake nufi. 



Jin yace karta k'ara kira har sai ta je gidan Hajiya Lailah ne yasata mik'ewa da hanzarinta bata ma bari ta huta ba ta nufi gidan. 




A parlor ta iske Hajiya Lailah zaune tana kallo amma gaba d'aya hankali ta baya kan kallan dan har yau ba'a sallamo Haidar da Sheemah, da sauri Hajiya Rabi ta k'arasa had'i da rungumar Hajiya Lailah cike da jin dad'i Hajiya Lailah tace " kawata yaushe a gari? shine kikayi min zuwan bazata? dariya Hajiya Lailah tayi had'i da cewa so nake nayi surprising naki, "aiko kinyi cewar Hajiya Lailah, bayan sun gama zantuttukan su, sunci abinci Hajiya Rabi ta kalli Hajiya Lailah tace " ni ko k'awata ina surukar tamu kuma sahibarki abar k'aunarki? 



Dariya Hajiya Lailah tayi had'i da rik'o hannun Hajiya Rabi tace " me kike ci na baka na zuba, taso muje ki ganta, da sallama suka shiga part d'in su Kausar inda suka iske ta daga ita sai mini skat black da red half best, tayi peaking gashin  kanta da red reborn isan ka kanta kamar 'yar baby tayi masifar kyau halittun jikinta sun k'ara fituwa sosai d'as. 



Fuskar Hajiya Lailah d'auke da murmushi ta k'arasa inda Kausar ke zaune ta mik'ar da ita tsaye had'i da rik'e ta kalli Hajiya Rabi dake tsaye kamar mutum mutumi tayi sororo kamar doluwa tace " ga surukata nan. 



Wani irin mahaukacin fad'uwa gaban Hajiya Rabi yayi yayinda cikinta ya bada k'uluuuuuuuu, idanuwanta sukayi ja, cikin rawar baki tace "............ 






MOMYN ZARAH

[26/01, 02:37] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





39





Kausar na zaune a parlor Sheeemah ta shigo fuskarta d'auke da fara'a ta zauna kusa da ita sosai jikinsu ke gogar na juna, a hankali Kausar ta d'an matsa baya had'i dayi mata murmushi tace " ina yini?  "lafiya lau amaryar mu, ya kwanan bak'unci "Alhamdulillah Kausar tace, "Yaya yana nan ne?  Sheemah ta tambaye ta, " a'a ya fita, cikin dabara Sheemah ta d'ora hannunta akan cinyar Kausar tace " ok dama zuwa nayi na tayaki hira, d'an murmushin yak'e Kausar tayi kawai ba tare data ce kome ba. 



A hankali Sheemah ta d'an fara matsawa Kausar cinyarta had'i da janta da hira, sosai abin ya bawa Kausar mamaki, a hankali Kausar ta mik'e gami da kallan Sheemah tace " bari nayi wanka, murmushi Sheemah tayi sannan tace " wanka zakiyi shine kuma bako gayyata? dammmm gaban Kausar yayi muguwar fad'uwa, amma sai ta dake tace " gayya kamar ya? ganin yanayin Kausar yasa Sheemah waskewa tace " jeki wankan nima yunwa nake ji ta fad'a tana mik'ewa, ko kallanta Kausar bata k'arayi ba ta shige bedroom d'inta ta fad'a kan bed. 



Wajen 5:00pm Hajiya Lailah ta shigo part d'in su Kausar kai tsaye ta danna kanta bedroom d'in a gaban dressing mirror ta iske Kausar daga ita sai guntun towel tana shiryawa tana ganin Hajiya Lailah ta mik'e da sauri cikin alamun jin kunya,  kuwa Hajiya Lailah kuwa ita kad'ai tasan  yanayin data tsinci kanta aciki, cikin k'ank'anin lokaci ta firgice ta fita daga hayyacinta, batare data sani ba ta nufi inda Kausar ke tsaya cikin rashin sanin abinda take yi tajawo Kausar jikinta ta rungume gam tana sauke nannauyar ajiyar zuciya, ita dai Kausar tayi sororo cike da tsananin mamaki, a hankali Hajiya Lailah ta mik'a hannu ta d'auko lotion d'in da Kausar ke shafawa ta shiga shafa mata a jikinta, jin laushi gami da tsantsin fatar Kausar ya sake zauta Hajiya Lailah take ta shiga sambatu " I love you Kausar, I really love you so much with all my heart, take tsoro, fargaba gami da firgici suka dirarwa Kausar in banda rawa babu abinda jikinta keyi.



Ta cikin mirror ta hango Fahad tsaye ya hard'e hannuwansa a k'irjinsa shima ita yake kallo da alama ma bai sai abinda yakeyi ma dan idonunsa sun kad'a sunyi ja sosai, shi bai ma kula da Hajiya Lailah dake tsogunne a gaban Kausar ba, a hankali Hajiya Lailah ta mik'e tsaye tana k'ok'arin rungume Kausar tana cewa " I really love you so much my baby, karaf ta had'a ido da Fahad, iya tashin hankali, tsoro da fargaba Hajiya Lailah ta shige shi, amma ta dage ta nufe shi tana mai cewa " I love you my baby tana k'arasawa inda yake ta rungumo shi jikinta, hakan da tayi ne yasa Fahad bai fahimci cewar da Kausar take ba, a hankali ta zame jikinta daga nashi tace " I love you son, and I can't life without her, she is my heart, my life and she is apple of my eyes ta fad'a tana jefawa Kausar wani irin gigitaccan kallo, shi Fahad tsaye kawai yana kallan Momyn sa had'i da sakar mata murmushi, kwata-kwata bai fahimci abinda Hajiya Lailah ke nufi ba, dan ko a gigin mutuwa akace masa mahaifiyar sa zata nemi matar sa bazai tab'a yarda ba kowa zai gaya masa a duniya. 



Ganin irin kallan da Fahad keyiwa Kausar da kuma yanayinsa dan ko yaro ya kalli Fahad sai ya fahimci yana cikin yanayina buk'atuwa, tasan matuk'ar ta barshi ya kad'aici da Kausar komai yana iya faruwa, dan haka ta rik'o hannunsa tana cewa " son muje kayi lunch, " no Mum bana buk'ata yanzu wanka nake son yi, ci gaba tayi da jansa har suka zo parlor tana k'ok'arin fita dashi ya zame hannunsa yace " Momy dawowa ta kenan daga office ina so nayi wanka na d'an huta. 




Fuska ta b'ata sosai ta kallashi sannan tace " ka tuna da alk'awarin daka d'aukar min a ranar auren ku, kallanta yayi shima cike da mamaki yace " Momy dat is impossible, dan gaskiya is possible komai yana iya faruwa, kuma naga ai mata ta ce zan iya yin duk abinda naga dama da ita, wani irin kallo ta watsa masa yaci gaba " Momy ai hannu d'aga masa had'i dayi masa mahaukaciyar tsawa da duk gidan sai da ya amsa, da gudu Kausar ta fita still daga ita sai towel d'in, Hajiya Lailah ta tako har gaban Fahad daf dashi ta yadda suna jiyo numfashin juna ta kalle shi ido cikin ido gami da nuna masa d'an yatsa tace " eh Fahad, Kausar matar ka ce, sannan kana iyayin duk yadda kaso da ita, amma dole ne ka k'aurace mata,  wallahi tallahi dole ka bi umarnina matuk'ar kana neman zaman lafiya, Fahad idan ka sake ka kusanci Kausar ban yafe maka ba, da sauri cike da mamaki ya d'ago yace " what mom, she is my wife, " eh kamar yadda kaji haka nake nufi, sakarai kai, ta fad'a tana barin part d'in. 



Daga Fahad har Kausar suka bi bayan ta da kallo, a hankali Fahad ya mayar da kallonsa kan Kausar dake tsaye daga ita sai d'an, wani yawun wahala ya had'iya, sannan ya zaune akan sofa had'i da lumshe idanunsa.



Can cikin sulasalin dare (tsakar dare) Kausar na kwance kamar a mafarki taji tana shafata can kuma taji ana tsotsar mata nono gami da shafa mata duk ilahirin jikinta da sauri cikin tsoro ta mik'e tana niyyar fasa ihu, da k'arfi taji an rufe mata bakinta sannan an mayar da ita kan gadon an danne ta sosai aka sakar mata karfi, ta kasa koda kwakkwaran motsi ne, cikin zafin nama aka fisge mata 'yar yaloluwar rigar baccin dake jikinta ya rage daga ita sai pant dama gata ba gwanar saka bra ba, da karfi taji an yaga pant d'in jikinta gashi an rufe mata baki ba damar yin ihu, ji tayi wani irin mahaucin k'arfi yazo mata, da k'arfi ta zame hannun da aka rufe mata bakinta gami da fasa ihuuuuuuuuu tana kiran Fahad! Fahad!! Fahad!!!, tana kwala k'ara, cikin bacci Fahad ya jiyo ihunta, a sauri ya mik'e daga shi sai gajeran wando (boxer) 



A firgice ya shigo d'akin, makunnin wuta ya laluba ya kunna, da sauri ta mik'e ta rungushi had'i da sakar mishi gigitaccan kuka, shima hannu yasa ya matse ta da jikinta sosai, a hankali ya zauna da a bakin gado yana shafa mata kanta sai ya bari hankalinta ya kwanta sannan ya tambaye ta abinda ya faru,  cikin kuka da tashin hankali ya fad'a masa abinda ya faru, murmushi yayi yace" tsorata kikayi amma babu wanda zai shigo saboda k'ofar parlor a rufe take, tsayawa tayi cak da kukan ta kalle shi ta kalli kanta sannan ta mayar da kallanta zuwa kan gadon, a hankali ta kalle shi tace" to idan tsorata nayi waye ya ya motsa bed, sannan waye ya yayaga min pant da sleeping dress d'ina? 



Shima kallan gadon yayi kawai sannan ya kalli pant da sleeping dress d'inta dake yashe a gefe, sakinta yayi yaje ya d'aga rigar bacci da pant d'in ya ganzu a yage, a hankali ya juya ya nufi parlor aiko da gudu tabi bayansa, handle d'in k'ofar ya kama ya jita a rufe gam, murmushi yayi yace " Kausar kin tsorata ne kawai, ganin duk bayanin dazatayi masa bazai fahimta ba yasa yin shiru, hannunta ya rik'o ya nufi d'akinsa da ita, kallanta yayi yace " ki hau gado ki kwanta, ganin shima ya kwanta a kan gadon yasa ta tsayawa batare dataje ta kwanta ba, ganin ya kashe light yasata nufar gadon da gudu ta shige jikinta sosai ita tama manta ba kaya a jikinta, k'arfi hali kawai Zaid yayi.



Washe gari da wuri Kausar ta tashi ta barshi yana bacci dan daren jiya kwata-kwata bai runtsa ba, yadda yaga rana haka yaga dare, bayan ta gama aikace-aikacen ta, ta kunna turaren wuta, ta fad'a bathroom ta shek'a wankanta, ta fito ta shirya tsaf ta zunbula hijab ta nufi part d'in su Hajiya Lailah da sauri Hajiya Lailah da Sheema suka nufo ta ganin suna niyyar rungume ta yata durk'uwa har k'asa da sauri tace" ina kwana Momy? dan yanzu ita abin nasu ya daina bata mamaki ya koma bata tsoro, murmushi Hajiya Lailah tayi had'i da rik'o ta ta mik'ar da ita tsaye cikin dabara Sheemah ta  zaunar akan sofa, Ummi na gefe na kallan yadda uwa da 'ya ke rawar jiki akan surukarsu a fili tace " abin kunya. 



Yauma da tsakar dare Kausar na kwance tayi d'ai-d'ai akan bed daga gani kasan tana jin dad'in baccinta a hankali aka shafata tun daga sama har k'asa take taji wani irin dad'i ya mamaye mata duk ilahirin jikinta ta k'ara bajewa, a hankali taji an fara tsotsar breast d'inta ana shafa mata d'ayan, kamar a mafarki taji ana cire mata pant, a hankali ta d'an bud'e idanuwanta dan ita duk a zatonta mafarki take, a hankali ta lumshe idanuwanta, taci gaba da sauke ajiyar zuciya, jin ana tura mata wani a k'asanta yasata saurin bud'e idanta shiru tayi dan tana so ta tabbatar a zahiri ne ko a mafarki, jin ana ci gaba da shafata yasa tsoro ya shegeta lokaci d'aya take ta firgice ta fita daga hayyacinta. 



Da k'arfi ta saki wawan ihuu gami da kwalawa Fahad kira a gigice, rik'e hannun wanda yake shafata tayi da k'arfi taci gaba ihuu tana kiran Fahad, ganin Kausar na niyyar tona shi yasa ya ta kifa mata mari gami da hankad'a ta, ta fita da gudu, yana fita Fahad ya shigo a gigice, a haukace ta nufi dai-dai lokacin daya kunnah bedroom  light ganin shatin mari a fuskarta ga kuma kumburin da fuskar tayi ne yasa shi nufarta da sauri, da sauri ta ja baya a gigice tace " wallahi ana shigowa d'akina idan waccan karen kace tsorata nayi to yanzu, a matuk'ar firgice take maganar duk ta gigece ta fita daga hankalinta cikin tace " wallahi Allah da gaske  nake yi maka, tsayawa yayi kawai yana kallan yanayinta, a hankali ya jawota jikinsa ya matse ta gam, ya shiga lallashinta. 



 Hajiya Rabi an shiga matsanancin  hali akan Kausar, ganin bata da wata mafita ne yasa kiran boka Jimrau, yana d'agawa ya tuntsure da gigitacciyar dariya had'i da cewa "manyan mata masu duniya, ba'a jinku ko ganin ku sai idan kuna da  matsala ko buk'ata, murmushi tayi tace " ba haka bane kasan wannan karon Alhaji ya matsa sai da ya tafi dani shiyasa kaji ni shiru, " gaskiya kam amma ai baki manta da abar k'aunarki Kausar ba ko? Murmushi dan idan da sabo sun sabo da hatsabibancin boka Jimrau, yaci gaba da cewa " babu abinda zan iya yi miki a halin yanzu sai idan kin dawo Nigeria kin had'u da Aminiyar ki Hajiya Lailah sai musan abinyi mu nemi mafita, "yanzu babu wani taimakon da zaka iyayi min?  "Ke dai ki bari sai kin dawo kawai, sanin boka Jimrau baya musu yasata hak'ura dole ba dan taso hakan ba.



Wajen 11:00pm na dare Kausar na zaune a d'akinta tsoro ya hana ta yin bacci sai juyi take ita kad'ai akan bed gashi ita bata san kwana d'akin Fahad dan takura take yi sosai, gaba d'aya sai ta jita a takure bata iya sakewa, babu yadda bayyi ba akan ta koma kwanan d'akinsa amma fir tak'i, ganin sha biyu saura ya sata mik'ewaa ta kashe light d'in d'akin taja bargo ta rufa, sama-sama bacci ya fara fisgarta, tun kafin baccinta yayi nisa taji an shigo d'akin, take jikinta yasoma kerrrrma tsoro ya dirarmata take k'irjinta ya harba da k'arfi ya shiga ukan uku-uku, a sauri ta yunk'ura cikin zafin nama ta fita daga d'akin da gudu aka bi bayan ta a parlor taji an fizgo had'i da rufe mata bakinta, da k'arfi ta shiga kiciniyar kwace kanta, garin ta kwace kanta bata sani ba ta fad'a kan center table, take kanta ya fashi jini ya shiga zuba bata tsaya bin ta ciwon data ji ba ta mik'e da sauri tabi takan glass d'in daya fashe k'afarta duk ta yanke sai jini ke zuba. 



Da hanzari ta k'arasa k'ofar d'akin Fahad, a haukace ta shiga dukan k'ofar tana kuka tana kiran kiran sunan Fahad, a gigice kamar zararriya, duk ta rud'e, ta gama fita daga hayyacinta, a hargitse Fahad ya bud'e k'ofar a haukace ta nufe shi tana ihun kuka ta shiga sambatun da ita kanta bata san me take cewa ba. 




Cikin rawar baki" wallahi Allah yauma an kuma shigowa, ka duba ka gani ganin baiko motsa ba yasata fara dukan k'irjinsa a haukace tana ihu gashin kanta duk ya bashe, jikinta sai rawa yake yana kerrma, ganin bata cikin hayyacinta yasa shi rik'o hannuwanta ya rik'e cikin nashi yace " shhhhhhhhh, ya matse ta da jikinta, ita ko sai k'ok'arin kwace kanta take tana ihuuu,  sai lokacin ya kula da jinin dake zuba daga goshinta da sauri yace " Subhanallahi Kausar kinji ciwo, ya fad'a yana yawo ta zuwa parlor, turjewa tayi tace " bazan koma parlor ba yana can wallahi bai tafi ba, ganin zata b'ata masa lokaci yasa ya d'auke cak, yayi parlor da ita, yana isa parlor ya tsaya cak ganin k'ofar parlor a bud'e, a hankali ya soma bin ko'ina da kallo yaga centre table a fashe, gashi duk an hargitsa ko'ina alamar anyi kokowa, tabbas yasan yau an shigo, sai yau ya tabbatar da ana shigowa part d'in su, a fili yace " to waye?  me aka zo nema, ne aka zo d'auka? meyasa ba'a shiga bedroom d'insa sai na Kausar tabbas yasan akwai wani abu. 



A hankali ya zaunar da ita a jikinsa ya rungume ta, yana shafa kanta had'i da buga mata bayanta, a hankali ta fara sauke ajiyar zuciya tare da ita ya mik'e a jikinsa ya nufi kitchen ya bata ruwan sanyi tasha, sannan ya wuce bedroom ya shirya ya shirya ta suka nufi hospital , ba su dawo ba sai wajen 10:30am aka sallame su, suna dawowa ya dannawa k'ofar part d'in su key, ya wuce da ita bedroom ya zaunar ya koma kitchen ya had'o mata breakfast ya dawo ya bata, sai da taci ta k'oshi sannan ya bada magungunanta ya kai ta bathroom tayi wanka, ya saka mata kaya mara nauyi ya kwantar da ita had'i daja mata blanket.






MOMYN ZARAH

[26/01, 02:37] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





38






Murmushi Hajiya Lailah tayi cike da kissa ta shafo gefen fuskar shi tace " FAHAD ne yake son yin aure dan har munje gidan su yarinyar, baka ga yarinyar ba kyakykyawa gata da hankali da tarbiyyar, da sauri Sanata Sambo yace " what da gaske kikeyi koda wasa kike yi, murmushi ta kuma yi tayi wani farrrr da ido tace " wallahi da gaske nake maka sunanan yarinyar Kausar, cike da murna ya mik'e tsaye da ita a hannunsa yana zagaye d'akin yana cewa " Alhamdulillah nima na kusa samun jika ya fad'a yana k'ok'arin had'e bakin su. 



Cikin dabara ta zame jikinta daga nashi dan yanzu Hajiya Lailah ta gama zama rik'akk'iyar 'yar lesbian kwata-kwata bata sha'awar d'a namiji idan tana k'aunar mutuwarta to tana k'aunar Sanata Sambo ya tab'a ta, dan shi kansa har mamakin yadda ta canja gaba d'aya yake dan yasan Hajiya Lailah da shegiyar jarabar tsiya da naci akan sex amma yanzu kwata-kwata bama tasan ya tab'a ta da farko-farko ya d'auka zuciya tayi dashi shiyasa shima ya shareta bai wani bi ta kanta ba, amma yanzu al'amarinta ya fara bashi mamaki gami da tsoro, amma shi a ransa hakan ba k'aramin dad'i yayi masa ba, dan zai samu damar wolewarsa da matan banzan sa yadda ransa yake so, shi hakan ya fiye masa shima ya huta da shegen macinta da jarabarta, bayan ta zame jikinta ta kallo shi ido cikin ido tana sakar mishi murmushi tace " Alhaji bacci nake ji ta fad'a tana k'ok'arin kwanciya murmushi yace " ni kuma bana ji dan so nake ma muyi wasa, da k'arfi gabanta ya fad'a dan bata so ko tafin hannunta namiji ya rik'e ji takeyi kamar wuta saboda tsananin zafi. 



Shiko Sanata Sambo yayi hakan ne danya k'ureta yaga iya gudun ruwanta, a hankali  ya mik'a hannunsa ya fara shafo mata jikinta, yana bata hot romance amma ita jin jikinta take kamar yana watsa mata wuta saboda tsananin zafi da zugin da jikinta ke mata, jin ya dage ne yasa ta mik'ewa da sauri tace " Alhaji bari na shiga toilet na fito da sauri shima ya mik'e had'i da rungumo ta  ta baya yace " nima toilet d'in zan shiga ya fad'a yana sakar mata murmushi wanda ita tasan ma'anar murmushin ganin haka yasata daurewa ta bada kai bori ya hau. 



Washe gari da safe Sanata Sambo ya sanar da wasu daga cikin 'yan uwnsa da abokanan sa da daddare zasu rakashi nemarwa Fahad aure, bayan sallahr ishsha motocin su Sanata sukayi parking a k'ofar gidan su Kausar, bayan anyi musu suka shiga, k'anin Sanata Sambo ne yayi magana bayan sun gama gaisawa " mun zo kan maganar yarinyar wajenka da yaron wajen mu, murmushi k'anin Malam yace " badamuwa mun san da maganar, nan dai suka tsayar da maganar auren da ranar auren akan juma'a mai zuwa za'a d'aura auren nan da kwana shida kenan, kafin su Sanata Sambo su yafi sai da sukayi komai na al'ada da farillah tun daga kan su kud'in auren aure kudin nagani inaso, kud'in gaisuwar iyaye da kud'in sadaki gaba d'aya suka had'a suka bada dubu d'ari biyar 500k. 



Washe garin ranar Malam ya kira Kausar da Ummanta suka zauna a gabansa sai da ya niffasa sannan ya kira sunanta " Kausar a hankali ta d'ago kanta had'i da cewa " na'am, sai da ya d'auki d'an lokaci sannan yace " Kausar ina so na sanar dake wata magana amma ina tsoro dan ban san yadda zaki karb'e ta ba,, amma ya zama dole na sanar dake, Kausar kin san dai nine mahaifin ki bazan kuma tab'a cutar dake ba dan nafi kowa sanki naki kowa sanin zafinki da darajarki, bazan tab'a kaiki inda za'a cutar dake ba, bazan tab'a kuma had'aki da wanda zai cutar dake ba, nasan kuma ke kanki kinsan hakan, nasan duk hukuncin dana yanke akanki bazaki tab'a k'in yi min biyayya ba, dan haka nake son sanar dake ranar juma'ar nan mai zuwa nan da kwana biyar d'aurin auren ki dan na bada aureki da k'arfi k'irjinta yayi muguwar bugawa, a firgice ta d'ago kai ta kalli Malam da Ummanta ganin duk ita suke kallo yasata saurin yin k'asa da kanta. 



Shiru tayi ta koda yin kwakwkwaran motsine balle ta iya bud'e baki tayi magana abin kamar a mafarki take jin wai ita za'a d'aurawa aure nan da kwana biyar kacal da mutumin dabatan kowaye ba bata tab'a ganin shi ba, siririn hawayen daya zubo mata tasa hannu ta goge, jin tayi shiru yasa Malam cewa " ya naji kinyi shiru ko dai baki amince bane, bakinta na rawa tace " bakomai na amince Allah ya kaimu lokacin, in sha Allah zan kasance mai bin umarnin ku dayi muku biyayya a ko'ina a kuma kan komai, duk abinda kuka ga ya kamata dani kawai kuyi ba sai kin sanar min ko kunyi shawara dani ba, a hankali Malam ya shafa kanta had'i dayin murmushin jin dad'i yace " Allah yayi miki albarka, ya kuma tsareki daga dukkan sharri da abin k'i, Ubangiji ya kare min ke ya d'oraki akan mak'iyanki, in sha Allah sai kinyi alfahari da wannan auren, sai kinyi alfahari da mijin naki, a hankali Kausar da Ummanta suka ce "Amin, a hankali ta mik'e ta nufi d'akin su. 



Ana saura kwana uku d'aurin aure su Hajiya Lailah da k'awayenta suka kawo lefe iya kud'i kam Hajiya Lailah da Sanata Sambo sun kashe a lefen dan akwati 15 akayi harda d'inkakkun kaya kala 40 wanda Hajiya Lailah ta bada Oder su Dubai, tsayawa had'uwar lefen b'ata lokaci ne, duk wani abu da ake yi na shirye-shiryen biki Ni'ima ce keyi dan babu abinda Kausar keyi, dakyar ma tayi lalle ja da bak'i aka sharfa mata kitso ubansu, Hajiya Lailah ta yi Oder masu gyaran jiki aka gyare mata Kausar d'inta tsaf, dan ko gidan lalle da kitso tare sukaje da Hajiya Lailah dan bata matsawa ko nan da can kwata-kwata bata k'aunar abinda zai nisantata da Kausar d'inta, mutane har mamakin irin son take yi mata suke. 



Dakyar Hajiya Lailah ta matsawa Fahad yaje shida abokanan sa suka gaida iyayen Kausar , amma tsaya yaga Kausar d'in ba, ita kuwa Hajiya Lailah yadda Fahad ke nuna kiyayyarsa ga Kausar abin ba k'aramin dad'i yake yi mata ba, bata k'aunar abinda zai dai-daita tsakanin shi da Kausar d'in, ranar juma'a bayan an idar da sallah juma'ar aka d'aura auren Kausar da Fahad, Allah kad'ai yasan iyakar mutanen da suka sakawa auren albarka.



Duk wannan sha'anin da akeyi Hajiya Rabi bata sani ba dan mijinta ya matsa mata wannan karan akan dole sai ta bishi China haka nan ta bishi ba'asan ranta ba amma duk shirin bikin da akeyi Hajiya Lailah na sanar da ita cewar Fahad zayyi aure dayake akwai yarda da amana mai k'arfi a tsakanin su yasa Hajiya Lailah bata iya b'oyewa Hajiya Rabi gaskiyar dalilinta na aurawa Fahad Kausar ba, ta gaya mata komai tas, amma Hajiya Rabi bata san Kausar ce wacce take haukan so ba, dan har yau har gobe Kausar na nan zaune daram a zuciyar ta, kuma tana nan akan kudurinta na cewar zata iyayin komai akanta, zata iya rabuwa da kowa akanta tana iya kuma kashe ko nawa ne matuk'ar zata mallake ta. 



Da yamma gaf da magriba Hajiya Lailah ta aiko masu make up aka tsalawa Kausar kwalliya ta uban su, bayan an gama kwalliyar aka fito da Kausar domin kaita wajen iyayenta dan tuni Hajiya Lailah ta aiko da motocin d'aukar amarya, nasiha mai sanyaya jiki da ratsa zuciya Malam da Umma sukayi mata sannan aka wuce da Kausar zuwa gidanta, a parlor Hajiya Lailah aka dank'a mata amanar ta sannnan aka kaita b'angaren ta dake cikin gidan, wanda nan ne b'angaren Fahad, wanda yake d'auke da 3 bedroom 1 parlor sai 4 toilet & bathroom, kowanne bedroom yana da toilet d'aya sai kuma toilet 1 a parlor, parlor babba ne sosai daga gefe akayi kitchen da dining area, royal chairs ne a parlor masu shegen kyau da tsada haka ma a bedroom daga d'aya royal bed ne, wanda suka amsa sunansu royal bed, dinning table ma royal ne, kai gidan Kausar da Fahad ya gaji da had'uwa dan an kashe mak'udan kud'i wajen tsara gidan, bayan 'yan kawo amarya sun watse Hajiya Lailah  ta shigo d'auke da abinci, ganin mugun kyan da Kausar tayi take matsanancin kishi ya saukar mata, dakyar ta kanne kishin,  ta bata taci sannan tace karta sake ta rink'a wahalar da kanta wajen girki ita zata rinka yi musu a b'angaren su. 



Hajiya Lailah na komawa b'angaren ta ta shige d'aki had'i da rufe k'ofa ta kira Boka Jimrau ta sanar dashi ta fara amfani da maganin daya bata, murmushi yayi yace " wani hanzari ba gudu ba, da sauri tace " me kuma? "Karki sake ki bari Fahad ya kwanta da ita, dan matuk'ar ya sadu da ita duk aikin mu ya tashi a banza, gabanta yayi muguwar fad'uwa jin abinda Boka jimrau yace, amma data tuna Fahad bai wani damu da Kausar d'in ba sai tayi murmushi tace " bakomai karka damu da wannan,tana haka taji shigowar Fahad da sauri ta kashe wayar had'i da mik'ewa ta fita, a parlor su ta iske shi zaune da kayan d'aurin aure a jikinsa bai cire su ba, a hankali ta zauna kusa dashi ta jawo shi jikinta tana shafa kansa.



" yanzu yaro na ya girma ya zama cikekken mutum magidanci, dan Allah ga amanar Kausar nan na bata dan ita rayuwa ta ce ina matuk'ar santa fiye da yadda nake son nakai da sauri Fahad ya d'ago kai ya ta, sai lokacin ta gane ta kwafsa murmushin yak'e tayi gami da cewa " saboda san da nake maka ne yasa nake santa saboda kai ne komai nawa Fahad, sai dai dan Allah ina neman wata alfarma daga gare ka murmushi yayi yace "ina jinki Momy k'ara raunana muryarta tayi sannan tace " karka sake ka kusance, kai ni baba ma san ko d'aki d'aya ku had'a balle wani abu ya shiga tsakanin ku, da mamaki k'arara a fuskarsa ya kalle ta, amma sai ya tsinci kanshi dayi mata murmushi yace "kima daina tunanin akwai haka tsakani na da ita ya fad'a yana mik'ewa tsaye. 



Yana shiga b'angaren su kai tsaye ya wuce bedroom d'insa bai bi ta kan Kausar ba, washe gari tunda safe Kausar ta tashi ta gyara gidan tsaf ta kunna turaren wuta dan Kausar tana da shegiyar tsafta, ta fad'a bathroom tayi wanka ta shirya cikin riga da wando na k'ananan kaya dan kwata-kwata Kausar bata san manyan kaya, a parlor ya iske ta kwance bacci ya fara d'aukar ta, tsayawa yayi cak yana kallanta take yaji wani abu ya tsarga masa tun daga tafin k'afarsa har zuwa kwakwalwar sa. 



Tsayawa yayi kallan tsantsar kyau da halittar Ubangiji, a fili ya furta Masha Allah, dan ba k'aramin burge shi tayi ba musamman k'amshin jikinta dake bugun hancinsa, jikin Kausar ne ya bata ana kallanta, a hankali ta bud'e lulu eyes masu girma da shegen kyau ta zuba masa aiko karaf suka had'a ido, ai k'ara birkicewa Fahad yayi, da sauri ta mik'e tsaye tace " ina gwana tana kakkare jikinta dan babu abinda ba'a gani fuska ya d'auke had'i da b'ata ransa yace " lafiya, sunana Fahad hope kin san nine mijinki, nasan ko sunane kin sani, murmushi tayi dayasa dimples d'inta lotsawa tace " eh, suman tsaye Fahad yayi, ya kasa kuma furta ko da kalma d'aya ce, a hankali Kausar ta juya ta nufi bedroom d'inta tana tafiya duk ilahirin jikinta na motsawa yana rawa, Fahad bai san sanda ya zauna ba sai tsintar kansa yayi a zaune take mazantakarsa ta motsa idanun sa sukayi jajir. 



Yana cikin wannan halin Hajiya Lailah ta shiga dan kwata-kwata bata iya rintsawa ba saboda tunanin Kausar, yana ganin ta shigo yayi saurin rufe idansa dan baya san yayi magana, kuma yasan matuk'ar ta kanshi a haka zata gane halin dayake ciki, ganin yana bacci yasata shiga bedroom d'in Kausar kai tsaye, tsaye ta iske ta a gaban mudubi dan itama ba k'aramin burge ta Fahad yayi ba, ai kad'an ya rage Hajiya Lailah ta fad'i saboda ganin Kausar haka, take ta had'iyi yawo kut, ta cikin mudubi Kausar ta hango Hajiya Lailah aiko da sauri ta fara kokawar d'aukar hijab, da sauri Hajiya Lailah ta k'arasa inda take tace " karki kinji dota (daughter) karki sake ki d'auke ni a matsayin suruka ki d'auke a matsayi k'awarki aminiyarki kuma Ummanki duk a yanayin da kike dan kin ganni karki sake guduwa.



"Dan dake da Sheemah duk d'aya na d'auke ku, zo muje muyi breakfast ta fad'a tana rik'o hannun ta ganin Momy janye da hannun Kausar zata fita da ita a haka kuma compos d'in gidan cike yake da ma'aita maza, gashi ya tabbatar da Haidar na gidan ya kuma waye Haidar, da sauri yace " Momy ina zuwa haka? 


Murmushi gami da cewa breakfast mana ta fad'a tana k'ok'arin fita, ganin idan yayi magana Momy zata zargi wani abu yasa shi yin shiru, "  Momy ni ba'a gaiyatata break d'in murmushi tayi had'i da rik'o hannunsa tace " ni na isa, mik'ewa yayi bayan Kausar dan ya kare ta, haka nan kawai ya tsinci kanshi da kishinta, suna shiga parlor suka iske Sheemah da Haidar zaune akan dinning table, ai suna yin arba da Kausar duk suka mik'e tsaye saboda tsananin rud'ewa Haidar ya nufo su gadan-gadan yace " Mom ina kika samu mana wannan fine baby d'in?  take daga Hajiya Lailah har Fahad suka had'e rai saboda kishi cikin fad'a Hajiya Lailah tace " matar Fahad ce kuma wallahi bakai ba ita, murmushi yayi yace " wow big bro gaskiya sa'a zaka huta a gunnan fa, ya fad'a kallan Kausar yana cije gami da lasar leb'ensa, wani irin zafi Fahad da Hajiya Lailah sukaji a zuciyoyin su, mik'a mata hannu Haida yayi yace " sister in law how are you? da sauri Fahad ya kalli Kausar,  Murmushi tayi gami da d'an sirunawa tace " ina kwana? Ajiyar zuciya Fahad da Hajiya Lailah suka sauke, Sheemah ta k'araso wajen ta rungume Kausar tace " Masha Allah matar big bro you are highly welcome, ta fad'a tana janta dinning d'in. 



Tun da suka fara cin abincin har suka gama idan Sheemah da Haidar na kan Kausar, duk ta takura ta kasa sakewa dan haka tana gamawa ta mik'e tayi musu sallama ta nufi b'angaren ta, da wani irin mayen kallo Haidar da Sheemah suka ji bayanta dashi, Fahad ya lura da kallan da Haidar yayi mata dan haka take yaji zuciyar sa nayi masa zafi da sauri ya mik'e yabi bayanta, a bedroom ya iske ta kwance tana ta juyi dakyar ya iya control kansa sannan yayi mata magana" Kausar daga yau karki sake fita ko nan da k'ofar parlor matuk'ar babu hijab a jikinki, cikin sanyin jiki ta amsa masa, itama abin ya bata tsoro. 




Murmushi Sheemah tayi a ranta tace " nama har gida dama akwai irin wannan matan na tsaya ina bin muna mata ga cikakkun mata, murmushi ta kuma had'i da cewa "nima zan huta a gunan zan wallahi tallahi matuk'ar muna raye a doran k'asa sai na kwanta da yarinyar nan. 



Haidar na shiga d'akinsa ya fad'a kan bed had'i da runtse ido yana tuno kyau da dirin Kausar take yaji wani ya tsalga masa, a hankali ya juya daga kwancen yace "irin macen dake so, irin macen dake mafarkin mallaka yau gata har gida ta zo min, gaskiya Kausar ta had'u zanji dad'i da ita dan wallahi kota wanne hali sai nayi amfani da ita (sex)........ 





MOMYN ZARAH



[28/01, 06:48] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





41





Cikin rawar baki ta nuna Kausar da hannunta tace " wannan ce matar Fahad d'in? cikin mamaki Hajiya Lailah tace " eh ko kin santa ne?  murmushin yak'e Hajiya Rabi tayi had'i basarwa tace " kai masha Allah yarinya mai kyau, ita dai Kausar sai nannok'ewa takeyi tana b'oye jikinta, a hankali Hajiya Rabi ta tako gaban ta cikin murmushi ta rik'o hannunta tace " nima Momyn Fahad ce ki saki jikinki da ni kinji ko, kai kawai Kausar ta iya gyad'a mata alamar eh. 



Da sallama a bakinsa ya shigo ganin Momy da aminiyarta yasa shi rusuwa har k'asa ya gaida su, cikin fara'a Hajiya Rabi ta amsa had'i da cewa " oh ango kasha k'amshi gashi anyi biki Momynka bata nan ko? Kansa ya shafa yana murmushi batare daya ce komai ba, ganin haka yasa Hajiya Rabi taja hannun Hajiya Lailah suka fita dole badan ranta yaso ba, a hankali ya d'aga kansa ya kalli Kausar dake tsaye tana ta b'oye-b'oyen jiki, d'an murmushi yayi sannan ya mik'e yace " ki shiga ciki yara zasu shigo da kayan abinci, kamar jira take ta juya ta fara takawa a hankali yayinda duk ilahirin jikinta motsawa yake musamman hips & boom boom d'inta take Fahad yaji wani abu ya tsarga masa a hankali ya lumshe idonsa had'i da furta "ya salam. 



Duk wani kayan masarufi na girki an kawo mata part d'inta tun daga kan shinkafa, taliya, macaroni, couscous, indomie, kwai, cahamus, kifi, nama, kaji, kanta, kayan ciki, bushashshan kifi, da kayan vegetables, fruits duk an kawo saboda ya yanke kansa bazata sake shiga part d'in su Momy ba sai dai idan zata shiga gaida iyayensa shima tare zasu je su dawo tare ayi komai akan idansa, bayan an gama shigo da kayan an shirya su tsaf a store ya shiga d'akinta ya iske ta, hamshin dadd'an turaren wutar ya shak'a, a hankali ya mayar da kallansa kanta yace " ga kayan abinci nan kawo kije ki duba duk abinda babu sai ki rubuta min, har kayan miya da kayan tie an kawo daga yau zaki fara girki a part d'inki, sannan karki kuma shiga part d'in su matsawar bana gida, na kuma gaya miki idan zaki fita ko k'ofar parlor ki saka hijab kinga dai abinda ya faru ganin idanki, a hankali tace " to in sha Allah zan kiyaye, sanyi yaji har cikin ranshi. 



Mik'ewa yayi yana niyyar fita, har ya kai bakin k'ofa ya juya karaf suka had'a ido da sauri  ta mayar da kanta k'asa, murmushi ya kuma yace " sannan ki rink'a sakawa k'ofar parlor key koda ina gida ta yadda duk wanda zai shigo sai yayi miki nocking, kinga babu wanda zai rink'a shigawa kai tsaye, murmushi tayi masa batare dace komai ba, dan ta fahimci inda ya dosa, shima murmushin ya kuma yayi mata sannan ta ya fita. 



Dauriya kawai Hajiya Rabi keyi dan iya tashin hankali ta shigeshi, ko sallm bata iya tsayawa tayiwa Hajiya Lailah ba tayi tafiyarta, tana shiga gidanta tayi cilli da hand bag da mayafinta ta shiga safa da marwa tana neman fita, " ashe shiyasa Boka Jimrau yace na fara zuwa gidanta mean yasan komai, to me hakan yake nufi, mace dake mugun so ita aminiyata ke yiwa mahaukacin so, macen dake da burin yin lez da ita, ita aminiyata ta makance akanta, cikin mugun tashi hankali, firgitaccen tsoro da fargaba, matsanancin bak'in ciki tace " wallahi bazan tab'a iya hak'ura da Kausar ba. 




Ta kai wajen 2hrs tana nemarwa kanta mafita amman ta rasa, tana cikin haka Boka Jimrau ya fad'o mata da sauri ta nufi inda tayi wurgi da hand bag d'inta ta bud'e ta ciro phone hannu na rawa tayi dialing number Boka Jimrau bugu d'aya yayi picking.



Cike da izza ya d'aga wayar yace " kinje gidan kenan? cikin rawar murya tace " eh naje, jin yadda muryarta ke cracking yasashi tuntsurewa da mahaukaciyar dariyar mugunta, wani mugun b'akin ciki ya kuma tokare Hajiya Rabi cikin takaici tace " ai dama ba'a tab'a baku amana ku maciya amana ne, cikin b'acin rai ya buga mata wata irin fitananniyar tsawa yace " ke bana san sakarcin banza, duk da Hajiya Rabi tayi mutuwar tsoro, amma halin datake ciki ne ya kawar mata da tsoran dan zuciyar ta ta gama k'ek'ashewa, cikin dakewar rai tace " dalla Malam karki kuma yi man tsawa sakarai shashasha kawai, idan har kai kana da amana za'a had'a baki dakai aci amanata ne. 




Ganin ran Hajiya Rabi yayi mugun b'acin tunda duk tsoransa da take ji amma gashi harta iya yi masa tsawa yasan akwai matsala, kuma yasan da Hajiya Rabi ya dogara dan duk wasu manyan matan dayake ji dasu itace ta had'a shi da su, dan haka ya sausauta murya yace " Hajiya ki nutsu ki dawo cikin hayyacin ki, ni dai bani da abinyi sai dai shawara tunda Hajiya Lailah ta gaya miki duk yadda aikin danayi mata yake, kuma gaskiya aikin yana da matuk'ar k'arfi makarin aikin d'aya tak, da sauri tace " meye makarin aikin? 




"Fahad ya kwanta da Kausar shine kad'ai makarin aikin, cikin rashin fahimta Hajiya Rabi tace " kamar ya ban gane ba?  "Idan Fahad ya sabu (sex) da Kausar duk wani aiki da akayi na asiri zai karye, amma fa shima Fahad d'in anyi masa asirin hana shi kusantar ta, cikin b'acin rai Hajiya Rabi tace " ka karya aairin da akayi tsananin Fahad da Kausar ko nawa kake so zan baka, sauran aikin kuma ka barmin, dariya Boka Jimrau yayi had'i da cewa " hatsabibiyar mace, amma ni a gani na kafin duk ayi wannan ki fara zuwa ki samu Hajiya Lailah ku fahimci juna tukunna ki bayyana mata Kausar itace wacce kike so kema, tunda ita abokiyar barikinki ce kuma ba'a b'oyewa abokin harka, harka, idan tak'i ne sai a buyo mata ta bayan gida. 



Shiru Hajiya Rabi tayi nad'an wani lokaci sannan tace " ok badamuwa, bari na koma gidanta yanzu duk yadda mukayi zakaji ni, ta fad'a tana surar hand bag da mayafinta, a parlor ta kuma iske Hajiya Lailah ita kad'ai dan Ummi da wata k'anwarta suna asibiti wajen jiyar Haidar da Sheemah, da sauri Hajiya Lailah ta mik'e tana cewa " ina kikaje ne k'awata bako sallama na fito ban iske ki ba, sai mai gadi ne yake sanar min kin fita, murmushi Hajiya Rabi tayi had'i da zama akan sofa ba tare data ce komai ba, yanayin ta Hajiya Lailah ta kalla ta fahimci akwai damuwa dan na gani tana cikin matsala. 



A hankali Hajiya Lailah ta zauna a kusa da ita tare da dafa kafad'arta tace" kawata ya akayi ne, na fahimci kina cikin damuwa da tashin hankali, rik'o hannunta Hajiya Rabi tayi cikin nata ta kalle ta face " kawata ai dole ki ganni a cikin damuwa dan mun had'a abinda muke tsananin so, cikin rashin fahimtar abinda Hajiya Rabi ke nufi Hajiya Lailah tace"kamar ya bangane ba? 




A hankali ta sauke nannauyar ajiyar zuciya gami da k'ara rik'o hannunta cikin nata tace " eh abinda duk muke haukan so ni da ke d'aya ne wato KAUSAR, da sauri Hajiya Lailah ta zame hannunta daga cikin na Hajiya Rabi gami da mik'ewa tsaye a razane tace " what?




A hankali Hajiya Rabi ta mik'e tsaye tana fuskantar Hajiya Lailah tace " eh k'awata yarinyar dana dad'e ina baki labarinta ba wata bace illa Kausar matar Fahad, a kid'ime Hajiya Lailah ke kallan Hajiya Rabi can kuma ta tuntsure da dariya tare da cewa " haba k'awata nasan ma wasa kike min bada gaske kike  min ba ko? 



Dafa kafad'arta Hajiya Rabi tayi tace " no k'awata bada wasa nake miki ba, da gaske nake miki nasan kuma kin san yadda kike san Kausar haka nake santa nima, zamu iya yin had'a wajen biyawa kan mu buk'ata da ita nasan bazaki tab'a juya min bay......  da sauri Hajiya Lailah ta dakatar da ita had'i dasa hannu ta zame hannun Hajiya Rabi dake kafad'arta ta kalleta ido cikin ido tana murmushi tace " kin ki kuskure da kike tunanin zan iya yin had'aka da wani mahaluk'i a duniya akan Kausar, Kausar tawa ce ni kad'ai mallaki nace, ko d'an na ciki na hana shi ya mallake ta  a matsayin matarsa, ko Fahad ban yarda wani abu ya shiga tsakanin sa da ita har yanzu ba, kin san meyasa?  ta tambayi Hajiya Rabi, "hmmm saboda ina mahaukacin santa, ke bari kiji Rabi bazan tab'a iya yin had'aka da Kausar da kowa ba, a kanta zan iyayin komai, kin san irin wahalar dana sha akanta, kin lokacina dana b'ata, kin iyacin mak'udan kud'in dana kashe, kin sa abubuwan danayi duk akanta sannan kizo min da wata banzar magana irin taku ta tsofaffun 'yan bariki, ni zakiyiwa makirci daga ganin yarinya kice itace wacce kike so, dama ace ban san ki bane, ni da ke karta san kar. 




"Kwaryar sama ce data k'asa  dan haka fice min daga gida ta fad'a tana nunawa Hajiya Rabi k'ofar fita, a hankali Hajiya Rabi ta matso daf da ita tace " haba k'awata ki tuna tsawon shekarun da muka d'auka numa tare, ki tuna lokacin da muka d'auka muna harkokin mu muna rufawa kanmu asiri ba tare da kowa ya sani ba, karmu bari lokaci d'aya wani k'ank'anin abu ya raba mu ya shiga tsananin mu, dan Allah k'awata, a fusace Hajiya Lailah  tace " k'ank'anin abu fa kikace? a wajenki yake k'ank'anin abu, ke kika d'auke shi k'ank'anin abu amma ni a wajena babban abu ne wannan, Hajiya Rabi ta bud'e baki zata kuma magana Hajiya Lailah ta dakatar da ita da sauri had'i cewa " get out please, ki fita nace miki, ganin bata niyyar fita yasa Hajiya Lailah hankad'ata har farfajiyar gidan ta tako gaban ta cikin b'acin rai ta nuna ta da yatsa tace " kuma karki manta kamar yadda kika ji nace miki zan iya yin komai a kanta to ina nufin komai.




Murmushi Hajiya Rabi tayi had'i da girgiza kanta ta kalli Hajiya Lailah tace " kin tafka babban kuskure Lailah, amma zakiyi nadamar abinda kikayi da kanki, nayi miki alk'awarin hakan tana kaiwa nan ta shige motarta cikin matsanancin takaici da mamakin abinda aminiyarta tayi mata, tun a mota ta kira Boka Jimrau ta zayyane masa duk abinda ya faru tsakanin ta da Hajiya Lailah, bayyi mamakin hakan ma dan yasan irin san da take yiwa Kausar, akanta zata iyayin fiye da haka ma, dariya yayi yace " ki kyale ta tunda an bita ta laluma ta nuna ita cikekkiyar 'yar akuya ce, yanzu zan karya aspirin dake tsakanin Kausar da Fahad sauran aikin kuma naki ne, amma ki tuna babu abinda zai karya asirin illa saduwar aure tsakanin Fahad da Kausar. 



_Wannan kenan_



Wajen k'arfe 11:00pm na dare Kausar na kwance a d'akinta tayi d'ai-d'ai akan bed sanye da kayan baccinta hankalinta kwance dan yanzu bata fargabar komai, a hankali taji an hawo gadon an matso daf da ita, a zaton Kausar Fahad ne shiyasa bata yi yunk'urin komai ba ta k'ara bajewa sosai a jikinta dan ta tabbatar yanzu babu mai shigo mata d'aki tunda daga Haidar har Sheemah suna hospital. 



Cikin nutsuwa taji an fara shafa mata ko'ina na jikinta cikin salo da kwarewa idanta ta k'ara runtsewa fuskarta d'auke da murmushi takai hannu danta shafo fuskarsa caraf taji an rik'e mata hannunta da sauri, had'i da kaiwa hannun sumbata ta ko'ina, d'aya hannun takai ta shafo kan ta zuwa fuskarta jin kamar ba Fahad yasata bud'e idanta da sauri kasancewar d'akin ba haske ya hana Kausar ganin kowaye amma ta tabbatar ba Fahad bane, cikin firgici ta bud'e ta fara k'ok'arin mik'ewa amma taji an danne ta da k'arfi had'i da rufe mata bakinta, da k'arfi tasa hak'orant ta gantsawa hannun cizo, washhhh Hajiya Lailah tace jin rikitaccen zafin cizon ya ratsa mata har kwakwalwarta, a razane ta shiga yarfa hannun, murya Kausar ta bud'e iya k'arfinta ta shiga tsala ihuuuuuuuu tana kiran sunan Fahad da k'arfi. 



A gigice Fahad ya ya fito daga d'akinsa dai-dai lokacin da Hajiya Lailah ta fito daga d'akin Kausar a guje, kasancewar shigar maza Hajiya Lailah tayi yasa Fahad bai fahimci mace bace ita, a sukwane yabi bayanta da gudun bala'i yana san kamata, cikin sa'a Fahad ya rik'o hannunta komawa suka shiga sosai, shi yana k'ok'arin cire mask d'in data ta rufe fuskarta ita kuma tana k'ok'arin kwace kanta, Fahad na gaf da cire mask d'in yaji Kausar ta kwala mashi a gigice cikin matsanancin firgici da sauri ya saki Hajiya Lailah ya nufi cikin part d'in su a parlor sukayi kacib'us dashi da sauri ta fad'a jikinsa tana sakin kuka. 



Duka hannayensa ya saka ya k'ara matseta da jikinsa. 



Washe gari da safe bayan sun gama breakfast Kausar na zaune akan sofa yayinda da Fahad ke zaune a gefenta yayi zufi acikin tunanin wanda yake shigo musu gida yanzu, a hankali ya d'ago da kansa ya kalli ya Kausar cikin sanyin murya yace " nayi tunani mai zurfi dan gano wanda yake shigo mana gida amma na kasa saboda kinga Sheemah da Haidar dai basa nan suna hospital har yanzu ba'a sallamo su ba, haka Dady bayanan, da sauri Kausar ta rufe masa bakinsa had'i cewa " ka daina ma zaka Dady acikin maganar nan dan na tabbatar bazai tab'a yin haka ba, kallan ta ya kuma yi yace " to waye? 



Daga k'ofar parlor d'in su yaji yaji ance " wacce tafi Sheemah da Haidar shaid'anci da hatsabibanci ce, wacce tafi kowa kusanci dakai ce, da sauri Fahad da Kausar suka mik'e had'i da kallan bakin k'ofa a tsaye suka ga Hajiya Rabi tana kallan su fuskarta d'auke da murmushi....... 




MOMYN ZARAH

[28/01, 06:48] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





42





A firgice Fahad ya kalle ta had'i da nunata da hannunsa yace" idan na fahimci abinda kike nufi means kin san wanda yake shigo min gida, murmushi taci gaba dayi masa had'i da cewa " eh sosai ma, kuma kaima ka san ni, cikin rashin fahimta ya kalle yace " kamar ya? 



" Kaga ni yanzu bani da abinda zan iya ce maka tunda kona gaya maka wanda yake shigo maka gida ba lalle ne ka yarda ba, saboda tunaninka bazai tab'a kaiwa nan ba, amma zan baka shawara sannan zan sanar dakai mafita matuk'ar kana san k'aucewa wannan shaid'aniyar matar sai ka kusanci matarka dan a gobe duk wani shirin ta zai kammala, gobe ne zaku cika wata uku cif da aure kuma a gobe burinta zai cika akan Kausar ta fad'a tana kallan Kausar d'in, wallahi wallahi Allah idan har bakayi k'ok'ari ka kusanci matarka a daren yau ba, zakayi danasani mai girma har izuwa k'arshen rayuwarka, sannan idan ka kasance ta karka sake ka fita daga d'akin har fitowar alfijir. 



Tana kaiwa nan ta juya tana niyyar fita da sauri Fahad yasha gabanta yace " na rok'oki na kuma had'aki da girman Allah kiyi min bayani yadda zan gane, murmushi tayi masa tace " Fahad kasan dai bana nan akayi bikinku balle na san wanne date akayi, sannan ban san ana shigo maka gida ba tunda baka tab'a sanarwa da kowa hakan ba, asalima har yau baka sanarwa da ko iyayenka ba, sannan ya akayi nasan baka tab'a kusantar Kausar ba,  sai ka zauna kayi tunanin ya akayi na san duk wad'annan abubuwan, kayi tunani sosai Fahad, kai da kanka zaka gano waye, dan kona gaya maka bazaka tab'a yarda ba, kai koda duk duniya ne zasu fad'a maka bazaka tab'a gaskatawa ba matuk'ar ba kaine ka gani da idanka ba. 



Harta kai bakin k'ofa ta kuma jiyowa tace " ka tuna mafita dai d'aya ce na kuma gaya maka ita karka sake gari ya waye batare daka kusanci Kausar ba, tana kaiwa nan bata jira abinda zai ce ba ta fita. 



Kallan kallo aka farayi tsakanin Fahad da Kausar, yayinda Kausar ta shiga girgiza mishi kanta hawaye na zuba, da sauri ya fita ya nufi part d'in Hajiya Lailah dan ya sanarta da ita abinda ke faruwa, ganin bata parlor yasa shi danna kai bedroom d'inta nan ma bai iske ta ba, ya kai bakin k'ofa yayi tuntub'e ya fad'i a dai-dai k'ark'ashen gado, tsaki yayi ya yunk'a zai tashi idansa ya hango wani abu a k'ark'ashen gado har zai tashi yaji gabansa yayi mugun fad'uwa a hankali ya jawo abinda ya gani da k'arfi k'irjinsa ya buga ganin kayan da aka shiga gidansa dasu a daren jiya harda mask d'in da aka rufe fuska dashi da sauri da sauri gabansa yaci gaba fad'uwa yayinda tsoro had'i da fargaba suka dirar masa take maganganun Hajiya Rabi suka shiga dawo masa a kwakwalwarsa , take jikinsa gaba d'aya ya d'auki kerrma. 



Da sauri ya mayar da kayan inda ya gansu yayi saurin barin d'akin, yana komawa part d'in su ya shige bedroom d'insa ya fad'a duniyar tunanin, kwata-kwata yak'i yarda cewar d'aya daga cikin iyayen sa ke shigo masa gida dan ya tabbatar babu abinda zai kawo su, akan haka ya tsaida tunanin sa, tunowa da maganganun Hajiya Rabi yasa shi saurin mik'ewa ya nufi bedroom d'in Kausar, daga ita towel ya iske ta ta fito daga wanka, a hankali ya zauna a bakin gado, take yaji wani ya tsarga mata, yayinda Hajiya babba ta harba, idanunsa su kayi ja, a nutsu ya d'ago red eyes d'insa ya zuba mata, ya fara k'are mata kallo tun daga kanta har k'afarta, idansa ya tuntse gam had'i da kwanciya rigingine akan bed, idansa a rufen ya kira sunanta cikin mutuwar jiki. 



Kausar da tun maganar da Hajiya Rabi ta fad'a take a matuk'ar tsorace dashi, musamman yanzu dataga yadda ya koma in 1 second, ta amsa a tsorace, yace " zo, shiru tayi taci gaba da tsayiwa a inda take tsayen, yana yadda bai motsa ba yace " nace kizo ko? 



Cikin tsoro ta fara takowa harta iso bakin gadon, still idansa a rufen yana daga kwancen yace " zauna, a hankali tad'an d'osana ta zauna d'an nesa dashi, bai motsaba yace " shekararki nawa? 



Cikin sanyin jiki tace " 17yrs, da sauri ya bud'e idanta ya mik'e zaune had'i da cewa " what?  yanzu zaro duka idanuwansa waje, sunkuyar da kanta k'asa tayi ta tare tace masa komai ba, " kin gama secondary school? "eh na gama a wannan shekarar, ta bashi amsa, kamar daga sama taji yace " kin fara period? da sauri ta d'ago kanta aiko karaf suka had'a ido, saurin mayar da kanta k'asa tayi ta shiga wasa da 'yan yatsunta. 



K'ara jefo mata tambayar yayi, rasa mezaitace masa tayi dan ita tambayarma haushi ta bata, a ranta tace " dan ma ya raina mata hankali zai tambaye ta ta fara period kodan ya ganta haka, cikin tsiwa face " a'a ai shekaruna basu kai na fara period ina tunanin sai ankai 30yrs ake farawa ko? Murmushi yayi dan ya fahimci bak'ar magana ta fad'a masa, matsowa yayi daf da ita cikin kasalalliyar murya yace " kinji abinda Hajiya Rabi tace ko? dan zuwa yanzu Fahad dauriya kawai yakeyi, dakyar yake magana, sandar girma sai hawa take tana kumburi acikin wando, a hankali tace" eh, "ok ya za'ayi yanzu, kina ganin ayi kawai?




Da sauri ta d'ago kai suka had'a ido, take idanta ya fara zubar da hawaye cikin murya mai ban tausayi tace " a'a please kaga fa ni yarinya ce har yanzu ka bari saina girma na fara period please, shi dariya ta bashi yadda yaga duk ta wani maraitaice ga tsoro k'arara ya bayyana a fuskarta, hannu ya mik'a ya jawo ta jikinsa dan yadda yake jin sa yau komai za'ayi bazai iya hak'ura da ita ba, dan tuni ya fara loosing control. 



Hajiya Rabi na fita ta kira Boka Jimrau ta sanar dashi duk yadda su kayi da Fahad, wata irin dariya ya fashe da ita yace " kina ganin zai kusancetan kuwa?  dariya itama tayi sannan tace " dolen sama zai sadu da ita saboda na biyo masa ta bayan gida inya san wata ai bai san wata ba, cikin rashin fahimta Boka Jimrau yace " me kike nufi? 




Dariya ta kuma a karo na biyu sannan tace " na bawa Ummi mai aikin Hajiya Lailah maganin k'arfin maza (Max Man) ta zuba masa a abin shan sa, ta kuma tabbatar min data zuba masa a tie, kuma a gabanta yasha, dariya suka saka gaba d'ayan su, Fahad kwata-kwata ya rasa ina zai saka ransa dan ji yake kamar yayi hauka, mazakutarsa da mazantakarsa ji yake kamar zasu tsinke, gaba d'aya jikinsa kerrrrma yake, gumi ta ko'ina karyo masa yake.




Gaba d'aya hankalinsa ya gama fit daga gangar jikinsa cikin rawar jiki ya mik'e ya nufi inda Kausar take zaune jikinta sai rawa yake dan gaba d'aya tsoro ya gama kama ta, towel d'in jikinta ya fisge naked body d'inta bayyana a fili Fahad yace " ya salam!  bai san sanda wani mahaukacin shauk'i ya kwashe shi yayi kanta ba, a hankali ya fara romancing jikinta cikin kwarewa ya manne bakinsa a nata ya fara tsotsar leb'enta yayinda da hannunsa ke yawo a every part of her body, sosai Fahad yake tsotsar bakin ta yana tsotsar harshen da labb'anta, da sauri da sauri ya fara fitar da wani irin mawuyacin numfashi, mik'ewa yayi ya cire kayan jikinsa kaf yayi tsirara, sannan ya kwantar da ita sosai akan gadon yabi ya danne ta, breast d'inta ya fara tsotsa cikin salo, yayinda tsaya hannun yake murza kan nipple's d'inta. 



Gaba d'aya hankalin Kausar ya gama fita daga gangar jikinta inbanda nishi babu abinda take fitarwa, a kishid'e itama ta fara mayar masa da martanin abinda yake yi mata, ta fara shafa shi tana tsotsar bakinsa had'i da shafa masa nipple's d'insa, aiko take Fahad ya k'arasa rud'ewa ya birkice mata ya koma kamar k'aramin yaro, hannunsa yakai k'asanta ya fara fingering d'inta yana in an out da finger d'insa a k'asanta, yana ci gaba da tsotsar breast d'inta, daga ita har shi sun gama fita daga hayyacin su, sun rud'e sun kai k'ololuwa wajen buk'atar junansu burin kowannen su kawai yaji shi a jikin d'an uwansa, suna nuna junansu tsantsar so, inbanda ambaliyar ruwa babu abinda Kausar ke fitarwa daga k'asanta, a hanzarce Fahad ya fara addu'ar saduwa da iyali had'i da saita jefa kwallo a raga ya tsoma alk'alamin zuwa cikin tauwada ya fara dankwalar dad'i, sai da dukkansu suka sha bak'ar wahala sannan ya samu ya shigeta da kyar, a wahalce Kausar ta fara fitar da wahalallan nishi.



Wani irin sumaman dad'i Fahad yaji yana ratsa gangar jikinsa zuwa ruhinsa, sosai ya dage yana pumping akan Kausar, ya dad'e sosai akanta sannan yayi releasing a jikinta ya kwanta bayan jikinsa ya saki da kwata-kwata kasa koda motsa yatsansa yayi balle ya iya motsawa, ya kai 20 minutes a haka sannan ya d'aga ta, jini ya gani faca-faca ya b'ata ko'ina akan bed d'in, a firgice ya mik'e ganin still jinin na kuma zubowa daga k'asanta, kasancewar Fahad ba'a cikin hayyacin sa yayi sex da ita ba yasa yaji mata ciwo sosai a k'asanta, da sauri ya sureta yayi bathroom da ita,gasa ta yayi sosai da ruwan zafi, sosai Kausar ke kuka harda majina dan ta gurzu sosai a wajen sa,  wankan sabulu dana tsarki yayi mata sannan ya nad'ota a towel, sai da ya saka mata kaya mara nauyi a jikinta sannan ya fita had'o mata tie, bayan tasha tie d'in ya bata magani had'i daja mata blanket, koma yayi bathroom d'in yayi wanka ya shirya sannan ya dawo hau gadon ya rungumo ta jikinsa yashi lallashi had'i dayi mata godiyar BUDURCIn data kawo masa, Kausar kuwa an samu yadda ake so ta zage ta shigar zuba masa shagwab'a daga tace nan nanata ciwo sai tace can nayi mata ciwo, shi kuma ya wani diririce yana biye mata. 



Haka dadd'an bacci mai cike da matsanancin farin ciki,da annashuwa yayi awon gaba da su, cikin bacci wajen 3:00pm na yamma sama-sama su Fahad suka jiyo wata razananniyar k'ara daga part d'in su Hajiya Lailah a firgice suka farka daga baccin dukan su, kallan sa Kausar tayi shima ita yake kallo had'i da d'an saurarawa kad'an, firgitaccen ihuuuuuuuu suka kuma jiyowa daga part d'in su Hajiya Lailah da sauri Fahad da Kausar suka yunk'ura da k'arfi Kausar tace " washhhh had'i da komawa kwancen dan wani fininannan zafi taji daga k'asanta, dawowa Fahad yayi a sukwane yace " karki damu bari na d'aukeki dan bansan abinda ke faruwa ba, bazan barki a gida ke kad'ai ba ya fad'a yana zura mata zumbulelen hijab, yana fita harabar gidan yaci karo da Haidar, Sheemah da Sanata Sambo suna shigowa da sauri suma da alama an sallamo su daga hospital. 



Kallan Fahad Sheemah da Haidar su kayi, wani wulak'antaccen kallo ya watsa musu had'i da jan tsaki hakan yasa suka sunkuyar da kansu k'asa, still Kausar na d'auke a jikinsa, ganin Sanata Sambo yasa Kausar fara motsu-mutsin sauka daga jikinsa gam Fahad ya k'ara matseta da jikinsa, ihuuuuuuu da suka kuma jiyowa ne yasa su rige-rigen shiga gidan da sauri, kaba d'ayan su tsayawa sukayi cak ganin Hajiya Lailah ba d'ankwalli ba zani rik'e da tab'arya tana ihuuuu tana fashe-fashen glasses, da sauri Fahad ya sauke Kasar akan sofa ya nufi inda Hajiya Lailah take.




Da sauri ta jiyo ta kalli Fahad cikin alamun HAUKA,  tace " Fahad sai na nace maka karka sake ka kusanci Kausar, amma ka kusance ta, to wallahi bazan tab'a kyale ka ba dan Kausar tawa ce ni kad'ai ta nufo shi gadan-dagan hannu ta rik'e da tab'arya da sauri Sanata Sambo da Haidar suka tare ta suka kwace tab'aryar Fahad sandarewa yayi a wajen dan kwata-kwata ya kasa fahimtar abinda Hajiya Lailah ke nufi, tana ihuuuuuuuu tana fuzge-fuzge tana sambatu " wallahi ku barni na kashe shi dan Boka Jimrau yace min matuk'ar Fahad ya kusanci Kausar burina bazai tab'a cika akan ta ba, Fahad ya cuce ni, Kausar tawa ce ni kad'ai bazan tab'a iya sharing d'inta da kowa ba, na gaya maka she is apple of my eyes, and I love her dearly, amma duk da sai da kayi sex da ita ko? 



"To wallahi nima sai nayi amfani da ita koda rai na zai fita sai na cika burina na tsawon lokaci akanta, yanzu kuma a gabanka zanyi amfani da ita ta fad'a tana nufar Kausar ,  sauri Sanata Sambo da Haidar suka tare Hajiya Lailah a hankali Sanata Sambo ya kalli Haidar da Sheemah yace " tafa HAUKACE. 



Fahad dake tsaye ya kasa yin motsi gaba d'aya jikinsa kerrrrma yake, zuciyar sa ta shiga bugawa da k'arfin bala'i, gudun jinin ya kar'u, mak'ogwaran ya bushe bakinsa yayi masa d'aci yayinda zuciyar sa ta gama k'ek'ashewa ta bushe, a hankali abubuwa da dama suka shiga dawo masa tun daga daren auren su data hana shi kusantar Kausar da ranar data ce idan ya sake ya kusance bata yafe masa ba, da ranar dace daya ganta a bedroom d'in Kausar



, ya tuno maganganun data yake yawan fad'a akan Kausar d'in ya tuno yadda take kallan Kausar da yadda take rungumarta, da kalaman  datake yawan fad'a akanta, ya kuma yuno maganganun da Hajiya Rabi ta fad'a yau da safe a ransa yace " hakan na nufin my mother she is  still lesbian, after my sister, my Mom, my sister and my brother  they are all want make sex with my own wife,  take yaji numfashinsa ya d'auke cak, idanuwansa sun kakkafe masa, jiri ya d'ebe shi ya fad'i k'asa luuuuuuuuu.......... 





MOMYN ZARAH


[29/01, 11:44] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*





43





Da k'arfi Kausar ta fasa k'ara had'i da nufarsa a gigice cikin matsananciyar kid'ima, tama manta da wani ciwon dake jikinta, fad'awa tayi kansa ta shiga jijjiga shi, tana kiran sunansa cikin matsanancin kuka, kai Sanata Sambo ya dafe ya shiga fad'ar " Innalillaihi wa'inna ilaihirraji'un, a gigice Sheemah tayi kitchen ta d'auko ruwa ta zubawa Fahad, da k'arfi ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, cikin kuka ya farka, a rikice Kausar ta rungume shi itama tana kukan bak'in ciki. 



Dakyar Haidar da Ummi suka rik'e Hajiya Lailah yayinda take ta fusge-fusge tana surutai ta shiga fad'ar abubuwan da tayi a rayuwarta tun daga farko har k'arshe kaf, tun daga ranar dataje gidan Hajiya Rabi nemar shawara har zuwa lokacin data fara lesbian da Ummi, har irin bad'alar da suke aikatawa, da lokacin dataga Kausar da irin mahaukacin so da fitinanniyar sha'awar da take yi mata, da dalilin dayasa ta aurawa Fahad ita, da labarin Boka Jimrau duk babu abinda bata fad'a ba, Ummi najin an tuna mata asiri ta fasa kuka tace " wallahi Allah kwad'ayi da san abin duniya ne yasa na amince mata amma wallahi ban tab'a yin lesbian ba sai akanta da Sheemah, "what!!  Haidar yace da k'arfi, Fahad na zaune Kausar ta rungume shi a jikinta, ta kwantar masa da kansa a k'irjinta, in banda matsanancin kukan bak'in ciki babu abinda Fahad keyi, da ido kawai yake bin su ya kasa cewa komai dan shi ya kasa tantance a duniyar da yake, shin a raye yake ko a mace. 



"Kina nufin kina lesbian da uwa da 'ya, kuyi lez da Sheemah sannan kuma kiyi da mahaifiyar ta? Haidar ya fad'a razane yana kallan Ummi, cikin matsanancin kuka Ummi tace " wallahi duk su suka kawo kansu bani na neme su ba, itama ta bada labari tun daga ranar da Hajiya Lailah ta neme ta har irin abubuwan da suke aitawa ta fad'an musu har group lez sukeyi, har zuwa ranar da Sheemah ta neme ta, cikin kuka Sheemah tace " wallahi nima sharrin shaid'an ne da kuma bin shawarar k'awaye a koda yaushe shine ya jefani a halaka, da kuma rashin tsayayyun iyaye na gari masu kula da yaransu da harkokin  su a koyaushe, ni rashin iyaye na gari ne ya jefani a halaka dan Allah yasani tunda na gama secondary school naso yin aure, amma kasancewar bani da tsayayyun iyaye sai na bi shawarar k'awaye. 



In banda " Innalillaihi wa'inna ilaihirraji'un babu abinda Sanata Sambo ke maimaitawa, yayi masifar shiga mummunan tashin hankali, wai duk wannan bad'alar da badak'alar a gidansa ake aikatawa, lalle ya aikata babban kuskure a rayuwarsa ta duniya shi da kansa ya tarwatsa gidansa da ahlinsa dan shi kansa yasan ba wani bane yayi sanadiyyar fad'awar Hajiya Lailah da yaran sa hakala ba sai shi da kansa, saboda ya d'aukaki harkokin siyasarsa fiye da komai a rayuwa, ya d'auke kud'i da arziki sunfi komai fahimmanci, ya d'auka idan ya bawa iyalansa kud'i kamar ya gama basu duk wani farin ciki da cikekkiyar kulawa ta duniya ashe ba haka bane, 'yarsa guda d'aya tilo da matarsa ta suna aikata mafi girman laifin wajen Ubangijin talikai. 



Dan tunda aka kafa duniya bai tab'a jin an kifar da duniya saboda k'arya, shaye-shaye ko zina ba, amma an kifar a zamanin Annabi Lud' saboda lesbian & gay, (Luwad'i) ya kasance laifi mai girman gaske a wajen Allah, ko sunan shi aka kira sai sammai da k'ai sun girgiza Ubangiji yayi fushi sai mala'iku sun karanta suratul iklas, amma yau an waye saboda sakacin sa matarsa ta sunnah da 'yarsa ta cikinsa abinda suke aitawa kenan take yaji wahayen takaici na gangarowa daga idansa, cikin matsanancin bak'in ciki ya kalle Haidar yace " ku saka ta a d'aki ku rufe zan kira malamai su zo suyi mata addu'a wata k'ila Allah yasa a dace tunda aikin sihiri ne, da kyar Sheemah da Haidar suka danna Hajiya Lailah a d'aki suka rufe, Sanata Sambo ya fita waje yana waya, mijin Hajiya Rabi ya kira yace " komai yake yazo gidan shi yanzu shida matarsa yana fad'a bai jira abinda zai ce ba ya kashe wayar, direct wajen limamin unguwar ya nufa, ya sanar dashi halin da ake ciki, limamin yace bakomai zai kira mutane 5 mu had'u zasu zo in sha Allah bayan sallar la'asar



A  tare malaman da su Hajiya Rabi suka shigo lokaci d'aya, da sauri Alhaji mijin Hajiya Rabi ya k'arasa inda Sanata Sambo ke magana da malaman,Hajiya Rabi kuwa tunda taji kiran gabanta keta fad'uwa yana dukan uku-uku ta rasa mai yasa kwata-kwata hankalinta yak'i kwanciya, hannu Alhaji ya fara mik'awa masa suka gaisa, umarni Sanata Sambo yayi musu dasu shiga gidan gaba d'aya. 



Fahad na inda yake ko motsawa bayyi ba yadda Sanata Sambo ya fita ya barshi haka ya dawo ya iske shi acikin mawuyacin hali, yayinda Kausar ta mannashi da k'irjinta tana zubar da hawaye, murmushin k'eta Hajiya Rabi tayi ganin halin da Fahad ke ci ya tabbatar mata da hak'onta ya cimma ruwa, bayan duk sun zauna a babban parlor Sanata Sambo ya umarci Sheemah da Haidar akan su fito da Momyn su, cikin mutuwar jiki suka mik'e, Hajiya Lailah na rik'e a hannunsu suka  shigo parlor tana fisge-fisge da sambatu tana ci gaba da fad'ar abubuwan da sukayi ita da Hajiya Rabi,a razane Hajiya Rabi ta mik'e tace " Haukacewa Hajiya Lailah tayi? 



Ai Hajiya Lailah nayi arba da Hajiya Rabi tayi kukan kura tayi kanta a haukace, kasa motsawa daga inda take tayi, sai su Haidar ne suka tare ta da sauri, dakyar sukayi controlling d'inta sannan malaman suka fara aikin su, Fahad ya kasa komai sai binsu da ido kawai da yakeyi kamar zararre, sai aka d'auki lokaci mai tsayi ana addu'a da karatun Qur'an sannan aka samu bak'in aljanin yayi magana inda yayi banin turo shi akayi ya shiga tsakanin Fahad da Kausar ya hana su kwanciyar aure, bayan sunne ya koma jikin  Hajiya Lailah, dakyar aka samu ya fita daga jikin ta  ta dawo hayyacinta bayan tayi attishawa sau uku, had'i dayin kallamatus shahada, shi kuma aljanin ya koma jikin Boka Jimrau bayan yayiwa Malaman bayanin idan ya koma jikin Boka Jimrau bazai tab'a fita har abada, zai kasance a cikin hauka har ranar mutuwarsa. 



Sai da ta dawo hayyacinta sosai sannan ta fara bin ko'ina na parlor da kallo cikin rashin fahimta, ajiyar zuciya d'aya daga cikin malaman ya sauke had'i da cewa " Alhamdulillah ta dawo hayyacinta yanzu tana cikin hankali da nutsuwarta, a hankali Sanata Sambo ya kalli Ummi yace " maimaita abinda kikace d'azo, cikin kuka Ummi bayanin komai a gaban Hajiya Rabi da mijinta da sauran jama'ar dake wajen, kuka Hajiya Rabi ta fasa had'i da mik'ewa tsaye tace " ni zakiyiwa sharri Ummi, me nayi miki a raywarki ta duniya da kike nemana da wannan mugun sharrin? tsakani na dake Allah ya isa bazan tab'a yafe miki ba, ta k'arasa maganar tana matse-matsen hawayen munafurci. 



Haqaye na zubowa Hajiya Lailah ta fara magana batare data kalli inda Hajiya Rabi take ba " a'a Rabi lokaci yayi daya kamata mu fara girbar abinda muka shuka, lokaci yayi daya kamata mu san me mukeyi mu dawo cikin hayaci da hankalin mu,, muna yara da mazajen auren da sune sanadiyyar jefamu cikin hakala, karki k'aryata  Ummi domin duk abinda ta fad'a gaskiya ne, babu k'arya ko sharri aciki sai ma wasu abubuwan data rage wanda ita bata sani ba, amma ke kin san da hakan kuma nima na sani ta k'arasa maganar tana kallan Hajiya Rabi tana zubar da hawaye, tsayawa cak Hajiya Rabi tayi ta rasa abinda keyi mata dad'i a duniya. 



Hajiya taci gaba " duk abinda kikaga Ubangiji yayi to akwai dalili dan Allah baya tab'a yin abu babu dalili, haka duk wanda kikaga yana aikata laifi irin namu asirinsa ya tuno ya kunya a idon duniya ya tuzarta  d'aya, Allah yayi hakan ne dan yana san sa da rahamarsa, ma'ana dan mutum ya shiryu ya nutsu ya tuba ya koma ga Allah, amma duk wanda kikaga yana aikata laifi amma asirinsa bai tuno ba, bai kuma tuba ya koma ga Allah ba wannan Allah ya barshi, ya kuma rufa mana asiri ne har sai izuwa ranar sakamako sannan zai girbi abinda ya shuka, ya kunya a ranar lahira, wanda mu bazaso hakan ba, dan gwamma kunyar duniya sau 1000 akan ta lahira, duk wannan abu daya faru kece sila, kinga gaba kika k'ara ganin wani zai tunawa wani asiri dan yana aikata mummunan aiki kya hana shi, saboda tsakanin sa da mahaliccinsa ya kuma fiki sani amma ya rufa masa asiri, saboda duk wanda zai aikata laifi b'oya yake a inda yasan babu mai ganinsa saboda shida kansa yasan ba abu mai kyau zai aikata ba, mazinata da 'yan lesbian da sauran manyan laifuka sai sun shiga d'aki sun rufe suke aitawa, wasu sai cikin dare ma, haka Annabi yace " idan kaga wani bawa yana aikata aiki irin na 'yan wuta (sab'o) karka muzantashi (zagi) ko kayi saurin yanke masa hukunci dan kai ma Allah yana iya jarrabarka da irin tashi jarabawar dan jarawace. 



Hajiya Lailah ta kwashe duk labarin komai ta bayyana tunda farko har k'arshe da duk irin aiyukan da suke aikatawa ta k'arashe maganar tana kuka, jikin Hajiya Rabi yayi mugun yin sanyi dan haka ta taka izuwa gaban Hajiya Lailah ta durk'usa cikin kuka tace " gaskiya ne Kawata nayi nadama nima, ta juya ta kalli sauran jama'ar dake wajen tace " duk abinda Ummi da Lailah suka fad'a gaskiya ne, amma Lailah bata neman maza mata kawai take nema nike had'a maza da mata.




Da k'arfi Alhaji ya runtse idansa yana jin zuciyar sa kamar zata fashe, yayinda Sanata Sambo yake jin kamar ya mutu saboda takaici, cikin takaici da nadama Sanata Sambo yace " idan kuma kuna da laifi, amma muna da laifi dan babu manyan masu laifi kamar ni da kai Alhaji da kuma sauran mutane masu irin halin mu, da farko duk namijin daya auri mace yasan yanayinta wajen jima'i shin mai hak'uri ce ko akasin haka, ni dai duk mun san yanayin matan mu amma mukayi watsi da  buk'atar su, muka fita waje suna holewar mu da sa'anin 'ya'yan mu, abinda muka aikata a rayuwar mu ne muka fara tsintarsa tun yanzu, ni 'ya guda d'aya tak mace a duniya amma ta zama KARUWA saboda abinda nake aikatawa da 'ya 'yan wasu, kai kuma matarka ta sunnah wasu mazan ke amfani da ita saboda kai ma aikata hakan da matan wasu, domin suma matan da mukayi amfani dasu sun kasance 'ya'yan wasu, matan wasu sannan k'ananan wasu, na d'auka kud'i,  abinci, da sauran kayan more rayuwa sune farin cikin iyali idan ka basu shikenan basu da wata sauran buk'ata a duniya, ashe ba haka bane, babban abinda zaka basu shine, ilimin addini su san waye Allah, su san musulci da dokokinsa, ka basu ingantacciyar tarbiyya ka kula dasu da lamuran su, Alhaji munyi kuskure a rayuwar mu ta duniya, mun tafka babban kuskuren da har mu koma ga mahaliccin mu yana bibiyarmu sai dai muyi ta istagfari ya k'arashe maganar yana matsanancin kuka. 



Alhaji yasa magana yayi illa hawaye kawai dake zubo masa, Liman ne yayi gyaran murya yace" gaskiyar maganarka Sanata Sambo saboda mafi yawan matan da suke neman maza da aure su ko suke lesbian laifin mazan sune, kad'an daga cikin sune kwad'ayi da san abin duniya yake kai su, idan matan suna da zunubi to kuma mazan kuna dashi saboda kukuke sakin matanku da yaranku kamar dadbobi, ba tare da kunna bincikar aiyukan su ba, yanzu duniya ta lalace domin maza da yawan basa neman mata marasa aure sai masu aure, kuji tsoran Allah, ku tuna komai nisan jefa k'asa zai dawo, duk dad'ewar da zakuyi a duniya dole sai kun mutu kunje kun sameshi, ku dai na watsi da matayenku da 'ya'yayanku, Allah yace" duk wanda baya kishin iyalinsa bazai shiga aljanna ba, sannan Allah yace " duk wanda yayi zina da 'yar wani sai anyi da tasa, idan bai da 'ya ayi da matarsa, idan bai da mata ayi da k'anwarsa idan bai da k'anwa ayi da mahaifiyarsa. 



Cikin kuka Fahad yace " tabbas haka ne Malam domin alk'awarin Allah baya tashi, ni nasan ba wani abu ne ke bibiyata ba sai alhakin Aisha, yarinyar danayiwa fad'e har hakan yayi sanadiyyar mutuwarta, nasan hakk'in Aisha yayi ta bibiyar rayuwa ta kenan, nasan bazan tab'a zama lafiya a duniya ba, gashi tun a duniya na fara ganin iftila'i dan wannan babbar masifa ce, ace mahaifiyarka, k'anwarka da k'aninka su rink'a neman su kwanta da matarka ta aure, Allah ne ya nunamin ishara tun a duniya, idan ni bare nayi amfani da Aisha to gashi mahaifiya ta, da k'anena suna neman mata ta, kuma babu k'azantar data fi wannan, kamar yadda yace, Allah yace " duk wani yayi zina da 'yar wani sai anyi da tasa, ko matarsa, k'anwarsa da mahaifiyarsa, to gashi ni dai na gani da ido na anyi zina da k'anwa ta, anyi da mahaifiya ta, matata dana k'ara 24hrs da anyi da ita, saura 'yata ta cikina kad'ai ya rage, cikin kuka yace " dama nasan Allah bazai tab'a yafe min hakkin Aisha  kuda na tuba ba, ya k'ara fashewa da matsanancin kuka yana cewa " Allah na tuba, ya Ubangiji ka yafe min, Allah kai kace kana san mutane masu tuba. 



Gaba d'aya wajen kowa ka gani waye yake zubarwa cikin matsanancin bak'in ciki, a hankali Santa Sambo yace " ba kai kad'ai ne keda laifi ba nima ina da laifi domin nayi zina da 'ya'yan wasu, shiyasa nima akayi da tawa 'yar da mata ta, Alhaji ya kasa cewa komai sai hawaye kawai dayake zubarwa saboda bak'in ciki da takaicin rayuwarsa shi kansa yasan ya tsula tsiya a duniya gashi tun kan aje ko'ina ya fara girbar kayansa, bai tab'a nadamar abinda ya aikata ba sai yau. 



Liman ya kalli su Hajiya Lailah dake ta kuka yace " sannan kuma matan dakun san laifin da kuke aikatawa da irin azabar da Allah ya tanadarwa mataye masu irin halinku da kun dai na, kun tuba kun koma ga Allah, sosai malaman nan sukayi musu nasiha mai ratsa jiki, jini da jijiya, ya fad'a musu irin azabar da Allah ya tanadarwa masu laifi irin nasu, daga k'arshe yace " Allah gafurur rahim ne shi mai yafiya ne a koda yaushe, ku yawaita istigfari da hailala had'i da salatin Annabi, kuyi tuba da zuciya d'aya irin wanda Allah keso, sannan ku nisanci sab'o da masu aikatashi, ya juya wajen su Sanata Sambo yace " wannan ya isheku izna daku damasu hali irin naku, kuma sai kuyi ta istigfari ku tuba zuwa ga Allah, ku jawo iyalin ku jikinku, ku kula dasu da lamuransu, ya maida kallansa ga Fahad yace " karka ce Allah bazai tab'a yafe maka ba domin shi mai yawan yafiya da rahama ne, ka tuba irin yadda Allah keso, kaje ka biya diyyar Aisha, sannan ka ruk'i iyayen ta yafiya, sannan kaima ka  yawaita istigfari. 



Daga k'arshe ya rufe taro da addu'a suka fita, bayan sun fitane Alhaji ya nunfasa yace " Sanata ina da shawara, da sauri Santa Sambo yace " wacce irin shawara? "tunda duk mun gane kuranmu mun tuba mai zai hana mu had'a Sheemah da Farouk d'an waje na aure juma'ar nan mai zuwa, da sauri Sanata Sambo yace " kai Masha Allah amma ka jawo shawara mai kyau, amma kana ganin zai yarda? "mai zai hana ya yarda shi aka san me yake aikatawa, sannan Haidar ma ya fita da matar da yake so a had'a ayi auren lokaci d'aya, cikin sanyin jiki Haidar yace " ni bani da zab'i, na baku zab'i, murmushi Sanata Sambo yayi yace "zan nema maka auren k'anwar Kausar MEENAL, da sauri Fahad ya d'auko yana kallan Kausar dan yaga reaction d'in da zatayi, aiko a firgice ta d'ago kai tana kallan Sanata Sambo a hankali ta mayar da kallan ga Fahad wanda shima ita yake kallo, "Alhamdulillah Alhaji yace daga nan aka sallami kowa. 



Da sauri Kausar tabar wajen tana shiga part d'inta ta wuce bedroom ta fad'a kan had'i sakin kuka tana cewa " wallahi bazan tab'a bari Meenal ta shigo wannan baud'ad'an gidan ba, ni dai da Allah yasa K'ADDARA TAH ce hakan to na karb'e ta, tun da ta shigo shima ya shigo ya zauna a kusa da ita batare data sani ba, jin abinda Kausar tace yasashi sake fashewa da matsanancin kuka, kukan shi data jine a kusa da ita ne yasata d'agowa, ganin yadda yake kuka kamar k'aramin yasa zuciyarta karaya, cikin kuka Fahad yace " nasani Kausar, damma Allah yasa ke mai hak'uri ce shiyasa, amma ki sani ina sanki ina miki mugun son da ba kowanne namiji ne yake yiwa mace irinsa ba, tun ranar dana fara d'ora idona akanki Allah ya jarrabeni da muguwar k'aunarki, da sauri Kausar ta tsaya kukanta cak had'i kallansa a razane ganin yadda tayi ne yasashi yacewa " yes Kausar I LOVE MADLY & DEADLY, I LOVE YOU SO MUCH WITH ALL MY HEART & EVER END.



Koda ke zaki iya rabuwa dani saboda wannan dalilin ki sani ni komai za'ayi, koda bakin bindiga bazan tab'a iya rabuwa dake ba, a hankali ya zame yayi kneel down yana kuka yace " please Kausar karkice zaki rabu dani idan kika rabu dani mutuwa bazan iya ci gaba da rayuwa, wallahi ko yanzu abin yayi min yawa ni kunyarki ma nakeji akan abubuwan nan, gaba d'aya jikin Kausar yayi mugun sanyi, tausayin mijinta ya kamata, tasan yanzu ne zata nuna masa ita mace ta gari ce, yanzu ya kamata su raba bak'in cikin sa tare, a wannan lokacin ne ya kamata ta jawo shi jikinta ta kula da mijinta ta rarrashe ni ta bashi kulawa, tasan yanzu idan ta nuna masa damuwarta abin zayyi masa yawa ya kamata ya samu sauk'i da sassauci daga gurinta, a hankali ta rungume shi tana kuka itama, cikin kuka tace " I love you too, i love you so much, goge hawayenta tayi sannan ta shiga rarrashinsa tana baashi hak'uri, tana nuna masa wannan jarabawa ce yayi k'ok'arin cin tasa jarabawar, sa da taga hankalinsa ya kwanta sannan ta mik'e tace " bari naje nayi mana girki, jawo ta jikinsa ya kuma yace "a 'a nafisan najiki a jiki na, cikin shagwab'a tace " ni dai bana san na barka da yunwa karka ulcer ta kamamin kai, murmushi yayi yace " idan ina tare dake yunwarma bazata zo ba, zata kuma yin magana yayi saurin had'e bakin su. 



Washe gari Fahad da Kausar suka je gidan su Aisha, dakyar iyayenta suka yafe masa sannan yayi musu alkhairi mai yawa bayan ya biya diyyarta ya had'a musu da 5 million, cikin farin ciki suka dawo gida dan ji yayi kamar an sauke masa dala da gwauran dutse daga kansa, daga nan direct gidan su Kausar suka wuce, suka yini anan iyayen ta suke sanar mata su Sanata Sambo sunzo neman auren Meenal murmushi had'i dayi musu addu'ar sanya alkhairi, daga nan suka wuce gidan Ni'ima wacce take d'auke da cikinta cikin murna suka tari juna, basu baro gidan ba sai 10:10pm. 



Ranar juma'a aka d'aura auren Sheemah da Farouk Meenal da Haidar, amare suka tare a gidajensu, yayinda Fahad ya giniwa iyayen Kausar makeken gida ginin zamani, Haidar kuma ya bawa Malam jari mai yawa had'i sabuwar mota, Sanata Sambo yakai iyayen su Kausar Hajji da Umara. 




BAYAN SHEKARA BIYU



Tun daga wannan rana su Hajiya Lailah suka shiryu suka daina duk wasu mugayen aiyukan da suke yi, suka tuba tsakanin su da Allah suka shiga yin azumi da istigfari suna aiyukan alkhairi a duniya domin neman yafiyar mahaliccinsu, haka ma Alhaji da Sanata Sambo sun daina komai sun nutse sun maida hankulansu kan iyalansu kun koma ga Allah sosai basu da wani aiki taimakawa al'umma da dukiyar su suna istigfari, sosai tsoran Allah ya shiga zuciyoyinsu, haka ma Sheemah da Haidar. 



Allah ya bawa Kausar haihuwar yaronta d'aya sai da tana d'auke da wani tsohon cikin, Ni'ima kuwa tana da yara biyu mace da namiji, yayinda Meenal keda yarinyarta mace mai sunan Kausar, bayan Abdul ya dawo hutu Nigeria da Yasmeen da yaransu daya tashi komawa Holland  Fahad da Kausar suka bisu dan acan ta haifi d'iyarta mace. 



A hankali Kausar ta kalli Basma da Zarah tace " to kunji labari na, ajiyar zuciya suka sauke dukansu suka kasa cewa komai saboda duk tsiya Hajiya Lailah mahaifiyar Fahad ce kuma dole suyi masa kara, cikin mutuwar jiki Basma ta kalli Zarah tace " Bismillah, a hankali Zarah ta kalli Naseer yayi mata alama da eh, gyaran murya tayi had'i da sauke ajiyar zuciya sannan ta fara. 




LABARIN ZARAH




MOMYN ZARAH

[29/01, 11:44] Hassan Atk: ```GADAR ZARE!!!```


_(IT'S ABOUT DESTINY,HYPOCRITES, BETRAYALS, LIARS)_




           ~NA~




*HAUWA A USMAN*

       _JIDDARH_




*🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION✍🏻*



Facebook: Hauwa A Usman Jiddarh


Gmail: Jiddarh012@gmail.com


Wattpad: HauwaAUsmanjiddarh 




*GARGAD'I*



```MATAN AURE KAWAI, BAN YARDA 'YAN MATA KO UNDER AGES, SU KARANTA BA``` 




~DEDICATED TO~

*AISHA A BAGUDO*




*BEST FRIEND FOREVER & EVER* 

```ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA```

             *~(UMMU AMAN)~*




44




*LABARIN ZARAH!!!*




cikekken sunana Fatima Muhammad, ana kira da ZARAH ne kasancewar sunan mahaifiyata aka mayarmin, mu 'yan asalin garin Daura, amma ni haifaffiyar garin kano ce, mahaifina Alhaji Muhammad Daura cikekken mutum ne kamili mai ingantacciyar nutsuwa da kamala dattijo ne mai nagarta, wanda asali kasuwanci da neman nakai ne yasa ya baro tushensa, danginsa da iyayensa ya shigo garin kano, a lokacin yana d'an matashin sauri dan bazai wuce shekaru sha takwas ba, dan a lokacin yana ji k'arfi na samartaka da k'uruciya ya shigo garin kano, cikin ikon Allah yasa ya shigo garin kano da k'afar dama dan Allah ya had'ashi da wani attajirin mai kud'i d'an kasuwa Alhaji Abdullahi, d'an kasuwa ne shahararre a zamanin sa, mahaifina ya fara zama yaron gidan Alhaji Abdullahi kamar Almajiri, yana yi musu aikace-aikace gami da aike, a hankali Mahaifina ya fara shiga ran mutanan gidan yana k'ara samun kusanci dasu kasancewarsa mutum mai gaskiya da amana. 



Dan duk aiken da zakayiwa mahaifina  ko aikin da zaka sakashi zayyi maka shine bisa gaskiya da amana, hakan yasa lokaci d'aya ya samu shiga sosai a gidan da zuciyar Alhaji Abdullahi, ya wuce duk sauran ma'aikatan gidan, Alhaji Abdullahi ya kasance mutum ne nagari kamili mai yawan kyauta gami da adalci gashi kwata-kwata  bashi da mugunta balle bak'in ciki hakan yasa Allah yake k'ara bashi nasara akan dukkan harkok'insa, Alhaji Abdullahi yana da matar aure d'aya tal tunta ladan noma, suna yara biyar biyu mata uku maza, Fatima wacce itace 'ya ta biyu a cikin yaransa jininsu ya had'u sosai da mahaifina dukda tana k'aramar yarinya sosai a lokacin da bazata wuce shekaru biyar ba, gaskiya da amanar da mahaifina ya rik'e itace silar d'aukakarshi zuwa babban matsayi a rayuwa, nagartarsa da Alhaji Abdullahi ya gani ne yasa ya mayarda dashi kasuwa wajen kasuwacinsa, lokaci d'aya kasuwanci ya k'ara hab'aka yana ci gaba hakan bak'aramin k'ara d'aukaka darajar mahaifina yayi a wajen Alhaji Abdullahi ba har zuwa wajen abokansa da jama'ar gari dan duk inda Alhaji Abdullahi ya zauna bashi da wata magana sai ta gaskiya da amaar yaronsa Muhammad, sosai Alhaji Abdullahi ya aminta da mahaifina harta kai daya d'orashi akan harkokin kasuwancin sa sosai saboda babu kyashi a zuciyar Alhaji Abdullahi ko takurawa, sosai ya d'agawa mahaifina k'afa ta yadda idan aka fita saro kaya shima zai samu nashi. 




Bayan kamar shekaru bakwai kasuwanci ya hab'aka sosai dan yanzu idan aka saro kaya zama akeyi ayi lissafi a raba ribar duk yawanta gida uku anan take Alhaji Abdullahi zai d'auki kaso biyu cikin uku ya bawa mahaifina kaso d'ayan, kafin wani lokaci mahaifina ya fara amsa sunansa shima da kansa ya soma shahara, bai tsaya wasa da almubazaranci ba ya soma tanadarwa kansa kadarori da k'ara fad'ad'a kasuwancimsa, duk wata harkar kasuwanci data samu koda badaga b'angaren Alhaji Abdullahi bane sai mahaifina ya sanar dashi yayi masa tayinta, saboda mahaifina mai sa'a ne, idan kuma akayi harkar sai Allah yasa a dace a samu riba mai tsoka, hakan ya kuma k'arawa Alhaji Abdullahi so da k'aunar mahaifina a zuciyar sa, babu wanda Alhaji Abdullahi ya yarda dash gida da waj sama da mahaifina. 



Alhaji Abdullahi da kansa ya fara sh'awar mahaifina ya zauna kusa dashi har abada, dan haka da kansa yayiwa mahaifina  maganar ya kamata ya samu gida ya siya ya dawo da iyayensa da k'annansa kusa dashi suma ya bud'a musu su samu na kansu dan nan gaba da zarar an k'ara wasu shekaru nauyin zayyi mishi yawa, kuma shim ya kamata ya fara k'ok'arin mallakar mallakar gidan zama nashi na kansa, ba musu mahaifina ya amince,kasancewar akwai kud'i a kasa yasa batare da b'ata wani lokaci ba aka fara neman fili anan kusa da Alhaji Abdullahi, cikin sa'a a kasamu wani makekken fili gari guda zan za'ayi iyayin primary school, take aka siyi filin aka fara gina matafaren estate, dan so yake yayi family hause babba sosai. 



Yayinda daga b'angaren d'aya sabo da shak'uwa ya fara kid'ewa yana komawa soyayya mai k'arfi tsakanin mahaifina da kuma Fatima 'yar Alhaji Abdullahi, ana cikin haka Allah ya k'ara bawa matar Alhaji Abdullahi k'aruwar haihuwar d'iya mace aka saka mata suna ZAINAB, yayinda tuni an fara gina katafaren filin mahaifina harma an kusa gamawa dan sosai ake yin ginin ba wani b'ata lokaci, b'angaren iyayensa aka fara gamawa dan haka yaje har Daura ya sanar dasu cewa nan da sati d'aya zasu koma kano da zama gaba , kin amincewa sukayi da farko, sai dakyar Abban mu ya shawo kansu suka amince, sati na zagayowa shi da kanshi yazo ya z'auke, sunyi murna da farin ciki sosai ganin makeken gidan ga kyau da had'uwa. 



Bayan iyayensa sun dawo ba'a jima ba aka gama ginin gidan kaf kusan part 16 ne a gidan banda filin ball da filin wasa dana motsa jiki, ganin an gama gidan yasa yiwa Alhaji Abdullahi maganar Fatima wanda dama shi tuni yasan da maganar ba tare da wani b'ata lokaci ba akayi biki aka kai mahaifiyata gidan ta. 




Duk wani burin duniya mahaifina ya d'auka ya d'ora shi akan matarsa Fatima bashi da wani burin dayafi ya  faranta mata ranta duk wani da take so matuk'ar baifi k'arfinsa ba yana yi mata shi, sosai yake bata kulawa, shekara biyu da auren su amma ko b'ari Mamana bata tab'a abin ya dame su sosai amma Abba na ya danne tashi damuwar yana rarrashin Mama na, sunje asibitoci da dama amma duk inda sukaje maganar d'aya ce lafiya lau Allah ne dai bai kawo lokaci ba, ganin halin da Mama na ke ciki yasa Abba na rok'ar sirikinsa Alhaji Abdullahi akan a basu Zainab , ba musu Alhaji Abdullahi ya amince dan babu abinda Abba na zai tambaya a hannunsa ya iya hana shi matuk'ar yana dashi, Zainab nada 2yrs ta koma hannun yayarta mahaifiyata, tun daga ranar Mamana bata k'ara bak'in ciki ko damuwa akan rashin haihuwa ba, dan ta d'auki Zainab k'anwarta kamar 'yarta ta cikinta. 



Ana cikin haka Fatima da kakata mahaifiyar Mamana da Alhaji Abdullahi suka dame Abba na akan dole sai ya k'ara aure dan kar ganin Fatima 'yar su ce yasa shi kuma ya cuci kansa, amma fir yak'i ganin haka yasa Fatima fara yi masa akan dole sai ya k'ara aure amma fafur yak'i dole suka hak'ura suka kyale shi. 




BAYAN SHEKARU 14




Duk wanna tsayin shekarun Allah bai bawa Mama na haihuwa ba kai ko b'ari bata tab'a yi ba, hakan yasa Alhaji Abdullahi da Kakata suka matsawa mahaifiya akan dole fa wannan lokacin yayi aure ko yak'i ko yasa, dole tasa Abba nah ya yarda badan yaso ba dan shima iyayensa sun matsa masa akan dole sai yayi auren, ba'a san ranshi ba ya fara k'ok'arin neman aure a lokacin Zainab nada shekaru 16,kasancewarshi mai hannu da shuni yasa bai d'auki lokaci yana neman aure ba ya samu, duk da nan cikin kano ya auri yarinyar mai suna Zuwairat, Zuwairat ba budurwa bace bazarawa ce dan ta tab'a aure. 



Zuwairat mace ce mai tarin munayen halaye, dan gaba d'aya 'yan gidan su anyi musu tambarin rashin tarbiyya had'i tsaface-tsaface (asiri), auren ta hud'u duk inda taje mugayen halayenta kesawa a sake ta, amma akayiwa Abba na rufa-rufa akan aurenta d'aya mijinta mutuwa yayi, tun bayan auren Abba nah da Zuwairat komai ya lalace ya tab'arb'are,wacce tana shigowa ta canja komai, ta mallake Abba nah, ta canja masa halayensa da asiri yamana baya ji baya gani a kanta, ita kad'ai kawai yake sauraro, kowa yasan a al'adalce komai yana hannun uwar gida amma ina banda a gidan Abba dan komai yana hannun Zuwairat shi kanshi bai isa yayi wani abu ba sai da saninta ba, tuni ta raba shi da iyayensa da danginsa, ko d'akin Mama na bashi da ikon shiga saboda bai isa ba, matuk'ar ya sake ya shiga kuwa ya shiga uka dan ranar mak'iyinsa ma sai ya tausaya masa, duk kyawawan halaye irin na Abba na sai da aka wayi gari babu ko d'aya, ya zama marar adalci a tsakanin matansa, dan gaba d'aya hankalin sa ya karkata akan Zuwairat, duk wani abu na nashi na hannunta cikin kuwa harda kadarorinta, idan kana so kaga rashin mutunci to ka tab'a masa Zuwairat yanzu zai rufe ido yayi ta zazzaga tujara, hakan da Alhaji Abdullahi ya gani ne yasa shi mamaki, ya tabbatar da ba haka Zuwairat ta barshi ba, duk irin nagarta mahaifina Allah ya jarrabeshi da hatsabibiyar mace mara imani da tausayi. 



Kasancewar Fatima baya da d'a bata jika sai Zainab yasa ta d'auki da gatan duniya ta d'orawa Zainab duk wani abu data gani burinta ta sai mata musamman yanzu data zama budurwa take da 16yrs, sosai Fatima take mugun son Zainab take nuna mata gata, dan duk abinda zakayiwa Fatima zata jure amma banda ka tab'a mata Zainab yanzu zakaga gishinta, duk wannan son da takeyiwa mata bai hana ta bata cikekkiyar tarbiyya ba. 




BAYAN SHEKARA BIYU



Haka rayuwa tayi ta tafiya tsakanin Mamana da kishiyarta babu wani sausauci sai ma k'aruwa da ake samu dan kusan kullum sai Zuwairat da Abba na sun fito mata da sabon salan wulak'anci hak'uri kawai Mama na keyi, duk da wannan halin datake ciki bata tab'a zuwa takai k'ararsa wajen iyayenta ba, haka suma iayen dayake dattawan da ne akwai kara babu wanda ya tab'a yin magana, sai dai kullum suyi ta bawa Mama na hak'uri suna cewa ta dage da addu'a dan Allah ya jarrabi mijinta da masifa,  Zainab ta zama cikekkiyar budurwa 'yar shekara 18, tun shekarar data wuce ta gama secondary school, manema tako'ina sai fito mata suke amma bak'i kulasu, ana haka Allah ya had'a ta da MANNIR d'an babban aminin Abbanta Alhaji Abdullahi, suma manyan masu kud'i ne dan Abban su Mannir yayi president a Nigeria, ana kiran Family su da EL-MUSTAPHA FAMILY dan family babban family ne, Mannir su biyar ne a wajen iyayensu shine babba sai k'annensa mata sannan k'anin NASEER wanda a lokacin yake JSS 1,kasancewar Alhaji Abdullahi kakana da El-Mustapha akwai amintaka mai k'arfi yasa ba'a wani b'ata lokaci ba akayi bikin MANNIR & ZAINAB k'anwar mahaifiya ta. 



El-mustapha family gaba d'ayansu manyan 'yan boko wayayyo ne,, masu ji da kud'i da aji, ga kyau kamar su sukayi kansu, akwai baiwar da Allah yayi ta duk d'an da aka haifa a family su yana da CINDO, gaba d'aya familyn babba da yaro babu Wanda bashi da cindo matuk'ar kai jinin su ne, koyaya kuka had'a jini to kana da wannan cindon, Mannir mijin Aunty Zainab ba k'aramin kyakykyawan gaske bane, amma duk kyansa Naseer ya gishi dan Naseer kamar su d'aya sak da salman khan sanda yana matashin sauri ba yanzu daya tsufa ba, ana auren Aunty Zainab ta samu ciki, murna a wajen Mama na da Familyn El-mustapha ba'a magana, cikin Aunty Zainab yana da wata biyu, tafiya ta kama Zuwairat ba k'aramin kashedi tayi masa akan karya sake ya kwana da Mama na ba. 



Dan duk yadda kake tunanin Zuwairat ta mallake Abba na abin ya wuce nan, cikin ladabi da biyayya ya amsa mata, tana tafiya ya koma part din Mama na dan har a lokacin yana jin santa da tausayin ta a ranshi dan dai babu yadda zayyi da Zuwairat ne, cikin ikon Allah Mama na ta samu ciki na, Zuwairat bata dad'e da dawowa ba ciki na ya bayya a lokacin cikin Aunty Zainab yana da wata uku na mama kuka wata d'aya, duk da an gama mallake Abba hakan bai hana shi nuna murna da farin cikinsa a fili ba, dan kamar zayyi hauka, fad'ar halin da Zuwairat ta shiga b'ata lokaci ne take hankalinta yayi mummunan tashi ta shiga damuwa, ta kuma k'ara zage dantse da d'ammarar asiri ta dage ta ko'ina bankawa Abba asiri take baji ba gani, dan taso a zubar da cikin amma duk bokan data jewa da wannan maganar sai yayi ihuuuu sannan yayi mata kashedin matuk'ar tana san ranta tabar maganar zubar cikin, ganin gaba d'aya komai ya k'ara jagulewa ne yasa iyyen Abba na da Mama na  tashi ttsaye da addu'a bani ba gani dare da rana, kullum aciki neman taimakon Allah suke suna bayar da sadaka. 



Sannu bata hana zuwa, yau Aunty Zainab ta tashi matsananciyar nak'uda ana kaita asibiti bata fi 1hr ba ta haifi d'iyarta mace, wacce akayi niyyar sawa sunan Mama na amma ta hana tace " a sunan kaka ta tawajen uba HAFSAT ana kiranta da IKRAM, bayan wata d'aya Mama ta tashi da matsananciyar nak'uda itama takai wajen kwana biyar tana nak'udar a asubiti, amma haihuwa shiru hakan yasa aka yanke shawarar yi mata CS bayan ta gama shan bak'ar wuya ta fita a haiyacinta ko mutane bata iya ganewa, ana ahirin shiga da ita theater room ta haifeni, tunda ta haifeni cewa ya k'ara tsananta sosai, cikin haka Abba na ya shigo d'akin dakyar Mama na ta neme shi shafiya yana kuka yace ya yafe mata itama cikin kuka tace ta yafe masa, Mama tana jikin Abba ta mutu bakinta yana furta kallamar shahada. 



Fad'ar tashin hankalin da zuri'ar mu tashi ma b'ata lokaci ne musamman Zainab da Abba nah, dan Zainab hauka ta rink'ayi tuburan tana sambatu kamar mahukaciya dan sai rufeta akayi a d'aki dan sosai take mahaukacin ihuuuu, Abba na kuwa tun da akayi mutuwar ya rufe kanshi a d'aki yana aikin rusgar kuka dare da rana ba ji ba gani, tun da aka haifeni Aunty Zainab ke rungume dani ta hana kowa d'aukata, bayan sati d'aya da rasuwar Mama aka had'a Family meeting har lokacin Abba yana d'aki yak'i fitowa, sai dakyar kakana Alhaji Abdullahi ya matsa masa ya fito, duk ya rame ya k'ek'ashe ya fita kamanninsa. 



Aunty Zainab na rungume dani tana aikin rusgar kuka, Kakana Alhaji Abdulahi wanda muke kira da Alhajin sama yayi gyaran murya yara magana da nasiha sosai, sannan ya cewa Abba na yayi min hud'uba amma Abba ko tari bayyi ba, Alhjin Sama ne yayi min hud'uba da sunan Mama na FATIMA ana kira na ZARAH, yin duniya Abba yayi magana amma yak'i babu abinda yake sai rusa kuka, Zuwairat na hakince akan kujera hard'e da k'afa tana ta fama girgiza tana yiwa duk jama'ar dake wajen kallan banza ciki kuwa harda kakanni duka hud'u, cikin tak'amar ta gama gamawa da Abba nah, sai da Alhajin Sama ya had'a shi girman Allah yayi magana, maganar ta farko a lokacin itace Zuwairat na sake ki uku. 



Hannu ta d'ora aka tana ihuuu da kuka ta durk'usa a gabansa tana bashi hak'uri amma ko kallanta bayyi haka taje gaban kakanni na tana basu hak'uri amma babu wanda ya saurare ta, kaka ta taso k'arb'a ta tarik'e ni amma fafur Zainab ta hana kowa ni, tace zata had'a ni da Ikram ta shayar dani, da wannan uzurin kowa ya yarda, tun daga lokacin rik'o na ya koma hannun Aunty Zainab k'anwar Mama, ta had'ani da Ikram take shayar damu.



Tun rasuwar Mama Abba ya koma so silent ba ruwanshi da kowa, ba ruwanshi da mata kwata-kwata ma shi tsoran su yake ji, tunda rik'o na ya koma hannun Aunty Zainab wacce muke kira da Momy take yi min mugun so fiye da Ikram dan ko kuke mukeyi ni take fara d'aura, kai komai zatayi nice akan gaba, har Allah yasa muka fara girma mukayi wayo sosai, bayan Aunty Zainab ta yaye mu babu yadda Mannir bayyi akan ta raba d'aki damu ba amma taki tace yarda dole ya hak'ura, muna 4yrs aka saka mu a primary school nida Ikram dan komai namu tare ne kamar 'yan biyu babu wani banbanci a tsakani, dan bak'aramin so Aunty Zainab keyi min ba akaina babu abinda bazata iyayi ba, yayinda shak'uwa mai k'arfi ke shiga tsakanina da NASEER k'anin Dady mijin Aunty Zainab, sosai Naseer ke ji dani dan kusan kullum yana gidan, daga k'arshe ma kwaso kayansa yayi ya dawo gidan mu da zama, yayinda Dady ke ji damu kamar ransa, dan tun daga kan Ikram haihuwar Aunty ta tsaya cak, a haka muka yi ta girma har muka kai JSS 3 a lokacin duk wasu halittu na 'yan matanci sun fara fito mana, yayinda muke wasa ko wanne iri da Naseer, wata rana Aunty Zainab bata nan ta fita unguwa ta dawo ta iske Naseer yana min wasa da nono, iya tashin hanakali Momy ta shige shi, tunda nake bata tab'a ko harara ta ba amma ranar nasha duka, sannan ta mayarda Naseer gidan su dan a lokacin shi ya girma sosai Naseer bai dad'e da komawa gida ba ya tafi Halland dan k'arasa karatunsa, tun daga lokacin Momy ta sa mana ido sosai ni da Ikram



Lokacin d'aya muka gama secondary school da saukar Alqur'an a laocin duk wata halitta ta mace ta gama bayyana a jikin mu, dan muna da 17yrs mukayi Candy, a lokacin Abba nah yana da yara shida mu uka mata maza hud'u idan aka had'a mu bakwai kenan, wanda dakyar da jibin koshi aka aura masa NA'IMA k'anwar Mama wacce daga ita sai Aunty Zainab. 



Bayan mun kammala secondary school da sati d'aya Naseer ya dawo bayan ya gama masters d'in shi, wanda har a lokacin ban san Dady da Momy ba sune suka haifeni ba, amma muna yawan zuwa gidan Abba da Alhajin sama sosai, bayan Naseer ya dawo ya fara nuna min wasu abubuwa wanda na kasa gane masa, daga k'arshe na yameni ya sanar dani yana so, nayi masifar shiga tashin hankali dan ni nasan Naseer ganin Dady ne kuma a iya sani na ba aure a tsakanin mu, hakan yasa na naje na samu Momy a parlor ina yi mata tambayoyi. 




"Momy dama akwai tsakanin k'anin mahaika da kai,?  abin ya bawa Momy mamaki cikin mamaki tace " a'a, yawwa Momy kenan ba aure a tsakani na da Uncle Naseer ko? gaban Momy yayi masifar fad'uwa, cikin rawar baki tace " eh a babu, ya akayi?  " to amma Momy Uncle Naseer yace " yana so na zai aure ni? 



Cikin firgice Zainab ta juyo yayiwa Zarah wani irin kallo, a tsorace tace " cewa yayi yana sanki?  "Eh Momy wai aure na yake san yi, nan da nan gaban Momy ya shiga fad'uwa yana dukan uku-uku dan bazata tab'a manta ranar data kama Naseer yana wasa da nonon Zarah ba.......





MOMYN ZARAH




Post a Comment

0 Comments