BANICE BA ALJANACE cmplt

 4/18/20, 8:16 AM - Messages to this chat and calls are now secured with end-to-end encryption. Tap for more info.

4/19/20, 7:41 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲







🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀🌚🌚🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀

 BANI CE BA🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀🌚🌚🙆🏻‍♀

(aljanace)   


By hassy soja




 

Bisimilahi rahamani rahim 

Da suna allah mai rahama mai jinkai 




Sadaukarwa ga mahaifina Allah ya jikan sa  ya masa rahama ameen.




Page 1----5


------------------------ wata yarinyace  bazata wuce shikara goma zuwa shaɗaya ba naji tana cewa inna dan Allah kiyi hakuri wlh bani bace inna tace  hmm shigeya mayya ni zakiye ma karya  eh to shikenan bari malam yadawo wlh ya biyani ehe  bata rufi baki ba sai ga malam yadawo kasuwa yayi  tsaye yana kallon yar shi ya juya yana kallon inna uwani sai yace haba uwani yanxu sabida Allah abun da kikeyi ya kyauta kenan eye ai ko inna uwani tace ehe malam ni kake gayawa magana saboda tayi mani laifi na mata fada shikenan ni bani da ikon na aje abu sai a ɗauka to shikenan to wlh bazan yarda da wannan ba ehe tana jijiga jikinta  sai wuce dakin ta 

tana fanata faman faɗa duk ta ajiye abu sai anɗauka



 Allah sarki malam ya tausaya ma yar sa malam adamu kenan yace rufaida zonan yarinyar da akace wa rufaida ta taso tazo wajen babanta rufaida na kuka tace abban dan Allah wace ce mahaifiya ta aiko duk in da hakalin sa yake yata shi yace kiyi shiru 'ya ta wlh nima ban san ida take ba Amman kiyi hakuri insha Allah zata dawo kin ji ta ɗaga mai kai 





                       Dare mahuta bawa misali karfi 2:30 wata dariyace naji hhhhh hhhhhh hhhh dariya tayi tsawon miti 50 gaba ɗaya gidan sai da ya amsa wa saboda dariyar sanan wata kalar hallita ta bayana tana saukowa a kasa saida gidan ya girgiza saboda yau ta fara bayana tafiya take sai da takusa kawowa ta kalli dakin rufaida ta fara magana kamar haka 


RUFAID KIYI HAKURI INA TARI DA KE BAZAN BARI ACUTAR DA KE BA

Daga nan sai ta nufa dakin inna uwani ta iske inna uwani bisa gado tayi ɗai ɗai tana minshari nanta ke ta kalli malam tasa masa wani kalar bacci sai ta jiyo wajen inna uwani tana nuna ta da yatsa aiko akayi sama da inna uwani nanta ke inna uwani ta falka sai ta kalli sama ta komar da kanta kasa taga bata sama kuma bata kasa nanta ke ta saki ihu wayyo Allah na wayyo uwata wayyo ubana wayyo malam kazo kace ce ni wayyo ni uwani dan Allah inna aljannah kiyi hakuri wlh bazan kara zuwa gidan yalwa ba inna aljanna dan Allah kiyi hakuri bani kara zuwa bata karasa ba aka buga ta da kasa akayi sama da ita aka sako sai da ta suma sanan ta qyaleta nan tabace bat itace bata falkaba sai da gari ya waye 




Gura ren karfe goma   innah uwani ta falka babu sallah babu salati sai ihu koda ta duba taga gari yayi haske shine take kiran ai ashe ma mafalki ne nayi amman fa nasha wuya ai sai tayo waje ina kike munafa mayya kawai to kurwata tafi karfin ki badan nacika jaruma ba nayi yaki da aljannun ki aida kin karni barkar munafuka kawai kina inane wai  hazaka Rufaida tazo jikin ta na kerma ta duka tace innah ina kwana wani mugun kallo ta watsa mata tace da ban kwana ba kina gani na muguwa maza tashi kiban abinchi na kuma kibani kudin goro na  aiko sai hawaye wlh innah ba,a sai da ba kuma kuɗin sun faɗi  eye innah ta kwalalo ido waje tace shigiya bari na kwaci kuɗina take ta jawo icce tayo kanta gadan gadan...........






Idan naga ruwan comment zanci gaba




Daga alkalamin ✍🏻yar mutan gusau

4/19/20, 7:41 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲




®🌁

FAFIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚

{Kungiya Domin,wayar da kan mata farin jini writer's domin ci gaban mata.}


           ❇{F J W A}❇ 📝




🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀🌚🌚🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀🙆🏻‍♀🌚🌚🙆🏻‍♀

(aljanance)


By hassy soja






Bisimilahi rahamani rahim

Da suna Allah mai Rahama mai jinkai






A gaskiya INA godiya ga yan uwa agaskiya wannan comments naku da addu,oin Ku naji dadi Allah yabar zumunci amin




Sadaukarwa ga mahaifina Allah ya jikan Sa ya mass rahama ameen.






Page 6------10


----------------------------ba tunani komai kawai ta fara dukan ta kamar Allah ya ai kota tayi mata lilisi sai  da ta ji mata ciwo   tabarta ko hannuta bata iya dagawa  san nan han kalin ta ya kwanta sai surfa mata zagi take 





Allah sarki Rufaida nan ta  barta ga rana ga ciwo sai da ta kusan shude awa biyu sannan ta fara jan jikin da kyar ta kai gurin da zata samu ruwan da zata tai makawa kanta tunda babu mai tai makon ta malam Ne baya gida kuma makota basu isah su shigo ba balle tasu masu tausayin ta haka dai tasamu ta Dan watsa ma kanta ruwa take taja wata irin ajiyar zuciya tana mai tausayin kanta ta tunanin shin INA mahaifiyar ta takene ta barta cikin irin wannan halin haka tasamu ta koma inuwa tana Dan futawa Dan tasan babu hana inna Uwani Dora mata tallar wake da shinkafa 







Inna Uwani kuwa ayau cikin wani irin farin ciki take tunda tasamu ta rama cutar da Rufaida me mata gashi yau mlm bai dawo ganin ko ta tafi makaran ta ba duk da ko yana nan bazai iya komai ba sai dai ya tausaya was yarsa ita yanzun ma mlm mamaki yake bata tunda har zai iya tanka mata Dan ta jibgi mayyar yarsa 




haka inna Uwani tazo gurin Rufaida babu kunya babu tsoron Allah tace ke shegiya mayyar banza zoki Dora Mani girki na kar rana tayi kona ida ke take Rufaida jiki na kyarma tace to innah 







Haka Rufaida ta gama komai ta dauki tallah sai gurin tallah inda tasaba zuwa gurin kakan ta mlm shu,aibu tana zuwa mlm shu,aibu ya qura wa jikar tasa Ido yana goge kwallah daga boye batare da ta gani baya kira almajiran Sa suka sauke ta take kuwa aka fara sayen abinchin yana qarewa takoma inda mlm shu,aibu suka fara karatu gashi Allah yabata kwakwalwa suka gama karatun yaci gaba da bata hakuri had lokacin sallah yayi tashi ga cikin gidan kaka ninta tayi sallah lokacin zuwa gida nayi ta kama hanya gaban ta na dukan ukku ukku 









*************************A Garin Abuja kuwa 

 


Royal LAND City ke nan wani qaton gidane  naji nagani nafada na bugawa a jarida gidan ambassador kabir shu,aibu Muhammad ke nan gidane na alfarma bazaka taba cewa ana samun matsala a irin wannan gidan ba matan Ambassador kabir shu,aib Muhammad Biyu gidane da ya tara iyaye da yayan su Hajiya saudatu ita CE ta fari tanada "ya"yan ta hudu Biyu maza Biyu mata Ridwan Ne babba sai ralat sai two win hassan da husaina sai mace ta Biyu Hajiya makal tume mace ke nan makira batada mutumci ko kadan kuma batason talaka kai ko iyayen mijin ta bata son gani yana da yarsa Biyu nafisat da karema suma duka halin ta Ne da su sabanin hajiya saudatu ga hakuri ga kawaici gashi kowa natane sai dai ada take iya Jan wani ajikin ta badan da yanzun Dan ko ambassador albarka ya kawo wani 





Hajiya kaltume mace CE mai biyar bokaye domin ta yadda da boka Dan tukunya fiye da zato sharudda babu Wanda bai gin daya mata ba koma hakan take bin Duk abunda ya sakata shi yasa take mallake da gidan da mai gidan ke harda abokiyar zaman ta da yayanta in banda Ridwan mai bakar zuciya gashi boka Dan tukunya yace shine zai zame mata matsala shida matar Sa wadda yafi qauna a duniya shiya Sa ta kasa ta tsare tana son jin ko ganin wadda yake so Amman har yanzun shuru shine tayi alkawarin sai dai ya Auri yar gaye mai yawon tallah Dan tasan bazata iya da ita ba tunda yan kauye jahillai Ne ace warta fa 









Mundawo gidan mlm adamu inda inna Uwani take jin cewa fa yau take sallah dan ta mori mayyar CE warta 





Inda Rufaida take kokarin daukar tallar dare zuwa kasuwa haka ta dauki tallar sai gidan kakan ta gurin mlm shu,aibu yau kam ta dori aniyar sai taji cikakken tari hinta kuma sai taji shin INA mahaifiyar ta ta kene kuma ya take da shi kakan nata ta na zuwa ta aje abin cin tayi cikin gidan gurin yin sallah 




Koda ta dawo sallah ana nan ana cinikin tuwon ta zauna kusa da kakanta suka gai Sa 





Inna Uwani kuwa hat tayi bacci babu ruwanta da amanar da ke kanta  gashi mlm adamu yayi tafiya 




Can cikin baccin NATA taji anwani irin daketa da wani irin sha hararren Marin da sai da ta sako hitsari aikuwa sai ehuu take tana kiran yau sai taga ubanda yayi Mani wannan Marin ai sai ta dauko filah tana CE shegiya mayyar banza yau dukan da namaki bai ishe kiba yau zaki ci ubannnnnnnnn ai bata ida ba tayi to zali da katuwar mage ta kai girman icce ta daga kai sama ta fara Koran kuka ganin Mu bamu ka ganin Ku ba wayyo Allah wayyo uwata wayyo ubana wayyo mlm wayyo kakata kizo ki gani abunda nake gani bata kara Sa ba akayi sama da ita aka sako ta kasa inna Uwani race Dan Allah wlh karya nakeyi dazu nace ni jaruma CE da wasa nake hhhhhhhh Uwaniiiiiiiiiiiii kici gaba da dukan Mu kings aike jaruma CE kooooo wayyo karya make yi aka dauke ta da mahauka con mari take ta sume aka kara mata ta farfado uwaniiiiii hhhhhhhhhh kitashi kirama mana bake munyi maki kashedi baki jiba to yanzun zanyi maganin ki take aka kara daukar ta akayi saman kwano da ita akace sai ta dira da kafarta race wlh bazan iya tashi ba aiko anayi mata wata uwar tsawa sai dai naga Uwani har ta dire dayi daki da gudu ta haye gado da sun kule wai ita ta tsira Ashe ba agado take ba saman wannan magen Ne  take wannan magen tayi gir Giza wadda taxa Mayan dakin Uwani zubowa Uwani taji rufin dakin zai yo kanta sai  ga Uwani ta zabura sai  tayi Ido Biyu da inda take take takoma somewa sai magen ta bace bat 



Uwani atashi lfy duk da nasan kin leko inda kika so leka baiwar Allah








Agurin su Rufaida ta gyara zaman ta tace yauwa yau kam mlm kaci ka alkwari INA son jin tarihina baki daya kakan yace tabari sai da safe race ita kam yanzun take so 





Malam ya gyara zaman Sa yace yanzun kuwa zakiji wacece ke Rufaida ta natsu tana jiran malam take malam yace 





Asalin tarihin ki Rufaida................










Wai nagaji 





Daga alkalamin .........✍🏻

Yar mutan gusau



Comments and share

4/19/20, 7:43 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


    *🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀*


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


(Aljana ce)


         BY

Hassy soja



®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/





Bisimilahi rahamani rahim Da suna Allah mai rahama mai jink'ai.





*ina mika sakon ban girma ga daukacin shuwa gaban non kunyar Farin jini Allah yakara d'aukaka Amin* 





```Bayan Nance da kaiba YAya Muhammad na group din Hafsat Hausa novel na face book Allah yakara girma ```






_Sadaukarwa ga mahaifina Allah ya jikan Sa ya mass rahama Ameen._






Page11-----15


Asalin labari

******************kamar yanda  kika sani suna na malam shu'aibu ni  dan A sali wannan karama hukumar malum fashi ne koda natashi naganni A wannan karamar hukumar 



Koda nataso natashi da tarin ilimin addini Wanda Allah yabani gashi inada matana Biyu muna zaman lafiya dasu dak kuma hakuri da juna inda uwargida na ta rasu gurin haihuwar fari gaskiya mun zautu da wannan mutuwar bayan wata shidda mata ta wato delu tabiyu ta Haifa Mani yaro namiji nayi godiya ga Allah da irin wannan kyautar inda yaro yaci sunan Sa kabiru cikin ikon Allah daga kabiru bamu kara samun haihuwa ba to dama bamu da muba tunda Allah yabamu daya ai mun gode 



        Kabiru yataso yaro mai kokari da hazaka cikin ikon Allah kabiru Nada shekara goma cif ya sauke al,Qur'ani da wasu littafai kuma gashi yana mugun son boko hana shawar ci Aminina wato malam husaini inda yabani kwarin gwiwar cika wa kabiru burin Sa haka kuwa nasan Sa bokon. 





Bayan kabiru yagama secondary sai gashi Allah mai iko yabawa delu ciki munyi murna sosai 


         Bayan wani lokaci takkatun kabiru sun fito kuma sunyi kyau shine yasamu tallafi daga Dan karamar hukumar Mu inda yatura shi cikin katsina karatu 



             Kafin tafiyar kabiru yasha kuka haka ya hakura yatafi muna karfa fa masa gwiwa haka yara bu dashi da abokin Sa wato adamu Dan gidan malam husaini domin kuwa ba karamar shakuwa ceba a tsaka nin su 




   Bayan yan tafiyar kabiru da wata daya delu ta sauka lafiya inda ta Haifi yarin yarta wato Asma,u kyakyawar gaske kuma ga nutsuwa da hukuri kuma akwai son karatu har Asma,u ta shekara shidda sannan kabiru yadawo da aikin Sa domin sai da yasamu aiki yadawo inda yayi murnar ganin kanwar Sa gashi ta girma 





Bayan dawowar kabiru shakuwa sosai ta shiga tsaka ninsa da kanwar sa haka ya samu  Aminin Sa wato Adamu inda yasamu Adamu da iyalin Sa. 




 aka kabiru ya kare hutunsa ya koma inda take Aiki domin na yadar masa . 




Bayan komawar kabiru da mahaifin Adamu ya rasu dama mahaifiyar Sa ta dade da rasuwa A gaskiya munji mutuwar ban anraba gado duk da yake Adamu shi kadai yake A gurin iyayen Sa sai ya dauke ni matsayin uba Agare Sa .




To ganin yawan dukiyar da yasamu ta gonaki da dabbobi mutane sukayi tabinsa da yayan su Amman baya kulawa .




    TSAU-TSAYI BA   ,A SA MASA RANA 




Haduwar Uwani da Adamu domin kuwa zan iya cewa tsotsayi ne saboda Uwani ta kasance jarababbiya gashi bata ganin darajar kowa 

   


Uwani ta kasance yar macece kuma domin tun tana aciki mahaifinta ya rasu yabarta aciki bayan an haifi Uwani dangin ta sunso karbar ta Amman mahaifiyar ta tace bata yaddaba har sai da ransu ya baci sukayi babu su babu ita idan matsala tasamu tace ta yarda





Haka Uwani ta tashi babu mai kwabarta idan tayi Abu duk da dangin Baban ta sunce ba ruwan su Amman haka nan suka hakura suke mata fada idan tayi Abu Amman haka uwarta zata ce suna yimata hassada babu runsu da ita Uwani bata da halin mai kyau haka ta hadu da kawar ta yelwa suna tsula tsiyar su 




Tun suna A hanya suke biyar bokaye idan sunga Abu suna so to dole su samu domin bazasu barka a haka ba 




Can cikin yawon su suka hadu da Adamu suna ganin shi suka tunada labarin Sa da suka sani shi mai tarin dukiya Ne haka suka gaisa da shi shi basa komai a ransa ba .




Bayan koma warsu gida suka shirya sai gurin bokan su .

            


         Bayan kwana Biyu Adamu ya dage shifa Uwani kawai yake son aure koda yazo Mani da zancen nanu masa ilar ta Amman ya dage harda kuku ganin irin kukan da yake dole na hakura duk da nasan da wata a kasa.




Bayan Auren Uwani da Adamu haka kawai ya saki uwar gidan Sa domin mun bincika babu laifin zaune babu natsaye .




Adamu kullum cikin sai da dabbobi yake narasa INA yake kai kud'in .




Bayan wani lokaci Adamu ya fara Neman Karin Aure Amman da zaran Uwani taji to lallai Auren ya fasu anyi hakan sau da yawa haka Allah yasa wata bazawa ta yarda da Auren ganin itama ta taki wani Abu cikin ikon Allah akayi auren lafiya duka duka watan ta Biyu a gidan hauka ta kamata haka suka rabu haka yakara Auro wata ita kuma duka duka sati Biyu tace shakure mashi wuya tace in bai saketa ba sai ta kashe shi dole yasake ta .


Daga nan ko ya nemi Aure ba,a bashi ganin irin halin da yake ciki Ne yasa nabashi Auta wato Asma,u yayi murna sosai Asma,u kam daga jin wannan zan cen sai ko ta fadi Ashe wai dama tanada Aljannu bamu sani basai wannan lokaci sukace bazata Auri Adamu ba sabo da Uwani daker suka hakura suka bari akayi Auren da sharadin bazasu bari acuci Auta ba .




Bayan Auren Adamu da Asma,u Auta lafiya lau take har kokin ta Uwani ganin Auta lafiya sai take shish shige mata har dakin ta take zuwa cikin ikon Allah sai ga Auta ciki ya bayyana ai kuwa hankalin Uwani inyayi dubu yashi Adamu kuwa murna ba,a magana saboda wannan Ne farko a gurin Sa .





Ranar haka Uwani tace zata je gida Adamu baisan INA zata ba ai kuwa sai gidan yelwa domin itama tayi Auren bayan taje Ne Tafada  mata cewa wannan mayyar fa ciki gare ta .




Yelwa ta mike tsaye tabugi kirji tace cikiiii fa kikace Uwani kina aikin mi Uwani tace yanzun dai mutafi kawai gurin boka suka kama hanya sai gidan boka .




Wani mugun daji Ne ga duwar watsu ga Itace masu duhu sosai abun gwanin tsoro Amman fa su babu wani tsoro a gare su duk miya gun kukan da ke tashi i kafin suje Inda zasu aka daka masu tsawa aka fara magana kamar haka. 




Kai Azzalumai matsiyata Ku dakata anan gurin kuma nasan mi kuka zo da shi to kusani kada Ku kara kawo wannan matar domin idan muka matsa akanta da aiki tofa laillai duka mun shiga tsaka mai wuya domin ba ita kadai bace wan can aikin da mukayi akanta saura kadan yaza me muna illah kutashi Ku fita kuma duk inda kuka tafi haka za,a fada maku kada kudawo sai bayan ta haihu haka suka kafafun su suka koma gida .




Bayan wata Tara Auta ta Haifu ta haifi yarta mace kyaky kyawa da ita .




Malam shu'aibu ya nisa yace him kin san wace ce aka Haifa Rufaida ta girgiza kanta tace a,a malam sai malam yace to ba kowa bace bayan ke Rufaida malam yaci gaba da cewa   .




                 Bayan Auta tayi arba,in da haifuwa sai ta koma dakin ta .






*TASHIN HANKALI*



Malam Adamu yana zaune shida Auta suna Renonki kawai sai Auta ta mike ta dafe kanta da taji ya amsa mata da sauri da sauri ta fara magana cikin karaji tafara taci gaba da cewa malam ga Rufaida nan yarka ce kuma Amanar ka karike ta da kyau ka kula da tarbiyar ta nasan bakasan miyake faruwa ba Amman da sannu zaka sani take hankalin malam Adamu yatashi yamike tsaye da Rufaida a hannun Sa kawai Auta ta shige daki da sauri koda malam Adamu ya shiga dakin babu Asma,u Auta babu dalilin ta haka Adamu ya ke ta Neman Auta Amman bai ganta ba har karkashin gado .






Haka Adamu yazo Mani da kuka yana sanar Mani hankali na yatashi duda na dade INA wannan mafalkin dole na dinga ba Adamu hakuri da lallashi nace kawai yabada ke wa kakar ki ta reneki  haka kika dawo hannun Mu muka doraki kamar yanda mukayi wa mahaifiyar ki .





Uwani kuwa ta dawo daga gurin bokan ta da mugun nufi duk da ni bansan miye ba Amman Uwani bata ga Auta ba tayi bakin ciki bata neme ki sai bayan kinyi shekara  Tara  sannan tasa malam Adamu gaba yadawo dake hannun Sa duk da cewa yayi yanason yadin ga tunawa da mahaifiyar ki .






Bayan kin dawo gurin su shine ta maida ke baiwar ta gashi naji makontan Ku na cewa kullum sai ta jika wurin kwanciyar ki komai sanyi komai kuma komai zafi .



Kuma kullum cikin duka da zagi da hantara Amman kici gaba da huri wata rana sai labari .




Andawo labari  



Rufaida ta goge hawayen ta tace yauwa malam to ya maganar Kawu kabiru fa malam ya nisa yace ai yayi  Aure a inda yake aiki kuma yanada yara kuma naji ance yakara Aure Dan ni Rabo na da shi tun kafin ayi Auren mahaifiyar ki lokacin yanada yara biyu namiji da mace .





Malam yace Muje na rakaki gida kinga dare yayi  haka kuwa akayi Rufaida tazo gida bata samu inna Uwani ba duk da tasaba hakan dama ita dai burin ta takawo mata kud'i .





To Rufaida asuba ta gari Dan baki San wane hali Uwani take ciki ba .



Nikam nace Uwani Allah yasa gobe a kara maki.






Masha Allah 




*Comments and share*




Daga 

alkalamin ✍🏻


hassy soja


 *yar mutan gusau*

4/19/20, 7:43 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏼‍♀BANI CE BA 🙆🏼‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲


(Aljana ce)


         BY  

 Hassy soja 






Ina godiya masoyana Allah Ya bar mu tare ameen ina jidadi Addu,o in ku nagode sosai Allah yabar zumuci







Bisimilahi Rahamani Rahim

Da sunan Allah mai Rahama mai ji'kai





Sadaukarwa ga mahaifina Allah Ya jikan sa da Rahama ameen. 







Page16----20



   



********************

Da asuba kuwa Rufaida ta tashi tayi sallah tana addu'a tana cewa Ya Allah ina rokon ka ka bayana mani mahahifiyata idan tana Raye idan kuma ta mutu Allah kayi mata Rahama ameen sai ta fashe da kuka sosai a hakan bacci mai nauyi ya dauketa 








Bata falka ba sai do Gari yayi haske misalin10:45 Rufaida ta Tashi da addu'a tace kai yaushi gari yawaye  ne bata gama mamaki ba ta tuno inna uwani to ina ta shiga kuma gashi  bata tadani ba abunda ban taba gani ba koda kuwa ina ciwo kamar zan mutu tofa aikin nan tunda asuba zanfara nice share share nice girkin karin kumallo  gashi koda nayi bazata ganiba sai duka da zagi daga nan sai zuwa tallar goro tunda uwar Safiya dan ma Allah yasa a gidan kakana nake Zuwa do naga takaina gashi har yanzun bata gane ina nake zuwa ba him tanisa tace bari dai naduba gani ko lafiya 



Haka Rufaida nufi dakin Inna Uwani gaban ta nadukan tara tara domin batasan miza ta riskaba tana shiga taga inna Uwani kwance kamar matata fuskar nan kunbure Rufaida tace inna Uwani mai yasa meki taji shiru ta koma cewa Inna lafiya kike kuwa nan ma taji shuru Aiko ta fita waje da gudu tana kiran makociyar su aiko sai ga Asabe da dasauri tashigo hartana tuntube saura kadan da tafadi tace Rufaida lafiya wannan kira haka Rufaida ta rude kawai sai nuna mata dakin inna take aikuwa batayi kasa a gwiwa ba tashiga dakin abun da tagani shiya daga mata hankali take tayi waje sai gata da kofin ruwa batayi wata wata kawai ta kwalaya wa Inna Uwani ai ko nan tasaki wata irin ajiyar zuciya take tafarka tasa ki ihu wayyo Allah na wayyo kakata kizo ki taima keni wayyo uwata wayyo ubana wayyo ni uwani wani irrin Bala'i ne wannan Dan Allah inna Aljana kiyi hakuri wlh bazan Sake be Dan Allah inna Aljana kinji 

 




Ai Asabe da Rufaida kuwa suka baki da hanaci suna kallon ikon Allah sudai ba suga wata aljanaba anyama inna Uwani lafiya take kuwa gata kamar wadda tayi hatsarin mota Asabe ce tayi karfin halin danne dariyar ta tace Ke Uwani hatsari kikayi kasa bata amsa tayi tazo daga hannun hagunta yace baisan wannan ba aiko to kurma uban ihu har sai da Asabe tarufe mata baki tace yauwa Asabe taimaka Mani natashi inajin nata samu targade ne sai alokacin ne idon ta Ya sauka akan Rufaida wadda tazama mutum mutimi Tana tunanin shin ina tajiyo wannan miyagun raunuka Wanda take yimata mummunar fatan gani ajikin to acikin zuciyar Inna Uwani kuwa cewa take tofa ita Kuma wannan Aljanan mitakeyi annan 




           Haka Kuwa Asabe Taimaka ta gyara gashi itama kafar taji ciwo bata takuwa Asabe kuwa Allah Ya Kara take yiwa Uwani domin daurewa kawai take tana danne zuciyar ta dan Uwani bata ragawa kowa Asabe nagawa tayi mata Allah yabata lafiya tayi gaba abunta 







Rufaida tace sannu

 Inna Uwani ta juyo tace shigeya mayyar banza mai kika zo yimani adaki iye nace munafuka kinga ban mutuba ko to kurwata dacine da ita 



      Rufaida tace wlh inna Uwani bakomai  najiki shiru shiyasa nace bari na zona gani ko lafiya aiko Inna Uwani tace rufe mani baki



Rufaida tace inna kiyi hakuri wlh bani bace takarasa do radar murya kamar zatayi kuka Inna Uwani tace iyye to munafuka kukan mai kikiyi na dakekine iye  Rufaida ta girgiz kai tace Aa 



            Inna tace mayyar banza tashi kibani waje sai na nemeki Rufaida tace to inna Uwani ga kudin Anshe abunta tayi saida ta kirga taga suncika Rufaida tace Allah Ya baki lafiya itako inna Uwani tace mata nace maki bani da lafiya iyye lallaima sai na ci uban ki shigeya mayyar banza mai faska kamar Aljana


 nace hhh inna Uwani taji jiki 

















********************

Ridiwan ne zauna bisan kujera tare da su Hassan da Husaina da mami tace my son ya kukayi da Abban ku. Ridiwan yace uhm mami wlh Abba sai a hankali wai yanzu saboda Allah abuda yakeyi ya kyauta kenan mami tace meya faru yace humm waifa Aure zaiyi Mani do duk wadda yaga Dama kuma yace baiyarda nakula yargidan kowa ba haba Dan Allah yayi Mani adalci kenan sai kace wata macen 



              Nisawa mami tayi tace kuzamo masu biyayya kunji ko domin kuwa wata Rana sai labari suna cikin magana sai ga Ramla tafito Tana taunar cingam kamar wata tsohuwar karuwa babu sallama kawai tafado masu 


wai momy tace kuzo sai ta juya ta fita su mami su katashi dama Susan wai kiran tashin hakali ne domin kuwa itace maigidan








Sun shiga falon suka iske Abban su da Aunty amarya da yaran ta Sun zauna Abba yace Ridwan ashe ban isada da kaiba ko toshi kenan dama nasan za'ayi hakan kuma nagode Amman wlh tallahi humm sai Aunty amarya tace kabar shi basai karan tseba nariga na nemo mashi mata kuma wlh sai Ka Aure ta hankali su ya tashi mami dai batace komai ba Ridwaan dama yasan mami bazata tankaba duk Susan hakan ce zata faru kuma abun nadamun ta batada yanda zatayine 


Aunty amarya tace nagama magana to Shannan kuma wata shidda Nasa Za,ayi ambassador take kaji Angama magana 

Kada naji kuma kada Nagani haka taron yatashi Anty amarya MA dariyar nasara shi kuma Ridwan najin kamar Ya lakada Nata duka dan dai babu damane









A gurguje bayan wata shidda abubuwa sunfaru yanzun Uwani to daina dukan Rufaida Amman stilling kam da tallah sai abunda yayi gaba 





Rufaida ce kwance tana barchi sama Sama taji and magana kamar haka



           Rufaidaaaaaa you Zaman wanna bautar yakare yanzun kam zakiyi rayuwa zaki San cewa kema kinda Rana babu Tsoron koma waye kitashi kitafi yanzu.......  


Tofa waye wannan ku biyoni muje Dan sanin ina Rufaida zata



Daga 


alkhalamin✍🏻


Yar mutan gusau

4/19/20, 7:44 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)


         BY

Hassy soja



®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/



Ina alfahari da Ku masoyana Allah ya Saka da alkhairi Allah Ya bar zumunce ameen.







Bisimilahi Rahamani Rahim DA sunan Allah mai Rahama mai ji'kai




Ina godiya da addu,oin Ku a gareni Allah yabar zumunci





Sadaukarwa ga mahaifina Allah Ya jikan Sa da Rahama ameen.









Page 21----25




----------------------------------------taci gaba jin ana cewa Rufaida wannan tafiyar itace mafarin ban kado duk wani Abun da yashige maki aduhu Rufaida tashi kitafi kitashiiiiiii kitafi kitafi nace ce kitafiiiiiiiii.



               Firgigit Rufaida ta tashi tana salati take duk wani abu da yasha fi mafalkin ta yake zomata daya bayan daya kamar yanzun Ne ake bata umarnin tafiya to yanzun ta INA zata farane 



Haka kawai taji itafa tafiyar nan tayi mata kuma ta kwanta ma arai Amman kuma INA zata dosane 




Gashi kuma ita karamar yarinya ce iya karta shekara sha ukku da watanni yanzun Ne take Neman ta sha hudu Dan ma Allah yasa tanada giman jiki idan ka ganta zaka dauka takai shekara sha shidda Ne ko kuma sha bakwai  tana cikin wannan tunanin Ne 



Inna Uwani ta ahigo dakin kamar wata kububuwa sai huci take kamar wadda ta hadiye kunama tana cewa Dan ubanki uban mi kike yi kina jina inata kwala maki kira kin maidani kamar abokiyar wasan ki ko to Dan ubanki tashi kidauki tallar can tunda ba ubanki bane zai dauka ko kuma kina nufin nice zan dauka munafu ka 





          Shegiya mayya daina kallona konayi maganin ki yanzun nan 



Rufaida tace yi hakuri inna ganin fitowa to kadama kifito mayyar banza 


         Haka inna Uwani ta juya jin takeyi kamar tamaketa kawai ta huta ita fa baki ace Rufaida ta mutu ba tadaina ganin ta adoron duniyar nan ba musamman da taji malam Adamu hanata talla wai aure zai mata ba karatu take ba gashi tasan duka dukiyar shi zaiyi mata amfani da ita 


 Ita kuma gashi bata jin cewa akwai ranar da Rufaida zata zama wani Abu balle har ta kaita ga aure tariga ta kudurci cewa sai taga bayan Rufaida tunda duk kanin boka yen nata tsoron taba Rufaida suke itafa abun na damunta Abu kamar uwarta da takasa ganin bayanta duk da yake babu Wanda yasan inda take kilama ta mutu tunda boka Dan tsito yace mata shi yabatar da ita kuma ya haukata ta 




Itafa yanzun burinta shine kawai ta kawadda Rufaida gashi ko INA ta tafi sai ace ta kiyaye domin ita Rufaidar ko sunnan ta ta fada sai sunyi mummunar asara ga duk wani aikin da suke so gashi ba boka daya ba duk inda taje maganar dayace 




              Shiyasa take cemata mayya gashi har yanzun ta kasa fadawa kowa cewa ana tsorata ta kuma ana dukanta akan wata banza can




Haka dai inna Uwani taci gaba da saka da warwara ta samu bakin gado ta zauna taci gaba da zancen zuci itafa yanzun Dole Ne ta dauki matakin da ya dace akan Rufaida tun kafin malam Adamu ya dawo tana cikin wannan tunanin Ne 



Taga kayan jeren ta na zubewa kamar amafalki kafin ta Ankara har anfara jefo kayan a saman kanta gashi tayi yun kurin tashi ta arta a guje Amman kamar andaure ta kuma ta kasa yin ihu balle tayi 










Ita kuwa Rufaida tafito domin daukar tallar sai taga bataga kayan ba gashi ko alamar fura wuta bataga anyiba abun yayi matukar bata mamaki har takama hanyar dakin inna Uwani komai ta tuna kawai sai ta koma hanyar kofar gida bata tsaya ko ina ba sai gidan malam wato kakanta tana zuwa tashiga gurin kakarta inna bayan sun gaisa take cewa Rufaida ina tallar ne naga shiru tace wallahi inna yau banga anyi ba Amman tace nazo natafi koda nafita banga komai ba kuma ba,a fura wuta ba 



Ni nasan ni keyin girki yau batace ayi komai ba Dan naga kamar yau halin ya motsa ne arasa gane kanta komai fada da zagi 




Inna ta nisa tace yi hakuri Rufaida wata rana sai labari yanzun mikika zo nema ne 



            Yauwa inna Dan Allah ki bani photo mamata da yayan ta Inna tace miza kiyi da shine tace kinga Inna Uwani ta kone Mani nawa da duk wani Abun amfani haka innar ta tausaya mata ta shiga daki ta bin ciko mata ta kawo mata  ta ce gashi harda Wanda muke tare  haka kawai na ganshi naji sha,awar dauko maki 






Ai kuwa Rufaida tayi murna da ta amsa ta boye a cikin hijab dinta bata ko duba ba tace mata tayi gida sukayi sallama tana kawowa kofar gida ta hadu da malam ya dawo gurin daurin aure malam yace matar harzaki tafi da ban dawoba da mun samu sabani  ko Rufaida tayi murmushi tace to yanzun mun hadu ai zan wuce yace Allah ya kiyaye kuma Allah ya kawo maki mafita a cikin al,amuran ki Allah yakara maki hakuri Allah ya bayyana maki mahaifiyar ki 



A gaskiya Rufaida taji dadin addu,ar malam kamar bazata kara ganin saba hakan take ji har idon ta ya cika da hawaye tace amin nagode malam gashi tana son fada masa abunda ke damun ta Amman ta kasa kamar anrufe mata baki  sukayi sallama da har ta juya malam yakirata yace zo matar ga kudin cefanen ki shima dai yau tsakana take ji sai dariya suke yabata kudin tace yawwa malam INA sauran kudin da kake ajiye mani 


               Makuwa yaji dadin yanda yaji zata anshi kudin ta yau Dan yana son farin cikin yar jikar Sa yace jirani yanzun nan zan baki kuwa haka malam yashiga gida ya dauko mata ya bata tayi murna sosai suka rabu 




Haka takama hanyar gida tana tunanin Inna Uwani domin kuwa idan taga kudin nan kashin ta ya bushe cewa zatayi nata Ne kuma gashi duk sanda tane mi kudin ta ta rasa sai ta chage tas wannan ne dalilin da yasa take barin kudin gurin kakanta   


Haka ta isa gida bata ga Inna Uwani ba kawai ta fada dakin ta ta dauki kayan ta da basu kala bakwai ba domin Inna Uwani ke amshe mata kaya tana gama dauka tafito sai gurin mashin tace a kaita tasha suna zuwa tasha ta hau mota 




To Rufaida sai kuma wane garin ke nan 




Inna Uwani kuwa na hango andaga ta sama ita ba samaba kuma ba,akasa ba sai halin ta take wato ihu wayyo waye zai CeCe ni wayyo makota wayyo malam kadawo muna gidan guguwa wayyo zamu bar maku gidan ku wayyo jama,a kuzo kuyi jahadi wayyo  ni kaina inna Rufaida kizo ceto wallahi yanzun Inna Rufaida zan rika ce mata kuma zan dinga goyata inbata abinchi abaki wayyo inna aljannu kuyi Mani rai duk wannan kuwar da keyi idon ta arufe suke domin tana budewa zata ga kamar zata mutune 







A Abuja kuwa Anty amarya ana nan ana mulki kuma tana nan kan bakanta na yiwa Ridwan auren dole..................








Comments and share


Takun nan daice 


Hassy soja


Yar mutan gusau

4/19/20, 7:44 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲




(Aljana ce)



        BY

Hassy soja








Ina Godiya DA Addu, oin Ku Allah Ya Saka DA Alkhairi Allah Ya Bar Mu Tare Amen








Alhamdulillah Nagode Da Addu,oin Da Kukayi Wa New  born Baby Da Allah Ya Azurta Antyna Da Ita Allah yabar Zumunci Amin





Bismillahir Rahamanin Rahim DA Sunan Allah mai Rahama Mai Jin'kai







Sadaukarwa Ga  Mahaifina Allah Ya jikan Sa Yayi  Masa Rahama Amin.






Page 26----30






Anty Amarya kuwa tana Nan Ita DA yayan Ta Sai Shige DA Fice Suke Akan Auren DA Suke kidan Su Da Rawar Su Domin kuwa Jin  Suke Babu Wanda ya Kaisu farin ciki Domin Kuwa Abba ya Sakar masu Bakin Ajihu kudi suke Tatsar Sa Babu tausayi ko nan da in duk wannan Abun da suke yi babu wani Abun Azo Agani da Sukeyi Suna Dai Fatat Takar Kudin ne kawai Gashi duk yarin yar da suke Son hada shida Ita Batayi Masuba 






           



      Akwai wata Yar Kawar Anty Amarya Wadda Take Mugun Son Ridwan Gashi Maman ta Kawar Anty Amarya ce Irin Sosai din nan Safina Yarinya ce Mai Son Namiji Hadadde Gashi Tana Ganin Bakin Cikin Su Anty Amarya yayi Mata Cikas Ita da Maman ta Sun kyafce Wannan Auren Shi Yasa duk Wannan Bata Lokacin Duk Aikin Sune Domin Hajiya Khalisa Mace ce Maison Kanta Sosai Kuma Tana Kawan Cene da Anty Amarya Dan Tasamu Burin Ta Yacika Akan Abba da Dansa Da Dukiyar Su Yanzun Burinta Wannan Auren ne Take Son Ta Canza Shi Ayi DA Yarta Da Anyi Yanda Ta Tsara Shike Nan 






            Shin Wai Wane Miye Wannan Tsarin Na Su Hajiya Khalisa Da Yarta


 





Duk Wannan Abun Da Hajiya Khalisa Keyi Anty Amarya Bata Gane Nufin Taba Duk Da Boka Dan Tukunya Yana Jamata Kunne Akan Wasu Daga Kawayen Ta Kuma Yafada Mata Cewa Aikin Su Baison Yarda Da Kowa Amman Takasa Kin Bin Shawarar Kawar Ta Dukda Tasan Yarta Nason Ridwan Tasan Sharadin Dan Tukunya Gashi Tafi Yarda Da Auren Yar kauye Wadda Take Jihila  Batada Ilimin Isalama Bare Ilimin Boko Dan Haka Bataga Wanda Zai Lalata Mata Aikin Shekara Da Shekaru Shiyasa Take Ta shirin Yiwa  Ridwan Auren Zabin Kanta Yanzun Hakan Saura Sati Biyu Ya Rage 







Ridwan Bawan Allah ko Ajikin Shi Wannan Auren Domin Yasan Badan Mahaifin Sa Ya Rantse ba Da Babu Wanda Ya Isa Yamasa Dole Amman Babu Komai Idan Aka Daura Ranar Zai Sakar Masu yarin Yarsu Him Indai Nine Ridwan To Sai Nayi Maganin Yar Tashar Nan 








************** Allah Sarki Rufaida Ko Acikin Mota Bata San Inda Zataba Amman Taji Ana Cewa 

Kano Kaduna Zamfara Sokwato Abuja Da Dai Sauran Su Ita Dai Kawai Tarasa Wace motar Zata Hau Kawai Tayi sha Hada Ta Rutse Ido Tayi Halin Yarin Ta Kawai Tafara Nuna Motocin Da Yatsa Tafa Inci Nan Ko Inci Nan Ta Allah Tacce Inci Nan Aikuwa Haka Ta Rikayi Babu Tsayawa Mutane Har Tsayawa Suke Suna Kallon Ikon Allah Wasuma Abun kallo Yasamu Sai Dariya Suke Sun San Akwai Kuruciya Atare Da Ita 

Wani Bawan Allah Ne Dattijo Yazo Gurin Ta Yace Yarinya Ina Zuwa 








Itakam Rufaida Sai Kawai Taji Tace Masa Abuja Zani Aikuwa yarinya Kinga Gurin Da Ake Biyan Kudin Kibiya Ku Wuce Dan Mutum Daya Ya Rage 




                  


Haka Rufaida Tabiya Kudi Suka Kama Hanyan Abuja Yanzun Kuma in Muje Abuja Gurin Waye Zani Kuma A Inane Zan Sauka Allah Ka Kawo Mani Mafita Allah kado Rani hannun Kwarai Rufaida Ce Ke Wannan Tunanin  Har Bacci Ya Dauke Ta Bata San MA Sunzo Ba Har Sai Da Taji Ance Yarinya Mun Iso 



Bayan Rufaida Ta Sauka Ne Takama Hanya Tafita Tasha Taje Gurin Masu Bread Da Lemo Ta Saya Tasamu Wani Masalacin Mata Tayi Sallah Ta fara Jero Addu,oi Iri Iri Da futa Takama Hanya Tana Tafiya Gashi Batasan Ina Zata Dosa ba Gashi Dare Yasoma A haka Allah yakawota Gurin Wata Mai Abincin Sayarwa Taje Ta Sayi Shinkafa Da Miya Harda Su Nama Gashi Abinchin Da Tsada Kunsan Abuja Da Tsadar Rayuwa Haka Takoma Gefe Tacinye Ita Ko Mai Abinchin Da Kallo Take Ta Binta Cikin Zuciyar Taji Lallai Yarinyar Nan Tana Bukatar Taimako Koda Na Gurin kwanane Tunda Taga Tagama Cin Abinci Amman Kuma Tana Zaune A Inda Take Bata Tashi Ba Take Ta Matsa Kusa Da Rufaida Tace Baiwar Allah kin Manta Gurin Da Zakine Ko Unguwar Ce Kika Manta Ai Kuwa Rufaida Tace Eh Hajiya Na Mance Sunan Unguwar Ne Gashi Yanzun Ban San Gurin Da Zan Dosaba  


Matar Tace Allah Sarki To Zan Taimaka Maki Idan Nasayar Da Abinci Na Daman Yakusa Karewa Taso Kizauna Cikin Shagona Kafin Ya Kare 






Haka Kuwa Akayi Abincin Na Karewa Suka Nufi Gidan Matar koda Suka Isa Matar Tabude Gidan Suka shiga Ta Nunawa Rufaida ko Ina Kuma Tace Tayi Wanka Tayi Sallah Sai Ta Kwanta Ta Futa



                




          Rufaida Kuwa Tayi Murna Sosai Kuma Ta Gode Allah Domin Shine Yakawo Mata 'Doki 

Bayan Rufaida Tayi Sallah Ta Kwanta Domin Futawa Da Kuma Tunanin Yanzun Kuma Daga Nan Ko Sai Ina Oh Allah Ka Kawo Mani Mafita A Haka Har Bacci Yayi Awon Gaba Da Rufaida



          To Rufaida Asuba Ta Gari 









******************** Keeee Rufe Mani Baki Wato Ke Tubar Mazuro Ko To Yau Taki Tazo Karsheeeeeeee Ai Inna Uwani  Bata San Sanda Tafara Fesa Zawo Ba Gashi Da Mugun Wari Sai Kiran Take Wayyo Inna Ta Kiyi Mani Rai Ai Duk Halina Ya Sauyu Da kansa Idai Dan Nice Uwani Bazan Koma Shiga Fadar Kuba Gidan Nan MA Yafita Raina Amm Amm In In Kuma Daga Yau Kowace Sallah Bata Wuceni Nazama Malama Uwani Ba Muguwa Uwani Ba Kuma Zan Nemi   Malam Da Duk Wanda Nacuuutaaaaaa Yafuya BalanTana Ma Inna Rufaida Haihuwar Albarka Yar Malam Adamu Jikar Malam Shu'aibu Aikuwa Aka Bushe Da Wata Irin Dariya Mai Firgitar wa Aikuwa Uwani Ta koma Somewa 






Kuyi Hakuri Naso Nafi Haka Amman Saboda Hidima Ga Wannan kuyi Hakuri Da Shi 




   



Comments And Share





Daga Alkhalamin ✍🏻


Yar mutan gusau 




Hassy Sojaaaaaaa

4/19/20, 7:45 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)



            BY


Hassy soja




®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


Wow Ina Alfahari Da Ku masoyana Allah Ya Bar zumunci Amin.






Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai













Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa Yayi masa Rahama Amin.





Page 31-----36



*************************





Koda Su Rufaida Sukayi Sallar Asuba Basu Kwanta Ba Sunata Faman Aikin Abinci Sune Basu Gama Ba Sai Gurin karfe Takwas Bayan Sun Gama Ne Sukaci Abincin Sannan Matar Tace Rufaida Jeki kiyi wanka Kinsan Yanzun Zanfita kigama Kizo Muyi Magana Rufaida Tace To Hajiya 

















           Bayan Rufaida Tafito Ne Tana Shafa Man Shafin Da Akabata Sai Matar Tafara Yimata Bayani Kamar Haka 














Duk Da Ban San A,ina Kika Futo Ba Kuma Naga Kinada Hankali Shiyasa Na Sauke Ki A Gidana Duk Da Ban San Inda kike Nemaba Nabaki Sati Daya Har ki Futa   Kuma Kigane Gurin Mutanen Da Kikazo Gurin Su Duk Da Girman Garin Abuja Amman Insha Allah Zaki Gane Gurin Da Kikazo Domin Kalar Ki Da Yanayin Da  Na Ganki Bai Nunamin Cewa Kin Gudo Bane Ko Kuma Kinzo Yawon Duniya Neba Tun Lokacin Da Kika Tun Karo Gurin Da Nake Sana,a Naji Inason Zamanki 







A Gurina Gashi Baki San Sunana Ba  A Takaice Dai Sunana Hajara Ni Yar Garin Nan Ce Kuma Nayi Aure Amman Mijin Allah Yayi Masa Rasuwa Bayan Rasuwar Sane Naga Zaman Bazai Fiddani Ba Shiyasa Na Fara Neman Aika Tau Amman 




Wulakan Cin Wasu Daga Cikin Masu Kudin Ne Abun Babu Kyau Cikin Ikon Allah Nayi Tunanin Ko Nafara Saida Abinci Sai Gashi Allah Yasaka Mani Albarka A Sana,ar 











To Kinji Takai Tacce Labarina Rufaida Tanisa Tace To Anty Hajara Nagode Insha Allah Zaki Sameni Cikin Masu Gaskiya  Hajara Tace Nagode Yar kanwata Kinga Nikam Nayi kanwa Ta Cikin Ruwan Sanyi Aikuwa Abun Yabasu Dariya Suka Kama Dariya Kamar Kar Sudaina











Haka Suka Gama Firar Su Lokacin Fita Nayi Hajara Tafita Takira Masu Daukar Mata Abincin  Suka Fita Hajara Tace 






Rufaida Kizauna Ki Futa Kuma Ki Kula DA Gidan Kafin Nadawo 





       Haka Kuwa Akayi Sai Yamma Ta Dawo Harda Su Tsaraba Takowa Kanwarta 




Haka Rayuwa Tayi Ta Tafiya Har Satin Tafiyar Rufaida Yazo Yaune Tafiyar Rufaida Jin Sukai Kamar Kar Su Rabu Domin Kuwa Sunyi Shakuwa Wadda Take Itace 






Haka Tabawa Rufaida Kudin Mota Tace In Bata Gane Gurin Da Zata Ba To Takoma Gida Domin Yawon Zai Iya Hadata DA miyagun Mutane 









Haka Tarakata Har Bakin Titi Sai Da Rufaida Tayi Nisa Sannan Hajara Ta Koma Gurin Sana,ar Ta Tana Maiyiwa Rufaida Fatan Dacewa Da Addu,ar Neman Tsari Ga Duk kanin Abunki






Rufaida Tafiya Take Hankali Kwance Kamar Tasan Inda Zata 










***********Momy Yanzun Kina Ganin Haka Za,ayi Auren Nan Nifa Naga Wannan Yarinyar Kamar Ta Afka Son Wannan Mugun Mai Fuska Kamar Anyi Masa Bushara Da Mutuwar Uwar Sa  Him Kema Dai Reema Gane Mun Hanya Wannan Yarinyar Sam Batayiba Tafayi Aikatau Kuma Kinsan Tayi Makarantar Muhammadiya Kinji Fa Wai Harda Su Cemuna Lokacin Sallah Yayi Mutashi Muyi Kada Mu Makara Jifa Nayi Wannan Yarinyar Bayi Ba Sam Dan Ko Kinsa Wani Aikin Bazayi Ba 







Him Saudat Kinsan Kuwa San  Harda Boko Tayi Cewar Safina Boko kumaaaaa Har Suna Hada Baki Gurin Fada Ita Kanta Anty Amarya Abun Ya Tsorata  






 Anty Amarya Wadda Yayanta Suke Kira Da Momy Tafigita Sosai Hajiya Khalisa Tace Shiyasa Na Kiraki Domin Kiji Binci ken Da Nayi Akanta Uwar Dakin Nata Tun Tana Karama Tasanya ta makaran ta Bayan Tasauka ne Ta Nemo Mata Aikatau Amman Tana Zuwa School 









Wata Irin Zuface Tafara

 Ambaliya Ga Duk Ilahirin Jikin Anty Amarya Da Yayanta Baiki Na Rawa Anty Amarya Tace Kirasu Kifada Masu Anfasa Auren Kawai 




             




        Hajiya khalisa da Safina Jin Suke Kamar Su Tashi Su Taka Amman Saboda Tsabar Makirci Tace Wane Irin Afasa Idan Akafasa Kina Ganin Zaki Samo Wata Cikin Satin Nan Gashi Fa Saura Kwana Shida ne Koma Biyar Tana Fada Cikin Irin series Din Nan 






Cikin Wata Irin Tsawa Anty Amarya Tace Nake Kikirata Kice Anfasa Ko Kin San Kuwa Irin Asarar Da me Tunkaro ni Kuwa 










Cikin Makirci Hajiya Khalisa Tace Kiyi Hakuri Aminiya Bari Nakita Haka Takira Uwar Dakin Yarinyar Da Sukaso Su  kulla Auren Kai Tsaye Tace Mata Kai Talakawa Matsiyata Kujika Yarku Kusha Munfasa Auren Duk Abunda Kukasan Mun Baku To Kurike Ku Aura Mata Dan Garuwa Bata ko Bari Matar Tayi Magana Ba Ta Yanke Kiran 








Ta Maida Kallon Ta Ga Aminiyar Taga Duk Ta Rude Duk Da Yanzun Da Sauki Ba Kamar Dazuba 







Haka Sukaci Gaba Da Tattaunawa Amman fa Har Yanzun Babu Wata Mafita Safina Ta Matsu Taji Ance Ita Amman Har Suka Tashi Tafiya Babu Wannan Zancen Kom Dangane Da Abunda Yashafi Safina 





A Haka Sukayi Masu Sallama Suka Dauki  Hanya Inda saudat ke Driving







Rufaida Haka Take Tashan Tafiya Saida Ta Gaji Ta koma Bakin Wani Icce Ta Zauna Ta Futa Bayan Ta Futa Taji Lokacin Sallah Yayi Ta Dauki fiyo  Water Tayi Alwala Takoma Tayi Shinfida da Dan Kwalinta Tayi Sallah Tayi Addua Ta Chanza Zanin Dake Daure A kugunta Ta Daura Wani Cikin kodaddin Kayan Ta Tamaida Wancan Ta Mike Taci Gaba Da  Tafiya Gashi Abincin ta Saura Kadan Batason Ta Canye Shi Bata San Inda Dare Zaiyi Mata Ba  Tayi Nisa Cikin Tunani Sai Kawai Kaji kiiiiiiiiiiiii








 Antaka burki Rufaida Kuwa Ta Dawo Hankalin Amman Kuma Ta Sadakar Domin Itafa Ganin Take Kamar Harta Sumane Domin Kuwa Takasa Koda MoTsawa Inda Take 






Tofa waye Wannan Wanda Yayi Wannan Aikin😳







*************************



           Mamy Miyasa Bazaki Saka Baki Akan Wannan Wasan Kuran Da Ake Sonyi Da Yayanki Ba kina Ganin Shiru Shine Mafita Kada Kimanta Cewa Idan Angama Da Yaya To Da Sauran Kannen Sa Za,Adawo Mamy Kiyi Wani Abu Kai Mana Ramlat Ke Nan Wannan Auren Ada Nayi Shakkar Sa Amman Banda Yanzun Saboda Lamuran mu Ga Baki Daya Sunaga Allah Kuma Ni Yayanku Yafara Watsawa Katsa A ,ido Kiduba Irin Matan Da Ke Son Sa Amman Yaki Kula Kowa Kuma Aminan Mahaifin Ku Babu Kunya Suke Taronsa Da Maganar Yayan Su Amman yaki Yace Shi Sam Babu Wani Aure Dake Gabansa Yanzun Dan Za,ayi  Masa Sai Inji Haushi Amman Kuma Wannan Auren Inaji Ajikina Akwai Abunda Zaifaru Na Alkhairi Banijin Bakin Cikinsa Ko kadan Ramlat ce Tanisa Tace To Allah Ya Sanya Alkhairi Kuma Allah Ya Karemu Daga mugun Nufin Su Akanmu 








Haka Ramlat Ta yini Gida Itada Kannenta Tana Debe Masu Kewa Koda Ridwan Yadawo Yana Gurin Ramlat Suna Firan Abunda Yake Kullum Koda Awayane Zaman Gidan Nasu Abun Tattaunawa Ne Atsaka Nin Su Bare Wannan Auren Gashi Babu Damar Kaucewa Saboda Abba Zai Ita Daukar Maraki Akan Mamin Su Dasu Kansu Abunda Basu Fata Ke Nan 






Har Ramlat Takoma Gida Rayi Sa,a Bata Hadu Da Su Anty Amarya ba Hakan Yasa Sukaji Dadi Sosai 








Allah Sarki Ramlat Abba Ne Ya Aura Wa Ramlat Aure Da Drivern Sa Wannan Aikin Umarnin Anty Amarya Ne Tunda Ramlat Batada Mashin Shini Acewar Ta Bayan Kuma Itace Ke Koramata Samari     




         Cikin Ikon Allah Abbas driver Matashi Ne Ba Tsoho ba Abbas Driver Kuma kayan Sa Kala ukku Ne Kacal Kuma Marar Kyau Gashi Baki  Ga Hakori 



Wannan Ne Dalilin Da Yasa Akayi Auren Ramlat Dashi Ramlat Bayi Fushiba Gudun Kada Mamarta Tashiga Wani Hali Aikuwa Sunga Dariya Sosai Ga Habaici Kamar me Damma Mami Mace ce Wadda Tasan Darajar Dan Adam Kuma Bata Barin Yayanta Suyi wa Kowa Rashin Mutumci Ta Azasu Bisa Hanyar gaskiya mutuntawa Girmama Nagaba Da kai 



Mamy Ta Zaunar Da Ramlat Tana Fada Mata Ba kyaune Aure Ba Ba Kuma Talauci Ba Ta Dauki Auren Sannu ce Kuma Ta Girmama Shi Sannan Kuma Mamy Tayi Mata Nasiha Sosai Kuma mami Tafada Mata Cewa Insha Allah Auren Tanaji Ajikinta Alkhairi ne 




Aikuwa Rana Tsaka Aka Daura Auren Ramlat Da Angonta Abbas driver






Kuma Anty Amarya Takasa Ta Tsare Tace Dady Bazai Yimata Koda cokali Daya ba Kuma Babu Mai Rakiyar Ta Kuma Daga Yau Babushi Babu driving Aikin Sa Yakare Gidan 








Haka Ramlat Sukayiwa Mamy Sallama Ramlat Na Kuka Su Hassan Nayi mami Kuwa Sai Fatan Alkhairi Takeyiwa Yarta Su Anty Amarya Kuwa Abun Nema Yasamu Matar Bakanike Ta Haifi Sufana Harda Su Guda Abba Kuwa Dakin Sa Ya Wuce   Baice Wa Kowa Kalaba 






Ramlat Suka fita Bikin get Suka Dauki Hanya Sai Da Suka Bar Unguwar Baki Daya 




Abbas Yace Ramlat Kin Tsaneni Ko Saboda Ina Baki Mummuna Kuma Talaka Ko 





Sai Ramlat Taja Ta Tsaya Shima Juyowa Yayi Yafus Kanceta 






Ramlat Tace Kokadan Bakinka Baida meniba Muninka Bai Gabana Dan Ban Ganshiba Sannan Kana Maganar Talauci Ni Miye Dukiya ne Ban Dauki Dukiya Abakin Komaiba Sai Jara Bawa Da Dukiya Nada Amfani Da Tayi Muna Maganin Damuwar Mu Rayuwar Mu Tana Tafiya ne Kamar Ta Almajirai Sanadin Dukiya Gashi Mahaifin Mu Yazama Muna Abun Tsoro Aure Babu Cokali Miye Marabar Mu Da Marasa Gata Ina Amfanin Dukiyar 



       





      Abbas Ne Yanisa Yace Ramlat Kina Sona Duk Da Yanda Kika Sameni Ramlat Ta Dago Ido Tace Kada Kadamu Nakarbi Wannan Kaddarar Tawa Hannu Biyu Allah Ya bani Ikon Cin Wannan Jarabawar 






Abbas Yace Kin Canye Da Yardar Allah Ramlat Dubeni Da Kyau Ki Gani  Yanzun Ne Zaki San Waye Mijin Ki 





Ramlat Cikin Rashin Fahimta Take Binsa Da Ido Yafara Jawabi Kamar Haka







Yanzun Dai Sunana Abbas Senator Idris Nasan Kinsan Wannan Mutumen 




Aikuwa Ramlat Har Bakinta Na Rawa Tace Abbas Idris Dai  Wanda Nake Jin Anafada 







Yace Kwarai Kuwa Ramlat Kece Kika Maidani Haka Nayi Ta Bibiyar Ki Amman Ban Samu Na Is a A Gabanki Ba Kuma Gashi Naji Cewar Matar Babanku Bata Kaunar Kiyi Gaba Saidai Baya




 A Cikin Wannan  Lokacin Da Kika Ganni Da Wannan Shigar Aikin Mamana Ce Domin Kullun Cikin Tausayin Ku Suke Duk Wani Kusa A Gwannati Yanason Hada Zuriya Da Mahaifin Ki Amman Wannan Matar Tasanya Mutane Sun Cire Wannan Burin Duk Wanda Yazo Neman Auren Ki To Zata Chanzawa Ambassador Shawara Yace Sai Dai Bazai Bada Ramlat Ba Sai Dai Karina ko saudat 




Shi Yasa  Mutane Ke kin Neman Aurenki Bawai Bakida Kowa Bane Kinji Dalin Badda Kamata 





Kuma Dady Na da Momey  Na  Duk Sunsan Da Wannan Auren Domin Kuwa Burin Suke Nan 




Suna Cikin Wannan Halin Sai Ga Manya Manyan Motoci Da Jami,am Tsaro Sun Doso Inda Suke Motocin Na Tsayawa Aka Bude Ta Tsakiyar Sai Ga Senator Idris Da Momy Sunfito Suna Dariyar Far in Cikin Da Annashuwa Suka Rungumi Ramlat Sukayi Mota Da Ita 





Koda Suka Koma Gidan Su  Ramlat Taga Gata Kuma Tayi Murna Harda Kika Domin Kuwa Allah Ya Chanza Mata Kaddara 




Buki Na musamman Akayi Agidan Kuma Ango Yadauko Wanka Na Mussam Gashi Haddade Dashi Son Kowa Kin Wanda Yarasa Shiyasa Yan mata Ke Son Samun Sa Aka Tsayin Mijin Auren Su 





Koda Ramlat Tayiwa Mamy Waya Saida Tayi Sujudud Shukur Kuma 





Tasanar wa Ridwan Wanda Saboda Wannan Auren Brain Gidan Yayi Amman Daga Jin Wannan Albishirin Yadawo Su Yan biyu Kuwa Kamar Su Zuba Ruwa Akasa Su Sha 




Anty Amarya Ba Haka So Ganin Su mamy Ba Taso Tagansu Cikin Damuwa Allah Bai Nufaba 






Cikin Ikon Allah Har Yanzun Basu San Waye Mijin Ramlat ba Yanzun Haka Ramlat Haihuwa Yau Ko Gobe 





Kunji Yanda Akayi Auren Ramlat Kunji dalilin Dayasa Ramlat Batayiwa Mahaifiyar ta Jayayya ba 








Rufaida Nabude Ido Sai Taga Yan Gayun Mutane Tsaye Akanta Kuma Daga Gani Sune Suka Tashi Karta 





Aikuwa Tafashe Masu Da Kuka Tana Cewa Dan Allah Kada Ku Shanye Mani Mini Dan Allah Kuyi Mani Rai Wayyo Allah Inda Nayi Yanda Inna Taso Nayi  Karatu Da Nayi Addu,a Aljannu Dan Allah Kuyi Hakuri 





Aikuwa Anty Amarya Ita Dasu Reema da Saudat Suka Fara Kallon Kalo suke Saudat Tace Munyi Nasara Yau Aikuwa Kowace Takama Dariya Harda Anty Amarya 





Ita Kuwa Rufaida Tarasa Miyasa Bakinta Yafadi Abunda Ba Gaskiya Ba Bata Gama Tunani ba Taji Takara Cewa Wayyo Inna Shike Nan Bazaki Kara Ganina Ba Dama Saboda Makarata Nagudo Gashi Kauyen Mu Da Nisa 






Aikuwa Anty Amarya Taji Dadin Wannan Abun Gashi Tasamu Irin Yarinyar Da Take Mafalkin Samu 







Takun Dai CE 




Hassy Soja 





Yar Mutan Gusau

4/19/20, 7:45 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀BANI CE BA🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)


        BY

Hassy soja


®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/



Wow ina jidadi comments din Ku ina godiya sosai Allah Ya bar zumunci Amin.





Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai








Sadaukarwa ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa yayi masa Rahama Amin






Page 37---40




----------------------------------------

Anty Amarya Tace Ke Yimuna Shuru Kingan Munan Yan Shan Jinine Dan Haka Kokinyi Addu,a Bazatayi Amfani ba 






Reema Tace Kuma Yanzun Dake Zamu Gida Bazamu Yankaki Da Wuriba Sai Muyi Maki Jarabawa In Kinci Kin Tsira In kuma Kin Kasa Towww Kinzama Matatta 





Allah sarki Rufaida fa Tayar Da Gashi Kuwa Tarazana Sosai Take Idon ta Yafara Zubarda Kwalla 





Aikuwa Su Anty Amarya Murna Kamar Wadda Aka Bata Rabin Gari 

  






Saudat ce Tace Wannan Shine Hukun Cin Jin Sirrin Mu Da Kikayi Zaki Zauna Tare Damu Yanzun Haka Dakene Domin Sanya Ido Akanki Idan Mutafi Gidan Kisa Muna Ido Akan Duk Abunda Mukeyi Kada Kibiyewa Kowa Kinji Ko Tana Mai Rike Kunnen ta Da yen Yatsunta 






Rufaida Ta Jin jina Kanta Tana Zubarda Hawaye Tace Najiku Kawai Taji Bakinta Nafadin Amman Kada Ku Kaini Dakin Da Kuke Kisa 





Yanzun Dai Tashi Mutafi Cewar Anty Amarya Haka Suka Sanyata A mota Sukaja Kowace Na Kunshe Dariyar Ta Suna Gudun Ta Dagosu 






Isar Su Gidan Sukayiwa Masu Gadin Get Wani Irin Wawan Horn Masu Gadin Jin Suke Kamar Su Hayesu Da Duka Domin Daga Jin Wannan mugun Horn din Sun San koma Suwaye






Haka Sukazo Dagu Suka Bude Masu Gets Din Suka Shigo Kamar Subi Takan Ma,aikatan Gidan Da Mota 






Itako Rufaida Tsabar Mamaki Kasa Rufe Baki Tayi Gashi Gidan Azahirin Gaskiya Yabata Tsoro Saboda Tsabar Girma da Fadi Itafa Ko A mafalki Bata Taba Ganin Irinsa Ba






Sufa Ala Dole Su Kara Tsorata Rufaida Shiyasa Suka bida Ita  Ta Ban Garen Masu Aiki Aikuwa Suyita Zagin Mutane Komai Tsufan Mutum Zaginsa Suke Wata Tsohuwa Mai Masu Aiki wacce Ake Cewa Iya Akalla Iya Ahaife Ta Haifi Abba Bawai ma Aunty Amarya ba Amman Saboda Tsabar Wulakanci reema Ta Bankawa Iya Mari wai Tayi Masu Laifi Sun Dawo Batayi Masu Sannu Da Zuwa ba 





A Mai Makon Su Burge Rufaida Sai Akasin Hakan Domin Rufaida Saida Ta Kawar Da Kai Take Hawaye Suka Ballewa Rufaida Acikin Zuciyarta Jin Take kamar Taramawa Tsohuwar Wata Irin Bakar Zuciya Taji Takawo Mata A Wuya Jin Take Kamar Ta Shake Reema Ta Mutu Kowama Yafuta 







Kara Kawar Da Kai Tayi Gudun Kada Wani Yakula Da Chanza War Yanayinta Domin fa Rufaida A wannan Lokacin In Kuka Hada Ido Da Ita To Dolene Fa Mutum Ya Firgita 






Wucewa Sukayi Suna Jan Tsaki Har Sun Kusa Barin Gurin Suka jiyo Sai Asan Nan ne Sukaga Bata Biyosu ba Dolene Anty Amarya Tace Saudat Zomin Da Bagidajiyar Can Dubi Yanda Take Kalle Kalle Saboda Tsabar Kauyen ci Taja Tsaki Kamar Wata Tsaka  






 Saudat Nazuwa Gurin Rufaida Tace Mata ke Yar Kauye Maza Kizo Saboda Ta Isko Tana Kallon Gurare Nadaban Alamar Kauyen ci Nan Kuwa Wani Mugun Wari Takeji Kuma Ga Hayaki Mai Muni Ko Ina Dubawa Take Amman Sai kadauka Kauyen cin ne Da Gaske Take Yi   






Saudat ce Tace Ke Muje Mungaji Da Jiranki Yar Kauye Kawai 





Haka Rufaida Tabi Bayanta Suka Shiga Babban Falo Aikuwa Rufaida Kallo Yadawo Sabo Ita Dai Azahiri Han kalinta Mugun Tashi Yake Domin Haduwar Ta Da Mutanen Nan Duk Tasauya Tazama Kamar Ba Itace Rufaida ba  Anya Kuwa Nice Dai Rufaida Yar Gidan Malam Adamu Wadda Ta Taso Cikin Kangin Bauta Wadda Batasan Wace ce Mahaifiyar Taba 






Toni Miyasa Nake Jin Cewa Gidan Nan Yana Cikin Kuncin Wannan Azzaluman To Miye Yasa Zan Damu Da Rayuwar Wasu Miyasa Nake Jin Cewa Lallai Inada Gatan Zaman Gidan Nan 







Oh Ya Allah Kabani Lafiya Idan Wani Ciwo Nakamu Dashi Duk Rufaida ce Mai Wannan Zancen Zuci 






Anty Amarya ce Tace Kai Wannan Bagidajiyar mugun Kauyanci Gareki Kodaya Ke Miye Nawa Tunda Nasamu Abunda Nakeso Kuma Dama Muguwar Bagidajiya ce  Nayi Niyar Aura Mashi Kuma Burina Yagama Cika Saura Aiki Nagaba Kwashe Dukiya Gidaje Companys Da Dai Sauran su Dan Burina Baiwuce Naga Sun Koma Almajirai ba Suna Yawon Bara Maula Zaman Haya Da Dai Sauran su 






Aikuwa Suka Kwashe da Dariya Harda Tafawa Kamar Wasu Sa,anni 






Ita Kuwa Rufaida Murmushi Take Afakai ce  Ta kuwayi Kamar Bataji Mi Suke Fada 






Kareema Tashi Kaita Wan can Dakin Dake Bayan Sashen Ku Wanda Ba,a Aiki komai Cikin Sa 






Kareema Tace Wuce Muje Ba kauyiya Kinzo Sai Gida Danci Kikai Muna 






Haka Tayi Gaba Rufaida Na Biye Da Ita ta wani corridor Suka Suka Bulla Wasu Dakuna Sai Wani Dakine Can Aka Kai Rufaida Tana Bude Mata Tajuya Abunta Harda Su Cewa Ga Daki Nan Duk Da Nasan Cewa Bani Shara Kowanka Zakiyi Ba Balle Ace Inyi Wahalar Gwada Maki Wani Abu Tayi Tafiyar ta 







Ita Kuwa Rufaida Ida shiga Dakin Tayi Tasamu Guri Ta Zauna Tana Tunani Tana Murmushi 





Tofa Miye kika Tunani Hakan








*************************

Inna Uwani Kuwa Abun Ba,acewa Komai Domin Kuwa Kwanta Biyu Kullum Sallah Cikin Lokaci Take Kuma Kullum Rike Take da carbi Amman fa Bakin Dai Ke Motsi Dan Bata Iya Komai Ba 






Kwana Biyu Bataga Rufaida ba Amman Saboda Ta Tsorata Da Lamarin Gidan Su Dan Tace Matattarar Aljannu 






Inna Uwani ce Zaune Abun Duniya Ya Isheta 

Wata Shawara ce Tazo Mata Kawai  





Tafigi Gyale Tarufe Kofar Gida Sai Gidan Su Aminiyar Ta  yelwa 




Tana Zuwa Tayi Sallama Yelwa Tafito Daki ,aa Yau Manya ne A Gidan Namu Uwani Yau Antuna Dani To Barka da Zuwa Ga Gurin Zama Ta Shimfida Tabar Ma Suka Zauna 




Bayan Sun Gaisa ne  Yelwa Ke Cewa Nikam Uwani Miyasa Mike Kwana Kin Nan Daga kariya Sai Ciwukka Nifa Wannan Abun Nada muna 




Uwani Kuwa Tanisa Tace Ke dai Bari Aminiya Muje Ni Kirakani Kin San Kuwa Akwai Babbar Matsala Tace Ke dai Fadamani Mana Uwani Tace Muna Tafe Ina Fada Maki 



        




         A Hakan Suka kama Hanyar Kauyan Bokan Su Suna Tafe Uwani Tasaki Baki Sai Zuba Take Kamar Ganyen Iccen Kanya 




Yelwa Tace Kam Bala,i Uwani Kike Nan Ai Wallahi da Nice Sai Na Rama Kariyar da Akayi Mani Sai dai Kowa Yayi Jinya 







Waima Kuwa Uwani Nin Danasani ce Kuwa Kodai An Chaza ki Wannan Dan Abun da Kike Gani Shine Kawai Ke Firgita Ki Amman Uwani kin Bani Kunya Wallahi 






Danice Ke da Sai dai Kowa Ya Mutu Uwani dai Jin Yelwa Take Dan Tasan Bata dai Ga Abunda Take Shan Haduwa dashi ba Dan ma Ita Jaruma ce da Allah Dai Yasan Mizaifaru Sunyi Nisa Sun Bar Cikin Gari Sun Doshi Daji Kawai Suka Fara jin..........







Ayi manège da Wannan





Daga Alkhalamin✍🏻





Hassy Soja 




Yar mutan Gusau

4/19/20, 7:46 PM - +234 706 361 7906: ®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)



         BY

Hassy soja








Agaskiya naji dadi sosai masoyana Allah Ya bar zumunci Amin





Ina Mai Baku hakuri Najina Kwana Bishuru Munyi Hidimar Sunane Sunan Baby Saudat Ajiya Laraba 8/4/2020




Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai








Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa yayi masa Rahma Amin.












Page 41----45






----------------------------------------

Wani Irin Gurnani Ke Tashi Kamar Zaki Kamar Na Damisa Kuma Ba Zaki Gane  Kukan Miye ba Sai kuma Kukan Kamar Na Kura Kamar Kuma Karen Daji 





Dukan Su Sun Shiga Mummunar Faduwar Gaba Sai Sumuy Sumuy Suke Da Baki 






Wata Irin Zufa Ce Ke Ambaliya Wa Yelwa Kamar Tayi Wanka Daruwa Sai Zaran Ido Take Kamar Wadda Tayi Karya Aka Kamata 






Abun Idan Yayi Kukan Sai Dajin Ya Amsa Har Itace Na Karka Dawa Ganyen Iccen Na Zubewa Akasa 






Yelwa Fa Ido Ya Raina Fata Sai Hawaye Ke Zuba A,idon ta Ga Cikinta Na Jujjuya wa Sai Zawayi Kake Jin Fe fessssss 





Wani Irin Iskane Yataso Yelwa Sai Cewa Take 





Wayyo Mutuwa ta Tazo Wayyo Uwani Sanin ki Baiyi Mani Amfaniba Sai Dana Sani Wa Innahu Sulaimanu Wayyo Attahiyatu Wayyo Gwaggona Wayyo Uwani Kema Manyace Gashi Kin Jawo Mani Bala,i Wayyo Wayyo Yelwa Fa Tayi Haje Haje Da Hawaye Kamar Zata Fasa Dajin Da Kuwar ta 






Uwani Kuwa Duk Da Itama Tana Cikin Tashin Hankalin Amman Dariyar Yelwa Take Gani Take Itafa Wannan Masifar Bakai Wadda Taganiba To Ita Yelwa Ina Cika Bakin Yake oh Ni Uwani 






Mukawo Kanmu Mahalaka Auran Malam Adamu Baijamin Komai Ba Sai Bala,i Wannan Aljanar Yariyar Tashi Duk Itace Sila Gashi Da Na shiryu Yanzun Nadawo Ruwa Gashi Zanyi Mutuwar Rashin Gata 







Ai Bata San Sanda Tafara Ihun Nataba Wayyo ni Uwani Naga Takaina Dama Zanje Gurin Boka ne Nace Awalware Duk Wani kullin Da Akayiwa Jama,a Wayyo Ni Uwani Nayi Shiryuwar Gaskiya Inna Aljana Kiyarda Da Zance Na Wayyo Ni Uwani Inna Aljana Kiyi Mani Rai Ki Rike Yelwa Dama Itace Ke Bani Mugayen Shawar Wari Wayyo Innata Kin Cuceni Daga Nan Sai Gurin Baban Nina 






Inna Aljana Kada Kisheni Yanzun Aikuwa Abun GabaYake Domin Kuwa Jin Sukeyi Abun Nisan Suda Shi Bazaiyi Taku Biyar ba Ga Duk I Lahirin Dajin Yayi Wanin Mugun jaaa Zuwa Can Kuma Yayi Mugun Baki 






A gaskiya Yanzun Kam Sun Kara Tsorata Zuwa Can Kuma Sukaji Tsit Kamar Anshuka Dusa 





Jikin Su Na Mazari Suka Bude Ido Tare Da Sauke Nan Nayen Ajiyar Zuciya 






Bude Idon Su Keda Wuya Sai Sukaji Da Sun Sani Da Basu Bude Idon Ba Domin Kuwa Wata Babyn Robace Suka Gani A Tsaye Gaban Su Sai Dariya Take Masu Tace 






Haba Inna Uwani Aminiya Yelwa Miye Abun Gudu Anan Kuma Miye Abun Tsoro Anan 

Nimafa Rakiya Nazoyi Ko Kuna Nufin Bazan Biku ba bari Kuji Wani Labarin Takaici 







Wai Kamar Nitin Nan ne za,ayiwa Kiciya Ai kuyma Kuntan Bajan yaldaba Cine jani Guril Bokan Can Amman Wai Tsoyona Yakeyi Kudube Cifa Ta Nuna Masu Gefen Su 








Ai Kuwa Suka Juya Da Sauri Sukayi Ido Biyu Da Boka Dan Tsito Yayi Zuru Zuru Daga Gani Anji Jiki Aikuwa Kamar Hadin Baki Sukace Boka Dan Tsito Miyasa Meka 









Wata Irin Uwar Harara Ya Dalla Musu Amman fa Yakasa Magana 








Sukuma Basu Gajiba Suka Sake Tambaya Kawai Wannan Babyn Robar Tafara Magana Kamar Haka








Tabude Murya Da Karfi Kamar Kunnu wansu Zai Fashe Lallai ne Ku Baku Horuba Tunda Kunada Bakin Magana Kusani Cewa Yanzun Ba,A Dunyar Ku Kuke Ba Kuna Kar Kashin Ikona Ne Kuma Kune Kuka Kawo Kanku To Kusani Zan Dan Dana Maku Bakar Azaba Zan Chanza Maku Kamanni Kowa Bazai Gane Kuba Bar Sai Kunbi Duk Wanda Kuka Zulunta Kunnemi Yafiyar Sa Haka Kema Uwani Mai Tubar Mazuru Zan Koya Maki Ilar Karya Alkawarin Da Kike Dauka Kuma Kike Wasa Dashi Kai kuma Zan Hadaku Da Duk Wani munafuki Mushiriki Irinka 








Hhhhhhhhhhhhhhh Tana Daga Hannu wanta Sai Ga Wasu Irin Miyagun Hallitu hhhhhhhhhhh Ku Koya Masu Hankali Hhhhhhhhhhhh Bat Tabace ..........









****************************** A Yau Rufaida Kwannata Ukku A gidan Kuma Sun Kibari Kowa Domin mugun Nufin Su Shine Sai Ranar Auren Su Nunata Agaban Duk Yan Bukin Kowa Yaganta Ma,ana Mutane Sugane Cewa Mame da Yayanta Kalar Mabarata ne Kuma Matsayin Ridwan Baiwuce Yan Aiki ba Tanason Yimasu Mugun Wulakanci Ita da Yayanta







Ridwan ne Kwance Adakin Sa Duk Abun Duniya Yataru Yayi Masa Yawa Babu Abun Yafi Damunsa Sai Irin Yanda Ake Yiwa Mahaifiyar Su Wulakanci Ita Kuma Bazata Tankaba Kuma Itace Babba Ga Yayanta Amman Sun Dawo Kamar Wasu Yan Aiki Gashi Abba Baya Cewa Kowa Cikanka Kuma Wai mutum Da Mahaifina Amman Akeyi Masu Mulkin Mallaka 







Badan Gudun Ayiwa Mame Wani Mugun Abun ba A Gurin Abba Wallahi Da yau Zanyi Maganin Duk Wasu Yan Iskan Gidan Nan him Allah Yatoni Asirin Ku Kuma Allah Yadawo da Hankalin Abba Akanmu da Mahaifiyar mu







Duk Wannan Tunanin da Ridwan Keyi Mame Natsaye Agurin Kuma Tanajin Tausayin Su Ita da Yayanta nisawa Tayi  Tamatsa Gurin Sa Tazauna Abakin Gado Tace








Ridwan Miye Kedamun ka Take Yadawo Hayyacin Sa Yace La Mamena Babu Komai Bacci dai Nake Son Yi   







Mame Tace Ridwan Miye Damuwar ka Ne Kada Kasawa Kanka Damuwa da Yawa Kasanifa Dukkan Nin Tsanani Yana Tare Da Sauki Kasani Mahakuri Yakan Dafa Dutse Harma Yasha Romonsa Kuma Kayi Hakuri Kada Kaji Nace Kayi Hakuri Kadauka Kalmace Kawai







 A,a Ai Hakuri Babban Abune Duk Manzanin Da Allah Ya Aiko Yana Cemasu Kuyi hakuri kuma kasan Wani Abun Jin Dadi Kuwa Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam ) Allah Yanace Masa Kayi Hakuri Wani Gurin Ma Yace masa Kayi Hakuri Kamar Yanda Sauran zababbi Daga Cikin  manzanni Sukayi 







Kaga Kuwa Hakuri Babban Abune Tonima Zance Kasa Hakuri A Dukkanin Lamurran Duniya Bakomai Ke Dauwama ba Tsanani Bazai Dauwama ba Haka Dadi Dole Acikin Rayuwa Akwai Jarabawa Allah Yabamu Ikon Cin Jarabawa Amin Suka Hada Baki Harda Su yan biyun mame Dake Tsaye Abakin Kofar Dakin








Tabbas Jikin Sa Yayi Sanyi Kuma Kimar Mahaifiyar Su Takara Lunkuwa A Ransa 







Haka Sukaci Gaba Fira Tsakanin Su Harda Su Dariya Take Mafiyin Damuwar Su Ta Gudu 







Bayan Sun Gama Firansu Sukayi Masu Sallama Sukayi Sashen Su 








Rufaida CE Kwance Bisan wata loka yayir Katifa Tana Kallon Silin Tayi Shuru Batace Komai ba Zuwa Can Tayi Wani Irin Murmushi 









Wannan Matar Niza kiyiwa Aure Kamar Wata Uwata Babu Shela Kina Nufin Cewa Ni Banda Gatane Komiye To Kuwa kinjawa Kanki Dama Irin ki Nake Nema Uwani ma Tayi Dani Ta Kasa Bare Ke Koda yake Irin kune Masu Kwakwalwar Kifi 








Hahhhhh Kinda Shigo Hannu Bazan Nuna Maki Komai ba Sai Zuwa Gobe Ranar Auren Kuma Sai Kinyi Kin Gama Duk Abun da Kika Tsara Zakiyi Komai Amman Bazan Taba Barin Kiyiwa Mutuniyar Kirki Abunda Kika Tsaraba





 Hahhhhhhhhh







             Washe Gari Kuwa







              A yaune Akatashi Safiyar Bikin Ridwan Gashi Duk Su Mame da Yayanta Basusan Wacece Ba Kuma Basuga Amfasa Auren Ba Balle Suce Amfasa Sudai Fatan Su Allah Yayi Masu Zabi Na Kwarai 








Acan Dakin Abba Kuwa YakasaTsaye  Yakasa Zaune 








Shin Mike Damunane Miyasa Zanbari Ayiwa Dana Abun Sona Auren Dole miyasa waima Miyasa Nakasa Hanawa Saima Nabashi Umarnin Yin Auren Dole Miyasa Nake Kasa Tun karar Uwar Yayana Musan Abunda Yadace Yashene Ma Nazama Haka misa Akoda Yaushe Nazama Mijin Hajiya Ne Itada Yayanta Babu Komai Sai Rashin Kunya Allah Yakawo Muna Mafita 








Inajin Nayin Bayin Allah nan Tabbas Nasan Nayi Dace Da Matar Kwarai Allah Yakara Kareku Amin 






Allah sarki Ramlat Nagode Allah Dayasa Wannan Yaron Yazo A Irin Wannan Yanayin Tabbas Dama Nasan Abbas Yaron Kirkine Kuma Duk Irin Shigar Da Yayi Nakan Ganeshi Domin Kuwa Nasan Tashin Sa Kuma Nasan Duk Abunda Yasawa Gaba Allah Na Bashi Nasara Akai Allah yabaku Zaman Lfy 








Anty Amarya Kuwa Yau Harda Masu Dije Ta Dauko Dan Tace Yau  Ranar Murnace Sai An dance him Baridai Nadubo Wannan Bagida jiyar Yarin Yar  Haka Tafito Dakinta Gida Kuwa Ko ta Ina Cike Yake Da Yan Ganin Kwam Dan Labarin Bai fiye Dadiba Irin Yanda Za,Aganewa Ido ba 







Hajiya Khalisa Kuwa Jin Take Kamar Ta Hadiye Zucuya Ta Mutu Dan Yar tama Bata zoba 








Anty Amarya kafin Taje Gurin Rufaida Tatsaya Gurin Kwayenta Agaisa  Anan ne Ma Take Tambar Hajiya Khalisa Ina Safina Dan Bata ganta ba Za,ayi Shagali Bada Itaba








 Dan ne Zuciya Tayi Dariyar Yake Tace Ai Safina Bata Nan Tayi Tafi Waini Kam Ina Amaryar Takene Kinki Nuna Mani 









Anty Amarya Tace La Aikuwa Can Zani Tashi Mutafi 








Haka Suka Kama Hanya Sai Dakin da Rufaida Take








Suna Zuwa Bakin Kofar Babu Sallama Ba kon kwasa kufar Babu Komai Suka Fada Koda Suka Shigo Suka Fara Neman Rufaida Babu Ita Babu Dalilin ta Harsun Juya Hankali Tashe Kawai Suka Han gota Wani Lungu Ta Rakube Kamar Wata Wadda Zata Shige Ajikin Katanga 








Suka Sauke Ajiyar Zuciya Atare Sai Suka Koma Gurinta Suna Zuwa 






Anty Amarya Ta Hade Rai Tace Gani Nazo Cika Aiki na Akanki Kinsan Alkawarin mu Kuwa Wanda Mukayi A can Kin San Kuwa Baki Son Musha Jinin ki Ko To Ogan Mu A Yau Zai Aurawa Dansa Aurenki








 Aikuwa Rufaida Ta Aza Hannu Akai Tafara Ihu Wayyo Na Mutu Aikuwa Abun Yabasu Dariya Suka Gimtse Dariyar Sukace Tayi Masu Shuru Wannan Auren Shine Kawai Zai Ce ce ta In Ba Hakaba Tazama Tasu 






Ai Dole Rufaida Ta Aza Hannuta Abaki Ta Rufe Bakinta 





Sukace Mata Ta Gashi Tayi Wanka Tayi Kwalliya Tace Masu Ai Ranar Da Aka zo Da Ita Tayi Wanka 





Harsuna Hada Baki Gurin Cewa Kina Nufin Rabonki Da Wanka Run Ranar Da Kikazo Agidan Nan To Yanzun ma Tashi Kuyi Wani Wankan Kiyi Kwalliya Mai Kyau Tace Masu To 





Suka juya Sukayi Gaba Abunsu Suna Dariyar Keta Sai da  Rufaida Ta Tabba Tarda Sun Bar Gurin Ta Bush's Da Dariya Tace Anzo Gurin Zakuyi Nadama Marar Amfani Yau Za,a Fara Wasan Allah Yanuna Muna An Daura Lafiya Tajuya Tayi Toilet Gurin Wanka Koda Rufaida Tafito Tazo Ta zauna Tafara Tunanin Sauyawar Fabi,unta Baki Daya








Alhamdulillah An Daura Auren Lafiya Ridwan ambassador Kabir Shu'aibu Da Amaryar Sa Rufaida Adamu 






Ayurrrrriiiirrrrr To Kufito An Daura Kuzo Kunana Murnar Ku Koda yake Bari Na Kawo Maku Amaryar Cewar Anty Amarya Mame ce Akewa Wannan Cin Kashin Acikin Yayanta Harda Ramlat Ga Kawayen Anty Amarya da Yayanta Da kawayen su  Sai Dariyar Keta Ketashi 






Anty Amarya Itada Tawagar Ta Suka Dauko Amarya Alullube Basu Yada Zango Ko Inaba Sai Gaban Su Mame 





Saudat ce Da Kareema Aga Gurin Bude wa Rufaida Ido Ana Bodewa Kowa Ya Kwalalo Ido Wake Ai Sai Mame Ta Mike Tsaye Haka Su Ramlat Su Anty Amarya Kuwa Kamar Idon Yafado Kasa 





            Tofa Miye Suka Gani Haka😱




Kudai Biyoni 




Hassy Soja.   




Yar mutant Gusau ce

4/19/20, 7:46 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


(Aljana ce)


        BY

Hassy soja






Allah Yataimaki Kunyar Mu Mai Albarka Farin Jini  (Tabbas Akwai Farin Jini)







Wayyo dadi    A gaskiya yan uwa Inajin  Dadin Comments din Ku sosai Allah Ya bar zumunci Amin


®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/




Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai






Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa yayi masa Rahama amin.




Page 46----50





*************************


Kareema Fa Abun Yayi Mugun Kamata Saudat Dabas Ta Zauna Mamakin Wannan Amaryar Kowa Yake 





Ita Kuwa Mame Nuna Rufaida da Dan Yatsanta Tayi Cikin Rawar Murya Tace Wace ce Wannan Kuma Daga Ina 






Kuma Miyasa Ku Kawota Gurina Ramlat Ce Tace Mame Ina Ganin Su Kansu Basu San Wacece Suka Kawo Munaba 





Kiduba Yanda Anty Amarya Tazama Status Kidubi Yanda Wasu Sukayi Zaman Yan Bori Anan 






Hajiya khalisa ce Tayi Karfin Halin Cewa Ke wacece Ke Tana Nuna Rufaida da Dan yatsanta 







Rufaida Har Yanzun Bata Kalli Kowa ba Kanta Na A Kasa 





Hajiya Khalisa ce Ta Dawo Gurin Anty Amarya Tace Lallai Kin Iya Zabi Mai Kyau Yanzun Nagane Yanda Lamarin Yake 






Koma Dawowa Tayi Gurin Rufaida Ta Karasa Bude Mayafin Baki Daya Kawai Ta Aza Hannu A Hanci Tafara







Ayuriiiiiiiiiiiiiiiiiriiiiiiiiii 

Wannan Shine Zabin Allah Yarinya Ga Ainahin Sakuwar Kin Nan Kinga Wannan Tanuna Mame Tace Daga Idonki Kidube Ta Kigani Ta Dago Fuskar Rufaida Datasha Ado Kamar Wata Yar Sarki Tace Ki Gaishe da Ita






Duk Wannan Zancen Da Hajiya Khalisa keyiwa Rufaida Wasu basuji Mitace Ba Wasu Kuma Ganin Suke Ai Rain in Han Kali ne 









Wannan yarinyar ce Ake Nufin Tanajin Hausa Yarinya Kamar Balaraba ko Ba India







Shin Ita Wannan Ai Yarinyar Karama da Ita  Amman Kuma Allah ya Hore 






Kyau Da Hallita Yarinya Kamar Wata Irin Aljana Kai Ko A Aljannu Wannan Ta Dabance Anya Ba Yar Sarkin Larabawa Bace Anya ma Tana Jin Hausa 







Lallai Amman Anraina Masu Hankali Akace Yar Kauyen Kayau Kuma Almajira kuma Mummuna Amman Ancuce Su 






Yan Mata Wasu Sai Kishi Wasu Kuma dai Sunce



 Fa,Tabarakallahu Ahsanul Khaliqin






Hajiya Khalisa Ce Taci Gaba da Cewa








 Itace Mamanki Ba Sukaba Kawai Haka Rufaida Tafara Daga Kanta A han Kali Ta Kalli Mame Taduka A kunyace Cikin Coll voice Dinta Tace 






Basuyi Zaton Zatayi Hausaba Sai Larabci ko Indianci 







Basu Gama Tunaniba Sukaji Tace








Mama Ina Yini Anyini Lafiya Ya Akaji Da Hidima Duk Acikin Lokaci Daya Tayi Wannan Gaisuwar 








Wasu kusan Sumar Tsaye Sukayi Dan Sunyi Matukar Mamaki Sosai Jin Hausa Abakinta







Mame Tasauke Ajiyar Zuciya Ta Duka Tariko Rufaida Sukayi Tsaye Mame Ta Rungume Ta Ajikin Tace 








Maraba Da Zuwa "Yata Kisaki Jikin ki Tajuyo Gurin Ramlat Tace Ramlat Yar,uwa Kun Samu Wannan Shine Abunda Nake Nuna Maku Ina Nuna Maku Ribar Hakuri Yanzun Kun Kara Yarda da Zance Na 





Murmushi Ramlat Tayi Itama Tazo Ta Rungumi Rufaida Tace Maraba da Zuwa Matar Yaya Bamuyi Tsam manin Ganin ki Ahaka ba Amman Yanzun Kam Munfi Kowa Dokin Ganin ki 






Bamu Damu Da Kancin Sheka Runki ba Ko A Iya Daukar Wan kanki Ma Abun Burgewa ne Sannan Kuma Daga Ganin ki Munga Wadda Ta Tashi Gidan Tarbiyya






Kuma Gaki Mai Ilimi Uwa Uba Kunya Allah Ya Zaunar Ku Lafiya Kuma Allah Ya Hada Hankulan Ku 




Da Amin Wasu Daga Cikin Yan Kallo Sukace 






Hajiya Khalisa fa Bakin Ta Yaki Rufuwa Domin Zikin Zuciyar Ta Cewa Take Anki Cin Biri Anci Dila Anyi Mata Bakin Ciki Gashi Ta Kwana Dasu 







Lallai Kuwa Ayanzun Jin Take Rufaida Kamar Yarta ce Kuma Ta Sauke Makaman Yakin Ta Kuma Insha Allah Zata Zama Wani Gin Shiki A Gurin Rufaida 







Kuma Daga yau Ta Yanke Alaka da Anty Amarya

 Gani take Yaufa Kamar Daren Sallah ne A Gurin Ta 







Juyawa Tayi Gurin Sauran Wadanda  Suka Gayyata Tace To Jama,a Ga Amaryar Da Akace Zakuyi Kallo Gashi Ance Akwai Wukanci To Masuyi Suyi Muna Jira Nasan Kowa Yanada Abunyi 








Wata Mai Suffar Kwaran gwalce Acikin Kawayen Reema Tace Amman Kun Raina Muna Hankali Shine Aka Wani Jajibo mu Gurin Kallon Mai Kyau Bayan Ba Wannan Beauty din Aka Nuna Munaba Mu Zaku Yaudara To Kusani Kunci Bashi Wlh Kawai Tajuya Abunta Tayi Gaba 








Haka Mutanen Su Anty Amarya Suka Ta Guduwa Saboda Anbata Masu Rai Bayan Ance Akwai Kallon Comedy Agurin Amaryar Ashe Ma Raina Masu Hankali Akayi 







Har Yanzun Anty Amarya Kamar Amafalki Take Ganin Abun Wani Irin Murmushi Tayi Tace Tofa Wannan Wane Irin Mummunan Mafalki Ne Gashi Nakasa Falkawa Ke Saudat Ki Tadani Daga Wannan Mugun Bacci Mana Ke Kareema Kike koma Reema Ki Ce Mani Mafalki Ne Nake 








Aikuwa Hajiya Khalisa Ta Bushe da Mahaukaciyar Dariya Tace Ke Mahaukaciyar Inace Wannan Abun Gaskiya ne 









Shirinku Fa Ya Lalace Aikuwa Wani Uwar Ashar Ne Anty Amarya Tayi Ta Nuna Rufaida da Hajiya Khalisa Tace Ku Ko Kun Debo Ruwan Dafa Kanku Ke Khalisa Kin Sanni Kuma Kinsan Wacece Ni To Kisani Cewa Kin Shigo Gonata 







Tajuya Gurin Rufaida Wadda Take Wani Munafukin Murmushi Anty Amarya Tace Sai Na Hallaka ki Na Wulakanta Rayuwar ki Kuma Sai Kinzama Abar Tsoro A Duk Inda Kika Dosa 





Wani Murmushin Rufaida Tasake Yi Batace Komai ba Tanadai Murmusawa 








Anty Amarya Ta Juya Tariko Hannun Saudat da reema Sukayi Waje Kamar Masu Shirin Tashi Sama







Ramlat da Hajiya Khalisa Sukayi Dakin Mame da Rufaida Suna Zuwa Suka Dorota Abakin Gadon Mame Hajiya Khalisa Tace To Rufaida Kinga Wannan Auren Naki Shi Ake Kirada Sauyin Kaddara Nasan Ada Ni Ba Wai Ina Sonki Bane Amman Wlh Tun Zuwan mu A Gurin ki Adazun Naji Jikina Yayi Sanyi Kuma Naji Ina Burin Taima konki Kinga Wannan Matar Duk Abun da Shirya Zai Iya Faruwa 







Kuma Nasan Zata Iya Sanya Abban Ku Yasanya Asaki Wannan Yarin Yar Shin Yanzun Ramlat Babu Wata Mafita ne 









Shuru Sukayi Dukan Su Suna Neman Mafita Rufaida ce Tace Kunsan Aure Raine Da Shi Idan Allah Ya Tsara Rayayye ne Tofa Babu Mai Iya Kashe Shi Kuma Idan Auren Ba Rayayye Bane Komai Dabara Bazai Iya Rayuwa ba Dan Haka 






Addu,a ce  Mafita 






Dukan Su Sun yarda Da Zancen Rufaida Fatan Su Kawai Auren Yazama Rayayye 







Suka mike Sukayi wa Rufaida Sallama Sukace Ta Kwanta Ta Futa Har Zuwa Anjima Suka fita








Suna fita Rufaida Ta Bushe da Dariya Tace Yanzun Za,a Fara Wasan Allah Ya kaimu Dare Lafiya Tabbas Hajiya Khalisa Allah Yasoki Tunda Kinyi Tubar Gaskiya Kuma Na Gamsu Da Shiryuwar ki Da Kema Kinyi Bakuwa Ayau 








Amman Allah Yasoki Amman Wannan Bakar Matar da Yayanta Kun Tashi Aiki Domin Kuwa Najuyo Kanku Baki Daya Harda Bokan Naki Zakuyi Bayanine hhhhhhhhhhh 





.


Takwanta Take Bacci Mai Nauyi Yayi Gaba Da Ita 







Ko minti Biyar Baccin Bai Hadaba Rufaida Ta Falka Da Salati Abakinta 











Bayan Ta Tashine Duk Abun da Yafaru Yadawo Mata Ita Dai Tasan Duk Cikin Kayanta Batada Irin Wannan Kai Itafa Arayuwar ta Bata Taba Ganin suba Abun Mamaki Duk Cikin Jakar Kayanta Wannan Kayan ne Kawai Aciki Kuma Daga wannan kayan Babu Wasu To Inama Aina Hin Kayan Suke ne Ganin Babusu ne Yasanya Tayi Sha Hada Ta Sanya Ai Kuwa Kayan Sukayi Mugun Amsarta 

Tana Cikin duba Jakar ne Taga Kayan Kwalliya da Gwala Gwallai Wasuma Kamar Zinari Ita Dai Kawai Tasanya ne Kuma ni Yanzun Mi Zanyi Da Wannan Kayan Bari Nayi Kwalliyar Zuwa Gurin Talla Kofar Gidan malam









Kamar Anakoya Mata Kwalliya Haka  kuma Kamar Ana Bata Umarni Haka Ta Dan dasa Kwalliya Taji Tagani Tafada A Lokacin da Takalli Madubi Saida Ta Kusa Sumewa Dan Ganin Take Kamar ba,ita ba 








Tunda Taji Motsin Shigowar Su Taji Ta Koma Kamar Ba Itaba Ta Nemi Mayafi Babba Wanda Tagani Tayi Lullubi Tun Daga Kanta Har kafafunta 








Wannan Shine Abunda Take Tunani Kuma Shine Ya Faru Haka Tayi Ta Zance Zuciya 










Anty Amarya Kuwa Ta Kasa Zaune Takasa Tsaye  ba Itaba Ba Yayanta ba Kowace Acikinsu Fuska Ba Rahma 









Yanzun Momy Kinaganin Irin Kunyar Da Mukaji Kamar mu Ake duban Idon mu Ayi Muna Habaici 







Anya ma Ramlat Ba,agidan Futu Take ba Anya Kuwa Babu Wata A Kasa Kiduba fa Harda Tsohon Ciki Gareta Kuma  Kuma Mu Bamu Sani ba Tabbas Akwai Abunda Ke Faruwa 








Ya Isa Ya Isa Nace Koma Miye Kubani Nan da Gobe Zan Nemeku Yanzun Kubani Guri







Sum sum Sukayi Waje Ita Kuwa Anty Amarya Fadin Take A Yau Dinnan Zani Gurin Boka Dan Tukunya Ba Sai Gobe ba Kuma Zanyi Yanzun Zani Kawai Ta Dauki Jaka Tayi Gaba 







Ta Dauki Mota Sai Gurin Boka Dan Tukunya 








Rufaida ce Ta Bushe Da Wata Irin Dariya Tace  Kije Ina Jiranki Ai Anjima Zamu Game Daku Domin Ko Yarki Bazan Bariba


Hhhhhhhhhhhhhhhh








**************************************************



Su Uwani Anyi Laushi Ga Yunwa Ga Kishi Duk Acikin su Babu Mai Bakin Magana kuma Babu Wani Mai Karfi Acikin su 










Yelwa Kuwa Kamar Ace Ar Ta Arta Aguje Boka Dan Tsito Kuwa Kamar Wani Kalar Halitta Haka Yakoma 









Suna Cikin Wannan Halin ne Babyn Roba Suka Gani A Gabansu Kamar Wadda Taci Gudu Tace Wai Uwani Nagaji Bani Ruwa Nasha Kinji Yelwa Ke Kuma Ki Bani Abinci Inci Yunwa Ta Dameni 









Boka Dan sito In Baka Yi Mani Aikin Hana Ayi Mani Kishiyaba Babu Kai Babu Ci Gaba Dayiwa Uwani Aiki Dan nima Ai banson Kishiya 









Gashi Naji Ance Aikinka Kamay Yankan Wuka Yake Amman Dan Bakin Ciki Kaki Yimani Aiki



Tana Harar Sa










Tace Yauwa Maza Maza Uwani Ku Hau Iccen Can Ku debo Mani Kwakwa Maza Ku Tashi Kuma Kowace Iccen Ta Daban Kunga Iccen Can Ta Nuna Masu Ai Uwani Nadaga Kai Ta Hango Wani Irin Icce Mai Mugun Tsawo Kuma Ga Sulbi Ai Sai Hawaye Kamar Anbude Fanfo Yelwa ma Kusan Somewa Tayi Suj Jiyo Domin Yimata Magiya Kawai Sukaga Ta Koma Wata Irin Abar firgitar wa Ai Da Gudu Suka Tun Kari Iccen 










Suna kuka Kuma Duk Wanda Naji Ta Kara Bude Baki Da Sunan Magiya To Tasani Iya kar Maganan Ta Ke Nan 









Ai kowacen Tarike Baki Sai Kukan Zuci  Suke Da Danasa ni Marar Amfani 









Kai Kuma Katashi Kaga Gurin Nan Banison Ganin Ganyen Haki Ko Daya Gurin Nan Duk Hakin Da Kadauka Kacinye Shi 










Ai Wata Irin Zabura Dan Tsito Yayi Ta Daka Masa Wata Irin Tsawa Ai Jiki Na Kyarma Ya Fara Dauka Yanaci Wani Mugun Daci Wani Bauri Sai Allah Yatsine wa Su Uwani Yake 










Take Bace  Bata Kuma Sai Gata Ta Dawo Da Wasu Mutanen Maza Su Ukku Ai Kuwa Takama Busar Dariya Rasa Hannuta Ta Kama Zagayen Su Take Su Dan Tsito Suka Daina Ganin su Lallai Kuma Kun Kawo Kanku Mahalaka cewar Dan Tsito Yana Mai Yi Masu Dariyar Zuci 









Shi Dama Ambari Ya Gansu Da Yasha Dariya Ya Rage Kunci






Yelwa Sai Anzo Hawan Icce Sai Afado Suuuuuuuu dif A Kasa Uwani Kuwa Iccen Tasa Agaba Takasa Ta Ina Zata Fara

.







Anty Amarya ce Acikin Kun gurmin Daji Tana Tafiya Da Baya Baya.........









Comments And Share



Daga Alkhalamin ✍🏻



Hassy Soja


 



Yar mutan Gusau

4/19/20, 7:49 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)



          BY

Hassy soja



®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/



Allah Yataimaki kunyar mu mai Albarka farin jini (Tabbas Akwai Farin jini)








Ina godiya sosai da comments din Ku Allah Ya bar zumunci Amin





Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai





Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa yayi masa Raham Amin.





Page 51----55





*************************



Keeeee Uwani Mikike Nufi Ne Wai Acinkin Wata Irin Tsawa Taji Anfada Har Sai da Ta Saki Fitsari A Tsaye Bata Tan Tance Ba 






Yelwa Kuwa Sumewa Tayi Har Sai da Aka Kayin Wata Irin Tsawa Sannan Ta Nisa 




Ke Uwani Yunfa Tada meni Mi kuke Jirane Iyeee






Koda Suka jiyo Dan Ganin Mai Irin Wannan muryar Numfashin Su Kusan Daukewa Yayi 







Dan wata Ya "kunanniyar Tsohuwa Suka Gani Saboda Tsabar Bakin ta Kamar Kwalta Dan Bakin Har Walkiya Yake Yi Idonta Kuma Kamar Girman kwai kuma jajir Dasu Gashi Batada Kiba Kamar Irin horo din nan Masu Mugun muni 






Yelwa ce Tafara Addu,a Jikinta Namazari Tafara Atahiyyatu wayyo kuke Ganin mu Bamuke Ganinku ba Wassalatu Wamanfiha Wayyo Ni yelwa Dama Idan Mutum Yamutu Munafuki Haka Yake komawa Uwani Allah Ya,isana Wayyo Ni yelwa Naga Ta Kaina 







Uwani Kuwa Saboda Tsoro Gashi Kuma Gurinsu Take Nufowa Yasa Tafara Wayyo Ni Uwani Naga Takaina Wayyo Ni Uwani Tir Da Mugun Halin Daya jawo Mani Shiga Wannan Mugun Halin Wayyo Allah na Nayi Nadama Wayyo Mal.......Maganar ce Ta makale mata Ganin  






Wannan mummunar Matar Agabanta Nufashin ta Ida Tsayawa yayi na Wucin Gadi ga Gashin Nan Tsaiyaye Kamar Macizai 






Cikin murya Mai Amsa Amo Tace Masu Ya Nayi Dakune Bance Idan Naji Muryar Dayan Ku Bazaku Kara Yin Magana ba Kuda Magana Sai dai Kuji Anayi 







Ai Da Mugun Gudu Suka Duka Suka Fara Bata Hakuri Yelwa Harda su Cewa Haba Innar Mu Muntuba ta Kiyi Muna Rai Dan Allah Kinji Innar mu Wallahi Yan Duk Abun da Kike son Muyi Zamuyi Maki Ko Uwani 






Ke Uwani Kibata Hakuri Mana kinajin Abunda Tace Kinsan fa Innar mu Mai Fada Acika ce 






Ita dai Uwani Yar Kallo Tazama Domin Babu Bakin Magana Ganin Take Tana Kara Bude Baki Tofa Bata San Mizata Fara Fada Ba Dan Allah yagani Yan Zun Ta Saduda Mutuwa Dai Take Jira 





Aljanar Dariya Tabushi Da Ita Tace Uwani Ai Ko Kin ce Kintuba Bazan Yarda ba Garama Kikoma wa Halinki na Ainahi  Kilama Halin Naki Yasa Nabarku Dan Nima Kina Ban Nishadi Idan Kinyi Wani Abun Gaki Da Tuban Mazoru Shiyasa Kike Burgeni Dan Haka Ki Komawa Halinki Dan Yanzun Bazan Karbi Uzurin kiba 






Kema Wai Wace Irin Azabace Ban Nuna Maki ba Amman Kinki Yin Han Kali Ai Duk Wanda Yakiji Bazaiki Ganiba Uwani 







Ke Kuma yelwa Aminiya Ki Kara Dorata Ahanya kinga Zaku fi jin Dadin Zamanku A Wannan Gurin Ga kuma Bokayen Ku A Kusa Daku Kawai Ku Hadu Kuyi Ma Kanku Hanyar Barin Gurin Nan Kafin Nan Dawani Lokacin da Zan Maidaku  birai 






Ai jin Wannan Zance Kawai Suka Dora Hannu Akai Suka Fara Rera kuka Tace Zaku Gani Kuka Dan Yanzun ma Ina Akan bakana Dole ne Ku Debo Mani Kwakwar nan kuma Kumaza Kutashi Na Baku Minti Biyar Kacal Inkuma Ba Haka ba Hhhhhhhhhhhh







Ai Atsiyace Suke Yar Rigagan Hawan Icce Har Wani Nature Wani Gashi Iccen mugun sulbi Gareshi 






Aljanar juyawa Tayi gurin Boka Dan Tsito Tace Yanaga Kazauna Kana Maida Numfashi Cikin Sauki Kuma Baka Gama cinye Ganyen ba Kuma Son Nake Gurin Yazama Kamar An share Kada Kayarda Na Kayi maka Maga Ko Kuma Kasa Aljannun ka Suyi Maka Dama Aiki Kamar Yankan Wuka Kakeyi Hhhhhhhhhhhh 






Katashi Naceeeeee Ai Dagudu Dan Tsito yaci Gaba Yacin Ganyen yana Kuka 






Daga Hannuwa Tayi Sama Take Gurin da Ta Ajiye Wannan Mutanen Yabude Kallo Daya Zakayi Masu Subaka Dariya 






Tace Kun Gama Aikin Naku Akaina ne Iyeee koda Saura ne 





Kuka Suke Kamar Ransu zaifita Suka Ce Kiyi Hukuri Dan Allah Ta Bushe da Dariya Tace Kunsan da Allah Kuke Kashi A massalaci Maza Ku Tashi  Ku Taya Dan Tsito cinye Ganyen nan kuma ko Daya Kada Kubari Akasa Kuji Abunda Nafa cikin wata Irin Tsawa Ai Jiki na Mazari Suka Amsa Mata Suka Fara Cin Ganyen Ta Bushe da Dariya Tace Idan Kun Tsaya Ina Ganin Ku Kuma Sai Na Dan Dana Maku Bakar Azaba Bat Tabace Ai Da gudu Suka Fara aikin Cin Ganyen







**************************************************


Anty Amarya ce A Gaban Boka Dan Tukunya Tagama Kora Masa Bayani 




Hhhhhhhhhhhh Kinyi Wauta Saida Nace Maki Idan kin samu Yariyar Ki Zo Mani Da Ita In Hadata da Bakaken Aljannu Sune Zasuyi Driving dinta Tayi Yanda Kike So To Yanzun Ma Ki Kawo Mani Ita Kuma Ki Tabbatar Cikin Hankalin ta Zaki Zo Mani Da Ita 





Har Tabude Baki Zatayi Wata Magana yace Ban Son Gardama Nasan Mikike son Fada Kina Son Cewa Ya Zaki Tunda Tana Tare Da Makiyan ki To Ai Ke Yakamata Kiyi Mata Dabara Saboda A Yanda Nagani Kuma Kamar Yanda Nake Ganin Yarinyar Batada Wata Dabara Kuma Yarinyar Bazatayi Wuyar Yaudaruwa Ba 





Boka Sunanta


     Ke  yadaka Mata Tsawa Kada ki yarda Ki Ambaci Sunnan ta 




Nasan Wacece Ita Kawai Umarni Nabaki Kika Wota Cikin Lokaci 






Baki Na Rawa Tace Angama Boka  yace To Maza Ki Koma Inajiran ki Kuma Duk Abun da kika Gani Kada Kidamu Kishiyar kice Ke Biye Dake Burinta Taga Kin Wulakanta Kuma Kisani Zanyi Maki Maganinta 





To Boka Nayar da Da Abunda Kace Dan Jiya Inaga Itace Tabi Ta Baa Tasanya Aka Gyara Mata Yarinyar Dan Kar Nayi Nasara Akanta Kuma Kaga Khalisa Ta Koma Bayansu Duk Tare Suka Hada Baki Da Ita 







Yauwa Yanzun Kin Kara Kara Yarda ko Tace Sosai Ma Inda Tasan Gurinka Ai Nasan Da Maye Gurbina Tuni 






Amman Yanzun nakara Yarda Da Kai Dari Bisa Dari Boka Dan Tukunya Yace Tashi Ki Koma Ga Wannan Kizubawa Amaryar A Abincin ta Shine Zai Sa Tafara Tsanar Wa,in can Aikuwa 







Anty Amarya Kamar Tayi Hauka Dan Murna Tunda Taji Dadi Aikinta Zaici Gaba Bai Lalace ba Yan zun Kam Batada Wata Far Gaba Dan boka Dan Tukunya Ya Tsaya Mata 







(Kai Jama,a Kunji Kuskuren Da Wasu Mutanen  Ke Aikatawa ko Ince Wasu Jahillan Kuduba Ku Gani  Wai Boka Ya Tsaya Mata Tama Mance Cewar Babu Abunda Zai Faruwa Sai da Izinin Allah Kuma Sukan mance Cewar Komai Mukaddarine Yanzun Taje Gurin Boka Yafada Mata Kishiyar ta Itama Shi Take Ma,ana Ma Tana bin Bokaye Itama Sukan Mance Cewa Kowa Da Halinsa Daban Ai Bai Zama Lallai Abunda Kakeyi Ba Yazamo Wanima Yana Yinsa Shiyasa Mata Ke Zama Kowace Bata Yarda Da Yar Uwarta ba ,Allah Ya Kyauta Kuma Allah Yaganar Damu Gaskiya Amin Ya Allah)






Haka Anty Amarya Tabiyo Hanya Murna Fal Ranta Kafin Ta Ida Zuwa Gurin Mortar ta Kai Taga Wani Katon Kare Mai Mugun Muni Yana Fidda Harshe 





Ai Kuwa Anty Amarya Cikin ta Yabada Kuuuuuu

Lululu Ai Kuwa Ta Ari Nakare Ta Arta Da Gudu Shi Kuwa Karen Yadafa Mata Atsiya ce 






Anty Amarya Gata Katuwar Gaske Amman Saboda Tsananin Tashin Hankali Ko Nauyin Jikinta Bataji ba Take Wannan Gudun Da Ket Takai Gurin Motar Karen Yana Ganin Ta kai Gurin Mortar Ya Yatsaya Nesa Kadan Da Ita Yana Haushi Ai Da Gudu Ta Bude Motar Ta Shiga Tana Shashhe ka Tana Sauke Ajiyar Zuciya 





Ai Wani Wawan Rivers  Taja Tajuya Tabawa Motor Wuta Saida Ta Fita Dajin Tashigo Cikin Gari Ta Rarrafa Gefen Titi Ta Tsaya Tana Futawa 






Tace Wai Yau Allah Yasoni Da Wannan Karen Yari keni Da sai Buzuna Wallahi Irin Wannan Gudun Yau Kuwa Ina Iya Hawan Up Kuwa Gaskiya Yau Dakin Kasa Zan Zauna Sai Na Futa Tukkan na Zan Iyar da Nufina Akan Wannan Bakin Iyali 





(Kunjifa Wai Allah Yasota Taga Mutuwa Kusa Ta Tunada Allah)






Bayan Ta Isa Gidane Ta Barraje Dakin Kasa Na Gefenta Sai da Tafara Zazzage Jaka Taga kullim Maganinta Na nan Wannan Hanka linta Ya Kwanta Ta Zauna Tana Sauke Numfashi






Mame Kuwa Har Yanzun Tana Zaune A falo Tana Jiran Ridwan Wanda Takira Bayan Mutane Sun Waste Hajiya Khalisa Tayi Gida Itafa Mamakin Wannan Hajiya Khalisa Take 





Wai kawar Anty Amarya Wadda Suke Kamar Cimgam  Kodaya Idan Ka Tsare Gaskiya Allah Yana Tare da Kai Lallai Allah Shine Cikakken Mai Iko Akan Komai Gashi Rana Tsaka Ba Zato Ba Tsammani Sun Fara Ganin Nasara Him Ya Allah Allah Ka Karawa Annabi Daraja Amin 






Allah Mai Kyauta da Kari Allah Ya Kara Bamu Nasara Akan Komai Amin 





Tana Cikin Wannan Halin Ridwan Yashi go Mame Tace Ridwan Duk Yanda Kasamu Amaryar ka Karike Ta da Amana Lallai Akwai Wani Babban Al,amarin Dake A boye 





Allah Yafimu Sanin miye Dan Haka Kada Naji Kuma kada Nagani Ka Rike Mani Ya,da Amana Ridwan karike ta Badan kowaba Sai ni kuma sai Dan Allah Kaji Yarona 





Ridwan Murmushi yayi Yace Mame Insha Allah Zan Zamo Kamar Yanda Kike Bukata Kuma Zaki Sameni Mai Riko da Amarki Kuma mai Tsantsar Biyayya Kinji Uwa Ta Gari 





Yauwa yaron Albarka Allah yayi Maka Albarka Kuma Allah Ya Saka Riko Amin Inji Sauran Kannen Sa Wanda Tunda Ridwan Yazo Suka Natsu Cikin su Harda Ramlat 





Ke Sister Mi Kikeyi Har Yanzun Baje Gida ba  Cesar Ridwan 





Lah Yi Hakuri Babban Yaya Cewa Sukayi Na Kwana Nafuta Zuwa Gobe Sai In Koma 




Haba dai Amman Wallahi Sun Kyauta Maman Biyu Ai Kuwa Sanya mata Dariya Su duka Harda Mame Sabo Ramlat Tace Ita Baza tayi Gadon Mame ba Yanzun ma Kwabe Fuska Tayi 





Mame ce Tace Gashi Kidubo Mani Yarinya ta Ki Gani In Ta Tashi Kuma Kome Kika Gani Game da Ita ko Wani Hali Kada Kace Mata Wani Abu ko Kuma Nuna Mamakin Afili Kinji 




Maman Biyu Wayyo mame ki daina Kin San Bana so Toyi Hakuri Ramlat Tashi Yauwa Mame ko kefa 





Ramlat Na Batun Tashi Ridwan Kallo Tausayi Yake Mata Yace sister Zaki Iya Kuwa Tace Zan Iya "yan Biyu Sai Sannu Sukeyi Mata Agaskiya Suna Tausayin Yar Uwar su 





Haka Ta Lallaba Ta Gashi Tashiga Dakin Koda Ta shigo Rufaida Ta Tashi 





Amman Tana Bayi Haka Ta Zauna jiran Fitowar Rufaida Tana Zaune Sai Ga Rufaida Ta fito Tace Lala Anty Sannu Kinji 





Ramlat Kallon Rufaida Tayi Har Zatayi Magana Kuma Sai Ta Tuna Umarnin Mame Sai Tace Yauwa Har Kintashi 






Rufaida Tace eh Natashi Amman Anty Banaji Kamar Ankira Sallah ba ne 





Ramlat Tayi Dariya Tace Ba Kama Bane Sallah ce Rufaida Tace Yau Bari Nayi ko Anty Kada Lokaci Ya Wuce 





A Gaskiya Ramlat Ta Kara Yarda Da Wannan Yarinyar Duk da Tana Yimata Kama Da wata ko Wani To Amman kuma A,ina Barin Zancen Zucin Tayi Itama Tayi Gurin Sallah





*************************malam Kakan Rufaida ne Zaune Shida Matar Sa Suna Fira  Kakar Rufaida ce Tace Nikam Malam Tun Ranar Da Rufaida Ta Fita Bata Kara Zuwa ba Allah Yasa Dai Lafiya 






Malam ne Yayi Murmushi Yace Ki Kwantadda Han kalinki Rufaida Na Cikin Koshin Lafiya Sai dai Ba,anan Garin ba 





Kwararo Ido Waje Tayi Tace Sub,hannallah Malam Gurin Babanta Ko Kuma Gurin waye





Malam Yace Ko Daya Kamar Yanda Nace Maki Tana Lafiya To Tana Lafiya kin San Bazan Yi Maki Karya ba ko 





Tace Malam Allah Yatsare Wannan Bakar Ranar da Zan Karyata ka Malam Yace Allah Yayi Maki Albarka Allah Yadawo Maki da Iyalanki Acikin farinci Baki daya Amin Malam 






Gidan Nash Rufe Ma Yake Dan Ita Na Uwani Ba Wanda Yasan Inda Ta Tafi Kin San Bata Hulda da Kowa ko Hakane Malam Allah dai Ya Shirya Amin Ya Allah




Haka Sukaci Gaba da Tattaunawa 




Yayinda Malam ke ci Canada Kwan Tarwa Matar da Hankali




*************************

Abba Kuwa Yaji Abun da Yafaru Kuma Yayi Farin ciki Duk da Baisan Yar Waye ba Yaji Yana Son Yarinyar Sosai 






Shidama Zai Samu Ganawa Da Iyalan Sa Ace Sun Zauna Guri Daya Da Abun Yayi Masa Dadi Sosai 







Saudat ce Zaune Acikin Mortar Wani Mummunan Mutum ne Irin Alhazzan Nan Masu Katon Ciki Ga Baki Ga muni Ga Tumbi Amman Duk Wannan Bai damu Saudat ba Tunda yanada Kudi Ita Kuma kudi Kawai Agaban ta 





Ke Babbar Yarinya Kinga Yau Ta Wuce Kinga Da An daura Harda Mu 





Dariyar Jin Dadi Saudat Tayi Tace Kada Kadamu Wani Satin Ai Sai A Daura Auren ko 





Yauwa Amman ko danafi Kowa Murna To Kifada Wa Mamanki Wani Sati Nake Son Auren OK Angama Alhajin Allah 






Dariya yayi Yace Anshi Wannan Kije gida Kuma Kiyi Sauri Kada Wani Yaga Kin Fito A Mota na Kinsan Mutane DA mugun Zargi Komai Na Zargi Nima fa Ban Tsiraba Mugun Zargina Suke Amman Ki Rude Bakinki Banda Yawan Surutu Ko ina kinji Tace Angama Kudi Yana Wurin Dubu Dari Ukku Wai Tasha Sweet 







Haka Ta Koma Gida Tana Murnar Tayi Samu Tana Zuwa Gurin Anty Amarya Ta Juya Kudin Ajikin ta Take Anty Amarya Ta Rude Tace A,ina kika Samu Tace Alhjane fa Yabani Yabaki Shine Ake Son yimaki Bakin Ciki Ai Harda Ni Za,ayiwa ke nan To Wlh Karya ce






 Nina Wuce Amin su Nikam Wannan Kudin Sai Mun Mallake ta Baki Daya Wallahi 






Kice Masa Angama Za,ayi Yanda Yake So Aure kamar Anyi An gama ne Kinji India Abban Kune Bazaiyi Mani Gardama ba 






Tashi Kifita Yar Kwarai  

Haka Tafita Tayi Dakinta Takira Alhaji Ta Fada Masa 






Ramlat Ce Zaune Da Yan Biyu da Harda mame da Rufaida Sun Matsa mata 

Sai Taci Abinci Ita Kuma Tana Kokarin Ci Dan Ganin Yan Uwa Take yiwa Wannan Ahlin Gashi dai Gida Daya Suke Da Azalumai Sunan da Ta Sanya Masu ke nan






Suna Cikin Fira Sai Sukaji Sallamar Ridwan Mame Tayi Murmushi Tace Shigo Mana Sukuma Suka Amsa Yana Shigowa Ya zauna Kusa da Mame Ya Gaishe ta Ta Amsa Sukuma Su Ramlat Suka gaisa da Shi 






Ita dai Rufaida Batace Komai ba Saida Ramlat Tace Amarya Ga Angon Nan Ce Masa Tayi Yaya Ina Yinki Sai A Lokacin Ne Yadago Ido Ya Kalleta 






Wata Irin Zabura Yayi Yana Nunata da Yatsa Yace Wace ce Wannan  Kowa Ya Tsura masa Ido Har Suna Hada Baki Gurin  Cewa Kasanta ne 





Sai A lokacin ne Ya Tuno Baida Amsa Ya Koma Ya zauna Yace A,a





 Kawai Dai Amman Naga Kamar Fuskar da Nasani ne Mame Tace Nima dai Ramlat ma Tace Nima dai Sai dai  Nakasa Tunowa Amman Insha Allah Kamar Tayi Yawa

Sukuwa Two win Basu San Takan Zancen ba Itama Rufaida bata San Nufin Su ba




Haka Suka Gama Firar Su Da Zasu Kwanta Dakin Ramlat da Rufaida Daya 

Mame Tayi Masu Sallama 






Dare Mahuta Bawa Anty Amarya ce Kwance Sai Bacci Take Kamar Matatta Kawai Sai..............





Comments And Share





Takun dai ce 




Hassy Soja





Yar Mutan Gusau ce

4/19/20, 7:49 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


    (Aljana ce)

   


       BY

Hassy soja


®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/



Wow Gaskiya Jiya Kam Dolene Inyi Rawa



Rawa Rawa Rawa💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻Rawa Rawa Rawa💃🏻💃🏻💃🏻Comments yayi Comments Ashe Da Addu,o Inku Muka Himma💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻RAWA RAWA RAWA


.Allah Ya taimaki kunyar mu mai Albarka Farin jini (Gaskiya Akwai Farin jini Tabbas)






Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai








Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan Sa yayi masa Rahama Amin.




Page 56---60





------------------------

Anty Amarya ce Kwance Sai Zanga Minshari Take Kamar Wata Jaka Ga A/C Ga Fanka Duk Ita Kadai Babu Wata Daga Ganin Baccin Nan Kasan Batada Damuwar Komai





Can Cikin Bacci Taji Kamar Tafado A Kasa Ai Kuwa Tafalka da Wani Irin Mugun Ihu 







Tana bude Ido Ta Ganta A Kasa Wan war Ai Kuwa Duk Sanyin A/C Nan Zuface Ke yi Mata Ambali Ba Kakkauta wa 

Sai Faman Dube Dube Take Kamar mai Neman Wani Abu








Sukuwa Su Reema da Saudat Afirgice Suka Tashi Babu Addu,a Ba Ambaton Sunnan Allah Kawai Dai Sun Tashi Har Suna Rige Rigen Fita Saboda Jin I hun Mahaifiyar Su Fita Sukayi Sai Dakin Mahaifiyar Su






Shiga Sukayi Da gudu Suka Fada Babu Sallama Wanda Hakan Ya Haifarwa Mahaifiyar Su Mummunan Tsoro Inda Ta Afka Saman Gado Da Gudu Ta Rufe Jikin ta har kanta Ruf Sai Rawar Sanyi Take  






Ganin Haka ne Yasa Suma Suka haye Saman Gadon Suna Tambayar ta Lafiya Miyasa meta Jin Muryar Yayanta Yasa Tayi Saurin Bude Mayafin Tana kunduma Masu Ashar Uban Wa yabaku Ikon Shigo Min Daki Ko Nakira kune 






Da Kallo Suke Binta Da Ido Dan Yau Mugun Mamaki Take Basu 






Saudat ce Tayi Karfin Halin Cewa mome Lafiya Miyasa Mekine Munji Kuwar kine Acikin Bacci 






Sauke Ajiyar Zuciya Anty Amarya Tayi Tace Oh Ashe Dai Kuma Kunji Nimafa Shi Naji Kuma Nadauka Daya Daga Cikin kune Dan Muryar Dayan Ku Naji 






Tofa Sukace Atare Mome Mukuma Muryar ki Mukaji Hhhhhhhh Suka Kama Dariya 





Momy Kinji Yanda Hanjin Cikina Ya Kada Nadauka Wani Abun ne Yafaru 






Hhhhh Saudat Baki ga Irin Gudun Da Nayi ba Allah A tsorace Nakawo Nan Hhh momy kinga Irin Yanda  Kika Kara Tsora tani 





Kai Dallah Ku Rufe Mani Baki Kuna Nufin Akwai Abunda Zai Iya Tsorani Har Nayi Gudu Kawai Haushi Kuka Bani Nayi Niyar Zuwa Gurin kune Sai Ga Ku da Gudu Kamar Wa,Inda Aka Koro 







Kai momy Mu Akwai Abunda Muke Tsoro ne Nifa Kin Ganni Nan Nafi Karfin Inga Abu In gudu Sai Kace Wata Wawiya reema ce Mai Wannan Maganar 







Him Nifa momy Mutanen Nan Nake So Muyi Murufe Babin Su Da zufa Naga Fitar ki Kuma Nasan Inba Gurin Boka Dan Tukunya kikaje ba Bazaki Ki Neman Muba 






Eh Can Naje Nifa Dazun Nayi Mamakin Abunda Yafaru Yanzun Nagane Duk Makircin Wannan Khalisa ne 







Him momy Ki Hada Ita Mana Nifa Duk Wani Wanda Yake Son Wa,in  can Mutanen Ban Son Shi ko kadan 






Momy Babu Wani Aikin Da Zakiyi Yanzun Kin gafa Yanzun Karfe Biyun dare ne Idan Akwai Kawai Ki Bamu Muyi Aa Babu Komai Kunji Dai Yanda Za,ayi Da Wani Magani Da Yabani Abawa Amaryar Taci Da Taci Zan Kaita Gurin Shi kuma Cikin Hankalin ta Yake So 





OK Indan Wannan ne Kada Kidamu Zan Yi Duk Yanda Yadace 







Yauwa momy Tunda Naji Kince Matar can Baza,a Iya Haukata Taba Kuma Bata Koruwa To Yayanta fa Him Kada Kidamu Ai Muke da Riba Domin Abban Nasu ma Tashi Tazo Karshe 





Wat Momy Abban su Ko Kuma dai Abban mu 





Oh oh Wai Namanta Im Am Dama in Zance Abban kune Dalilin da Yasa Nace Abban Su kunga Yanda Yadamu Dasu Ku Bai Damu Dakuba 







OK Yanzun Muka Gane Zancen fira fa Tayi Masu Dadi Kawai Sukaji Kamar Takun Mutum Take Sukayi shuru Mun bani Wani Yajimu Kutashi Muga Wane Munafukin ne Haka suka Tashi Sukayi Waje 







Amman Abun Mamaki Kowa basu Gani Suka Dawo Daki Suna Dariyar keta Kai Muncika Damuwa Wallahi Babu Kowa fa Kawai Mune Mukaji 






Suna Cikin Wannan Zance ne Kawai Anty Amarya Taji An Dauke ta Da Wani Uban Mari Wanda Saida Ta Wun Tsula Tayi Tambun Kamar Wata Boll Sai Gata Kwance Akasa WanWar Take Tasaki Wani Uban Ihu Wanda Sai da Yayanta Suka like Kunnu wansu Duka 






Wani Mugun Mamaki ne Yaka masu Shin Uban waye Yayi Mata Wannan Uban Marin Wanda Sai da Sukaji shi Har Cikin Ransu 






Gurin ta Sukayi Nufin Zuwa Amman Kafin Isar Su Anyi Sama da Saudat Kamar Wata ledar Ita Ba kasaba Kuma Ita Basama ba Wayyo Momy Ki Taimake ni Wayyo Kareema Kirawo Mani Abba Ya Taima keni Wayyo Momy Baki Sonane Kun kura Mani Ido Wayyo 






Kareema da Anty Amarya Kuwa Kamar An Dasa Su Suma Tsoron Motsawa Suke Dan Ganin Suke Da Sun Motso Suma Hakan ce Zata Faru Dasu 







Ganin Ba Sarki Sai Allah yasa Kareema da Anty Amarya Suka Ari Na kare Daniyar Barin Dakin Har Sun Kawo Gurin Bakin Kofar Kai Sukaji Angam Da Kofar Sai da Suka Doki Kofar Suka Fadi Kamar Kayan Wanki 







Ai Kuwa Suka Fara Ihun Neman Ceto Gashi Babu Wanda Yazo 







Saudat Kuwa Sai Anyi Sama da Ita Tabugi Silin Sai Ayo Kasa Da Ita Ta daki Gadon I hu Take Tana Kiran Anty Amarya Amman sun kasa Nufo Inda Take







Jan Anty Amarya Akayi Qiiiiiiiii Sai Toilet Aka Dagata Sama Akayi Jifa Da ita Kanta Yadaki Tails Aka kara Daukarta Aka Dora Kanta Ruwan ya Taru A Toilet Aka Dinga Dura Mata Su Anty Amarya fa Anji Jiki 





Can aka Yar da Ita Bakin ta yadaki Tails Sai Jini Harda Hakori Biyu Sun Zube Ganin Hakorin ta Biyu Akasa ne Yasa Ta Fara Ihun Neman Taimako Wayyo Wallahi Gidan nan miya gune Arasa Mai Ceto Wayyo Boka Dan Tukunya Kazo da Rundunar Shaidanun Aljannun ka Kayi Muna Maganin Wannan Masifar Wayyo Boka Ka Kawo Dauki Wayyo koma Waye Yake Son Kashe ni nida Yarana Sai Naga Bayan Sa Wayyo 






Atsiyace Ta Samu Ta Baro Bayin Ai Kafin Da Karasa Gurin Kofar Sai Tayi Turus Ga Hakorin ta Biyu A Hannunta Ganin Tayi An dauki Reema Ana Ta Jifa Da Ita Ta daki wannan katan Gar Adawo da Ita Adaki Can Haka Ake Tayi Da Ita 






Saudat ma Haka Har Yanzun Ayi Sama Da Ita Adawo Kasa Anty Amarya Ganin Halin da Abun sonta Suke Ciki Ya Sanyata Dakewa 





Wai Uban Waye Inba Tsoro ba Afito Muyi Gaba da Gaba 






Ai ko Komai Tsayawa yayi Take Yayanta Suka Zube A Kasa  Kowa Sai Maida Numfashi yake Ai Da gudu Tayi Kan su Suka Run gume Juna Suna Kuka Momy 





Mun gode Kinyi Kokari Kin CeCe mu Kayi Hakuri Yanzun Bazamu Koma jin Tsoron Komai ba 





Ai kafin Su Ida Zan can Su Sukaji An Bushe da wata Irin Dariya Mai Firtarwa Ai Take Duk Jikin Su Ya Dauki Mazari 




Hhhhhhhhhhhh Yaro Dai Yaro Ne Da Nayi Niyar Barin Ku Haka Nan Amman Yanzun Kam 




Kun Kira Ruwa Hhhhhhhhhhhh Hhhhhhhhhhhh Hhhhhhhhhhhh



KALTUMEEEE Kijawa Kanku Ruwa


 Hhhhhhhhhhhh Hhhhhhhhhhhh Hhhhhhhhhhhh

 





Ganin Sukayi Sakatar Kofar Ta Shiga Kanta Kuma Kofar Bayin Ta Ruge Gaff Da Datse Da Kanta Wutar Dakin Ta Dauke Dif Dakin Ya Koma Ko Tafin Hannu Ba,a Iya Gani Dulun Dulun Haka Dakin Ya Koma 






Wayyo Momy Kin Jawo Muna Mugun Abu Wayyo Momy Mima Yakawo mu Dakin ki mun bani momy Abba Kazo Kayi Taimako Wayyo mami Yaya Ridwan wayyo Hassan Husaina Wayyo Bakuwar Amaryar mu Wayyo Wai Ina Ma,ai Katan Gidan Nan Ina kuka Shigane 






Ashe Tsanar da Mutane Keyi muna Har Takai Nan Wayyo Wayyo Mutuwa







Wata Irin Tsawa Aka Daka Masu Kai Munafukan Banza Kuyi Muna Shuru Ba Kunce Ayi Gaba da Gaba ba To Gani Nan Agaban Ku Kuyi Duk Abun da Kuke Ganin Zaku Iya Gani




Gaaaaaaniiiiii A Gabaku Ku Bude Idon Ku 







Ai Kuwa suna Bode Ido Wata Kalar Nadama ce Ta Kamasu Domin Da Sun san Mugun Ganin da Zasuyi Da Basu Bude ba Dan Wata Irin mummunar Hallitace Ita ba Mace ba Kuma ba Namiji ba A Dur kushe A Gaban su Wuta Na fita Ajikin ta Bal bal bal Bakin ta A goshi Yaki Ido daya Gare ta A tsakiyar Kai Gashinta Kuwa Halshen Wutane 





Wannan Kallon dasu Saudat da reema Sukayi ne Ya Haddasa Masu Somewa 






Ita Kuwa Anty Amarya ka Motsi Tayi Tazama Mutum Mutumi Tazama Wata Status da Ita 




Hhhhhhhhhhhh

                   Hhhhhhhhhhhh


 Hhhhhhhhhhhh




Kaltume Kin ganni To Tashi Kirama kinji Kaltume Naga kee Jarumace Miya Tsorata kine Makira Ya Kinyi Shuru Nafiso Kitashi Kidake ni 






Tashi Tsaye Aljanar Tayi Amman dakin Yayi Mata Kadan Sai da Ta duko Sai tin da Anty Amarya take Tasa Hannu Da daga ta Sama 






Anty Amarya Ce Tace Dan Allah kiyi Mani Rai Wallahi Basan Cewa Ke bace Ai da Banyi Maki Rashin Kunya ba 







Inma Banda Ni Da Banda Cikakken Hankali Mizai Sa Nayi Gigin Furta Kalma Daya Kiyi Hakuri Bazamu Koma Shiga Lokacin Kuba 






Hhhhhhhhhhhh Kaltume Kinga Jikin ki Kuwa Kashi ne Ke Zuba Ashe Dai Ke Matso Raciya Ce To Yanzun Kam Zan Barki Amman Sai Kinyi Mani Tsallen Kwado Sau Dari 





Dari Kuma Ta Kwararo Ido Waje eh Dari Ko Bazaki Iya Bane in Koya Maki 






Aa Wallahi nayi Ajiye ni Nafara Aikuwa Aka Ajiye ta Tafara Ita Kuwa Wannan Aljanar Dariya ne Kawai Take 







Hhhhhhhhhhhh Kaltume Kee Dai Wallahi Katuwa ce Hhhhhhhhhhhh Kin Ganki Kuwa 






Anty Amarya Kukan ma Baya Fita Dan Bakara min ciwo Take jiba Inda Hakorin ta Suka fita Bakin Yakoma Wani Irin Katon Gaske jin take kamar ba bakin ta ba 






Wannan Aljannar Bata Bar Anty Amarya ba sai da Taji Ankira Sallah Sannan Tace Kin Gama Nikuma Nayi Nan Bat Tabace







Ai Kuwa nan gurin Anty Amarya Ta Fadi Kamar Kayan waki Ai sai Baccin Wahala Ya dauke ta 







Kusani fa Duk Wannan Budurin Babu Wanda Yasan Abunda ke Faruwa




To Anty Amarya makon Kije Ki Kimtsa Kanki Ga Lokacin Sallah yayi Kiyi Sai Ki Kwanta baccin Asara to Allah ya Kyauta 








Ridwan ne Akwance Ya Kasa Bacci Him Shin wai ni A,ina Nasan Wannan Yarinyar Allah kabani Ikon Tunawa 







Mikewa Yayi Tsaye Yaje Can Yadawo Yakai gwauro Yakai Mari Ya Kwance Ya Saka Nikam dawa ma Take Yi Mani Kama ne Nifa Wallahi Duk Inda Nasan Mai Kamarta Nasani 






Abba Yes Da Abba Take Kama Amman Kuma Ai ba Wani kama bace 





Ya salam Allah Kabani Ikon Tunawa Haka Dai Ridwan Ya Kasance 





To waima A,ina ne Anty Amarya Ta Samota Anya Kuwa ma Da Abba Take Kama Kai Ina Anty Amarya da Tatsani Wani Ya Rabi Abba To Inama Zata Yarda kai Wallahi Na shiga Rudani 






Haka Ridwan Ya Dauro Alwala Tafara Nafil fili Dama shi Haka Yake Wannan Koyar war mame ce Kuma Alhamdulillah Duk Yayan ta Sun Dauka



To Ridwan Asuba Ta Gari







Ramlat Ce da Rufaida Akwance Inda Ramlat Ke Zaune Ta Rabka Uban Tagumi Tana Kallon Rufaida Dake Kan Sallaya Rana Addu,a Tana Kuka 





Ita Kuwa Mamakin Wannan Yarinyar Take Tabbas Wannan Yarinyar ta Santa To wai Inane 






Kuma karamar Yarinya da Tunani Haka Har Ace Tana Sallah Tana Kuka To Miye Damuwar ta Lallai Tana Son Wannan yarinyar Har Cikin Ranta Shin Mike Damunta Oh Allah Sarki Allah ya yaye Maki Damuwar ki kanwata kuma Antyna 






Rufaida Kuwa Mahaifiyar ta Take yiwa Addu,a Allah Ya Dawo Mata da Ita Cikin Aminci 






To sai Muce Allah Yasa Kiga Mahaifiyar ki cikin Koshin Lafiya








Rufaida Kici Gaba Da Hakuri Kadan Ya Rage Lokaci Kankani Ya Rage Kisani Rufaida Komai Nisan Jifa Kasa Zai Dawo Kuma Karshen Alawa Kasa Mai Hakuri yakan Dafa Dutse Yanzun Ina Wahalar Da Uwani Ta Baki Ai Tazama Tarihi To shima Wannan Ya Kusa Zama Tarihi Kidai Ci Gaba da Bin Duk Abun da kika ga Na doraki Kisani Cewa Kece Da Babbar Ribs Kuma Wannan Mutanen Da Kike Ganin State Dake Akwai Abunda Yake Boye A Tsaka Ninki Dasu Kisani In Lokaci Yayi Zaki San Duk Wani Abunda Ya Shige Maki A,Duhu San Kuma Ranar Kisani Mahaifiyar ki Tana Cikin Koshin Lafiya 





Wani Abunda Zan Kara Samar Dake Nasan Zakiyi Farin Cikin Jinsa Shine







Idan naga Comments mai Yawa






Insha Allah zaku samu Sauran Zuwa Anjima da dare Insha Allah





Takun Dai ce 




Hassy Soja 




Yar Mutan Gusau

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: ®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲




🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀



🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)


    


       By 

Hassy soja




Wow Lallai Kuwa Kunyi Ruwan Comments Harda Sharhi💃🏻💃🏻💃🏻💃🏻




Bismillahir Rahamanin Rahim Da sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai 






Sadaukawar Ga Mahaifina Allah ya Jikan sa yayi masa  Rahama  Amin.






Page 61---65






**************** Wani Abunda Zan Kara Sanar Dake Nasan Zakiyi Farin Ciki da Jinsa Shine 





Rufaida Rufaida Rufaida Tashi Lokacin Sallah Yayi Rufaida 






To Rufaida Naso Sanar Dake Wani Wannan Abun Amman Kitashi Kiyi Sallah Kin San Sallah Nauyi Gareta Idan Ka Sauke Zakaji Komai Lafiya 






Amman Idan Tana Kanka Komai Saurin ka Basauri Bane Kinsan Ba,a Wasa Da Sallah kin Rin kayin Sallah Akan Lokacin ta Idan Kikaga Mutum Na Miyagun Ayukka Baya Tsare Sallah Yana Wasa Itane Sallah Na Tsare Mutum Saga Mummu nan  Aiki 




Tashi Kiyi Sallah Nima Sallah Zani Sai Allah Yasake Kaddara Saduwar mu





Kuma INA Mai Horon ki Ki Rike  Addu,a Addu,a Takobin Muminice Sannan Ku Wannan Mutane Ki Rike su Sosai Akwai Abunda Yake Boye koma Miye Sannu A hankali Zakin San shi No Nawuce Bat Tabace wa Ganin Rufaida






Rufaida Kitashi Mana Aikuwa Rufaida Ta Tashi Tare da Addu,a Abakin ta (Bismillahi Alhamdulillahil laazi Ah,yanaa Ba,ad Ma Amatina Wa,Ilaihin nushur)




Bude Ido Tayi Taga Ramlat Akanta Tashi Tayi Zaune Tace Anty Har Angama Sallah ko A,a Rufaida Kin Dai Kusa Makara Gaya Can Ana Sallah 






Da Sauri Rufaida Tayi Bayi Ta Dauro Alwala Tazo Tayi Sallar Rama,Atainin Fijir Bayan Ta Idar ne Ta Zauna yin Azkar Bata Tashiba Said da Ta Gama Sannan Ta Gaida Ramlat Bayan Sun Gama Gaisawa me Rufaida Ta Mike Tayi Hanyar Fita





Ramlat Tace Rufaida Ina Zuwa Kuma La Anty Zanje Gurin Gaida Mame ne Daga Nan Nayi Kichin A,a Amarya Dawo Mana 






Indan Mame ce Zata Zo Dakanta Zoki Zauna Dawowa Tayi Tasamu Bakin Gado Ta Zauna Kusa da Ramlat 






Tace Yauwa Anty Mane Bazuwa Gaida Ita Akeyi ba A,a Rufaida Ita Ke Zuwa Kin San Ko Danmi Yasa Take yin Haka A,a Miyasa Anty 





Sabo Ganin Gurin Kwanciyar Yayanta Da Kuma Ganin Shin Sun Tashine Kokuwa Idan Tazo To Zata Ganar was Idonta Kalar Tarbiyar ta Da Kuma Ganin Abunda ke Gudana Gameda Iyalanta 





Allah Sarki Mame Yauwa Anty Dan Allah Naji Kunce Inayi Maku Kama Da Wanda Kuka Sani Shin Mace Ko Namiji 





Rufaida Miyasa Kikayi Damu Da Wannan Zancen Haba Anty Nagafa Duk Kun Shiga Rudani ne 





Him Rufaida Bazan ce maki Mace ne Ko Namiji ba Saboda Gabaki Daya Mun Manta 







To Anty Miyasa Bazaki Barni Nashiga Kichin Ba Nayi Aiki Haba dai Amaryar mu Ina ke Ina Zuwa Kichin Kisani Rufaida Badan Wannan Anty Amayar Ba da Iyalanta da ko Yan Aikin Gidan nan Sunada Matsayi Amman Insha Allah Lokacin Nazuwa






Kada Kidamu Anty Mahurci Mawadaci Hakane Kam Rufaida Naso Muci Gaba Dafira Amman Zuwa Anjima Zan Koma Idan Ma Na koma Zan sa Yaya Yakawo Ki Dan Bazan ce Yan Aiki ba Dan Duk Cikin Gidan nan Daga Mame Sai Yaya Ridwan Sai Hasan da Husaina Bayan Wannan Babu Wanda Yasan Inda Nake Aure





Shin Anty Kina Nufin Kowa Bai Saniba Eh Rufaida Bari Kiji Dalilin Wannan Abun Take Ramlat Tabawa Rufaida Duk Abunda Yafaru To Kinji Dalili






Allah Sarki Wallahi Mame Tabani Tausayi Nafi Tausayin ta Akan Kowa 

Ka Haifi Yayanka Amman Azo Anuna Maka Fin Karfi Amman fa ko Abba Nasani Ba,ason Ransa ne ba Naji Kince Kafin Auren Anty Amarya Kune Yan Gaban Goshi Amman kisani Mutum Bazai Haifi Dansa ba Yace Bai Sonsa Kuma Kince Idan Akasa Shi Yayi Maku Abu Marar Dadi Saurin Barin Gurin Yake ya Koma Daki Yarufe Kansa Kinsan kuwa ,Ba,a Son Ransa bane 





Hakane Rufaida Lallai Ke Karamar Yarinya ce Mai Hankalin Manya Wasu Kuwa Manya ne Amman Babu Hankali 






Dariya Rufaida Tayi Tace Anty Ke nan Nifa Tausayi Kike Bani Wannan Katon Cikin Jiyanda Kike Wahala Allah Dai Ya Sauke Ki Lafiya 

 




Mame ce Tace Amin Ya Allah Yarana Antashi Lafiya Lafiya lau mame ya Hayaniyar Jama,a da kuma Hidimomi Alhamdulillah To Ku Kwanta Kuta Sai Zuwa Anjima ko Yan gidan Mame Dariya Sukayi Kowace Ta Haye Gado Ita Kuwa Mame Tayi Dakinta





To Bara Muleka su Anty Amarya






Su Anty Amarya Ana Nan Tule Kamar Kayan Wanki Saudat ce Ta Motsa Tace Reema Dan Allah Tadani Wallahi Nakasa Tashi Zaune 





Wallahi Kowa ya Tada Kansa Nimafa Tun Dazun Nake son Tashi Kareema ce ke Wannan Zancen cikin Muryar Rashin Lafiya Baki Suka Hada Gurin Kiran






Momy Kizo Ki Taimaka

Muna Mutashi Munkasa Tashi Cikin Wahalalliyar Murya Anty Amarya Tafara Magana Tana cewa Dallah Ku Rufe Mani Baki Dan Ubanku Bayan Kun Some Kun Barni Anata Gana Mani Azaba Harda Tsallen Kwado





Wani Irin Tashi Zaune Sukayi Suka Kwararo Ido Awaje Tsallen kwado Momy. Tace Zanyi Maku Karyane 






Aikuwa Suka Bushe mata Da Dariya Hhhhhhh momy Wallahi Naso Idona biyu Hhhhhh






Ke Saudat Inga fa Momy Harda Zawo Tayi hhhhhh Haba kareema Gaske Nake Jin Warin Dunge Duk Yacika Dakin Hhhhhh





Ai Anty Amarya Jin Take Kamar Ta Tashi Ta Make Su Amman Babu Hali 





Sukuwa Tashi Sukayi Kowace Tanufi Hayar Fita Anty Amarya Tace Yanzun Kuna Nufin Bazaku Taimaka Mani ba Ko Zawon Nan Kudan Wanke Mani






Ke Saudat Dake Akefa Inji waye Kareema Dake Take Nikam Badani Take Ba






Wai Momy Bakece Kikace Ke Jaruma Bace Gashi Ambarki Kwance 






Ai gwara ma kija Ciki Kije Ki Wanke Yafi Maki Ai ke Kika Jamuna Kuma Kika Jawa Kanji Ai Duk Tsuntsun da Yaja Ruwa Shi Ruwa Kan doka Dan Haka Kowa Yayi Ta kansa





Kuka Anty Amarya Tafashe da Shi Haka Taja Jiki da Jan Ciki






(Wal,Iyazu Billah Allah Karamu da Irin Haihuwar Wannan Yaran Ya Allah Kabamu "yaya na kwarai Masu Tausayin mu)






Haka Su Anty Amarya Akasha Jinya Ta Kwana 

Kwanaki Shidda Duk Wannan Abun da Faru Basu Yarda Sun Baro Sashen Suba Koda Yaushe Suna Sashen Su Idan Shakiyan cin Yayan Yatashi Zasu Zauna ne Su Tariyo Abunda Yafaru Sukafa Dariya Musamman Idan Suka Kalli Bakin Anty Amarya 






Duk da Ayaune Zata Asibiti Asanyo Mata Hakorin Roba 





Duk Shirin Su Akan Kai Rufaida A Gobe Yana Nan Kuma Sun Gama Shirya Komai






Ita kuwa Rufaida Tana Zaune A Gurin Mame ne Kuma Ridwan Baya Nan Tun Ranar da Ramlat Ta Koma Shima Yayi Tafiya Kuma Yana Nan Yana Tunanin Ina Yasan Mai Kamar Rufaida 





Abba kuwa Har Yau Bai Hadu da Rufaida ba koda Yaushe Sai dai Suyi Hannun Riga 






Ayau ne Su Anty Amarya Suka Shiya Zubawa Rufaida Magani A Abinci 





Kuma Yaune Tafiyar Kuma Gobene Auren Saudat Wanda Suke Kidan Su da Rawar Su 





Sun Anshi Kudi Gurin Alhaji Muntari kosu Kansu Basu San Adadin suba Gashi Alhaji Muntari Ya Hana Ayi Duk Wani Hidima Nabikin Auren Kawai Yake so A Daura Ko Yan biki Yace Kada Atara 





Kuma Sunyar da saboda Su Lashe Money ne






Kareema ce Zaune Sashen Mame Ta Kasa Ta Tsare Husaina Kuwa Fira Tayiwa Rufaida Duk Wani Motsin Kareema A Idon Rufaida ne Rufaida ce Race Kareema Dan Allah Idan Kunada Sobo Irin Wanda Kuke Hadawa Inaso Kinji 






Ai Kuwa Kareema Baki Na Rawa Tace Eh Akwai Ma Kuwa Bari Nakawo Maki Tashi Tayi Tana Sauri Kamar Zata Kife Murmushin Gefen Baki Rufaida Tayi Da Sauri 





Husaina Tace Anty Rufaida Dan Allah Kada Kisha Na Rokeki Him Husaina ke Nan Kizuba Ido Kiyi Kallo Nasan Mi Nakeyi Har Zata Kara Magana Mame Tace 

Ya,isa Haka Nan Kada kidame ta Ai Kinji Abunda Tace ko shuru Tayi Tazama Wata Kalar Tausayi Rufaida Tace Kiyi Hakuri Babu Abunda Zai Faru Sai Alkhairi kinji Saki Ranki Yau Ranar suce Amman gobe Kuma Dariya Tayi Kawai Sai Aka Canza fira 







Kareema Kuwa Da ihu Ta Isa Gurin Anty Amarya Ta Labarta ma Hhhhhh Manya Zaki Sha Sobo Maza Dauko Azu Maganin Jiki Na Rawa Suka Zuba Magani Harda Wanke Bayan Robar Dan Kar Agane 





Yi maza Ki Kai Mata Ai Da Gudu Ta Kaiwa Rufaida Amsa Rufaida Tayi Ta Bude Agaban Kareema Tashanye Ta Ajiye Robar Kareema Saboda Murna Da Gudu Ta Fita Sai Gurin Anty Amarya Aikuwa Suka Kama Rawa Harda guda





Rufaida kuwa Dariya Tayi Mami ce Tace Rufaida kin Tabbar Babu Wata Matsala Cewa Tayi Eh Mame kwantar Da Hankalin Ki 






Kar Nake Ganin Su Iska Na wahaladda Mai Mayan kara.......



Comments And Share



Daga Alkhalamin ✍🏻



Yar mutan Gusau

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: ®🌁

*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)



       By 


Hassy soja





Kai Amman na jidadi sosai wlh ina godiya sosai masoyana Allah Ya Bar Zumunci Amin.






Gaskiya naji dadin comments din Ku sosai Allah Ya bar mu tare Amin.







Bismillahi Rahamanin Rahim DA sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai 






Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah Ya Jikan sa yayi masa Rahama Amin.







Page  66----70





----------------------------------------


Anty Amarya CE Ita da yayan ta Suketa Kulle Kullen Tafiya Gurin Boka Dan Tukunya  domain Yaune Tafiyar






Saboda Harda Alhaji Muntari Akeso A Hada Shikuwa Ambassador Korar Kare Akeson Ayi Masa Idan Rufaida Ta Kwashe Masu Duk Wata Kadara Tashi Takardune Makullan Motoci Makullan Gidage Dai Dai da Account Nashi Za,a Dauke ATM Din Shi Duk Wata Takar dar Mallakar Gida Ko wani Company  Kai Harma da Takardun Banki Baki Daya da Takardun Karatun Sa 

Hhhhhhhh Sai Naga Bayan Wannan Iyalan Wannan Alkawari ne






Ni Kaltume Said Naga Bayan Ku Hhhh





Rufaida CE Zaune Cikin Daki Ita Daya Sai Faman Dariya take Ita Daya 






Mame CE Tayi Sallama Ta Shigo Rufaida Lafiyar ki Kuwa Anya Kina Ganin Babu Damuwa Nifa Naganki Yau Kamar Ranar Da Aka Kawo ki 






Murmushi Rufaida Tayi Tazo Tariko Hannun Mame Ta Zaunar da Ita  Tace Mame na Kiyar da Dani Wallahi Babu Abunda Zai Faru Sai Alkhairi Inaji Ajiki na Komai Yakusa Zuwa Karshe 







Sai Dai Kash Abba Zaiyi Wata Yar Rashin Lafiya Kuma Sannan Yau Akwai Baki Agidan Nan Kuma Bakin Alkhairi 






Tsorata Mame Tayi Takwararo Ido Waje Tace Rufaida A,i na Kika San Wannan Labarin Nifa Yau Mamaki Kike Bani 







Murmushi Rufaida Tayi Tace Mame Zanfada Maki Wani Abu Amman Sai In Kinyi Alkawarin Taimaka Mani Duk da Nasan Ko Bance Alkwari ba Zakiyi 







Mame Son Nake Yanzun Zanje Falo Zan dinga Shamaku Kamshi Zan Dinga Wani Abu Narashin Kyautawa Amman Ina son kidin ga Tambayata Miyasame ni Kiyi Abun Wanda Kowa Zai Yarda Na Chanza Da Gasken 







Mame nasan Zaki So Jin Ba,asi Amman Kada Kidamu Da Sannu Zan Warware Maki Koma 







Mame kinyar da Haba Rufaida Dan Wannan Ai Bakomai Bane Amman Ga Dukkan Alamu Sun Nuns Cewa Wannan Ba Ai Nahin Rufaida Ta Bace 








Bazan So Afada Mani Sirrin Dake Boye ba Bisa Ga Tilas tawa taba Amman Zan Jira Lokaci Kamar  Yanda Ake Bukata 








Murmushi Rufaida Tayi Tace Mame ke Nan Wannan Halayar Taki Suke Kara Mani Ganin Girma da Darajar ki 








Allah yakara Kareki Da Kariyar Sa Keda Ahlinki  Yanzun Dai Lokaci Na Wucewa Kiyi Saurin Tarbar Yaronki Kuma Yau Insha Allah Za,ayi Komai 








Am Mame Wannan Auren Da Aka So Yiwa Ramlat Tofa Icce Ya Juye da Mujiya 





Bangane ba 

Nasani Baki Gane ba Amman Yanzun Haka An Daurawa Saudat Aure Wanda Aka Dawo Dashi Yanzun Bada Dadewa ba Amman Kuwa Sun Rifta Domin Kuwa Kwadayi Mabudin Wahala 






Naso Hadawa da Ita Saudat Din Amman Nabarta Yanzun Duniya ce Zata Koya Mata Hankali Komai Yafaru da Ita To Kwadayin tane Yaja Mata








Ramlat Shigo Mana Kin Tsaya Abakin Kofa Nasan Kinji Komai Kuma Nasan Zaki Yarda Tunda Kinga Yan Daurin Aure ko 







Mame data Maida Idonta Akan Kofa Taga Inda Ramlat Zata Shigo Aikuwa Taji Anbude Kofa An Azo Kafa Kara Bude Ido Tayi Ganin Wanda Yabude Kofar Yashigo 









Mikewa Tsaye Mame Tayi Tace Ramlat Miyaka woki Gida A wannan  Lokacin Duka Duka Yaushe ne Kika Koma Wato Mugunyar Dabi,a Zaki Koyawa Kanki ko Tazare Ido Tana Makawa Ramlat Harara 








Hade Hannuwa Ramlat Tayi Tace Mame Kiyi  Hakuri Wallahi Ba Haka Bane Tarema Da Kayana Nake Yadawo Danine Gida Haihuwa 








Saboda Tafiya ce A Gabansu Momy Ma Tawuce Ita da  Dady Kin San Har kokin yan siyasa Dan ma Naga Abba Kamar son Yake Ya Ajiye Ya Huta 







To Naji Suda Sarkin Labari Ki karasa Shigowa 






Koda Ramlat Tashigo Cewa Kawai Tayi Allah Yabamu Nasara Anty na Koma Ince Mamana Dan Nariga da Nasan Komai








OK Ku Fita Ramlat Gani Nan Fitowa Da Sannu Zaku San Komai Da Yardar Allah







Fita Sukayi Ita Kuwa Rufaida Tafara Shirinta 


.




Amman momy Naji Dadin Wannan Auren Da Akayisa Ayau Gashi Zakuyi Tafiya Badani ba Koda Yake Shine fa Zai Zo Daukata kin San Yace Bai Son Gayyar Nan Shiyasa Aka Dawo Da Auren Yau 







Yanzun Shike Nan Duk Wata Wahala Takare Mani Yanzun Kune Aciki Amman Idan Aka Kwaso Dukiya Kusan dani Dan Bazan Yarda Ayi Mani Rowaba Idan Kuwa Kukayi Kuskure Duk Sai Natona Maku Asiri Ay he Dan nasan ki Momy Gurin Son Kudi Ko Danki Zaki Iya Kashewa Balle muda muke Mata Ba Sonmu Kike ba Namiji Kikaso Sai Gashi Kin Haifi Mata Biyu








Ke dalla yiwa Mutane Shuru Wawuyi Kai Ai Tun Yanzun Kike Batun Tona Muna Asiri Tashi Kitafi Mijinki Najira Dan Nagama Yimaki Mai Wahalar Daura Auren Kinga Yanda Muka Sanya Akayi Auren Kinga Mun Wuce A Ganmu Ace Za,a Kushe Auren Saboda Bakin Ciki Kuma Ina Fada Maki Bazama Zakiyi Araina kiba Kiduba Yanda Nake Mulki Dan Haka Yanzun Aiki Nakine 






Kuma Ba Ragi Babu Ragisa Shin Waima Matansa Nawa Yayan sa Nawa






Oho Nikam Babu Ruwana Naira Kawai Nasani 








Hahhhh Saudat Amarya Aikam Muna Zuwa Gurin Boka Dan Tukunya Zan Sa Amallake Maki Alhaji Muntari  kuwa Za,ayi Aiki Da Cikawa Muda Talauci Sai,dai Muji Ana Fada In Munzo Yiwa Abba Jaje hhhhh 







Su Abba Za,a Dan Dana Rayuwar Talauci






Him Ai Bazaiji Daci Kwarai ba Kin San Baban sa Shima Almajiri 







Saboda Warin su Nakeji Na Talauci Shiyasa Na Hana Kuna taccen Tsohon Rabar sa Ni Yanzun ma Ko Amace Ko Araye Oho Masa








Kai Amman momy Kinyi Taimako Da Mun Tashi Cikin Dattin Talauci Hhhhh Suka Tabe Harda Anty Amarya 








Kirrrrr Kiran Wayar Saudat Yashigo Hello Alajina Ka Iso ne OK Gani Nan Zuwa 






Bye mom bye sis Sai munyi Waya Naji Duk Abunda Yake Tafiya juyawa Tayi Taja Trolley dinta Ta Tafi Abunta Babu Rakiya 





To Amarya Munce Aje Gidan Alaji Lafiya 







Rufaida Tafito Ansha Kwalliya Har Angaji Fuskar nan Kamar Me Sai Walkiya Take 







Tafe Take Tana Ran gwada Kamar Zata Karye Shigowar Anty Amarya Ke Nan Itada Kareema 








Suma Su Mame Ana Zaune Su Ramlat Hasan Husaina Ridwan Wanda Dawo warsa ce  Ake Wannan Shagalin Domin Husaina da Kanta Tashiga Kichin Ta Hada Masa Abinci Da Kanta 








Anty Amarya ce keyiwa Su Mame Habaici Ita Ai Maisa,Ace Tunda Gashi Yarta Ta Auri Miji Wanda Yadace Da Su 






Amman Mame Haka Zata Dauwa ma Kullum Cikin Kukan Talauci Yarta Kullum Tana Gida gurin Cin Arziki 





Amman Zanyi Maganin kune Fitowar Rufaida ne Ido Yako Kanta 






Wata Mahau kaciyar Dariya Ce Su Anty Amarya keyi Itada Kareema Harda Rike Ciki





Kallon Rufaida Suka Karayi Suna Tafa Hannu 






Ridwan Juyawa yayi Yaga Abunda Akeyiwa Dariya Kasa Hadiye Dariyar sa Yayi Shima Ya Tayasu Dan yarinyar Bata Bashi Haushi Saima Burgewa 





Husaina Wani Haushi ne Yakamata Tafara Gunguni Wai Danmi Za,ayi Mata Dariya Ai Gyara Mata Za,ayi 






Ramlat ce Tace Sannu Rufaida Amarya Wannan Kwalliya Haka







Ina Zuwa Baki Rufaida Ta Murguda Tace Miye Ruwanki Kikeyi Mani Shisshigi  Ramlat Tace ni Tana Mai nuna Kanta Rufaida Tace Wanda Ya Tsargu Shuru Ramlat Tayi







Ita kuwa Husaina Tace Amarya Miye Haka kinga Kanki Kuwa







Fuskar ki Tayi Furum Furum da powder Ja Ai Powder Tayi Yawa Wannan Jam bakin Sai Kace Duka Kika Shafe shi Kwalli Kuwa Ba,a Magana Riga Daban Zani Daban Dan Kwali Daban Ga Wata Uwar Damara Da Kikaci Kamar Mai Zuwa Dambe 






Harara Rufaida Ta Watsawa Husaina Tace Aikin Ke Nan Sanya Ido To Nafi Karfin Ku eehe





Mame Tace Rufaida Kina Hankalin ki Kuwa Kike Sa,insa da Yan Uwanki 






Haba dai Suwaye Yan Uwana Nikam Banda Yan uwa Anan Ta Nuna Su Ramlat Harda Mame 






Ridwan dai Baice Komai ba Amman Yanzun Kam Mamaki Yake Anya Yarinyar Nan Ita Daya Take 






Kai Gama Mamaki ba Yaga Anty Amarya Tacewa Rufaida Ke Yar kauye Zo Nan Sum sum Rufaida Taje Gurinta Harda Dukawa Akasa 






Wata Irin Gudace Anty Amarya Ta Ran gwada Ayurrriiiiiii Ayuriiiiiiriiiiyuuriii 






Him Duk Tusa Kanku Kunga Yanda Abu Ya Kasance hehehe 







Tashi Muje Munyi Unguwa Sai Mundawo Maki Da Tsaraba Muje Gaba Sukayi Rufaida Na Biye Dasu Sai Faking Space Suna Zuwa Rufaida Tace Masu Fitsari Take Ji Bari Nako Nakara Jan Kunnen su Dan Nabar Kayana 







Tafawa Anty Amarya Tayi Ita da Kareema Kamar Wasu Sa,anni Cewa Anty Amarya Tayi Minti Biyu 







Da Dan gudu Rufaida Takoma Falo Ta Isko Mame Tayi Tagumi Dagudu Ta Karasa Gurin Mame Ta Duko Gurin Kunnenta Tayi Mata Rada 





Mame Jinjina Kai Tayi Kamar Wata Kadan Garwa 



 


Komawa Tayi Gurin Ramlat Itama Tayi Mata 






Da Dan gudu Ta juya Har Takai Bakin Kofa Tajuyo Tace Sauran Kuma Kuje Kutaba Mani Kaya Dan Bani Nan Mutum Yaga Aikin Dan Kauye da cikawa 







Anty Amarya dake Labe Wata Dariya Tayi Tace Yarinya kin Shigo Hannu 






Rufaida Kuwa Cewa Tayi Him Zan Gane Waye Ahannu Ku Koni 






Bayan Fitar Rufaida me Ridwan Yayi Murmushi Yace Him Mame Da Yayanta Abun Nan Naku Shirine 






Amman Zamu Sanine Intayi Wari  




Dariya Sukayi Su Duka 





Matsawa Tayi Suka Bude Mata Mota Da Kansu Suka Rufe Anty Amarya Tabawa Mota Wuta 







To Zuwa Anjima Insha Allah Za mu Hadu Daku Gurin Boka Dan Tukunya Dan Jin Yazata kaya







 Comments And Share






 Hassy Soja




Yar Mutan Gusau ce

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


(Aljana ce)


       BY

Hassy soja



®🌁


*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


Ina godiya sosai Allah Ya bar mu tare Amin




A gaskiya na jidadi sosai  Allah Ya bar zumunci 



Wow masha Allah Ina yinku over 💞💞💞💞💞





Gaskiya na jidadi sosai Comments din Ku sosai Allah Ya bar zumunci Amin.





Bismillahi Rahamanin Rahim DA sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai





Sadaukarwa Ga Mahaifin Allah Ya Jikan sa yayi masa Rahama Amin.







Page 71---75




*************************

Tafiya Su Rufaida Keyi Saboda Dadin Mota Harda Gyen gyadi Tafara 





Su Anty Amarya Kuwa Cikin Nishadi Suke Jin Suke Sunfi Kowa Sa,a A duniya Suna Cikin Tafiya Motar Tayi Tsaye Tsaf Akan Titi Ita Batayi Gaba ba Kuma Batayi Baya ba 






Mamaki ne Yakama Anty Amarya da Kareema Sufa Sun San Lafiya Motar  Take 






Bude Gaban Motar Kareema Tayi Tace Momy Motar Nan Banga Wata Matsala Gareta ba Na dauka Ruwane Babu Ashe Ba Haka Bane Bari Dai Akara Kin San Wannan Motar Zata Bata Muna Time mssssss 






Anty Amarya ce Taja Wani Dogon Tsaki Jin Take Kamar Tafashe Da Kuka Dan Bakaramin Haushi Abun Yabata ba 





Sun Kusan Awa Biyu Babu Motar data Gifta Kuma Sunyi Sunyi Motar Ta Tashi Amman Takiya 





Komawa Cikin Motar Sukayi Sai da Suka Zauna Sannan Rufaida Ta Falka Tace Anty Amarya Yakamata Ku Kara Tada Motar Agani Ko Allah Zai sa Motar Tatashi 






Shuru Sukayi Kamar Dai Suyi Gardama da Ita ko Kuma Suci Mata Mutumci Amman Tunowa Da Maganar Boka Dan Tukumya Dayace Masu Kada Suyarda Sukawo Masa Rufaida Ba,ahayyacin taba Ko Kuma Bada Son Rantaba Yasanya Anty Amarya Kame Bakinta Tayi Shuru 






Kareema Har zata Fara Yiwa Rufaida Masifa Anty Amarya Tace Kada Kifara Kyaleta Gwada Ki Gani Kila Motar Tatashi Amman Ai Munfita Bukatar Hakan Ko 





Shuru Kareema Tayi Sai Cika Take Tana Batsewa I wa Balam Balam Key din Ta sanya Ta Tayarda Motar Cikin Ikon Allah Tayarwa Biyu Cikin Ta ukkun Motar Ta Tashi 






Murna Gurin Anty Amarya da Kareema Kamar mi






Rufaida Kuwa Murmushi Tayi Ta kara Gyara Zamanta Haka Suka Cigaba Da Tafiya 




Koda Suka Isa Inda Anty Amarya keyin parking Mamakine Yakama Kareema Har Sai da Takasa Hakuri Tace Momy Kuma Mutum ne Ke Rayuwa A Wannan Gurin 




Tsawa Anty Amarya Tayi Mata Tace Kiyi Mani Shuru Mana Kina Son Musamu Matsala ne Iye 





Shuru Kareema Tayi Rufaida Kuwa Yi Tayi Kamar bata San Akan Miye Suke Zance ba 






Ganin Itace ne yasa Rufaida Fara Juya Tana Murna Harda Tsalle Sai Dariya take Tana Nuna Itace Tana Fadin Sunan su 





Anty Amarya Kuwa da Kareema Sai Kallonta Suke Dafari Sun Danji Tsoro Amman Daga Baya Suka Gane Kauyan Cinne  Tatashi Sai A Lokacin Ne Suka Kara Yarda da Dan kauye Duk Inda Yake Baya Boyuwa 





Anty Amarya Ce Tace Ke Natsu Ban Son Hauka Gurin Nan Akwai Katon Kare Karama Kinatsu 





Ai Sai Rufaida Ta Daina Wannan Abun Suka Dauki Hanya Sunyi Tafiya Sosai Cikin Duhun Itace Inda Kareema Saboda Tsabar Tsorata Rungume Anty Amarya Tayi Kafarta Kafar Anty Amarya 





Anty Amarya Kuwa Abun da Yaso Bata Mamaki Bai Wuce Rashin Jin koke koken Abubuwan Da Tasaba Jiba 






To Amman Ai Kuma Ba,Abun Mamaki bane Ganin Yau Sunada Yawa Harsu Ukku Sannan Kuma Dan Tukunya Yasan da Zuwan su 






Isar Su  Kusada Bukkar Boka Dan Tukunya kenan Anty Amarya Tabude Murya Iya Karfinta Ta farayiwa Boka Dan Tukunya kirari 





Wanda Sai da Ta firgita Yar ta Kareema domin Kuwa Kareema Tunda Take Bata Tabajin Anty Amarya da Maka mancin Wannan muryar ba 






Itafa Batama Dauka Mutum ne Me Irin Wannan Maganar ba Amman Juyawarta Sai Taga Anty Amarya Tajuya Da Baya baya Tana Tafiya Tana Wannan Ihun 





Wani Aikin Sai Kai Boka Dan Tukunya Wani Abun Mamaki Sai Gwani Na Gwanaye Wanda Babu Wanda Ya Isa Ya Gansa Ko Yazo Gurinsa Sai Ya Gawurta 






Sai kai Bokan da Babu Irin sa Aduniya Sai kai Boka Dan Tukunya Wanda Bai Maida Kisan Kai bakin Komai ba Wanda Ya Gawurta Anbuga An Barka  Ganin ka Ma Sai Batacce Wanda Baya Kallon Kowa Sai Batacce Sai Kai Boka Dan Tukunya Wanda Yamaida Sarki Ba Ko Bawan Kaskan tace Wanda Yake Maida Mai kudi Talaka Acikin Kwananki Kalilan 






Gani Nazo Nazo da Duk Abunda Ka Bukata Wasa da Bukatar Ka Tamkar Wasa da Rayuwane 






Hakika Yau Aiki Zaiyi Kyau Kuma Ga Yarinya Kamar Yanda Kake so Idan Zatayi Kwanaki Duk Babu Wanda Ya Isa Ya Hana 






Hhhhhhhh Wata Irin Mahauka ciyar Dariya Boka Dan Tukunya yakeyi  Duk Ilahirin Wurin Amsa Dariyar Yake  





Hhhhhhh Gaskiya ne Kin Cika Umarni na Baki Daya Dan Haka Matso Gani Nan Bayan Iccen Tsamiya Ina Ganawa da Sarkin Aljannu na duniya 






Sanan Kisa Abokan Tafiyar ki Tafiya da Baya baya Jikin Anty Amarya Na Kyarma Tace Angama 






Juyawa Tayi Tace Ku Maza Kuyi Yanda Akace Kareema ce Tace momy Rufe Mata Baki Anty Amarya Tayi Tajuya Kareema Taja Hannun ta Suka Fara Tafiya 





Ganin Rufaida A Tsaye Bata ko Motsaba Yasa Anty Amarya Katsa Mata Tsawa Tace Mikike Jirane Yar Kauye 






Har Yanzun Dai Rufaida Bata Motsaba A Hasale Anty Amarya Taci Gaba Da Jan Hannun Kareema Har Suka Isa Inda Boka Dan Tukunya Yake 





Ai Dan Tukunya Wata Mahauka ciyar  Dariya Yakece Da Ita Boka Dan Tukunya yace Saura Amaryar 




Anty Amarya Tace Angama Har Zata Juya Taji Boka Dan Tukunya yace Kibarta Takawo Kanta Dan Tun Yanzun Nafara Aiki Akanta 





Kamar daga Sama Kuwa Sai ga Rufaida A gaban su 





Bushewa Da Dariya Boka yayi Yace Kinga Nasa Aljannu Sun Kawota 






Anty Amarya Dariya Tayi Tace Boka Dan Tukunya Indai Kaine Kawuce Nan 





Zauna Anan Gurin cewar Boka Zama Kuwa Rufaida Tayi





Zamta Keda Wuya Wata Iron Uwar Guguwa Ta Tashi Bukkar Boka Dan Tukunya Wata Irin Kaara Sukaji Anyi Mai Figitar wa 







Take Boka Dan Tukunya Ya Mike Tsaye Cikin Rawar Jiki Da Mummunan Tashin Hankali 






Dole Su Anty Amarya da Kareema Suma Suka Mike Tsaye






 Amman Banda Rufaida A Yanda Ta Zauna Haka Take Kanta Akasa Bata ko Motsaba 






Wa Irin Girgiza Bukkar Dan Tukunya keyi Taruge Baki Daya Zuwa Can Kuma Wuta Takama Bukkar Baki Daya Wutar Ci Takeyi Sai da Komai Ya Kone Tukuna Boka Yadora Hannu Akai Yana Ihu





Anty Amarya Ganin Boka Dan Tukunya Na Ihu Sai Ta Rude Ta Rike Kareema Ta Kama Hannun ta Da Suka Bar Rufaida Zaune Da Niyar Subarta Agurin 







Amman Kuma me Anty Amarya Ta Kada Daga Kafarta Dan jin Take Kamar babu Kafa Ajikin ta 





Kareema Jin Anty Amarya Ta Kasa Gudu Yasata Cewa Momy Mikika Tsaya Yine Kizo Mu Gudu ko kafin Kareema Ta Rufe Baki Kawai 






Sauran Mayan Aikin Boka Dan Tukunya Harda Tukunyar Taxa Dake Gefen Su Suka Kama da Wuta bal bal bal 





Boka Dan Tukunya Ne Ya Rude Yafara Sabbatu




Shike Nan Tukunyar Ta Kone Ta Mutu Wayyo Karyata Ta Kare Dama Da Tukunyar Nake Takama





Bakin Anty Amarya Na Rawa Tace Boka Sakar Mani Kafa Nayi Gida Nafa Aikin






Boka Yace Ke Rufe mani bakin ki Wayasa Nima  koma Kinda Sa Hannu Gurin Karyani 





Rufaida CE Ta Wani Irin Bushewa Da Dariya Dariya take Ba Kakkauta wa 





Hhhhhhhhhhhhhhh

Hhhhhhhhhhhhhhh

Hhhhhhhhhhhhhhh





Kurufe Mani Baki Banzaye Azzalumai Matsafa Mushrikai 





Hhhhhhhhhhhh hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh






Kun Dauka Duniyar Takuce Kun Dauka Ku Me Bawa Kanku Nasara To Kusani Babu Abunda Yake Samuwar Bawa Sai da Iznin Allah Sannan Kuma Kusani 






Tunda Nashigo Rayuwar Ku Kunzama Tarihi Kuma Kusani Baku Kadai Bane Agurin Akwai





Tanuna Wani Gefe Daya Wata Irin Zabura Sukayi Su Duka Suna Nuni Da Hannun su 





Kune Waye Yakawo Ku Gurin Nan Waye Ya Nuna Maku Inda Muke 






Alhaji Daman Kunsan Gurin Nan ne Kai Inah Bazai Yuyuba Kuna Nufin Gaba Dayan ku Kunsan Inda Nake Zuwa 






Wani Banzan Kallo Abba Yayi Mata Mame Kuwa Murmushi Tayi Tace Ai Duk Abunda Kukeyi Aboye Kusani Allah Baya Bacci Kuma Baya gengadi Kuma Duk Abunda kukeyi Wata Rana Zai Bayyana Kamar Wannan Ranar 





Ridwan ne Yace Kaico Da Halinku Tunda Kun kasa Yarda Da kaddarar Allah Har Sai Kunyi Shirka 






Murmushi Ramlat Tayi Tace Ku Atunanin Ku Rufaida Saboda Bukatar Ku Ta Yarda Tabi Ku To Bari Nasanar Daku Abunda Baku Saniba Yanzun






Duk Wannan Abun Aikin Rufaida ne Duk Abunda Kuke Kullawa Tasani Kuma Ko Maganin da Zaku Bata A Abun Sha Tasani Shiyasa Ta Aika Kareema Ta Amso Mata Kuma Ta Shanye Agabanta Ku A Bahagon Tunanin Ku Asirinku Zai Kamata Shi Yasa Tayi Maki Basaja Tazo Agaban Ku Tayi Muna Rashin Kunya Wanda Daman Mun San Hakan Sannan Kuma Bayan Kun Fita Sai Ta Dawo Ta Sanar Damu Zata Tsayar da Motar 







Mubiyo ta Abaya Dan Ganewa Idon mu  Abunda Zai Faru Kina Fita muka Sanar da Yaya Ridwan Zamu Biku Da Baya Dan Ganin Inda Zaku Dosa To Mun biyo Bayanku Kuma Munga Inda Motar Ta Tsaya Shi Yasa muka Koma 






Muka Nemi Abba Koda Abba Yazo Ce Masa Mukayi Tafiyar Gaggawa Ta Taso Kuma Harda Shi Aciki 







Abba Yaso Musawa Amman Yakasa Kuma Bai Tambayi Ina Zamu ba Haka Muka zo Muka Sameku Muna Zuwa Dan Mesa Daku Motar Ku Ta Tashi Wanda Nasan Aikin Rufaida ne to kuma Munji Komai Kuma Munga Komai Dama Ance Gani Ya Kori ji






Abba Yanzun Kaga Kalar Matar ka da Yayanka Cewar Husaina wadda Me Jin Kamar Takasu Da Duka 






Hasan yace Cube Ku Har Dai Kai Katon Banza Anty Amarya Kunji Kunya Wallahi






Abba darker Ya Bude Baki Yace In Alhaji Kabiru Ambassador Nasake ki Kursum Saki Ukku Allah Ya,isa Tsaka nina Dake






Wata Irin Ihu Tayi Aguje Tazo Gurin Rufaida Daniyar Shakure ta Amman Kafin Ta Kawo Anyi Sama Da Ita Ansakota NASA Jikake Tim Ta Rafki kasa








Kareema Kuwa Cewa Take Na Tsaneki Rufaida da Kafin Ta Ci Gaba Bakinta Ya rufe Ruf 





Rufaida cewa Tayi Kuja Abba Kutafi Yanzun Zan fito Hannu Ta daga Ta Nuna Gurin su Anty Amarya da Boka da Kareema Take Gurin Yayi Wani Iron Duhu






Suyawa Rufaida Tayi Tace Sai Mun Hadu Daku 







Ta wuce Tasamu Ridwan Rike da Abba suka Saka shi mota Sukayi Gida Har Rufaida






Takuce 




Hassy Soja 



Yar mutant Gusau

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



  (Aljana ce)


        By 

Hassy Soja



®🌁


*FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION..📚📚*

_{Ƙungiya Domin, wayar da ƙan mata Farin jini writer's domin ci gaban Mata.}_


        ★{ F J W A}★📝


https://www.facebook.com/Farin-jini-writers-association-108359057471117/


Ina Alfahari da Ku Mosoya Na A yanda Kuke Nuna Mani Kauna



A gaskiya Naji dadi Sosai Allah Ya bar Zumunci Amin






SADAU KARWA ZUWA GA MAHAIFINA ALLAH YA JIKANSA DA RAHMA ALLAH YASA ALJANNAH CE MAKO MARSA SHIDA AL,UMMAR MUSLMI BAKI DAYA AMIN YA ALLAH




BISMILLAHIR RAHMANIN RAHIN






          Page 76___80





_________________________



Amarya Saudat da Angonta Acikin Mota Sai Fira Suke Suna Dariya Tafiya Sukayi Sosai Wadda Saudat Takasa Boye Mamakin ta 





Tace Dear Har Yanzun Bamu Isa ba Murmushi yayi Yace Mun Kusa Zuwa Dai Amarya Saurin Mi Kike Keda Kike da Alhajin ki Daya A Gabanki mun kusa Zuwa Fadata Kinji ko 






Saudat Bata Sake Cewa komai ba Sai da Sukayi Tafiya Mai Nisa Sosai Dan Sai da Suka Bar Garin Abuja Sosai Suka Tasamma Garin Kaduna Amman Basu Kai ga Kaduna Suka Yanki Wata Hanya Wadda Babu Mota Gaban su Kuma Babu Ita Abaya 






Sunyi Tafiyar Kusan Rabin Awa Amman Babu Gida Gaban Su Kuma Babu shi Bayan su Sunyi Tafiya Sosai 






Sannan Suka Iske Wani Irin Katon Gida Kamar ba,a NAGERIA Ba Ada Har Saudat Taji cikinta Na Juyawa Amman Kuma Ganin Wannan Gidan Sai Taji Hankalin ta Ya Kwanta






Wani Remote ne Ya Fidda Ya Latsa Take Get din Gidan Yayi Sama Shikuma Yaja Motar Sai Cikin Gida 





Gidan Wani Irin Rikitaccen Gidane Wanda Bazaka Gane Ai Nahin Yanda Yake ba In Banda Kukan Tsun tsaye Babu Abunda Kakeji 






Kafin Su Isa Parking Space Ma Aiki ne Dan Inda Kafa Zaka Je Gurin Tofa Sai Ka Hada da Gudu Sannan Zaka Isa Cikin Minti Ishirin 







Isar Su Gurin Ke Nan Alhaji Muntari Yace To Amarya Ga Fadata Nan Mukarasa Ajiyar Zuciya Saudat Ta Sauke Dan Yanzun Kam Tafara yin Sanyi Game da Angonta 







Sun Danyi Tafiya Suka Isa Bakin Kofar Shiga Harabar Gidan Sunyi Tafiya Nan ma Suka Isa bakin wata Kofar 






Yanzun Kam Matsawa Yayi Bakin wani Corridor Ya Dan Taba Wani Abu 






Ai kuwa Kofar Tafara Budewa Sannu Sannu Zuwa Can kofar Ta Bude Matsowa Yayi Inda Take 





Yace Mujeko Shiga Sukayi Cikin Falon Wani Irin Duhune Sukayi Arba dashi Kamar Wani Mugun Kogo







Wani Irin Tsoro Da Faduwar Gabane Suka Riski Saudat Atake Sai Ta Runtse Ido 






Wani Abu Ya Danna Sai ko Dakin Yakawo Wuta Wani Mugun Haske Ya Gauraye Dakin 






Yace To Bude Idon ki Mana Cikin Tsoro Tabude Dakin Budewar ta Keda Wuya Taga Ko Ina Haske Ajiyar Zuciya Ta Sauke 






Tasamu Kujera Ta Zauna Cemata Yayi Kiji rani Ina Zuwa cewa Tayi To 




Wuce ta Yayi Yashiga Cikin wani Daki Kusan Minti Talatin Har Tagaji Dajiran Sa Sai Gashi Yafito Ya Sauya Kayan Jikin Sa Yafito da Jajayen Kaya Fuskar nan Babu Rahma Babu Alamun Annuri  Wasu Matane Biye Da Shi Su Kusan Tara Kowace Kagani Tana Cikin Alamun Kamun Yunwa Da Wahala 





Ai Da Sauri Saudat Ta Tashi Tsaye Jikinta Na Mazari Karasowa Yayi Ya Zauna Ya Dora Kafa Daya Akan Daya







Cikin Wata Irin Tsawa Yace Kuzauna Kafin Ya Ida Rufe Baku Dukan su Sun Baje Akasa Kamar Masu Neman Afuwa Amman Banda Daya Daga Cikin Su 






Yarage Su biyu ne Atasaye Wata Tsawar Yakoma yi Akaro Na biyu Wanda Sai da Saudat Tasaki Fitsare Take Ta Zauna Ita Kuwa Dayar Kin Zama Tayi 








Hhhhhhhh Nasani Nabila Dama Bazaki ji Tsorona Ba Amman Kisani Kin Rigada Kin Shigo Babu Fita Ke Ko Mutuwa Kikayi Anan Tofa Gawar ki Bazata Fitaba 







Murmushi Wadda Aka Kira da Nabila Tayi Tace Ta Allah Bata Mutum ba Kuma Idan na mutuma Lokaci nane Yayi Kaga Ita Mutuwa Dama Ba,a Guje Mata 






Duk Inda Mutum Yaje Tana Tare Dashi Kuma Tana Dauka Kaga Kuwa Miye Abun Tsoro Anan Balle Harma Takaini Da Gudun Mutuwa 






Miye ma Acikin Duniyar Ai Sai dai Fatan Cikawa Da Imani 





Murmushi Yayi Yace Naji Yarinya Taro Yarone Bai San Wuta ba Sai Yataka 






Nabila Aikin Gama Yagama Tunda Aka Bani Kyautar Ki Amman Kash Kin Cika Taurin Rai da Yawa Da Yanzun Baki Duniyar Amman kisani Zan Haka Maki Tarko Kuma Sai Kin fada 







Him Aini Zuciyata Tariga da Ta Bushe Na Daina Jin Shakkar Kowa kuma Bana Tsoron Komai Sai Allah na 




Ina Fatan Ka Gane Domin Shine Gatana Kuma Mai Bani Kariya Aduk Inda Nake






Kune Mahaukata Kuke Ganina Kamar Banda Gata To Kasani Allah Shine Gatana Kuma Sai Allah Yakawo Karshen Irin Ku 







Azafafe Yatashi Yayo Kanta Har Yadaga Hannu Mikuma Yatuno Sai Yafasa Ya Juyo Gurin Saudat yace








Maraba da Zuwa Fadata Kisani Kin Aurowa Kaki Jaraba Na Auro kine Saboda Kwada yinki Kuma Nasan Duk Abunda Uwarki Keyi 






Kisani kin Shigo Gidan Yunwa da Azaba Ga Wani Albishir Jinin kine Dodona Yake so 






Shiya Turani Kawoki Amman Da Sharadin Aure Daman Yace Da Kinzo Gidan Nan Da Aure To Nasake ki Babu Abunda Mike Bukata Agareki Sai Shanye Jininki Kuma Mu Kwashe Kayan Cikin ki 





Daga Nan Anwuce Gurin Hhhhhhhhhh


Wata Iron Kuwa Saudat Ta Watsa 





Shikuma Cewa Yayi Wannan Shine Abunda Nake sonji 





Yadubi Nabila Yace Kinji Yanda Zakiyi 




A,uzu Bi Kalimatillahi Tamatin min Sharri Ma Khalaqa 





Wata Iron Zubura Yayi Sai Kan  Saudat Yakama Duka Kamar Jaka Saida Yaga Bata Motsi Ya Sallaketa Yatafiyar Sa 




Yabasu Atsaye Babu Wanda Yabi Ta Kanta Sai Nabila Tajata Suka koma Inda Suka Fito 





*************************





Su mame Sun Isa Gida Inda Ridwan Ke Tallabe da Abba Wanda ke Fama da Ciwon Kai Mai Tsanani







Mame Kuma Tallabe Da Rufaida Wadda bacci Yakama Tun Fitowar su daga Gurin Boka Dan Tukunya Itama Mame Daurewa Kawai Take Dan Itama Bata Jin dadin Jikinta 







Suna Isa Falo Suka Yada Zango Inda Turin Zaman Ne Ciwo Yatasowa Ramlat Ganin Halin da Ramlat Take Cikine Yasa Mame Tace Husaina Takai Rufaida Daki 







Ita kuma Ta Koma Gurin Ramlat Suka Sa Driver Ya kaisu Asibiti 







Basu Dade Da Fitaba Abba Yasamu Bacci Mai Nauyi Koda Ya falka Ridwan ne Zaune Kusa da Shi 







Abba ne Yace Ridwan Lafiya dai Naga Kamar Kayi Nisa Atunani 






Murmushin Farin Ciki Ridwan Yayi Yace Alhamdulillah Abba Sannu 






Yauwa Ridwan Kazan Wani Mummunan Mafalkin Da Nayi 






Ridwan ne Yace Abba Bar Zancen Nan Tashi Kayi Wanka Muje Asibiti 






Subhanallah Asibiti Gurin waye Abba Gurin Su Mame 





Mamen ce Taku Babu Lafiya A,a Abba Ramlat ce Me Labour Ramlat cewar Abba Da Sauri 








Aikuwa Take Abba Yatuno Komai Ashe dai Ba Mafalkine ba Da Gaske Ne Wayyo Allah Amman Wannan Matar Ta Cuceni 






Tashi Abba Yayi Da Sauri Yace Muje ko Ridwan 





A,a Abba Kabari Kayi Wanka Mana A,a Ridwan Muje Kawai Har Abba Nashirin yin Tun tube 






Yanda Abba Yafitone Yasa Su Two win Kasa boye Mamakin su Sukace Abba Lafiya Dai Cewa Yayi Kuzo Muje Asibiti Mana 






Husaina Tace Ku Tafi Abba In Zan Zauna da Rufaida OK 

Muje Kawai Hasan






Ko da Suka Fito Harabar Gidan Duk Wanda Yaga Abba Tare Da Yayansa Mamaki yakeyi Sai Hamdala Ma,aikatan Gidan Keyi 






Ridwan Ke Jan Motar Suna Isa Ana Shaidawa Mame Ansauka Lafiya Ansamu Baby Boy Murna Gurin su Ba,acewa Komai Sai Hamdala 






Mame ma Ganin Abba Agurin Ba Karamin Jin Dadi Tayiba Har Sai da Bakinta Yakasa Rufewa








Ganin Ramlat Lafiyar Ta Lau yasa Aka Sallame su Suka dawo Cikin Farin Ciki 






Isar Su Gida Ke Nan Suka Isko Rufaida da Husaina Suna Tsallen Murna 







Har yar Rigaga Akeyi Gurin Daukar Yaron







Abba Kuwa Idon Sa Ya Sauka Akan Rufaida Baki Na Rawa Yace Ke Zo Nan 






Ai Ido Kowa Yake Bin Abba da Shi Abba Yakara Cewa  Kuna Nufin Baku Gane Ko Wacece Ita ba 









Mame Tace Duk Munso Ganeta Amman Mun Mace Inda Muka San Fuskar 






Matsawa Abba Yayi Yariko Hannun Rufaida Wadda Ta Zama Status 







Zama Abba Yayi Yace Masu Kuma Duk Ku Zauna kowa Guri Yasamu Ya Zauna Abba Yace 







Yaya Sunanki Cewa Tayi Rufaida Abba Ya Jinjina Kai Yace Rufaida Ina Asma,u Auta Ina kuma Malam Da Inna






Ai Rufaida Zare Ido Tayi Tace A,INA Kasan Mamata da Kakan nina Cikin Ware Ido Da Alamar Tsoro Tayi Wannan Zancen 








Abba Yace Kin Taba Jin Ana Cewa KABIRU Dan Gidan MALAM SHU'IBU Wanda Yake Abirni Bai Dawoba 







Ai da gudu Rufaida Takoma Daki Ta Bin Ciko photon Da Tamso Gurin Kakarta Wanda Bata Bude ba Balle Tagani 







Koda Ta Dauko Budewa Tayi Tazaro Ido Ganin Tabbas Shine Kawunta Da photo Tafita Da Gudu Ta Kaimasa Ta Fada Jikin Sa Tana Kuka 







Dubawa Yayi Yami kawa Mame kowa Mamaki take Ashe Dai Suna Tare da Farin Cikin Su Basu Saniba Sun Godewa Allah Da yasa Basu Gujeta ba 







Abba be Yake Tambayar ta Ina Kowa Da Kowa Anan Ne Sukaji Mummunan Labarin Batan Asma,u Auta 






Kuka Abba Yake Kamar Karamin Yaro 







Ya Akayi Kika zo Nan Anan ma Tabasu Labari 






Abbane Yace Tabbas Wadda Takoki Nan Itace Ta Dauki Mahaifiyar ki Kuma Itace Ta Karya Duk Wani Abu Wanda Akayi Mani 






Ya Allah Kasa Tadawo Ko Musamu Mugane Inda Taboye Muna Abarson mu






Shurun shi Me dawuya Sukaji Ance........








Comments And Share





Takundai ce 




Hassy Soja





Year mutan gusau ce

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



(Aljana ce)


       


       BY 

Hassy soja






Ina alfahari da Ku masoyana yanda kuke nuna Mani kauna 🌹🌹





A gaskiya In jidadi comments din Ku sosai Allah ya bar zumunci Amin.🥰





Ina yinku over🥰🥰🥰




BISMILLAHIR RAHAMANIN RAHIM

DA SUNAN ALLAH MAI RaHAMA MAI JIN'KAI 






Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah ya Jikan Sa yayi masa Rahama Amin.



Page_______81/85





************************

         


     Assalam Alaikum  Ko Zaku Iya Bamu Masauki 





Mamaki ne Yakama Duk Wanda Ke Gurin Saboda Basuga Lokacin da Suka zoba Sannan Daganin Wannan Mutanen Ba Yan Najeria Bane Shin Yama Akayi Suka Shigo Batare da Anzo Neman Azini ba 





Daga Ganin Shigar Wannan Bayin Allah Tabbas Kasan Cewa duk Inda Suka Fito Gidan Sarauta ne Sannan Kuma Hutu Ya zauna 




Abun mamaki ma Taya Akayi Suka Iya Hausa Har Haka Duk da Sunji Hausar Bata Zauna Sosai ba 




       Da Sauri Rufaida Ta Mike Tsaye Tana bin Matar Da Ido Murmushi Mame Tayi Tace Bismillah Shima Abba Cewa Yayi Ku Shigo Mana Ga Wuri Ku zauna





Ida Shigowa Sukayi Wata Mata ce Tashigo Tare da Wasu Wanda Dagani Ita Matar Ita Keda Mulki Sauran Kuwa Duka Hadiman Tane 





A Kujerar Ta Zauna Su Kuwa Sauran Sunkai Su Bakwai A Kasa Suka Zazzauna 






Bayan Matar Ta Zauna ne Tace Rufaida Kin Shaida nine ko Zaki Tuna Inda Kika Sanni 






Girgiza Kai Rufaida Tayi Tace Naso Nagane Amman Naka Tunawa kuma Nasan Muryar 




Zuwa Can Kuwa Rufaida Tace Yauwa Natuna Mama Kece Me Zuwar Mani Amafalki Kina Lallashina Kuma Kece Kika Sanya Nazo Garin Nan Dan Bazan Taba Mance Muryar kiba Insha Allah







Yauwa Yar Kwarai Yarin yar Kirki Kinyi Kai Sosai  Tunda Har Kika Shaidani 






To Zauna Magana Zamuyi Daku Duka Zama Rufaida Tayi bata Sake Cewa komai ba 







Abba Kuwa dasu Mame Sun Kasa Gane Mi Hakan Ke Nufi Dan Sun Shiga Rudani Dan Basu Gane Mi Hakan Yake Nufiba 





Cewa Tayi Ku Kwantar da Hankalin Ku Kuma Kada Kuji Tsoro Nazone Dan Warware Maku Duk Abunda Ke A Duhu Yanzun Ku Natsu Kuji Wace ce Ni Da Kuma Dalilin Zuwana 





Da farko dai Sunana Sarauniya Farhanatul Nur Al,mansur Ni yar Sarkin Aljannuce Kuma Mijina yariman Wata Masarauta ce 





Nazo Ziyara ne A Wannan Kasar Cikin Kakanin Ku Akwai Wanda Yayi Aiki Da Aljannu Acikin sune wani Yayi Aiki da Kanen Kaka na To Saboda Ziyara 






Da Mutunta Juna Yasa Ahlinsa Dake Zaune Akasar nan Suna Kai Muna Ziyara Sune Suka Shaida Muna Rashin Lafiyar Sa Shiyasa Mukazo Duba shi Wannan Shine Zuwana Na farko Akasar Nan 






Bari Nasanar Daku Abunda Wasu Mutanen Ke Dauka Wasu Basu Dauka Cewa Muma Da Muke Aljannu ba Muna Ciwo To Kusani Ba,abun Mamaki Bane Muma Bayin Allah ne Muna Yin Ciwo





Bari Nadora Maku Inda Natsaya Dan Nan Baku Fahim ci Komai ba Sai In Nakare To Zuwan Da Nayi ne Allah Yasa Mun samu Yaji Sauki Shine Muka Shirya Yawon Shan Iska To Agurin Yawon ne Nabiyo Ta Garin Ku Kai Kabiru






Nazo Wucewa ne Nayi Shigar Yaro matashi Mara jin Magana Inda Nake Jan Duk Wanda Naga Kansa Na Hayaki 





Duk da Naji Cewa Mutane Basuda Hakuri Ko Kadan Kuma Zamana Agarin Nan Nashaida Wasu Daga Cikin Halayen Mutane 






Duk da Na Hana Hadimmai Na Suyiwa Kowa Wani Abun Cutar wa Saboda Inayin Shigar Mai Hakuri Kuma Inayin Akasin Haka 




Mutane Wasu Basu Dauki Hakuri Abakin Komai ba Amman Ni  Inason Mai Hakuri Sosai







To Acikin Wannan Yanayin Ne Narashin Jine Naje Gonar Malam Shu'aibu Wato Mahaifin ka 







Nayi Masa Barna Sosai Kuma Na zauna Ina Jiran Zuwan Sa Saboda Na Hango shi 




Koda Yazo Yaga Aika Aikar Da Nayi Masa Nadauka Zaiyi Masifa ne





 Kuma Dai dai Nan ne  Mahaifina Yabiyo Bayana Ransa Ya Baci Akan Abun da Na Aikata Bayan Shigar Danayi Ga Kuma Gurin da Na zauna Sannan Kuma Ga Barnar Danayi wa Malam Shu'aibu Har Mahifina Zaiyi Magana 





Sai Ga Malam Shu'aibu Yazo Inda Nake Amman Baiga Tawagar Mahaifina ba Kuma Baiga Nawa Hadimman ba Wanda Suke Duke Suna Jiran Hukun cin Mahaifina 




Zuwan Sa keda Wuya Yayi Sallama Yace Assalamu Alaikum Bawan Allah Ko Kasan Wanda Yayi Wannan Aikin 




Mahaifina ne Ya Hana Kowa Yin Wani Abu Akai Kuma Yana Kallon Malam Shu'aibu 




Malam Shu'aibu Ci Gaba Yayi Da Cewa Dan Allah Baka San Wanda Yayi ba Cewa Yayi To Babu Komai Har Yajuya Zai Wuce 




Cikin Rashin Ji Irin Na Bil Adama Nace Masa Malam Ai Tunda Bakaga Kowa Anan ba Kasan Nine ko




Juyowa Malam Shu'aibu Yayi Yace Amman Kayi Kokari Tunda Baka Dauki Hakkin Kowa ba Kasani Nayafe Maka







Bani daya Wannan Bawan Allah Yabawa Mamaki ba Dukan mu Wannan ne Yasaka 






Mahaifina Yace Lallai Wannan Bawan Allah Zamu Taimaka Masa Da Izinin Allah Sannan Kuma Zamuyi Yaki Da Duk Wanda Yayi Nufin Chatata Masa






Tabbas Malam Shu'aibu A lokacin Bai San waye Niba Bayan Wannan Lokancin Kuma Naci Gaba Da bibiyar Sa 








Akwai Wata Rana Yadawo Masallaci Ya Hadu da Wata Karamar Yarinya Tana Kuka Kowa Yazo Gurin Yakan Wuce tane 







Dan Mutane Cewa Suke Bazasu Iya Tabata ba Wata Kilama Aljanace 







Amman Zuwan Malam Shu'aibu Bai Wuce ba Sai da Yatsaya Gurin Yarinyar Yana Tambayar ta Cewa Ina Tafito Kuma Waye Ya Tabata 






Yarinyar Kallon Sa Yayi Tace Masa Inna tace Ta Aikeni Kumu Kudin Yafadi 





Haka Kuwa Malam ya tambaya Nawane Tafada Masa Yakawo Wasu Kudin Tabata  Duk Wannan Abun Akan Idona Ya faru 








Bibiyar da Nake yiwa Malam ce Yasa Nagane Kyawa Wan Dabi,un sa 





Kuma  Naga Yanda Ya Taimaka wa Marayan Allah Wato Malam Adamu Mahaifin Rufaida 






A Cikin  Wannan Lokacin ne Nasamu Shiga Gidan Malam Kuma Nasamu Abunda Nakeso 







A Lokacin Kaine da kawai Agurin Malam Shu'aibu Amman Naga Kai Kafi Son Boko Fiye da Tunanin ka Sannan Kuma 






Nice Nata Yimaka Taimako A Gurin Karatun ka da Kuma Neman Aiki 






Sai da Naga Kacika Sakaci da Addu,a Saboda Harkar yanayin Aiki Sannan Kuma Baka Cika Zaga Mahaifin kaba Yasa Nabar ka kagane Miye Duniya 








Amman kuma Kasani Anyi Tabibiyar ka Amman Babu Nasara Tunda Ko Bana Kusa Da Kai Akwai Hadimmai Na Dan Haka Ko Wannan Mukamin Naka Da Karasa Shi Tun Tuni 






Domin Akan Shirya Kashe ka Yafi A Girga Sannan Kuma Ko Kwance Maka Burkin Moto Anyi Kusan Sau Goma 







Allah yasa Matar ka Tana Kokarin Tuna Maka Zuwa Duba Mahaifin ka Ganin Kana Yawan Kawo Mata Uzuri Yasaka Ta Daina Tuna Maka Wannan Abun da Kuka Aikata 







Shiyasa Nabar Maku Kaltume Tashigo Gidan Ku Domin Koyar da Ku Hankali Da Kun Tunada Su Malam Da Abun Bai Kai Haka ba Damma Allah yasa Kana tunawa da Kanwar ka Kafin 





Har ko kinka Suka  Dauke Maka Hankali  Kama Daina Tuna Zuwa Inda Suke





 Kuma Mance Hakkin Iyaye Akan "Yayan Su Kamance Duk Wata Wahala Da Sukayi Dakai Tun Kafin Zuwan ka Duniya Har Zuwa Lokacin da Kamallaki Duk Wata Dukiya Dakake Da Ita 







Kasani Duk wata Musiba Allah Yana Kare Bayinsa Bisaga Addu,ar Iyaye To Kai Kuma Ka Mance da Hakan Duk da Tarin Ilimin Ka Gashi Saboda Wannan Allah Ya Jarab ce ka Da Mata Mushrika 





Bawai Dan Ban Iya Komai Akaiba Kawai Nabar ka kane Ko Allah nasa Katuna Iyayen ka 






Yaranka ma Sau biyu Kana Zuwa Dasu Sannan kuma Ridwan ne Sai Ramlat Kawai Amman Banda Sauran





Kanji Wannan Game da kabiru Sauran Asma,u mahaifiyar Rufaida








Nice Na Karbi Haihuwar Asma,u A lokacin Ina Zaune ne Agidan Malam Shu'aibu Ina Kula Da Asma,u Sosai Allah yasa Mani Sonta A sanadin Son danake Yiwa Asma,u ne Yasaka Yarima na Barina Akasar Inda Nasanya Wasu Daga Cikin Haddimai na Kula Mani da Kabiru 





Nikuma Ina Kula Da Asma,u Tun Tasowar Asma,u Naga Al, Amura Masu Riki Tarwa 






Tabbas Nasan Tsaka Ninta da Adamu Akwai Aure Harda Iyali 







Malam Shu'aibu ya sanya Auren Asma,u da Adamu Ganin Yarasa Mai Bashi Mata Saboda Halin Matar Sa  Uwani Wadda Da Bin Bokaye Tasamu Tashigo Gidan Sa Kuma Itake Kora Masa Mata Harda Hauka tarwa  






Saboda Ina Son Malam Shu'aibu Yasan da Nine Yasa Nafara Yun kurin Hana Haure A Wannan Ranar Ne Kowa Yasan Dani Harda Adamu 





Anyi Aure Lafiya Alhamdulillah Duk Abun da Uwani Keyi Akan Asma,u Takasa yin Nasara Tunda Taga Haka bata Hakura ba Sai da  Takoma Bayan An Haifi Rufaida Inda Suka Chanza Shawara Saboda Nakan Batawa Bokaye Aikin Su Indai Zasuyi Aiki Akan Asma, u 






Shawarar Da Suka Chanza Kuwa Itace Danne Asma, u Da Filo Ko kuma Su Zuba Mata Miyar Kuka Abayi Idan Taje Wanka Tafadi Kuma Kafin Tafito Sun Makure Rufaida Ta Mutu 






Sunyi Shiri Sosai Kuma Zasu zo da Maganin da Dazarar Taji Muryar Uwani Tofa Dole ne Ta Mutu ko kuma Ta Haukace 







Nikuma Sai Nasa wa Asma, u Jin Wani Abu Zai Faru Da Ita Shiyasa Tabar wa Malam Adamu Wasiya Tabar Masa Rufaida A Hannun sa 





Shigar Ta Akin Dakin ne Na Dauketa Nayi Wannan ne Dan Kada Afadawa Adamu wata Magana Akan Batan Asma, u 






Najewa Malam Shu'aibu A cikin Barcin Sa Kamar yanda Nake Zuwar wa Rufaida Nasanar Masa Abun da  Nayi Dakuma Dalili 




Wanda Uwani Tayi Mugun Kafi Akan Asma, u Kuma Duk Wanda Yaje Gurin Wani Boka Akan Rufaida nike zuwa Dakaina Gurin yin gargadi 








Wannan ne Ya Hana Uwani Cin Nasara Akan Rufaida kuma Nike Dauke Kudin Uwani Dan Insa Rufaida Tagane Ba Ita Tahaife ba 







Saboda Wani Makirci Da Suka Hada Na Uwani Ta Rike Rufaida Kamar Yar Cikin ta Yanda Zasu Bakan Tamara In Ta girma Sannan Ta Sangar Tata Tanda Zata Tashi Lalatatta Rufaida Shiyasa Nikuma Na Tsiri Daukar Kudin ta Nazuwa Gurin Boka Da Take Tarawa 








Saboda Kudin  ne Ta  nuna Tsanar Rufaida Afili Sai Ta Chanza Shawara 



Shiyasa Take Dukan ki Rufaida Kinji Tarihin Da Malam Bai Sanar dakeba nabari Uwani Na Dukan ki Bawai Dan Ban Iya Komai Akanki ba 






Sannan Wani Albishir Mai dadi Shine Yanzun Haka Nasa Akawo Maki Mahaifiyar ki Kai kuma Kanwar ka Abar Sonka Ku kuma Gwoggon Ku 






Wani Abun Farin Cikin Tare da Adamu Mahaifin ki Rufaida Shima Adamu Na Dauke shine Na Hada shi da Matar Sa Asma, u Tun Lokacin da Kukaga Yayi Tafiya Bai Dawo ba Ni Nahana su Dawowa 





Saboda Ina Son Fara Aikina Akan Duk Wani Azzalumi Malam Shu'aibu Agaskiya Mutumen Kirki ne Yayi Hakuri Sosai Ga Rashin Kabiru Babban dansa Ga kuma Rashin Autar Sa Kuma Harda jikar Sa 






Amman kuma Malam Shu'aibu Yariga da Yasan Duk Wannan Abun Tun da Jimawa 






To kunji Abun da yashige maku Aduhu Kun kuma ji Tarihin Abun da Baku Saniba 







Ga baki Daya Gurin Kukane Me Tashi Sannan Tace Yanzun Lokacin Murna ne Ba Kuka ba 






Yanzun Ridwan Tashi Kashigo da Baki Gasu nan Abakin Get 






Ai Da Gudu Ridwan Yatashi Yana Zuwa Yaga Mace da Namiji Abakin Get Kallo Daya Yayi Masu Yagane Lallai Wannan sune  Gwaggon Shi kuma Iyayen Rufaida Da Gudu Ya Karasa Gurin Su Ya Rungume ta Yace Kushi go Gwaggo na 






Hannun Sa Suka Rika Sukayi Cikin Gidan Isar Su Babban Falon ke nan Abba Yayi Ido Biyu da Kanwar Sa da Aminin Sa Aifa Da gudu Suka Run gumi Juna Suna Kukan Farin Cikin 






Mame ce Ta Task Tariko Hannun Asma, u Ta Hadata da Rufaida Tace Ku Rungumi Juna Dan Kusamu Sassauci Acikin Ranku 






Da Sauri Suka Rungumi Juna Suna Kukan Farin ciki      





Rufaida ce Tace mamana Ashe Zan Ganki Azahiri Ashe Nima Inada Mama Kar Kowa 





Mamar ce Tace Rufaida ni Na sanki Kuma Ana Kawo Mani ke Ki Kwana Atare Dani Sai Gab da Asbane Ake Maida ke Kin dauka Amafalki Ne Kike Ganina Ko 





Daga Kai Rufaida Tayi Maman Tace To ba Mafalki Bane Faskiya ne 






Kara Rugumeta Tayi Tana Hawayen Farin ciki 





Malam Adamu ne Yace Rufaida Ni kuma Anmace Dani ko Ai Dagudu Tayi Gurinsa Ta Rungume Sa Tana Hawaye 






Tace Abbey na Nayi kewar ka Shima Rungume Yarsa yayi Gaskiya Fadar Irin Farin cikin Wannan Ahlin Suke ciki Baya Faduwa 





Wannan Matar ce Tace To Zan Wuce Gurin Su boka Yakamata kuje Gurin Malam Shu'aibu Gobe In Allah Yakaimu Kuje Harda su





Mai jego Dan Kara Ganin Tushen Su 






Sallama Tayi Masu Tace Sai Wani Lokacin koda Tatashi Sunyi Mata godiya Sosai Murmushi Tayi Tace Masu Sai mun sake Dawowa Shan Bikin Suna ko Asma, u 






Rufe Fuska Tayi Suka Suka Sanya Dariya Da murna Rufaida Za,ayi Kanne Ko Kanwa








Juya Sukayi Kafin Su Ida Fita Kofa Suka bata bat 




Sukuwa Babin Fira suka bude Inda Rufaida Take Makale Da Iyayenta Shima Ridwan yana Tare da Su Ga kuma Jaririn Ramlat











To Bari Muleka Gurin Su Uwani mugani 










Wai Wai wai Him Wayyo Allah Mun tuba Munyi Nadama 




Yelwa Wallah Kishin Ruwa Yadame ni Ga Uwar Yunwa Ga Fitsari 





Wayyo Allah Yakawo Inna Aljana Allah ya Huci Zuciyar  Inna Aljana 






Uwani Har Kinada Bakin Magana Ki Duba Ki Gani Haduwa Ta Dake Babu Wani Abunda Ya Tabuka Mani Sai Tarin Nadama 






Uwani A Gaskiya Ina Mai Bakin Cikin Sanin ki A Rayuwa Anya Uwani Kina Tuna Kalar Mugun Abun da Kikayi A Rayuwa Kisani Uwani Wallahi Nayi Tuban Gaskiya 







Yanzun Kiduba Wa Incan Bokayen Ashe Suma Bazasu Iya Attaka Komai ba Inda Zasu Iya Da Sunyi wa Kansu Magani 







Boka Dan Tsito kiduba  Yanda Duk Suka Koma Kalar Tausayi Duk da Ba,abun Tausayi A gare Su  Kiduba Yanda Sukayi Katon Ciki Lamar Masu Shirin Haihuwa  ko Ruwan da Muke Dan Samu Muyi Kurbi Ukku Su Basu Samu 







Yanzun Uwani Wannan Abun fa Azabar Duniya ke nan Inga Azabar Lahira Tabbas Munyi Mummunan Kuskure Kuma Kuma Jahilci ne Yajawo Muna Duk Wannan Abun






Shiru Yelwa Tayi da Tagama Wannan Maganar Hawaye Nazuba A Idon ta






Uwani ma Kukan Take Harda Shashshe ka Hawaye Zuba Kawai Yake Idonta Duk Sunyi Kumburi Saboda Kuka 






Cewa Take Cikin Rawar Muryar Wallahi Yelwa Nayi Nadama Ta Gaskiya Tabbas Mahaifiya ta Ta Cutar dani Da Ace Inaga Dangin Mahaifina Da Nazama Yarinyar Kiki Kuma Abar so Ga Kowa Amman Yanzu Miye Amfanina Shin Wai Mahaifiyata Ta Taba Tunanin A,INA Nake 





Koda Taji Zafi Nasan Wa,inda Na Cuta Sun fita Shiga Wannan Halin 





Tabbas Bani son In Mutu da Hakkin Jama,a Yanzun Taya Zanfara Neman Wanda Nacuta Shin Yanzun A,ina Zan Gansu Na Rokesu Suyafeni ShinKo Hakkin Malam Adamu ma Kawai Ya Ishe ni Wayyo Ni Kaina Uwani Innata Kin Cuceni Kin dorani Mummunar Hanya Ya Allah Natuba 






Su boka Kuwa Nishi Daya days Take Fita daga Bakin Su Ga Wasu Ruwan Kumfa Na Fita Aba kunan Su 







Duk Wannan Abun da Suke A Tsaye Take Tana Kallon Su Kuma Duk Abun da Suke Fada  Tana Jinsu 






Matsowa Tayi Tace Tabbas Uwani Kunyi Kuskure Amman Ku Tubar wa Allah Sannan Kuma Ku Koma Duk Wanda Kuka Cuta Kunemi Yafiyar Sa 







Yanzun Zan Maidaku Gida Jen ku In Kun Gyara Kanku juyawa Tayi Gurin Bokayen Tace Kuma Zan Maida Ku Dajin Ku Kuci gaba Da Inda Kuka Tsaya 





Hannu Tasa Nuna Su Take Suka bace Bat 






Sannan Ta dubi Gefen ta Tace Kun Ganar wa Idon Ku Wannan Mutanen Masu Iron Halinku 







To Kusani Duk Abun da Kuka Shuka Shi Zaku Girba Dan Tukunya Zan Maida kai Dajin Da Kafito Nasan Baka Mance da Sharadin Tsafin kaba Dan Haka Jinin ka da kokon kanka Nasune Tunda Kabari Tukunyar Ta Fashe Kasani Suna nan Suna Jiranka Kuma Yanzun Nan Zaka Koma ka Girbi Abinda Ka Shuka 





Wayyo Innata Kiyi Mani Rai Wayyo Tukunya Bakiyi Mani Amfaniba Afusace Ta Nunashi Take  ya Bata bat 






Ku Kuma Bazanyi Maku Komai ba Amman Zan Baku Sharadi Dole Ki koma Ki Fadi Gaskiya Kitonawa Kanki Asiri Kisani Nafada Masu Wani Amman Kisani Kuka Kuskura Baki Fada ba Zan Dawo Kuma Zan Iya Baku Albishir mai Dadi






 Saudat Akan Saudat Take Tasanar dasu halin da Saudat Take ciki Kuma Tace In Baki Tonawa Kanji Daya Sirin ba Zanzo Nafada Kuma Kisani Dole Zan Maida ke Almajira Kamar yanda Kike A can baya 






Hhhhhhhhhh HANNU ta Saga Take suka Bace Bat 






        Saudat Kuwa Yaune Za,ayi Aikin Shan jininta da kayan cikinta  Alhaji Muntari ne Yadaga Wuka Zai Caka Mata A ciki







Comments And Share


Sai min Hadu Last page Insha Allah




Takuce 




Hassy Soja 





Year mutan Gusau ce

4/19/20, 7:52 PM - +234 706 361 7906: 🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲



🙆🏻‍♀ BANI CE BA 🙆🏻‍♀


🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲


(Aljana ce)


        By

Hassy soja





A gaskiya masoyana ina jidadi comments din Ku sosai 🥰🥰🥰🥰






Ina Alfahari da Ku masoyana yanda kuke nuna Mani kauna Allah ya bar zumunci Amin🌹🌹🌹🌹








Bismillahir Rahamanin Rahim DA sunan Allah mai Rahama mai Jin'kai







Sadaukarwa Ga Mahaifina Allah ya Jikan Sa yayi masa Rahama Amin.






Last page 86/90


🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚🔚




______________________Ya daga Wukar Ya Caka mata Ke nan Ita Kuwa Saudat Tariga da Sadakar Sai Addu,a Take Neman Taimakon Allah Wadda Nabila Ta koya Mata 





LAA,ILAHA ILLA ANTA SUBHANAKA INNI KUNTU MINAZZALUMIN




A,UZU BIKALI MATILLAHI TAMMATIN MIN SHAIRIN MA KHALAQA





HASBINALLAHU LA,ILAHA ILA HUWA ALAIHI TAWAKALTU WA,HUWA RABBUL ARSHIL AZIM 






Wannan Addo,in ne Takeyi Dan Sun Shigeta Sosai Saboda Nabila Karfa mata gwiwa kuma Tafada mata Tasa Ranta Allah Sai Taimaketa 





Yadaga wukar Yayo Kanta Gadan gadan daniyar Chakamata Kawai 






Sukaji Wata Irin Kara Tare da Gurnani Marar Dadin ji Kuma Take Gidan Turnuke da wani bakin Hayaki da wari Marar Dadin Ji 






Take gidan Yafara Wata Irin Girgiza Kamar Zai Rushe yafado Kansu 





Shima Muntarin  Wata Irin Kara Yafasa Yasaki Wukar Tafadi Kasa 





Take Idonun Sa Suka Fara Fitar da Wani bakin jini 





Ganin Halin Da Muntari Yashiga ne Yasa Saudat Kara murya Gurin yin Addu,a 





Tashi Tsaye Tayi Ta Juya Da Gudu Karo Taci da Nabila Wadda Ta Jawo Sauran Mutanen Da Suka Rage Su Biyar 






Kiyi Sauri Wallahi Kafin Gidan Ya Rushe da mu Dan Wasu Guraren Sun zube 






Ai kuwa Da Gudu suka kama Neman gurin Tsira Basu Samu Hanya ba Gashi Gidan Saura Kadan Ya Rushe kuma Inda Sukene Yarage Masu 







Kafin Suyi Wani yun kurin Guduwa Sukaga wata katan ga Zata Fado Masu Kawai Wani Irin Iska mai Mugun Karfi Ya ke waye su Kafin Kifta Ido Har Ankawo Su Nesa Da Gidan Aka Ajiye Su 





Hango Gidan Sukayi Yakama da wuta Ya Rushe  Sai da Gidan Yagama Rushe wa Sannan Han kalinsu Yadawo Kansu 





Sai Alokacin ne Suke Mamakin Waya kawo su 






Nabila ce Tace Nidai Abunda Nasani Shine Lokacin da Aka Dauki Saudat Tanayin Addu,a To Muma Addu,ar Mukeyi 







To Kun San Bayan Anfita Da Ita Nima Nafita To bin Bayan su Nayi Ganin Dakin da Aka Shiga da Ita ne Wanda Tunda Muke A wannan Gidan Bamu Taba Gani ba 






Ashe Gurin Kujerar da yake Zama In Yana Nan Ashe duk Kisan Da Yakeyi Wannan Gurin Yake Shiga Hannun Kujerar ne Makulillin To Kafin Ya Rufe Kofar Nayi Saurin Dauko Ruwa A Firj 







Ina Dauko wa Nabude Nakama Yin Addo,o Ina Tofawa Aciki Bayan Nagama ne Nasha Na shafe Jikina Baki Daya Duk da Nasan Kasada ce Amman Nariga da Nasawa Raina Taimako Duk Junnan mu Tunda Akafara Dauki Dai dai Nasan Wata Rana mune Awannan Halin Shiyasa Nake Sanku Yin Tsayuwar Dare Duk da Nasani Cewa Wasu daga Cikin mu Kwadayi ne Yajawo su 







Bakamar niba Nida Akayi Sadaka dani Tunda ni Marainiya ce





Nayi Niyar Yin Jihadi Nasan Allah Zai Taimake ni 





A Haka Nayi Ta Bibiyar Hanyar Har Allah Ya Taimake ni Na Gane Wani Daki Wanda Ba,a Ciki Aka Kai Saudat ba 







Ina Shiga Dakin Da yake Abude Yake Nashiga Sai dai me Ashe Da Rabon Nayi mummu nan Gani Ai Kuwa Wani Katon Dodone Mummuna Baida kyawon Gani 







Wani Irin Gunani Yafara Harda Su Fadin Kin Kawo Kanki Yarinya Kisani Mutuwar kice Kikazo Ansa Kinyi Gaggawa 






Cikin Wata murya Abun Tsoro Hannu ya Daga Kafin Yakawo Inda Nake Tayin Addu,a Kawai 





Naga An Amshe Robar Ruwan Hannu na Anwatsa wa Wannan Halittar Wata Irin Kara Halittar Ta Kwatsa Kuma Cikin Gurnani Saida Gidan Ya Amsa 






Har Gidan Yayi ta Girgiza Kuma Wannan Halittar Narkewa Takeyi Kamar An Narka Dalma 






Kawai Ya Tarwatse Agurin Sai Tsutsi ke Motsi Nidai Ban San Wanda Yafitar dani ba Sai dai Na Ganeni Abakin Kofa Inda Kuke 






Nazo Najawo Ku Mukayi Gurin Saudat Atare  To Sauran Bayanin Duk Kun san shi Ban San Wanda Yafidda muba Yakawo mu Anan Gurin ba 






Kowa Acikin su Nisawa Yayi Suna yiwa Allah Godiya da Kuma Addu,ar Allah yakara Tsare Bayin sa Aduk Inda Suka Shiga Amin Suka Amsa bani Daya








Saudat ce Tace Tabbas Mukam Bamuyi Sa,ar Mahaifiya ba Tunda Tasa Muka Rayu Cikin Duhun Jahilci Kuma Tasanya Muka Tashi Cikin Tsanar Mahaifin mu Da Yan Uwan mu gashi Babu Makaran tarda Muke Zuwa Ta Addini Ko Ta Boko 





Ki Godewa Allah Saudat Gabaki Daya Suka Juya Ganin Mai Maganar Wata Mata Suka gani Kyakyawa Daga Gani Kasan Mulki Ya Zauna 






Murmushi Tayi Tace Kada Kudamu Kuma Karkuji Tsorona Nice Nafitar da daku Da Taimakon Ku Hakika Addu,a Ba Karya Bace 






Nabila Kinyi Jihadi Allah Yakara muna Karfin Imani Yanzun Zan Kaiku Gidajen Ku In banda Nabila 




Nabila Zan Hadaki Da Uwaye Na Kwarai Kisani cewa Kukan Rashin Iyaye Yakare Agare ki Kisani Cewa Daga Yanzun Kema Kin Zama Ya Mai Cikakken Gata 





Murna ce Takama Nabila Tayi ta Godiya 







Sannan Tace Saudat Yanzun Kigane Duniya Ko To Kisani Hakkin Mahaifin ki ma Ya Ishe ki 







Sannan kuma Yanzun ne Zaki Gane Miye Tarbiya Kuma Zaki Gane Miye Hakki Kuma Dukkanin Azzalumi Karshen Sa Baya Kyau







Yanzun Duk Ku Rufe Idon Ku kowa Rufe Idon Yayi Sai da Akace Su Bude Suka Bude 





Ganin kansu Sukayi Zazzaune Atsar Falon Gidan Bude Idanu Sukayi Ganin Gurin Cike Yake da mutane 






Zumbur Saudat Ta Tashi Tsaye Da Gudu Tayi Gurin Abba Ta Kama Kafarsa Ta Na kukan Nadama 





Abba Dan Girman Allah Kayafe ni Wallahi Allah Abba Nayi Nadama Ko mawa Tayi Gurin Mame Tarike Kafarta Taci Gaba da Kuka Mame Dan Allah Kuyafeni Wallahi Nayi Nadama kuma Ku Kun sani Momyn muce Ke Sanyawa Mina Yin Badai dai ba 





Mame Kun San cewa Duk Abunda Aka Dora Yaro Dashi Zai Tashi  





Amman Yanzun Natuba Nabi Allah Nabiku Kamata Mame Tayi Ta Tayar da Ita Zaune Ta Rungume ta Tace








Tabbas Saudat Kunyi Kuskure Amman Laifin Mahaifiyar Kune 





Mun Yafe Maki Kuma Abban Ku Ya Yafe Maki Kinji Allah Yatsare Gaba Amin Kowa Yace 







Abba ne yace Saudat Ba Laifin Ku Bane Nawa Laifin Yafi Yawa Amman Dan Allah Kuma Kuyafe ni 






Ta dawo Gurin Abba Ta Rungume Shi Tana kuka kafin Sukara yin Magana Sai Ga Anty Amarya Ita da Kareema Kamar mabarata 





Da kuka Kareema Ta Riga Da Gudu Tafada Akan Saudat Tana Kuka 





Saudat Kece Kika Zama Haka Saudat Sannu Kinji Wannan Abun Duk Laifin Momyn mune kiyi Shiru kinji 





Saudat ce Tace Yi Shuru Kareema Kinemi Yafiyar Abba Da mame 






Aikuwa Kareema Tayi Gurin Abba Da Kuka Kuka Takeyi Tana Rokon su Yafiya Duk Suka Yafe Mata 







Anty Amarya ce Tace Saudat Kareema Kun Mance Danine Har Kuke Rokon Wasu Yafiya Agabana To Kusani Daga Yau Na Shafe Ku Daga Cikin Yayana Allah Yatsine maku Shegu Danasan Haka Zaku Zama Dana Kashe Ku Da Hannuna 





Hhhhhhhhhh Hhhhhhhhh hhhhhhhhhh Tunda Kuka Tona Mani Asiri Kuma Sai natona Maku Asiri





Hhhhhhhh hhhhhhhh hhhhhhhh hhhhhhh





Jifa Tayi da Dan kwalinta Tafara Hauka Tace Yara Bari kuji Abunda Naboye Maku 





 



Alhaji Asiri Nayi Maka Ka Aureni Sannan Kuma Ada Ina Bara ne Abakin Titi Kana Bani Sadaka To Da kudin Da nake Tarawa be Ahannu na Nasamu Nayi Maka Asirai Duk da Nasha wuya Kafin Nasamu Boka Dan Tukunya Yayi Mani Aiki Akanka Sannan Kuma Nasha Kwashe Maka Kudi Ina Kaiwa Boka 







Tarayyata Da boka Dan Tukunya Tayi Tsanani Wanda Har gurin sa Ina Kwanaki Idan Nace Zange Garin mu To Gurinsa Nake Zuwa Yanzun ma Wannan Yayan Ban Sani ba Ko Nakane Koba Naka bane 





Hhhhhhhh kuje Kuyi Gwaji Ku Gani 





Hhhhhhhhhh





Sannan Kuma An rigada Anyi Masu Asirin Su Tsaneka da Duk Wani Wanda Yake da Hadi Da Jininka Kuma Boka yace Duk Sanda Suka Dan ganta Kansu Dakai to Asiri Ya Karye kuma Karshen Abun Duke Wani Aiki Da Akayi Zai Lalace Kuma Ni 







Zan Haukace Nabi Daji Kuma Sauran Aljannun Dan Tunya Su Dauke ni Hhhhhhhhhh





Tashi Tsaye Tayi Tafara Taka Rawa Tana Fadin 





Nazama nazama nazama Nazama Matar Aljan Nazama Matar Su Aljannun Dan Tukunya





Hhhhhhhh  Waje tayi Dagu Babu Wanda Yayi Yun Kurin Tarota 






Su Saudat Kuwa Kuka Kawai Suke Cikin Mugun Tashin Hankali 






Wannan Aljanar ce FARHANATUN NUR Tace Koda Bakuyi Gwaji ba Wannan Yaran Kowa Yagani Yasan Nakane Kuma Jinin ka 







Idan Har kayarda Da cewa Yayan Kane To Naka ne Idan Kuma Ka Musa To Kasani Sai Anyi Gwajin 






Ridwan Be Yace Tabbas Abba wannan Yayan kane Kada Kasawa Kanka kokonto






Mame ma Cewa Tayi Kaso Yayanka Kayi Masu Gata Kamar sauran Yaran 





Maman Rufaida ce Tace Kutaso Yarana Kusani Yayana Yana Kaunar jinin Sa 






Mahaifin Rufaida ma Cewa Yayi Dan uwa Kaji Yanda Kowa yafada Yanzun Kaine Kawai Muke jira 








Mumurshi Abba Yayi Yace Banda Ja Duk Abunda kuka Fada Dai dai ne Anan ne Abba Yasanar dasu Suwaye Iyayen Rufaida da Matsayin su 







Rungume Su Maman Rufaida Tayi Sukace gwaggo Munyi Murna Da Ganin Ku 







Rungume su Tayi Tajawo Hannun Rufaida Dana Ramlat dake Kusa da Rufaida dasu  Two win Wanda Tunda Aka Fara Rigima Basuce Komai ba 







Saboda Maganar Manya ce batasu bace Shiyasa Basu Saka Bakiba 








Hada Hannu wan Su Tayi Tace Ku Zauna Lafiya da junan kada naji Kada nagani  Cewa Sukayi Insha Allah







Sarauniya  Fahanatun Nur ce Tace To In Kun Gama Ku dawo Mu Iyar da Zance 





Natsuwa Sukayi Suka bada Hankalin su Gurin ta 






Cewa Tayi Kunga Wannan Yarinyar Cewa da Nabila Cewa Sukayi Tabbas 







To Nabila fa Marainiyar Allah ce Babu Uwa Babu Uba Mahaifiyarta Ta Rasu Tun gurin Haihuwar Ta Tabarta Ga Mahaifinta ne Tunda Itama Iyayenta Bata san suba






 Ita ma Rikon ta Goggon ta Tayi kuma Tayi Mata Aure Irin Na Rashin Gata Tayi Mata Aure ne Da Baban Nabila Saboda Shi Matafiyi ne Ba Mazauni ba Tunda Akayi Auren Yatafi da Ita Wani Garin Shike Nan Bata sake komawa ba Har Tarasu 






Koda Rikonta Yakoma Ga Mahaifinta Yaga Abun Zaiyi Masa yawa Sai Ya Auro wata Banyan Auren Da Shekara Ukku Tafara Gallazawa Nabila 







Inda Allah Yataima keta Mahaifin ta In Zai Fita Yana Kaita Islamiya Safe da marece 








Shekarar Nabila Sha Ukku Aduniya Mahaifita Yayi Hatsarin Mota Ya Rasu Tun Da Mahafin Ta Yarasu Wahala Ta Dawo Gidan Wahala Yar Aiki Ta Dawo Da Ita wahala babu Irin Wadda Bata Bata







To dama Taso Sanyata Karuwanci Amman Allah Baibata Iko ba Tasha Hada mata Tarko Allah na Tseratar da Ita








Ganin Muntari  Dan Shan Jini ne Yasaka Ta Sayar Masa da Ita Sannan Tasanar dasu Duk Halin da Suka Shiga Har fitowar su Har kawowa Yanzun 







Kowa Ka Kalla Hawaye ne A Idonsu Tabbas Sun Dauki Nabila Amatsayin ya Wasu kuma Yar uwa 







Rungume Nabila Su Rufaida Sukayi Abba Yace Nabila min Tayaki Murna Kin samu Iyaye da Yan uwa kinji Yar Albarka 






Sunyi Farin ciki Sosai Tafiya ce Suka Shirya Inda Sarauniya Farhanatun Nur Tace Su Shiga Motoci Zata saka Akai su Yanzun 






Haka kuwa Suka Cika Umarni Sun Dan fara Tafiya Me Nan Lamar Amafalki Sai Gasu Sun Isa 










Isar su Garin Ke nan Basu Tsaya Ko Ina ba  Sai   kofar Gidan Malam Shu'aibu 






Suna Tsayawa Malam Nafitowa Daga Cikin Gida 





Ai Da gudu Rufaida Ta Isa Inda Malam Yake A Tsaye Sake da Baki yana Ganin Kamar mafalki ne yakeyi Sakin Sa Tayi Tayi Cikin Gidan Gurin Kakar su Da Gudun ta 







Wayyo Kakata Nayi Kewar ki Fito Kiga Abun Farin ciki Da Sauri Inna Tafito Ganin Rufaida ne Yasakata murza Ido Tace Dagaske Koda Mafalki 







Kai Inna Da Gaske ne Bani Katuwar Tabarma Nasan Yau Sai Bacci Yakasa Daukar ki 






Shiga Tayi Ta Dauko Tabarma Ta Shimfida Ta Zaunar da Inna 








Akofar Gidan Kuwa Abba ne yafara Fitowa Mamaki ne da Farin ciki Yake ji Kafin Yakarasa Inda Malam Sai kuma Idon Malam Yasauka Gurin Maman Rufaida Asma,u Auta Ai Da gudu Tazo Gurin Malam Ta Rungume Sa Shima Abba Rungume su Sai kukan Farin ciki Sukeyi Su Mame Da Iyalanta Kuwa Gidan Suka Shige Suka Isko Inna da Rufaida Said Hira Suke Ta Yaushe Rabo 









Inna Ganin Mame da Iyalanta ne yakata Mikewa Atsaye Cikin Rawar Baku Tace Matar Kabiru Ke kece Nake Gani 







Karasowa Mame Tayi Ta Rungume Inna Tana bata Hakuri da Neman Yafiya Ita Kuwa Inna Cewa Take Munyafe Maku Sakin Mame Tayi Tayo Gurin Sauran Jiko Kinta Ridwane Tafara Rikewa Tasake Sa Tayi Gurin su Ramlat Ta Anshi Babyn 






Matswa Ridwan Yayi Gurin Rufaida Yace Wato Ke Harda su Gudu Ko Kin Ma Mance Tare Mukazo Said Fira kukeyi Luna Dariya Yana yimata Hararar Wasa To Inma Wani Abun Tabaki Kika boys Dan Kar Inci Wallahi Dauko Shi yace Tare Da Zama Kusa Da Ita







Rufaida Race Wayyo Yaya Fira kawai Mukeyi Su Mame Kuwa Da Inna da Ramlat Saudat Kareema Nabila Has an Husaina Da Kallo Suka Bisu Dan su Basu Tabs Ganin Sunyi Magana ba Amman yau Harda su Dariya 






Matsowa Sukayi Suka Zauna Inna Tabude Baki Tayi Magana Me Nan Sai Ga Malam da Abba da Baban Rufaida da kuma Auta Maman Rufaida Take Inna Ta Mikawa Nabila Yaron Tayo Kan Iyalanta 






Hardasu Tuntube Tazo Gurin Abba Tace Kabiru Auta Adamu Daman Kuna Raye Lallai Allah Shine Abun Godiya Rungume Yaranta Tayi Suna Kukan Farin Ciki 








Malam be Yace Azazzauna Kowa Zama Yayi Inna Na Tare Da Yayanta Guda Biyu Dan kuwa Ayau Babu Wanda Yakaisu Farin ciki 







Bayan Malam Ya bude Taro da Addu,a  Akabawa Abba Dana Ya Fadi Duke Wani Abun da  Yafaru Tun daga Farko Hat Karshe Tabbas Su malam da Inna Abun Ya Girgiza Su 







Sunyi wa Allah Mai girma mai Iko Akan Komai godiya Sannan Sukayiwa Aljana Farhanatun Nur Addu,a Da Amin Ta Amsa Ta Taya Malam Murnar Ganin Iyalan Sa Tayi Masu Sallama Ta Tafiyar ta 





Haka Wannan Ranar Suka kasance Cikin Tsantsar Farin ciki Gashi Sunji Auren Rufaida Da Ridwan Wanda Yanzun Suke Baiwa kowa mamaki Irin shakuwar da Tashiga Tsakanin su 







Mutane Kuwa Said Zuwa Tayasu Murna Akeyi 







To Allah yatabbatad da Zaman lafiya da Aminci Acikin Wannan Ahlin






Uwani ma Tazo Taroki Yafiya Kowa Ya Yafema Amman Baban Rufaida Yabata Ticket dinta Har Ukku Tayi Kuka Tayi Dana Sani ba Adadi 







Anty Amarya Kuwa Duk Wanda Yayi Mata Kallo Data Bays Fatan sakewa Saboda Anriga da An chanza Mata Kamanni Baki daya  Kuma Acikin Dajin Take Ita daya Said Hauka Takeyi Tuburan






Allah yarabamu da aikin Danasan Amin




 Boka Dan Tukunya kuwa Cikin Yashe ya mutu 





Boka Dan tsito ma Cikin Sa da Kansa Sun Fashe




Allah yasa mucika da kyau da Imani

 Amin



To Duka duka An an Nakawo Karshen Littafina Mai SUNA BANICE BA ALJANACE



ABUNDA NAFADA DAIDAI ALLAH YABAMU LADAR SA DANI DAKU DUKA 




NA KUSKURE KUWA ALLAH YA YAFE MUNA BAKI DAYA






MA,ASSALAM


https://arewanmu.com.ng/banice-ba-aljanace-complete-hausa-novel/






DAGA TAKU 






HASSY SOJA






YAR MUTAN GUSAU CE



Post a Comment

0 Comments