Butulci ko so hausa novels

 


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 1

==>Sauri take tagama watsa ruwan domin bugun

da akema qofar palon su yafara bata haushi,

tasan cewa ba kowa bane illa sumayya da

Rufayda iyayen yawo, taja tsaki.mtsww! Ta bude

murya afusace tace wai dalla cire qofar

zakuyine? Walh Nazo gurin duk zakuci

ubanku.,taga dai alamun bama jinta suke ba,

adaddafe tagama wankan tai saurin daukar towel

dinta wanda kadan yawuce rabin cinyarta. ko

gama daurawa batayiba saboda tsabar Haushi ta

bude qofar bayin ta fito tana fada. Gashin nan

nata yayi kwance agadon bayanta gashi baqi

sutuf ya kwanto har a fuskarta abinka ga farin

fata sai tayi gwanin

sha'awa ga sajen dake qarama fuskar nata kyau,

ta nufi palon tana qara goge fuskarta da towel

din jikinta,. kunfita tin dazu kunbarni agida ni

daya kamar mayya alhalin kunsan su momy basa

nan, kuma yanxu kun dawo ne zaku isheni da

nocking. yau sai kunsha ranqwashi tafada tana

kokuwan bude qofar da izzarta domin sotake da

tabude ta cafko daya dan tasan zasu iya

tserewa,

Tofa mezai faru!?ji kake tasss! Sun gabza

karo.,ta fasa wani uban qara don tsabar firgitan

datayi ga zafin buguwa, ruqota yayi da hannu

daya dayan hannun kuma yana qoqarin mulmula

mata goshinta Inda sukai karo.cike da alamun

tausayi Yake fadin oh sorry sister kinji tsoro ko,

ita kuwa har yanzu jikinta karkarwa yake sbd irin

ruqon dayayi mata gashi daga ita sai towel

.hannayenta suna dunqule akan qirjinsa ta matse

hammatarta sosai don tana gudun towel dinta

karya fadi, shi kuma hannunsa yana tsakiyar

bayanta inda ya tallabota lokacin datake qoqarin

faduwa, daqyar ta iya daga hannu daya ta riqe

hannun nasa dayaketa faman mulmula mata inda

ta buge,

cikin rawar murya kamar Wanda take shirin yin

kuka tace. Yaya afnan daman kaine? Yace eh

sannu kinji, tace dan Allah yaya afnan kayi

haquri walh bansan kai bane nazaci su rufy ne,

duk wannan maganar datake shidai kawai ya

zuba mata ido ne yana kallon bakinta wanda

yake qara

daukar hankalinshi ga sweet voice dinta daya

tirsasashi lumshe ido alokacinda ta idar da

maganarnata,. Kawai saitaga yaqara

hogging dinta da dayan hannun nasa yana qara

matseta jikinshi, qirjinta yai wani mugun bugawa

rasss!!!,ya dubeta cikin wani irin yanayi data

kasa fahimtarsa yace sis su momy

fa?,hankalinta atashe tace suntafi gaisheda

INNA ne tare da cewa yaya AFNAN sakeni mana

hawaye suka gangaro a bisa kyakkyawar

fusakarta. Hankalinshi yatashi amemakon

yasaketa saiya qara hogging dinta sosai tare da

sassauta murya yana kiran sunanta daidai

kunnenta ahankali salma!salma!salma

kitaimakeni dan Allah salma nah.,


>BUTULCI KO SO!!!.? Part 2

==>Arazane take kallonsa taga yadda idonsa ya

kada yai jajur wani irin masifaffen tsorone

yakamata gashi sai qara matseta yake aqirjinsa

yana wani irin numfashi sama! sama! Cikin tsoro

da fargaba taqara fadin ya

afnan kasakeni mana dan Allah muryarta na

rawa saiga hawaye sharrr! Haba tuni afnan

yafara kai halshensa yana lashe hawayen nata

tareda rugumeta Sosai har saida tai wata yar

qara tace na shiga uku yaya kayi haquri, tafara

ja dabaya kozai saketa tasamu ta ruga daki

amma inaaa inda tadaga qafa nan yake mayarda

tashi., yaya..yaya dan...wani irin kallo da yake

mata yasanyata daburcewa takasa qarasa

maganar, cikin wata irin murya mai tada hankali

yake fadin salma salma kintashi hankali na.

salma bazan iya rabuwa dake ba, afusace tace to

kasakeni man yaya. Ya watso mata wani irin

kallo Wanda saida tai qasa da kanta sannan

cikin rawar murya yace bazan iyaba my dia, .tuni

afnan yayo palo da ita tana tutse tutse ga towel

dinta yana neman zamewa


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 3

==>Har kiran ya katse be dauka ba.,tab da

wanne zaiji da kiran abbanshi ko da tashin

kankalin dayake ciki.,yana cikin wannan tunanin

ne kiran Abba yasake shigowa qin dauka yayi

domin hankalinshi kusan baya jikinshi,.salma!

Salma!yake fadi ahankali yana rugume da

ita,.wani irin jiri yaji yafara dibarshi da tsabar

ciwon kai!.ahankali ya dauko wayarshi daqyar ya

iya nemo numbern aunty sadiya ya danna

kira.,tai ringing harta yenke ba'a dauka

ba.,yaqara danna kira bugu biyu aka dauka

tareda sallama.,ko amsawa beyi ba.,yace aunty

kina gida ne? Eh ina gida afnan lapia kuwa naji

muryarka haka?!aunty ba lapia ba.innalillahi

tace meya faru kuma afnan bakada lapia

ne.,uhm yace aunty dan Allah kizo gidansu

salma yanxu dan Allah amma karki gayama su

umma nan zakixo kawai kitaho ne karki fadama

kowa kinji pls aunty ki taimakeni dan

Allah,.wai...kafin taqarasa maganan yakashe.

Taqara kira yaqi dauka.,afirgice tayo palo da

nufin fadama momy halinda afnan ke ciki.,koda

taxo saita tuna yace kawai tazo ne karta bari

kowa yasani.,juyawa kawai tayi da sauri dn

dauko hijabinta. Tai maza ta sanya hijab ta nufi

qofa ahankali take tafiya dan bataso momy taga

fitarta tace ina zataje.,tasamu ta fice tafara

sauri har zuwa bakin titi inda tatare me keke

nafef nahau.,har yanxu kiran afnan take amma

yaqi dauka.nan da nan suka isa gidan tasauka

tabiya me keke,tashige gidan cikin tashin

hankali ko sallama babu. Gogan naka yana rige

da salma jin dayayi an buga qofa GAM!!!.ya miqe

afurgice domin atunaninsa ko yan gidan ne suka

dawo.,nan yaga aunty ta fado palon a

60.,shikanshi saida yaqara rudewa.abin ka da

mare gaskiya ko aruwa tsuma yake.,ganinshi

tayi dagashi sai dogon wando da singlet.,ta bude

baki zatayi magana ta hango salma sharbe

sharbe kan kujera an dan rufeta da towel ga jini

dayaketa bin qafafunta.,, innalillahi wa inna

ilaihirraju'un tafada tareda daura hannu akai.,

afnan me kuma yasameta tareda qarasawa

gurin.tadafe qirji na shiga uku afnan waya

kasheta!?nan danan hawayen afnan suka qara

kwararowa tareda durqusawa yasa gwaiwowinsa

biyu aqasa aunty walh nina kasheta.nine

nakasheta da kaina ,aunty na shiga uku walh

fyade nai mata har said a ta mutu.,wa

iyazubillahi.,fyade afnan?meya kaiga wannan

aiki? afnan shikenan ka bata mana suna ta fashe

da kuka tareda dago salman shimadai kukan

yakeyi.,ta kalleshi cikin tsawa da kuka tace

katashi kaje yanxu kasamo me nafef mu kaita

asibity .,yace anty da sauran ranta ne.,ta daga

murya nace maka kaje ka kira ko.wai ma su

momy suna ina kayi wannan aikin,.walh aunty

nazo gaisheda su momy ne Ashe wai suna gidan

inna.,oh shine ka ida nufika akanta ko.,walh ba

da gangan nayi ba aunty ki yarda dani kinfi

kowa sanin wayeni kuma kinsan matsayin Salma

awajena,.mtsww tayi tsaki zaka tafi din kosai ta

mutun?da sauri yamiqe yasanya rigarshi ya fice,

miqewa tayi tacire hijab tadauki salma tai toilet

da ita tadinga wanketa tana kuka don gani take

kamar ta mutu ne,. Haka dazo ta dakko riga

tasa mata tashiga gara gurin,.sai gashi yadawo

da kanshi ya dauketa yai waje da ita sadiya tana

biye dashi abaya.,sai Horeb Hospital.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 4

==>suna isa akayi Emergency da ita,.nan danan

aka karbesu dan ganin yanda jikin nata yake .,Dr

da nurse ne tsaotsaye akanta sunata qoqarin

ganin numfashinta yadawo domin kuwa ba

mutuwa tayi ba doguwar suma ne.,wasu na kan

HQ dinta da har yanzu be danai jini ba.suka

gano anyi mata rauni ne sosai awajen nanfa

saida akai mata dinki akai mata allurori akasa

mata drift.,sannan aka akace akirawo Wanda

suka kawo ta dan tana buqatar qarin jini

yanxxun nan,.dan jininta yayi qasa sanadiyar

ciwon da akaji mata da kuma tashin hankalin

data shiga shima yataimaka wajen saukar da BP

dinta.,.nurse tafito suna ganinta suka miqe

dikkansu dan Allah ya ake ciki ta tashi kuwa?

tace kune kuka kawo Salma.eh suka fada

atare.,tace OK kuyi haquri taji sauqi sosai kuma

zata tashi insha Allahu saidai likita yace tana

buqatar jini yanxunnan.,da sauri yace muje

agwada nawa idan zaiyi adiba,sadiya tace muje

idan nashi beba aduba nawa,.suka wuce tare da

nurse aka gwada jinin afnan akaga zai iya bata

jini aka diba shima akace yadan kwanta ya

huta., ai ina yakasa kwanciyan suna fita shima

yatashi yabisu.,saidai ganinshi sukayi adakin

aunty dai tinda sukazo ko magana bata

qarayimishi ba saidai harara,.yaqarasa bakin

gadon yana fadin anty ya jikin nata. Ko kallonshi

batayiba,jiyayi yana Neman fadi saiyanemi wata

farar kujera datake bakin gadon yazauna,.yayi

wani ajiyar zuciya dayaga salman tanata

numfashi da alamun bacci takeyi.,nurse tagama

abinda take tace to dan Allah tana buqatar Hutu

karku yawaita surutu munyi mata duk abinda ya

kamata da allurori yadda zata samu tadan huta

dan ta wahala sosai kuma munyi mata dinki a

HQ dinta .,tafice abinta.,gabanshi yai wani

mummunan faduwa itama aunty haka.yanxu har

yayi mata lahaninda saida akai mata

dinki.,innalillahi kawai yake nanatawa

azuciyarsa,. aunty sadiya tana zaune a bakin

gadon tataba jikin salma tajishi kamar garwashi.

Sai hawaye kawai take shima dai afnan kukan

yake ba Wanda yacema wani uffan.,idan muka

koma bangaren gida kuwa.momy CE riqe da

hannun kahlid suka shigo gida sumayya da

rufayda suna biye da ita.suka ruga cikin gida da

gudu anty! anty!anty ina kike walh munyi miki

wayau kina bacci muka gudu mukabi su momy

gidan INNa kuma tuwon dawa mukaci da miyan

ayayo me dadi!..sumayya tace dallah kinata zuba

qilama har yanxu baccin takeyi kinsanta da

baccin tsiya.suka banko dakinta aguje suna

dariya.,adaidai lokacin momy tashigo palo riqe

da hannun Khalid.! kai ina antyn inji rufy

sumayya tace ko tana toilet ne.,aunty! aunty

suka hau qwala mata kira.,momy CE tace lapia

ina auntyn naku tashigane kuketa qwala mata

kira haka.,.sukace momy bamu ganta bane ai

adakin.,,,kamarya baku ganta ba bata toilet?.

Momy tataso da sauri tana salma!salma!.wani

irin iskancine haka ina taje tabar mana gida ba

kowa. Tafada tareda bude qofar toilet din,.,cub

mezata gani towel din salma ne yashe aqasa duk

jini.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 5

==>Da sauri tadauki towel din tabude wannan

yafi qarfin ace jinin al'ada.su Sumy da rufy kam

anyi tsuru tsuru,.ta juyo tareda daka musu tsaya

dan ubanku ina salman take? duk saida suka

tsorata.walh momy bamusani ba mudai mun fita

mun barta tana bacci.,innalillahi wa inna

ilaihirraju'un momy tahau salati tana tafa

hannu.,da sauri tayo palo tana rasa abinda

zatayi tafara zagaye gidan ita da yara sunata

leqe leqe.,su rufy kam baki yamutu tinda ran

momy yabaci daman gashi saida tace karsu biyo

ta..,bangaren su afnan kam sadiyace taciro waya

dantasan za a nemi salma bari takira tun kafin

hankali yatashi.,ta lalubo number momyn salma

takira harta yenke ba a dagaba don suna cen

suna zagaye tsakar gida har saida tai 3 miss

call.momy tace ai banga tazamaba bari inje

inkira yayanku nagaya mishi halinda ake

ciki.nanfa sukayo palo daidai sadiya tasake kira

ahanzarce momy taqarasa tai saurin daukar

wayan tareda sallama ina wuni momy lapia

sa'adiyya ko salma tazo gidanku?.shiru tayi

wasu hawaye suka zubo mata.momy taqara

cewa kinajina kuwa? Sadiya cikin kuka tace

momy muna nan tare da salma a horeb hospital

ankwantar da ita a emergency word taqara

fashewa da kuka.,,kuttt.kar kuso kuga gigicewa

agun momy subhanallahi sa'adiyya meya sameta

kifadamun dan Allah kota mutu ne?a a momy

bata mutu ba taqara fashewa da kuka ta katse

wayan,.momy kuwa jiki na bari tana fadin to

meya sameta yanxu ina salman take?sannan ta

lura ashe sdiya ta kashe..,ai tuni ta figo

hijabinta sai asibityn,.nan tabar yara tsuru tsuru

suma kukan suka kama,.Khalid ma haka yaketa

tsala ihu wai zai bita ko kulashi batayiba,.shiko

afnan tinda yaga sadiya tana

waya qirjinshi ke bugawa,daqyar ya iya cewa

aunty wa kika kira ne?ko kallonshi batayiba bare

tabashi amsa., bangaren ummansu sadiya kuwa

ummace tafito plo tana kiran sdiya

sadiya!.tashiga har dakinta amma shiru,lallai

yarinyarnan yanxu ficewa

tayi nida nabarta tadaura mana girki dan iskanci

saita fita babu ko tambaya daidai nan alhaji

yashigo da lapia hjy kiketa fada kedawa haka?

walh yarinyar nanne sadiya tafice tabar gida ni

inacen ina bacci ko tambaya batayiba,kuma

nabartane akan bari taje tai sallah ta daura girki

yanxu nafito naleqa kicin babu alamun girki

Ashe gaba daya ma gidan tabari sbd tamaidani

shakatafi.yanxu jibi qarfe 6 0pm duk inda taje

ai yaci ace tadawo,. ga gidan ba abinda aka dafa

metakeso muci?!.alhj yai ajiyar zuciya.yace

qyaleta hjy zata dawo taimin bayanin inda taje.

Sannan yace afnan fa?.tace afnan ai tinda yafice

yace zaije ya gaisheda INNA daganan sai yawuce

office wajenka yace wai kanason ganinshi.ko

beje office din bane?.uhmm alhj yace walh beje

ba kuma nakira wayanshi yaqi dauka daga bisani

ma kashe wayar yayi.tareda fadin zasu dawo su

sameni dukkansu.,momy tace allah ya

shirya.,barin daura mana ko taliya ne muci

ko?.alhj yace aa sha zamanki nayo mana

shopping saimu cinye sun tinda basuda

kirki saisuci ubansu idan sun dawo.,gaba daya

sukasa dariya tace kai alhj shikenan,.bari naje

nai wanka natafi masallaci to alhj saika fito,.

Momyce taqaraso afurgice tana tambaya kuwa

aka nuna mata word din dasuke,.tabude qofa

tashige afnan ne ya waygo dan ganin Wanda

yashigo yana ganin momy gabanshi yafadi yai

saurin sadda kanshi qasa!;taqaraso bakin gadon

tana fadin innallahi sadiya afnan meya sami

salman ne?!dan allah kufadamin mana:kuka tasa

musu gaba daya suka hau kuka ba Wanda yace

da ita uffan daga afnan har sadiya'.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 6

==>Qarasawa tayi bakin qadon ta zauna tare da

cewa sadiya harda qarin jini? Dn allah

kufadamun abinda yasameta gaba dayansu kuka

suke gani tayi babu me shirin bata amsa

cikinsu,.dan haka ta kama dube dube jikin Salma

ta duba nan ta duba cen.,itadai bataga ciwo ba

jikin salma saidai tsabar zafin jiki

dataji.,ahankali tajuya ta kalla afnan tace afnan

wai meya faru ne da ita!?.jiyayi kamar ta soka

mishi mashe a qirjinsa tsabar razanan dayayi da

tambayan nata.shjru yayi yai qasa da kanshi

kawai kamar muna fuki.,waya ta dakko

tamiqawa sadiya tareda cewa kiramun

Ahmad.,takarba ta kira sannan tamiqa

mata.,bugu daya yadauka kamar Wanda yake

jira,sannan yace momy nadawo gida naga yara

sunata kuka wai kintafi asibity salma ba

lapia?.tace eh daman nakira nafada maka ne

,.wani asibity ne momy?.nan horeb hospital ne

yace OK,.yana gamawa yafice tareda cema

sumayya ku rufe gidan yanxu zan dawo.,yafice

sai asibityn yakira momy taimai kwatancen word

din yaqarasa da Sauri.,.idan muka koma cen

gidansu afnan kuwa.,momyce ta kalli agogo

tareda cewa alhj anya yarinyar nan tanada

hankali kuwa kallafa qarfe bakwai ake nema

yarinyar nan bata dawo ba bayan fitarda tayi

bada iziniba!.alhj yace to bakiga afnan dinba

shima shiru shida yake dawowa qarfe 6, hjy tace

lallai yaran nan yau zasu gamu da bacin raina

musamman sadiya,.Yanxun haka qila gidan inna

ta nufa ko wajen salma dan nasan duk iya

yawonta kenan.,alhj yabata rai wato bataji

abinda nagayamata ba har yanxu tana

nan tana zuwa gidan kamar mayya ko.to zata

dawo tasameni ai ke kika daure mata gindin

taringa zuwa din..hjy jitayi dama bata ambata

gidansu salma ba dan har ran alhj yabaci

sosai.,nandai suka tashi danyin sallah.,,Ahmad

ne yabude qofa yashiga word dinda salma take

duk arude yaqarasa yana subhanallah momy

meya sameta ne haka?.tace gasunan su suka

kawota nayi nayi sufadamun mu sabbabin abin

amma sunqi magana saidai kuka kawai

suketayi.,asanyaye Ahmad ya kallesu sannan

yace sadiya kuyi magana mana don allah shima

kamar zaiyi kukan.,cikin kuka tace momy ku

tambayeshi yafi kowa sanin abinda yafaru nikam

bakina bazai iya fadi ba taqara fashewa da kuka

mai sauti..,nanfa afnan yafara dan Allah momy

kiyafeni momy kitaimakeni kiyafemin walh

banida burin cutar da salma arayuwa na.momy

bada gangan nayi ba kiyimin aikin gafara

momy.,daga momyn har Ahmad sototo sukayi

suna kallonshi yadda ya kofa gwaiwowin aqasa

yana kuka sosai.,Ahmad yace kufada mana

abinda ke faruwa mana kunsakamu acikin

duhu.,nanfa sadiya tace momy afnan ya lalatawa

salma rayuwa afnan yayima salma fy....kawai ta

fashe da kuka.,momy afurgice tamiqe sadiya

meyai ma salma din fadamun dan Allah., momy

ya keta mata mutuncinta har saida akai mata

dinki momy mun shiga uku., innalillahi wa inna

ilaihirraju'un suka fada daga momy har Ahmad

afnan kam jiyayi yayi mutuwar zaune.,Ahmad ne

yajuyo tareda cafko afnan ya miqar dashi yana

fadin afnan meya kaika meyasa zakai haka

afnan?gaba dayansu kuka suke wiwi,.ya kuyi

haquri Ku yafeni walh bada gangan nayi ba ya

duk hukuncin da kayimin daidai ne domin nayiwa

salma abinda yafi haka.,amma dan Allah ya

kaimin adalci .,momy tada tallabo kan salma

tanata kallonta tana Hawaye.,tace Ahmad

sakeshi.; kasakeshi nace.,ahankali yasakeshi

wasu hawayen takaici suka zuba masa.,nan tace

zauna afnan kafadamun yadda akayi ni nasan

d'ana bazai aikata abinda akace yayi ba.koma

zaiyi bazai taba kwatantashi wa salmanshi

ba.;kuttt..,momy batasan abinda yagani bane yau



===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 7

==>Momy tai salati tare da cewa Ahmad riqeta

da sauri dan Allah.,Ahmad yai saurin cafko ta ai

tuni takaimai wani fizga sai gashi cen yayi gefe

guda yana tangal tangal.,ta cafko afnan dayake

malale aqasa jini yanabin fuskarsa .momy kam

salati kawai take tana fadin shikenan ta

kasheshi.,Ahmad dake baya yai saurin fizgo

sadiya ta baya har saida kanta yabuga bango

amma tana riqe da wuyan rigar afnan

tam!!.daqyar Ahmad yasamu ya matseta jikin

bango sosai.sannan

ya fixge afnan daga hannunta tuni momy tataso

tariqe afnan tareda kwantar dashi agurin tayo

gun sadiya da Ahmad yaketa faman turka turka

da ita.,suka matseta sosai suka fara tofeta da

addu'o'i.,ahankali tafara dawowa hayyacinta

Ahmad yabarta da momy tanata faman yimata

addu'a.,yafice da sauri yasamo ruwa yazo yafara

yayyafama afnan. Cikin ikon allah yafarfado

saidai yaji ciwo sosai akanshi wajen sai jini yake

fiddawa kamashi yayi sukayi waje dan asamu

atsaida jinin,.take aka karbeshi akai mishi

treatment din wajen aka rufe da bandage akaimai

alluri domin jikinsa yayi zafi sosai gashi yanata

numfashi sama sama!,nan aka daura mai drift

aka bashi gado.,.Ahmad yadawo bangaren su

momy nan yaga sadiya tana kwance kamar me

bacci"yafadama momy abinda ake ciki.',wayar

sadiya CE tai qara Ahmad yamaida dubansa gun

wayar sannan yasa hannu yadauka wayar yace

momy dadynsu sadiya ne yakira'momy tace to

dauka mana kuyi magana,.dauka yayi yakara

akunnenshi tareda sallama,.cikin fushi abbansu

sadiya yace waye kai!ina me wayar take?;Ahmad

ya sassauta murya yace abba nine fa"Ahmad

ne:yasake daka tsawa wani Ahmad din?;jiki

asanyaye yace Abba Ahmad yayan salma fa-bata

rai yayi to ina sadiyan!ahmad yace gata nan

muna tare a horeb hospital salma ne ba lapia

taxo dubata itama jikin nata yamotsa yanxu mun

samu tayi bacci ne kuma saiga kiranka_abba

yace subhanallah kuma shine bata fada mana ba

tayi tafiyarta.aida sun taho tare da hjy,yanxu

yame jikin!da sauqi Abba Ahmad yaqara dacewa

ai muna nan tare da Afnan shima anbashi gado

ya........momy tai saurin fixge wayar takashe

kiran sannan tace kana hauka ne!?me kake shirin

fada mishi to ina me gargadinka karda kasace

naji wannan maganar abakin kowa hatta

yayanka Habibullah ban yarda yaji wannan

maganar ba nagaya maka!;cikin rashin faminta

Ahmad yadubeta tare da cewa to momy ai

wannan maganar bazata boyu ba dole ne kowa

yasan abinda afnan ya aikata kuma koma me

akai mishi ai shiyaja makanshi wannan maganar

ai tafi qarfin a boyeta momy:'cikin sanyin jiki

momy ta kama hannun d'an nata hawaye suka

zubo afuskarta sannan tace Ahmad kataimakeni

da wanne kakeso naji so kuke baqin ciki ya

kasheni Ahmad kasan halin yayanka habibu

yanxu idan yaji wannan maganar me kake

tunanin zai faru ko so kake a haifi danda ba

ido;yanxu ga salma rai ahannun Allah ga sadiya

kwance afnan kwance so kake kafada yayanka

yaxo yaita hauka yanemi hanyar salwantar da

rayuwar wannan yaron ko kamanta zai iyayin

komai akan duk Wanda ya cutar da salma?!

yanxu abinda

kakeso yafaru Keenan baqin ciki yakasheni-

taqarasa maganar tareda fashewa da

kuka,.shima Ahmad kukan yafarayi'nan yazaunar

da mahaifiyar tashi kan kujera sannan ya

durqusa aganta yana kuka'yace momy na yanxu

ya kikeso ayi!?dan allah karki tada hankalinki

walh momy duk abinda kikace zanyi,.gani sukayi

sadiya tatashi ta zauna itama hawaye ne keta

faman sintiri a fuskarta da alamun ta jima tana

sauraronsu,.momy tamaida dubanta garesu

sannan tace Ahmad yace na'am.sadiya tace

na'am momy!,inaso kuyimin wata alfarma.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 8

==>momy tace ina roqonku dan Allah karbu

fadama kowa abinda yafaru kar wannan maganar

taje bakin kowa kubarta anan dagamu sai

allah,dan Allah kuyimin wannan qoqarin idan ba

haka ba abinda zai biyo baya me girma ne kuma

kanku saikunce mema yasa kuka

bayyana,.Ahmad yai wata ajiyar zuciya..,sannan

yace yanxu momy kina ganin wannan maganar

zata boyu!? wannan fa ba qaramar magana bace

yanxu idan an boyeta ya salma zata kasance

wajen

mijinda zata aura yanxu idan aka boye wannan

maganar anyi mata adalci kenan momy?!momy

tace Ahmad ba shawararka nake nema ba umarni

nake baka abinda nakeso kuyimin kenan duk

wani abinda zai biyo baya me sauqi ne akan idan

aka bayyana maganar nan.,sannan ai dole ne ma

afnan ya aura salma domin ayanxu babu Wanda

yadace da auranta idan bashi ba'.dan haka kuyi

abinda nace kuma kubar komai a wajena ni

nasan mezan fada musu!!sadiya taja wani

numfashi ta dubi momy tace momy be kamata a

quntatawa rayuwar salma haka ba momy walh

gwara ma a qyaleshi da babib din yai masa duk

abinda yaga dama domin ya cutar masa da

abinda yake matuqar tattalinta da rashin son

bacin ranta.dan haka yadace ya fuskanta

hukunci momy walh bana goyon bayan a rufa

masa asiri.,ta qarasa maganar tana kuka!,momy

ta dubeta sadiya hannunka baya rubewa kayanke

kayar kome yaronnan yayi yakamata muyi masa

adalci idan muka duba

tsakaninshi da salma bedace mujuya masa baya

ba dan ya aikata kuskure irin wannan danni na

tabbata ba halinshi bane,.dan haka sadiya kuyi

haquri kawai kubi abinda nace.,sadiya dai shiru

tayi Ahmad ne yai qoqarin cewa insha allahu

zamuyi yadda kikeso momy kuma babu Wanda

zaiji wannan maganar abakinmu dayardar Allah

munyi miki alqawari;momy tadan saki fuska tace

yauwa Ahmad allah yaimuku albarka yanxu

kiramin habibu nagaya masa muna asibiti.,kuma

inaso idan zaka tafi kuwuce tareda sadiya domin

su kwana da yaran nan.yakarba wayan yakira

yamiqa mata.,bugu 3 yayi taga an danna busy

bata damu ba tinda daman tasan baya daukar

kiranta saidai yakashe yakirata.,jim kdan kuwa

saiga kiran Habib tadau ka yagaisheta cikin

ladabi.ta amsa muryarta babu

annashuwa.,sannan tace habibu muna nan fa a

asibity salma ba lapia yanxu haka dai gatanan

sai abinda allah yaso,.what?momy meya sameta

wani asibity ne momy ina fatan dai tana nan da

ranta momy bani ita dan allah ko bata magana

ne gaba daya Habib yarikice momy tama rasa

amsar dazata bashi ajiyar zuciya kawai tayi

sannan tace muna horeb hospital ne saikazo

kawai takashe wayarta.,afurgice Habib ya nufi

daki fadeela tamiqe a tsorace tana fadin

sweetheart lapia kuwa?waye ba lapia.ko

sauraronta beyiba yaje yasaka farar jallabiyyarsa

yafito da sauri yana fadin asibity zanje yanxu

momy takirani take fadamun salma ba lapia

yanafadi yana qoqarin ficewa,.batayi mamaki ba

dan tasan yadda yakeson qanwar tashi aranta

taji haushi amma afili cewa tayi subhanallah

allah yabata lapia saika dawo kafin tarufe baki

shiyariga ma yayi waje,aranta kuwacewa tayi

allah yasa ta mutu inga qaryar iskanci.,taja

tsaki ciki ciki tajuyo ta rufe qofarta ta wuce

dyning ta zquna cike da haushi.,shiko gogan

naka tuni yafigi motarsa sai asibity,.a bangaren

su abban afnan kuwa Abba yakira yakira wayan

sadiya amma anqi dagawa tuni yafadama hjy

abinda ke faruwa sannan yace tai maza ta dauko

hijjabinta dan basuga tazama ba dan yaji ance

afnan dinshi ba lapia kome yasameshi

oho.,hankulansu duk atashe suka kama hanyan

asibity mu samman ma Abba da ko kadan

bayason yaji abinda zai cutar masa da

dansa.,suna isa saiga Habib ya iso nan suka

hadu a harabar asibityn daidai nan kuma Ahmad

da sadiya sun fito da nufin tafiya gida.,nan suka

hadu babu Wanda yatsaya wata gaisuwa Habib

yadubi Ahmad yace ina ne word din?!Ahmad yace

kuxo muje suka dunguma gaba daya suka nufi

inda salma take.,nan suka tadda doctor a tsaye

kan salma yana mata allura sannan ya cire ledan

ruwan daya qare yasa mata wani.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 9

==>Habib yai saurin qarasawa wajen jikinsa na

rawa yana fadin doctor ya jikin nata da sauqi

kuwa!?Dr yace yp zazzabine me zafi yanxu ya

rufeta nayi mata allurori yanxu yanada kyau

kubarta ta huta domin gaskiya taji jiki tana

buqatar Hutu bamason ana yawaita surutu

kubarta ta huta pls!Habib yace insha Allahu za a

kula amma Dr menene matsalar nata abinciken

da kukayi meyake damunta ne pls walh bata

saba ciwo irin wannan ba naga harda qarin jini

akai mata,.Dr yace eh abin ya danganta ne daga

irin mijin da kuka aura mata wata qila yafi

qarfinta kuma kaga qaramar yarinya CE gaskiya

kunyi mata auren wuri gashi kun

hadata da ba qauye marar tausayi yayi muku

kaca kaca da yarinya gsskia ina iya cewa harda

laifinku.,amma insha Allahu zata samu lapia

karku damu.yafada tare da bude qofa yai

ficewarsa inda yabar Habib atsaye yasaki baki

hannunsa na rawa bakinsa na motsi amma

yakasa magana gashi kuma yanada tambayoyi

domin shidai be fahimci zantuttukan likitannan

ba shin meyake nufi ne menene yasamu

salman!;momy kuwa da Ahmad da sadiya tinda

likira yafara zancen nan a furgice suke tsananin

tashin hankali yaqara ziyartar zukatansu kuttt.!!

hjy da Abba suma dai sun kasa fahimtar

maganganun Dr dan duk yasasu a duhu.,amma

shidai Abba hankalinsa be kwanta ba dan kuwa

bega afnan ba.,babban burinsa kawai a nuna

masa dan autan nashi,.Habib ne ya katse kowa

daga saqe saqen zuci jiki a sanyaye yace momy

nifa ban gane maganar Dr ba wai meya faru da

salma!?.momy ta maida numfashi sannan tace

Habibu wannan ba maganar nan bane.,yqnzudai

yakamata kuje kuduba afnan din ko ta maida

dubanta gun Abba tace alhj kuje kuduba afnan

din ko,. Habib yai saurin cewa haba momy

kifada mana abinda ya sameta mana mu fita

daga cikin rudaninda Dr yajefamu yanxu ga

salma a kwance afnan din shikuma meya

sameshi??!yaqara sa bakin gadon yataba jikin

salma agigice yajuyo yana fadin momy kinji

jikinta kuwa,.dan allah meya sameta ne idonsa

duk sun ciko da qwalla.,ta dubesu gaba daya

tace alhj muje wajen afnan din inyaso mayi

maganar a waje kaga Dr yace kar a yawaita

surutu!,alhj kan daman ya qosa yaga afnan dan

haka shiya fara bude qofa hjy tabi bayanshi

dukansu zuciyarsu cike da saqe saqe,.momy ta

kalla habib sanna tace kataso muje cen zakaji

qaddarar data afko mana yau.,amma inaso

kazamo me yadda da qaddara kuma karka tashi

hankalinka domin haka allah yaso sannan itama

ta fice sadiya da Ahmad sukabi bayanta.,da

sauri yamiqe shima yabisu yna nanata

maganarda momyn nashi tai masa yanxu a

zuciyarsa!yasan lallai akwai wani Abu me

girma,.suna shiga suka cimma afnan

kwance sai rawar sanyi yake hatta gadon dayake

kwance girgizawa yake.,Abba yaqarasa a furgice

yana fadin afnan mega sameka ne haka!,dan

allah kuyi mana bayanin abinda yasamu yaran

nan.nan danan masu saurin kuka suka fara

musamman ma wa Inda suka San abinda

yafaru,.momy tai ajiyar zuciya sannan tace

tabbas abin kuka ne yasamemu kuma dole muyi

kuka bazan hanaku kuka ba,.taqara da

cewa an tsutsemu an tsutsi salma yau anci

mutuncin mu anci mana zarafi anje har gida

anyima salma fyade na rashin tausayi.!!ta fashe

da kuka

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 10

==>Dukkansu saida suka razana da jin

maganarda momy tayi.,Habib ne yameqe hankali

tashe yace what momy fyade fa kikace salma din

akaiwa fyade!;momy tace tabbas kuwa anyi mata

fyade na rashin tausayi.dan dalilin dayasa

kukaga afnan anan wajen kenan domin kuwa

sanda abin yafaru da ita afnan yaje gidan da

nufin yagaisheni yanata sallama yaji shiru gashi

kuma yaga qofa abude sai yace bari ya leqa

falon ko muna bacci ne aiko gana shiga yaga

salma cikin wani hali juyowanda zaiyi saidai yaji

an buga mai qarfe akanshi nan take shima ya

fadi qasa sumamme,.yakai wani lokaci sannan

yafarka jini sai binshi yace domin anfasa mishi

kai daqyar ya iya qoqarin daukar wayanshi shine

yakira sadiya yafada mata ita kuma tai maza

taxo da mota aka kwasosu sai asibity nanne ma

aka gane Ashe fyade akai mata.,innalillahi wa

inna ilaihirraju'un gaba daya suka sa salati

sadiya kuwa da Ahmad suna mamakin abinda

momy ta shirya amma babu yadda suka iya dole

suyi shiru,.afnan dake kwance yana fama da

matsanancin zazzabi da ciwon kai.zuciyarsa ta

qara daukar zafi.tabbas shidai beji dadin yadda

momy ta rufa masa asiri ba,yazatai mishi

haka,wata qila data bayyana gaskiya hakan ze

iyasa ya mallaki salma amatsayin matarshi.ji

yayi kawai zuciyarsa tana qara masa quna da

zugi,shin kodai ya bayyana gaskia ne!?.,Habib

ne yataso jikinshi yana karkarwa yaqaraso

yazauna a bakin gadon da afnan yake.'ya dafa

qafarsa zuciyarsa kamar zata buga yana fadin

afnan ko kaga fuskar wanda yaima salma

wannan mugunta?pls idan kaganshi zaka iya

ganeshi!?nayi alqawari ko dan gidan uban waye

sainaga bayanshi tinda ya cutarmin da

salma!kuka ne ya kubuce masa tare da cewa na

shiga uku shikenan an lalatama sister na

rayuwa.innalillahi wa inna ilaihirraju'un",momy

ta dubi aljh tace dashi inaso sadiya taje ta taya

yara zama kafin mu koma gida yanxuma nace

tabi Ahmad su tafi,aljh yace ba matsala,ta dubi

Ahmad tace yakamata kutafi dan dare yayi sosai

anbar yara a gida,tashi kawai sukayi suka fice

ba tareda sun CE komai ba.,momy ta biyo

bayansu sukai sallama ta wuce wajen

salma,.Habib yasake maida dubansa kan afnan

yana qoqarin sake yimishi magana,.sai gani

sukayi yana wani miqewa yana nadewa jikinsa

yasake dafewa kamar wuta gaba daya sukayo

kanshi kar kuso kuga rudewa wajen Abba da

ummanshi.Habib ma yadan tsorata da ganin

yadda yakeyi.,dan haka da sauri ya miqe yace

Abba bari akira Dr.dasauri yafice sai gashi tare

da Dr umma dukta rude gani take kamar dan

nata mutuwa zeyi.harta fara kuka,Dr yayi masa

wata allura sannan yace su samu towel da ruwa

su dinga jiqawa suna goge mishi jikinshi

ahankali zazzabin ze sauka,.sannan akula kar

ana yawan surutu akanshi,.dan jininsa ya hau

saisun kula Dr ya fice,nanfa hankali yaqara

tashi!!,Habib ficewa yayi abinsa ya nufi gun

salma,yana zuwa yaga momy tana sallah

yazauna bakin gadon ya tallabo salma tanata

bacci saidai jikin nata har yanxu da zafi,.addu'a

yafarayi cikin ransa ya allah ka nunamin Wanda

ya keta haddin yar uwata.lallai an cutar mai da

yar lelenshi,umma ta idar race dashi yakamata

kaxo katafi gida ko,ya kalleta momy kije gida

kawai ki huta zan zauna da ita.,momy so nake

da zarar ta farka ta kwatantamun fuskar wannan

azzalumin;.momy ta girgiza kai tace habibullahi

abinda yafaru yariga yafaru,kaje gida abinka

nizan kwana da ita kuma Dr yace da wuya ida

zata farka yau,kuma kota farka ba lallai ne ta

iya wata

magana me tsawo ba.dan haka katashi kawai

kaje gida abinka.,,haka momy ta matsa masa

yatashi yatafi badon ransa yaso ba

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 11

==>Gari na wayewa sadiya ta kimtsa komai daya

kamata ta hada musu,.Ahmad yaxo yace idan

tashirya taxo suwuce shima zaije yaga yadda

suka kwana kafin ya wuce wajen aiki.sumayya

tasa kuka itama sai anje da ita taga

salma,.daqyar Ahmad ya lallabeta tareda

alqawarin anjima zai dawo ya kaisu idan anty

sadiya ta dawo sannan ta haqura,.suka kama

hanya sai asibity,suna shiga sukaga momy tsaye

akan salma suka qarasa da sauri,wai Ashe taga

tana motsi da qafarta ne shine duk ta rude wai

ko farkawa zatayi,.nan suka gaisa momy tace

suje su duba afnan rai abace sukaje badon sunso

ba,shima dai baccin yaketayi kamar

matacce,suka gaisa da umma sama sama Ahmed

yai sallama ya wuce abinsa,.sadiya taje ta

kawoma momynta abinci.sukaci sannan tatashi

taje ta duba salma ta dawo.,fitarta keda wuya

saiga Habib yaxo ya nufi qanwar tashi yna

tambayar momy ta farka kuwa,tace tadai dan

motsa yau da safennan,inaga da alamun

sauqi,likita yace babu wata damuwa zata tashi

cikin ikon Allah.yace ya afnan dinfa.tace shima

ba laipi kaje kadubashi mana.momy tayi tayi

yace shidai agaisheshi koyaje tinda ba magana

zai masa ba ai ba anfani,.ranar dai daqyar momy

tamatsa masa yatafi office yana maqale da

qanwarsa ko zaiga farkawanta amma shiru

hakadai yadaure ya wuce.,duk wannan abin da

ake inna bata sani ba.,aiko rufayda ta fakaici

idon sumayya ta salale sai gidan inna, tana zuwa

ta tadd inna a Palo taruga aguje ta fada jikin

inna tana haki,,inna tace yau naga arziki yannan

karyani zakiyi,daga ina kike haka kamar an

jefoki kodai kinyo tsokana ne aka biyoki.,tace a

a inna gudowa nayi sumayya bata sani ba nasan

zata iya biyoni shiyasa naketa gudu nasan

zataina nemana na barta ita kaidai.inna tace oh

kudai Baku rabo da shiririta.to ai yanxu zakiga

tabiyoki., ta dago kai a a inna ai bata isaba

tinda momy batanan kuma Khalid yana bacci

bazata fito tabarshi ba.,inna tace ina Maman

taku taje bayan jiya tabar nan!?rufy tace ai

tinjiya damuka koma gida bamuga anty salma

muna shiga dakinta mukaga jini a towel dinta

Ashe an yankata ne da bamanan shine momy ta

fita itama taqi dawowa aunty ne ma tatayamu

kwana shine....ai tuni inna ta hankadeta daga

jikinta takai mata duka ban gane an yankata ba

dan ubanki wani irin magana ne wannan ni zaki

kawoma shashanci.,rufy ta zumbura baki tace to

shine zaki dukeni ni gidama zan tafi abuna"inna

ta ruqota yanxu ina salman take?! Taqara turo

baki toba nace miki an yankata ba;,gaban inna

ya yanke ya fadi lallaima yarinyannan da gaske

take ko kuwa,.dan haka taqara jefo mata

tambaya! to ina mamanku tace ai tin jiya bata

dawo ba!,inna tasa salati innalillahi wa inna

ilaihirraju'un. Inna tayo waje tna qwalawa husna

kira!husna husna ta nufi sashensu,.momyn husna

ne tace ke bakyaji inna na kiranki husna tace ni

walh momy kinsan kiran inna yanzu haka ba

wani abin azo aji bane.,saiga inna tashigo

agigice ta miqa mata waya tace kirawomin

abubakar yanxu rafida tazo take cemin wai an

yanka salma wai mamansu ma bata kwana a

gida ba.,safiya tace wani irin an ynkata

kuma.husna ta kwashe da dariya tace umma kinji

ko yanxu shirmen rufy zaki kama,.inna tace

atafaf sai ankira mata abubakar.,husna ta kira ta

miqa mata, yana dauka inna bata bari sun gaisa

ba tace bukar

meyafaru da salma ne?!shiru yayi yana tunanin

waye yafadama ina abindake faruwa.tace kayi

shiru ina sauraronka kafadamun abinda yafaru

da salma.kame kame yafara inna..walh..inna

wayace miki.tsawa taimasa taredacewa zaka

fadamun kosaika rainamin wayau kodai salman

ta mutu ne da gaske.,yace a a inna bata mutuba

walh suna asibity tamaji sauqi inna ki kwantar

da hankalinki. Kuka inna tasa da salati shikenan

Ashe gaskiyane an kashe salma ba ason

fadamunne magana yake mata amma kojinsa

batayi duk. ya birkice gashi akan hanya yake

zaitafi asibity ba shiri ya jiyo yayo gidan Inna.,

husna da mamanta sunyi tsarko tsarko suna

kallon inna cike da mamaki.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 12

==>Zama tayi dirshan tana tafa hannuwa tana

cewa kungani ko yrinyar nan nasan haka nan

kawai bazatazo ta fada wannan maganar a

banza ba. Nasan ba hakanan ba akwai wani

abinda ake boyemin.,husna tace inna wani Abu

yafaru da salman ne?!tace gashi kuwa abubakar

yacemin suna asibity to da wuya idan salma tana

Raye., hjy safiyya tahau salati tace inna barida

asake kiranshi aji!;sai sukaji sallama abubakar

ne yashigo da sauri yayogun inna yana fadin

inna bata mutu ba tashi muje nakaiki ki ganta

.,tamiqe da saurinta tayo waje yabiyota

abaya,.husna tafito a guje tana fadin Abba nima

zanje kujirani Abba wai salman batada lapia ne?!

yace wai waye yaxo yafadama inna ne,.husna

tace rufy CE taxo tace mata wai an yanka

salma., murmushi kawai yayi yace allah ya

shirya jeki dakko hijabinki mutafi.,dasauri taje

da dakko suka fice akabar hjy safiyya a gida.,ita

kuwa rufy tuni ta sulale tai gida abinta., basu

tsaya ko inaba sai asibity.,suna shiga momy

saida ta tsorata da ganin inna amma ta dake

tace inna waye fada miki muna nan?!tace ban

sani ba an bari saita mutu sannan agayamun

ko.tace yi haquri inna walh tin jiya hankalinmu

be natsu bane,. Inna taqarasa gun salma tana

fadin oh

ni zuwaira meya samarmin salma ne!alhj kam

juyawa yayi yanufi gun afnan yana shiga yaga

dakin ba kowa mamaki ya kamashi yawo waje

sai suka hadu da hjy tafito daga toilet tayo

alwala.,yace ina afnan din?!tace ai yana ciki

baka shiga bane yace yanxu nashiga banga

kowaba tace wani irin bakaga kowa ba muje

nabarshifa yana bacci,suka shiga tare hjy taga

wayem tasaka salati tace alhj ina yanufa ne?!

sukayo

waje arude tai hanyan word dinda salma take

yace dawo karkije tare mukaxo da inna yanxu

kinazuwa hankali zai qara tashi murasa yadda

zamuyi da ita,.tace saida nace

ma sadiya tazo tazauna dashi amma ashe bata

xoba,.yace yanxu taho muje inyaso daga baya

saimu kirasu awaya mugaya musu abinda ke

faruwa. Da sauri sukai mota suna tafe suna duba

hanya, nan bangaren salma kuwa motsawa

tafarayi gaba daya sukayo kanta suna

tsatstsaye.Salma kuwa jitake kamar awani

duniyar take jikinta duk inda tai qoqarin juyawa

saitaji wani masifar ciwo kamar anyi mata

shegen duka., momy ta zauna tana fadin salma

salma sannu kinji!"ahankali

abubuwa suka fara dawo mata tafara tuno

abubuwanda suka faru tsakaninta da yaya afnan.

Tuni tafara shure shure da qafa tana fadin yaya

dan Allah kayi haquri bazan sake ba yaya

kataimakeni nace baxan sake ba yaya.,kasakeni

tuni momy ta tallabota ta rufe mata baki tana

mata addu'oi inna tace oh wani yayan take kira

ne momydai batace komai ba saida taga salma

tadaina shure shure sannan tasake mata

baki!"ahankali salma tabude idonta taqara

lumshewa dan tarasa ina tace gashi hankalinta

be gama dawowa jikinta ba., ta sake cewa yaya!

yayana!kazo ka ceceni dan gani take kamar har

yanxu a hannun afnan take.,momy tace salma

bude idonki mana kiganmu ga inna tazo dubaki

ga antynki sadiya ga sisternki husna kubude

idonki kinji ba abinda zai sameki!"jin maganar

su kawai take sama!sama kamar wani almara!.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 13

==>Tasake bude idonta tafara ganinsu dishi

dishi!.ta qara bude idonta sosai tana kalle kalle

dan batasan a ina take bama. Wajen yayi mata

wani kala ta kalli momynta tafara magana da

murya qasa qasa kamar haka"momy nan ina ne?!

momy tace asibity ne bakida lapia shine aka

kawoki,!tai shiru jim kadan tasake cewa momy

ina yaya Afnan!?momy tace yana nan

zuwa..zakici abinci?ta girgiza kai tafara kuka a

a momy dan allah kice masa karyaxo dan allah

momy walh kasheni zeyi.,momy tai saurin cewa

to kwantar da hankalinki zan gaya mishi dena

kuka kinji"inna ta bude baki tare da cewa kaji

wani shirme duk zafin ciwonne haka!inbada

zafin ciwo afnan dinne zai kasheki!ta kalli momy

tace Aisha anya kuwa yarinyar nan tana cikin

hankalinta? kijifa surutanda taketayi tinda ta

farka;momy tace inna zafin ciwo ne kawai zata

warware insha Allahu,.inna sai qara

shashshafata take itako tanata zare ido tana

kalle kalle sai lokacin ta kula da qarin ruwanda

ake mata.,sadiya da husna suka dubeta sukace

sannu ya jikin batace komaiba tafara qoqarin

tashi ta zaina nanfa taji qugunta yariqe gam ga

wani masifaffen ciwon jiki.,anty sqdiya tace ko

adagaki ne ta daga kai alamar eh., sadiyaa tazo

da sauri ta dagota ahankali,.amma Ina jitayi

bazata iya zama ba haka takoma ta kwanta;sai

hawaye suka fara gararowa afuskarta da sauri

anty sadiya tafara lallashinta tana goge mata ita

kuwa husna tsaye tayi tana kallon ikon allah

yadda taga salma lokaci guda ta rame manya

manyan idanunta sun qara bayyana fuskarta

yazama wani siriri lebenta ya bushe aranta tace

lallai wannan ciwo yabama sis dinta

wahala.,.alhaji abubakar kuwa haka suka dinga

Neman afnan ko zasu ganshi akan titi amma

babu shi babu labarinshi haka suka figi mota sai

gida.,suna shiga palo wazasu gani afnan ne

kwance ya daura hannuwansa akan qirjinsa ya

miqe qafa daya ya daga daya fuskarshi na kallon

sama!hawaye nata faman kwarara daga idonshi.,

sunyi tsarko tsarko suna kallonshi cikeda takaici

ta wani bangaren kuma sunyi hamdala da

ganinshi Abba yaqarasa yana fadin afnan

wannan wani irin rashin hankali ne zaka gudo

gida kazauna ciwo na cinka!hjy ta nemi waje

tazauna tare da cewa kaimadai kafada.,yaxo ya

kwanta ne yanata kuka kamar wani qaramin yaro

to dukanka akayi taja tsaki..mtsww tindazu

mukebin kwararo kwararo muna nemanka Ashe

kai gida ka nufo kabar yan iska acen KO., Abba

shikam harya karaya..yace haba kibarshi

hakanan mana bakya ganin halinda yake cikine.!

tace to mu kuma ai soyayi yajefamu atashin

hankalinda yafi haka.yanxu daya fadi ahanya

mota ta takeshi aimu yabari da baqin ciki., Abba

ya dafa kan afnan yace my son me kakema kuka

ko jikinne!?nan yaji jikin Afnan zafi kamar

garwashi. Yace kinji jikinshi kuwa tashi mu

koma asibity,.shigo dake kwance duk maganar

da suke be tankaba saida yaji ance yatashi

akoma asibity.,da Sauri yatashi ya zauna yana

cewa Abba dan allah kabarni walh naji sauqi

baxan koma ba,.Abba da umma sukace atafaf

saiya tashi sun koma bazasu zauna suna kallo

ciwo yakasheshi ba; fashewa yayi da kuka kamar

wani qaramin yaro walh Abba idan kuka mayar

dani mutuwa zanyi ni bazan koma ba,duk sai

sukaji ya kashe musu jiki. Alhaji yace abarshi

tinda bayaso zaije ya karbo masa magungunan

sallama nan hjy ta kira momyn salma take fada

mata afnan ya gudo gida,. Salma kuwa tananan

tana masu kuka ita akira mata yaya Habib da

yaya Ahmad suzo su kaita gida.,bashiri momy

tasa aka kirashi! saigashi yaxo kamar Wanda

yahawo jirgin sama.yana aikinshi a office daman

hanklinshi yana wajenta saikuma yaji kira"momy

dai tarasa yazatayi kar ahaifa danda ba ido!yaxo

dasauri ya dagota murya a shagwabe tace wash

yaya bayana ciwo da cikina yaya harda kaina

ciwo yake'.saiga hawaye sun sake kwararowa:

hankalinshi yatashi yace sorry sisterna waye

yatabamin kene!;pls zaki iya gane fuskarsa dia

kidaina kuka saina daukar miki fansa!;gayamin

kinji zaki iya ganeshi?,!kuka ta sakar masa tare

da cewa ba yaya bane.....

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 14

==>momy tai saurin cewa aina gayama yayan

naki karyaxo ba shikenan ba/Habib yai shiru

daga bisani yace momy wani yayan take

magana?tace uhm walh tinda tatashi taketa

shirme nima narasa mezan mata ma;salma kuwa

kallon maman nata kawai takeyi wai itace za ace

tana shirme/kodai basu San abinda yaya afnan

yai mata bane!;to amma idan basu saniba

meyasa tagansu a asibity?kodai daman sun tafi

sun barta ne dan yazo yai mata wannan Abu?!

duk acikin zuciyarta take wannan tunanin"ya

Habib ne ya katseta da cewa..qanwata kin

ganeni kuwa?ta daga mishi kai alamar eh"ya na

shirin jefo mata wata tambayar nan yakula

Ashefa inna tana dakin kuma ya tabbata batasan

halinda ake cikiba dan yasan baza a gaya mata

wannan mummunan labarin ba!shiru kawai yayi

ya dubi inna yace ke tsohuwa meran qarfe meya

kawoki nan?'ta turo baki tace abinda ya kawoka/

ai natsayane naga iyakar gudun

ruwanka tinda kashigo ko kallona bakayiba

balantana ka gaisheni kana nan gurin qanwarka

kaime qanwa ko"gaba daya sukasa dariya momy

kuwa taji dadi da aka cenja fira dan duk

hankalinta yatashi da irin tambayoyinda Habib

kema salma!hararanda

Habib yajefoma sadiya ne bashiri ta shanye

dariyarta sanadiyyar faduwar da gabanta yayi.

Tuni ta miqe tsaye takama hanya sumi sumi tai

waje momy tace ina zakije?tace

momy..zan.danje waje ne zafi ke damuna, momy

tace zafi kuma AC akunne yake fa. Qara

daburcewa tayi tace oh sanyi nakeso nace,momy

tace eyya to dawo abinki bari akashe nima

sanyin ya dameni.haka tadawo

tazauna jiki ba qwari/tana daga kai suka qara

hada ido da ya Habib yasake balla mata harara

bashiri ta miqe zumbur harsaida momy ta kalleta

sai cewa tayi momy zanje bayi ne yanxu zan

dawo'/inna tai karab tace kinsan bayin zakije

shine kikasa aka kashe mana AC dan gulma ko/

uhm kawai tace tafice abinda.momy tace inna

kenan sarkin son AC,.sadiya kam zuwa tayi ta

nemi guri tazauna akan wata farar kujera da aka

tanadesu dan masu zuwa ganin Dr! Ta jingina

kanta da bango hawaye suka ciko idanunta

aranta tace meyasa yaya

Habib yatsane ni?!wai yayshe ne zanyi abinda ze

burge ya Habib"itadai tanason yaya Habib amma

batasan laifinda tai mishi ba bayason

ganinta;tabbas tana matuqar qaunarshi amma

gashi tarasashi amatsayin mijin aurenta;hawaye

zafafa suka dinga bin kumatunta wai yaushene

zataga dariyar ya Habib?! Salma kuwa zamewa

tayi daga jikin yayan nata ta hade rai


===>BUTULCI KO SOSO!!!,? Part 15

==>yayi yayi inna kam tace ai dole saiya kaisu

gida itada jikar tata husna'momy ma tace yayi

haquri ya kqita sannan yawuce duk inda

zashi"hakanan ya haqura suna shirin fita saiga

Ahmad tare da sumayya sunxo aiko Habib yace

shikenan maza kazo kakai inna gida allah ya

ceceni. Yanxu office zan koma ana jirana kuma

tace saina kaita gida.maza kakaita saika

dawo.ko shiga beyiba yasashi yajuya sumayya

kam shigewa ciki tayi abinta., inna dai tace oho

dai koma menene.nidai akaini gida.,sadiya kam

tagama cin kukanta taje toilet ta wanke fuskarta

tace bari tadan leqa taga mamanta !tana bude

daki taga wayam tace umma kuma tafiya sukayi

an sallamesu ne amma bako sallama.ta juyo

dukda tanajin tsoro taje taga ya Habib amma

hakanan tadaure tace bari tashiga tagayama

momy.

Topa ana wata ga wata

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 16

==>Salma tsce yaya kayima Dr mgana mutafi

gida gobe yace to iyarigima zangaya masa!

ammafa sai in kinacin Abinci sosai;ta tabe tabi

tace yaya bakaga abincin danaci ba"yace nagani

amma ki qara"mudai zamu wuce saida sfe!

Momy tace Ku gaida gida suka fice abinsu, Abba

yace salma anji sauqi sosai momy tace aikuwa

alhmdlh!/yace to Allah ya kiyaye gaba kuma

allah ya tona asirin duk Wanda yai mata wannan

cutar ita kuma allah yasaka mata/momy da ya

Ahmad sukace Ameen summa Ameen! Yace toni

zanje nasami Dr arubutama afnan magungunan

daya dace tinda yaqi zaman asibityn kuma ga

ciwo nacinsa/

Momy tace oh haryanxu jikin ko",yace eh walh

yanacen zazzabi yaqi sauka saidai yaita

hawaye_momy tace to Allah yabashi lapia,

Ameen Abba yace yafice abinsa.Salma tanata

nazari cikin zuciyarta kome Abba yake nufi oho.,

to mema yasamu afnan din?! tambayar data kasa

bama kanta amsa kenan.wato bayan yakusa

kasheta shima ciwon yakamayi kenan! Wata qila

ma da hadin bakin su momy. To amma yaza ai

su momy suyi mata haka?!kuma meyasa idan

tanaso tayi maganarshi momy ke tattarewa!

gaskia akwai wani abu a qasa Ahmad ma yace

momy zantafi sister allah yabaki lapia sai yaga

ta fashe da kuka. Hankalinsu yatashi Ahmad

yace sister lapia yaqarasa yace wani abunne ke

miki ciwo?! cikin shagwaba da shashshekar kuka

tace yaya daman da gangan su momy suka gudu

suka barni yaya afnan yaxo yakusa

kasheni..taqara fashewa da kuka

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 17

==>Asuba nayi momy tatashi tai sallah nima

tatasheni nayi sallah ta hadamin tie me kauri

tabani nasha na qoshi 6 0 daidai Dr yashigo

dubani ya cimmani inashan tie yanataimin dariya

wai na warware haka yace to ya nakejin jikina

nace mishi komai normal babu sauran wani ciwo

nace mishi saidai banajin qarfi ajikina yace ba

damuwa ahankali zanji daidai. Dr yace anjima da

yamma zai sallamemu nan nafara murna nace

mezai hana a sallameni yanxu yace sbd

inada sauran allura yanxu zeyimin anjima zaimin

sai a sallamemu momy ma tanata murna yaimin

allura yafice abinsa. nan wani baccin yasake

kwasheni.

Wajen qarfe 8 0 saiga yaya Habib yaxo

muryanshi ne ma yatasheni daga baccin

danaketayi.sunata hira da momy ta fadamishi

cewa anjima za a sallamemu.

Ina tashi yaya Habib ya kalleni yace sister yau

sai gida ko. Nadanyi murmushi na CE yaya

yaushe kaxo? Yace tin daxu mana ke kinata

bacci gashi mun tasheki ko. Na girgiza kai nace

daman ngaji da baccin! Yace to nima yanxu zan

wuce office anjima sai Ahmad yaxo yamaidaku

gida idan nadawo daga office zanxo muyi

magana kinji!.nace to yaya saikaxo.

Yatashi yai sallama ya wuce abinsa. Momy

taqara hadamin tie me kauri nasha nasha magani

taje toilet tahadamin ruwan wanka tace nazo

taimin Niko nace ban yarda ba saidai inyi dakai

na. Tayi tayi haka ta haqura ta qyaleni. Naje nai

wanka na yadda takemin gashin haka nima na

daddage. Nayi inayi ina kuka idan natina yadda

yaya afnan yaimin abin yanamin ciwo arai.

Ina fitowa daga toilet momy ta gyara ko

ina.nazauna bakin gado nafara shafa mai saiga

aunty sadiya ta shigo tanata yimin dariya nima

inayi mata tace rigimammiya harkin warke ko

murmushi kawai nayi. suka gaisa da momy saika

yaya Ahmad shima ya shigo ashe tare suke. Aka

gaisa Momy nata tambayan dan autan NATA dan

tayi missing dinshi gashi asibityn basa bari ana

zuwa da yara da anxo mata da Khalid ta ganshi.

Sadiya taxomin da wata doguwar rigana tace na

cenja kaya daman wancen ta isheni momy tace

Aida tabarshi ma dan yau za a sallamemu sunyi

murna dajin hakan.momy tafadama yaya Ahmad

yadawo anjima yadaukemu .wayar momy tai qara

ta dauka tareda sallama Abba ne yakirata suka

gaisa ya tambayi jikina mum tace ta sauqi

anjima ma za'a sallamemu yace to alhmdllh

daman innace tace dole saina kirawo mata salma

taji muryarta yanxudai gata..yamiqama inna

waya suka gaisa tace abani.

Na karba nace hello inna tace me sunan mamana

yajikin naki?nace naji sauqi Inna Dr ma yace

anjima zai sallamemu inna yanxu aina fiki

qarfima

Tace rufaman baki kawai saiki kama ciwo yanxu

dakin tafi kinbarfa.

To zanxo gidan naku anjiman saikin fadamun

dalili.

Nai dariya nace shikenan inna saikinxo.namiqa

ma momy wayarta suka qarashe firansu sukai

sallama .

Ahmad yai murmushi yace inna iyayen rigima.

Yace amma momy yau dai kinsan dole yaya

Habib zaixo yatambayi salma yadda abinnan ya

kasance ko?! Tace tabbas kuwa nima tunaninda

naketayi kenan.amma

aiba wata matsala bane kawai cemishi zatayi ita

batasan fuskar wanda ya aikata mata

hakanba.yaya Ahmad furka a yamutse yace

momy wai meyasa kikeson a boye maganar nan

ne bayan abune me girma kuma kinsandai halin

Abba ada ma baibari afnan ya auri salma ba

bare yanxun dayake ganin an riga an dauke

mutuncinta kuma baisan cewa afnan din bane

toya abin zai kasance.

Momy tai wani taqaitaccen murmushi tace

Ahmad kenan kana manta wanene Habib ko to

duk wani tashin hankali zaixo da sauqi akan yaji

cewa afnan ne yataba mishi salma.dan haka

dolefa sai anyi haquri amma idan mun koma

gida akwai shawarar dana yanke insha allahu

komai zaidaidaita.

Ya Ahmed yace shikenan momy.

Nida aunty sadiya kuwa bamuce affan ba illa

dana sanya rigata na kishingida akan gado

inajinsu harsuka gama.Ahmad yace Toni

zanwuce sai anjiman zandawo nadaukeku.yafece

abinsa

Cen wajen yaya afnan kuwa daqyar umma

tamatsa mishi ya karya yasha magani sannan

yace zaixo yadubani umma tace ba inda zashi ai

yanxu nafishi lapia shida aka kusa kasheshi sbd

ni to ba inda zaije idanma zaixo din toyabari

yaqarajin sauqi.

Haka nan dai afnan ya haqura dukda ma dai

yana tunanin da wuya zai iya tunkarata da nufin

gaisuwan.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 18

==>Qarfe 6 0pm likita yaxo yaimin allura dan

harna fidda rai da sallama.

Saida naganshi sannan naji sanyi amma

saiyacemin wai yanxu yamma tayi sosai saidai

gobe aiko nafara shirin kuka shine yace ai wasa

yakemin ya bamu takardar sallama yanataimin

dariya wai baby salm akwai rigima.

Tsalle ne kawai banyi ba don murna dandai

bazan iya tsllen bane amma da sainayi dan

naqosa naganni a gida.aunty sadiya kam tin

wajen qarfe 4 tawuce gida yaya Ahmad ma yaxo

yaga ba a sallamemuba yawuce abinsa.

Dan haka nace momy kawo wayarki nakira yaya

yaxo ya daukemu tamiqomin na lalabo

number dinsa nakira yana dauka nace yaya kaxo

an sallamemu yadda nai maganar harsaida

yabashi dariya yace to ganinan zuwa Ku kimtsa

kafin na qaraso,

Momy tafara shirya duk wani Abu damukaxo

dashi.

Jim kadan saiga ya Ahmad na miqe da izzana da

danufin in ruga da gudu in riga momy shiga

motar amma sai akasin hakan dan jinayi baxan

iyaba tafiyarma da yaya aka qare dan banajin

wani qarfi ajikina.dan haka nabi ahankali.nace

momy nidai Ku sameni a mota ya Ahmad yace

meyasa kika fasa gudun nace sbd kar mutane

suyita kallona ne, yace kokuma bazaki iyaba ba

kedin kinajin kunyan gudu ne.

Nai murmushi na fice abuna.

Ahmad yataimaka ma momy suka kwaso komai

suka saka a both. Suka shigo mota muka kamo

hanyan gida. nikam gani nayi ko ina

yacenjamun.

Muna isa gida su rufy da sumeey sai murna suka

rugo da gudu suna oyoyo aunty tadawo. Khalid

ya rugo ya rungumemun qafafu saida mukai

kamar zamu fadi nidashi momy ta riqeshi tace

gafara cen zaka kayarmin da yarinya wato ni

inacen ina tunaninka amma kai ba tani kakeba

ko.ta auntynka kake.

Duk mukasa dariya gaba daya muka dunguma

sai Palo tindaga qofa nakejin gabana yana

faduwa muna shiga Palo qirjina

yai wani mugun bugawa take zufa ya ketomin

naji jikina yasaki idan ban nemi guri na zaunaba

zan iya faduwa sbd ina ganin wajenda afnan ya

danneni sai nakejin kamar yanxu abinke faruwa

sai kallon wajen nake zuciyata fal da baqin ciki

da qyar naja jiki dayan kujeran 3 setter na zauna

momy ta kalleni tace lapia naga kinyi wani iri!

Nace momy walh nagaji ne duk naji

banajin dadi kuma kamarma bacci nakeji kinsan

alluran nan tanasa bacci.tace eh gaskiya ne

yanxu kiyi sallama tukuna saikici Abinci kisha

magani saiki kwanta ko.

To kawai nace su rufy duksun kewayeni wannan

yace kaza wancen yace kaza. Aunty

sadiya ta hada mana komai na Abinci mukai

sallah mukaci Abinci nasha magani natashi nace

ni yanxu zanyi sllahn isha'i. Dan bacci nakeji

momy tce to Anty sadiya tatayani kwana inyaso

gobe saita wuce gida.daman mamanta nata kira

wai taqi dawowa kuma tasan afnan baida lapia

kotaxo ta gaisheshi.

Nidai ina sallah na sanya kayan baccina na

kwanta.inna taso taxo a Daren saidai babu me

kawota dan dole ta haqura.

Ya Habib koda yaxo ina bacci dan haka ya

bayyana momy buqatarsa nason in koma

wajenshi.

Momy kam tace batasan da wannan maganar ba

babu inda zani.yayi yayi momy takafe akan babu

inda zanje dan haka yace to shikenan amma

gaskiya zaisa mana bodyguard dan bazai yiwu

adinga abinmu agida ana zuwa ana lalata

rayuwarmu ba.

Shima dai daqyar momy tayarda dan saida

Ahmad yasa baki a maganar. Haka yatashi

yawuce jiki ba qwari domin kuwa shi yafison ya

tafi dani wajenshi. Gari na wayewa saiga inna

tareda husna tin duku duku dan mu bamu tashi

bacci bama su suka tashemu.

Muryar momy najiyo tana cewa inna kece da

sassafen nan sannu da zuwa. Ina tashi toilet

nashige nai wanka inna ta shigo dakin tana cewa

ina me sunan mama saigani nafito ina dariya

nace inna gani tace ah lllai sauqi yasamu nace

ai daman na gaya miki yanxu zan iya karawa

dake.

Tazauna bakin gado nida nazauna surutunmu

yatashi Anty sadiya tana tashi kuwa suka gaisa

Kicin tanufa tafara shirya mana kayan breakfast.

Inna tace ahada damu bamu karya ba idan mun

karya zamu wuce gidan bukar dan Jiya yake

gayamun Ashe afnan ma beji dadi ba zanje na

dubashi.saida qirjina yabuga data ambaceshi

nikam yanxu ina matuqar jin tsoron ya afnan.

Sadiya ta kammala komai muna cikin break

saiga ya Habib nan yasamu inna tanatamai

surutun bashida kirki baya xuwa ya gaisheta

nandai sukaita yan wasannin da suka saba. Suka

gaisa da momy bai samu damar magana dani ba

dai sbd ganin inna hakanan yawuce yace zai

dawo da yamma.muna gama break inna tace

husna taxo su wuce dan harmun shige daki nida

ita munata hira dan haka inna tace to idan an

gama meeting din afito mu wuce, momy tace

inna kujira Anty sadiya mana Ku wuce tare. Inna

tace bayan ko wanka batayi ba nibazan jirataba

Aunty sadiya kuwa daman bason tafiya yanxu

take ba.anma momy saida ta lallabi inna TAce

anty sadiya tai maza ta shirya. Dan haka

adaddafe tasamu ta shirya suka wuce

Suna isaa....

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 19

==>Suna isa suka cimma su abba da umma a

palo suna breakfast hjy ta miqe taqaraso da

Sauri tana inna sannu da zuwa kune da safe

haka Ku zauna.

Suka zauna kan kujera inna Abba da umma

sunata kwasan gaisuwa aunty sadiya tagaisheda

momynta da abbanta. Husna ma cikin kunya ta

dubi su umma da Abba tace ina

kwana.sukadanyi murmushi tareda cewa lapia

lau. Ya Maman naki?tace lapia lau. Inna tace ni

banga afnan dinba ina yashige ne. Hjy tai dariya

tace ai yana dakinshi nyi nayi ma yafito yaci

Abinci amma yaqi sai abbanshi yaje tukun danni

an rainani.inna tace toni barinje na ganshi

daganan inyi lallashi. Sukai dariya inna ta miqe

tace taso husna muje kinsan niba gane dakin

nashi nake ba sosai.

Akunyace husna ta miqe dukda dai itama

tanason ganinshi amma tanajin kunyan su Abba.

Haka suka kama hanya inatada inna sadiya kam

tashi tayi tashige dakinta. Sun shiga dakin

amma basuga kowa ba ga dakin duk ahargitse

alamun andan jima ba a gyarashi ba.

saidai sunji alamun watsa ruwa a toilet dan haka

husna tace inna inaga yashiga wanka Ne ki

zauna kan wancen kujeran mirror din nikuma

indan gyara mishi dakin kafin yafito.yanadaga

toilet yajiyo murya Amman yarasa gane ko

waye.dan haka yaketa sauri yagama wankan.

husna kam tanata faman gyara ko ina saidata ta

kimtsa mishi tana cikin linke bargo sai gashi

yafito dagashi sai dan gajeran wando da farar

singlet gashi kwance a jikinshi kota ina.

Tsayawa yayi bakin koqar yana kallonta kamar

me shirin dukanta wani irin haushi yacikashi

aranshi yace kya gama haukanki danni walh ko

za'a kasheni ne bazan aureki ba saidai duk

abinda zai faru ya faru tinda ga inna ma yanxu

za'ayita ta qare. Yaqaraso bakin gadon ya

zauna.ya kalleta ido cikin ido ta Sauri tai qasa

da kanta batasan sanda ta saki bargon ba sbd

tsabar kunyan dataji. Tsigar cikinta duk suka

tashi. hannunta har karkarwa yake. Inna ta kalli

afnan tace wannan wanka naka kamar ana cenja

fata tin daxufa muke nan azaune.yai wani dan

malalacin murmushi yace to Inna wama yabaku

izinin shigomin daki duk kun hargiysamin daki.

Husna tai dukta tsargu dan tasan da ita yake

daqyar ta jawo jiki tadawo kusada inna

Inna tace oh abinda zakace kenan dan an gyara

maka dakin.to ai gobe ma rana ne. Husna tace

yaya ina kwana?ko kallonta beyi ba saida inna

tace bakajiba qanwarka tana gaisheka yace oh

lfy.tace ya jikin?ya harareta yace wai cemiki

akai banda lapia ne!?

Inna tace oh

Ashema lapia kake kasa muka taso tindaga gida

mukazo gaisheka to aiko kaizaka maidamu

gida.afnan yace inna ni daman inason ganinki

dan akwai magananda zamuyi

Tace to ina jinka.afnan ya kalli husna yace pls

abamu waje ko. Sumui sumui tafice tai palo su

momy sukace lfy harzaku wuce ne? husna tce a

a inna suna magana da yaya ne. Afnan ya dubi

inna yace inna dan allah ki taimakeni kisa Abba

ya auramin Salma. Walh ni salma nakeso ba

husna ba kuma salma tana sona kitaimaka kisa

baki Abba yabarni na aura salma walh inna

salma itace rayuwata yaqarasa maganar hawaye

kamar zasu zubo a idanunsa. Inna tai ajiyar

zuciya tace to afnan kasandai halin mahaifinka

ba'a iya kaudashi akan abinda yai niyya indai ba

wani ikon allah ba.

Amma zanyi maka qoqari afnan nima nafisonka

da Maman kasha kuruminka zanyima Baban

naka magana kaji ko

Afnan ya sauke numfashi ya dafa qafar inna

yace kai inna dakin gamamin komai walh.

Dan allah ki qoqarta dan walh idan ba'a

auramun salma ba akwai matsala inna.,

Tace to kaita addu'a idan Allah yasa matarka ne

saikaga anyi.

Yanxu bari naje nasamu Baban naku muyi

magana..

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 20

==>Afnan yai saurin cewa a a Inna ba yanxu ba

kobari saikin tafi gida saikisa akira miki shi

yazo kuyi maganan.tace to shikenan zan

kirashi.yanxu ya jikin naka?yace alhmdllh.

Inna tace to ai saikaxo kamaidamu gida ko tinda

kawarware. Yce to inna daman walh inaso nafita

su Abba sun boyeni agida sun hanani fita. Yanzu

bari nashirya na kaiki ammapa wancen qazamar

bazata shigarmin mota ba.inna tace wacece

qazamar afnan yace yar rakonki mana. Inna tace

lallaima yaron nan husna dince qazama to aiko

baka isaba saita shiga. Yai murmushi yanata

shirinshi.inna tamiqe tace ina jiranka a palo tayo

waje.shiko yahau shirye shirye yana gamawa

yayo palo duk suna zaune hardasu aunty sadiya

anata fira da Inna. Yana shigowa palon umma ta

dubeshi tace maza kaje dining ga abincinka cen

kuma kasha magani.

Inna tace kaisauri kagama kakaimu gida inaso

inyi bacci.,qarasawa yayi dining din yazauna

Abba ko yace haba inna ai bashida lapia kibari

idan zan wuce office saina saukeku.inna tace

shikenan ma kaizakafi lallabani dan wancen be

iya tuqi ba.yace to aini daman yanxu zan wuce

kutashi kawai muwuce.,

Suka tashi itada husna suka bishi abaya

Afnan kam jiyayi kamar ya hadiye ransa don

bacin rai da takaicin rashin fitanda beyi

ba.amma aranshi yace yau donene yafita kota

halin qaqa saiyaje yaga salmanshi.

Sadiya ta miqe zata wuce daki momy ta kirawo

sunanta tsayawa tayi ba tareda ta waigo

ba.momyn nata tace kinyima afnan din ya jiki

kuwa?!juyowa tayi tace oh sry fa ya jiki afnan?

Ji yayi wani dum kamar ta buga mishi dutsi

akai.yace da sauqi aunty amma be iya hada ido

da ita ba.ta juya abinta ta wuce dakinta.

Kadan ya iyacin abincin yasha magani sannan

unmansu tace nizan shiga inyi wanka kaima

yakamata kakoma daki ka kwanta. Dasauri yace

to umma.daman so yake tabar palon dan

yasamu ya fice.tawuce abinta

Shima yatashi yafice da saurinsa bema tsaya

daukar mota ba yanufi get dasauri me gadi

yataso yana gaisheshi tare da tambayanshi ya

jiki..dan ko ba a gaya maka ba dazarar ka kalli

afnan zaka tabbatarda yaji jiki dan yayi rama

sosai.afnan yana fita ya samu me adaidaita sahu

be sauka a ko inaba sai qofar gidansu

salma.uhm afnan kenan baya ko tunanin me

zaije ya tarar.

Said a ya isa ne yasauka ya biya me adaidaita

sahun sannan wani irin fargaba da tsoro ya fado

masa yarasa ma yazaiyi ya shiga gidan kuma

idan yashiga da wani ido zai kalli momy da

salma. Shin meye mafita juyawa zaiyi ko kuwa

dai Shiga zaiyi?!

Su momy kuwa tinda gari yawaye gidansu cikin

baqi yake yan uwa da abokan arxiki masu zuwa

gaisheda salma., suna zaune a palo momy da

salma sai Khalid sai hjy safiyya Maman husna

sai qawarta sameera sunata fira salma tadan

kashin gida akan kujera 2 setter Wanda yake

person din qofar palon. su rufy da sumayyakuwa

duk sun tafi school.

Salma ta dube baki zatayi magana muryar data

jiyo ana sallama ne ya datseta daga maganar da

take shirin yi.tareda tsantsar fargaban muryar

data ji.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 21

==>Momy ne ta amsa sallamar tare da cewa

wanene shigo mana.,afnan kam tsoro yahanashi

shigowa sai wani dan maqe maqe

yaketayi kamar mara gaskiya.koda yake daman

Mara gaskiyar 


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 22

==>Momy ta juya da Sauri tafara buga qofar tana

fadin salma lapia.!ki bude qofar mana! Qara

lafewa tayi akan gadon momyn nata tana wani

irin kuka me tsuma zuciya.! Suna jiyo sautin

kukanta har palo. Momy ta juyo jiki a sanyaye ta

kalli afnan tace masa afnan kayi haquri tinda tai

ciwon nan abu kadan yake sata firgici nikaina

narasa gane kanta kwata kwata. Yanxu katashi

kaje gida kahuta dan kaima nasan bakajin dadin

jikinka kawai qoqari kayi kaxo gashi kuma

ansamu akasi yar uwantaka afirgice tace.

Katashi ka lallaba kaje gida kaji! Hannu yasa

a aljuhu ya ciro handkerchiefs ya goge

hawayenda ke fuskarshi sannan ya miqi yace to

momy barin koma Allah yabata lapia jiyawanda

yayi ne ya kula Ashe ma basu kadaine a palon

ba hjy safiyya da sameera sunyi jigum jigum sai

kallon ikon Allah suke. Afnan ya sauri yakoma

ya zauna sai yanxu yatuna Ashe be gaisheda

kowa ba! Sannan ya sanda kanshi qasa yace

momy na manta bamu gaisaba ina yini. Tace

lapia qalau yajinka ya sadiya da gajiya. Yace

lapia lau sannan ya juya yagaisheda hjy safiyya

suka gaisa da sameera yai musu sallama ya

tashi yafice cikeda jimamin abinda ya faru! ,

yana fita momy ta juyo ta cigabada kiran salma

dan ta bude qofa amma shiru taqi budewa. Da

Sauri momy ta nufi dakin salma ta dakko spare

key din yakaye wajen salman taxo ta bude qofar

tashiga. Su hjy da sameera duk suka biyo

bayanta., salma na qwance ta kifa kanta a pillow

momy ta zauna kusa da ita ta janyota jikinta taji

jikin tana yadau zafi sosai tace subhanAllah

salma zazzabin kuma dawowa yayi itakam ta

runtse idonta kamar wata me barci.hjy safiyya ne

tace nifa wannan Abu ya dauremin kai.ana cikin

firq lapia kawai yarinya daga ganin mutum saita

firgice kamar taga mutuwa?!momy tace kedai

ganemin hanyan nima narasa gane kanta amma

inaga kawai zafin tsiwonnan ne har yanxu be

saketa ba. Momy ta dubi sameera tace dan Allah

sameera taimaka ki miqomin place dincen da

Kofi na hada mata tie,.sameera tace to momy

bari zan hada mata dandanan aka hada mata tie

daqyar momy tasamu ta bata sannan tabata

magani bacci ya kwaaheta. Nan su hjy sukaima

momy sallama kowa ya watse ,zuwa cen saiga

su rufy driver ya dakkosu daga school! Suna

zuwa sukai dakin salma momy ta dakatar dasu

da cewa kar Wanda yasake yashiga batajin dadi

tasamu bacci kuma zakuje kutasheta. Haka suka

tsaya duk basuji dadi ba sudai kwanan nan duk

gidan be musu dadi abokiyar firansu ba

lapia..suka nufi dakinsu suka cire uniform dinsu

sumayya tashiga kitchen ta debo musu

Abinci suka baje suka kama ci.,

Afnan kam daqyar ya iya kaiwa gida yashiga

palonsu yana dangadi kamar Wanda

yasha ya bugu.yana buga qofar palo yai sa'a

kuwa aunty sadiya tana zaune tana kallo tataso

tabude batace mishi qala ba ya wuce sashensa

yana zuwa yafada kan gado kamar Wanda

akaiwa duka! Umma tafito daga daki tace ma

aunty sadiyA wai har yanxu yaronnan bedawo ba

kuma anata kiranshi yaqi dagawa. Anty sadiya

tace umma yanxu yashigo daman yanzu zanza

nafada miki yadawo.

Umma batace komaiba tanufi sashensa ranta a

bace.

Tana zuwa ta fada dakinshi yai saurin juyowa

danganin Wanda yashigo tazaun ta dubeshi rai

ahade tace ina kaje baka iya gayamun zaka FIta

ba?inace ma wai ba abbanku yace karkaje ko

inaba!?

Afnan yace to umma yanxu shikenan ni bazan

fitaba saidai naita zama agida kamar mace

yaqarasa maganarashi ashagwabe.harsaida

yabama Umma tausayi tace to ai kozaka fitan

saika bari kaqara samun sauqi ko!yanxu dai bari

akawo maka

abinci kaci kasha magani.

Tamiqe tai kicking ta kamo masa abinci daqyar

tasamu yaci haka taita lallashisa kamar qaramin

yaro. Ranar dai haka ya yini daga tunani sai

kuka rayuwa ta juya masa baya.

Misalin qarfe 6:30mp saiga yaya Habib yaxo

yasamu salma tanata bacci nan yai sallah

sukaita fira da momy rufy da Khalid duk sun

baibayeshi sunatamai surutu. Sumayya kuwa

tana gefen momy. Sai ganin salma sukai ta

shigo dakin sumui sumui ta nemi waje ta zauna

akan kafet dinda Habib ke zaune ta lafe jikin

kafadarshi kamar me shirin yin kuka. Ya kalleta

cikeda kulawa yace sister lapia kuwa waya

tabamin ke duk naganki wani iri ne!? Tai wani

irin gajeran murmushi Wanda zamu iya kiranshi

da yaqe tace yaya ba komai.

Yace haba sister kifadamun gaskia mana! kinsan

banason naga kina damuwa naso na daukeki ki

koma gurina momy ta hana amma ba komai

yanxu haka nasamar muku bodyguard gobe insha

allahu zai fara zuwa dan haka ki kwantar da

hankalinki insha allahu babu abinda zaisake

zuwa ya cutarda rayuwarki ki natsu ki manta da

komai kinji my dia sister kinga kunkusa fara

exams dan haka ki maida hankali akan karatunki

Allah shizai saka miki kuma shizai tona asirin

duk wani me nufin cutar mana dake kinji KO!,

Runtse idonta kawai tayi sbd hawayenda ke

qoqarin gangaro mata bata iya cedashi qala ba.

Momy tai ajiyar zuciya tace ai inaga exam

dinnan ma da wuya idan zata iya har yanxu

jikinta be wani qwari ba gashi kuma batason cin

abinci.

Ya Habib yace to kingani ko sister keda kiketa

murna zaki shiga ss3 amma bazaki dage kidinga

cin Abinci kisamu lapia ba. Yanxu yaushe ne

exam din naku?! Sai lokacin ne ta iya bude baki

tai magana tace ranar Monday ne"yace to kinga

ashema jibi ne lallai kuwa idan kika tsaya sanya

za a tafi abarki idan kuwa kin dage dakun gama

exam zan cenja miki makaranta zan maidaki

Turkish kuma zan samar miki driver dazai dinga

kaiki yana dawo dake. Da sauri tamiqe daga

jikinsa tana murmushi harta manta da

damuwarda take ciki tace momy ina abinci

nah!?.kafin momy tace wani abu Sumy tai tsalam

tace to yaya ni kuma pa?"tareda turo baki kamar

alade ya hangi kashi....! x

===>BUTULCI KO SO!!!? Part 23

==>Gaba dayansu suka kwashe da dariya salma

ta dubeta tace kedai kishi kike to saidai ki mutu

dan yarinya bazanyi makaranta daya dake ba.

Yaya Habib yace to duk ya isa haka kema idan

har kika dage sosai zan kaiki duk mkarantar da

kikeso kinji yar autan mama! Ta tabe baki cikin

shagwaba tace yaya nima Turkish din nakeso

asani"kafin tagama rufe baki salma tace aiko

baki isaba walh yaya saidai asamar mata

wani".ya dubesu yace to duk Ku kwantar da

hankalinku kowa za'a sashi a inda yadace

banason rikici kunji"rufy

tace Dady muma axenja mana! Murmushi yayi

yace wato abin naku yazama qasa kenan ko;to

duk an fasa tinda abin hakane kowa ya zauna a

inda yake!.ya dubi salma ya daga maya gira

alamun karta damu sannan yace kije kici abinci

kisha magani kinji ko.ni yanxu zan wuce

gida"yasa hannu a aljuhu ya ciro kudi ya

miqama kowa nashi sannan yaba momy nata

Wanda itama batasan ko nawa bane sannan

yatashi yai musu sallama ya wuce.

Salma tatashi tai dakinta taje tai sallah sannan

ta tashi tawuce dining taga an shirya komai

kowa yaci iya cinsa.!aranta tace lallaima anraina

komai saida akaci aka rage me makon atasheni

duk an barmin kwantai"

Haka nan dai ta tuttura tinda tanajin yunwa

kuma ga abinda yayanta yace mata. Tana

gamawa momy tazo tabata magani tasha sannan

tace bari taje tai wanka ta kwanta.

Tashiga toilet ta watso ruwa sanna ta nemi wani

riga da wandonta na bacci tasa ta haye gado.

Sai lokacin tunanin wayarta ta fado mata. To

inama ta jefa wayar?! Saita tuna Ashe fa

lokacinda tatashi daga bacci taga bataga su

sumayyaba wayarta ta janyo ta kunna data ta

hau WhatsApp tana cikin chatin taji jikinta duk

babu dadi sbd tagama period kuma batai wanka

ba dan haka tace bari taje tai wanka Wanda

shine sanadin fadawanta hannun afnan. Kuma

tindaga nan batasake ganin wayar nata ba.itadai

tasan akan gado ta ajiye to kowaye yadaukar

mata waya oho!? Tambayar da takasa samun

amsarta kenan. Dan haka ta diro daga kan gadon

ta nufi dakin momy tana zuwa kafin tace wani

abu sumayya tace dama kin koma dan yau bazan

kwana a dakinki ba"tsaki kawai salma tayi tace

angaya miki ke nazo kira to dakixo da karkixo

duk daya yarinya! Sannan ta kalli momy tace

momy wayanafa waya daukarmin.? Tai murmushi

tace sai yanxu aka tuna da wayar kenan"to aiko

nima bansan inda take ba.

Ta marairaice tace haba momy pls ina aka

kaimin walh nayi missing frnd dina kuma data

na a kunne yake za aitamin magana pls momy

kibani.

Momy tace to aini ban dauka wayarki ba. Amma

ki tambayi auntynki sadiya dan naji tace tagani

kuma ta adana miki.amma bansan yadda ta

ajeba saidai kibari saitaxo.,

Tab!tai shiru tana yan waige waige saita hango

wayar momynta akan wardrobe da Sauri ta

dauka tahau lalubo numbern Anty sadiya"

Momy tace mezakiyi.?

Tace zan kiratne mana inji yadda ta ajemin.,

Momy tace ohh lallai kura tayi lapia.

Tana kira kuwa taci sa'a tana kusa. Tce hello

aunty ina yini' Lapia tafadi tana dariya tare

dacewa lallai qanwata lapia yasamu"salma

tadanyi dariya tare da cewa Anty daman zan

tambayeki ne ko kinga wayana! Tace aiko

lokacinda na kwana dakinki na ganta kasan

pillow kuma na dauka nasa cikin handbag dina

da safe na manta ban baki ba sbd tafiyar danayi

ba shiri su inna na jirana shiyasa na manta ban

baki ba kuma na taho dashi gida. Amma daman

ina shirin gobe zanxo naqara dubaki saina taho

miki dashi.,

Salma bataji dadi ba Amma saitace shikenan

Anty saikinxo din"sukai sallama ta kashe ta dubi

momy tace toni zanje na kwanta.,momy tace

sumayya maza kitashi kibita kuje Ku kwanta

sumayya ta turo baki zatai magana momy tace

ba magana nake miki ba'haka nan tatashi badan

taso ba salma kam hartayi gaba tare da cewa

dolenki dakixo


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 24

==>Asuba nayi hjy taxo ta bugama Abba qofa ya

bude tace alhj kayi sallah kuwa. Yace eh nayi

shigo daman inason magana dake. Taqaraso

suka zauna bakin gado,

Sannan ta gaisheshi.

Abba ya dubeta yace hjy jiya kinsan Inna takirani

tace eh.

Yace to bayan naje shine inna take gayamun wai

lokaci yayi dazan hada yaran nan Afnan da

salma aure.

Bayn na nuna mata qin amincewan hakan inna

tasa kuka da sauran maganganu wanda

bakai ba tushe tatayarmin da hankali intaqaice

miki zance bandawo gida ba harsaida nai mata

alqawarin hadasu aure.

Yaci gaba da cewa

To kuma kinsan wannan lamari bamai yiwuwa

bane shiyasa tindaga jiya hankalina atashe yake

narasa mafita.

Da nayanke shawarar fada mata abinda yafaru da

salma! To amma nayi tunanin halinda inna zata

qara saka kanta aciki shiyasa nace bari dai

ngaya miki yanxu mene ne mafita!?

Hjy tai ajiyar zuciya daga bisani ta dubi Abba

tareda cewa.

Toh nidai alhj dazakaji shawarata anawa tunanin

wannan ai abin farin ciki ne kuma rufama juna

asirine.

Yanxu idan akace salma wani bare zata Aura

kaga dole ne sai an fada mishi abunda yafaru da

ita kuma wannan kamar cin zarafine da kuma

tonan silili.

Idan ba tayi dace da miji me sonta bane yadinga

mata gori kenan., akan abinda itama bada

sonranta bane tsautsayine kawai ya hau kanta.

To Amma yanxu kaga afnan shi yasan abinda

yafaru da ita kuma har yanxu yana sonta

ahakan.

To alhj kaga zaifi mana rufin asiri sai ayi tuwo

na maina kenan.

Ammapa ni anawa tunanin kenan.

Wani irin kallon rashin fahimta alhj yake mata.

Yace wato ke har yanxu kina nan akan bakanki

kenan.

Yaci gaba da cewa

Daman nasan abinda zakice kenan.sbd daman

cen abinda kikeso kenan.

To Amma idan da kinson wannan hadin yanxu

yakamata ki cenja ra'ayi sbd bakisan qatonda

yai mata fyade ba.

Yanada cutar qanjamau ko bayidashi.

Wannan duk be dameki ba. Ke baruwanki da

lafiyar danki.

To idanke kina ganin wannan hadin me yiwuwane

gwara ma ki cenja tunani.

Ke ko tunanin yadda aka wulaqanta miki yarinya

ba kyayi.

To kisani bazan taba bari a kashemin yaro ba.

Shi kadai Allah ya bani na miji kuma nabari azo

a goga mishi cuta.

Towai shiyace miki ma har yanxu yana sonta.

Ai shidinma ba mahaukaci bane.

Juya kanshi yayi yai wani dan gajeran tsaki...

Mtsw...tare da cewa keda akace kibada shawara

kinxo kina wani fadin abinda bazai yiwuba.

Sadda kanta tayi qasa tace Allah ya huci

zuciyarka..Amma alhj ai shawaran na bada

bawai nace ayi dole bane.

Kuma kace kayima inna alqawari akan zaka aura

mishi salma.

Sannan na tabbata afnan shiyasamu inna yace

tai maka magana domin Jiya bayan fitanka

shima yafita.

Na tabbata hakanan inna bazata taso da wannan

maganarba saida izinin afnan.

Kaga kenan har yanxu yanason salma!.

Taci gaba da cewa.

Ni nasan daman soyayyarsu da salma bazai iya

gudunta akan wannan abun daya sameta

ba.

Kuma ya burgeni.

Sannan Wannan shine lokacinda yakamata ya

nuna mata shi masoyin gaskiya ne.

Kuma zai iya kasancewa tare da ita a kowani

hali.

Yanxu sai kayi tunani.

Danka dai yanason salma!

Kai kuma kayima Inna alqawarin hadasu aure!

Sannan wannan abun alfaharine agaremu.

Kuma rufin asirin zuri'armu ne.

Sai kaje kayi tunani ni iyakan abunda zan iya

fada kenan.

Amma ka gafarceni idan na bata maka rai.

Gaba daya jikin Abba yai sanyi da irin

maganganun umma.

Saidai har yanxu yanajin bazai iya bari Afnan ya

auri salma ba"

To amma ya zaiyi da inna!?yakasa samun

wannan amsar.dan haka ya dubi umma yace

shikenan na gode! Ni yanxu zanshiga wanka ayi

qoqari agama hada break kafin na fito.

Umma tamiqe tace to alhj saika fito.

Bata zame ko inaba sai kicking nan taga aunty

sadiya tanata hada abincin break.

Ta gaisheda momyn nata sannan tace umma ai

nashiga dakinki zan gisheki ban ganki ba.nace

ko kina dakin Abba ne shine kawai nataho

kicking nakama aiki dan yau inaso ne naje

gidansu salma.

Umma tace eyya aiko yakamata kije kidubata

kam,

Nima yau naso tambayan Abbanku zuwan .to

amma banga fuska bane dan yau ranshi abace

yake kuma hankalinshi a tashe yake.

Jiya inna tatayar masa da hankali.

Aunty sadiya ta ware ido tace topa wani abun yai

mata ne!?

Umma ta yamutsa Fuska tace kinsan dai halin

abban naku.

Wai tataso mishi da maganar auren salma da

afnan ne wai dole saiya hadasu Aure.

Shine ya nuna mata beyarda ba. Shine ta dinga

mishi kuka hankalinshi yatashi har saida yai

mata alqawarin hadasu aure.

Shine yau yatashi da bacin rai wai yaza'ai ya

aura mishi yarinyarda aikaima fyade be sani ba

kota kamu da wata cutar.

To shiyasama nakasa tambayarshi nabari saiya

huce.

Gaban anty sadiya saida yai wani mugun

bugawa.

Amma ta wani bngaren kuma taji dadin wannan

maganar.

Dan kuwa shiyafi kowa dacewa da aurenta. Bai

cuceta a banza ba.

Dan haka tace tohpa yanxu momy yaza'ayi

kenan"

Tace oho nidai nabashi shawara idan yaji

shikenan.

Aunty sadiya tace to umma Alllah yazaba abinda

yafi alkairi!

Tace Ameen dai.

Yi Sauri kigama kimtsawa dan yanxu zai fito

yayi break ya fita.

Umma ta fito tazo palo tadan kashin gid'a akan

kujera.

Abba kam yana gama kimtsawa beyi wani

jinkiriba ya nufo palo anty sadiya tana tsaye

tana shirya abinci akan dining ta duqa ta

gaisheshi ciki ciki ya amsa da ganinsa kasan

yana cikin damuwa.

Yace sadiya maza kije ki kirawomin afnan yataso

yanxu inason magana dashi.

Tace to abba.

Ta nufi sashen Afnan tafara buga qofa. Shima

lokacin ne yasamu dan bacci ya kwasheshi,

kamar a mafarki yaji ana buga qofa. Ahankali ya

bude ido yana sauraron ko Zaiji an qara.

Yaji anci gaba da bugawa.

Daqyar ya iya tashi jikinsa ko ina ciwo yake

haka yaqaraso bakin qofar ya bude.

Aunty sadiya yagani ta jefo mai wani harara

shiko yace ina kwana.

Bata amsa ba tace Abba na nemanka yanxu

kuma.

Ta juya abinta bata saurari me zaice ba.

Tana zuwa tace Abba yana zuwa.

Abba na zaune akan dining umma ta zuba mishi

abinci Amma ba abinda ya iya ci.

Saiga Afnan ya fito jiki a sanyaye yaxo ya zauna

akan Capet

Ya dubesu yace umma ina kwana.

Tace lapia lau ya jiki.?

Yace da sauqi.

Sannan yace abba ina kwana.

Wani irin kallo yajefo masa me cike da alamun

tambayoyi!.ba tare da ya amsa gaisuwanba.

Cikin zafin murya yace AFNAN..!

Firgicinda yayi saida qwaqwalwarshi da ruwan

jikinshi duk suka dena aiki.

Tsoro da fargaba suka ziyarci zuciyarsa.!

Muryarshi na kyarma yace Na'am Abba.

Abba yasake jefo masa wani hararan daga bisani

yace.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 25

==>Afnan kabani kunya. Ban taba tunanin zaka

watsamin qasa a ido ba.

Wai harkayi girmanda zakaje kahadani da inna

akan salma ko?.to kasamu yadda kakeso. Domin

kuwa tayi abinda kasakata.

Kuma zan Aura maka salma!

Amma kasani duk abinda yafaru dakai kai kaja

ma kanka tinda kai bakasan ciwon kanka ba.

Baka kishin abinda akaima yar uwanka .

Dan haka zan Aura maka salma!kuma babu saki

atsakaninku har abada.

Sannan nacire hannuna akanka kaje kai duk

abinda kaga dama.

Afnan kansa na qasa ya dago kannshi ahankali

idonsa sunyi jawur ya kalli Abba kabinsa na

karkarwa yace Abba..walh..ni...kafin yaqarasa

tuni Abba ya daka mishi tsawa..get out

kabacemin da gani. Banason ganika agabana.

Agigice ya miqe kamar zai kifa sbd Sauri.

Umma ne ta kira sunan Afnan"tsayawa yayi cak!

batare da ya waygo ba. Sannan taci gaba da

cewa haba alhj dan Allah ka sassauta mishi

mana., baka ganin shima ba lapia ne dashi ba.

Abba bece mata komai ba ya miqe yadauki

jakarsa da keys din mota yai waje fuuuu!

Batareda yaci komai da aka Zuba mishi ba.

Ganin Abba ya fice afnan ya juyo ahankali ya iso

dining din yadda umma ke zaune yaja kujera ya

zauna idanuwanshi cike fam da qwalla.

Umma ta dubeshi tace Haba afnan kakwantar da

hankalinka kariga kasan halin babanku.

Fushi yayi kuma zai huce nan bana jimawa ba.

Kuma ni ina bayanka 100 bisa 100. Naji dadin

abinda ka yanke na taimakon yar uwanka.

Kuma karka sake kace zaka kalli abinda akaima

naka yar uwan domin kasamu hanyan

musgunama salma.

Dan kuwa ita babu laifinta aciki.

Inamai farin ciki da wannan lamari domin rufin

aairinmu ne gaba daya.

Dan haka ka kwantar da hankalinka ka qyale

alhj.

Yanxu dai kaci Abinci kasha magani kaga sai

rama kakeyi duk kabi ka lalace.

Nan dai taita lallashinsa har saida yaci ya qoshi.

Daman shi babban damuwarshi shine abba yaqi

amincewa.

Amma tunda sai ya amince komai zai faru me

sauqi ne.

Suna cikin firansu. Saiga aunty sadiya tafito ta

fesa kwalliya tayi masifar kyau.

Doguwar riga tasa na atanfa ya zauna daram

ajikinta taqaraso gunsu cikin takunta irin na

qasaita. Sannan taja kujera ta zauna gamida

janyo kulan Abinci tana qoqarin zubawa tace

umma Abba harya fita ne.

Ta gefen ido kuwa wata irin harara ta dinga

aikawa afnan din.umma tace eh yanxu yafita ko

break dinma beyi ba.

tace to umma nima na shirya yanzu zanci abinci

ne na wuce.

Umma tace to idan kinje dai kice ina gaisheda

me jiki kuma insha Allahu nima gobe ina nan

zuwa dubata. Afnan zai kawoni shima daganan

ya dubata.

Saida suka kalli juna aunty sadiya da afnan.

Sannan yai qasa da kanshi cike da kunya da

fargaban abinda Umma tafada. Sadiya taci gaba

da cewa toh umma zasuji insha allahu,.

Afnan ya miqe yace to aunty ki gaisheta.

Tai kamar batajishi ba. Yakama hanya yai

dakinsa. Aunty sadiya ma tatashi taje daki ta

dakko jakarta da takalminta Wanda sukai

macing da kayan gamida sa hijjab dinta taima

momy sallama ta fice.

Salma kuwa yau tatashi ta qarfinta domin

tanajin qarfi ajikinta sosai. Sauqi dai yasamu da

izinin Allah. Kwalliya kuma yadawo sabo!!.Tsaye

take gaban mirror tana taje gashinta yadda ta

sakeshi abaya, gamida dakko wani siririn hula

Wanda macing color ne da kayan datasa

tsakiyarshi a bude yake. Ta gaban hulan kuma

an rubuta (love is life!) Riga da sket ne ajikinta

Wanda yaya Habib yayo mata tsaraba daga

Dubai. Sunyi matukar amsar jikinta.

Tayi masifar kyau Wanda ba'a magana.

Ta sanya wannan hular gamida fito da gashin ta

tsakiyar hulan.

Ta qara duba mirror sannan tasaki wani

murmushi Wanda yasake bayyana tsantsar

kyawunta gamida lumshe ido domin it a kanta ta

burge kanta.

Palo tayo tana tafiyarta a nutse tana isowa palo

kafin takaga zama tajiyo sallamar aunty sadiya

nan tatsaya cak! Aunty sadiya tana shigowa ta

aika mata da wani irin qayataccen murmushi tuni

Anty sadiya ta ware idanu gamida fadin. Woww!!!

Sister irin wannan kyau haka ai saikisa inyi

rangaji in fadi aqasa. Taqara sakin mata

murmushi sannan ta ruga ta rungumeta tana

fadin kai aunty ai kinfini hadewa.

Taqara dubanta tace kai!!waneni da had a kaina

da matar manya. Wannan ai dole kidinga furgita

maza irin wannan kyau haka"Ammapa kar karki

ya fashe kidauka wai kinfini kyaune. Kin wani

zabga jan baki kamar yar hayin kogi. Gaba daya

suka kwashe da dariya.

Salma tace to aunty ni duk ba wannan ba ina

wayana!toce kwantarda hankalinki gata a jaka.

Ta karbi jakar tana kokuwan budewa. Saiga

momy tafito tana dariya tace kudai bakwa rabo

da barkwanci Indai kuka hadu.

Dariya kawai sukayi salma ta ciro wayarta tayo

daki tafada kan gado aunty sadiya kuwa nanta

baje suna gaisawa da momy. Tin kafi tacire

wayar a key take ganin saqonni daban daban

messages miss call WhatsApp.!dan haka tarasa

ina zata fara dubawa. Saita yanke shawarar bari

tafara shiga whatsapp tana shiga saqonwa zata

fara gani..uhmn..saida gabanta yafadi dan jitayi

kamar yana kusa da itane zai kamata. Afnan ne

yai mata sqo har gashi biyu..hannunta na rawa

ta danna ta shiga ga abinda saqon farko ke

dauke dashi...Amincin

Allah shi tabbata agareki yake yar uwata kuma

abar begena a kullum. Na kirawayarki baki

pecking ba bansani ba ko kina bacci ne.

Daman ba komai bane inaso na fada miki ne

daman zanxo anjima in kawo muku ziyara

kigaya momy kuma ki shiryamun kayan dadi

kinji my dear sister!! Lallai fa afnan an shirya

maka kayan dadi irin Wanda baka zata ba kuma

kaci ka qoshi..!! x

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 26

==>Da wani dogon tsuka. Mtswwwwwww!!!.gami

da cewa...!Allah shi kyauta in Auri mugu! Ai ko

maza zasu qare aduniya bazan taba aurenka ba

sbd na tsaneka tsana mafi girma.!mugu kawai"!

Tana turawa tai blocking dinsa.

Amma mezai biyo baya!?

Tunanin baya ne ya fado mata! Kalmomin da

tafada masa abaya suka dinga dawo mata kamar

anyi recording dinsu. Tabbas ta fada masa wasu

kalmomi.

a gurin da take zaune. Kuma a irin wannan

yanayin na baqin ciki,.

Lokacinda take zubarda hawaye.

Zuciyarsu ke tsananin azabtuwa da son juna!.

take masa iqirarin cewa....Haba yayana walh

hannuwa na bazasu taba iya yin blocking dinka

ba.

Kayi hquri bazan iya aikatawa ba.

Kamar yadda bazan iya guje maka ba. Haka

baxan iya daina sauraronka ba. Idan kai zaka iya

yin blocking dina to ina me baka daman yin

hakan.

To amma kasani Kunnuwana bazasu taba gajiya

da sauraronka ba. Zuciyata bazata taba daina

azabtuwa da sonka ba.

Sannan a kullum zan kasance cikin baqin cikin

rabuwa dakai.

Idanuwana bazasu taba daina son ganinka ba

akoda yaushe. Alqawari ne na dauka bazan taba

auren wani namiji ba aduniya idan bakai ba.

Ashirye nake dana rayu dakai ako wani irin hali

ni bazan taba guje maka ba.

Ina qaunarka yayana qauna irinta har abada.!

Kayi haquri yayana walh bazan iyaba"hannuwana

bazasu iya blocking dinka ba.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 28

==>INNA..ki..taima..keni muryarta na rawa! Shi

kanshi afnan yai matuwar rudewa da furgita

tsoronshi daya karta fadi ta sume kamar yadda

tayi lokacinda yaje gidansu.

Dan haka yai miqe shima akidime yake fadin

SALMA!SALMA Dan Allah ki natsu ki natsu kinji

pls SALMA! Yana qara matsowa shima jikinshi

barin yakeyi,.

Haka take qara Ja da baya tana fadin INNA..kin

ganshin.. KO.. Daidai nan ta tokare da qofa tai

wani irin qara yayinda yaqaraso a guje ya ruqota

alokacinda take qoqarin kifawa. A daidai lokacin

daya ruqota taqara sakin wasu tagwayen ihu

gamida kuccewa ta fada cinyar inna ta

qanqameta sosai tana tsusa kanta a tsakankanin

Inna,!

Gaba daya mamaki ya hana inna cewa komai

ganin jikokin NATA sun afka wani irin yanayi na

rudu Wanda takasa fahimgarsu., batasan sanda

tafara fadin."LAPIA!LAPIA meyake faruwa ne!?

Salma kuwa qara qanqameta take tana fadin

Inna kaina ne kaina inna! Cikina..ke..inna ta

katseta da cewa meya samu kan naki?

Afnan yanajin haka be tsaya yayi wata wata ba

ya zari takalmarsa yabar gidan da saurinsa. Dan

yasan idan yazauna abin saiyafi haka.

Inna ta daqo tana qwala masa kira amma inaaa

dan talikin yayi nisa! Dawo wa tayi kan salma

taci gaba da cewa wai me kuke nufi ne

daganinsa kin fara kuka shi kuma ya gudu gudu.

Kin sakani cikin wasu wasi.

Wani irin sanyi salma taji aranta alokacinda ta

waigo ta tabbatar da cewa afnan baya palon.

Miqewa tayi batare da taceda inna komai ba ta

kwanta kan kujera domin har kanta ya fara ciki

ga wani zazzabi dayke niman kamata.

Inna tai juyin duniyar NaN akan salma tafada

mata gaskiya amma ta dake akan ita kanta ne

da cikinta kawai yake mata ciwo.! Haka ta gaji

ta rabu da ita tace ai idan tai tsami maji . idan

kuma Auren ne bakwaso ai

sai inji. Salma tai saurin tashi ta zauna gamida

cewa wani rin aure kuma.!

Inna ta galla mata harara tace irin na uwaki!

Dole takama bakinta tai cit! Tadan huta nawasu

yan daqiqu tatashi tace zata wuce. Domin ita

kam yau bataji dadin zuwanba ma. Daqyar

tasamu ta isa gida tana tangadi jiri take gani

sosai dan haka tana zuwa ta zube akan kujera

jikin nan NATA ya dafe yayi zafi rauu! wasu

zafafan hawaye ne keta sulalo mata. Momyce

tafito daga sashenta gaqaraso wajenta da Sauri

tana fadin salma lapia kuwa!meya sameki?!.

Tana kai hannu jikinta taji zafi rau!tace

subhanallah zazzabi kikeji haka kuma shine baki

gayamun ba"bari nakawo miki Abinci kici nakira

driver muje asibity.

Momy ta qwalama sumayya kira saigasu sun fito

dukkansu aguje suna dariya. Ganin salma a

kwance yasa sukai tsuru tsuru momy tace ma

sumayya maza kije ki zuboma auntynku abinci

batajin dadi ne. Ba musu ta wuce kicking sai

gata dauke da pleat din kuskus taxo ta dire ma

momy sannan taje firji ta dakko robar faro daya

ta kawo momy tace to tashi kici.!

Taqarayin wani narai narai da ido tace momy

cikina ciwo yake.

Momy tace kiyi haquri kici koda kadanne. Haka

tatashi momy tafara bta abaki. Bai wuce cokali

4 tayi ba kawai sai amai momy ta tallabota da

sauri haka ta dinga kwara amai duk jikinta yai

yaushi. Momy kam duk ta rude tasamu ta

kwantar da ita sannan tamiqe dasauri taje ta kira

habib tafada masa halinda suke ciki sannan taxo

tafara gyara wajen.!ba a dauki lokaci ba habib

ya turo da driver.

Aka kwashesu sai asibity. Suna zuwa aka

karbesu cikin kulawa kasancewar habib yayi

waya tun kafin su iso..Dr ya dubata sosai tareda

wasu yan tambayoyi itakam tadinga jera mashi

amsa. Tagaya mishi cewa takai 2weaks tana

fama da ciwon ciki kadan kadan. Sannan takanji

tashin zuciya lokaci lokaci ga yawan ciwan kai.

Dan hak Dr yasa aka debi jininta da fitsarinta

sannan yahada musu wasu yan magunguna dazai

taimaka mata yace suje gida tafara sha kafin su

dawo gobe a tabbatar da result din da aka

samu.! Momy bata kawo komai aranta

ba"sabanin ni da harna fara wani tunani! Kaji

iyayen katslandan

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 29

==>A dimauce momy ta miqe tana Innalillahi wa

inna ilaihirraju'un Dr karufamun Asiri jikinta ko

ina fari yake.

Yayinda ni da Dr muka saki baki da hanci da ido

duk muna kallonta.!

Mamakin Dr shine shin meyasa momy ta furgice

haka shin bata bataraba da qaruwanda suka

samu ne ko kuwa"

Mamakin salma kuwa shine.. Wani irin ciwo ne

juna biyu dahar momy ta furgice haka take

Neman faduwa.! A tsorace ta kalli Dr tana

qoqarin yimishi tambayar wani irin ciwo ne take

dauke dashi.!

Kafin ta kaiga cewa komai sai ganin momy

sukayi ta sulele aqasa sumammiya!.

A haukace salma tai kanta tana kwarma ihu tana

fadin Dr wani irin cutane nake dauke dashi har

baqin cikinshi yake Neman ya kashemin

mahaifiya"

Shima gaba daya yagama kidimewa yayo kan

momy yana fadin kawai nace mata ne kinada

ciki shine tashiga tashin hankali haka!? Ko

bakida Aure ne dai! Allah dai yasa

ba abun kunya kika daukoma iyayen naki ba.

Cikin wata irin murya salma ke cewa Dr cikin

baby nakedashi!? Yanxu baby ne acikina

taqarasa maganar tareda shafa cikin! Dr yace

qwarai kuwa kina dauke da juna biyu har na

tsawon wata uku babu yan kwanaki!" Ai kafin

yagama rufe bakinshi sai ganin salma yayi ta

kife a qasa da alamun itama suman tayi.!

Topa Dr yaqara rudewa matuqa da Sauri ya fice

yana kiran nurse kamar wani zararre.

Dan Danna akaxo aka kwashesu gaba daya aka

basu gado. Duk iya qoqarinda zasuyi akansu

sunyi Wajen 2 hours Amma basu farfado ba Dr

duk ya gama rudewa da al'amarinsu.

momy ce ma tadinga tafarfadowa tana sake

sumewa."dan Haka Dr ya kira Habib ya fada

masa abinda ke faruwa.

Karkuso kuga daburcewa wajen Habib dan shima

kadan yarage ya sume.

Dan Haka numfashinsa ke fita wani kan wani.

Baccin yayi ta maza da shima kwasarshi zq'ayi.

A kidime ya suri motarshi ya kama hanyar

asibityn yana rafka gudu kamar wanda ze tashi

sama.!

Allah ne dai ya kiyayeshi harya isa lapia. Yana

isa ya kira Dr. Dadauri yazo suka qarasa yanda

su momy suke daidai lokacin momy ta farfado

sukayi ido hudu da Habib kawai saita fashe ta

kuka.

Yaya Habib yaqarasa gabanta shima idonshi sun

kada sunyi jawur. Yace momy dan Allah ki

kwantar da hankalinki ki natsu kar hawan jininki

ya tashi. Pls momy komai ze wuce.

Murya a sarqe momy take magana tayaya

hankali na zai kwanta wannan balq'i ya afko

mana ta Ina zan samu kwanciyar hankali. Kawai

tasake fashewa da kuka shima kifa kanshi kawai

yayi yana zubda hawaye.

Saida sukayi mai isarsu sannan momy ta juyo

tace ina salman take!? A hankali ya dago da

idonsa jawur yace momy tana nan ita bata

farfado ba Drs sunacen suna qoqari akanta.

Gashi kema kinsa damuwa sosai aranki momy ta

wanne kikeso muji. Momy ki dauka wannan Abu

kawai hukunci ne daga Allah kuma babu yadda

muka iya saidai haquri mu rungumi qaddara.

Momy tafara qoqarin tashi yaji bazata iyaba

haka ta koma tana zubda wasu zafafan hawaye.

Nan Dr yaxo yafra duba momy. Jininta har ya

hau sosai akai mata allura tasamu bacci. Habib

yakira Ahmad yafada mishi abinda ke faruwa.

Tab! Haka ya tawo asibityn a fusace da nufin

komai ma zai faru to saidai yafaru dan yau saiya

fadama yaya Habib Wanda yaima salma fyade.

Cen bangaren su hjy safiyya kuwa gidan yacika

da murna domin yaune ranar da yaya Aliyu zai

dawo. An tanadar mishi girki kala kala. Husna

ma datake kwance batada lapia yau daida ta

gyagije sbd murnan dawowar yayan nata.

An tura driver yaje ya daukoshi a airport tare

suka wuce da husna akabar momy da inna A

gida. Basu wani Dade da zuwaba jirgin nasu ya

sauka. Ya kira wayar husnan tace yaya gamu

nan a waje nida driver kai muke jira .yace OK to

ganinan fitowa. Cen husna ta hangoshi yanata

faman waige waige itako sai washe baki take

tadaga waya ta kirawoshi yana dagawa tana

yaya gashinan INA kallonka yace to ai ni....

Kawai daiya hangota tanata dariya da saurinsa

ya karaso shima fuskarsa dauke da murmushi.

Tace ya ya Aliyu kaga yadda ka qara kyau kuwa

gaskiya garin nan ya karbeka.

Yasaki kyakkyawan murmushi Wanda yaqara

bayyana tsantsar kyawunsa gamida cewa yar

Autar mama kenan. ai ni naga duk kin cenja

munne gaba daya ma. Nida na barki yar qarama

kina 8years. Yanxu ko shekarunki nawa ma oho.

Ta murguda baki tareda rangaji dakai tace kai

yaya shrkarun nawa ne ma zaka manta KO.

Yai dariya yace to yar rigima wasa nake miki.

Amma ga dukkan alamu kinyi ciwo dan naga

kamar akwai rama a jikinki.

Tandan murmusa tace yaya kenan ya akai ka

gane. Yce ko Wanda be taba ganinki ba idan ya

ganki yanzu yasan kinyi ciwo. Tace gaskiyarka

ne yaya walh yanxu ma zuwanka ne yasa na

warware sbd murnar ganinka. Yace wayyo yar

Autar umma meyake damunki. Uhm kawai tace

labarin me tsawo ne yaya yanxu dai muje gida

ka huta

Suka qarasa mota suka shiga suka dau hanya.

Sun fara tafiya Amma gaba daya yakasa daure

Abinda yakeso ya tambaya dan Haka yace yar

Autar mama wai ina qawarki ne na dauka tare

ma zakuxo tarbana sai kikazo ke daya!.

Tadan jiyo ta kalleshi tareda cewa wa kenan!

Yadanyi farii da idonsa gamida cewa Salma

mana!. Tace oh kacemin Amarya! Dandanan

dariyarsa ta tsaya ya daure muska yana mata

wani irin kallon rashin fahimta cikin sassarqewar

murya Wanda bemasan yayi ba yace ban gane

Amarya ba!?.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 30

==>Husna tace Eh mana! Yaqara hade rai yace

Wato Aure akai mata ban sani ba.! Husna

tadanyi murmushi tace kai yaya maida wuqar ai

ba'a riga anyi bikinba ma daman ance saika

dawo!. Yadanji sanyi kadan aransa sannan ya

sake cewa to waima salman ne za'aima aure tun

yanxu! Wayema ya fada miki haka!? Tace kaidai

yaya kanada qosawa kabari idan munje gida

zakaji komai. Yace kinyi alqawari tace eh yayana

na kaina.! Haka yahaqura badan ranshi yaso ba

dan yaqosa yaji gaskiyar abinda husna tafada.

Ya qosa yaga ankai gida. Sun isa gida cikin

qoshin lapia murna kota ina. Inna kam bakinta

ko rufuwa bayayi. Ya Aliyu yaje yai wanka yaxo

dining amma duk cin abincin ya gagareshi inna

dasu momy da husna duk sun kewayeshi. Cikin

hikima yace Inna wai mamanki batasan zan

dawo bane?! Inna tace

oh Mamana Amarya ai rabona da ita tun ranarda

sukaxo nan da afnan sunataimin sakarci! Yana

qoqarin kai cokalin abinci bakinsa baisan

lokacin daya aje ba yana fadin Wani irin Amarya

kuma Inna! Tace kaidai ci abinci koma wani iri

ne ai zakaji. Gaba daya yaji ya qoshi dan haka

yamiqe tareda sakin wata yar tsaki mtsw..saiku

cinye abincinku ai.!

Gaba daya suka bishi da ido dan sun gaza

fahimtarsa. Momy tace A a inazakaje bakaci

abincinba yace nifa nama qoshi tin a jirgi. Tace

abincin jirgin wani abun kirkine! To dawo

kazauna ko zakayi amai ne saikaci abincin nan

bazamuyi wahalar banza ba. Murmushi kawai

yayi me kama da yaqe yakoma yazauna yacigaba

da tsakurar abincin. Ya kalli husna yace wai

meya samu wayar salma ne baya shiga! Tace

walh nima

bansani ba tinda tai ciwo ba'q samunta awaya

bansani ba ko wayar baya hannunta ne.! Oh tai

ciwo amma ko agayamun KO! Gaba daya sukasa

dariya sbd yadda yai maganar kamar wani

qaramin yaro! Inna tace kaji shirme banda

abinka idan an gaya maka zuwq zakayi. Yace

amma ai nakira waya nai mata sannu ko!

Anandai suka gama yan ciye ciyensu da firarsu

kowa yanufi makwancinsa domin dare ya tsala"

Wajensu momy kuwa Habib ne yadawo gida ya

kwashe su rufy yakaisu gidanshi.!fadila tayi tayi

yafada mata meke faruwa Amma yace mata

kawai momy ne batajin dadi; sannan yakoma

asibity cen suka kwana shida Ahmad. Yaya

Ahmad tinda yaje yaga halinda momy ke ciki

yakasa gayama Habib gaskiyar lamari dan gudun

qarya hurama abin wuta.! Momy tadan samu

sauqi dan qin zama tayima agunda aka ajeta

takoma gun salma saidai takasa daina kuka duk

in ta kalleta. Salma ta farka amma batasan inda

take ba har yanxu likitoci ne ke zarya akanta.

Sai fizge gizge take. Hakan yaqarasa jinin momy

ya hau sosai haka suka kwana ba barci.

Habib ne zaune akan darduma bayan ya idar

da sallah yayi jugum yana tunanin abinda Dr

yafada!.

Idan har kunason tayuwar yarinyar nan to mafita

daya CE! Kodai azubda cikin nan kokuma a nuna

mata cewar kuskure akayi wajen fadar

sakamakon!sannan kuje kucigaba da lallashinta

kuna nuna mata mahimmancin yarda da qaddara!

Sbd idan ba haka ba. duk ranarda ta fahimci da

gaske ne"zata iya shiga halinda yafi na yanxu.

Domin kuwa me ciki ba'asonta da damuwa

hawan jini zai iya kamata tun tana yar

qaramarta.

Dan Haka ko wanne daga cikin abinda kuka zaba

me hadarin gaske ne!

Wasu hawayen baqin ciki suka gangaro masa.

Aransa yace Tabbas dazaiga Wanda yaci

mutuncin qanwarshi da babu abinda zai hana

ya shaqeshi harsai ya mutu"

Wayarshi tai qara ta katseshi daga tunaninta ya

fada. Aliyu ya gani da numbernshi ta Nigeria ya

dauka da Sauri gamida yin sallama! Ya aliyu ya

gaisheshi cikin ladabi sannan yace yaya.. Hafin

yagama fadi ya Habib yace yaushe ga dawo ne

babu kodan sanarwa! Yadanyi murmushi gamida

cewa walh jiya nadawo aina dauka mama ta fada

muku zan dawo! Yace kai baka fada mana ba sai

ita" yace to babban yaya afwan yanxu dai ya

madam yasu momy! Y Habib yai shiru yama rasa

abinda zaice.! Daga bisani yace uhmm Aliyu

walh gamu nan ma A asibity salma da momy

duk basuda lapia!

Cikin tashin hankali yace subhanallah meya

samesu!?

Cikin rawar murya yaya Habib ke magana. Zan

gaya maka Amma gidanku babu Wanda yasani

Inna bata saniba momynku ba bata sani ba! Dan

Allah karka fadama kowa dan kasan inna zata

iya tada hankalinta hawan jininta yazo yatashi!

A rude ya Aliyu yaci gaba da cewa fadamun nayi

alqawari bazan fadamasu ba!

Ya Habib yacigaba da cewa fyade akaima salma

kusan wata uku dasuka wuce. Sanadiyyar barinta

da akayi ita kadai agida wani mugun yasamu

damar zuwa ya aikata lalata da ita! A wannan

lokacin salma tasha wahala sosai kwananta 3 a

asibity aka sallameta!

Shine yanxu akai gwaji akaga tana dauke da

ciki sanadiyyar haka ne Itada momy suke

kwance yanxu haka salma batasan yadda kanta

yake ba!"

Tinda aliyu yake bai taba shiga tashin hankali

irinna yau ba! Daga lokacinda yaji kalmar fyade

yayi tsananin gigicewa Wanda bai ma iya

fahimtar me Habib din yaci gaba da fadi ba"wani

irin juwa yafara dibarsa Allah yasa akan gadonsa

yake!

Shin wai mafarki ne yake! Ko kuwa gaske ne

abinda kunnuwansa ke jiyo masa!

Masoyiyarshi"abin qaunarshi" wacce yadade

yana tarairayar soyayyarta"

Wacce yarayu da tsananin qaunarta tun kafin

tasan kanta! Wacce yake burin tazamo uwar

yayansa"

Jinin jikinshi Salmat ita akaiwa fyade harma

tana dauke da ciki!?" innalillahi wa inna

ilaihirraju'un.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 31

==>Cikakken labari...! Alhaji Suleiman shine

Babban d'a awajen inna sai Alhaji Abdullahi

sannan Alhaji Abubakar Wanda a yanxu suke

kira da Abba! Haifaffun yar Kaduna ne. su uku

Allah yaba Inna kuma duk maza. Bayan rasuwar

mahaifinsu wato malam sani.

Inna ta koma wajen babban 'd'anta da zama

wato alhaji sulaiman.

Shine yacigaba da daukar nauyinsu" bayan

rasuwar malam sani da shekara1 Allah yadauki

rayuwar alhji sulaiman wajen tafiya tafiyan

neman halak da abinda zasuci a hanyar tafiyarsa

lagos ne yai Accident Allah yakarbi rayuwarsa!

Lokacin yanada matarshi daya hajiya Safiyya da

'ya'yansu biyu" wato Aliyu da husna. Tsakanin

aliyu da husna akwai tazara sosai dan harsun

fidda rai dasake samun haihuwa dan shima aliyu

sun jima basu sameshi ba!.cikin ikon Allah saiga

cikin husna anyi murna sosai!" Husna tanada

shekara 5 aduniya mahaifinsu yarasu. Daga nan

alhji abdullahi shiyacigaba da daukar nauyin

gidan harda dawainiyar makarantar Abubakar har

yakammala karatunsa'! alhj abdullahi yanada

matarshi me suna hjy Aisha wacce suke kira da

momy sunada yaransu hudu4 Habibullah Ahmad

salma sumayya! Habib shike gaba da aliyu Dan

yabashi wajen 6years sun taso tare jininsu ya

hadu sosai! Alhaji Abdullahi shiyaci gaba da

qoqari har Abubakar yasamu aiki" lokacin ne

yasamu matarshi mai suna zainab" cikin ikon

Allah tasamu ciki ta haifi santaleliyar yarinyarta

wacce aka rada ma suna sadiya!

Lokacin habib nada shekara 10 a duniya aliyu

kuma Nada shekara 4". Bayan 2years aka haifi

afnan aka sa mishi sunan mahaifinsu

aliyu!..wato Suleiman. Shine ake kiransa da

afnan.! Cikin ikon Allah habib kammala

secondary school dinshi aka turashi maleshia

acen yayi degree dinsa yadda yadawo amatsayin

Cikakken engineer.!

Lokacinda yadawo ne yayi daidai da lokacinda

sadiya ta kammala secondary school tanada

shekara 17" afnan kuma yana Ss1 shekaransa

15.

An haifi salma da husna yanda shekarau8

aduniya! Kwana 4 salma tabama husna domin a

jejjere aka haifesu" salma tun tana qaramarta

sun shaqu sosai da afnan idan yaxo gidansu

dagyar ake banbareta daga jikinsa!.

Yaya aliyu ne ma basu wani saba ba hasali ma

tsoronshi takeji danshi yanada fada kuma

bayason yawan rigima. Saidai yana masifar

tattalinta bayason yaga wani Abu dazai bata

mata rai"baya sati baixo yaganta ba tareda

tsarabar kayan ciye ciye,

Ranar wata Saturday Abba da dadynsu salma

suna zaune a palo yadda yakirashi domin

tattauna wani muhimmiyar magana.!

Dady ne ya dubi Abb yaci gaba da cewa..!.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 32

==>Ba komai yasa na kira ka ba illa wata

alfarma danake nema kuma nake ganin yadace

mu qara qulla danqon zumunci!

Ina nema ma Dan wajena Habibu auren yarka

sadiya domin na yaba da nutsuwarta kuma na

tambayi yaron nan yafitomin da wacce yakeso

Amma ya nunamun shi babu wacce yakeso

shiyasa nace toni zan duba mishi wacce tadace

kuma naga babu wacce tadace dashi kamar

sadiya. Dan haka ina nema mishi Aurenta idan

har babu Wanda takeso!

Murmushi kawai Abba yayi Wanda zamu iya

kiranta da yaqe gamida cewa Gaskiya yaya naji

dadin wannan maganar ai wannan basai kanemi

shawarata ba dan kuwa sadiya yarka CE kana da

damar zaba mata mijinda yadace da ita

ballantana kuma wannan yaro me hankali kuma

dan uwanta"

Ai kaima me bashi ne basai ka nemi shawarata

ba!

Dady yai murmushi cike da jin dadi yace a a

wannan ai haqqinka ne yazama dole na nemi

amincewarka kuma naji dadin yadda kakarbi

maganarnan yanxu saika sanarma iyalinka kuma

a tambayi sadiya idan ta amince.

Nima zan sanarda iyalina kaga idan komai ya

daidaita ma basai ankai abin da nisa ba"

yaqarasa maganar tareda qurama Abba ido!

Abba yadan sosa qeya yace gaskiyane yaya ai

dama ka yanke ranar Auren kawai tunda babu

wata matsala nidai daga gareni."

Dady yace a a baza'ai haka ba a duki kakkin

yarinya gwara anemi amincewarta dan Bazanso

arakura mata ba.

Abba yace shikenan yaya za'ayi yadda kace

amma nasanma babu wata matsala"

Nizan koma yaya duk yadda mukayi zakaji".

Dady yace to yayi kyau nagode sosai Allah yabar

zumunci.

Abba yace nikeda godiya yaya. Tareda miqewa

sukai sallama ya nufi gida zuciyarsa cike da

wasuwasi!

Lokacinda Abba yasanarma umma maganar tayi

farin ciki sosai haka ma bangaren su dady momy

tayi farin ciki matuqa kuma tabada goyon baya

Dari bisa dari!

Saidai kuma a bangaren gwaskayen babu komai

sai tarin damuwa Dan Kuwa habib hankalinshi

yayi matuqat tashi a lokacin da yaji za'a

hadashi da sadiya!

Danshi gani yake an rainashi da wannan yar

tsigigiyar yarinyarne za'a hadashi.

Saidai kuma haka nan ya daure ya amince da

zabin iyayensa batareda ya nuna qin

amincewarshi ba.

A bangaren sadiya ma haka.

Dan tayi kuka kamar ranta zai fita dan ita bawai

sonshi ne batayi ba Amma tana matuqar jin

tsoronshi dan bata cika ganin dariyarsa ba,

Tunaninta kawai ta yaya zata zauna da yaya

Habib!"

Ba'a jima ba aka tsayar da biki sati2 tunda aka

sa ranar bakin bata sashi a idonta ba sai

ana sauran kwana3 yazo shima a daddafe yake

tambayarta nawa take buqata Wanda zatai

hidima.

Tace mishi bata buqatar komai. Besake cemata

komai ba ya Ciro check din dubu dari biyar ya

miqa mata.!

Ta Amsa tareda dubawa ta ware ido gamida

cewa yaya ai wannan kudin sunyi yawa babu

abinda zanyi dasu!

Shiko gogan naka harya juya baya yana shirin

barin wajen yatsaya cak batareda ya juyo ya

kalleta ba. Sannan yace..!

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 33

==>Sannan yace idan kinyi Abinda zakiyi ki

zubar da sauran.!

Ya wuce abinsa yana qoqarin Ciro keys din mota

a aljihun wandonsa!

Yaqarasa cikin nutsuwa ya bude motarshi yacika

rigarsa da iska. Inda yabarta nan tsaye a Gardine

riqe da check din daya bata!

Wasu zafafan hawaye ne suka cika idonta fal!

Suna qoqarin gangarowa.

A zuciyarta tace yanxu A haka ne zamu zauna

toya zanyi kenan idan aka kaini gidanshi?!

Tasa mayafinta ta goge hawayenda suka wanke

mata fuska.

Sannan ta shige cikin gida cikeda tunani iri iri.

Ranar Saturday aka daura auren sadiya da habib

. yan uwa da abokan arziki an taru sai murna

ake! Kasancewar shine Wanda yafara yin Aure a

gidan.; shiko Habib ba wata gayya yayi ba dan

dayawa abokansa ma be sanar musu ba.

Dan shidai a tunaninsa wannan ba Aure yake ba

nan gaba dai zaiyi Aure.

Ankai amarya dakinta. Gida yayi kyau sosai ba

yabo ba fallasa.

4bedrooms ne akwai babbar Palo ga fadin tsakar

gida. Daga cen wani bangare kuma Swimming

poll ne da dan bukka wajen shan iska !.

Bayan biki da 1month Aliyu yafara shirin barin

qasar zai tafi qasar waje a cen zai kammala

karatunsa! Dady shiya dauka nauyin

komai"lokacin su salma da husna zasu shiga

Primary1. A lokacin da zai tafi ne ana gobe yaxo

gidan su salma yima momy sallama.

Yana Zaune a palo suna gaisawa da momy salma

tadawo daga school ta shigo da gudu da fada

jikin momy tana fadin wash momy nagaji INA

abincina"

Kafin momy tace wani abu muryar yaya aliyu taji

ya daka mata tsawa.. Ke bakyajin magana

karyata zakiyi ne!? Shiyasa nakeson Sumayya da

tafiki sanin yakamata. Da Sauri ta zame daga

jikin momy gamida juyowa ta bata rai ta dasa

mishi manya manyan idanuwanta masu kwantar

da zuciya. Ko qiftawa batayi. Tana turo baki.

Saida yadanyi murmushi acen cikin ransa!

tabbas yana tsananin son wannan kyakkyawar

yarinyar Allah dai yabashi ita yafada a cikin

zuciyarshi!. A zahiri kuwa qara hade rai yayi

gamida dubanta yace. Ke bakida kunya ni kike

murgudama baki ko?

Momy dai sai dariya take musu daman sun saba

wannan diramar . aiko yana tafiya ta fara

surutai.

Walh ni momy yaya Aliyun nan haushi yake bani

sai yaita ma mutane fada.

Da yaya afnan ne yaxo baya maun fada!

Momy tace to ai kece ba kyaji shiyasa yake miki

fada. Tace to kawai dan nahau jikinki shikenan

seyace in sauka.

Ni gara ma yatafi yaba mutane waje yaje Cen

taita musu fadan.

Momy tace tafi cen rufemun baki. Wato har ma

so kike yatafi ko. To bazai tafi dinba. Tashi

kibani waje marar kunya kawai ba yayanki bane.!

Wucewa tafi tana kumbura baki. Shiko yaya

Aliyu daga nan gidan ya Habib ya nufa .saidai

be sameshi ba dan Haka ya yanke shawarar

kiranshi a waya ko kuma ya tura mishi text dan

kuwa akwai muhimmiyar maganan dayakeso

yafada mishi.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 34

==>Haka kuwa akayi yana isa gida ya kirashi a

waya suka gaisa yace Babba yaya naje gidan ka

bansameka ba. Daman naje ne nai maka

sallama.

Nandai sukasha fira suna shirin yin sallama ne

ya aliyu yadan Sosa qeya yace yaya daman...

Sai kuma yafara uhm..uhm.. Daman.. Yaya

Habib yace mene ne kuma kaketa wani

uhm.uhm. kafadamun mana. Yadan fara kame

kame sannan yace daman.. Yaya..wata alfarma

nake nema.!

To fadamun mana mene ne inji ya Habib kenan!

Yaci gaba da magana yana sassarqewa kamar

wani marar gaskiya. Daman..yaya..so So... nake

ka kulamun..da salma.sosai. kafin nadawo pls!

Ya idasa maganar yana shafa qeyarsa!.

Yaya Habib ya fashe da dariyar da be shirya

yinta ba. Cikin dariya yaci gaba da cewa shine

kaketa wani inda inda kamar wani me

koyon magana!

Kawai dai kacemin kana ciki." To ka kwantar da

hankalinka kamar kayi baquwa ta mutu! Zan

kula maka da salma Kana dawowa zan baka

abunka!.

Sanda kansa qasa yayi kawai jikeda jin kunya

kamar yana gabanshi. Tabbas yaji dadin yadda

yayan nashi yayi saurin fahimtarshi.

Nan yaya Habib yaita tsokanarshi harsukai

sallama. Washe gari jirginsu ya daga.

Yatafi da tsananin farin ciki Dan yasan cewa a

yanxu salma tazama tashi duk sanda yadawo

Za'a aura mishi ita.

Bangaren Amarya sadiya kam zaman babu dadi

dan yaya Habib gasata yake kamar waina.

Kullum cikin kuka take Amma takasa gayama

kowa abunda ke faruwa!

Babban abunda yake qara qona mata rai idan ta

tuna shine.. Ranar Daren farkonta yadda Yaya

Habib yaxo mata a bushe babu ko dan kazar nan

da ake kawoma amare Babba abin baqin cikin

ma yadda yaxo bako kunya ya tumurmusheta yai

mata hawan qawara babu wani alamun tausayi

haka yai mata jage jage saida yaga bata

numfashi. Sannan washe gari ma haka yasake

yimata akan raunin jiya. Haka ya jera kwana7 be

daga mata qafaba HQ ya kumbura yai sasul

gashi batasan yadda zatayiba

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 35

==>A kwanakin da salma tayi gidan aunty sadiya

ita kanta ta fahimci ba dadin yayan nata takeji

ba. Dan kuwa wata zubin a gabanta yake

balbaleta da fada kokuma tayi

abu ya gwasaleta.

Tun aunty sadiya tana boye mata har yakai abin

yawuce a boyeshi dan salma tagama fahimtar

komai.

Hakn yasa sadiiya tadena wani boye boye ta

kirata daki ta lallabata tace kota koma gida

karta sake tagayama wani cewa basa zaman

lapia da yaya habib.

Salma dai ranta baiso ba dan taso taje tabaiwa

momy labari. Kwanan ta 4 a gidan tace ita gida

zata koma ta gaji.

Aunty sadiya bata so hakan ba dan tana rage

mata damuwa sosai!

Haka taci gaba da zama cikin kadaici ta takura

da rashin samun kulawa wajen yaya Habib. Tana

shirye shirye komawa karatu dan ita dama harta

qosa tafara zuwa makaranta ko zata huta da

jarabar yaya Habib. Kawai saita fara laulayi.

Yaya Habib ne yakaita asibity akai treatment

dinta aka tabbatar mishi tana dauke da ciki

wata2.

Murna wajen yaya Habib ba'a magana" dan shi

Allah ya jarabceshi dason yara. Dahar yafara

tunanin ko juya ya auro sbd ya qosa yaga

jininsa!

Tun daga ranar ya Habib yafara tattalinta aiki

ma yahanata yi. Idan yaxo yaga tana wani abun

shizai karba yacigaba dayi ko kuma suyi tare.!

Ita kam harga Allah taji dadin wannan cikin dan

ya gyara zaman takewar Auren su. Itace har take

ganin dariyar yaya Habib. Ta kwanta jikinshi tayi

bacci yana tarairayarta tai amai ya wanke. Tai

mishi shawaba ya rarrasheta. Wannan abu yana

mata matuqar

dadi.! Dan ita harji take kamar ta zauna da

cikin" dan haka taita addu'a Allah yasa suci

gaba da kasancewa cikin farin ciki haka."dan a

yanxu ji take tana tsananin qaunar mijinta.

Wani irin soyayyace me qarfi ta dasu a

tsakaninsu. Lokacin da cikinta ya cika wata7 ya

hanata aikin komai abinci ma saidai a kawo

mata daga gida! Idan yadawo wajen aiki qarfe6

bashida aiki saidai ya zauna ya kwantar da ita a

yalwataccen qirjinsa yaita shafa cikinta yana

rada mata kalamai masu kwantarda zuciya. Cen

bangaren su salma kuwa duk in akai Hutu gidan

aunty sadiya take zuwa har akoma makaranta.

Saidai takan qosa tadawo wata lokacin sbd afnan

yana zuwa musu firan dare Gashi tanajin dadin

fira dashi

Shiyasa idan bata ganshi ba kwana2 batajin

dadi.

Shima kanshi wata lokacin binta yake cen wajen

aunty sadiya idan sukasha firarsu sai ya wuce

gida.

cikin sadiya nada wata8 su Afnan suka fara

shirye shiryen tafiya school shida ya Ahmad.

Inda Ahmad ya wuce sokoto. Afnan kuma ya

wuce Libya.

Salma tasha kuka sosai tafiyarsu.

Shima kanshi afnan daurewa yayi. Haka ya

rungumeta yanata rarrashinta tareda yimata

alqawarin zai dunga kira kullum suna gaisawa ta

wayar momy.


===>BUTULCI KO SO!!!.? Part 36

==>Bayan wasu kwanakai da tafiyarsu afnan

aunty sadiya ta haifi santaleleyar yarinyarta

kyakkyawa yar blackbeauty yarinya son barka

kamarsu daya da babanta saidai shi fari ne ita

kuma black beauty ce irin mamarta.

Murna kuwa wajen yaya Habib kamar ze hadiye

babyn. Haka akasha shagulgulan suna inda

yarinya taci suna Rufayda suna kiranta da rufy.

Inna ce tazo ta zauna da ita.

Su aliyu Ahmad afnan duk an kirasu an

fadamusu sunata murna. Ranar suna akaima rufy

wani hadadden hoto aka tura musu.

Tunda aunty sadiya ta haihu salma ta dawo

gidan ta tare satinta2 ta saba da Rufy sosai

gashi yau zata koma gida dan haka taketajin

ba dadi.

Sanda yaya Habib zai mayar da ita gida ne

bayan sun shiga mota fuskar nan tata a hade. Ya

Habib ya dubeta yace yayadai yar rigima! Za'a

fara rigimar ko" ta tabe dan madaidaicin bakinta

ashagwabe tace yaya nidai banason tafiya nabar

rufy. Yace to ai momy ne tace a mayar

dake"nace tabarki tace a a!

Tace to yaya dan Allah ka sayamun waya kullum

na dinga kira inajin kukanta kaga momy bazata

bani wayarta ba.

Muguwa wato so kike tadinga kuka kenan ko.

Yafada tareda jefa mata harara cikin sigar wasa"

Murmushi tayi wanda bata shirya yiba ta dora da

cewa to yaya nidai inason inji kuma idan inason

abu zan kiraka nafada maka basai nataba wayar

momy ba"

To shikenan zan saya miki hankali ya kwanta!?

Dariya ta saki gamida lafewa a kafadarsa wayyo

yaya naji dadi Babba zaka siyamun KO.

Ya Habib yace eh Ammapa idan naga zai hanaki

kara2 qwacewa zanyi. Tace naji. Suka kama

hanya saida ya tsaya a wani blazer yasai mata

galleliyar wayarta HTC! Sai murna take kamar ta

lashe yayan nata.

Suna isa gida da gudu ta shige tana kiran

Sumy..!Sumy..!Sumy..!momy CE ta fito tana

Haba wanan kira haka kin fado ma mutane.cikin

gida babu sallama.

Saiga sumayya ta fito tana mammatse ido da

alamun itama bacci take.

Nan suka baje a palo salma ta fitoda waya.

Momy tace Sam bata yarda ba za'ayi aba salma

waya yar shekara11 nandai Habib yaita lallaba

momy harta amince Amma tace baxata dinga

tafiya dashi school ba.

Nan Sumy tafara gungunai wai itama sai ansaya

mata. Salma kam sai gwalo take mata. Habib ya

lallasheta yace qyaleta naki ma sai yafi nata

kyau sabon fitowa zan saya

miki. Nata kuwa tsohon yayi ne. Nandai tasaki

jikinta harda dariyA.

Tun daga ranar kullum sai salma takira aunty

sadiya taji kukan rufy daman yaya Habib ya sai

mata layi ya cika mata da kudi Wanda ze Dade

mata. Sannan ana bada hutu cen take zuwa taita

raino! Suyita fada da inna daman itake zaman

jego.

Haka kuma su yaya Ahmad da yaya afnan

sukeshan kira sukansu sunsan salma tayi waya.!

Ya aliyu ne kawai bata kira saitace shi yacika

fada.

Koya kira yace abata su gaisa qin karba take.

Tana zuwa school ta labartama qawarta sameera

ai yaya Habib yasai mata waya.

Itama nan tace aiko zataje gida sai babanta ya

siya mata waya.

a bangaren zaman takewar sadiya da habib

kuwa.

wani abun mamakin shine..


UTULCI KO SO!!!.? Part 37

==>Tunda aunty sadiya ta haihu yaya Habib ya

daina tattalinta idan kaga yana rawar jiki to

babynshi ne ke kuka.

Wani abun ma dan inna tana gidanne yake raga

mata. Dan har marinta yatabayi akan wai tabar

rufy tana kuka.

Tsangwama dai iri iri. Dan kyawun jegon nan ma

bata wani yi ba.

Kullum cikin zullimi take.

Ashe daman ya habib ba ita yake tattaliba

babynshi yake tattali. Tunda tazo duniya kuma

shikenan ita tazama shara.

Saidai tai kukanta tagaji tashare hawayenta.

Suna yin 40 inna ta tattara inata inata ta koma

gida.

Yanxu kam kowa yafara fahimtar sadiya ba tajin

dadin ya habib .momy ta kirasu tare tai

mishi fada sosai kasancewar tayitayi sadiya

tafada mata gaskiyar abinda ke faruwa amma

taqi.

Dan haka taita mishi nasiha akan yariqe yar

uwanshi amana idan ya cutar da ita kanshi ya

cutar domin shima nan gaba za'aima nashi.

Yadan rage mata wasu abubuwan Amman dai

babu wata soyayya da yake nuna mata.

Idan kaga yana dan lallabata to wani Abun

yakeso a wajenta.

Rufy Nada shekara1 ya habib ya hadu da wata

yarinya me suna fadeela acen qasar India suka

hadu lokacinda yaje gudanar da wasu

harkokinsa.

Ita kuma a cen take karatu.

Fadeela tunda ta qyalla ido ta ganshi taji tana

matuqar qaunarsa dan haka ta jajurce harsaida

tasamu zuciyarsa. Fadeela fara ce me

matsakaicin tsayi yar siririya tanada manyan

idanu.

Cikin dan qanqanin lokaci ta samu zuciyar yaya

Habib. Daman shi irin matar da yakeso kenan

wayayyiya yar boko wacce ta iya karairaya da

lanqwasa.

Asalinta yar Adamawa CE iyayenta Fulani ne.

Babanta me kudin gaske ne tanaji da kanta sosai

gashi an shagwabata.

Komai takeso shi iyayenta ke mata. Rayuwarta

gaba daya a qasar waje tayishi.

In taqaice muku dai ya Habib shida yajeyin sati2

saida yai 1month acen sannan da qyar tabarshi

ya dawo gida. Dan tagama yau dararshi da

kisisinarta. Dzai wuce tabashi address din

gidansu. Sukai exchange number".

inda tai mishi alqawarin itama tana nan da dawo

Nigeria nanda 2Weeks.

Ya Ahmad ya kanxo Hutu lokaci lokaci.

Ya afnan ne yaxo so daya ansha murna yaqara

zama kyakkyawan saurayi gaba daya yaga salma

ta cenja mishi dan rabonshi da ganinta ya juma.

Haka salma ta dinga murna.

Tunda yadawo yini suke a gidan inna wani irin

shaquwane yacigaba da qulluwa a tsakaninsu.

Lokacinda zai koma makaranta kuka salma taita

yi hankalinshi yatashi sosai! Haka ya xauna

yaita lallashinta. Tana kashingide a qafadarsa

murya cen qasa take fadin

=>BUTULCI KO SO!!!.? Part 38

==>Yaya yanxu tafiya zakayi kabarni! Hawaye ne

suka malalo daga kuncinta" Hankalinshi ya qara

matuqar tashi ya Sauri ya Ciro handkerchief

dinshi yafara goge mata hawaye yana Haba

salma na banason kukan nan. So kike ki

tayarmun da hankali ko. Intafi cikin bacin rai KO!

Pls kibar kukan nan kinji qanwata ta kaina"

cikin yanayin shagwaba tace. To nidai yaya

saidai katafi dani.! Yace haba salma na

makaranta fa zanje ya za'ai natafi dake kiyi

haquri kinji zamu dinga magana ta waya.

Ta daga kafada uhm..uhm..nidai saika tafi dani.!

Duk ya rasa yadda zaiyi da shawabar salma. Sai

faman rarrashinta yake yi. Sannan ya samu tai

shiru har bacci ya dauketa yasamu ya sulala ya

tafi.

Yashe gari ya wuce makaranta.

Fadeela kam tuni tadawo Nigeria ya Habib har

gidansu yaje iyayenta kam duk sunsan dashi.

Wani irin sabon wulaqanci aunty sadiya tafara

gani. Wanda ya wuce tunaninta tarasa me tai

mishi harsaida yakai abin yafi qarfinta taje takai

qararshi wajen momy.

Domin a yanxu babu ruwanshi ma da ita saidai

ya kwanta a gabanta yaita waya da fadeela cikin

dare. Basu zasu gama waya ba sai wajen 04:am

na asuba.

Su hanata bacci ga tarin takaici dayake cusa

mata saida taga sunata soyayyarsu ko shakkarta

bayayi.

Ita kuwa saidai taita kuka ga wani matsanancin

kishin mijinta dayake damunta.

Wata lokacin ma idan yaga tana kukan sai yace

ta fice tabashi guri zata takura mishi. Haka zata

dauki rufayda sukoma palo su kwanta.gashi ya

hanata ta koma kara2

'Dan kulawan dayake nuna ma rufy din ma yanxu

babu!

Wannan dalilaine yasa aunty sadiya takai

qararshi wasu abubuwanma bata fada ba.

Momy da dady suka zaunar dashi sukaimai kaca

kaca abun yayi matuqar qona masa rai wato

kamr shi har wannan tatsitsiyar yarinyarne zata

kawo kararsa gun iyayenshi. Ba qaramin target

ya shirya mata ba Amma sai yayi tunanin kada

yataso

da maganar Auren fadeela kuma ahanashi.

Dan haka yadan sassauta mata musgunawar

dayake mata amma dai bai fasa waya agabanta

ba.

Tana shirye shiryen yaye rufy ne tafara laulayi

wani cikin.

Nanfa Habib dukya rukice yafara Neman yadda

zeyi ya kawo maganar auren fadeela dan yana

gudun kar ace saita haihu shikuma ya qosa

yaganta a gidanshi.

Itadai sadiya batasan bidirin da ake yiba.tanada

fama da kanta. Tanata fama da laulayi.

Ya Habib Yaje yasamu dady yai mishi bayani

yanason yaqara Aure.

Da farko dady yaqi amincewa amma dayai tai

masa magiya ya nuna shi mata daya tai mishi

kadan. Dady yace to shikenan yanxu kabari

zamu zauna da momynka abunda muka tattauna

zakaji. Ku kasan tare dani danjin abinda suka

tattauna.

UTULCI KO SO!!!.? Part 38

==>Yaya yanxu tafiya zakayi kabarni! Hawaye ne

suka malalo daga kuncinta" Hankalinshi ya qara

matuqar tashi ya Sauri ya Ciro handkerchief

dinshi yafara goge mata hawaye yana Haba

salma na banason kukan nan. So kike ki

tayarmun da hankali ko. Intafi cikin bacin rai KO!

Pls kibar kukan nan kinji qanwata ta kaina"

cikin yanayin shagwaba tace. To nidai yaya

saidai katafi dani.! Yace haba salma na

makaranta fa zanje ya za'ai natafi dake kiyi

haquri kinji zamu dinga magana ta waya.

Ta daga kafada uhm..uhm..nidai saika tafi dani.!

Duk ya rasa yadda zaiyi da shawabar salma. Sai

faman rarrashinta yake yi. Sannan ya samu tai

shiru har bacci ya dauketa yasamu ya sulala ya

tafi.

Yashe gari ya wuce makaranta.

Fadeela kam tuni tadawo Nigeria ya Habib har

gidansu yaje iyayenta kam duk sunsan dashi.

Wani irin sabon wulaqanci aunty sadiya tafara

gani. Wanda ya wuce tunaninta tarasa me tai

mishi harsaida yakai abin yafi qarfinta taje takai

qararshi wajen momy.

Domin a yanxu babu ruwanshi ma da ita saidai

ya kwanta a gabanta yaita waya da fadeela cikin

dare. Basu zasu gama waya ba sai wajen 04:am

na asuba.

Su hanata bacci ga tarin takaici dayake cusa

mata saida taga sunata soyayyarsu ko shakkarta

bayayi.

Ita kuwa saidai taita kuka ga wani matsanancin

kishin mijinta dayake damunta.

Wata lokacin ma idan yaga tana kukan sai yace

ta fice tabashi guri zata takura mishi. Haka zata

dauki rufayda sukoma palo su kwanta.gashi ya

hanata ta koma kara2

'Dan kulawan dayake nuna ma rufy din ma yanxu

babu!

Wannan dalilaine yasa aunty sadiya takai

qararshi wasu abubuwanma bata fada ba.

Momy da dady suka zaunar dashi sukaimai kaca

kaca abun yayi matuqar qona masa rai wato

kamr shi har wannan tatsitsiyar yarinyarne zata

kawo kararsa gun iyayenshi. Ba qaramin target

ya shirya mata ba Amma sai yayi tunanin kada

yataso

da maganar Auren fadeela kuma ahanashi.

Dan haka yadan sassauta mata musgunawar

dayake mata amma dai bai fasa waya agabanta

ba.

Tana shirye shiryen yaye rufy ne tafara laulayi

wani cikin.

Nanfa Habib dukya rukice yafara Neman yadda

zeyi ya kawo maganar auren fadeela dan yana

gudun kar ace saita haihu shikuma ya qosa

yaganta a gidanshi.

Itadai sadiya batasan bidirin da ake yiba.tanada

fama da kanta. Tanata fama da laulayi.

Ya Habib Yaje yasamu dady yai mishi bayani

yanason yaqara Aure.

Da farko dady yaqi amincewa amma dayai tai

masa magiya ya nuna shi mata daya tai mishi

kadan. Dady yace to shikenan yanxu kabari

zamu zauna da momynka abunda muka tattauna

zakaji. Ku kasan tare dani danjin abinda suka

tattauna.

===>BUTULCI KO SO!!!.? Part. 40

==>Saiki gayamun inda Aka haramta Aure dan

matarka nada ciki! Shiru kawai tayi taci gaba da

kukanta!

Cikinta na cikin wata na5 aka daura auren

fadeela da yaya Habib. Lokacinda momy ta

fahimci aunty sadiya nada ciki taso adaga bikin

saita haihu Amma Abba yace ayi haquri kawai

abarshi. Haka akasha biki na gani na fada"many

a manyan mutane duk sun halacci bikin.

Amarya ta tare a gidanta nanfa sadiya tafara

ganin wula qanci kala kala domin ya Habib ma

babu ruwanshi da ita komai saidai amarya.

Rayuwa gaba daya taimata zafi duniya kam a

yanxu ta fahimci Habib baya kyautata ma sadiya

su dady sunyi fadar sunyi jan idon harsun gaji.

Abu sai qara cigaba yake.

Su Kansu ma kulawar da suke samu wajenshi

ada! Yanxu kafin suganshi ma aiki ne. Wata

lokacin ma sai idan sun nemeshi" baqin ciki kam

sun rasa yadda zasuyi dashi. Akwai sanda yaya

Ahmad ya sameshi yake nunamishi abinda

yakeyi baya kyautawa dan Allah ya gyara. Saida

suka kusa fada.

Domin duk Wanda yace zai zagi fadeela to zai

iya masa abinda baya zato.

A Ban garen salma da afnan kuwa,

Muna iya cewa wata alaqace me girma ta qullu

Wanda su Kansu suka Gaza fahimtarshi. Matuqar

basa tare basajin dadin

rayuwa.

A rana sai suyi waya sama da 10 sannan suraba

dare suna fira.

Sumy CE kadai tasan wannan shaquwar dayake

tsakaninsu Wata lokacin ma har fada suke cikin

dare tace ita duk sun hanata bacci.

Wata rana suna waya da daddare kamar yadda

suka saba.

Ya afnan yana kashin gide kan gadonsa yana

rungume da Teddy. Ya marairaice kamar yana

gabanta yace.



Post a Comment

0 Comments