Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
AUREN JAMI'A
NA AISHA ABY
ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA.
⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜
(A TRUE LIFE STORY)
BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM.
INA FATAN GAMA WANNAN LITTAFI BATARE DA NACI MUTUNCIN WANI BA KO ACI NAWA KUMA INA SON IDAN ANGA KUSKURE TO DON ALLAH AYI MAGANA AGYARA.
GAISUWA MAI YAWA GAREKU MASOYAN LITTAFIN ABDUL HAMEED (MY FIRST NOVEL) BAXAN MANTA DAKU BA AUNTY HAUWA SLIMSMALL.
⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜
PAGE ONE TO FOUR.
Kotun yau acike take makil da jama'a mafi yawancinsu sun daskare sakamakon wani bakon lamari dasuka saurara daga bakin matashin saurayin daya kirayi kansa da Mustapha A Mustapha hankali kwance yaci gaba da cewa tabbas na auri yarinyarsa dayake magana akanta kuma auren sunnah tunda na bayar da sadaki kuma da shaidu sannan da yardarta karya kake matsiyaci Hannah baxata aikata hakanba ni nasan yata baxata auri miji irinkaba wannda baya da galihu kuma talaka kamarkaba bakowa bane yayi wannan furuci face alhaji aminu nairah magidancin dayake shanawa afadin jahar ta katsina kuma kusa a gwamnati alkaline yayi gyaran murya wanda hakan ne yasa kowa na tsuwa magana yake cikin bacin rai tunda yake baitaba ganin mutanen dasuka raina shari'a irin wadannan mutanenba tun wata biyu dasuka wuce ake abu daya amma har yau ba'a kareba Don haka yake son yau dole akareta yana gama tunaninsa yace kai alhaji aminu ka nutsu akotu kake ba kasuwaba kai kuma ya maida kallonsa ga Mustapha tare da fadin cigaba da bayani kuma kafadi har yadda kukai aure batare da sanin iyayen yarinya ba tare da kawo shaidu na auren ku murmushi yayi tare da cewa yallabai ina neman alfarma da kotu ta kirawo Hannah aminu mai nairah domin ita yafi dacewa data fadi yadda komai ya faru batare da bata lokaciba alkali ya bukaci ganin Hannah wacce ke duke tana aikin kuka cikin sanyi ta taso daga cikin mutane ta iso gaban alkali masha Allah shine abunda nace lokacin dana kalleta badon naji ance Hannah ba dasai nace kajol ce ta indiya tasaka hijab tabbas yarinyar ta hadu dagani basai anfadaba daga gidan hutu take alkali ya kara maimaita abunda yace wato tayi musu bayanin yadda sukayi aure bada sanin mahaifantaba cikin kuka ta Buda baki tana cewa
Kamar yadda aka sani sunana Hannah aminu nairah ganin idonku ni yar hutu ce tabbas inada Jin kai dakuma wulakanta talaka wanda hakan yasamo asali ne Akan sakin da akayimin kasancewata ya daya tilo a gidanmu mahaifiyata hajiya amina mutuniyar kirki ce mace mai addini tana bakin kokarinta wajen tarbiyantar dani saidai duk ganin da tayi daxarar mahaifina ya dawo xai lalace amma duk da sakin da akayimin bana wasa da ibadojina kuma wani lokaci ina da tausayi Abba na ya xauna kasashe da dama wanda hakan yasa yayi abokai da dama tun tasowata cikin abokansa babu wanda nasani sama da alhaji akilu sanda yana da yaro daya wanda ake kira uwais akil sanda kyakkyawa ne kasancewar mamarsa balarabiya ce tun ina karama ina xuwa gidansu a London hutu hakan yasa muka shaku dashi ganin shakuwar da mukai ne yasa iyayen mu yanke shawarar hada mu aure idan na girma ya umar pilot ne baya da lokacin kansa hakan yasa bamu haduwa sosai idan ba nasamu hutu ba akaini can shima bamu cika haduwa ba duk da karancin shekaru na alokacin nasan ya umar na sona kuma nima nayi alkawarin banda miji sai shi a haka har na gama makarantar secondary ganin nagama secondary yasa Abba yasake tuntubar iyayen ya umar Akan alkawarin dasukai sunyi murna kwarai saidai kuma shi oga yace ba haka ba yanason sai nayi xurfi akaratu saboda shi yanason karatu sosai lokacin da su Abba sukaji hakan basu wani bata rai ba saima kokarinta samamin addimission da suke a abu agaskiya nikuwa banyi murna ba saboda nidai na kasance cikin jinsin nan masu bukatar namiji yanxu ma daurewa kawai nayi Akan nagama secondary wani lokacin har kuka nakeyi ko nakira ya umar ina kuka in fada masa damuwata amma madadin ya kawo shawara mai kyau sai yabani hakuri ya turomin sex video wai na kallah to dahaka ya kara taka muguwar rawa wajen lalatamin tarbiyya ta farko Ana haka aka samamin addimission cikin kankanin lokaci angamamin komai nidai bana murna ya umar shima ba'a basa abayaba duk wani Jin dadi anhadamin tun ina kuka har na bari kuma na maida sex video abun kallona yaune xan daga Makaranta hajjah wato mahaifiyata tayi min fada da nasiha musamman akan mutuncina tayimin duk abunda uwa kewa yarta tare da tunamin rike ibada da maida hankali duk sakarcina bana wasa da mutuncina nayi kuka ainun Abba nane ya shigo rai bace me kuma kika xaunar da ita tanayi lokaci yayi don haka fito mutafi haka na tashi jiki babu kwari nabi bayansa ina waiwayan hajjah tabbas jikina yayi sanyi da fadan hajjah ina gani akbar gidan mu mu cilla sai xari'a. Nikuwa aysha nace sauka lpy Hannah Allah yasa ayi karatu da kyau. Saidai ko wacce irin rayuwa xatayi acan oho kudai ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban ina jiran ra'ayoyinku taku har kullum
Aisha aby
07080802735.🙏⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜
(AUREN JAMI'A) NA AISHA ABY, ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐. DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰
Godiya gareku masoyana, ina fatan Kuna jin dadin littafin nawa. Kuma kofa abude take ga duk mai wata shawara ko ra'ayi.
Gaisuwa
da jinjina gareki aunty jamila nagode kwarai da karamcinki.
Baxan manta dakeba ummin abrar godiya marar adadi, Allah yabar tare🙏.
🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰
Page four to seven.
Ina jin lokacin da abba yace gamu a cikin makarantar da alama suna waya da wanda yamun hanya ne, har cikin office dinsa ya kaimu tare da yimin bayanin komai yadda ya kamata, ba bata lokaci malam sani ya kira wata yarinya da baxata wuce sa'a taba yace ta daukar min kayana, koda zan tafi abba ko irin fadan nan baimunba bare nasiha, saidai yace duk abunda nake so in fadawa malam sani ni dai to kawai nace nabi bayan
Dalibar nan muka tafi cikin hostel ta kaini daki mai lamba uku, godiya nayi mata sannan nayi ciki, komai akwai kamar ba makaranta ba, wannan nasan aikin abba ne, wanka nayi sannan nayi sallah ina nan xaune sai ga wata yarinya fara siririya ta shigo itama da kayanta sallama tayimin tare da cewa kece hannah ko, eh nace mata, to nice wacce zamu zauna tare, sunana asma'u shehu, anan kaduna nake, cikin Dan sakin fuska nace" nice to meet you"Daga haka kowa yayi shiru,abunda na fahinta shine itama diyar wani ce Don haka akwai aji. Agurguje
Zamana da asma'u lafiya kalau, har mun fara lectures kuma muna ganewa Sosai, namayar da asma'u yar uwa itama haka, saidai har yau ban fada mata matsala taba, kuma ya umar yana turomin sex video akai-akai, wayana kullum cikin security yake kamar barauniya, wannan kenan.
Yau takama juma'a, saboda karamin lokaci ne yau duk wani musulmi daga makaranta sai masallaci da kuma ziyara yakeyi, kasancewar inada lecture yasa nace sister asmah tayi mana girki, dayake ita batada lecture, to tace, ni kuwa wanka nayi cikin dogowar Riga nayi rolling nadauki littattafaina nayi gaba. Tafiya nake kaina akasa block din da muke lecture na nufa, nakusa shiga nasaka kafana shi kuma zai fito gam!!!! Kake ji, munyi Karo har littattafaina suka zube dukewa nayi saboda na bugu, muryarsa mai sanyi ta daki kunnena "sorry" shine abunda aka fada, wata kasala naji ta saukarmin saboda kamshin turarenshi wanda nakasa gane irinsa, dukawa yayi yana tattara littattafan, dubawa nayi naga hankalin kowa na kanmu, wani garfi naji ya xomin, bansan lokacin da na daga hannu na daukesa da mari ba, dai dai lokacin da yake mikomin littattafan tare da kara bani hakuri. Cikin rike kunci ya dako yana kallona batare da ya furta komai ba, daskarewa nayi saboda toxali danayi da fuskar dana mara, kyakkyawa ne na karshe badan tabon sallah ba dake a goshinsa da nace ram charan ne, jarumin nan na India. Jikinsa naga yana tsuma kamar wanda kunama ta harba, nikaina a lokacin kyarma naji jikina ya fara, duk da rashin mutunci irin nawa take tsoro da nadama suka rufeni. Nima kaina yar mutanen dikko tserewa nayi saboda ganin uwar dakin tawa ta tabo ruwan dafa kanta. Ko ya za'a kare da wannan rigima, kudai ku kasance da taku har kullum wato;Aisha aby
07080802735.🙏🙏⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜⚜
(AUREN JAMI'A) NA AISHA ABY, ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐. DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰🔰
Godiya gareku masoyana, ina fatan Kuna jin dadin littafin nawa. Kuma kofa abude take ga duk mai wata shawara ko ra'ayi.
Gaisuwa
da jinjina gareki aunty jamila nagode kwarai da karamcinki.
Baxan manta dakeba ummin abrar godiya marar adadi, Allah y
Page four to seven.
Ina jin lokacin da abba yace gamu a cikin makarantar da alama suna waya da wanda yamun hanya ne, har cikin office dinsa ya kaimu tare da yimin bayanin komai yadda ya kamata, ba bata lokaci malam sani ya kira wata yarinya da baxata wuce sa'a taba yace ta daukar min kayana, koda zan tafi abba ko irin fadan nan baimunba bare nasiha, saidai yace duk abunda nake so in fadawa malam sani ni dai to kawai nace nabi bayan
Dalibar nan muka tafi cikin hostel ta kaini daki mai lamba uku, godiya nayi mata sannan nayi ciki, komai akwai kamar ba makaranta ba, nasan aikin abba ne, wanka nayi sannan nayi sallah ina nan xaune sai ga wata yarinya fara siririya ta shigo itama da kayanta sallama tayimin tare da cewa kece hannah ko, eh nace mata, to nice wacce zamu zauna tare, sunana asma'u shehu, anan kaduna nake, cikin Dan sakin fuska nace" nice to meet you"Daga haka kowa yayi shiru,abunda na fahinta shine itama diyar wani ce Don haka akwai aji. Agurguje
Zamana da asma'u lafiya kalau, har mun fara lectures kuma muna ganewa Sosai, namayar da asma'u yar uwa itama haka, saidai har yau ban fada mata matsala taba, kuma ya umar yana turomin sex video akai-akai, wayana kullum cikin security yake kamar barauniya, wannan kenan.
Yau takama juma'a, saboda karamin lokaci ne yau duk wani musulmi daga makaranta sai masallaci da kuma ziyara yakeyi, kasancewar inada lecture yasa nace sister asmah tayi mana girki, dayake ita batada lecture, to tace, ni kuwa wanka nayi cikin dogowar Riga nayi rolling nadauki littattafaina nayi gaba. Tafiya nake kaina akasa block din da muke lecture na nufa, nakusa shiga nasaka kafana shi kuma zai fito gam!!!! Kake ji, munyi Karo har littattafaina suka zube dukewa nayi saboda na bugu, muryarsa mai sanyi ta daki kunnena "sorry" shine abunda aka fada, wata kasala naji ta saukarmin saboda kamshin turarenshi wanda nakasa gane irinsa, dukawa yayi yana tattara littattafan, dubawa nayi naga hankalin kowa na kanmu, wani garfi naji ya xomin, bansan lokacin da na daga hannu na daukesa da mari ba, dai dai lokacin da yake mikomin littattafan tare da kara bani hakuri. Cikin rike kunci ya dako yana kallona batare da ya furta komai ba, daskarewa nayi saboda toxali danayi da fuskar dana mara, kyakkyawa ne na karshe badan tabon sallah ba dake a goshinsa da nace ram charan ne, jarumin nan na India. Jikinsa naga yana tsuma kamar wanda kunama ta harba, nikaina a lokacin kyarma naji jikina ya fara, duk da rashin mutunci irin nawa take tsoro da nadama suka rufeni. Nima kaina yar mutanen dikko tserewa nayi saboda ganin uwar dakin tawa ta tabo ruwan dafa kanta. Ko ya za'a kare da wannan rigima, kudai ku kasance da taku har kullum wato;Aisha aby.
07080802735.🙏🙏📔📔📔(AUREN JAMI'A) 📔📔📔
Written by: AISHA ABY.
Associated with: ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Jin dadi da walwala ya tabbata ga masoyan wanna littafin nawa, xan kasance daku har kullum da ixinin Allah🙏.
Page eight to eleven.
Rintse idona nayi ina jiran saukar mari, shirun danajine yasaka ni bude idona, ga mamakina murmushi naga yayi tare da mikomin littattafan, sorry shine abunda ya fada tare da wuce wa abunsa, jiki babu kwari na karba, tare da sakin ajiyar xuciya😂.
Ashe haka uwar dakina ake da tsoro, cikin class na karasa amma kowa ni Yake kallo, nasan wasu xagina sukeyi, to nima
dai banji dadin abunda nayi ba. Haka muka gama lecture din batare dana fahimci komai ba,
Agajiye na isa daki don ko kaya ban sauya ba na fada kan bed, tare da fadin wash wallahi asmah na gaji, kallona tayi tare da cewa "anya sis kina aiki a gida kuwa".
Me kika gani, naga bakinki kullum sai yace na gaji, dariya nayi sannan nace inayi man, amma ba mai wahala ba ko? Kinji ki to kullum nice keyin girki😳 xuki yaushe uwar dakina ta fara karya, mutumin da sai an yi service dinsa, amma yau yace shine keyin girkin duka, to ai naga alama, dariya duka sukayi, daga nan kowa yayi tsit, ina son fadawa sis abunda ya faru amma, ina tsoron ta bani rashin gaskiya don nasan halinta, shiru nayi nima da bakina.
Yau wajen kwana uku kenan da faruwar karonmu da miskilin guy dinnan, sunan dana saka masa ne, amma kullum tunaninsa damuna Yake, wani lokaci har kuka nake. Too😍, ya abun Yake ne? Yanxu haka na yanke shawarar duk inda nagansa xanje na basa hakuri, don xamana da asmah na koyi abubuwa da dama,
Tafiya nakeyi kamar wacce kwai ya fashewa, lecture xani amma, sai kace dole akamin don gaskiya yau tunda na tashi gabana ke faduwa, na rasa dalili. Kamar daga sama na hangosa ya ajiye lifan dinsa fari, masha Allah kawai nace, cikin shigar wani yadi ne mai kalar coffee dinkin xamani, duk da cewar ba mai tsada bane yayi masa kyau, fuskar nan dauke da murmushin dake kashe xuciyar masoya, yakuma kona ta enemies.
Kauda kaina nayi da niyyar wucewa amma xuciyata bata bani damar hakan ba, Don haka kawai na yanke shawarar tunkararsa da maganar dake cimin tuwo a kwarya.
To nidai yar mutanen dikko na ce koya xa'a kare? Nidai baxan jeba, Don wancen karon har faduwa nayi don🏃♀.
Domin Jin yadda xasu📔📔📔(AUREN JAMI'A) 📔📔📔
Written by: AISHA ABY.
Associated with: ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Jin dadi da walwala ya tabbata ga masoyan wanna littafin nawa, xan kasance daku har kullum da ixinin Allah🙏.
Page eight to eleven.
Rintse idona nayi ina jiran saukar mari, shirun danajine yasaka ni bude idona, ga mamakina murmushi naga yayi tare da mikomin littattafan, sorry shine abunda ya fada tare da wuce wa abunsa, jiki babu kwari na karba, tare da sakin ajiyar xuciya😂.
Ashe haka uwar dakina ake da tsoro, cikin class na karasa amma kowa ni Yake kallo, nasan wasu xagina sukeyi, to nima
dai banji dadin abunda nayi ba. Haka muka gama lecture din batare dana fahimci komai ba,
Agajiye na isa daki don ko kaya ban sauya ba na fada kan bed, tare da fadin wash wallahi asmah na gaji, kallona tayi tare da cewa "anya sis kina aiki a gida kuwa".
Me kika gani, naga bakinki kullum sai yace na gaji, dariya nayi sannan nace inayi man, amma ba mai wahala ba ko? Kinji ki to kullum nice keyin girki😳 xuki yaushe uwar dakina ta fara karya, mutumin da sai an yi service dinsa, amma yau yace shine keyin girkin duka, to ai naga alama, dariya duka sukayi, daga nan kowa yayi tsit, ina son fadawa sis abunda ya faru amma, ina tsoron ta bani rashin gaskiya don nasan halinta, shiru nayi nima da bakina.
Yau wajen kwana uku kenan da faruwar karonmu da miskilin guy dinnan, sunan dana saka masa ne, amma kullum tunaninsa damuna Yake, wani lokaci har kuka nake. Too😍, ya abun Yake ne? Yanxu haka na yanke shawarar duk inda nagansa xanje na basa hakuri, don xamana da asmah na koyi abubuwa da dama,
Tafiya nakeyi kamar wacce kwai ya fashewa, lecture xani amma, sai kace dole akamin don gaskiya yau tunda na tashi gabana ke faduwa, na rasa dalili. Kamar daga sama na hangosa ya ajiye lifan dinsa fari, masha Allah kawai nace, cikin shigar wani yadi ne mai kalar coffee dinkin xamani, duk da cewar ba mai tsada bane yayi masa kyau, fuskar nan dauke da murmushin dake kashe xuciyar masoya, yakuma kona ta enemies.
Kauda kaina nayi da niyyar wucewa amma xuciyata bata bani damar hakan ba, Don haka kawai na yanke shawarar tunkararsa da maganar dake cimin tuwo a kwarya.
To nidai yar mutanen dikko na ce koya xa'a kare? Nidai baxan jeba, Don wancen karon har faduwa nayi don🏃♀.
Domin Jin yadda xasu kare,sai ku kasance da taku har kullum:AISHA ABY 🙏. kare,sai ku kasance da taku har kullum:AISHA ABY 🙏.📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY
ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
INA TARE DA KU MASOYAN LITTAFIN AUREN JAMI'A, INA MAI FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA, KOWA NA IYA KIRANA KO YIMIN MAGANA TA WATSAPP, DOMIN GYARA KO SHAWARA.
PAGE ELEVEN TO FIFTEEN.
Karasawa nayi gabansa tare dayin sallama, saida yaga dama sannan ya amsa, rabani yayi xai wuce, cikin sauri nasha gabansa kayi hakuri Don allah akan abun da ya faru rannan, nace cikin wata kalar murya.
Kallona yakeyi batare da ya kalleniba, daman nasan xa'ayi haka, jinayi duk na takura, don haka na bude baki da niyyar basa hakuri sai naji ya daka min tsawa tare da nuna ni da yatsa, kina da hankali kuwa? Bakya ganin sauri nake xaki tsayamin a hanya ko yauma rashin kunyar xakimin, cikin daga murya Yake maganar, ganin kamar xai dakeni yasa na Dan tsorata. Kayi hakuri Don allah nakara fada, mtsssss dallah matsamin na wuce ko na hankadeki na wuce,
ganin xai wuce yasa na kara shan gabansa don yau dole ya hakura, hakuri kike so nayi ko? ya fada cikin wata irin murya, eh nace kai tsaye batare da shayin komai ba.
Murmushi naga yayi, wanda bansan nufin saba, saukar mari naji ta kowanne bangare! Wata axaba naji ta shigeni, bansan lokacin da na duke ba, ashe mutane duk sun taru tun daxu akanmu ni ban saniba, hakuri kike so nayi? Tonayi, rabuwa ce kince Bakya sona to nima yanxu bana sonki, kuma cikin dake jikinki kije ki nemi ubansa, wato ;don nace karki xubar da cikin dake jikinki shine kika mareni rannan agaban jama'a, kuma shine bai ishekiba sai kinmin sharri to kinyi kadan, wawiya dake, tsit ya tsartamin yawu ya wuce abunsa. Yanki wannan sharri har ina,
Nida ban taba ganin sa ba, sai ranar da muka hadu akofa har abunnan ya faru amma, ji sharrin da yamin. Wasu yanmata ne suka xo suka jani mukabar gurin don mutane nata karuwa, daidai kofar hostel suka kaini, dayar mai Dan jiki ita ce tace kiyi hakuri karki xubar da cikin ki, Allah kadai yasan Amfanin da xaimiki arayuwa, gaba na naji ya fadi kardai kowa ya yarda da abunda mutumin nan yace, aikuwa dana shiga uku, kallo nabisu dashi har suka tafi, jinayi baxan iya komawa ba lecture din don haka cikin hostel na nufa. Daidai xan shiga room dinmu naji wata yarinya tace "kowa ya fada Mata anayiwa samari irinsu M. A. M. haka" kuka naji ya tahomin don haka ban kulasu ba nayi cikin daki da gudu, ina xuwa kan bed na fada tare da fashewa da wani matsanaicin kuka, tun inasa ran dawowar asmah ta rarrasheni har na fitar.
Don haka na rarrashi kaina da kaina, tunanin abunda xanyiwa guyen nan nake, to shidin uban waye ubansa da har xakimin haka, dole ya bar makarantar nan. Sai yasan ya tabo yar aminu nairah, M. A. M. Yake kowa wallahi ni dashi sai an nuna gwani. To nima dai yar mutanen dikko nace agano gwanin nan, Don a goge raini. Najira dawowar asmah amma shiru Dan haka nace bari na dakata anan sai xuwa anjima. KU kasance dani taku har kullum :AISHA ABY🙏.📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY
ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA.
I can't do with out you, your smile is mine too, and we go be together forever and ever my fan's.
Page fifteen to twenty.
Asmah bata dawo ba sai da yamma, koda shigowarta bata ko ajiye komai ba sai cewa tayi "sis abunda naji students na fada akanki gaskiya ne? Dam naji gabana ya fadi, yau na shiga uku karamar magana na neman zama babba, yana ji kinyi shiru, hannah baki daukeni yadda na dauke kiba.
Idan kuma kin daukeni to tashi ki fadamin yadda abun yake, kuka nakeyi haikan saida nayi mai isa na kafin na kwashe yadda komai ya faru na fada Mata, saida taja numfashi sannan ta daura da cewa"gaskiya mutumin nan shegen Kansa ne, kuma ko kin San ko shekara baiyiba a school dinnan, amma lectures kamar tsoronsa suke sai yaga dama yake shiga lesson, kuma fa shi bakowa bane ko sutura mai tsada baya sakawa.
Duk cikin lectures mutum daya ne basa shiri dashi, kowa yana mamakin hakan, amma an rasa dalili. Kuma wani abun mamakin duk exam shine ke xuwa first, abun yana daure kan kowa, to waye malam kb ne na bukata? M. Kb irin wadannan lectures din nan ne masu bata tarbiyyar students, suna fakewa da basu makin exam, an dade ana fama dashi a makarantar nan. Amma kasancewar sa babba yasa yake cin karensa ba babbaka, yana cikin haka ne sai Allah ya kawo wani adalin lecturer sunansa (najeeb alkali dodo) yanada mutunci kwarai dalibai suke Jin dadinsa, lokacin da yazo shine ya yaki M. Kb, abubuwa da dama sun faru ciki har da fyaden da M. Kb yayiwa wata yarinya kamila kuma hazika. Tabbas abun ya taba kowa ciki harda M. Najeeb,don Kb bayan ya lalata yarinyar sai suka kasheta tare da kai gawarta office din najeeb da hadin kan masinjansa. Anyi shari'ah inda da kyar najeeb ya sha saboda Kb yana da daurin gindi, abun haushi ko sati da dawowar su ba 'ayi ba Kb ya koma harkarsa, Ana nan kwatsam saiga transfer ta samu an tana najeeb, dalibai sunyi kuka kwarai da bakin ciki, wanda hakan yasa suka kara zargin Kb Akan kisan dalibar nan, kuma suka hada kungiyar Kare hakkin Mata tare da nada wakilai daban daban.
Kungiyar nan itace ta kara tado maganar kisan dalibar nan, inda hukumar bincike ta kasa ta sanya hannu akan xata yi bincike kwarai domin sake gurfanar da wadanda ake tuhuma da laifin. Wasu sunce tun a lokacin suna tunanin akwai masu binciken a cikin makarantar nan amma ba'asan ko suwaye ba wato jami'an sirri. To Allah ya tsare na fada tare da cewa "to sis ke duk ina kika samu wannan labarin? Nima ya aminatu ce ta fadamin kisan nan ta gama. Allah shi yasa sis nake tsoron JAMI'A 😳😳😳😳😳
Dariya asmah tayi tare da fadin Allah ya kiyayemu, ameen shine abunda nace. To amma shi Kb meye hadinsa da M.A.M da basa shiri kuma ni meye hadina da M.A.M da yamun wannan sharri, kuma meye mafitar? To nima dai yar mutanen dikko haka na fada, domin samun amsoshin shine xai sa musan waye M.A.M. KU kasance da taku har kullum :AISHA ABY 🙏.📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with ZUMUNCI AND WRITERS FRUM.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Jin dadi da walwala ya tabbata ga masoyan wanna littafin nawa.
Gaisuwa da jinjina gareki aysha illiyas, alheri ya isar miki aduk inda kike dejeerh.
INA missing naka ya mohan, da fatan kanajin dadin India.
Page twenty to twenty one.
Kai! Sis wannan tambaya haka kamar wata yar jarida, hhhh sis kinmanta ni yar jaridar wata rana ne. Au haka ne fa na manta 🤦🏼♀, to gaskiya nidai ban sani ba amma, naji wasila tace"M. A. M. yana da dangantaka da malam najeeb,
batun abunda yasa yake damunki kuwa Allah kadai yasani 🤷🏼♀.
Allah ya shiga tsakanin mugu dana gari, ameen sis. To amma ni anawa ganin mexai hana ki raina masa hankali kema kamar yadda yamiki. Kamar ya kenan? Kema kije gurin hukumar kare hakkin mata kice "kunyi alkawarin aure dashi, shine bayan ya miki ciki ya kyaleki, wanda sanadiyyar sa har iyayenki suka koreki daga gida. Eye! 😳kina nufin mu masa sharri kenan? Haba sis karki bani kunya mana, wanna zaro idon na miye, daga shawara.
Abar maganar nan kawai, na fada tare da tashi na shige toilet, domin gabatar da maghariba. Aguguje, tun daga ranar bamu sake tada zancen maganar nan ba.
Yau takama Monday, inada lecture don haka na shirya nayi gaba ba tare da jiran asmah ba, tafiya nake hankali kwance, nazo daidai office din M. Kb kawai sai jinayi ance ke hannah, dam gabana ya fadi, kizo tun daxu nake nemanku wadanda basuyi test din M. Kb ba, yana nemanku. Wani dan class dinmu ne, kamar na wuce sai kuma naga rashin dacewar hakan, dosar office din nayi kai tsaye.
Sallama nayi tare da tura kofar, banga mutanen ba kamar yadda yacemin. Gabana naji ya fadi, motsi naji ta bayana cikin sauri na juya, sannu yanmata ya fada, yana wani kashe Ido irin na gogaggun barikin nan. Yauwa sir nace ina dan kaucewa daga kusa dashi, dama naji ance kana neman daliban da basuyi test dinka ba, shine nazo don ina cikin su. Kallona yake kamar maye yana lashe lebe, OK nariga na gama dasu kin makara, yace. Sorry sir bana Jin dadi ne,a taimaka ☹Okey have a seat, zama nayi kamar yadda ya bukata.
Zan taimaka miki amma da sharadi, babu kunya yake fadamin bukatar sa ta na basa kaina, ba test ba ko exam sai naci ko banyiba. Iya tashin hankali na shiga, domin sai yanxu naga wauta na na shigowa office dinsa, kinyi shiru karki bani kunya mana, gaki kamar wayayyiya amma kina YAWA, cikin dauriya nace xanyi tunani sir, wane irin tunani? Kin samu dama kina son wasa da ita, ganin kamar ya fusata ne yasa nace na amince, amma yanxu bana sallah kuma banida lafiya, babu komai my beb, xan baki lokaci ki samu sauki kafin mu sha dadinmu, wani kululun bakin ciki naji ya tasomin don haka nace ni xan tafi sir, OK bani digit dinki xan kiraki, daurewa nayi na basa, har na juya da niyyar tafiya sai naga ya sha gabana, haba beb ya xaki tafi ko Dan kiss babu, dam kike ji gabana ya fadi, amm iye🤥kiss nace my beb, ban ankara ba kawai sai jina nayi ajikinsa kafin nayi wani yukuri har ya hade bakinmu 😭kokarin kwacewa nake amma ina.
Saida ya gama tande min libs sannan ya kyaleni, hawaye naji suna niyyar xubo min nayi saurin yin gaba don karya gani. A kidime na fito office din don ko ganin gabana banyi, nazo daidai kwanar da xata sadani da hostel don babu maganar lecture, an tadamin hankali, dama uwar dakina a hannu take. Lol 😜
Gam kake ji na bangaje wani Abu, ko kalonsa ban ba nace "sorry, nayi gaba abuna. Gurina kawai na ganni a daki. A lokaci duk wanda ya ganni xai hango tashin sense atare dani don haka shima M. A. M. Uxuri yamin da ya sha bangaxa, daddaki wannan bala'i uwar dakina har ina? Kuma gaki ragguwa bare ace kina iya daurewa. To koda na isa daki......... Waiyyo biro na ya tsaya kubani aro domin cigaba da kawo muku wannan littafi mai albarka.
Shin ya xata kasance tsakanin M Kb da hannah?ta amince ko kuwa dabara tamai? Ya xa'a kare da M. A. M. shikuma? tana daukar shawarar asmah ko a'ah? Don samun amsoshinku sai KU kasance dani :AISHA ABY 🙏.
Tanx📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Ina tare daku a kullum, aunty nana, Allah yabar tare.
Kune jina da ganina, kuma duk abunda na zama Kune sila, masoyan littafin nawa.
Gaisuwa da jinjina gareki aunty maryam, Allah yabar tare.
Page twenty one to two.
A hostel kuwa, bayan na koma sai na kunna wa sis dan recording din da nayi batare da sanin m.kb ba, tashin hankalin da ta shiga bazai musaltu ba.
Yanxu me kike gani xanyi asmah? Ni gani nake kodai na tafi gida. Haba hannah yaxaki ce haka, baxaki gida ba. Dole musan yadda xamuyi, shiru mukayi, kowa da abun da Yake sakawa Aransa.
Kamar wadda aka tsikara! Asmah ta kalleni tare da cewa"sis ga shawara,cikin sauri nace tame? Me xai hana mu dauki hanya yanxu muje guri kungiyar nan mu fadi abunda na fada miki. Takaicin maganar ta ne ya hanani cewa komai, kinyi shiru sis kuma kina jina, haba sis meye amfanin kawo wannan shawara, ni bana ganin amfanin ta idan ba mukara jawowa kanmu bala'i ba. Kuma shi M. A. M. meye nasa aciki? Kamar dai baki gane magana taba ko sis? nafada ina kallon asmah da tunda na fara magana tayi tsit tana kallona. Kin gama maganar taki? Yanxu ke hannah baxaki tsaya namiki bayanin amfanin hakan, ba saiki yanke hukunci. To kema sis kiyimin wara-wara yadda xan gane.
To amfanin yin hakan shine "idan muka je can su wakilan kungiyar xasu taimaka mana, amma saikin natsu, yadda zasu yarda da ke, wallahi ba shi ba, ko shugaban kasa ya tabaki sai sun hukuntashi. Kuma kinga idan muka je xasu kira shi sannan kema xasu kiraki, xasu ce ki maimaita yadda kika ce abaya, yana saurare. Idan Yama musa in har kinyi yadda xan fadamiki, bazasu yarda ba. Ke idan a ranar kike so adaura muku aure kungiyar nan xatayi, kuma xasu ce idan ya cutar dake kotu ce xata rabasu. Wai sis waye kike magana akansa? nifa har yanxu banganeba? M. A. M. mana ta fada kai tsaye, ras naji gabana ya fadi, ki natsu hannah ki saurare ni. Idan muka je kika fadi cewa shi yamiki cikin dana fadamiki abaya, kinga xasu tsaya miki ki kwaci yancinki, ke kawai kice aure kike so adaura muku, kinga auren xai zama kariya gareki har ki gama karatunki, sannan kuma shima M. Kb xai fita harkarki kodon rashin jituwar dake tsakanin su.
Kuma shima M. A. M din xai kareki kodon ya kuntatawa M. Kb, kinga ke Kin jefi tsuntsu biyu da dutsi daya. Numfashi na sauke, sannan nace banki ta taki ba sis, to ya xanyi da ya uwar kinsan shi xan aura, kuma har iyaye sun shigo maganar. Mtss, amma Kin bani kunya, yanxu bari inbarki da ya umar din saiya magancemiki matsalar ki. Sorry sister pls, ki gane nufi na mana, meye nufinki? To idan ya aure ni yaxanyi da ya umar? Nace. Ohhhhh hannah, amma ke bakauyace, waye yace miki auren gaskiya xakuyi? Wane irin aure kike nufi sis? AUREN JAMI'A, wane irin aure ne wannan? Hmm hannah kenan ina nufin idan kunyi auren tunda shi ba sonki yakeba, kuma kema haka. Ai dakin gama makarantar nan sai ya sake ki. 😳to kenan kowa xai San inada aure? Eh amma kuma ai nadan lokaci ne. To ni so............
Kinga karki soma ki yarda kawai dani, shiru nayi tare da tausayawa kaina, baki yarda daniba kenan ko? Shikenan sis nayarda dake, nasan baxaki cutar dani ba. Yanxu ki tashi mu shirya mu tafi, don baxamuyi sanyi a gwiwaba. OK bari nasaka hijab mutafi. Turkashi, aiki gamai kareka. Kuna ganin wannan kwamajalar zata yiyu kuwa❓
KU kasance dani :AISHA ABY.
Domin Jin yadda xata kasance.
Tanx📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Ina tare daku a kullum, aunty nana, Allah yabar tare.
Kune jina da ganina, kuma duk abunda na zama Kune sila, masoyan littafin nawa.
Gaisuwa da jinjina gareki aunty maryam, Allah yabar tare.
Page twenty one to two.
A hostel kuwa, bayan na koma sai na kunna wa sis dan recording din da nayi batare da sanin m.kb ba, tashin hankalin da ta shiga bazai musaltu ba.
Yanxu me kike gani xanyi asmah? Ni gani nake kodai na tafi gida. Haba hannah yaxaki ce haka, baxaki gida ba. Dole musan yadda xamuyi, shiru mukayi, kowa da abun da Yake sakawa Aransa.
Kamar wadda aka tsikara! Asmah ta kalleni tare da cewa"sis ga shawara,cikin sauri nace tame? Me xai hana mu dauki hanya yanxu muje guri kungiyar nan mu fadi abunda na fada miki. Takaicin maganar ta ne ya hanani cewa komai, kinyi shiru sis kuma kina jina, haba sis meye amfanin kawo wannan shawara, ni bana ganin amfanin ta idan ba mukara jawowa kanmu bala'i ba. Kuma shi M. A. M. meye nasa aciki? Kamar dai baki gane magana taba ko sis? nafada ina kallon asmah da tunda na fara magana tayi tsit tana kallona. Kin gama maganar taki? Yanxu ke hannah baxaki tsaya namiki bayanin amfanin hakan, ba saiki yanke hukunci. To kema sis kiyimin wara-wara yadda xan gane.
To amfanin yin hakan shine "idan muka je can su wakilan kungiyar xasu taimaka mana, amma saikin natsu, yadda zasu yarda da ke, wallahi ba shi ba, ko shugaban kasa ya tabaki sai sun hukuntashi. Kuma kinga idan muka je xasu kira shi sannan kema xasu kiraki, xasu ce ki maimaita yadda kika ce abaya, yana saurare. Idan Yama musa in har kinyi yadda xan fadamiki, bazasu yarda ba. Ke idan a ranar kike so adaura muku aure kungiyar nan xatayi, kuma xasu ce idan ya cutar dake kotu ce xata rabasu. Wai sis waye kike magana akansa? nifa har yanxu banganeba? M. A. M. mana ta fada kai tsaye, ras naji gabana ya fadi, ki natsu hannah ki saurare ni. Idan muka je kika fadi cewa shi yamiki cikin dana fadamiki abaya, kinga xasu tsaya miki ki kwaci yancinki, ke kawai kice aure kike so adaura muku, kinga auren xai zama kariya gareki har ki gama karatunki, sannan kuma shima M. Kb xai fita harkarki kodon rashin jituwar dake tsakanin su.
Kuma shima M. A. M din xai kareki kodon ya kuntatawa M. Kb, kinga ke Kin jefi tsuntsu biyu da dutsi daya. Numfashi na sauke, sannan nace banki ta taki ba sis, to ya xanyi da ya uwar kinsan shi xan aura, kuma har iyaye sun shigo maganar. Mtss, amma Kin bani kunya, yanxu bari inbarki da ya umar din saiya magancemiki matsalar ki. Sorry sister pls, ki gane nufi na mana, meye nufinki? To idan ya aure ni yaxanyi da ya umar? Nace. Ohhhhh hannah, amma ke bakauyace, waye yace miki auren gaskiya xakuyi? Wane irin aure kike nufi sis? AUREN JAMI'A, wane irin aure ne wannan? Hmm hannah kenan ina nufin idan kunyi auren tunda shi ba sonki yakeba, kuma kema haka. Ai dakin gama makarantar nan sai ya sake ki. 😳to kenan kowa xai San inada aure? Eh amma kuma ai nadan lokaci ne. To ni so............
Kinga karki soma ki yarda kawai dani, shiru nayi tare da tausayawa kaina, baki yarda daniba kenan ko? Shikenan sis nayarda dake, nasan baxaki cutar dani ba. Yanxu ki tashi mu shirya mu tafi, don baxamuyi sanyi a gwiwaba. OK bari nasaka hijab mutafi. Turkashi, aiki gamai kareka. Kuna ganin wannan kwamajalar zata yiyu kuwa❓
KU kasance dani :AISHA ABY.
Domin Jin yadda xata kasance.
Tanx📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
My fan's me and you together, and me and you forever.
No one but you, no one after you, no one before you. Am doing it because of you my lovers.
Page twenty two to three.
Ba bata lokaci muka shirya muka tafi, koda muka je,bawani bata lokaci na yi bayani, duk kokontonka, bazaka iya gane ba gaskiya nake fada ba. Shugaban kungiyar ransa ya baci kwarai Don haka yace mu xauna akira shi, nikuwa harda dan kukan karya.
Sis kuwa sai kara tunamin take da yadda xanyi idan an tambayeni a gabansa, to kawai nake cewa, amma a raina tsoro ne fal. Munkai awa daya amma shiru bai xoba don haka na kara sarewa da lamarinsa, saida aka sake kiransa, sannan sai gashi yaxo, yau ma kamar kullum sanye yake da yadi kalar purple, ba mai tsada bane Amma, yayi masa masifar kyau , fuskar nan dauke da murmushin nan nasa dake haddasamin faduwar gaba. Ba bata lokaci aka ce na maimaita abunda nake karar sa a kansa 😳.
Jinayi kamar na ruga, amma sai na daure nace"nida shi soyayya muke kuma harda alkawarin aure, to shi ne bayan ya gama yaudarata yamin ciki shine yace baxai aure ni ba, wanda hakan yasa iyayena suka kore ni. Shine nake so ataimakamin ya aureni kila hakan yasa su yafe min Lafina.
Shantaki, shi kuwa M. A. M. mamaki ne ya hana sa magana, baiyi tunanin yarinyar nan xata bata masa raiba haka ba. Dole ne ya koya mata hankali kwarai da gaske, dama da ganinta kaga yar iska ce.
Kaji abunda tace malam mustapha, ko kana da ja Akan maganar ta? Shiru yayi yana kallona, ni kuwa gabana naji yana min wani irin xafi kamar garwashi. Kai muke sauraro, Shugaban kungiyar yace. Banida shi ranka ya dade. Bani ba har asmah sai da ta dan firgita Jin farat daya ya amince, tabbas akwai wata a kasa. To masha allahu, ko zaka iya fadin dalilinka na kin auren ta? Shima babu ranka ya dade. Waiyo Allah na shine abunda naji asmah tace.
Ni kuwa kuka ne ya kwacemin, wanda agurin sai kowa yake ganin kamar na tausayin kaina ne Akan abunda yamin.
To yanxu abunda yafi dacewa shine kaje ka kira min magabatanka muyi magana nikuwa xan zamewa hannah wakili. Ai nima banida kowa anan kasar iyayena suna Ghana kuma karatu suka turoni, don haka kawai nima wani ya wakilceni, ayanke hakunci. A tunanin shi kudi xai bani a wuce gurin sai yaji ance "akwai kudi wurinka? ba musu ya dauko ya bada, nairah dubu biyu ne dama aljihun nasa. To masha Allah, nan take aka kira mutane inda wani cikin wakilan kungiyar yaxama wakilin M. A. M. shifa har yanzu bai fahimci abunda xa'ayiba don haka hankali sa kwance yake yana kallona, nikuwa a lokacin kar mai karatu yaga idona Ali na kuruje kenan.
Abisa dalilai da dama da muka karba daga bakin masu kara da kuma wanda ake kara, kungiyar nan ta Kare hakkin Dan Adam ta yanke hukuncin daurawa wadannan masoya aure tare da jaddadawa kowannensu rike hakkin auren sa. Dam kake ji gaban maza ya fadi, duniyar yaga tana juya masa. Kamar bai jiyo maganar daidai ba, in kuwa haka ne lallai yarinyar nan zata gane kurenta. Kinada abun cewa ne hannah akan wannan hukuncin? A'ah na fada a takaice, kaifa mustapha??? To idan nace eh baxan samu damar illata yarinyar nan ba don haka, yace yayi amma idan an daura dole zata tare dakina, saboda kula da hakkokin aure 😳.tofa wannan shi ake kira gaba da gabanta. Magana nake son yi, wuf naji an rike hannuna, ba kowa bane sai asmah. To ai hakan ba laifi bane, Amma kuma tace cikin ya zube kuma har tayi istibra'i, don haka babu laifi KU tare. Lallai wannan yarinyar tacika shaidaniya wato;har ta tokare wannan kafar, hmm xaki karasar ne karamar yar iska. Duk M. A. M. ne yake wannan maganar, to ai shikenan.
Ba bata lojaci yan tsirarun jama'a suka shaida aurena da mustapha a mustapha, akan sadaki mafi karanci. Nidai gajiya nayi da jiran akarasa adu'oin nan mu tafi don na kusa tona asirin abun, to nima dai yar katsinawan dikko gajiyar nayi, don haka ku biyo ni domin jin yadda xaman hannah da M. A. M. xai kasance. Taku har kullum :AISHA ABY 🙏.📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Jin dadi da walwala ya tabbata ga masoyan wanna littafin nawa, kune silar arxikina da daukakata.
Baxan manta dakeba mahaifiyata da kika dage wajen tarbiyyantar dani, kin can-canci yabo.
Kuyi hakuri da rashin jina kwana biyu, banada lafiya shi yasa.
Page twenty there to five.
Anagama daurin aure mu duka akayi mana nasiha, da nuna mana illar abunda muka aikata abaya.
Sai aka shaidamin cewar "anjima mijina xai xo mu tafi inda xamu xauna kafin mu gama karatu, tsamo - tsamo nayi kamar kaxar da tasha ruwan xafi jira nake kawai mu tafi daki, Don fitsari nake ji kamar ya xubo.
Daga haka aka damkamin sadakina, wanda bansan ko nawa bane, Amma ga alama bamasu yawa bane. Cikin raina nace"allah ya tsare inyi aure ba wani shagali ba nunawa kudi karyarsu, sai kawai a kaini dakin da nake ganinsa kamar kabari, cab! Allah ya kiyaye.
To madam hannah ga mijinki nan mustapha, kirike shi Amana,kaima mustapha ga matarka nan kaji tsoron Allah, kaine babba kaine xakayi komai. Babu komai malam duk xamu kiyaye, ya fada yana wani shu'umin murmushi, daga haka aka sallamemu kowa ya kama gabansa.
Sauri kawai nake, don mu karasa daki ko na fadi ta cikina, haba amaryas ya naga kina ta Sauri kamar xaki tashi sama?
Kodai kin kagara angon naki yazo ku tafi ku angwance ne? Asmah ta fada, cikin sigar xolaya.
Duka nakai mata tare da fadin "Allah ya kiyaye kema kinsan nafi karfin gayen nan, OK to meyasa baxaki fasa auren shi ba diyar dan karuna iyayen nairah, asmah ta fada adan xafafe, ganifa diyar nairah kuma ranar aurena dole nairah tayi kuka, maganar me yasa na aure shi kema kin sani kaddara ce, nima na bata amsa a kufule.
Allah baku hakuri malamai, mukaji an fada abayan mu, ko ba'a fada ba nasani, babu wanda ya mallaki murya irin tasa, Don haka gabana naji ya yanke ya fadi, to abangaren asmah ma hakan ta kasance, juyowa mukayi muduka muna fuskantarshi, domin jin meya kawo sa.
To kunji karfin hali, ai umar dakina bai kamata Kuyi mamakiba, saboda duk wanda ya cewa kare bai gudu to bai tsokanosa ba.
Kun tafi ba tare da munyi magana ba, kunga yakamata nafadi time din da xan xo daukar amaryar tawa ko, ya fada yana wani kashemin ido, dam kakeji gaban oganniya ya fadi.
Asmah ce tayi ta maxa tace"haka nefa don ni kaina yakamata nasan lokacin don na shiryata, saboda sis dina akwai dile. To kingani kuwa bana son bata lokaci, don haka xan barta har ayi sallar isha kafin nan ai ta shirya sosai ko? Xanyi magana asmah tayi karaf tace"yayi sai kaxo kenan, OK sai anjiman. Hannuna asmah ta kama muka fara tafiya don ni na daskare agu daya kamar dutse. Kamar daga sama naji anamin magana akunne "sai ki shirya zama dani hannah aminu mai nairah, kuma matar JAMI'A, kar kiyi tunanin kinci banxa xakiyi bayani ne, kuma kar ki batamin lokaci don yana daga cikin abun da nafi tsana arayuwa na. Lokacin da xan juya har ya bacemin sai kamshinsa daya barmin mai dagamin hankali, asmah na kalla naga sai wani smile take, wannan soyayya haka ai sai ku bari sai kunje can gidanku kwayi, harar ta nayi tare da fadin "kinga malama kibar acting kamar baki San komaiba, don wallahi ko cutar dani yayi kece sila.
Haba sis ki bar fadin haka, insha Allah babu abunda ya faru sai alkhairi, asmah kenan nifa yanxu gabana faduwa yake Akan auren nan, yanxu me xance idan wani a gida yasani? Ya kuma xanyi da mai kula dani malam sani, kinga ko jiya sunyi waya da abba, haba karki bani kunya mana kamar bakiyi makaranta ba. Ai kinga AUREN JAMI'A kukai babu wani abun damuwa, kuma nan JAMI'A ne babu wanda xai San kunyi aure, idan ma an sani babu wanda xai damu daku, saboda fiye da hakan an aikata a JAMI'A. Batun malam sani kuwa kibar sa a hannuna, shi kuma mijinki kinsan yadda xakiyi ya sakeki dakin gama makaranta. Kinga sai kije ki auri ya umar dinki komai yayi daidai kenan. Kigixa kai nayi alamar gamsuwa, Dan haka nace "shikenan Allah ya kaimu bayan isha din sai mu tafi, amma dole nasan xaman da xanyi da gayen nan dan naga yana ji da Kansa.hmm kawai asmah tace tare dayin gaba nima na mara mata baya. To masoyan wanna littafi nasan xaku so Jin yadda xaman nasu xai kasance, shin waye mustapha? Meye dalilinsa na kabar AUREN JAMI'A da sukai, shin shawarorin da asmah take bawa hannah zasu xame mata mafita anan gaba ko matsala xasu zama???? Domin samun amsar kasance da yar mutanen dikko:AISHA ABY.📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Yawan masoyan bashi ke nuna kowa na sankaba, kaidai kaso wanda ya nuna yana Sonka.
Farin cikin ku a koda yaushe shine nawa, masoyana ina godiya kwarai, makiyana kuwa nayi muku nisa da yarda Allah.
Masu karanta littafin nan sunayimin maganar da bata dace ba kuwa, ina ganin xan iya cewa Allah ya isa ga duk wanda yasake karantawa, don badan wani nayi ba, nayi don masoyana.
2⃣5⃣➖3⃣0⃣
Tunda muka isa daki babu abunda muke sai hada kayan, don bana son karon mu da gayen nan.
Saida muka shirya komai sannan muka xauna aka balle firar yadda zamu xauna dashi. Wannan kenan ✅
Abangaren ango kuwa, bayan yabar gurin mu sai ya karasa gurin abokin sa kamal, kamal na ganin sa ya taso ya tarbesa tare da fadin"wai meye dalilin Kiran da kungiyar nan tayi maka? Hannunsa ya ja suka koma bangaren dake da karancin mutane, kamal ya kasance abokin sa tun lokacin da yazo makarantar nan, abotarsu ta samo asali tun wata rana :da kamal yaxo a latti, sai lecturer dake ciki ya kore sa. kuma gashi yace anan darasin yau xaiyi test,
Kuma kowa yasan kamal da kokari, Don a cikin ajin idan ka cire mustapha babu mai kokarinsa.
Babu yadda baiyi begging ba amma fir malamin nan ya ki, hakanan ya xauna har aka gama darasin, yana kallo. Bayan angama ne sai mustaphan ya je yamasa sallama, mamaki ne ya rufesa, saboda tunda wannan bawan Allah yake cikinsu bai taba shiga harkar kowa ba, koda public assignment aka bada da an gama yake tafiya baya yawan magana. Wanda hakan yasa dalibai ke mass kallon miskili. Da mamaki yake kallon sa, ganin haka yasa yace "malam nayi sallama baka Amsa ba ka tsaya kana kallona kamar wata sabuwar halitta, am wa alaika Salam ya fada cikin inda inda, sunana mustapha atiku mustapha, ina karatu anan, Amma ni transfer ne. Allah sarki malam mustapha ya kk, lpy yafada a takaice, naga yau ka makara, amma naga baka taba ba, eh wallahi mahaifina ne bashida lpy, kuma mahaifiyata ta manyanta bazata iya kulawa dashi ba, Allah sarki to Allah yabasa lpy, ameen. Ga wannan ka duba saboda test din gobe, jousting ne ya mika masa, yana godiya ya karba. Shi kuma ya wuce, tun daga wannan ranar kamal yake girmama mustapha, duk da cewa baxai girme mada[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Yawan masoyan bashi ke nuna kowa na sankaba, kaidai kaso wanda ya nuna yana Sonka.
Farin cikin ku a koda yaushe shine nawa, masoyana ina godiya kwarai, makiyana kuwa nayi muku nisa da yarda Allah.
Masu karanta littafin nan sunayimin maganar da bata dace ba kuwa, ina ganin xan iya cewa Allah ya isa ga duk wanda yasake karantawa, don badan wani nayi ba, nayi don masoyana.
2⃣5⃣➖3⃣0⃣
Tunda muka isa daki babu abunda muke sai hada kayan, don bana son karon mu da gayen nan.
Saida muka shirya komai sannan muka xauna aka balle firar yadda zamu xauna dashi. Wannan kenan ✅
Abangaren ango kuwa, bayan yabar gurin mu sai ya karasa gurin abokin sa kamal, kamal na ganin sa ya taso ya tarbesa tare da fadin"wai meye dalilin Kiran da kungiyar nan tayi maka? Hannunsa ya ja suka koma bangaren dake da karancin mutane, kamal ya kasance abokin sa tun lokacin da yazo makarantar nan, abotarsu ta samo asali tun wata rana :da kamal yaxo a latti, sai lecturer dake ciki ya kore sa. kuma gashi yace anan darasin yau xaiyi test,
Kuma kowa yasan kamal da kokari, Don a cikin ajin idan ka cire mustapha babu mai kokarinsa.
Babu yadda baiyi begging ba amma fir malamin nan ya ki, hakanan ya xauna har aka gama darasin, yana kallo. Bayan angama ne sai mustaphan ya je yamasa sallama, mamaki ne ya rufesa, saboda tunda wannan bawan Allah yake cikinsu bai taba shiga harkar kowa ba, koda public assignment aka bada da an gama yake tafiya baya yawan magana. Wanda hakan yasa dalibai ke mass kallon miskili. Da mamaki yake kallon sa, ganin haka yasa yace "malam nayi sallama baka Amsa ba ka tsaya kana kallona kamar wata sabuwar halitta, am wa alaika Salam ya fada cikin inda inda, sunana mustapha atiku mustapha, ina karatu anan, Amma ni transfer ne. Allah sarki malam mustapha ya kk, lpy yafada a takaice, naga yau ka makara, amma naga baka taba ba, eh wallahi mahaifina ne bashida lpy, kuma mahaifiyata ta manyanta bazata iya kulawa dashi ba, Allah sarki to Allah yabasa lpy, ameen. Ga wannan ka duba saboda test din gobe, jousting ne ya mika masa, yana godiya ya karba. Shi kuma ya wuce, tun daga wannan ranar kamal yake girmama mustapha, duk da cewa baxai girme mada
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Masa ba, shi kansa yana mamakin halayen abokin nasa, tunda suke bai taba fada masa wani Abu wanda, ya danganci yan uwan saba, kamal yana xuwa gidan da mustapha yake xaune, gidane mai kyau wanda ayadda yake nunawa, mai karfi irin nasa baxai iya zama gidan ba. Don ko hayar wata daya sai ka biya kudi masu yawa. Shima yana xuwa gidansu kamal din, wani abun mamakin shine :sai yayiwa iyayen kamal alkhairi mai yawa, kuma sai yacewa kamal shi bashida kudi talakane, to da haka dai suke abotar tasu, Don ko yau da kungiya ta kirasa suna tare abun ya faru. Kamal ne ya dawo daga tunani ya kalli abokinsa yace "yane naga kamar kana cikin damuwa mutumin? Hmm kamal yau xan fada maka gaskiya, wanda sirri nane, nasan baxaka taba tonawa ba. To inajinka,
Kamal, kamar yadda kake yawan son Jin ni waye, to yau xan baka tarihin rayuwata, amma ina son ka rikemin amana. Haba mutumin ai kai Dan uwa na dauke ka, baxan so wani yaji sirrin da kake boyewa ba. OK ina jinka,
Kamar yadda kasani :sunana mustapha atiku mustapha, ni haifaffen jihar kaduna ne, mahaifina ya rasu tun ina karami, yayin da mahaifiyata ta cigaba da rainona, na taso cikin gata da Jin dadi, kasancewar mahaifina ya barmana dukiya mai tarin yawa, bashi da kowa sai mahaifiyata da kuma mahaifiyarsa da kuma ni. Tun lokacin da na girma nake son yin aikin security, mahaifiyata bata so, amma na cije, umma kaka ta kenan ita ta tsaya min na tafi karatu, cikin sa'a na kammala karatuna tare da dinbin nasarori, a kasar da nayi karatu sun so na xauna nace aa'ah, nafi ra'ayin yiwa Nigeria aikin, lokacin da na bar kasata inada shekara sha biyar, nadawo inada shekara ashirin da biyar. Lokacin da na dawo, ban Dade ba na fara aiki da hukumar bincike ta kasa baki daya, na samu nasarori gurin aikina nesa ba kusa ba, wanda hakan yasa nayi fice adan karamin lokaci,
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Ina cikin Jin dadin aiki na, sai aka samu matsalar fyade a makarantar nan, bayan anyi shari'a ne aka kasa samun kwararan hujjoji, shine aka kyale shari'ar, malamin da aka turo abokina ne ya fara bincike, daga karshe aka mai sharri, ganin za'a dauki lokaci yasa aka turo ni, nima da a matsayin lecturer xan zo, sai na canja Salo, saboda ganin abunda yasamu abokina, sai nazo da nawa salon wato matsayin dalibi kamar kowa. Ina cikin aikina ne aka aikomin momyna ta rasu, kuka nayi sa kwarai saboda banda wata sai ita da umma na, bayan komai ya wuce ne na sake dawowa domin na karasa aikina na koma naci gaba da kula da dukiya ta da ummana, to kuma yanxu ga wata matsalar da ta girmi sanina, wacce irin matsala abokina? To nima dai zan so sanin matsalar mustapha, domin kuma ku sani sai ku kasance dani yar mutanen dikko :AISHA ABY 🙏.
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
ASSOCIATED WITH :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Na sadaukar da wannan pages din ga mabiyan wannan littafin.
Ina tare daku a koda yaushe :aysha illiyas da aysha s bayero, rahma na nelele, dejeerh tamu, rab'ameen, da dai sauran mabiyan littafin nawa.
3⃣0⃣➖3⃣5⃣
Mustapha yaci gaba da cewa "matsalar dana ke cikin a yanxu ta wuce wadda nazo kawar wa. Cikin damuwa kamal yace" wacce matsala ce wannan? Ka fadamin mana, duk ka tadamin hankali, hmm kamal kenan, kai kanka sai kaga wautana, wato abunda ya faru shine:tun daga farkon haduwarsa da Hannah xuwa yanxu babu abunda ya boyewa kamal, cikin kaduwa kamal ya kallesa tare da cewa :
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Amma kayi wauta babba, ba haka ya kamata kayi mata ba, idan xaka koya mata darasi. Cikin damuwa Mustapha ya ce "da farko na dauka idan nayi mata wani Abu ban kyauta ba, Don haka lokacin data mareni na kyaleta, to amma bayan na koma daki sai abun yaitamin yawo araina, don haka nayi alkawarin cewa :idan har na ganta sai na wulakantata. Shine na ce tana da ciki, kaga kenan ni ne na jawowa kaina. To amma ni alabarin daka bani, hakan bai isa yasaka mace tayi maka wannan sharrin ba, sai dai idan itama tana da dalili, kana ganin kenan tana da dalilin dayasa tamun haka? Eh mana, Amma abunda nake so dakai yanxu shine, ka lallabata ka gano dalilin nata, idan tana da dalili sai kamata uxuri, idan kuma babu saika hukuntata kuma kana ganin babu matsala idan kun xauna daki daya da ita? Wanne irin matsala ya fada cikin fushi, ina nufin kaida yau ko gobe kana iya kammala aikinka, to yaxakayi da wannan AUREN? Nima abunda nake tunani kenan, to kawai ya wuce na barmata takardarta nayi gaba abuna, tunda ba auren xobe bane.
To kana ganin kafin lokacin babu abunda xai faru tsakaninku? Wannan wace irin magana kake haka, nifa dalilin dayasa nace xata tare a gidan nawa shine :naga ba natsuwa garetaba, kar taje wani ya mata ciki ace nawa ne. Hhhh! Ashe kaima kana tsoron kaidin mata, to iskanci kuma abun ya koma kenan, aa'ah, kawai naga hukuma ta girgixa ne, kaidai ka sani, ni xan wuce xuwa sallar isha, kaxo mu tafi da yarinyar can.
Kajika da wani zance, cewa xakayi "anjima zamu xo daukar amaryar mu 😂 kaga kamal bana son iskanci, idan iskanci xaka min kar kaxo ni xan tafi da ita, abun yaxama rowa kenan, kai baka shirya yar walima ba, kuma baka bari na dauko uwar yayan mu ba. Mtssss, kamal kar ka samun ciwon kai ni nayi gida, yana fadar haka ya tashi yayi gaba abunsa, yabar kamal da tunani.
Shidai yana hango xaman abokinsa da yarinya kamar Hannah, adaki daya kuma ace babu abunda xai faru, to koda ace shi waliyyi ne, ai ba kullum yake waliyyin ba, barema ko shekaran jiya da yaje gidan ya iskesa yana murkususun ciwon mara, kuma ahaka yake cewa wahala xata je sha kawai agidan, nikuwa yar mutan katsinawa nace ko kuma ba.
A bangaren uwar gayya kuwa, asmah ta saka duk wani tsoro ya barta, don haka ita bill hakki xaman gidan Mustapha ya fiye mata xaman school, fira suke inda asmah take dan bata shawarorin yadda xasu xauna lpy, kuma kar ta yadda yace xai mata wani Abu, saboda taga shima dan kansa ne.
To suna nan har akayi Kiran sallar isha, tashi sukai sukayi sallah, bayan sun gama ne suka xauna suna cin abinci, sun kusa cinyewa wayar asmah tayi kara don haka ta dakata da cin abincin, daga wayar tayi "malama asmah gani na karaso ina bakin hostel ina jiran ku, dafatan amaryar ta shirya bin angon ta, kafin tayi magana an yanke wayar. Sototo tayi da wayar a hannu, ni kuma ganin daga daga waya yanayinta ya sauya nace" lafiya dai naga kin sauya? Lafiya kalau wayar ma taki ce, kamar ya? Mijin kine yaxo daukarki, mtss don Allah kibar cewa mijina, kice min helper kawai xaifi dacewa dashi, OK to helper shikenan ko, eh bari na Dan kara abincin dan bankoshi ba, haba Hannah kinsan dai jira babu dadi, kitashi na rakaki don ni barci nake ji, kuma yanxu ne lokacin da ya dace ku tafi babu wanda xai gani. Ok saboda xan bi ubana sai na tafi da yunwa kenan? Ni ba haka nake nufi ba, amma ruwanki, gobe lokacin da m kb ya baki xai Kare, kuma ni gobe gida zani kinga idan baki je bama, cikin sauki xai aiko a daukeki. Ai tana kawo nan naji cikin nawa ya cika fam, tsam na Mike tare da cewa "nagama ai dama. Cikin dan hasken daya rage muka hangosa bisa lifan dinsa, kamshinsa mai dadi ke tashi a gurin, wata kasala naji ta kamani, jiki babu kwari muka karasa gurinsa, kun batamin lokaci, badon amaryar tawa bace da na koma wannan ayi
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Aji haka har ina, tabbas bakar magana ya fada masu, wato; wannan rashin aji haka, amarya a lifan, shiru mukai don naga yau a miskilin yaxo mana, asmah ce ta basa hakuri tare dayi mana sallama tayi gaba abunta.
Cikin daburcewa nace "mu tafi to, ok ko baki ce ba, nasan kin kagara baby. Wani malolo naji ya tukaremin makoshi, amma babu damar magana, nidai gurina shine nabar makarantar nan. Dama ba wasu kaya na dauka ba, Don haka dagani sai jikkar kayana. Tada lifan dinsa yayi tare da cewa "bismillah amarya. Nidai baki ya mutu na hau muka tafi. Lokacin da jikinmu ya hadu wani shock naji har cikin kaina. To nima yar mutanen dikko mashin nasamu nabi bayansu don ganin wane zama zasuyi amaren JAMI'AR. Tabbas labari yanxu ya fara, ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin.
Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Kuyi hakuri da rashin jina da kukai kwana biyu exam nakeyi, yau ma hakurin xakuyi don kadan ne.
Godiya dozen gareku masoyana anatare 🙏.
Page 35-40.
Ba wata tafiya mukai ba sosai, sai naga ya dauki wata yar siririyar hanya, wadda idan kabita zata kaika wani gida dan madaidaici.
A gaskiya gidan tun awaje xaka iya cewa yanada kyau babu laifi, saboda harda dan karamin get agidan.
Suna karasawa yace"to amarya dan sauka na bude mana gidan ko, batare da nayi magana ba na sauka, cikin raina kuwa kamar nayi kuka, domin baxan iya zama a wannan kajagin gidan ba Idan ba kaddara ba. To na bude amarya sai ki shigo ko, cikin dan alamar dawowa daga tunani nace" OK. Tare da daukar jakka na nayi gaba, muna xuwa sai naga gidan tsakiya ne, daga gani daki biyu ne.
Nan ma budewa yayi tare da cewa "to kidai shiga da kafar dama kuma ayi addu'a, kamar wata gaula nabi umarnin da yace, to babu laifi shine abunda nace lokacin da muka shiga falon, kujeru ne masu kalar purple da ratsin fari, sai labulayen purple xalla da dinning area, sai daga gefe kitchen, daga dayan gefen dakuna ne guda biyu, kamar yadda nace.
To amarya ga dakin naki nan, ya fada tare da nuna min daya daga cikin dakin nan guda biyu, wucewa nayi batare da nace kala ba, da kallo yabini tare da cewa "idan kina bukatar wani Abu kya iya tambaya. Sannan idan kin shirya kayanki ina son xamuyi wata magana don haka kisameni dakina, yana kawo nan ya wuce yabar ni sake da baki. Ni hannah na banu, kadai wannan dan air yana nufin wai auren gaske mukai ba AUREN JAMI'A ba. Ganin tunani xai dameni yasa na shiga dakin domin gama shirya kayan.
Babu laifi dakin yayi, daga gado sai locker da side lock da mirror. Duka jakkar na saka a ciki don na kagara naje naji me xayamin. To kudai kuka sani na fada nima, shi kuwa abangarensa yayi hakan ne domin ya saka mata dokokin sa, ina gama abunda xanyi sai na saka kayan barci tare da dan saka turare, na dauki katuwar hijab na saka na nufi dakin oga, sallama nayi tare da tura kofa, hakan yayi daidai da fitowar sa daga wanka daga shi sai towel daure a kugu, gaba nane ya tsinke, Don ba taba ganin namiji babu rigaba a gaske idan ba a film ba, ki shigo mana amarya nan fa dakin mijinki ne na sunnah, wanda ya bada sadakinki aka daura mana aure da kuma shaidu, so don haka kina iya shigowa daga ciki ki tayani shiryawa..... 😳
Ku! Kake ji cikin uwar dakina na kadawa, cikin daburcewa tace "dama bansan ka shiga wanka ba, xuwa nayi ka fadamin dalilin kirana da kayi, ohhh to ai dama wannan shine kiran da namiki ki taya ni wanka ki kuma shiryani ya fada tare da nuna ko in kula daga halin da nake ciki na kyarma, cikin isa ya karaso gabana tare da mikomin hannu da kwalbar mai "oyah ki shafa min ko na kwanta don na gaji, kyarma nake kamar mai xaxxabi cikin dauriya nace don Allah kayi hakuri indon shigowa danayi ne batare da ixinin ka ba, wallahi bansan xaka fitoba kuma nayi sallama na karasa kamar nayi kuka, haba amarya karki bani kunya mana, kamar ba yar JAMI'A ba, kadai kice baki San hakkin miji Akan matar sa ba, yana gama fadar haka ya fixgoni na fada jikin sa, wani shock danaji na tabbata shima ya ji. Cikin wata murya mai kama da rada yake cewa "kar ki sabawa Allah, don idan kika yi musu gareni to kamar kin sabawa Allah ne saboda shi yace kiyimin biyayya kina jina ko? Kamar kadangaruwa nake kadan kai alamar naji.
To maza ki shafamin kinji, jiki babu kwari na karbi man amma na kasa shafa masa kamar yadda ya bukata. Ganin baxan shafa bane yasa yace "na gaji fa, kodai na koyawa amarya yadda ake shafawa miji mai ne, Jin hakan yasa nayi firgigit na fara shafa masa, washhh Allah na shine abunda nace lokacin da hannuna ya sauka Akan tsadaddiyar fatan sa, a hankali nake shafa masa man, har ga Allah ni bada wata manufa nake shafa masa man ba amma idan ka gani sai Kace da wata manufane, shima kansa ji yake kamar ta dauwama tana shafa masa man. Tofa 🤔🤔.
A hankali shafa mai ya fara canja Salo don kuwa sai muka kuma koma aikawa Juna sako, shida nake shafawa mai sai gashi ya koma shafa min mai don kuwa har wani shinshina ni yake, bakina yake xagayewa yana kallon idanuwana da suka fara canja kala, a hankali ya saka dan ya tsansa cikin bakina, basan lokacin da na fara tsotsansa ba, wani irin numfashi muke fitarwa, ganin abun bana wasa bane yasa ya hade bakinmu wuri guda, haba ai abun nema ya samu gurin uwar dakina, harshena ya kama kamar ya samu wani sweet, a hankali ya ture yar hijab dina kasa tare da tura hannunsa cikin Riga ta, bra din ya balle tare da ture ta sama, wasa yake da kan na shanuna, washhh ah hhhh hmm! Shine abunda yake tashi kawai don harga Allah muna enjoying din hakan kwarai, Tofa ganin Suna neman wuce guri yasa na ture wani abun flower wanda yasa oga dawowa da mantuwar da yayi daga yin fada xuwa soyewa, ita kuwa oganiya bataji bata gani, abun gwanin ban kunya. Shi kansa yanxu kunya yake ji na biyewa xuciyarsa da yayi don haka ya bige da borin kunya ta hanyar cewa "kee jarababbiya ciye ni xakiyi dama saboda jaraba yasa kika nacemin eye, ni mamaki ne ya hanani magana na tsaya kallonsa. Tofa nima mamakine ya saka na yasar da biro na a kas don haka sai na gano.
Taku har kullum Aisha aby 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐. DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Page 50 to 55.
Kallon ta yake da alamar tuhuma, ke sai yanxu kika ga damar xuwa? Sorry sir yanxu naga damar xuwa. Kai tsaya kaji ba tsoronka nake ba,ka takuramin sai kace ubana to wallahi baka is a....... Tax! Kake ji an dauke fuskar uwar dakina da mari, keeee! Dabba ki kiyayeni bari ganin na kyaleki, dolene yau kifadamin dalilin da yasa kuka shigo rayuwata, ko kuma kici na jaki 🐺
Guri ya samu ya xauna tare da ciro belt yana Kallon yadda nake kyarma kamar barawo a hannun yan sanda, "dake nake malama, xaki fada ko inmiki abunda kike nema. Cikin kyarma na fara bashi labarin rayuwata daga farko har karshe, ban boye masa komai ba har alkawarin aurena da ya umar. Don agaskiya ina tsoron mutumin nan yana min kwarjini ko naso boye tsoron da nake masa, sai na kasa.
Tabbas ya tausaya mata akaro na farko arayuwar sa daya tausayawa wani daya yi masa laifi, amma yaji dadin matsalar dake tsakanin ta da malam kb, kuma xai riketa tsakani da Allah har ya kama malama kb, sannan itama xai taimaka mata tayi auren ta saboda ya fahimci tafi ra'ayin auren akan karatu.
Cikin sakin fuska kadan yace"taso Hannah taso ki xauna nan ya nuna min kusa dashi, cikin tsoro na taso na koma kusa dashi na sadda kai kas. Kina jina, ina son xamuyi Magana dake na fahimta, wato Hannah na dauka da wata muguwar manufa kika xo gare ni saboda haka yasa nake miki kallo na daban, amma nayi mamakin yadda baki sanni ba har kika dauki shawarar bina a matsayin mijin boge domin magance matsalar ki tabbas Allah yana sonki don kuwa kinzo inda xa'a taimaka miki, wato Hannah ni kamar yadda kika gani ba karatu ne ya kawo ni makarantar nan ba, nazo ne domin aiki, kuma ba wani aiki bane face kama malam kb, ma'ana ni jami'in sirri ne abunda ya kawo ni kenan don ni ba Dan nan yankin bane xuwa nayi, ina fatan zamu gafarci juna akan kurakuran da mukayi, sannan ina son xaki ci gaba da xama tare dani har tsawon lokacin da xan dauka ina bincike sannan tunda Kuna da matsala da malam kb ina fatan xaki taimakamin domin kamasa, cikin godewa Allah daya kawo min karshe matsala ta nace "insha Allah xan kasance mai taimaka maka, nagode kwarai da hakan sannan ina son a zaman da xamuyi yanxu mu kasance masu taimakawa juna wato kamar yaya da kanwarsa kenan, mustapha ya fada.
To agurguje dai haka muka kasance muna tattaunawa akan matsalar da ta damemu, mai karatu kai idan ka ganmu sai ka dauka wasu shakikai ne, haka tun daga ranar muka bar fada sai zaman lpy, tare muke xuwa makaranta mu dawo tare, ga wanda bai sanmu ba sai kace miji da matar gaske ne saboda kulawar da muke bawa juna. Wani sabo da shakuwa suka shigemu, inda duk daya ya tafi to dayan zai xauna cikin kadaici, ni wani lokaci har mamakin mustapha nake saboda yadda yake sakewa dani sai ka dauka matar sa ce da gaske. Asmah kuwa har cewa take "dama can Kuna soyayya munafukai, idan ba haka ba miye yasa yanxu dana xo sai nayi mata sallama ko dadewa banayi, gashi har wata kiba mukayi nidashi, kila ma ciki ne dani, 🙊kunji asmah da fassara, nidai sai dai nayi dariya na ce ai dadin abun kinsan komai. Kwanaki sun ja har yau muna sati na biyar da AUREN JAMI'A, abubuwa da dama sun faru masu dadi da akasin hakan, tsakanin ni da malam kb ina duk wani kokari don ganin nasamu hujjar da xata nuna cewa shi fasiki ne, saidai ni ba hakan ke damuna ba sama da kasa gane wani yanayi da nake ji a jiki na wanda yasa na tsorata kwarai, har nake tuhumar kai na shin anya kuwa abunda na aikata nayiwa kai na adalci, tabbas dolene na sanar da asmah don na samu mafita, aikuwa in har yanayin da nake ji gaskiya ne na shiga uku ni Hannah. Tofa miye na shiga uku uwar dakina, kodai maganar asmah gaskiya ne Hannah ciki ne da ita, to idan cikin ne nawaye, domin sanin amsar sai ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin. Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Page 60 to 70
Zaman lafiya shine yaci gaba da wanxuwa tsakanin ma'auratan, kai kace dama can suna son juna ne, saidai wani lamari dayake damun hannah, wanda idan har hakan ta faru to ansamu matsala, tooo😳nasan kowa yana son yaji meye wannan damuwar domin sanin ta meye sai mu bi uwar dakina domin Jin hakan.
Yau takama ranar aiki, don haka da wuri masoyan suka shirya domin shiga school, bayan sun karya ne, ya kalleta tare da cewa "wai yanaga kinki sakewa ki ci abinci sai sauri kike ne,
Cikin Dan shagwaba nace Allah yayana na kagara mu shiga school, and saboda inason mu hadu da sister ina son xamuyi wata muhimmiyar magana, na fada. OK amma idan kika ji yunwa kar ki sake ki kirani, kina wani cewa "yyn yunwa nake ji. Yafada yana wani lankwashewa yadda takeyi, dariya suka saka su duka biyun, kai yayana nifa ba haka nakeyiba. Nafada, OK to yanxu tashi mu tafi don idan kika kara awa daya nan gaba bazakiga sis din ba.
Tare muka tashi muka rankaya school, kallo kuwa munsha shi ga mutane kamar yaune suka fara ganin mu atare, koda yake dole makarantar take cike saboda yaune ake taron yaye dalibai to amma abun tambayar anan shine :yan set din su ogana ake yayewa to amma bai fadamin ba, lokacin da naji maganar na juyo da niyyar yi masa magana sai naga baya nan, cikin kasalar da narasa tameye nayi hanyar hostel domin ganin asmah, nayi kuwa sa'ar tarar da ita, cikin farin cikin ganina ta taso muka rungume juna, bayan yan gaishe - gaishe sai naga tana wani kallona sama da kasa, cikin tsokana. Nidai da kinbar wannan abunda kikeyi magana nazo muyi dake mai muhimmanci, na fada.
Cikin daidaita natsuwar ta tace "inajinki, cikin sanyin jiki na fara cewa" asmah ina cikin tashin hankali, cikin rudu tace name sis, kardai kice cikin da nake cewa ne ya tabbata gashi yau dad da momyn ki sukayomin waya suna nan tafe, sunkira wayarki kwana biyu a kashe, inalillahi wa inna ilaihi raji'un, kice yau na bani kenan? na fada lokacin da asmah ta sanar dani xuwan su dad, don koda ace dad baxai gane komai ba sai momyn ta fahimci da wata matsalar, cikin tashin hankali nace "yanxu ya xanyi idan dad yasamu bayanin cewa nayi aure batare da sanin suba 😔hhhhh, asmah ta kace da wata muguwar dariya tare dacewa" da wasa nake miki dama don ki fadamin gaskiyar xargina akanki, cikin takaici nace "amma Allah sis bakida mutunci yanxu idan cikin ne dani ai dakinsa ya fadi, cikin dariya tace kice na kwana a cell, hmmm kawai nace tare da cewa" sis nifa banda ciki kwanciyar hankali ne kawai, hmmm, ni idan kin boyemin ai baki isa ki boye lokacin fitowar Dan ko yar ba ko, asmah ta fada.
Cikin takaici nace"sis inada matsala babba don haka na kasa shanyewa nazo neman shawararki, cikin nstsuwa tace "ina tare dake,naci gaba da cewa" sis tun lokacin da na fadamiki cewar xargin mutane gaskiya ne wato ;m. a. m. Jami'in sirri ne kuma na fada masa dalilin da yasa na aure sa, to tun daga ranar ya sauyamin yake bani tsoro da kulawa ta musamman sannan yace "yasan cewa zan iya taimaka masa domin kammala aikin da ya kawo shi nan, to a Gaskiya sis baxan boyemiki ba xuciyata ta kamu da mugun son bawan Allahn nan, Don idan har na rasashi xan iya mutuwa baki daya😱LA'I LA HA ILLALLAHU, yau Hannah mun shiga uku keda akayi aure don kawai kisamu ki tsira da mutuncinki kuma sai ki dauko dala⛰da birnin kano 🏰to wallahi tun kusa kisawa xuciyarki salama don kinsan hakan rigima ce babba, asmah ce ke wannan maganar, cikin kuka nace "nima na kasa daurewa shine yasa na fadamiki sannan kuma na fahimci shi ba sona yake ba ya dauke ni matasayin kanwar tasa kamar yadda ya fada, domin yau ake yaye su amma ko ya fadamin sai abakin mutane naji kinaga kenan ya kusa tafiya don, ya taba fadamin cewa idan ya kammala karatunsa to baxai wuce sati biu
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Sati biyu ba xai tafi, kinga ni na shiga uku, kinma lalace ina amfanin son maso wani, kilama yana da wacce yake so, cikin kuka nace "to yanxu sis ina shawara? Cikin Dan naxari tace" yanxu da kun koma gida ki nemi yabaki sakinki a hannu ki mada masa sadakinsa, ki hado kayanki kaf ki dawo hotel don kinga kin kusa komawa gida hutun semester kuma xuwan su dady da gaske ne harda su ya umar da parents dinsa xasu xo ayi baiko da komai da komai don sun yanke shawarar sai ki koma can kiyi karatunki, cikin kidima nace "yaushe akayi hakan ban sani ba, cikin tausayawa yanayin da na shiga tace" saida nace miki fushi da iyaye ba abune mai kyau ba, kin kulle wayarki, baki Kiran koda mahaifiyarki Kuna gaisawa, da farko kin nunamin kin bari ashe daga karshe har ya umar din kinbar waya dashi, shine ya daga hankalinsa akan axo asaka ranar saboda yaga kinfara canja masa, bayan kinkoma gidan mustapha dad yaxo ya nemi transfer naki, shine aka basu sati biyu su dawo, yaxo har hostel yana neman ki nace kin tafi kasuwa akayi sa'ar sauri yake ya bada sako a ajiye miki, kuma na kiraki kika cemin nayi amfani da su. Batare da kin saurare niba kika kashe wayarki.
To kinga yanxu sai kisan nayi yanxu kina da sati biyu ne kawai don haka sai nace Allah ya taimaka, cikin rashin gane nufin asmah nace "ya haka kina nufin yanxu tunda akawo inda xansha wahala shine xaki Janye hannunki a cikin lamarin? Shiru tayi tare da juyamin baya, cikin tashin hankali nace" Amma da kin cika marar imani idan kika aikata hakan, cikin masifa asmah tace "kinga karki ce xaki kawomin raini don wallahi sai na tattakaki anan kinga yarinya marar kunya nice nace kije kiyi AUREN JAMI'A xaki xo kina damuna nidai na fadamiki gaskiya nan da sati biyu iyayenki na nan xuwa don haka ko sunana kika sako a cikin shirmenku sai kin raina kanki kuma inason yanzu ki tashi ki ficemin da gani kona ballaki daga yau bani bake kingane ko, cikin tashin hankali nake ganin abun kamar a mafarki wai yau ni asmah tayiwa haka, tabbas duk wanda yayi sake nayi shawara da kawa yabar iyaye yana tare da nadama, tabbas nayi nadama tayin AUREN JAMI'A da kuma daukar asmah matasayin yar uwa tundaga nan kawai na yanke shawarar xuwa na hada kayana na jira xuwan ogana don insha Allah gobe sai gida don baxan so su Abba suji abun kunyar danayi ba don haka dana baro hostel gida na koma na fara hada kaya badan xuciya na so ba, kuma na dauki alkawarin nida kawa har abada 😭😭😭Allah sarki uwar dakina kina cikin damuwa, shin ya take abangaren oga musty, xai amince da uxurin Hannah, shin yanxu Hannah ta hakura da son da take yimasa ne ko a'ah, miye yasa asmah Janyewa a cikin Lamarin, ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin.
Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Yawan masoyan bashi ke nuna kowa na sankaba, kaidai kaso wanda ya nuna yana Sonka.
Farin cikin ku a koda yaushe shine nawa, masoyana ina godiya kwarai, makiyana kuwa nayi muku nisa da yarda Allah.
Masu karanta littafin nan sunayimin maganar da bata dace ba kuwa, ina ganin xan iya cewa Allah ya isa ga duk wanda yasake karantawa, don badan wani nayi ba, nayi don masoyana.
2⃣5⃣➖3⃣0⃣
Tunda muka isa daki babu abunda muke sai hada kayan, don bana son karon mu da gayen nan.
Saida muka shirya komai sannan muka xauna aka balle firar yadda zamu xauna dashi. Wannan kenan ✅
Abangaren ango kuwa, bayan yabar gurin mu sai ya karasa gurin abokin sa kamal, kamal na ganin sa ya taso ya tarbesa tare da fadin"wai meye dalilin Kiran da kungiyar nan tayi maka? Hannunsa ya ja suka koma bangaren dake da karancin mutane, kamal ya kasance abokin sa tun lokacin da yazo makarantar nan, abotarsu ta samo asali tun wata rana :da kamal yaxo a latti, sai lecturer dake ciki ya kore sa. kuma gashi yace anan darasin yau xaiyi test,
Kuma kowa yasan kamal da kokari, Don a cikin ajin idan ka cire mustapha babu mai kokarinsa.
Babu yadda baiyi begging ba amma fir malamin nan ya ki, hakanan ya xauna har aka gama darasin, yana kallo. Bayan angama ne sai mustaphan ya je yamasa sallama, mamaki ne ya rufesa, saboda tunda wannan bawan Allah yake cikinsu bai taba shiga harkar kowa ba, koda public assignment aka bada da an gama yake tafiya baya yawan magana. Wanda hakan yasa dalibai ke mass kallon miskili. Da mamaki yake kallon sa, ganin haka yasa yace "malam nayi sallama baka Amsa ba ka tsaya kana kallona kamar wata sabuwar halitta, am wa alaika Salam ya fada cikin inda inda, sunana mustapha atiku mustapha, ina karatu anan, Amma ni transfer ne. Allah sarki malam mustapha ya kk, lpy yafada a takaice, naga yau ka makara, amma naga baka taba ba, eh wallahi mahaifina ne bashida lpy, kuma mahaifiyata ta manyanta bazata iya kulawa dashi ba, Allah sarki to Allah yabasa lpy, ameen. Ga wannan ka duba saboda test din gobe, jousting ne ya mika masa, yana godiya ya karba. Shi kuma ya wuce, tun daga wannan ranar kamal yake girmama mustapha, duk da cewa baxai girme mada
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Masa ba, shi kansa yana mamakin halayen abokin nasa, tunda suke bai taba fada masa wani Abu wanda, ya danganci yan uwan saba, kamal yana xuwa gidan da mustapha yake xaune, gidane mai kyau wanda ayadda yake nunawa, mai karfi irin nasa baxai iya zama gidan ba. Don ko hayar wata daya sai ka biya kudi masu yawa. Shima yana xuwa gidansu kamal din, wani abun mamakin shine :sai yayiwa iyayen kamal alkhairi mai yawa, kuma sai yacewa kamal shi bashida kudi talakane, to da haka dai suke abotar tasu, Don ko yau da kungiya ta kirasa suna tare abun ya faru. Kamal ne ya dawo daga tunani ya kalli abokinsa yace "yane naga kamar kana cikin damuwa mutumin? Hmm kamal yau xan fada maka gaskiya, wanda sirri nane, nasan baxaka taba tonawa ba. To inajinka,
Kamal, kamar yadda kake yawan son Jin ni waye, to yau xan baka tarihin rayuwata, amma ina son ka rikemin amana. Haba mutumin ai kai Dan uwa na dauke ka, baxan so wani yaji sirrin da kake boyewa ba. OK ina jinka,
Kamar yadda kasani :sunana mustapha atiku mustapha, ni haifaffen jihar kaduna ne, mahaifina ya rasu tun ina karami, yayin da mahaifiyata ta cigaba da rainona, na taso cikin gata da Jin dadi, kasancewar mahaifina ya barmana dukiya mai tarin yawa, bashi da kowa sai mahaifiyata da kuma mahaifiyarsa da kuma ni. Tun lokacin da na girma nake son yin aikin security, mahaifiyata bata so, amma na cije, umma kaka ta kenan ita ta tsaya min na tafi karatu, cikin sa'a na kammala karatuna tare da dinbin nasarori, a kasar da nayi karatu sun so na xauna nace aa'ah, nafi ra'ayin yiwa Nigeria aikin, lokacin da na bar kasata inada shekara sha biyar, nadawo inada shekara ashirin da biyar. Lokacin da na dawo, ban Dade ba na fara aiki da hukumar bincike ta kasa baki daya, na samu nasarori gurin aikina nesa ba kusa ba, wanda hakan yasa nayi fice adan karamin lokaci,
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Ina cikin Jin dadin aiki na, sai aka samu matsalar fyade a makarantar nan, bayan anyi shari'a ne aka kasa samun kwararan hujjoji, shine aka kyale shari'ar, malamin da aka turo abokina ne ya fara bincike, daga karshe aka mai sharri, ganin za'a dauki lokaci yasa aka turo ni, nima da a matsayin lecturer xan zo, sai na canja Salo, saboda ganin abunda yasamu abokina, sai nazo da nawa salon wato matsayin dalibi kamar kowa. Ina cikin aikina ne aka aikomin momyna ta rasu, kuka nayi sa kwarai saboda banda wata sai ita da umma na, bayan komai ya wuce ne na sake dawowa domin na karasa aikina na koma naci gaba da kula da dukiya ta da ummana, to kuma yanxu ga wata matsalar da ta girmi sanina, wacce irin matsala abokina? To nima dai zan so sanin matsalar mustapha, domin kuma ku sani sai ku kasance dani yar mutanen dikko :AISHA ABY 🙏.
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
ASSOCIATED WITH :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Na sadaukar da wannan pages din ga mabiyan wannan littafin.
Ina tare daku a koda yaushe :aysha illiyas da aysha s bayero, rahma na nelele, dejeerh tamu, rab'ameen, da dai sauran mabiyan littafin nawa.
3⃣0⃣➖3⃣5⃣
Mustapha yaci gaba da cewa "matsalar dana ke cikin a yanxu ta wuce wadda nazo kawar wa. Cikin damuwa kamal yace" wacce matsala ce wannan? Ka fadamin mana, duk ka tadamin hankali, hmm kamal kenan, kai kanka sai kaga wautana, wato abunda ya faru shine:tun daga farkon haduwarsa da Hannah xuwa yanxu babu abunda ya boyewa kamal, cikin kaduwa kamal ya kallesa tare da cewa :
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Amma kayi wauta babba, ba haka ya kamata kayi mata ba, idan xaka koya mata darasi. Cikin damuwa Mustapha ya ce "da farko na dauka idan nayi mata wani Abu ban kyauta ba, Don haka lokacin data mareni na kyaleta, to amma bayan na koma daki sai abun yaitamin yawo araina, don haka nayi alkawarin cewa :idan har na ganta sai na wulakantata. Shine na ce tana da ciki, kaga kenan ni ne na jawowa kaina. To amma ni alabarin daka bani, hakan bai isa yasaka mace tayi maka wannan sharrin ba, sai dai idan itama tana da dalili, kana ganin kenan tana da dalilin dayasa tamun haka? Eh mana, Amma abunda nake so dakai yanxu shine, ka lallabata ka gano dalilin nata, idan tana da dalili sai kamata uxuri, idan kuma babu saika hukuntata kuma kana ganin babu matsala idan kun xauna daki daya da ita? Wanne irin matsala ya fada cikin fushi, ina nufin kaida yau ko gobe kana iya kammala aikinka, to yaxakayi da wannan AUREN? Nima abunda nake tunani kenan, to kawai ya wuce na barmata takardarta nayi gaba abuna, tunda ba auren xobe bane.
To kana ganin kafin lokacin babu abunda xai faru tsakaninku? Wannan wace irin magana kake haka, nifa dalilin dayasa nace xata tare a gidan nawa shine :naga ba natsuwa garetaba, kar taje wani ya mata ciki ace nawa ne. Hhhh! Ashe kaima kana tsoron kaidin mata, to iskanci kuma abun ya koma kenan, aa'ah, kawai naga hukuma ta girgixa ne, kaidai ka sani, ni xan wuce xuwa sallar isha, kaxo mu tafi da yarinyar can.
Kajika da wani zance, cewa xakayi "anjima zamu xo daukar amaryar mu 😂 kaga kamal bana son iskanci, idan iskanci xaka min kar kaxo ni xan tafi da ita, abun yaxama rowa kenan, kai baka shirya yar walima ba, kuma baka bari na dauko uwar yayan mu ba. Mtssss, kamal kar ka samun ciwon kai ni nayi gida, yana fadar haka ya tashi yayi gaba abunsa, yabar kamal da tunani.
Shidai yana hango xaman abokinsa da yarinya kamar Hannah, adaki daya kuma ace babu abunda xai faru, to koda ace shi waliyyi ne, ai ba kullum yake waliyyin ba, barema ko shekaran jiya da yaje gidan ya iskesa yana murkususun ciwon mara, kuma ahaka yake cewa wahala xata je sha kawai agidan, nikuwa yar mutan katsinawa nace ko kuma ba.
A bangaren uwar gayya kuwa, asmah ta saka duk wani tsoro ya barta, don haka ita bill hakki xaman gidan Mustapha ya fiye mata xaman school, fira suke inda asmah take dan bata shawarorin yadda xasu xauna lpy, kuma kar ta yadda yace xai mata wani Abu, saboda taga shima dan kansa ne.
To suna nan har akayi Kiran sallar isha, tashi sukai sukayi sallah, bayan sun gama ne suka xauna suna cin abinci, sun kusa cinyewa wayar asmah tayi kara don haka ta dakata da cin abincin, daga wayar tayi "malama asmah gani na karaso ina bakin hostel ina jiran ku, dafatan amaryar ta shirya bin angon ta, kafin tayi magana an yanke wayar. Sototo tayi da wayar a hannu, ni kuma ganin daga daga waya yanayinta ya sauya nace" lafiya dai naga kin sauya? Lafiya kalau wayar ma taki ce, kamar ya? Mijin kine yaxo daukarki, mtss don Allah kibar cewa mijina, kice min helper kawai xaifi dacewa dashi, OK to helper shikenan ko, eh bari na Dan kara abincin dan bankoshi ba, haba Hannah kinsan dai jira babu dadi, kitashi na rakaki don ni barci nake ji, kuma yanxu ne lokacin da ya dace ku tafi babu wanda xai gani. Ok saboda xan bi ubana sai na tafi da yunwa kenan? Ni ba haka nake nufi ba, amma ruwanki, gobe lokacin da m kb ya baki xai Kare, kuma ni gobe gida zani kinga idan baki je bama, cikin sauki xai aiko a daukeki. Ai tana kawo nan naji cikin nawa ya cika fam, tsam na Mike tare da cewa "nagama ai dama. Cikin dan hasken daya rage muka hangosa bisa lifan dinsa, kamshinsa mai dadi ke tashi a gurin, wata kasala naji ta kamani, jiki babu kwari muka karasa gurinsa, kun batamin lokaci, badon amaryar tawa bace da na koma wannan ayi
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Aji haka har ina, tabbas bakar magana ya fada masu, wato; wannan rashin aji haka, amarya a lifan, shiru mukai don naga yau a miskilin yaxo mana, asmah ce ta basa hakuri tare dayi mana sallama tayi gaba abunta.
Cikin daburcewa nace "mu tafi to, ok ko baki ce ba, nasan kin kagara baby. Wani malolo naji ya tukaremin makoshi, amma babu damar magana, nidai gurina shine nabar makarantar nan. Dama ba wasu kaya na dauka ba, Don haka dagani sai jikkar kayana. Tada lifan dinsa yayi tare da cewa "bismillah amarya. Nidai baki ya mutu na hau muka tafi. Lokacin da jikinmu ya hadu wani shock naji har cikin kaina. To nima yar mutanen dikko mashin nasamu nabi bayansu don ganin wane zama zasuyi amaren JAMI'AR. Tabbas labari yanxu ya fara, ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin.
Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Kuyi hakuri da rashin jina da kukai kwana biyu exam nakeyi, yau ma hakurin xakuyi don kadan ne.
Godiya dozen gareku masoyana anatare 🙏.
Page 35-40.
Ba wata tafiya mukai ba sosai, sai naga ya dauki wata yar siririyar hanya, wadda idan kabita zata kaika wani gida dan madaidaici.
A gaskiya gidan tun awaje xaka iya cewa yanada kyau babu laifi, saboda harda dan karamin get agidan.
Suna karasawa yace"to amarya dan sauka na bude mana gidan ko, batare da nayi magana ba na sauka, cikin raina kuwa kamar nayi kuka, domin baxan iya zama a wannan kajagin gidan ba Idan ba kaddara ba. To na bude amarya sai ki shigo ko, cikin dan alamar dawowa daga tunani nace" OK. Tare da daukar jakka na nayi gaba, muna xuwa sai naga gidan tsakiya ne, daga gani daki biyu ne.
Nan ma budewa yayi tare da cewa "to kidai shiga da kafar dama kuma ayi addu'a, kamar wata gaula nabi umarnin da yace, to babu laifi shine abunda nace lokacin da muka shiga falon, kujeru ne masu kalar purple da ratsin fari, sai labulayen purple xalla da dinning area, sai daga gefe kitchen, daga dayan gefen dakuna ne guda biyu, kamar yadda nace.
To amarya ga dakin naki nan, ya fada tare da nuna min daya daga cikin dakin nan guda biyu, wucewa nayi batare da nace kala ba, da kallo yabini tare da cewa "idan kina bukatar wani Abu kya iya tambaya. Sannan idan kin shirya kayanki ina son xamuyi wata magana don haka kisameni dakina, yana kawo nan ya wuce yabar ni sake da baki. Ni hannah na banu, kadai wannan dan air yana nufin wai auren gaske mukai ba AUREN JAMI'A ba. Ganin tunani xai dameni yasa na shiga dakin domin gama shirya kayan.
Babu laifi dakin yayi, daga gado sai locker da side lock da mirror. Duka jakkar na saka a ciki don na kagara naje naji me xayamin. To kudai kuka sani na fada nima, shi kuwa abangarensa yayi hakan ne domin ya saka mata dokokin sa, ina gama abunda xanyi sai na saka kayan barci tare da dan saka turare, na dauki katuwar hijab na saka na nufi dakin oga, sallama nayi tare da tura kofa, hakan yayi daidai da fitowar sa daga wanka daga shi sai towel daure a kugu, gaba nane ya tsinke, Don ba taba ganin namiji babu rigaba a gaske idan ba a film ba, ki shigo mana amarya nan fa dakin mijinki ne na sunnah, wanda ya bada sadakinki aka daura mana aure da kuma shaidu, so don haka kina iya shigowa daga ciki ki tayani shiryawa..... 😳
Ku! Kake ji cikin uwar dakina na kadawa, cikin daburcewa tace "dama bansan ka shiga wanka ba, xuwa nayi ka fadamin dalilin kirana da kayi, ohhh to ai dama wannan shine kiran da namiki ki taya ni wanka ki kuma shiryani ya fada tare da nuna ko in kula daga halin da nake ciki na kyarma, cikin isa ya karaso gabana tare da mikomin hannu da kwalbar mai "oyah ki shafa min ko na kwanta don na gaji, kyarma nake kamar mai xaxxabi cikin dauriya nace don Allah kayi hakuri indon shigowa danayi ne batare da ixinin ka ba, wallahi bansan xaka fitoba kuma nayi sallama na karasa kamar nayi kuka, haba amarya karki bani kunya mana, kamar ba yar JAMI'A ba, kadai kice baki San hakkin miji Akan matar sa ba, yana gama fadar haka ya fixgoni na fada jikin sa, wani shock danaji na tabbata shima ya ji. Cikin wata murya mai kama da rada yake cewa "kar ki sabawa Allah, don idan kika yi musu gareni to kamar kin sabawa Allah ne saboda shi yace kiyimin biyayya kina jina ko? Kamar kadangaruwa nake kadan kai alamar naji.
To maza ki shafamin kinji, jiki babu kwari na karbi man amma na kasa shafa masa kamar yadda ya bukata. Ganin baxan shafa bane yasa yace "na gaji fa, kodai na koyawa amarya yadda ake shafawa miji mai ne, Jin hakan yasa nayi firgigit na fara shafa masa, washhh Allah na shine abunda nace lokacin da hannuna ya sauka Akan tsadaddiyar fatan sa, a hankali nake shafa masa man, har ga Allah ni bada wata manufa nake shafa masa man ba amma idan ka gani sai Kace da wata manufane, shima kansa ji yake kamar ta dauwama tana shafa masa man. Tofa 🤔🤔.
A hankali shafa mai ya fara canja Salo don kuwa sai muka kuma koma aikawa Juna sako, shida nake shafawa mai sai gashi ya koma shafa min mai don kuwa har wani shinshina ni yake, bakina yake xagayewa yana kallon idanuwana da suka fara canja kala, a hankali ya saka dan ya tsansa cikin bakina, basan lokacin da na fara tsotsansa ba, wani irin numfashi muke fitarwa, ganin abun bana wasa bane yasa ya hade bakinmu wuri guda, haba ai abun nema ya samu gurin uwar dakina, harshena ya kama kamar ya samu wani sweet, a hankali ya ture yar hijab dina kasa tare da tura hannunsa cikin Riga ta, bra din ya balle tare da ture ta sama, wasa yake da kan na shanuna, washhh ah hhhh hmm! Shine abunda yake tashi kawai don harga Allah muna enjoying din hakan kwarai, Tofa ganin Suna neman wuce guri yasa na ture wani abun flower wanda yasa oga dawowa da mantuwar da yayi daga yin fada xuwa soyewa, ita kuwa oganiya bataji bata gani, abun gwanin ban kunya. Shi kansa yanxu kunya yake ji na biyewa xuciyarsa da yayi don haka ya bige da borin kunya ta hanyar cewa "kee jarababbiya ciye ni xakiyi dama saboda jaraba yasa kika nacemin eye, ni mamaki ne ya hanani magana na tsaya kallonsa. Tofa nima mamakine ya saka na yasar da biro na a kas don haka sai na gano.
Taku har kullum Aisha aby 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐. DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Page 50 to 55.
Kallon ta yake da alamar tuhuma, ke sai yanxu kika ga damar xuwa? Sorry sir yanxu naga damar xuwa. Kai tsaya kaji ba tsoronka nake ba,ka takuramin sai kace ubana to wallahi baka is a....... Tax! Kake ji an dauke fuskar uwar dakina da mari, keeee! Dabba ki kiyayeni bari ganin na kyaleki, dolene yau kifadamin dalilin da yasa kuka shigo rayuwata, ko kuma kici na jaki 🐺
Guri ya samu ya xauna tare da ciro belt yana Kallon yadda nake kyarma kamar barawo a hannun yan sanda, "dake nake malama, xaki fada ko inmiki abunda kike nema. Cikin kyarma na fara bashi labarin rayuwata daga farko har karshe, ban boye masa komai ba har alkawarin aurena da ya umar. Don agaskiya ina tsoron mutumin nan yana min kwarjini ko naso boye tsoron da nake masa, sai na kasa.
Tabbas ya tausaya mata akaro na farko arayuwar sa daya tausayawa wani daya yi masa laifi, amma yaji dadin matsalar dake tsakanin ta da malam kb, kuma xai riketa tsakani da Allah har ya kama malama kb, sannan itama xai taimaka mata tayi auren ta saboda ya fahimci tafi ra'ayin auren akan karatu.
Cikin sakin fuska kadan yace"taso Hannah taso ki xauna nan ya nuna min kusa dashi, cikin tsoro na taso na koma kusa dashi na sadda kai kas. Kina jina, ina son xamuyi Magana dake na fahimta, wato Hannah na dauka da wata muguwar manufa kika xo gare ni saboda haka yasa nake miki kallo na daban, amma nayi mamakin yadda baki sanni ba har kika dauki shawarar bina a matsayin mijin boge domin magance matsalar ki tabbas Allah yana sonki don kuwa kinzo inda xa'a taimaka miki, wato Hannah ni kamar yadda kika gani ba karatu ne ya kawo ni makarantar nan ba, nazo ne domin aiki, kuma ba wani aiki bane face kama malam kb, ma'ana ni jami'in sirri ne abunda ya kawo ni kenan don ni ba Dan nan yankin bane xuwa nayi, ina fatan zamu gafarci juna akan kurakuran da mukayi, sannan ina son xaki ci gaba da xama tare dani har tsawon lokacin da xan dauka ina bincike sannan tunda Kuna da matsala da malam kb ina fatan xaki taimakamin domin kamasa, cikin godewa Allah daya kawo min karshe matsala ta nace "insha Allah xan kasance mai taimaka maka, nagode kwarai da hakan sannan ina son a zaman da xamuyi yanxu mu kasance masu taimakawa juna wato kamar yaya da kanwarsa kenan, mustapha ya fada.
To agurguje dai haka muka kasance muna tattaunawa akan matsalar da ta damemu, mai karatu kai idan ka ganmu sai ka dauka wasu shakikai ne, haka tun daga ranar muka bar fada sai zaman lpy, tare muke xuwa makaranta mu dawo tare, ga wanda bai sanmu ba sai kace miji da matar gaske ne saboda kulawar da muke bawa juna. Wani sabo da shakuwa suka shigemu, inda duk daya ya tafi to dayan zai xauna cikin kadaici, ni wani lokaci har mamakin mustapha nake saboda yadda yake sakewa dani sai ka dauka matar sa ce da gaske. Asmah kuwa har cewa take "dama can Kuna soyayya munafukai, idan ba haka ba miye yasa yanxu dana xo sai nayi mata sallama ko dadewa banayi, gashi har wata kiba mukayi nidashi, kila ma ciki ne dani, 🙊kunji asmah da fassara, nidai sai dai nayi dariya na ce ai dadin abun kinsan komai. Kwanaki sun ja har yau muna sati na biyar da AUREN JAMI'A, abubuwa da dama sun faru masu dadi da akasin hakan, tsakanin ni da malam kb ina duk wani kokari don ganin nasamu hujjar da xata nuna cewa shi fasiki ne, saidai ni ba hakan ke damuna ba sama da kasa gane wani yanayi da nake ji a jiki na wanda yasa na tsorata kwarai, har nake tuhumar kai na shin anya kuwa abunda na aikata nayiwa kai na adalci, tabbas dolene na sanar da asmah don na samu mafita, aikuwa in har yanayin da nake ji gaskiya ne na shiga uku ni Hannah. Tofa miye na shiga uku uwar dakina, kodai maganar asmah gaskiya ne Hannah ciki ne da ita, to idan cikin ne nawaye, domin sanin amsar sai ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin. Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER :FA'IZA IDRIS.
Page 60 to 70
Zaman lafiya shine yaci gaba da wanxuwa tsakanin ma'auratan, kai kace dama can suna son juna ne, saidai wani lamari dayake damun hannah, wanda idan har hakan ta faru to ansamu matsala, tooo😳nasan kowa yana son yaji meye wannan damuwar domin sanin ta meye sai mu bi uwar dakina domin Jin hakan.
Yau takama ranar aiki, don haka da wuri masoyan suka shirya domin shiga school, bayan sun karya ne, ya kalleta tare da cewa "wai yanaga kinki sakewa ki ci abinci sai sauri kike ne,
Cikin Dan shagwaba nace Allah yayana na kagara mu shiga school, and saboda inason mu hadu da sister ina son xamuyi wata muhimmiyar magana, na fada. OK amma idan kika ji yunwa kar ki sake ki kirani, kina wani cewa "yyn yunwa nake ji. Yafada yana wani lankwashewa yadda takeyi, dariya suka saka su duka biyun, kai yayana nifa ba haka nakeyiba. Nafada, OK to yanxu tashi mu tafi don idan kika kara awa daya nan gaba bazakiga sis din ba.
Tare muka tashi muka rankaya school, kallo kuwa munsha shi ga mutane kamar yaune suka fara ganin mu atare, koda yake dole makarantar take cike saboda yaune ake taron yaye dalibai to amma abun tambayar anan shine :yan set din su ogana ake yayewa to amma bai fadamin ba, lokacin da naji maganar na juyo da niyyar yi masa magana sai naga baya nan, cikin kasalar da narasa tameye nayi hanyar hostel domin ganin asmah, nayi kuwa sa'ar tarar da ita, cikin farin cikin ganina ta taso muka rungume juna, bayan yan gaishe - gaishe sai naga tana wani kallona sama da kasa, cikin tsokana. Nidai da kinbar wannan abunda kikeyi magana nazo muyi dake mai muhimmanci, na fada.
Cikin daidaita natsuwar ta tace "inajinki, cikin sanyin jiki na fara cewa" asmah ina cikin tashin hankali, cikin rudu tace name sis, kardai kice cikin da nake cewa ne ya tabbata gashi yau dad da momyn ki sukayomin waya suna nan tafe, sunkira wayarki kwana biyu a kashe, inalillahi wa inna ilaihi raji'un, kice yau na bani kenan? na fada lokacin da asmah ta sanar dani xuwan su dad, don koda ace dad baxai gane komai ba sai momyn ta fahimci da wata matsalar, cikin tashin hankali nace "yanxu ya xanyi idan dad yasamu bayanin cewa nayi aure batare da sanin suba 😔hhhhh, asmah ta kace da wata muguwar dariya tare dacewa" da wasa nake miki dama don ki fadamin gaskiyar xargina akanki, cikin takaici nace "amma Allah sis bakida mutunci yanxu idan cikin ne dani ai dakinsa ya fadi, cikin dariya tace kice na kwana a cell, hmmm kawai nace tare da cewa" sis nifa banda ciki kwanciyar hankali ne kawai, hmmm, ni idan kin boyemin ai baki isa ki boye lokacin fitowar Dan ko yar ba ko, asmah ta fada.
Cikin takaici nace"sis inada matsala babba don haka na kasa shanyewa nazo neman shawararki, cikin nstsuwa tace "ina tare dake,naci gaba da cewa" sis tun lokacin da na fadamiki cewar xargin mutane gaskiya ne wato ;m. a. m. Jami'in sirri ne kuma na fada masa dalilin da yasa na aure sa, to tun daga ranar ya sauyamin yake bani tsoro da kulawa ta musamman sannan yace "yasan cewa zan iya taimaka masa domin kammala aikin da ya kawo shi nan, to a Gaskiya sis baxan boyemiki ba xuciyata ta kamu da mugun son bawan Allahn nan, Don idan har na rasashi xan iya mutuwa baki daya😱LA'I LA HA ILLALLAHU, yau Hannah mun shiga uku keda akayi aure don kawai kisamu ki tsira da mutuncinki kuma sai ki dauko dala⛰da birnin kano 🏰to wallahi tun kusa kisawa xuciyarki salama don kinsan hakan rigima ce babba, asmah ce ke wannan maganar, cikin kuka nace "nima na kasa daurewa shine yasa na fadamiki sannan kuma na fahimci shi ba sona yake ba ya dauke ni matasayin kanwar tasa kamar yadda ya fada, domin yau ake yaye su amma ko ya fadamin sai abakin mutane naji kinaga kenan ya kusa tafiya don, ya taba fadamin cewa idan ya kammala karatunsa to baxai wuce sati biu
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Sati biyu ba xai tafi, kinga ni na shiga uku, kinma lalace ina amfanin son maso wani, kilama yana da wacce yake so, cikin kuka nace "to yanxu sis ina shawara? Cikin Dan naxari tace" yanxu da kun koma gida ki nemi yabaki sakinki a hannu ki mada masa sadakinsa, ki hado kayanki kaf ki dawo hotel don kinga kin kusa komawa gida hutun semester kuma xuwan su dady da gaske ne harda su ya umar da parents dinsa xasu xo ayi baiko da komai da komai don sun yanke shawarar sai ki koma can kiyi karatunki, cikin kidima nace "yaushe akayi hakan ban sani ba, cikin tausayawa yanayin da na shiga tace" saida nace miki fushi da iyaye ba abune mai kyau ba, kin kulle wayarki, baki Kiran koda mahaifiyarki Kuna gaisawa, da farko kin nunamin kin bari ashe daga karshe har ya umar din kinbar waya dashi, shine ya daga hankalinsa akan axo asaka ranar saboda yaga kinfara canja masa, bayan kinkoma gidan mustapha dad yaxo ya nemi transfer naki, shine aka basu sati biyu su dawo, yaxo har hostel yana neman ki nace kin tafi kasuwa akayi sa'ar sauri yake ya bada sako a ajiye miki, kuma na kiraki kika cemin nayi amfani da su. Batare da kin saurare niba kika kashe wayarki.
To kinga yanxu sai kisan nayi yanxu kina da sati biyu ne kawai don haka sai nace Allah ya taimaka, cikin rashin gane nufin asmah nace "ya haka kina nufin yanxu tunda akawo inda xansha wahala shine xaki Janye hannunki a cikin lamarin? Shiru tayi tare da juyamin baya, cikin tashin hankali nace" Amma da kin cika marar imani idan kika aikata hakan, cikin masifa asmah tace "kinga karki ce xaki kawomin raini don wallahi sai na tattakaki anan kinga yarinya marar kunya nice nace kije kiyi AUREN JAMI'A xaki xo kina damuna nidai na fadamiki gaskiya nan da sati biyu iyayenki na nan xuwa don haka ko sunana kika sako a cikin shirmenku sai kin raina kanki kuma inason yanzu ki tashi ki ficemin da gani kona ballaki daga yau bani bake kingane ko, cikin tashin hankali nake ganin abun kamar a mafarki wai yau ni asmah tayiwa haka, tabbas duk wanda yayi sake nayi shawara da kawa yabar iyaye yana tare da nadama, tabbas nayi nadama tayin AUREN JAMI'A da kuma daukar asmah matasayin yar uwa tundaga nan kawai na yanke shawarar xuwa na hada kayana na jira xuwan ogana don insha Allah gobe sai gida don baxan so su Abba suji abun kunyar danayi ba don haka dana baro hostel gida na koma na fara hada kaya badan xuciya na so ba, kuma na dauki alkawarin nida kawa har abada 😭😭😭Allah sarki uwar dakina kina cikin damuwa, shin ya take abangaren oga musty, xai amince da uxurin Hannah, shin yanxu Hannah ta hakura da son da take yimasa ne ko a'ah, miye yasa asmah Janyewa a cikin Lamarin, ku kasance da yar katsinawan dikko don Jin cigaban labarin.
Taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na AISHA ABY.
Associated with ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌐🌐🌐.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Jin dadi da walwala ya tabbata ga masoyan wanna littafin nawa, xan kasance daku har kullum da ixinin Allah.
Page 80 & 90.
Kayana nake hadawa, duk na burkice Dakin, guri na bai wuce naga na kammala komai nawa ba, kafin ya dawo
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Gajiyar danayi ne, yasa dole na hakura na xauna saboda wani uban gumi da na hada kamar na hade kunama.
♦♦♦♦♦♦♦♦
Bangaren oga kuma bayan ya silale yabar madam dinsa sai ya nufi wani kebantaccen guri ya xauna tare da rafka uban tagumi, tabbas shi yasan yasamu canji a rayuwar sa, kuma yana ganin cewa "tabbas xai rasa wani muhimmin abu a rayuwar sa sai dai ya kasa gane meye xai rasa, wata xuciyar sa ce tace" matarka mana wadda xaka rabu da ita kana gani.
Ck
[4/15, 6:57 AM] +234 703 962 5239: Cikin sauri ya girgixa kai tare da fadin "noon impossible, how that works? Kawai ina jimamin barin abokanan arxiki ne, xuciyar nan dai ta kara cewa karya ne, kana tsoron rabuwa da Hannah ne saboda kana son matarka, to ko yaso ko yaki xuciyar sa ta nace yana kin rabuwarsa da Hannah ne, to ya karbi hakan saidai badon yana sonta ba sai don daukar da yayi mata ne wato ;matsayin kanwar sa. Toofa😳wata sabuwa inji.......
Tabasa akayi ta bayansa wanda hakan ne yasa ya katse tunanin da ya tafi, bakowa bane yayi hakan bace (kamal).
Man yadai naga kaxo nan kana xaune kai kadai, kuma ana ta nemanka ka karbo gift dinka na wanda yafi to da first class, cikin Dan basarwa yace "wallahi man nakasa gane abunda yake damuna ne, duk jinake kamar xan tafi na bar wani abunda xuciya na ke so, saidai nayi duk tunanin da xanyi domin gano ko meye amma na kasa.
Wani kallo kamal yabisa dashi kafin yace" hmm ina mamakin yadda mutum yasan matsalar sa ya kuma kasa yiwa kansa maganinta, cikin mamaki ma baiyani oga ya kalli kamal yace "kamar ya nasan maganin matsala na? Hmmm mubar maganar kawai Amma, ni nasan nan gaba tunanina zai zama gaskiya, mtsss wallahi kadai wani idiot ne sai ka fara maganar hankali sai ka sauka hanya, tabbas idan na koma gurin aiki na sai na taimaka maka. Kamar ya taimako? Kamal ya bukata sani, taimako na kai ka gidan mahaukata mana, 😂😂😂lallai mutumin kayi nisa tunda ina kokarin kiranka kana cemin metal, bakomai na gode.
Amma in tanbayeka mana?inajinka ya fada tare da fuskantar abokin nasa kamal "ina fatan kun daidaita kanku tsakaninka da matarka, kamar ya kenan? Ya bukata, ina nufin kasanar mata cewa ka kammala aikin da ya kawoka kuma xaka tafi nan da sati mai xuwa, Don kasan dole kasan yadda xakuyi don auren ku ya dauru kuma duk wani hakki na aure da yake rataya Akan ma'aurata ya rataya akanku, Don haka dole ka sake ta kafin ka tafi, kutttt!!!! Kake ji oga ya hadiyo wani yawu mai daci, cikin sarkewar harshe da xuciyar wanda cikin tashin hankali yace "amma bakada hankali, matar tawa kake cewa na saki? Amma kai ban San stupid bane sai yau, ya fada cike da bacin rai.
Cikin rashin gane nufin abokin na sa kamal yace" me yakawo wannan maganar Allah ya baka na annabawa dama ni na Dade da sanin cewa kana son yarinyar nan kawai girman kanka ne yake hanawa ka shaida mata, kuma itama hakan don duk wanda yasan masoyan gaskiya to daya kalli yanayin ku xai gane. Cikin kosawa da maganar tasa oga yace "ni xan wuce saboda inason nan da xuwa jibi xan tattara duk wasu shaidu dana samu nakai head quarter na mika masu sannan nima na koma GIDA nadan huta na wani lokaci har xuwa lokacin da xasu gama nasu binciken su tura shi kotu domin yanke masa hukunci. Hmm oga kenan ni naga Sam baka sako maganar yarinyar nan fa, kamal ya fada.
Shi kuma oga duk lokacin da kamal ya yi masa maganar rabuwar da zasuyi da Hannah, sai yaji duk ya tsani wannan nasara da yasamu na tabbatar da cewa :malam kb yana da laifi tare da hannu a kisan dalibar nan da akayi bayan keta mata haddi da yayi, to amma har yanxu yana karyata xuciyar sa akan cewa yana son Hannah, kawai yana ganin Dan sun saba da juna ne, Akan hakan xuciyar sa ta tsaya wato ;sabo ne kawai 🤔kunji reader ko kun yarda da hakan?
Ganin tunani baxai masa ba yasa ya yanke shawarar bari school din domin hutawa da kalaman kamal, sallama yayiwa kamal din tare da nufar gida ko ya samu saukin xuciyar sa ta hanyar kallon Hannah sa 🤔kunji kafin Hali Sata lahira wai Hannar sa.
Yana tunkarar gida faduwar gaban sa tana karuwa ji yake kamar kar ya karasa Amma ba shi da damar yin hakan, tabbas dole ya sawake wa Hannah wannan kaddarar ren aure ko don ta samu farin cikin ta shima yasamu nasa farin cikin, da wannan shawarar ya samu kafin gwiwar tunkarar gidan yana mai Jin kamar xai fadi saboda rashin karfi na kafafuwansa.
Ita kuwa uwar dakina ta kammala hada kayan ta tare da rarrasar xuciyar ta saboda dole ne ma su rabu saboda dalilai masu dama, tabbas xuciyar ta bata mata adalci ba, kuma bataga laifin asmah ba, tabbas ta dauko dala da birnin kano, son wanda bai sonka.................
Dukan da akeyiwa kofar gidan nasu ya katse mata tunani, tashi tayi ta nufi budewa tare da Jin faduwar gaban ta na karuwa saboda rashin sanin yadda xai kalli maganar ta. To nima dai yar mutanen dikko xayawa zanyi domin dauko muku yadda xata kasance, taku har kullum :AISHA ABY 07080802735.🙏📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔. Na AISHA ABY
ASSOCIATED WITH :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌍🌏🌏.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
80 - 90
Cikin dauriya na bude kofar, tsoro ne ya kamani ganin irin yanayin ogan nawa, fuskar nan tasa a murtuke.
Ganin yanayin sa sai na boye tawa damuwar, nadaure nace "sannu da xuwa ya musty, yauwa yace tare da rabani ya wuce, sai naji jikina ya kara sanyi xuciyata ta Kare, tunda nake dashi ban taba ganin damuwar da ta saka sa yin yanayin da yake ciki yanxu ba,
Bayansa nabi nima na karasa kusa dashi na xauna, kansa a kasa yake kamar mai tunanin wani Abu, cikin dauriya nace "lafiya dai ko ya musty? Shiru yayi kamar baxai yimin magana ba sai kuma yace" Hannah lafiya naga gidan duk ya hargitse ko wani Abu kike nema? Cikin Jin babu dadi nace "na hada kaya nane saboda dad dina yace yana nan xuwa zamu koma gida ya nemi transfer dina xan koma Oxford University, saboda.....
Cikin wata murya yace" to dawa xaki xauna acan din? Uhum Uhum, meye? Kiyi magana mana cikin daga murya yayi maganar, dama da wanda xan aura ya umar.....
Kee! Kinada hankali kuwa to kafin ki aure sa xaki tafi kibisa? A'ah sai anyi auren dama. Okey go ahead, yana kawo nan ya tashi ya tafi cikin daki.
Ganin yamma na niyyar yi kuma inason yin saukar wuri, Don haka sai na tashi na bisa Dakin domin kabar sakina nayi gida kafin dad ya iso asirina ya tonu, da sallama na shiga Dakin kwance yake yayi rigingine daga gani ma wanka ya fito, daure yake da towel iyakar kugu, idonsa rufe yake, koda nayi sallamar bai bude ba amma, ya karbamin.
Gefen gadon na Dan raba kamar marar gaskiya nace "ya musty na hada kayan kai nake jira kar dare yayi, idonsa ya bude tare da kafe ta dasu, tsoro ne ya kamani ganin irin yanayin idanun nasa, sunyi ja kamar yayi kuka, cikin rawar murya yace" tafiya xakiyi yanxu bazaki bari sai xan tafi ba sai na baki sakin, cikin sauri na kalle sa ba tare cewa komai ba, kinyi Shiru Kiyi magana mana, dama dad ne bani so ya San da AUREN JAMI'AR nan saboda komai na iya faruwa, xaune ya tashi tare da matsowa kusa dani yadda zamu iya Jin numfashin juna, gaba na ne yaci gaba da faduwa, riko fuskata yayi da hannayensa duka yace "Hannah bani Jin dadi kibar tafiyarki xuwa gobe, kinga da kin tashi sai nabaki takardarki ki tafi, sai tafiyar tafi sauki yanxu dare yayi, kuma baki tausayawa yayan naki ne, banifa da lafiya, yakarasa maganar yana hade fuskar mu guri guda tare da maraicewa, to kunsan xuciya da abunda take so, sai naga bari xuwa goben shine xaifi.
Hmm! Uwar dakina da tasan abunda xai faru da tayi tafiyarta koda bai saketaba.
Atakaice yini mukayi a kwance duk jikinmu yayi sanyi, a Dakin kuwa kwance nake jikinsa kamar mage, cikin wata murya yace yanxu tafiya xakiyi kibarni Kiyi aurenki ko? Ya fada cikin maraice murya, nima hakan ta kasance gareni wato bana son tafiya na barsa, Amma naji dadi cikin raina saboda yadda naga ya damu dani.
Hannah yakirayi sunana " xaki kwana dani yau kawai? Cikin rashin fahimta nace" kamar ya kenan? Nabukata, a'ah bb komai idan kina wani uzuri daman naga gobe xaki tafine kuma bai zama dole mukara haduwa dake ba.
Ganin yadda ya wani maraice sai nake ganin ba komai bane, Don haka sai nace "ok xan kwana dakai din.
Ni aganin da nake kila yanajin jiki ne ganin yadda yake ta juya kansa da ya daura a cinyata, to da haka ya rinjayeni har aka kira sallar isha, tashi yayi ya fita tare da cewa" xai dawo da abincin da xamu ci, da to nabisa.
Bayan ya fice, nikuma sai na tashi nadan gyara gidan tare da saka turaren kamshi ako ina, bayan nagama sai na watsa ruwa don Jin dadin jikina.
KWALLIYYA nasamu kaina da aikatawa tare da bin ko'ina na jikina na shafe da turare mai dadin kamshi, bayan na gama sai nasamu Gefen gadon Dakin na kame domin jiran dawowar mai gida.
Har na fara barci, sai naji bugun gida, batare da tunanin komai ba na nufi bude gidan, ina budewa nadan matsa domin ya shigo, tsayawa yayi yana kallona sama da kasa, shi bai shigo ba kuma shi bai koma ba, ganin idan na tsaya baxai shigo ba sai na karbi ledar hannunsa nayi gaba, shaf na manta da kayan dake jikina yan firit firit ne, dakinsa muka wuce, cewa yayi "xubamin ruwan wanka. To nace tare da cika umarnin sa,
Bayan ya dauki lokaci yana wanka, sai gashi ya fito daga shi sai towel iyakar kugu, wata kunya naji ta kamani don haka sai na rufe fuskana, cikin tsokana ya matso kusa dani yace" sis ko xaki shafamin mai? Cikin kunya nace "a'ah, OK shikenan bari na shirya sai muci abincin.
Nikuwa dake gefe nace kaji Uwar dakina da gulma daxu fa har gogar jikin juna suka gamayi Amma wai yanxu kunya 🤔.
Shafe shafe yakeyi sai kace mace don haka ni har barci na fara, ganin xanyi barci ne yasa yabari haka nan, shine ya xuba mana abincin, bayan mun gama ne na dauke kayan tare da wanko bakina, hayewa nayi na kwanta basan lokacin da ya gama abunda yake ba har ya hayo gadon domin kwanciya.
Kamar a mafarki naji mutum yana shin shina min wuya cikin fargaba na bude idona, tabbas mutum ne, ganin na tashi sai kawai yaci gaba da shashshafa ni ta ko'ina, tare da kissing din kowanne sashe na jiki na, a hankali ya daga bra dina tare da fara latsa breast dina yana Dan luliyamin kan breast din wani dadi nafara Jin yana xiyarta ta tare da wani Dan danshi danshi a down dina, cikin Salo da kwarewa na kamo harshen sa dayake turamin a baki na kama tsotsa, cikin sakanni kadan muka raba junan mu da kayan jikinmu, kwantar dani yayi tare da Dan budemin kafafuna, wasa yakeyimin da down dina wani mahaukacin dadi naji wanda bantaba jiba, kara bankaro masa down din nawa nayi tare da shashshafa kansa ina wani nishi.
Harshen sa yasaka yana Dan lasar down dina so passionate yana Dan tura harshen cikin down din yayin da wani ruwan ni'ima yaci gaba da kwararowa, nikuwa yanzu guri daya ne wayo;kawai inji sa yana in and out, breast dina ya kama yana wani tsotsa daga haka sai naji yana addu'ah aikuwa sai lokacin hankalina ya dawo ina shirin kwacewa Amma ina karfi ba daya ba.
A hankali ya fara shigata wani axaba naji yana ratsani, wata Uwar kara nasaki saboda Jin kamar xai yagani gaba daya shikuwa oga baisan xai samu Hannah a haka ba duba da irin fahimtar da yayi mata.
Bai saurara mata ba saida asalatu, iyakar wuya tashata tayi kuka kamar ranta zai fita. Da taimakonsa ta shirya shagwaba kawai take xuba masa yayin dashi kuma yake biye mata.
Har wajen karfe takwas suna daki sai shine ma ya Dan girka masu abinci, dakyar yasamu ta ci shima saida yabata rai,
Da misalin karfe tara ne yayin da masoyan suke xaune suna shanawa sukaji wani bugun gida kamar xa'a balle gidan, cikin tashin hankali Hannah ta tashi daga jikin mijin nata tana cewa na banu dad dina ne don ga kamshin turaren sa nan, cikin rashin yarda yace "ki xauna bari na dubo muga waye,
To nima Zaman nayi domin jiranshi ya dawo.
Tabbas idan dad dinta ne xa'a samu matsala babba domin kuwa M.A.M yace mai rabasa d Hannah sai mutuwa, Don ta shayar dashi xumarta. Tooo 😳kunjifa wata sabuwar. Domin Jin cigaban labarin sai ku kasance da yar katsinawan dikko aysha Aby 07080802735.🙏📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌍🌍🌍.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Koda yaushe muna tare daku masoyan wanna littafin nawa, kuyi farin ciki irin sosai din nan fa 😂.
90 - 100.
A zuciye ya karasa da nufin ya bude kofar tare da wanke fuskar mai damun nasu, saidai kash, kafin ya karasa har anyi wani irin wulli da kofar wato ;ta karye saboda dukan da wasu majiya karfi sukai mata.
Koda nayi toxali dasu sai nasamu kai na da Kiran "wayyo ya mohan na tabowa kai na, ba kowa bane na gani face" alhaji aminu nairah, yayi shiga irin tasu ta manyan masu abun sannan fuskar nan tashi har wani tsima take saboda masifa.
Duk da dakiya irin ta m. a. m. saida ya Dan firgita saboda rashin sanin abunda xai iya faruwa, cikin dakiya yace "lafiya dai malamai naga kun karyamin kofa waye kuke nema ko waye ya turo ku? Ya fada ransa a bace.
" Uwarka ce ta aiko mu marar mutunci, yau sai naga uban daya daure maka gindi a kasar nan, harda xaka daukomin yarinya ka ajiye a gidanka kamar matar ka.
Ko shakka babu wannan shine mahaifin Hannah, kuma surukin sa to amma kamar baxai yi masifa ba, oga ya fada tare da karewa kattin da suka balle kofar gidan nasa.
"ku shiga ku fito min da yarinya ku kuma kukai min tsaye. Alhaji ya fada cikin daga murya ta yadda har na cikin gidan xai iya jiyowa.
Cikin wata irin tafiya suka nufi shiga cikin gidan da niyyar aikata abun da aka saka su yi.
Cikin wata mahaukaciyar tsawa mustapha yace "kai ku jahilan ina ne da har xaku shiga gidan matan aure batare da ixinin mijin taba, ko kunsan hukuncin hakan, to wallahi duk wanda ya kuskura ya ketare wannan iyakar sai na fasa masa kai da bindigar nan. Yafada tare da xaro bindigar dake kugunsa, cikin sauri suka koma da baya domin kuwa su sara kawai suke basuda bindiga, kuma bindigar sunga irin ta manyan yan daba ce ko ma'aikaci sai ya kai wani mataki kafin ya fara rike wannan bindigar.
Cikin masifa alhaji yace "kai asare nace ka shiga ka daukomin yarinyata don yau baxan bar gurin nan ba sai na raba yata da wannan Dan ta'addan.
Wani Wawan kallo wanda aka kira da asare yayiwa alhaji tare da cewa" kai alhaji baka ji me yace bane ko baka da idanu ne eye, wato kai damuwarka ita ce damuwa, mushiga mu dauko maka yarinyar ka mu kuma akashemu kenan a banxa, ta yadda iyalan mu ma idan mun mutu baxaka iya taimaka musu ba da komai, Don haka bazamu iya wannan aikin ba. Ya karasa da cewa "guyu mu wuce kawai shima Dan hannu ne. Nan suka bar alhaji yana ta xuba ruwan bala'i.
Shikuwa oga ko tanke bai tankawa alhajin ba, hasali ma murmushi yakeyi na ganin wasu halayen da hannar sa keyi na dad dinta ne har fadan.
Shikuwa alhaji tun lokacin da asmah ta shaida masa wannan bakin labari sai yaji kamar ya mutu ya huta, domin idan makiya suka ji wannan abun kunyar dariyar da zasuyi masa ba kadan bace, shi yasa ya debo yan sarasuka su ladabtar da wannan shegen yaro to ashe shima shegen ne.
Yana kawowa Anan sai ya kalli oga tare da cewa "matsiyaci wallahi yau saidai ka kasheni amma sai na tafi da yata don da ta xauna da matsiyaci irinka kwara ta mutu batayi aure ba.
Wani abune ya tukare masa makoshi ji yake kamar ya shako alhaji ya buge kowa ya huta to amma baxai iya aikata wannan abun kunyar ba don haka bari ya kyale sa ya tafi da yarsa to amma idan yasan wata basan wata ba.
Alhaji kuwa ganin yayi masa shiru sai ransa ya kara baci don haka cikin tunanin ko ta kwana kawai ya dashi inda oga yake, yana xuwa yasa hannu ya ture sa ya shige gidan yana kwalawa Hannah kira ta fito su tafi gida.
Allah sarki uwar dakina duk abunda ya faru Akan idon ta wata kaunar mijinta taji ta kara shigar ta don tasan ya daure ne kawai Akan cin fuskar da dad dinta yamasa ne, saboda ita.
Lokacin da taga dad dinta ya shigo sai kawai ta dauko jikkar kayanta ta fito tare da fadin dad mutafi, cikin xafi ya fisgi hannun ta suka juyo.
Yana nan tsaye yadda dad yabar sa, xuciyar maza ta fara karyewa don wasu hawaye ne yaji suna xubo masa, tabbas xuciyar sa bata masa adalci ba don ta dauko masa son abunda sai yasha wahala kafin ya samu, itama uwar dakina abunda take fada kenan.
Ta gaban sa dad ya wuce da ita, tana waiwayen sa har dad ya tura ta cikin mota tare da cewa "yi hakuri sai nabi miki hakkin ki sai yasan ya tabo yar aminu nairah.
Itadai jinsa kawai take amma hankalin ta naga mijin ta tana Jin inama xata iya rarrashinsa da tayi saidai kash hakan baxai yiyuba.
Ta dauka tafiya zasuyi sai taga dad ya koma gurin m.a.m cikin Jin ba dadi tace "koma me yayi saura dad so yake ya Kure hakurin bawan Allah kawai. Abunda uwar dakina bata sani ba shi ne dama tuni dad ya Kure sa hakuri kawai yake.
Wani kallo na tsana dad ya watsawa m. a.m.sannan yace" kadauka nima tsoron bindigar nakeyi to gashi na dauko ta kuma xan tafi kaida ganin ta har abada yau ma xata bar kasar nan,kuma ka saurari sammaci. Yana kawo nan ya Dan buga kafadar sa tare da cewa "sai mun hadu kotu.
Har yayi nisa sai oga yace cikin daga murya" xan jira ka, da gobe xan wuce gida don abunda nakeyi Anan ya Kare amma, xan jiraka domin nasan xaka bani matata mu tafi tare da sa albarka gare mu. Nasan kana kula da ita Amma yanxu ina son kular ta ninku saboda akwai Dan jikan ka a tare da ita. Yana kawo nan ya juya ya nufi cikin gidan ya bar alhajin da jinya.
Kunga laifin ogana daman idan babba bai kama girmansa ba sai yaro ya raina sa.
Don haka akiyaye mutane.
Cikin fushi ya shiga motar tare da cewa direba ya tafi, shuuuuuuuuuu! Kake ji uwar dakina an tafi gida, nikuwa ganin yanayin alhaji sai nace "sauka lafiya. Nima yanxu xan hau motar nabisu, ga mai xuwa sai ya biyoni domin Jin yadda xata kasance.
Taku har kullum Aisha aby 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔AUREN JAMI'A 📔📔
NA AISHA ABY.
Gaisuwa da jinjina gareku yan gidan aysha Aby's novels, ina alfahari daku domin Kune silar yin farin ciki na.
Duk mai shawara ko ra'ayi zai iya yimin magana saboda gyara.
Continuations.
Kallon kallon aka shiga yi tsakanin ma'auratan, ganin xa'a bada hannu ne mustapha yacewa najeeb "najeeb kaga Hannah a cikin wancen motar, cikin sauri najeeb yakai kallon sa gurin da abokin nasa ya nuna ita kuma tana kallon su ta gilas kasancewar ba tinted bane.
Kana iya ganin na ciki, kwallah ce kwance a idon ta," malam kabisu mana ka tsaya kana kallon yarinyar mutane, wallahi idan suka bace sai kasani 😳toofa kunjifa wata sabuwar wato ;kar ya kale masa mata kuma kar matar sa ta sake kufce masa.
Shidai najeeb bin bayan motar tasu kawai yayi cikin ransa kuwa yana cewa "ina xan bari su bace maka, ai nasan ciwon ka daga yau ya warke saboda ga maganinka nan.
Allah sarki m. a. m. Ashe rashin lpy yayi kamar ya mutu, Don yanxu haka akan hanyar su ta xuwa asibiti ne suka ga Hannah, amma idan najeeb yace" aboki anya ba kewar matar ka bace ke saka ka rashin lpy? Sai ya fara fada yana cewa "nifa bana son tambaya haka, waye yace maka ina son ta ni idan ma xan damu to Akan dana dake jikinta xan damu. so don Allah kar ka dameni 🤥kunjifa readers.
Daidai wani makeken gate motar su Hannah ta tsaya, su kuwa M.A.M daga nesa suka tsaya, Don idan ba kallon tsaf kayi ba Baza kace biyo bayan su Hannah sukai ba. A hankali Hannah ta fito daga cikin motar cikin ranta kuwa ganin da tayi ma miji nata gani take kamar ba gaskiya bane don haka koda ta fito sai ta kama waiwayan gurin ko xata ga mijin nata, ganin bata gansa ba yasa ta kara tabbatar da cewa gixo yayi mata.
Cikin rashin kwarin jiki ta dauki kayanta ta yiwa direba sallama ta nufi shiga gidan tare da cewa " mai gadin xai xo ya kwashe sauran kayan.
A cikin motar su najeeb kuwa M.A.M ne yace" mu tafi xuwa anjima xan dawo yanxu mu koma gida don na shaidawa hajiyar mu, su shirya tarar bakuwa, cikin rashin gane inda ya dosa najeeb yace "ban gane su shirya tarar bakuwa ba? To ina nufin xan dauke mata na ne ta koma karkashin kulawa na, Don bazan sake barin ta kubucemin ba akaro na biyu 😳too lallai ka debota da xafi, kaifa kake cewa" babanta kaifi ne shima, kana ganin hakan xai yiyu da sauki? Mtsss dadina dakai kamar ba lecturer ba wallahi, idan matana tana sona to da kowa xan iya karawa ka gane ko. Ya fada cikin bacin rai. Allah ya taimaka kwantas mutumin na Hannah. Najeeb ne ke fadin haka ganin ran abokin nasa ya baci. Tada motar yayi kamar yadda ya bukata suka bar gurin kamar basu taba wanxuwa ba.
A Bangaren Hannah kuwa koda ta shiga gidan sai ta tarar da matar gidan mai mutunci, Don ta dauketa kamar yarta.
Bayan tayi sallah tayi wanka, sai ta sauko kasa domin karba kiran mama aseeya kamar yadda ta umarce ta. Sannu Hannah kisha tafiya gashi bake daya ba sannu kinji. Cikin Dan Jin kunya tace "babu ma nisa sosai nagani. Eh haka ne baikai daga katsina xuwa kaduna ba, damm naji gabana ya fadi saboda naji tace kaduna sai na tuna da rayuwar danayi a makaranta.
Ki saki jikinki nan ma gida ne kinji yata. Mama aseeya tace.
Murmushi nayi tare da cewa "to insha Allah. Yauwa tashi kije ga abinci can Akan dining table ki ci sosai kinji. Kamar yadda ta fada hakan nayi naci abincin sosai don abincin yayi dadi kwarai. Bayan na gama daki na koma domin rintsawa don na gaji.
Shikuwa oga musty, gidan hajiyar sa yasa najeeb ya kaisa, koda suka iso wani dankareren gida wanda duk wanda ya mallaki gidan nan to tabbas basai anfada ba ya nemi wani abu a duniya dai ya gama samu sai dai lahira kuma.
Gate aka wangale masu suka shiga, a parking area suka ajiye motar su tare da sauran motocin dake gurin. Basu bata lokaci ba suka shiga cikin gidan, wayyo aljannar duniyar fa kenan, xuciyata ta kagara taga wadda ta mamaki gidan nan. Wani katon falo muka shiga mai dauke da wasu manya manyan kujeru na alfarma wani iska mai dadi ne yake busawa a ciki. Wata dattijuwar mata na gani xaune tana duba newspaper, Jin motsin mutane yasa ta dago cikin sakin fuska tace "har kunje asibitin ne? Hajiya bamujeba amma ya samu magani.
Cikin daurewar kai tace" najibullahi kamar ya yasamu magani? Hajiya ai yaga matar sa daman bakince yana son matar saba yace ciwo ne kawai.
Cikin farin ciki tace "a ina yaganta, Hajiya gidan yan uwansu tazo , kuma Hajiya itama naga tsakanin sonshi a idonta wallahi........... Saukar filon daya Ji ne ya hanasa karasa maganar da yayi niyyar fada. Bani son shashanci najeeb yafada yana wani hada rai. A eh kasamu yaro kamar bashi ne yake cewa "najeeb ka kaini asibiti mutuwa xanyi ba dazu, Hajiya ta fada tana kwaikwayon yadda m. a. m. Yayi. Dariya suka saka su duka ganin yadda ta dage tana malkada kai.
To ya isa haka yanxu ya kukayi shawara, najeeb ne ya kwashe duk yadda akayi ya fada mata. Cikin Dan nazari tace "idan kaje anjiman karkayi mata maganar tabiyo ka. Sai a hankali ni xanje mu daidaita da iyayen nata.
Cikin gamsuwa da bayaninta suka bar gidan kakar tasa kuma uwa uban sa.
Ita kuwa Hannah tunda ta shiga daki bata fito ba tana kwance daga sallah sai sallah ke tada ta. Idan andan jima sai mama aseeya ta lekota.
Ita tunaninta barcin gajiya ne Hannah keyi.
Haka har akayi sallar isha, sai a lokacin ta sauko shima abinci tazo ci, shima don mama ta matsa, tuwon dawa ne miyar kubewa danya tasha hadi, aikuwa taci da yawa. Suna cikin ci ne mai gadi yayi sallama.
Ixinin shiga aka bashi ya shigo, har kasa ya gaida Hajiya tare da cewa "hajeeya wani mai mota ne yace ayi masa sallama da Hannah. Nace masa babu Hannah Anan gidan yace konayi sallama da ita ko ya bugemin bakina mai karya 😳😳😳😳kunjifa wata sabuwar, cikin mamaki hajeeya ta kalleni nima cikin mamakin nake. Cikin dakiya tace" sako hijabinki muje muga waye wannan. To nima yar mutanen dikko tashi nayi na basu daga baya. Domin Jin cigaban labarin sai ku kasance da yar katsinawan dikko aysha Aby 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na
AISHA ABY.
Associated with :ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌎🌎🌎.
DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
The special person will always be in memory , while the good person will always be in dream and d best person will always be in heart. So are in my heart fansy 😍.
Continuations.
Ko da fitar abba sai hajjah ta kalleni tare da cewa "kinga ki kwantar da hankalinki babu abunda xai yi miki duk cika baki ne, barni da shi ni nasan maganinsu daga shi har jahilan abokan nasa, idan ba jahilci ba ace yarinya tayi aure amma kuma sai suce suna son dansu ya aure ta don hauka. Hmmmm hajjah kin manta basu San cewa nayi aure ba don shi dad so yake na auri ya umar a matsayin budurwa, na fada. Eh lalai to sai yace masu me idan yaro ya gane ke ba budurwa bace a lokacin? To Allah ya sawake abunda yake damun alhaji.
Ni yanxu abunda nake so dake shine ki tabbatar kin xauna cikin shiri saboda so nake da sunxo yau gobe kitafi kano gidan aminiyata aseeya kiyi zamanki a can har sai sun koma.
Amma kafin ki tafi ki lallaba dad din naki ya amince da xuwan, wato ki Dan yi masa dubara da cewa "xaki je dubo hajiya aseeyar bata da lafiya kinga idan kika je ni xan kirata, nace" ta kira abban naki tace xaki Dan kwana biyu domin tayata aikin gidan kafin ta samu sauki nasan cewa baxai hana ba,
Kinga daga nan kuma sai musan yadda xamuyi ya manta da maganar aurenki da wani har sai kin haihu. Cikin gamsuwa da maganar hajjah nace "nagode kwarai da gaske hajjah da shawarar ki xan San yadda xanyi.
Allah yayi miki albarka kinji, kuma karki damu kanki maza ki tafi ki shirya nasan bakinmu suna hanya, to nace tare da wuce wa sama domin shiryawa duk da cewar tunani na ya tafi xuwa kano don bantaba xuwa kano ba, Don haka haka nan naji ina farin cikin kasancewa a kano.
❓❓❓❓❓❓shirye shirye kawai muke na xuwan bakin abba don haka an samu saukin fadan abban, sai sa muka gama komai sannan na cewa hajjah bari nayi wanka na shirya don kar su karaso ban shirya ba, to kawai tace itama tare da tafiya domin yin wanka itama.
Ba wata KWALLIYYA nayi ba amma nayi kyau fiye da tunani mai karatu, koda yake mai ciki ko ba wanka kyau take to bare kuma harda su KWALLIYYA 😂.
Karfe tara daidai bakin suka iso, samun kaina nayi da Jin nauyin ya umar idan na tuna lokacin da nake kiransa ina kuka ya turomin sex movies, tunda ya fito yake kallona kamar yaga bakuwar halitta, saitin inda nake ya nofu gabana ne naji ya fadi, daidai kunci na yabani light kiss 💋"ko welcome babu sweety ko bakiyi murnar ganina bane, cikin dauriya nayi dariyar yake nace "haba dai wallahi nayi murnar xuwanka kwarai da gaske, oky shine kuma babu ko Dan huging din da kika saba yimin 😳toofa kunjifa samun guri matar auren ne xata yi huging naka, iskar da ya busa min ne yasa na gane a xuci nake magana.
Cikin alamun firgita nace "bana Jin dadi ne sosai,, oky bari nayi wanka sai mu tafi asibiti ko, to kawai nace tare da yin gaba don na fara gajiya da tsayuwar,
Har cikin falon abba muka shiga Anan na tarar da su dad din ya umar da momy gaishe su nayi tare da zama kusa da hajjah, gaisawa akeyi anata labarin duniya haka ya umar ya zauna kusa dani yana ta wani shigemun ganin abun nasa yana neman wuce gona da iri sai na tsiri barci, dad ne yace son ka dauketa ka kaita Dakin ta naga tayi barci 😳kunjifa wai uba ne yake cewa dansa ya dauki wadda ba mukararramar sa ba, ganin ya nufoni gadan gadan sai hajjah tace " bari na tada ta karkayi wahala, su dai basu kawo komai a ransu ba don haka sai suka ce to kawai.
Tadani tayi nikuma nayi kamar ina barcin nayi sama, wallahi da kyar nayi barci don Dan tabanin da yake sai da ya tadomin da kewar mijina.
Haka muka share kwana biyu da ya doso ni sai na kawo wani Abu wanda xai kawo katanga tsakani, xaman gidan duk ya gunduren, Don haka na yanke shawarar tambayar abba xuwa kano.
Yau ta kama asabar don haka na shirya domin xuwa Dakin abba domin tambayar sa, da sallama na shiga, ai kuwa duka suna a cikin Dakin su duka harda su ya umar, gaishe dasu nayi tare da neman guri na xauna don ga alama wata magana suke mai muhimmanci,Hannah! Naji abba ya fada, daga kaina nayi domin ganin nuni yakemin da na fita ko meye, ga mamakina magana yakemin, na'am nace tare da tattara natsuwata gurisa, yaci gaba d cewa "daman yanxu nake son umman ki ta kiramin ke domin ina son yin magana dake, cikin firgita nace" to gani abba.
To Hannah k natsu kiji abunda nake son fada miki, bawani Abu bane face kan maganar aurenki da umar, kuuuuuuu! Kake Ji ciki na ya murda, cikin tashin hankali nace "to abba inajinka.
To Dan uwanki yaga wata abokiyar aikin sa a egypt kinsan komai ikon Allah ne ko? To shine yasa har ya aure ta kafin ke saboda yace yafi son kiyi karatu kafin kuyi aure.
To ganin baki karasa karatunki bane kuma shi yan bukatar aure shine yayi aure Amma kuma yace yana nan yana sonki, Dakin gama wannan makarantar sai aure.wani irin ajiyar xuciya na ajiye kafin na daga idona don ganin wane iri yanayin ne yan Dakin suke ciki.
Duk hankalinsu yana kaina ya umar sai wani kallona yake, cikin nuna kamar ina cikin damuwa nace "abba ni banida wani ja Akan maganarka sai abunda kace kuma ni inasonsa a hakan, alhamdulillah daman nace Hannah batada wata matsala, abba ne yake fadin haka.
Duk yan Dakin murna naga sunayi alamun Jin dadin magana ta, cikin Dan nuna kamar ina cikin damuwa nace "abba don Allah idan ka amince inason xuwa kano gidan aunty aseeya xan dubota.
Baxaki b shegiyar yarinya kawai wadda batada tunani, hajjah ce tace" haba alhaji kabarta mana tadan rage tunani don nasan cewa bawai damuwa ne batayi da auren da umar yayi ba, kawai sai Dan biyayya kawai. Jin haka yasa jikinsa yayi sanyi don haka yace "to Allah ya kaiki lpy ya dawo da ke lpy. Wani sanyi naji har cikin raina. Ya umar kuwa yaso da abba ya kiya Amma kuma sai gashi ya amince.
Yau tunda safe na shirya don xuwa kano wani farin ciki nake Ji, direba hajjah tasa yakaini tare dayimasa gargadin yabi a hankali. Sallama nayi da kowa Amma na daure fuska wa ya umar, gab da motar xata bar gidan naga yaxo yace "ki kula da kanki kinji baby na 😳😳wani kallo nabisa dashi mai nuna u are sorry 😂..
To jama'a gani na shigo kano, duka tafiyar minti sitin ce takaimu kano. Wace unguwar zamu ranki ya dade" rabe direba ne yace haka. Gadon kaya xaka kaini gida mai number goma.
Hanyar dazata kaimu Gadon kaya yayi, wani go slow ne na baxata nagani cikin bacin rai nayi tsoki tare da juya fuskata gefen gilas domin na gaji so nake kawai na ganni gidan........... Waye idona ke gani ne kamar............ Tunanin da nakeyi ne ya tsaya lokacin da mukayi four eyes da mijin Hannah aminu mai nairah. Tabdijam readers kunjifa wata sabuwar koya xasu Kare. Domin Jin cigaban labarin sai ku kasance da yar katsinawan dikko. Aysha Aby 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔
NA AISHA ABY.
Koda muka fito daga cikin gidan, sai baba mai gadi yace "waga itata motar shi yana ciki kila.
Cikin dauriya hajiya tace" tafi kace masa ga Hannar ta fito, tafiya yayi domin cika umarni, kwankwasa gilas din yayi aka xuge, bamu San me yace masa ba mundai ga ya juyo.
Yana xuwa yace "yace gashi nan xuwa hajiya. To tace, nikuwa na kagara koma waye ya fito inji uban meye ya kawosh........... Magana ta makalewa tayi sanadiyyar arba da idanuna sukayi da Dan kyakkyawan mijina.
Cikin takun nan nasa ya karaso gurinmu, sallama yayi tare da cewa "Amm ina wuninku tare da Dan sunkuyawa kadan alamun girmamawa, lpy kalou mama aseeya tace.
" yaro kaine kake kiran Hannah? Eh yabata amsa kai tsaye. To bakada labarin tayi aure ne? Dammm kake Ji gaban maza ya fadi, Dan a tunanin sa ko andaura mata aure da wannan Dan iskan yaron da auren sa a kanta. Kai shiru ko kurma ne kai.
Cikin basarwa yace "nasan tayi aure saboda ni ne na bayar da sadakin, 🤦🏿♀wata kunya mama aseeya tayi ta kamata, ta tsaya ja in ja da surukinta.
Cikin Dan murmushi tace" to Hannah ke baxaki fadamin ba tun farko ne, hmm kawai nace tare da sadda kaina kasa ina wasa da kasan hijab dina.
To ai shikenan bari na koma ciki ni, idan kun gama tsayuwar kinshigo dashi, ai mama sauri nake dama ita ta kirani nace ta bari sai gobe ta huta tace tana son ganina 😳,
To daman tasan da xuwan naka kenan ja'ira kuma ta bari inata yimaka tambaya kamar a kotu. To mama kindai gani, ya fada yana kashe min ido.
Kara kauda kaina nayi nace "mama ni bai kirani ba, ban ma San yana nan garinba. Hmm dama haka xaki ce.
Ni na koma ciki idan xaku shigo to idan kuma ka tafi sai ka dawo kaxo mu gaisa, to mama nima sauri nake amma xan dawo gobe mu gaisa din, to Allah ya kaimu.
Tana shigewa ciki, kamar jira yake ya kamo hannuna ya jani sai cikin mota, seat din baya ya bude mana muka shiga.
Wani sanyi naji mai dadi da wani daddadan kamshi yana ta tashi a ciki.
Kusa dani ya matso sosai ya kamo hannuna duka biyun ya hada da nasa yana Dan matsamin a hankali, kinyi shiru, kamar bakiyi murnar ganina ba ko? Wani Abu naji ya dake ni a xuciyata, ashe banyi murnar ganin sa ba, lallai wannan mutumin, cikin sanyin murya dana jiki nace
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: Kayi hakuri kaga dare yayi kuma uhmmm dama kuma, kuma me kina Jin kunyar kar aga kinyi wanka daga komawa gida ko? Cikin dauriya nace "ba haka bane ba kawai dai naga bamu kyauta ba idan muka tsaya Anan kuma..... Kinga na fahimceki.
To yanxu xo na duba mugaisa da Baby na, bazan miki komai ba. Cikin rashin yarda nadan matsa kusa dashi, hannun sa yasaka cikin rigar, a hankali yake shafar Dan tudun cikin nawa yana cewa "kagani ammayar dakai maraya alhalin kana da baba, yakamata baba ya kula dakai, amma bai samu hakan ba, inasonka kaji.
Kiss ya manna wa cikin, tare da rufemin rigar tawa, cikin muryar tausayi yace" gobe xan shigo amma yau kitafi ki kwanta nima banida lafiya ne, Don Akan hanyarmu ta xuwa asibiti ne ma na ganki, cikin sauri ta dago ta kallesa, kashe mata ido yayi tare da cewa "yes ni kika gani dazu ba gixo bane.
Sadda kaina nayi ina dariya ciki ciki, cikin muryar tausayi yace gobe idan naxo xaki yarda kiban hakki na kuma kinga babyn mu yana bukatar mu gaisa sosai, xaki yarda? Cikin sauri tace a ina?
Idan kin yarda inada gida a kano sai kicewa mama zamu Dan fita yawon ganin gari kinga har sai mun dawo babu komai.
Cikin dan natsari tace "kana ganin bazata gane ba? Dariya taso ta bashi, mutum da mijin sa yana tsoron agansu tare. Eh bazata gane ba. Tunda acan akwai komai na bukata, cikin gamsuwa da bayanin sa nace" Allah ya kawoka lpy goben. Ameen my sis, sunan nan yana batamin rai wallahi.
Kinga tashi dare yayi kitafi gida, ya katsemin tunani, bude kofar nayi xan fita ya dakatar dani yace "sauri kike ki barni ko? Yawani langwabe kai kamar karamin yaro wani kyau naga ya kara kamar na rungumesa naji amma hmm.
Shikenan tafi Ji kwanta sai nazo goben bye ya mannamin Kiss lafiyayye.
Yana nan tsaye har na shige gida, wata muguwar dariya yayi yana murnar gobe xai kara shiga cikin rumbun xumar sa daya dandana a baya,wata shoki ya debo ya xubeta a sitiyarin motarsa yayi gaba, mutuwa dasu dr fatee dasu fateema usman da maman ahmed muna ta kwaso shokiii bamusan ya tafi ya barmu ba saidai dole mubari sai gobe mun bisu domin nado data. Gaisuwa da jinjina gareku masoyana anatare irin sosai din nan fa 😂aysha Aby 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: Nayi murnar ganin ka sosai ma, to amma banga alama ba.
Shiru kawai nayi na kyalesa don yafara hargitsani saboda shafanin da yakeyi, cikin wata arniyar maryam mai kama da rada yace "nayi missing dinki sis, kuma nayi missing din Baby na, cikin mamaki nace" waye yace inada Baby? Wanda ya baki ajiyar babyn mana.
Kunya naji ta kamani kamar na gudu, cikin bayawa nace "nifa banida wani Baby, oky bari na baki wani Babyn tunda na farkon baisamu shiga ba, kafin nayi wani motsi har ya hade bakinmu guri daya, tare da tura hannunsa cikin Riga ta, a hankali ta balle bra din yayi sama da ita , yaci gaba da shafamin breast yana Dan luliya kan su, ai nima basan lokacin da na fara mayar da martani ba, sai da muka dauki wajen minti talatin a haka kafin na xame jikina daga garesa, saboda Jin yana neman wuce gona da iri.
Cikin wata kasalalliyar murya yace "na dameki ko, daga xuwa na xan daura miki nauyi, duk da cewar nayi hakuri na wata hudu hakan baxai sa abani kulawa ba ko?
Wani tausayin sa ne naji ya kamani, cikin nima tawa muryar nace" "
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na AISHA ABY ASSOCIATED WITH ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌎🌍🌏.
💧💧💧💧💧💧💧💧
Koda suka tashi daga barci, lokacin karfe biyu ta wuce. Cikin sauri tabar jikin mijin nata tana cewa "kai lokaci ya wuce bamu yi sallah ba, cikin sauri shima ya tashi daga kwanciyar da yayi, kauda kaina nayi gefe nace" kaje kayi wanka ka wuce masallaci,
Cikin Dan basarwa yace "yanxu sun gama sallah saidai nayi a gida. Yana gama fadar haka ya wuce toilet domin wankan. Koda ya fito, fita yayi daga Dakin. Ganin yana wani shan kamshi yasa nima na shige nayo wanka na na share sa. Dan rainin wayo mutum ya gama kwalkwaleka sannan yayi maka wani shan kamshi.
Shikuwa abunda yasa yayi hakan, wai don karta raina sa 🙊kunjifa. INA SAURAN RAINI Anan (MY NEW NOVEL) mutum nagama ganin girmanka.
Bayan ya shirya cikin wata sabuwar shigar, kenan dama nan gidan sa ne saboda akwai kayan sa ciki, sai bai koma ta kan Hannah ba sai yabar gidan.
Itama bayan ta kintsa ta gyara Dakin duk da cewar ba datti sosai, bayan ta gama sai ta Dan nemi guri ta xauna domin hutawa. Wata uwar yunwa ce tayi min sallama.
Ganin Zaman ya isheni shikuma oga bai dawo ba yasa na fara cewa "Oh ni Hannah ina cikin garari, ga matsalar uba gata miji, da tasan abunda xai mata kenan dabata biyo sa ba, tana kawo nan tace" ya Allah kaine kasan komai game da matsala ta, ya Allah ka yayemin wannan damuwa. Wasu hawaye naji sun wanke min fuska.
Kuka naci gaba dayi, saida nayi mai isata sannan na kwanta, saboda azabar yunwa bansan lokacin da barci ya dauke ni ba duk da hawaye na a fuska.
Can cikin barci naji kamar Ana shafa mata gashi tare da shafa fuska ta, bude idona nayi na sauke su Akan tasa fuskar, murmushi yayi tare da cewa "tashi ki ci abinci kinji matas. Kasa tashi nayi saboda na galabaita da yunwa, tada ni yayi tare da budemin take away, Allah sarki ashe yana can nemo mana abinci, na fada araina.
A hankali ya rinka bani abaki inaci, har saida naji na koshi na kawar da kaina. Kiyi hakuri kinji matas na saka yunwa takama minke, shiru nayi masa.
Ganin kamar ina fushi yasa ya fara bani labarin Zaman mu a makaranta, wani lokaci har tambayar juna muke Akan abunda mukaji na daga haushi, sai gashi mun washe muna ta fira kamar bani ba.
Xuwa can ya kalleni yace "tun ranar da nayi arba dake naji ina matukar kaunarki, amma abunda kikayi min shine yasa na gane kinfi karfi na. Wani lokaci har bin hanyar da xan ganki nake bi, amma kuma raina yana bani kinfi karfi na, har rashin lpy nayi danayi bincike akanki naji cewar "anyi miki miji, lokacin da kika xo bani hakuri sai nayi niyyar cewa ina sonki, amma sai kuma naga kila kimin abunda yafi hakan, ke har addu'ar neman xabin Allah nayi akanki, kwatsam sai kashi kin xo gareni da kanki, a lokacin tabbas na tsorata Amma sai na karba aure da niyyar xan samu damar saka ki soni a Dan lokacin da xamuyi, bayan auren mu dana matsamiki kika fadamin dalilin aurena da kikai sai na shirya nida kaka ta hajiya dakuma najeeb, muka je katsina gidan ku da taimakon kamal abokina, lokacin da muka je abba baya nan sai hajjah, ga mamakina tun kafin mu mata bayani take ta hidima damu.
Bayan mun gaisa tare da gabatar mana da abinci da abun sha, sai hajiyata tayi mata bayani tare da shaida mata cewa ita ce kakata ni maraya ne, ta bata labarin komai, ga mamakinmu sai muka ga tayi murna kwarai da gaske,
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: Kuma ta saka alkhairi Akan AUREN, bayan mungama komai shine muka baro gidan, to kinji yadda akayi har hajjah tasan da auren mu, cikin kaunar mijina nace "nima na dade da fara kaunar ka araina, nima na kwashe komai nawa na fada masa, kai atakaice ranar saida muka bayyana wa juna sirrin ruhi. Agurguje, haka muka wanxu muna tare muna bawa juna kulawa, ga cikina yana shan cakula kullum sai sun gaisa da dadyn sa, nayi kyau nayi kiba abuna, shima ogan.
A haka har muka gama kwanakinmu biyu a tare, kullum ina bawa mijina kulawa ta auratayya, shima yana faranta min, yau ne kwanakin da mama tace xatayi suka cika don haka yau xai maida ni, dukanmu bamu so haka ba, amma yacemin xai kara xuwa dauko ni muje hajiyata ta ganki, kuma xan saimiki waya muna gaisawa, a haka ya kwantar min da hankali har na washe, dakuwa har na fara damuwa.
Kwance muke a main falon gidanmu muna kallon wani films, kuma muna hirarmu yayin da nake kwance a girjin mijina, domin yazama makwanci na, muna cikin fira sai kawai mukaji bugun gida kamar xa'a balle gidan 👀cikin mamaki nace "HUSBY waye Yake buga gidan nan ne haka, cikin Dan rashin nuna damuwa yace" bari naje na dubo, amma najeeb kawai yasan gidan nan tunda nasiye sa, kuma yanada makullin gidan nasan baxai buga ba, amma ki kwantar da hankalinki babu komai, bari naxo.
Fita yayi, nikuwa gabana naji yana wani irin bugawa kamar xai fadi, ganin ya Dan dade bai dawo ba kuma banji shigowar wani ba yasa na tashi na nufi get din domin ganin lpy, inalillahi wa'innah illaihirraj'un, motar yan sanda nagani tare da hango mijina cikin motar tsakiyar su, cikin sauri na karasa nace "lpy meya faru, cikin dakiya irinta maxaje yace" abba ne ya turo su, kije xan kira najeeb ya maidaki gidan mama domin kuwa abban ne yaxo gidan ya iske bakya nan,yanxu ki koma ciki najeeb xai xo ya mayar dake katsina. Ni mun wuce ki kula da kanki kinji, kuka na farayi, inaji ina gani akbar gidan dashi, suna fita na fadi kasa ina kuka wiwi kamar yarinya, cikin raina kuwa inajin tsananin haushin abba, ganin babu sarki sai Allah, yasa na tashi na koma cikin domin jiran najeeb. To nima yar rahoto cikin nabita domin jiranshi, turkashi Ana wata ga wata ta bullo, DOMIN JIN CIGABAN LABARIN SAI KU KASANCE DA YAR KATSINAWAN DIKKO AYSHA ABY 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔📔AUREN JAMI'A 📔📔📔.
Na AISHA ABY
ASSOCIATED WITH:
ZUMUNCI AND WRITERS FRUM 🌏🌏?. ?DEDICATED TO MY SISTER FA'IZA IDRIS.
Bayan na koma cikin gidan, sai naji duk gidan ya fita raina, tsoro ne ya kamani tare da tunanin hali irin na mahaifina.
Ina cikin tunanin ne naji door bell, alamun wani yana son shigowa ciki. Cikin rashin kuxari na tashi na bude, wanda na gani ne yasa nadan ja da baya, dogo ne kwarai, yana da kyau daidai misali. Ganin bangane sa ba yasa yace "madam kinshirya ko, don mai gida yace kar na bari dare yayi mana a hanya. Cikin Dan fara'a nace" na shirya ina wuni. Lpy kalou. Maza ki fito mu tafi saboda kar dare yayi.
Cikin abunda baifi minti goma ba muka fita muka bar gidan, xuwa katsina.
Lokacin da muka shigo katsina karfe biyu na rana, saboda mundan tsaya wani guri, direct gidan mu ya ajiyeni tare da cewa "insha Allah komai xai daidai ta. Daga haka ya ja motar sa yayi gaba.
Jiki babu kwari, na kwashi jiki na shiga cikin gida, hajjah na tarar tana xaune ta buga uban tagumi, dagani kasan tana cikin damuwa.
Don haka koda na xauna, bata sani ba, ganin tayi nisa yasa nace "hajjah inata sallama baki Ji. Cikin alamun firgita tace" bansan kindawo ba, hmm bari kedai ashe alhaji saida yabiku har kano.
Cikin kuka nace "hajjah wane irin laifi na aikata ne haka, dun lokacin da na tafi makaranta nake shan wahala. Har yanxu ban huta ba, abba ya takuramun ya hanani Jin dadi......shhii, kiyi shiru kibar fadin haka, mahaifinki ne koba komai, yanxu abunda nake so dake shine :zan tafi can kauyen su abban naki na fadawa kawun sa. Duk da cewa "lokacin dadi bai bari mun nemo su ba amma, yanxu xanje saboda kaf yan uwansa sun kyale mu, saboda halin abbanki, amma shi baiyi fushi ba yana xuwa idan ya samu dama.
Kuma shi kadai ne zai fuskanceni idan naje, inada yakinin cewa" idan har yaxo da kansa dole alhajin zai bari. Cikin kuka nace "hajjah me yasa dad yanada yan uwa Amma baki taba fadamin ba, hmm, Hannah kenan, nafi kowa farin ciki Akan muyi xumunci da dangin mahaifinki, amma baya bari, duk lokacin da nayi niyyar xuwa sai ya hana. Amma yanxu xan tafi koda zai yi min kowanne hukunci naji na gani.
Ajiyar xuciya nayi tare da cewa "nidai hajjah kibarshi kawai bana son ki shiga matsala, hmm Hannah kenan, to a yanxu haka a cikin ta nake.
Kedai kawai kiyi addu'ar komai ya tafi daidai, Don idan har ya amince yaxo to dole ne abbanki ya amince, saboda yana shayin sa. Amma abun takaicin shine, shima kawun naki yayi fushi da abbanki, saboda rashin xumunci sa.
Amma yanxu gobe xaku kotu, kinga xan samu lokacin da xan tafi kauyen nasu batare da saninsa ba. Cikin gamsuwa da bayanin ta na tashi na tafi dakina.
🔱🔱🔱🔱
Taci gaba da cewa :to washe gari ne muka fara xuwa kotu, kuma shine har yanxu muke gabanka ranka shi dade, alkali ya nisa ya maida kallonsa ga mustapha yace "to kai kaji yadda matarka tace, shin kota kara wani Abu abisa wanda kasani, cikin kwarin gwiwa yace" ko daya ranka shi dade.
Alkali ya kalli alhaji aminu nairah tare da cewa "to kaji batun duka yaran nan kuma, abisa la'akari danayi da kalamansu suna son juna, amma kaima bazamu ki taka ba, saboda kai uba ne kana da dalilin yin komai naka, ko xaka fadawa kotu dalilinka na kin amincewa da auren su.
Cikin fushi yafara cewa" ni kawai ban amince da auren nasu bane, kuma ni yarinyata nayi mata miji, tun kafin ta tafi makaranta.
Wannan shine dalilin da yasa nake so ya sakarmin yarinya.
Alkali ya girgixa kai, yace "kaji kai mustapha abunda mahaifin matarka yace, ko zaka iya yin abunda yace,
Kuma ni amatsayina na mahaifinka nake baka umarni Akan ka saki yarinyar nan, saboda ba ita kadai bace mace.
Toofa😳😳😳😳, Alkali ta ina yazama uban mustapha, to ko kunsan wannan Alkali ba kowa bane face mahaifin najeeb Alkali dodo. Turkashi readers kunkuwa gano abunda na gani.
Cikin kidima ya dago yana kallon Alkali, wasu hawaye ne suka fito daga cikin idanunsa, tabbas yana kaunar matar sa, amma baxai iya yiwa alkalin gardama ba. Cikin tashin hankali ya kai duban sa ga matar tasa, ga tunaninsa dama yasan hakan xata faru, kuka itama take. Nan fa masu xuciyar
imani suka fara tayasu kukan, amma axuciyar abban Hannah dadi ne ya kamasa kamar ya goya alkalin yake Ji, a hankali mustapha yace "naji na kuma amince da bukatar ka dady xanyi abunda ka umarceni dashi. Wani duhu yake gani Amma haka nan ya daure yace" ni mustapha a mustapha abisa biyayya ta mahaifa na sa................ Ku dakata! Wata murya ta ambata daga can baya, nan da nan hankalin kowa ya koma kan wanda yayi maganar nan, abangaren aminu naira kuwa, wani bakin ciki yaji kamar ya kashe shi saboda yana ganin komai yaxo karshe Amma kuma ga wani xai dame masa kashi.
Nima yar mutanen dikko hankalina ya tafi wajen son ganin waye ya dakatar da wannan dayan hukunci. Garin turereniya ne biro na ya fadi, so don Allah ku tayani dubawa saboda kawo karshen wannan lamari, taku har kullum Aisha aby 07080802735.🙏
[27/07 6:55 PM] YAYA HAYAT: 📔📔📔AUREN JAMI'A📔📔📔. Godiya marar adadi gareku masoyan littafin auren jami'a, kuna raina kwarai da gaske.
Gaba daya hankalin kowa ya dawo kan wannan bawan Allah daya shigo kotun, kuma yayi nasarar tsayar da wannan danyen hukunci ga ma'auratan.
Bakowa bane wannan bawan Allah face kawun alhaji aminu nairah. Cikin mamakin yadda akayi yaxo hajjah ta kalle sa. Domin bazata manta yadda suka gare dashi ba Akan cewa "nifa gaskiya baxan shiga harkar wannan bawan Allah ba, saboda yadda ya nuna bashi ra'ayin kowa ya shiga gurin harkar iyalin sa to nima bazan shiga ba. Saboda ba wani nafi ba, yaron nan ko kunyar idona baya Ji.
Idan ke kin manta yadda mukayi ni ban manta ba, Don haka kar ki bata lokacin ki a banxa, ki koma gida don ga alama bai San da xuwanki nan ba. Don haka ki tashi ki tafi.
Cikin rashin kwarin gwiwa na baro garin su kawu, Don su kuwa sauran yan uwansa ko maraba babu wanda yayi min. Don acewar su nice nake saka shi wulakanta yan uwanshi.
To amma abun tambaya Anan shine, ko ya canja ra'ayi ne bayan na taho.
To bayan kura ta natsa sai alkali yace ina wanda yayiwa kotu katsalandan, cikin girmamawa kawu yace "ranka ya dade Allah ya huci xuciyar ka, banyi hakan da niyyar rashin kunya ba, sai don gyara rayuwar wadannan yara, duba da irin son da sukewa juna. Bai kamata a biyewa wannan mahaukacin ba, ya nuna alhaji aminu, domin duk mai hankali baxai aikata abunda ya aikata ba. Don haka nake neman wannan kotu mai tarin albarka data kori wannan shari'a ta kuma maidawa mustapha matar sa, shikuwa wannan bawan Allah abarni dashi xan tafi dashi gida ayi masa karatu domin baxai rasa jinni ba 😳😳😳kunjifa wata sabuwar.
Shiru kotun tayi bayan wannan jawabi na kawu, kowa yana jiran yaji me alkali zai fada.
Bayan Dan lokaci sai alkali yayi gyaran murya tare da cewa "to bayan dogon natsari da bincike da shaidu da wannan kotu mai albarka tayi, ta yanke hukuncin korar wannan kara saboda rashin kai da gindi nata, kuma ta mayar da mata ga mijinta tare da shaidawa mai kara daya fita harkar su.
Yana kawo nan ya tashi, wayyo dadi😂 ina masoyan wanna littafin nawa, ku matso kusa. bayan dogon hakuri da mukai da jira da kuma bin wannan labari gashi a yau munzo karshe don haka ku biyoni domin taya su Hannah murna.
Fadin irin farin cikin da wadannan bayi Allah sikai, baxai yiyuba.
Kotu kowa ya watse anata taya su Hannah murna, nima bayansu nabi domin tayasu murnar.
Bayan ankoma gida kawu yacewa musty yaxo su tafi tare, koda akaje gida, kawu ya samu abba inda yake shiga batanan yake fita ba.
Dayake yasan bashida gaskiya hakuri yake badawa, bayan komai ya kwaranye sai kawu yace "mustapha kasan dalilin dayasa kuka sha wahalar nan? Cikin Jin kunya yace" a'ah kawu.
Yaci gaba dacewa "saboda kunyi KUSKURE, kuskuren kuma shine :na maida aure abun daukar fansa, domin ko wanne daga cikin ku ya kullaci Dan uwansa, Akan abunda bai wuce kuyi sulhu ba. Don haka ku kiyaye gaba. Cikin gamsuwa suka amsa masa.
Sannan ya juyo gasu hajjah yace" kuma kunada naku kuskuren, domin kuma kunyi wauta natura yarinya makaranta alhalin ta nuna muku aure take so.
Akan wani banzan kudurinka kaida abokinka, Allah ya taimaka maka ma da ba shege tayo maka ba. Don haka ka kira uban yaro ka shaida masa komai kace "yaron su ya auri wata.
Jikin abba yayi sanyi sosai, dayaji yadda komai ya wakana a tsanake. Kawu yayi wa'axi kwarai kafin yayiwa kowa hisabi.
Dakyar abba ya shawo kansa ya kwana don da cewa yayi gida xashi a ranar. Nikuwa nida mijina kawu yace" gobe xamu koma gidan mu kuma yan uwa xasu kaini kamar yadda ake kai ko wacce yarinya. Tare dasaka abba ya siyomin kayan daki na gani da fada.
Bayan komai ya natsa ne abba yabawa musty hakuri tare da kabar number alkali domin sanar dashi yadda akayi yakuma bashi hakuri.
Hajjah taso ace ba gobe xamu tafi ba, amma gudun kar wata matsalar ta samu yasa tace Allah yasa hakan ne alkhairi.
Hakan ta kasance yadda kawu ya tsara, ranar da aka kawo ni gidan mijina ranar na shaida ni yar dangi ce, domin yan uwana sunxo kamar ba gobe. Kai har su dad da mom na ya umar sunxo,
Dangin mijina sunyi farin ciki, bakamar hajiya, kai mutanen da suka xo suna da yawa, ciki harda mama aseeya da asmah.
Taxo tana bani hakuri Akan abunda ya faru, amma ni na manta da abunda taimin na yafe mata. Kwanan su biyu suka juya bayan sun tabbatar da komai yayi daidai.
Bayan kowa ya watse na dauki wanka na domin tarar mai gida, shima kuma yayi murnar tarar da n masa, bansamu damar shiga Dakin da suke ba ni yar katsinawan dikko sai dai nayi masu fatan alkhairi.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya nida mijina muna cikin Jin dadi, saidai mace mun gode Allah. A haka har na sullubo yaro na kyakkyawa abun kwatance, ranar suna yaci suna hisham.
Yan uwa sunxo dayawa, Bangaren abba kuwa wani so yake nuna min dani d mijina d kuma hisham. To yan uwa rayuwar sai godiya dai kawai Amma komai yaji.
TO NIMA AISHA ABY, GANIN KOMAI YAJI YASA NACE NA BARKU LAFIYA.
SAI MUN HADU DAKU A SABON LITTAFIN NAWA NAWA MAI ZUWA. NAGODE KWARAI DA KARAMCINKU 🙏🏻🙏🏻
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU(YAYA HAYAT)
(ADMIN OF ADMINS)
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
09030159301
0 Comments