[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*Dukkan yabo da gadiya sun tabbata GA Allah Mai kowa Mai komai, tsira da aminci sukara tabbata GA fiyayyen halitta annabinmu muhammad(s a w)*
*Kina raina diyata takaina FATIMA KABIR JABAKA Allah yanuna min aurenki ameen*.
Page 0⃣1⃣
Asabe! Asabe!! wai ina"Asabe kinajina amma kikayi banza dani can tawani nisawa lafiya kake wani rawar jiki kana ta kirana,
Kamar wacce"ka ajeye to gani fuska amurtuke tanawani yamutsar baki taiwani kantarewa kamar ba mijintane" Agabantaba,
Audu yace"dama nadansamu aikine shine nasamu mana wannan yana fadi yana dariya "
Tawani karbi leda awula kance wai meyene aciki kanatawani rawar jiki tana karba taduba ledan ,tawani jefar da ita dama nasani gatanar gizo bata wuce koki.
Wai garin kwakine kakawo kake tawani barida jiki kamar wani abun kirkine.
Haba Asabe wai ke meyasa duk kokarin danayi bakigani meyasa baki godema abinda nakeyine,
kai malam ko Audo kake sauraramin aikasan inda ka daukoni wlh ni bakalar wahalace ba taya za'ayi karinga hadani da abinda bansaba dashiba nayi magana abu yazama laifi.
Zaune take" cikin wani katafaren falo kallo daya zakayiwa falon kasan ankashe naira,
Tana zaune akan kushin da remot ahannunta tana chanja tashar zeeworl da kuf agabanta wanda yake cike da hollandaya acikinsa da kaganta kasan batasan matsalaba.
Fatima yadai kinshirya da sauri ta kalli inda aka anbaci sunanta tace"wane shiri aidama ba inda zani,a'a naji kince zaki gun su hajiya sai tace"lah ai hajiya basu dawuba sai ya cije baki wai kamar kin dade bakije gun Anty ba ta ajeye kufin daki hannunta tana murmushi tace "hakane .
Sai yace yawwa to kishirya kije ki gaida ita ta mike tana murna tadau key din mota tafice"
Haba munir idan har nayima wani abune kafadamin idan kuma bazaka fadiba to dan Allah idan laifi nayi kayafemin banajin dadin ganinka cikin bacin rai.
Yayi shuru yayi banza da ita kanajina.
Can yanisa ke Raliya bake kika batamin raiba dan kibarni naji da abinda nakiji to wayabatama rai nace bai shafekiba kitashi kibani waje karki kara batamin rai"
Tatashi tawuce tana matsa ido tana kuka bakinciki ya isheta wai ace mijinka amma bakada dama kuzauna ku fahimci junah ba"
A'ce rayuwa haka zata kasance ya Allah kanajina" kaimin maganin abinda bana iyayiwa kaina tawuce" tana sharar hawaye.
Tanufi cikin gidan uwayen"munir tana shiga sai matar Babansa"tace waike Raliya baki iya zama kofarki"sai kibaru mijinki shikadai kizunan wallahi kidai bakisan ciwun kankiba".
Raliya" tajuya tanufi inda tafito takai kofar shiga gidanta"tatsayanan tana ta kuka"tagama tashiga gidanta tasamu Munir yanta"tabin lotop dinshi a falo tawuce cikin daki tadunkule tayi shuru".
A'udo nifa bazancima" garin kwakiba katashi"kanemumin abinda zanci,Audo yafito ransa" abace yana tafe yana batan zuci ace mace"ba tausayi, akoda yaushe sai abinda ranta"kiso zatayi Allah gareka na dogara kabani" abinyi kana ganin yanda
AURE A ZAMANINNAN yake.
Fatima damurnata" tanufi gidan Anty"fitar fatima kidawuya sai Sadiq "yadauko wayarsa Hello baby yakike" eh, naturata" hahhhhhh haba ni awasa ko aikina to kina iya kishigo"yanzu to ina jirakin"
"Yakashi waya yana dariya" yaro man kaza"yuni ina zan zauna ina bin mace"daya ai basai ka kara aure ba zaka biya bukatarka"agon wata mace ba".
Gari yawaye Munir yashigo" daki yaga Raliya nabacci"yasa kafarsa yashuruta"tashi jaka t'azabura da karfi tana"murza ido Munir yace sauna haryanzu bacci kekiyi,batace masa komiba tamiki tanufi" waje.
"Tana fitowa taci karuda Matar" yayan Munir "Atsaye atsakiyar gida,hmmm sai yanzu kika tashi Raliya" tayi d'ariya batace kalaba.
A'sabe"tace bari kagani nazo natafi gidan, Bilki"naga metaki ciki"tadau mayafi tatafi tana tafe"tana wakewake kamar ba m'atar aure ba"
"Shigarta keda wuya agidan Bilki" tace kaga mata"agidan Malam Shehu"sai Balki tac"nice nan,Balkisu" mai gadon zinari sai Asabe"tace yau meki kayi agidannan.
Kinsan wancan"dan kayan" babu wai dan renin hankali nizai kawowa "garin kwaki, wallah nayi danasanin.
AURE A ZAMANINNAN.
Balki tace" ke Asabe matsalata dake kinan wallahi kirika godewa Allah wallahi ni"ina ganin kokarin Audo"kinsanfa idan yanada shi maiyine bakisan iya matan"dasuke so ace sune amatsayinki"ba.
Hmmmmm: kenidai saura ramin da dogon wa'azinki" ke koda yaushe baki gani laifin Audo"kamar wani ubanki"Balki tace"abin har yakai haka to Allah yabaki"na mai bara,sokasa" dariya.....
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*Dukkan yabo da gadiya sun tabbata GA Allah Mai kowa Mai komai, tsira da aminci sukara tabbata GA fiyayyen halitta annabinmu muhammad(s a w)*
*Kuna raina mutan Zamani Writer's Association Allah yabar zumunci Ameen....*
*Page: 02*
Tace"kinga bani naci"yunwa nakiji Bilki"tace ke taliya cefa damiya nayi bawani abuba, Asabe"taware ido k'e taliya ce ar bawani abuba.
Aini "idan inasamunta amatsayin abinci,danafi kowa" Balki tayi dariya"mai cike damagana sai tace"bakisu kisametaba,sai Asabe tace"idan naso nasamu taya zanyine? tonda mijina"kullon cikin kukan baidashi yake.
Bilki tace"zangayamiki amma ba yauba kinsan yanzu zamani yacanja.
AUREN A ZAMANIN NAN
sai da dubaru Asabe"tai shuru tana nazarin maganganun Bilki".
Fatima"tai fakin a harabar get din gidan Anty"tafito tace"wa maigadi sannunka"yace yawwa yakike ya Sadiq"tace yana lafiya tashiga ciki SALAMU ALAIKUM.bakowa afalon sai ta haura sama tasamu Anty" na sallah,tadanyi shuru can Anty tace"a'a Fatima ce"tadanyi dariya tace eh nece".
Y'a Sadiq"yana lafiya Anty dama shiyace" nazo nagaidaki"Anty tai shuru nadan wani lokaci Fatima tace"Anty yanaji kinyi" shuru lafiya Anty tace Fatima" nifa bangane wannan abun namijinki" ba.
Kafinkiyi aure" bakida yawan fita amma yanzu kusan kullon kina saman hanya kamar bamatar"aure ba shinshi baya shikin iyalinsane".
Fatima" tabata fuska to Anty meye laifinsa danyace nazona gaidaki"shine laifi haba Anty "ke baki gane waye Sadiq ba" shiyasa kike ganin wani abu gamai dashi,Anty "tace kinedai bance komaiba fa kada kicanjan magana.
Raliya" tace ina kwauna Anty hadiza"lafiya kalau tanayiwa Raliya" kallo awalakance kinacan kinata bacci hmmmm so Raliya" manyan mata"Raliya murmushi kawaitayi saboda batayi tunanin Anty hadiza" wani abu takinufi da maganartaba.
"Anty hadiza" y'anzu nake zancen natashi nashiga gidanki,Anty hadiza "tace umm ahakadin kinacan kina bacci kowa yatashi sai ke" lah bafa bacci nakiyeba" inadai kwauncene kawai misssss to shi Munir" din yaci abinci eh yace, sai Anty" hadiza tajuya tafita ni kuma nakoma daki nayi zaune abin duniya ya ishene.
Wai me Anty " hadiza ke nufine to komadai miye itatasani Raliya" inje munir" banason hulda tsakaninkida Hadiza" ki iyakanki da lamuranta" Raliya" ta amsa da to ita kuma Raliya "tanason hulda da Anty" hadiza amma gashi Munir "yace bayaso hasalima ko gidanta bayaso nashiga.
to nidai inasonta kuma sai nayi mu'amalata da ita,Munir" yashigoda kifi yace"gashi kiyimin ferfesonshi sai nace ban iyaba amma bari naje gon Anty hadiza "takoyamin ni atunanina wayonayi dan natafi gidanta" akaci sa'a Munir "yace to shekinan kije" amma da kungama karki" yadda kikara minti daya kidawo ina murna nadau kayan hadi nashiga nace Anty hadiza "kinji wayonda nayiwa Munir" yakawo kifi nace masa ban iyaba bari nazo ki koyamin dandai nazo gidanki.
Anty"hadiza tadinga dariya amma dai Raliya" "bakida dama Raliya tace" haka kawai inason shiga mutane yabi duk yawani" hanani,Anty tace"gaskiya kam takarba tayimin dakanta tace"nayi zamana ni kuma nazauna munata fira inata"jin dadi.
Asabe"tace to..... Nidai Balki"kiganyan koma meyene naji nedai fatana nasamu mafita narabuda wannan mugun talaucin,Balki"taiwata irin dariya mai dauke da manufa.
"Haba Bilki" inajinki nakagara naji mezanyi".
Balki"tace"to amma amana atsakaninmu Asabe"tace"Allah nadauka to kida atunaninki duk abincin da kike gani agidannan da kayan jin dadi da suturar danakesawa kin dauka Malam Shehu" ne kemun hmmmm.........kodaya hasali Malam Shehu" baya kullan komai shidai yanan amsa sunansa" na mijina"amma nike bidakaina,Asabe"tazare ido tace"to ke Balki"aina keki samun wadannan kudadene nedai iya sanina danginki" basoda wani karfi sosai suma" takansu" sukeyi.
Hmmmm....inji Balki"to bashine zangaya mikiba yarinya"kema kisamu naki nakanki kifita kifita cikin manyan mata"ayi dake agarinnan,Asabe tace"to nisai wani kiwaye-kiwaye kikeyi kifito fili kigayamin,Balki"tace kibari sai ranar litinin akwa wani Alhaji da yace"nasamomai irinki yar shala sai kishirya mutafi tare yarinya"kida talauce kunyi hannun riga
Asabe "tunda Bilki" tafara zubamata manufarta tasaki baki da ido sai faduwa gabanta kefamanyi har Bilki "tagama Asabe" batasamu cewa komaiba saida Bilki "talura da Asabe" tashiga rudani tace"ke mekike tunanine haka Asabe "tanisa tace" Bilki "wannan sana'artaki tafi karfina.
Sadiq "yananan zaune yana jiran isowar abokiyar" hulewarsa can aka turo kofa k................baby ammafa kinhadu"ita kuma mutuniyar"duk wani girmankai......yashigeta" wai ita anata tunanin
Har zuciyarsa"yakenufin haka" taiwani juye"yakagani kasannifa" banawasa alamarina".
Sadiq "yaiwani salo irinnaso nayan bariki,habawa my baby" niko nasan bawasa al'amarinki"kingadai duk bawannanba muyi" abinda zamuyi"ton wancan"sarkin zaman gida bata" dawoba,.
Ita"ko tawani birketa ido"to kumai na ahannunka".......oga,yaji dadin maganarta"yace"to bari nadanshiga bandaki"shigarsa kidawuya saiga kiran Fatima" dasauri yadaga" lah.................Fatimana" lafiya?sai tace"damawai inason inje gidansu"Faizane" amma idan bakabariba"nakosa isuwa gida,k..........k.........wane gidan to to to kitafi gidansu Faiza"kigaidata" Fatima "tace" to amma kamar wani abuna damunka" ko.
Ha"mikeka ganine"bakomifa"?.
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
11https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page: 03*
To yanda naji"kanayene yanunan"kamar dawani abu.
Ahhaba bakomai ina bandakine"ok.......sai nadawu to shekenan adawo lafiya,yagama"yafito yanawani ajiyar zuciya k........yarinya kamar wadda ake gayawa abu" to komadai meye kafinta dawu aikin gama ya gama.
Yafeto"dagashi sai gajeren wando yasamu mutuniyartasa" tana jiransa.
Anty hadiza "tagama tabani mukagama fera nataso" natafi gidana ina zaune inata tunanin zaman kadaicin danakeyi" abin ya damaini tunda Munir "ko ina bayaso natafi gashi" shi kuma baya firadani sai latsar wayarsa"ko karatun littafaisa ko latsar laptop, atakaice dai bashida lokacina"na fasheda wani irin kuka mai tsuma zuciya.
Washe gare.
Ina zaune"sai ga kaunwar Munir "Ruke tace" Raliya na'amsa nace na'am hmmmm................yazuke Raliya"ace ferfeson kifine baki iyaba harsai ankoya miki"nai shuru nadanwani lokaci nadaga kai nace"k Ruke wayagayamiki"tace jitayyi"nace karyane dama inason inshiga gidan Anty "hadiza ne shene nalaba da hakan amma farfesun kife harwani abune" da zance sai ankoyamin.
Sai Ruke"tace to Anty hadiza "ita tace wai baki iyaba saida takoyamiki" nayi dariya nace"ita tasani nidai nasan bahakaneba,Ruke "tace to wallahi maganarnan tafadawa kuwa.
Tana tafadi"wai ana kurin an aure mai kyau"to gashi ashe baki iya komaiba saida takoya miki" ke intakaice miki maganganu babu dadinji tace"ko su Hajiya baki zuwa ki gaidasu"sai kinga dama ke wai har Baba"dabashida lafiya tunda kikazo gidannan baki zuwa ki gaidashi".
Zuciyata nata wani irin zafi"saboda naji abinda yafi karfinta"nace to zan koma zuwa na gaidashi meyasa Anty hadiza "tamun haka .
Kawai nakawarda wannan tunanin saboda basan mezanyiba Ruke "tace kinsan har diyar matsiyata tace miki wai ba'ayimike kayan dakin kirkiba" wai gararki batakai tataba,nace dan Allah "Ruke maganganunan sun isa haka barni.
Tace" ai gaskiya nagaya miki dan kisan zamanki da ita"naji kibarta Allah "yanan .
..............hmm asheko wlh saidai kimutu da talauci saboda wannan miji naki" bazai iya tsinana miki komaiba,sai Asabe tace"haba aigara nahakura Allah "duk rashin mutuncina bankai nakiban" ke.................
Halan angaya miki aure wasane to nidai" akaronnan tunanina"yasha banban danaki,Balki "tace to malam nidai nasan yanzu kike wannan zancen banza da zarar kudi suka fara shigoki" saidai ayi bani saidai muhadu wajen harka,Asabe tace"Allah yasawake ni wallahi kinban mamaki nafiso talauci yakasheni"danaci amanar aurena.
Ke.....ni kinga tafiyata"Balki tasaki baki, wai ni Asabe"zatayiwa haka saida nagayamata sirrina zata watsan kasa a ido"to wallahi sai na sai tata" dan idan tasanwata ai batasan wataba".
Audo" yau kan da sa'a ake yasamu wani dan aikin daukar yashi sungama yasawo shinkafarsa" harda nama yadawo gida yanata murna yashigo yanata faman kiranta" shuru,Asabe"wai ina kikajene gashi nasamo mana abinci irin wanda kikeso"ya zauna ya ajiye kayan abincin akusa dashi" yai shuru yanata tunani wai shi yaushe zuciyarsa zata hutane.
Asabe "dai batayin yanda yakamata" duk yadda yayi da ita sai tabata mai rai" yazu gashi kusan awarsa biyu amma shuru kakiji"haryafara bacci azaune"cikin bacci yaji anamana sama-sama yai sauri ya farka haba Asabe "ina kika shigane? ton dazu nadawo amma baki gidannan" kuma bakimace dani zakifitaba.
Asabe "taiwani wurrrrrr........da ido to waikai dama ancema gadi nakeyine" da idan kafita bazan fitaba"sai wani faman fada kakeyi"haba to dama shinkaface harda nama😀nasamo mana hmmm dama nasani tunda naga kanawani fada nayi tunanin haka yau tunda anyi abinkai shine akeganen anzama namji"
Har zakawani tsarenida wani fada naka, yace"to nidai Allah "yahuci zuciyarki Abebebe" Asaberuwata"😀hmm ai yaufa jikake kamar anbiyama kujerar hajji anyi abinkai wai maigida"hmmmm...........mai giradai".
Sadiq yazu"shuka shiga cikin kazam tarciyar hanyarsu"ta lalacewa.
KAI Allah YAKARE MANA IMANINMU.
Sadiq ya sallamaita bayan fitarta sai yadauko wayarsa yasa kiran Fatima" Fatina"wai haryanzu shuru sai yaushe zaki dawo kinbarni nayi kiwarki" dayawafa,ko dai Fa'iza tarikeminke"Fatima "wani farin ciki yakamata haba nawan" yaza'ayi Fa'iza" tarike makani ganinan zuwa yawwa matata"shiyasa nake sonki to sai nashigo yace"to kisaurifa takashe waya tana murna"tace wa Fa'iza" ke... garake bari natashi nabaro mijina" Shi kadai.
Yana jirana"bawan Allah "bai iya zama idan bananan,Fa'iza tace" to sarkin soyayya,ke kije zuwa aure Allah "aure akwa dadi hhhhh......sai kinyi yarinya zaki gane maganata" to Allah "yabarko tare" ameen kawata to ninatafi.
Raliya "tashi kidafan indome to ammani bazan iyacin abu mai karfi da safeba saidai nadafama hmmm wai samun waje to kibidi abinda zakici dakanki" ni iya abunda nake iyawa kenan".
Natashi nadafamai ni kuma"naitajan hanji harsaida nagama abincin rana" gashi cikina yariga yadan bushe bazan iya ciwani abinci dayawaba wani lokaci idanma zan iyaci to sai yazuda abokanansa nazubamusu" gaba daya wani sa'a in kowanda zanci bazan samuba".
Haka watarana nagama" abinci kenan sai gashida abokanensa"yace abasu abinci nadauka nabayar" gashi ina matukar jin yunwa nakasa hakurin yunwar danakeji" sai nace bari naje gun Anty hadiza "nasamu inashiga naci karoda ita tadauko filat din abinci sai nace" dama wajenki zani" wallahi kinga yayi bakine" to kuma nakai musu abincin gabaki daya wallahi yunwa nakeji"to.........wallahi nima banidashi wanga wanda zanci kadanne"nace to sai najuya zan koma ita kuma"tashiga cikin gidan iyayensu".
Har nakai kofar fita sai nace"kai baridai na koma nayi firata acikin gidansu"inakai bakin kofar shiga gidan sai najiyu muryar Anty hadiza "tanacewa hmmmm........mama wai saunarcance yauma batadafa abinciba shine tazo nabata" ni kuma wallah inadashi amma bazan bataba"karaf sai ga kunnena"sai nafasa shiga nadawo a surun gidan nadinga kuka kamar raina zaifita....
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page: 04*
Malam Shehu yadawo gidansa agajiye"yana shigowa yace Bilki mezandan samu nasakawa cikina"Bilki damurnarta tatare malam Shehu "sannuda zuwa amma dai kagaji dayawa fa" hmmm bakima saniba"wallahi yau ba sa'a komai bansamuba shene nace barina dawo gida nasan bazakirasa dan wani abuba".
Aiko kataki sa'a bari nakawoma"tatashi tadauko wani kulah tabude tazubamai shinkafa damiya harda man kaza Malam Shehu "dasaurinsa yawani zabura......ke.......Bilki aina kikasamu wannan?
Namafa kuma na kaza,taiwata dariya hmmmmm.........kaidai bari kawai kasanni da kujuba-kujuba wallahi" nakarbo zubin adashenane"shene nace bari mudan mure.
Ke Balki nifa akollon gidannan abincinmu kamar namaso kudi"tace to kajika dawata magana inasamun kudin dan bakadashi sai nabarmu murasa abin bukata"ashe idan nayi haka bazaman amana mukeyiba".
Malam Shehu "sai yaji dadin maganarta" yana cin abinci yana murmushi yanacewa Bilki"Allah dai yayimiki albarka yarufa miki asiri kamar yadda kike rufamin"tace ameen.
Saida Bilki "tabada baya tace hmmm......wai kai mai mata" dama duk namijin dabazai iya kulada matarsaba to haka zata kasance dashi"ta bushe dawata irin dariya.
Fatima "tashigo kida da daukinta tabude kofa tana shirin shigowa shikuma oga ashe yaji mutsinta" sai yayi sauri yadaure fuska washi adole tatafi batayi zamanta"ita kuma tana isowa taiwani marairaicewa"haba fushi kakeyi dani? yi hakuri wallahi inata sauri amma cunkuson motoci yasa ban iso dawuriba.
To mekakeso nayima? danka hakura"Sadik yatsare Fatima da idanuwasa"masu kamar mejin bacci,ita kuma duk ta tsargo da irin kallon dayakemata"dan gani takeyi kamar tayemai laifi"sai can Sadik" yace mata kinsan kallon danakemiki?tace a'a sai kafada "sai yace wallahi ganin nayi kinkara kyau kamar bakeba".
Hmmmmm......kunji salon namiji mayaudari🤔
Fatima tace haba yaushe ne rabonka dani? dazufa muna tare" amma kawanice wai kaga nacanjama acikin awanne haba.......Sadik yace"to aibakisaniba nifa akullon karamin kyau kikeyi"Fatima tace to nagode da yabani da kakeyi mijina abin alfaharina"sukasaka dariya gaba dayansu"Sadiq yajawuta ajikinsa yana radamata magana akunnenta".
Nidai jabaka bansan meyake gayamataba" nace ku kukasani😀idantayi wari maji.
Raliya dai ahaka tawuni da yunwa saida tayi abinci dare tasamu tadanci"amma bawani dayawaba,ahaka ta kwana bawani kuzare ajikinta"Raliya nacikin shara saiga Anty hadiza tashigo"tace Raliya yau zamufita, anguwa"kifadawa Munir"Raliya tace" mata to bari yazo tai sauri tagama komai dawuri Munir yan shigowa jikinta narawa tacewa Munir "ga abincinka takaime tace dama wai anguwa zamuje" Munir yace kedawa sai tace"nida Anty hadiza "kaiwai budar bakin Munir yace ba'zuwa".
Ba'zuwa to sabodame nace dai ba'zuwa ita tatafi ita kadai" ni wallahi nibazan dauki wannan yawon rashin daliliba,sai kawai tafasheda kuka yanzu yanda kakeyimin? haka akeyi.
Baka barina zuwa ko ina bakason nayi hulda dakowa wallahi bansan haka zakayiminba .
Taita kukanta harda gaji"Anty hadiza tazo tace mutafiko Raliya tarasa mezatace mata" sai tace mata bangama abinceba shiyasa amma idan nagama zancimmiki"tace to sai kinzo tatafi abinta".
Dashigar Anty hadiza "gidan bikin akafara tambayarta ina matar Munir" sai tafara fadin kunsanta banzance wai haryanzu batagama abincin ranaba" wai sai tagama zatazo"kowa yakama fadin albarkacin bakinsa akaina.
Ammadai Munir baiyi sa'ar mataba"Anty hadiza tace "musu hmmmm........bakoma saniba saini daneke tare da ita ga kazanta ga sananci waishi adole ya aure mai kyau" to nifa banga abindata fineba idan ba fariba.
Asabe "yau harwani jinkanta takeyi kamar sarauniya" wai yau abinci mai kyau agidanta Audo yace"Asabe kingama daiko? haba wane irina nagama waikai halan angayama aikin abainci" wasane to bari nabarma kazo kadafa da kanka" Audo yace "haba abin baikai canba Allah yabaki hakuri mata agidan Audo" Asabe taiwane irin juyawa" dakarfi waikai mika dauki kankane"wani mata agida Audo yennnn....tawani gallamai harara.
Kai mata murika gudiya da abida mazajenmu suka kawomona😒.
Tace gaba dasakarmai maganganu" marasa dadinji shedai Audo yakama bakinshi yayi shuru" bai kara cemata komaiba har tagama aikinta".
Baikoma tamkataba tagama amma takintace mai gashi"sai da yagaji dajira yataso yagani idan tagama"koda yazu ashe ita hartaci takoshi" har barci yadauketa".
Audo "y'asaki baki galala,saboda mamakin Asabe" yacikashi ya girgiza kai yace"Allah yasa kigane kuskurenki"yaje yadauko abincinsa yazauna y'aci yasan inda yanufa.....
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR *(Jabaka)*
*EDITEN BY:*
*HUSSAIN(80k)*
*TRUE LIVE: STORY*
*Page: 05*
Sadiq sarkin yaudara sai dadin baki yaketayiwa Fatima "ita kuma duk dadi yakamata gani take duk duniya t'afi kowace mace sa'a a duniya.
Sadiq yace mata. "yakamata muje kiyo siyayya ko." Fatima tace. "Siyayyar maizanyi. Sadiq yace. "Naga munkusanci azumi kamar kina bu'katar kayan sawa.‘’ tace. ‘’Lah haba yaushene akayi aurenmu."
‘’ I'nada kayanda bansakaba,ai sai nayi amfani dasuko.Sadiq yace. ‘’Eh to hakane, ammafa idan kinada bukatar wasu kisanardani."Fatima tace." to.
‘’ Bakumasan wani abuba itafa Raliya ko abinci bata iyaba wai amma har ake kure andauko me kyau."
Munir yashigo yasameni inata kuka,yace. ‘’ Tashi muje nakaiki.‘’ inajin haka nafara murmushi natashi nasaka kayana. "Mukatafi.‘’ yakaini kofar gidan ya ajeyeni, nakarasa ciki dashigata nahangi Anty hadiza sun hada daba sai zance suketayi dasaurina na e sawaje inafaman dariya.
Na gaidasu nace. ‘’Anty hadiza kinganni sai yanzu.‘’ kafin tayi magana sai wata acikin mutanen dasuke azaune, tayi sauri tace min. ‘’ Hmmm mata kenan ida kinyi zamankima,da wannan zuwa naki aigara babu.‘’ duk mutane datake zaune dasu agurin sukakama muzantani raina yabaci amma bayanda zanyi.
Gashi ni bagari nasaniba barenace natashi nakoma gida, ahaka na hakura nazauna gefe guda nai shuru sukuma saifaman zuba sukeyi.
Da daddare Asabe tasha baccinta takoshi sannan tatashi cikin alamun barci tace. ‘’ Wai Audo kadau abincika taji shuru" tafito waje bataga kowaba sai kularda yace abinci tana ajeye tawani tsake watun saboda ina bacci shine yaki dauke kular abinci, yabar tanan bari zaizo yasameni.‘’
Audo kam cikinsa yadauka yayi gaba abinsa yace. ‘’ Barinaje neman na gobe,Allah yabamu sa'a.‘’
Bilki duk wani dadi yakamata, wai ita adole Malam Shehu yasamata albarka ammafa wani bangaren zucitarta tasan wannan albarka,dayaketa sakamata danbaisan abinda takeba.
Dantasan duk lokacinda yasani to tata takaremata,dan e dandai Malam Shehu ne har duka sai yayimata,kafin saki yabiyo baya kai idanma baikaita karaba to tayi arziki,Hmmmmm to ni Balki tayama za'ayi yasani." Duk acikin,zuciyar ta take wannan maganar.
Tayi wata shewa tawuce daki abinta,daganan sai tafara tunani yaka mata fa tasamu sana'aryi saboda tarufawa kanta asiri.
Raliya tananan zaune jugum kamar marar gata,sai gashi munir ya aiko yaro. Wai ance su Raliya sufito.
Raliya takalli Anty Hadiza tace. ‘’ Wai kinji ance mufito inji mumir."
Suka fita suka sameshi acikin motar babansa can sai Anty Hadiza tace wani abu sai yan gata.
‘’ Ni dazu nace aduko motar baba akaini akaki sai ke lalle,wani abu sai manya.‘’
Danida munir bawanda yace cikanki tagama zubarta tagaji itama tayi shuru.
Muka isa gida to dama a lokacin baban su Munir yana kwance asibiti bashida lafiya.
Muna isa gida Munir yace to shi zaitafi a sibiti wajen baba can zai kwana,sai yace to wazai tayaki kwanane.‘’
Nace masa. ‘’ Cikin kannenka mana.‘’ ina fadin haka karaf Anty Hadiza tai sauri ta karbi zance. ‘’ Aa ba zasu taya kiba ni suke tayawa garama tUn wuri kIje kinemI mai tayaki.‘’
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page: 06*
Shedai yawuce abinsa baice muna komaiba"nai shuru can nacemata ni natafi gida nashiga gida na,nazauna inata tunanin yanda zan kwana nikadai".
Ahaka dai nayin kwanciyata har allah yasa gari yawaye".
Bilki anfara dillanci"tasawu kaya tasayar sai tasamu hanyar fakewa da mumunar sana'arta"Datakeyi abayan fage,
Yau dai Bilki takaiwa Asabe ziyarar bazata"saboda tunda ga ranar Asabe bata koma gidan taba"Salamu alaikum,kubakowane a gidan tana karasuwa ita kuma "Asabe tafito tana waye"anan sai sukai ido hudu.
Balki tawani wangale baki" dama nace kwana biyu ku labarinki banjiba shene nabiyu naga ko lafiyarki"?
Tonda tafara magana Asabe batace ko kalaba"Har saida tagama tace yanaji kinyi shuru sai faman zuba nakeyi nikadai"
Can Asabe ta dannisa tace mata wallahi lafiya kalau yanayin fitarne tawa nadan ragena"Bilki taiwata dariya haba nacefa kinrage fita" kodai kindaina zuwa gona,
Ton randa mukayi magana dake"tun ranar marbinki da gidana".
Fatima yakamata kice mariya tazumuna hutu karunga"dakefa nake magana kinyi shuru"To Sadik meyasa wai kadamuda zuwan mariya"?
Nacema idan nayi tunani yakamata tazu zatazu"saboda yanzu ita ketaya Anty iykace iykacen gida"
To idan tazunan itafa Anty"habawa fatimana nima dama badan komaiba saidan tatayaki zaman gida da wasu abubuwa,
Fatima tajiyu da karfi wane aiki nake dashi? da har za'ace sai anzu antayani"nace dai akwai maso aiki har biyu a gidannan"
To mezan nema agon wani kuma"?Haba Baby bahaka nake nufiba".
Tonda bakiso to abarshi, da sauri tace a'a bari nakira Anty baji mizatace"Dama yasan haka zaifaru saboda aduniya idan akwai abunda "Fatima keso baiwuce tafaranta maiba".
da hakane akuda yaushe yakecin galabarta".
Yau alhamis
Muna zaune mudukanmu acikin gidan su munir" munata fira tareda mutanen gidan har kannen munir"anata wasa da dariya,
Muna cikin hakane sai ga su munir" da kaninsa sundawu ransu abace mu kuma sai dariya muketayi".
Ashe a lokacin allah "yayiwa Babansu rasuwa" aiko sai kowannemu yakama gabansa danasa kuka"gida duk yadauka kuke-kuke kawai kakiji,
Allah sarki bawan allah mutunne mai mutunci da kirki gasanin yakamata gashida sun matan diyanshi kamar shi ya haifiso,Allah yaimai gafara yasa yahuta dashida mahaifana da musulmi baki daya.
Ahaka akayi komai akaimai sutura akayimai"Sallah akakaishi gidansa"mukaci gabada zaman makuki.
To a locin aka kawu fura sai akawa kuwa akace mudamawa mazajenmu"saboda basa iya cin abince,
Na karbi tawa naje nadama na taceta" nasaka, sugar nace masa gata ya karba yakai bakinsa sai yakasa sha"yace min gashi ajiyemun har gobe"
Na dauka natafi gidan Anty Hadiza" nace kinga yakasa sha" ajiyemun afirij dinki har gobe,takarba najuyu nadawu gida na kwanta.
Washe gari
Tunda safe sai munir "yace mun ina furar'nnan? nace masa iytana gidan Anty Hadiza" sai yace jeki karbumin natashi natafi nakarbomasa"
Ina shiga naci karuda Anty Hadiza "atsakiyar gidanta sai nace mata ina kwana Anty Hadiza? Tace lafiya kalau" dama furar'nnan zakibani inagama fadin haka kawai sai tace min fura hmmmm........fura kam amshanye,sai nace mata bangane anshanye furaba.
Furakam Aminu ya shanye" nace amma kinsan ambaki ambani akace kuwa yadamawa mijinshi"Miyasa ke baki damamasaba sai kibashi wadda nadamawa "munir
Iyko kamar jirana takeyi ke yarinya fura kam anshanye" idan kinada abunda zakiyi tu kiyi"nace ba abinda zanyi amma baki yimin yanda yakamataba.
Asabe "tace to nifa Bilki abinda kikazu mun dashine sabanin hankalina" a gaskiya duk rashin kirkina "da fitsarata" bantaba tunanin yin hakaba"Bilki dagannan sai tafida kudu yan dubu-dubu tacewa"Asabe mekika ganine sai tazare ido" aina kikasamu wadannan kudi masuyawa haka"
Hmmmmmm........yauzu dai ke akiji nagaya miki wannan harkar bata wasa bane kinta wani nukewa". To kinga kudinnan nakine,
Asabe tace nawa"aina suka zama nawa rufamin asiri karkisa ace nafara yankan kai"
To kinsan nagayamiki akwai Alhajinda yaimin maganar mace irinki"to shi yace akawu miki".
Kidan rike kafin ko hadu zaibaki" lunkin balunkin wadannan.
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page: 07*
Asabe takarbi kudin"tareki tanata mamakin,wai ita ashe hartayi darajar haka?batasaniba.
Ashe ku za'aga tsiya,ammafa itakan bazata'iya wannan sana'arba amma tasan abinyi.
Haka "Raliya tahakura sabda bayadda ta iya da Anty Hadiza" tajuya tafita ranta abace meyasa akemata haka?ahakan kuma ita"Ake gani da matsala.
Fitarta kedawuya sai taci karuda daida" ga cikin kannen munir"Raliya ancewai kuzu ayi aikin abinci"tace to inazuwa tashiga gida take gayawa munir wai anshanye furarka"
Kamarya? bangane anshanye furaba,haka dai Anty Hadiza tace"to ke meyasa kikakaimata"tai shuru can yace tafiyarki" barni da abida ya'isheni
Tawuce tanufi cikin gidansu munir"inda ake aikin abincin,tashiga anata aiki da ita"can akazu za"atuka tuwu,sai tace abani natuka" tu dayake irin katuwar tukunyarnance, lanba talatin sai wata abukiyar" wasar su munir"takecewa ni aisaidai nayi murceyar'dake Raliya sai akasaka dariya,
Kuwa nafadin albarkacin bakinsa,wasu suce wai Raliya kina yinkibako"anata daiyi dagacan sai tadauki muciya "tafara tuka tuwu dayake babar tukunyace ana iya saka muciya har'kusan uku.
Tanacikin tukawa sai ga " Anty Hadiza tazu itama tadauta ta muciyar tasaka" sunanan suna tukawa"dagacan sai "Anty Hadiza taduko muciyar hannunta kaiwai saita yarbawa Raliya"
Dasauri Raliya tasaki muciyar dake hannunta"tana wayyo wash, wash, mutane" kuwa yayu kanta ya'akayi tace muciya ta yarbamin ahannuna"
...kuwa yaishuru bawanda yasamu cewa kala" itako Anty Hadiza"ku ajikinta sai faman dariya takeyi.
Taitsaye tana jimamin hannunta saboda ta kune"amma bawanda yabi kota kanta, daganan sai wata yayar munir "tace wallahi kekam Raliya bakeson aiki.
Anty kunewafa nayi"hmmmmm.........andunguji gina indan takeson faduwa tawuce abinta" ita kam duk mamakinsu yagama kamata"tunda bata taba shiga irin wannan rayuwarba,
Saboda batafi wata buyu agidanba" idan kuma tatuna sai tace" mukam gidanmu ba'a irin haka ace" duk abinda mutun yayi bai iyaba.
Hello...........Anty ina wuni yasu mariya" lafiya kalau yakuke"Fatima ya mai gidanki"?lafiya kalau Anty dama sunakeyi mariya tazumun hutu,dafatar babu matsala? a'a babu matsala yar'uwata."
Ai mariya ke adda ita"to Anty nagode to tafita"amma yanzu zata dawu"da zarar'tadawu yangayamata"sai tashir'ya tatahu to shikenan agaida sauran yaran"
Sallamu alaikum Anty "nadawu yauwa kinga yanzunnan mukagama waya da Anty ko Fatima" wai kije can kiyimata hutu"to Anty aishikenan tunda kinyar'da.
Bari natashi nashirya kayana"tawuce tanufi dakinsu"taje ta hada duk wani abudatake bukata"
Tashir'ya tsab abinta tana taduki saboda tasabada "Fatima aurene kadai yarabasu" dan kudan sa'annine shiyasa shuke mugun shiri,.
Kumai basa buyewa junansu"komai zasuyi tare sukeyinsa har'ayanzu idandai Fatima" zatayi koda dunkine to tabbatar dana mariya"
Suna matukar sun junansu"kamar'ma ace"Fatima da mariyane" uwa daya uba daya,alhaliku da "Fatima/da Anty mamar'su mariyane" uwa daya uba daya.
Da saurinta"tafito tana fara'a tace"tonifa Anty nafito hmmm....... Za'aje wajen abukiyar shiriritar shene aketanwani dauki,to nidai natafi idan Abba yadawu kifadar'maiko"to shikenan allah yakiyaye hanya agaidasu".
"Bilki da mur'na tatafi taga taci nasara akanta" hmmmmmmm........shegiya nera mai maganin mutum" dan allah "jiyanda tarude dataga kudi.
Dani take zancen ninasan saita saitu" hahhhhhh.....saini "Balkisu mai gadun zinari, jadani bariba.
Idan "mutun yanada kwadayi aikamashi bazaiyi wuyaba barekinda abindama zakici iya miki wahala.
Tanatafe tana wanirangaji atiti kamar ba matar aureba"wai ita adule tahadu,duk wanda yaganta sai yakara kallonta" saboda baiwarda allah" yayimata .
"Tana tafe tana farri da ido kamar wata zautar'ciya "wai ita aiya tunaninta duk bur'gewane .
Wai kai mutunin banzane"alhalin munaganin abinda mukeso ajikinku"amma saboda tsabar renin hankali sai kiji waso daga cikinku suna "allah yahana ku kuma waso suce nifa matar'aure ce".
To nidai nasan idan ba'abamuba a'abawa wasu"
Taiwani juyi mai daga hankalin namiji"shiko yaidari yace"aitunda naganki nasan ke yar'hannuce".
To nifa barikaji inada aure" amma aurena bazai hanani yin abinda nakesoba yaiwani irin ihu,,,,,,,,,kai....kai irinko mukeso to nidai akwa sharadi daya,yace"wane sharadene gayaminshi kumaiye zanyimikishi"tace to nidai inji kudi ahannuna "kuma kudi banida kudiba,saboda bawasa ahar'kata".
Hahhhhhhh kar'kidamu kudi bamatsalace agunaba" nidai fatana niki bani hadinkai.
Idandai da kudi kar'kadamu "nazama taka sai yanda kayi dani.
To bakida matsalar'kudi daga yau,ya duko bandir yan dubu-dubu goda biyu yace" mata karbi.
"Tawani sauri hannunta harwani rawa yakeyi gon karba.
Tace kasameni kagama"tunda nake wannan harkar ba'ataba bani kudi kamar wadanda kabani wlh kai nadabanne".takara fasamai kai,
Kadan kika gani sai kumai ya kankama zakisha mamaki"to shekinan.
Tace kasameni kagama"tunda nake wannan harkar ba'ataba bani kudi kamar wadanda kabani wlh kai nadabanne".takara fasamai kai,
Kadan kika gani sai kumai ya kankama zakisha mamaki"to shekinan.
Nidai sunana Alhaji Tanimu mai ajike"hahhhh lalle kam nina sheda da wannan suna dumin kajikine har'na sharbe"ni kuma sunana .
"Bilkisu mai gadon zinari kai amma sunan yadace dake " to yaushe zamu hadu hmmmm.... Bakada matsala, ku yaushema katashi zaka iya nemana".
To shekinan sai kinjini aha.
Mujezuwa akwai cakwakiya fa anan gaba😂
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: story*
*Pege: 8*
A hakadai mutane suka tasu suketabasu hakuri"Akanshi dan adai -daita sahu ya hakura yaitafiyarsa"
Mariya" Da sauri tashiga cikin gidan Fatima"ranta abace wai ita"A dole ambata matarai.
Tashigo" Fatima nata yimata magana"ko kallon inda take batayiba tanata huce"Kamar wani kumur'cin maciji".
Angama kwana uku kuwa yawatse"Sai rayuwa takara
yiwa Raliya kunci" abinka dawanda baisaba shiga damuwaba" Dan tun tashin "Raliya a gidansu " Abin datakesu takeyi batasan takuraba,sai datayi aure".
Kaicuna ni Raliya"Duniya taimin zafi,baga "mijiba ba uwar mijiba ba dangin mijiba".
Wanni lokaci takan zauna tayita tunanin mai takiyine? Dayasa ake tsanar'ta haka" amma kash, bata samun amsar tambayar'ta.
Asabe"fuska taimata jah saboda marinda "Audu yaimata,,,,ta dauki mayafinta tanufi gidansu".
Da shigar'ta kida ta fasheda wani irin kuka mai tsuma zuciya" A'a Asabe, lafiya inji babar'ta" me akayimikine? haka kiketa kuka kamar wadda ranta zaifita".
Jin haka da mahaifiyar'ta" Tafadi aikowa kamar jiratakeyi harda shashekar kuka kamar karamar yarinya" Ba Audu neba"Audu yayimai" Shine yakamani yanata dukana" da sandar fanfo.
Babar'ta ta tashi tsaye tace nashiga uku na"Sandar fanfo fa kikace,dan "mutum akama dukanshi da sandar fanfo? aiko dabba ba ayimata hakaba bare dan mutum"
Toh bari Malam"Yadawo ayita takare' amma wallah bazan dauka ba bancin wannan auren naku"Tamkar kasayar'da akuyane tadawo tana cimaka danga".
Ashe abin yawuce cin danga har'da duka dukanma wai na sandar fanfo, ina dasake.wai anyiwa mezane daya sata.
Ita dai " Asabe kukanta taketayi wlh Baba nagajida zama dashi"asan yanda za'ayi arabani dashi kawai"Ko darashinsa akabar'ni aina bani".
Bilki" Bilkin Malam Shehu"tu ya ake cikine? Kaga banason wulakanci" mijinane fa ba'abin wasar'kaneba muyi abinda zamuyi atsakaninmu" Toh aishekinan nadaina toh meye labari.
Toh labari yana gunku manyan mutane"hmmm Bilki kenan"kwana biyu bamu haduba wallahi duk nadamu"amma ke ku ajikinki, bakidamuba kedai muradinki abaki kudu".
Da ambaki kudi, angamada matsalar'ki can tace toh ni aikasan idan da kudinka kasha dadi"kumai ina iyayi idan da kudi.
Toh yanzo ina y'akamata mudosa, inada duk yaima ni banida matsala"
A'ishekinan,kice yau akwai chasu,hm,,,aiba chasu kadaiba harda chashewa,saboda kasan ni Bilki duk indata sauka rataya".
Amma,mai gidankifa"
Mai gidana"hahhh kai malam muje zuwa harka kanawani zance kamar kanajin tsuro"
*******************
W'aike Raliya haryanzu bakida komai, saici sai kashi kekeyiwa mutane mukam bamugane wannan abunba"
K'ai kema dai akwai ki dawani zancen banza, yau taya ya za'ayi tayi ciki bancin shikansa munir din bayasun haihuwa"
I'ta kuma ta dinga yin shaye-shayen, maganunukan hana haihuwa"
Da saure ta kalli,Anty Hadiza, ta girgiza kai saboda tsabar, mamakin maganganun da take fada akanta, alhalin kuma karyane bazancen gaskiya aciki"
T'oh duniya kenan, budur'war wawa wai ita "Anty Hadiza komai Raliya tatare mata. 🤔🤔🤔
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: story*
*Pege: 9*
A hakadai mutane suka tasu suketabasu hakuri"Akanshi dan adai -daita sahu ya hakura yaitafiyarsa"
Mariya" Da sauri tashiga cikin gidan Fatima"ranta abace wai ita"A dole ambata matarai.
Tashigo" Fatima nata yimata magana"ko kallon inda take batayiba tanata huce"Kamar wani kumur'cin maciji".
Angama kwana uku kuwa yawatse"Sai rayuwa takara
yiwa Raliya kunci" abinka dawanda baisaba shiga damuwaba" Dan tun tashin "Raliya a gidansu " Abin datakesu takeyi batasan takuraba,sai datayi aure".
Kaicuna ni Raliya"Duniya taimin zafi,baga "mijiba ba uwar mijiba ba dangin mijiba".
Wanni lokaci takan zauna tayita tunanin mai takiyine? Dayasa ake tsanar'ta haka" amma kash, bata samun amsar tambayar'ta.
Asabe"fuska taimata jah saboda marinda "Audu yaimata,,,,ta dauki mayafinta tanufi gidansu".
Da shigar'ta kida ta fasheda wani irin kuka mai tsuma zuciya" A'a Asabe, lafiya inji babar'ta" me akayimikine? haka kiketa kuka kamar wadda ranta zaifita".
Jin haka da mahaifiyar'ta" Tafadi aikowa kamar jiratakeyi harda shashekar kuka kamar karamar yarinya" Ba Audu neba"Audu yayimai" Shine yakamani yanata dukana" da sandar fanfo.
Babar'ta ta tashi tsaye tace nashiga uku na"Sandar fanfo fa kikace,dan "mutum akama dukanshi da sandar fanfo? aiko dabba ba ayimata hakaba bare dan mutum"
Toh bari Malam"Yadawo ayita takare' amma wallah bazan dauka ba bancin wannan auren naku"Tamkar kasayar'da akuyane tadawo tana cimaka danga".
Ashe abin yawuce cin danga har'da duka dukanma wai na sandar fanfo, ina dasake.wai anyiwa mezane daya sata.
Ita dai " Asabe kukanta taketayi wlh Baba nagajida zama dashi"asan yanda za'ayi arabani dashi kawai"Ko darashinsa akabar'ni aina bani".
Bilki" Bilkin Malam Shehu"tu ya ake cikine? Kaga banason wulakanci" mijinane fa ba'abin wasar'kaneba muyi abinda zamuyi atsakaninmu" Toh aishekinan nadaina toh meye labari.
Toh labari yana gunku manyan mutane"hmmm Bilki kenan"kwana biyu bamu haduba wallahi duk nadamu"amma ke ku ajikinki, bakidamuba kedai muradinki abaki kudu".
Da ambaki kudi, angamada matsalar'ki can tace toh ni aikasan idan da kudinka kasha dadi"kumai ina iyayi idan da kudi.
Toh yanzo ina y'akamata mudosa, inada duk yaima ni banida matsala"
A'ishekinan,kice yau akwai chasu,hm,,,aiba chasu kadaiba harda chashewa,saboda kasan ni Bilki duk indata sauka rataya".
Amma,mai gidankifa"
Mai gidana"hahhh kai malam muje zuwa harka kanawani zance kamar kanajin tsuro"
*******************
W'aike Raliya haryanzu bakida komai, saici sai kashi kekeyiwa mutane mukam bamugane wannan abunba"
K'ai kema dai akwai ki dawani zancen banza, yau taya ya za'ayi tayi ciki bancin shikansa munir din bayasun haihuwa"
I'ta kuma ta dinga yin shaye-shayen, maganunukan hana haihuwa"
Da saure ta kalli,Anty Hadiza, ta girgiza kai saboda tsabar, mamakin maganganun da take fada akanta, alhalin kuma karyane bazancen gaskiya aciki"
T'oh duniya kenan, budur'war wawa wai ita "Anty Hadiza komai Raliya tatare mata. 🤔🤔🤔
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*Life: (story)*
Pege: 11
K'itashi nedai na ajeki inada xan ajeyeki, inkara gaba sai kuma wani lokaci saboda inaga kamar xanje Abuja".
B'ilki tace haba Alhaji bakaga yanda nagajiba, wallahi duk jikina chiwo yakeyi kabari na dan hutamana sai mutafi"
A'lhaji yai wata muguwar dariya, mai hadeda mugunta haba ke kowa kudinafa nabiya ba kyauta akabanba".
B'awani hutu daxakiyi "Allah kitashi mutafi sarkin son kudi aikin gamudani xanbaki kudi ke kuma xakisha wahala.
B'ake takamarki son kudiba,chan haushi duk yakamata akan maganganunda Alhaji ke gayamata, gaskiya kam baxata bari Alhaji ya subucemata ba amma xatayi maganinsa yanxunnan"
T'ace kai dakata karamin dan bariki ni nafi karfin ka wulantani, aidadin abun bani nace kaxuba, kai ka kawu kanka toh harkanada bakin gayamun haka".
W'allahi idan kasa wasa yanxunnan xan nunamaka, kai karamin dan iskane".
A'lhaji yanajin ta hau bakinta, sai yadawo haba ke kowa nifa xolayar'ki nakeyi tayama xaki yar'da da xancen banxar'da ki kaji inayi".
K'e wai har'kinyar'da habawa yargari, tace yanxu naji xance toh ba inda xani sai na huta".
A'haka dole ya hakura, bayanda ya iya da ita saboda yasan harkarsu ta bariki ba mutunci acikinta".
*************************
A'sabe ni wanene awajenki? ta daga kai takalli maimata magana chan cikin sanyin murya tace kai mahaifinane, yace kinsan cewa ni mahaifinkine, ta daga kai"
Y'ace ba kai xaki daganmin ba, ki fadi da bakinki inji tace eh na tabbata kai ka haifine".
T'oh idan dai kin tabbata inason kitashi ki kuma gidan mijinki, saboda bawata daraja awajen diya macce daya wuce gidan aurenta".
I'dan kika biyewa mahaifiyar'ki toh inamai tabbatar miki baxakiyi xaman aure ba, nima da ki kaga ina xaune da ita na dauki xama da ita jarabawar rayuwata, kuma duk mutumen da "Allah ya jarabta yayi hakurin jarabawar toh akwai tanadi baba da "Allah madaukakin sarki xaiyimai.
S'aboda haka kitashi ton wurri ki koma gidan mijinki, toh Malam W'allahi baxai yuyuba, halan angayamaka yar'tawa marar gatace da xatayu yaji kuma baixuba bai aikoba, kuma ta tashi ta maida kanta".
A'idama shi ba aikota yayiba, baikoma cetaxuba, ita taga dama taxu dan haka bawanda xaimaidata, ta tashi takoma".
----------------------------------------
B'aba ranta ya baci aidama muguntace, kayimun saboda kaima banda bakar wahalar da mukesha a gidanka, shine ka kara duko wanni fakiri irinka kabawa yar'ka".
W'aikai mai tsoron Allah".
"Raliya tashi kawai tayyi tabar'musu wajen saboda tinda allah ya halir'ceta bata taba ganin irin wadannan mutane ba".
T'ashiga falonta taje tayi xaune, duk abin duniya ya isheta amma kuma baxata iya daukar'wa kanta wanni matakiba".
Mama "Raliya wai mama tace kibata kasait, tace lah kinga ummi bangama kallonsu ba, kicemata da xarar na gama xan aikomata ummi diyar Anty Hadiza ce" sai tace toh.
C'han sai ga ummi ta dawo wai Mama tace kibata itama kallon xatayi".
H'aba nace matafa bangamaba, da nagama xankaimata dakaina ummi tajuya ta koma sai ga Anty Hadiza da kanta ke tayaya naketa aiko ummi kibata kasait ki kiya".
W'allahi kinga bangamaba, shinema nake sauri dan nagama na kaimiki".
K'e toh nima ai inason kallon kicire kibani kawai".
A'a a'a nace a'a Anty Hadiza miyasa kike hakane, idan nagama mexaisa narike naki aikamiki meye ribata idan nayi haka".
T'oh wallahi ko kinaso ko ba kyaso, sai kinbani kasait ".
T'oh waike dama kike wannan abun nagafa ni nakarbu kasait dinnan' sai kibari idan nagama nabaki".
W'allahi baxan bariba sai kincere kimban, saboda ainayi magana da mai kasait tace na karba ahannunki".
C'han xuciyar Raliya tanata bugawa kar'fin haline kawai takeyi nayiwa "Anty Hadiza magana toh baxan bayarba.
K'ibari idan namayar'ma mai abu sai kije ki karba".
W'ai bala'i aibaki i'saba allah sai kinbani ko kisanta"
D'aga nan sai "Raliya ta shiga daki atunanin "Anty Hadiza dukomata xatayi takantare acikin falo wai ita marar mutunci".
A'iko fituwar ta sai kawai ta cakomuta, tashaketa ashe dugon wandu taje tasaka"
A'iko sai ga "Anty Hadiza tana neman matemaka, tafito gidan Raliya da gudunta, itako tabiyuta kamar wata mota.
T'ajuya taganta abayanta, aiko takara gudu sai cikin gidanso munir".
D'a shigarta su mama suka kama lafiya Hadiza tana huka tana karawa saboda akwai taxara daga inda tafito".
W'allahi Raliya ce tabiyuni wai sai ta dukeni mama tace akanmai xata dukeki".
A'iko suna chikin haka sai gata adari bataji bata gani kamar wata xautar'ciya jikinta yana yanata rawa".
A'iko duk hankalinsu yatashi, dan baso taba ganin bacin rantaba sai yau".
S'ai kanwar munir ta taso tasha gabanta, haba Raliya meyayi xafi haka".
S'ai mama duk hankalinta yatashi, sai fadintake ke Ruke rike matarki cewada kanwar munir".
W'allahi karko saketa, kunaga duk inda jikinta yake rawa yakeyi".
Toh maji gaba yaya Anty Hadiza xata karasa da Raliya.
*Urs JABAKA ✍*
[19/04, 11:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page: 10*
"Raliya yadai kinyi shuru lafiya? tace lafiya qalau, nanko ita kadai tasan metake tunani a zuciyarta".
S'aboda ita kadai tasan metakeji" akan ire-iren bakin cikin da Anty Hadiza kesamata akuda yaushe".
F'atima haba Mariya taya xaki shigo gida ba sallahma? kuma inamiki magana amma kinyi banxa dani, idan har'batamiki rai akayi toni mene laifina aciki?.
K'e akullon halinki baya chanjawa, sai abinda yaci gaba" ton wuri garaki chanja wannan mumunan halin naki".
K'inga Anty Fatima nifa banason haka kinfi kuma kuwa sanin halina aha garama kisakamin ido, idan nagaji nahuce mayi magana".
Haba w'aike bakida sanin yakamata, kuma ke magana kowacce iri tafitu abakinki bakyajin kunyar fadawa mutun ita".
K'inje chan kinjawu matsifar'ki amma nice mareniyar'ki shine abin akaina zaisauka".
F'atima tawuce abinta, tabar Mariya itaka dai sai faman fada take tayi ita kadai bawanda yace cikanki".
_______________________
B'ilki da ganan ina yakamata munufa? tace mai kai wallahi kacika maida hannun agogu baya, toh ina zamunufa ko banda hotel.
A'ha toh aishikenan, yajuya kan motarsa suka wuce hotel, suna zuwa yatsaya da mota suka fito suka shiga acikin hotal".
A k'abaso number daki tin daga waje tafara yimasa jan hankali, irin nasu na yan bariki shi kuma duk inda hankalinsa yake yatashi".
S'ai faman sakin baki yakeyi".
Wuce war'su keda wuya sai wasu matasan samari sukace, kai wanchan ba Alhji Mu'awuyane ba".
S'ai daya daga chikinsu yace, shine toh meye halan? yace nasanshi fa mutum ne mai mutunci".
A'mma nayi mamakin ganinsa anan, kai dallah gafara inji dayan wannan ne mutum mai mutunci".
W'annan idan kanajin namamajo, toh wallahi kaxu gonsa angama wallahi wannan maciye matane bana wasaba".
K'ai haba amma wallahi bakaga y'anda yake tsare da gidansaba, da kuma yaransa".
Kai ai'dama duk mai irin wannan sana'ar' toh xaka gansu suna tsare da gidajensu".
W'aisu atunaninsu "Allah xasuyiwa wayu, wallahi duk wanda yayi sanadiyar lalacewar yar'wani ko kanwar'wani ko uwar'wani toh yasani shima sai Allah yasa anyimasa".
K'uma fa "Allah ya axxur'tashida dukiya batawasaba, amma maimakon yaneme aljanna da ita sai yake sayen wuta da ita.
S'una chikin shachi fadinsu, sai ga manaja ashe duk yanajinsu yace toh ko dama aikin daya kawuku kenan sa' ido a manyan mutane".
S'ukai saurin juyawa toh kowa yaje yakama aikinsa, amma konxu kuna abinda baishafeko ba".
S'adiq yadawu gida, da shigowar'sa sai yaci karuda Mariya tana kwance akan kujera tayi shiga wadda bata kamataba aiko idonsa sai akanta".
D'an danan duk inda hankalinsa yake yatashi, saboda shi shi dama manimin matane".
Ba'anemai shiba yanema bare annunamai, yawuceta yanata wani xarar ido kaman wani maye jiyake kaman yakai hannunsa ya tabata amma kash".
Y'ana godun kada Fatima tai taxu taganshi, saboda aduniya idan da akwai abunda ya tsana toh bacin ran matar'sa ".
Y'ashiga daki yakasa xama, sai ganin Mariya yakeyi tanamada gixxo".
Y'arasa meke masa dadi, saboda a gaskiya ya kwadaita da ita kuma wallahi baxai iya hakuriba har'sai yacimma burinsa akanta". Y'ai zaune tunani kawai yakeyi, wai abinci ya xumasa har'gida wallahi xai shana yana chikin tunani sai ga "Fatima tashigo yaushe kashigo banji shigowar'kaba".
S'hiko naki Mariya kadai yake gani tana giftamishi" tasa hannunta tadan tabashi sannan yadan xabura lafiya? a'a bakomai toh yanaga daga tabaka sai kaiwani jin tsoro".
W'allahi bakomai wani abune a gon aikinmu nake tunani toh koda kika shigo ina naxarine akan abun".
"Asabe lafiya naganki a dare? inji Malam Babanta chan sai Baba takar'ba aidole kaganta cikin dare.
W'allahi "Malam duk kai kaja wumuna wannan bala'in saboda kai kayi tsaye kace bawan da xakabawa darka sai Audu".
T'oh ga sakama kon da "Audu ya baka nan yau ko jaki ba'a duka da sandar fanfoba bare dan mutum"
B'ilki anshiga harka Alhaji yaimata son ransa, tajigata da kar'take iya daga ido"
H'aba "Alhaji kafin ta ida magana har yaduku bandir din yan dubu- dubu guda biyar yabata aiko saitai shuru bata karasa xanchen nataba"
Saboda taga masu gidan rana...
*Urs JABAKA ✍*
*80k*
https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation?
💓💓 *AURE A ZAMANIN NAN*💝💝
👨🏻💻👩🏻💻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
_____________________________________
Wɛ ɑʀɛ ɦɛʀɛ tѳ ɛɗucɑtɛ, Mѳtiѵɑtɛ ɑɳɗ ɛɳtɛʀtɑiɳ ѳuʀ ʀɛɑɗɛʀร.
_______________________________
*Written by*
*RABI'ATU ABUBAKAR*
*(Jabaka)*
*Edit by:*
*(80k)*
*LIVE: STORY*
*Page:12*
I'dan ku saketa toh wannan bakaramar illa xatayi mataba, saboda dama shi wanda baya saurin magana toh bai iya bacin raiba"
G'aba dayansu sukatasu sunatabawa "Raliya magana, akan tahakura da abinda "Anty Hadiza kemata"
T'ayi shuru batacewa kuwa komaiba, saboda aganinta shurun shiyafimata akan magana.
"Mariya baccinta takeyi, batakosan "Sadik ya shigoba, saboda tagama rashin mutuncinta datasaba"
T'ashinta kedawuya, takira mai aikin "Fatima wai tahadamata ruwan wanka" mai aiki "Ladi tace kinga aiki nakeyi kibari nakarasa sai na hadamiki"
Ke,ke tsaya dan "Allah waxaice kiyi abu kiwani tsaya wai ansakaki aiki" toh baxan bari ki karasaba"
N'i nasakata aiki, ko kuwa aikinki yafina mai gidan" saitayi shuru saboda tasan "Fatima gamaida mijinta bawasa, yanxunnan xata hadamata lissafi"
A'na haka sai ga "Sadik yafito meke faruwane? naji kona magana sama- sama ne a'a bakomai kamarya bakomai?.
I'najin duk abinda ko kiyifa, aiki tasaka "Ladi ki kahana fa"
T'oh aikaine xa ahadawa kayan abinci"
S'hiyasa nace tabari idan tagama taxo tayimata, a'a toh akanme ke,ke "Ladi ajeh aikinnan kije ki hadamata ruwan, idan kingama kyadawo kici gaba.
"Ladi tace toh, tawuce ta tafi xuwa hada ruwan wankan.
"Fatima ammafa, toh amma me? taya xakayimun haka, ni banason haka kaduk san halin "Mariya da son gadara" shi ruwan wankan har sai anwani hadamata, abinda fanfo kawai xata bude tawani xauna tacewai sai an hadamata ruwanda xatayi wanka.
H'aba "Fatima na, kibaxaki ganeba toh idan bamununa mata gataba waxa mununawa, kisanifa yanxu akarkashi kulawarmu take"
K'e nifa banason irin haka, toh ma da kake wannan maganar "Mariya aiba karamar yarinya bace, bare kawani cewa sai ankola da ita"
M'aiye ban bacina da ita sa'a tacefa danni nayi aure ita kuma ta tsaya shiririta, xakawani cimun wai kulawa a'a toh ka dauketa ka goya"
S'annan nasan ka kula da ita"
W'allahi "uncle abinda "Anty Fatima kemun kenan wai saitai tacimun naki aure, toh bakaratu nakeyiba.
"Uncle na dai yanasona, kuma baya soh in wahala"
d'a saurinsa, haba ai mugun sonki nakeyi my dauhgter"
Y'eee ninasan kana sona "my uncle amma waike sai kita hantarana"
T'ohni dai tinda "uncle dina yana sona toh ke ko bakya sona ina ruwana da ke" Hahhh.
K'inarta "Mariya itama tana masifar sonki, halin tane dai wai ita irin baba dinnan aikin gane ko"
S'uka saka dariya ita dai "Fatima haushi duk ya isheta, saboda yanda "Mariya take tafiyar'da rayuwar'ta bata jin da din hakan aranta"
A'mma bayanda ta iya, harshi kuma wannan xaiwani xu yana kama mata"
A'haka "Mariya da dinga tsokanar "Fatima shi kuma "Sadik yake ta kama mata, wai son hadewa "Fatima kai itadai tayi banxan da su tai ta fiyar'ta"
X'uwa aikinta, anan ne "Sadik yasamu damar kara kusanci da "Mariya yace mata kinga my dauhgter kitashi kije kiyi wanka muje yawu kuma baxamuje da itaba"
Y'auwa "my uncle xaka kaini shan ice-cream.
Ice-cream,aisai kin ijeshi, toh ice-cream ka dai ki keso, eh "uncle amma har'da cake.
T'oh ke sauri ki shir'ya sai muje, tace toh, da gudunta ta tashi tashiga wanka, jikinta har rawa yakeyi"
D'ai-dai da fitowar'tane "Fatima takawu masa kayan abinci, sai yace mata aida kimbar'shi har sai mundawu"
K'undawu xuwa ina? ina xakutafine? a'a dama "Mariya xataje dan bude ido' wanne irin bude ido, toh dama garin bakontane"
D'a harka ke wani cewa xataje yawun bude ido, nidai dan "Allah ka daina wannan abunda ka kiyimata"
T'oh meye aciki idan munfita da "Mariya nifa bawani abu nake nufiba, kana sata tanawani kara sakan cewane, ni kuma bana son haka!! amma meye laifin dan kunfita tare, yauwa tawan shiyasa nake kara sonki saboda fahimta ta da ki ke saurinyi"
T'oh shikenan nima dama xanje salon, sai ku ajeyeni kafin kudawu an gamamin, sai kubiyu kudaukkoni"
T'oh shikenan jeki shirya kafin itama ta fitoh"
************************** "Asabe ta amincewa mahaifinta xata kuma, amma bawai dan ranta yanasoba ita ko Baba sai faman fada take tayi da Malam"
W'ai aishine ya kaita yabaru, ya hada diyarta da wannan mugun miji fakiri irinsa"
Y'au ba dan "Malam ba ina Audu ina tinkaru su da sunan yanason Asbe"
W'annan bakar kaddarar da ya hadasu da ita ai ya gama cin amanar'ta itada diyarta"
T'oh sai kitashi ki kama hanya ki koma, tinda haka ki ka xabawa kanki xama da shi, dan kawai wannan tsohun fankon ya nunamiki bacin ransa"
A'haka ta tashi ta kama hanya"
A'mma kafin ta tafi gidanta, sai tace bari na biya gidan "Bilki inganta wacce wainar take tuyawa.
T'ana tafiya tana sake sake aranta"
Salamu alaikum,,,,,aa wanake gani kamar "Asabe a gidannan? uhm, nice mana mamaki ke kiyene? toh aidole nayi mamaki, yaushe rabunda muhadu tin lokacinda nakaimiki kudi ki ka karba amma ki kawatsan kasa a ido"
L'ah haba ba hakane ba baxaki ganebane, toh ai yanxu gani naxu da kaina, wallahi baki kyautanba ki kasa dan mutumai ya dinga dagamun hankali karshintadai akaina yaci mureya"
W'allahi sai da rakiyani kamar abin arxiki, naje yarikeni yace nice mada dinki yakamani ya mirjeni son ransa, sannan ya kyaleni ni banci kasuwaba amma rumfa ta fadamun.
W'anna aishi ake kira kurada shan bugu garde da kwashe kudi.
K'incinye kudin, ni kuma nasha bakar wuya"
S'hin kinsan yanxu me yakawuni wajenkine? a'a sai kinfada, toh kibari kiji maixance dake, amma kin kama xuba kamar wadda akayiwa wani mugun abu, au hakama xakicemun, toh aini gani nayi wannan abun sana'ar kece toh dan ya dan ci kadan saime.
*Usr: jabaka*✍


0 Comments