TA AUREN MIJI*
🌰🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠🍠
*STORY WRITTEN*
*BY*
*UMMU SULAIMU*
*REAL SALMA FAROUQ*
*Dedicated by Fateen Sabi'u*
*Kuyi hakuri da abinda zakuji gareni fans kunsan ummusulaimu bata typing watan Azumi da Ramadan yazo nake dakatar da typing ko kwana2 da baku jiniba ina azumine don allah kuyimin uziri na dakatar da typing daga wannan page din sai bayan sallah saboda gudanar abubuwa da ibada cikin nutsuwa allah yasa ibadarmu karbabbiyace tare da bamu ni'imomin wannan wata da albarkatunsa kasa muga garkonsa muga karshensa sai mun hadu cikin goron sallah😄💃🏻 kada kumantafa ummusulaimu takuce ana tarefa🤝🏼😉*.
*PAGE 11 TO 12*
Kwana uku da zuwan Shaifu gidan mama bai kara zuwaba takira wayarsa har tagaji bata shiga sai ace a kashe hakan ba karamin Tayar da hankalin mama yayiba.
Sosai Humaira ma ta damu amma batasan Mama ta gane hakan yasata boyewa amma duk dare da tunanin abinda ya faru tsakaninsu take kwana tana bukatar mijinta sosai amma sai dai ba hali sosai take son kara haduwarsu yai mata irin abun rannan mai dadi da kautar da tunani.
A kwana na hudune Mama ta yanke hukunci zuwa gidan don abokinsa Hafiz yazo ya shidawa Mama yaga Saifu baya zuwa aiki ya kirashi a waya sai ace a kashe ya taka yaje gidan matarsa ta surfa masa zagi harda ce masa munafiki to bansan inda yakeba hakan ya kara firgita Mama tace Humaira hado kayanki a trolley mu tafi yau zan kawo karshen Abu daman gyalewa kawai nake amma nima inason dana haifarsa nayi.
Jikin Humaira a salube ta shiga ta fara hado kaya Khadija na tayata tanai mata dariya " sai ta sheke da dariya saitace " yau su wa'e za'asha Amarci " Humaira batace komaiba banda harara da take banka mata.
Shaifu tun daren daya dawo wani azababben ciwon kai ya rufeshi daren ranar bai samu ya rintsaba gari na wayewa kwa ya kira likitanshi yazo ya dubashi tare da bashi magunguna gami da bashi shawarar ragewa kanshi damuwa gudun kamuwa da wata larurar don damuwace ta haddasa masa hakan "yinin ranar a sashinsa yayi shi don yanda yake jin kansa na sara masa kashe wayarsa yayi don bayason damuwa tare da sawa kofarsa key.
Kusan kwanansa uku kenan bai samun zuwa ko ina a daki yake yini bayajin sha'awar komai don haka inyaji yinwa yake bude fridge ya dauko yougot ya sha inyaji ya isheshi ya shiga kitchen din samansa yasamawa Kansa tea.
Ramla sam batayi tunanin zuwa part dinsa ba bare tasan halin da yake ciki rashin fitowarsa ma yabata damar cin karenta ba babbaka.
Yau ya danji sauki sosai hakan yasa yau yake masifar son ganin Humaira tare da son zuwa gaida Mama don yason kwana 2 da batajishi hankalinta zai tashi sosai mikewa yayi ya janyo wayarsa ya kunna ya dauki towel yana shirin shiga toilet yaji wayarsa ta fara ring tamkar ana jira ya kunna.
Yana duba screen din Hafiz ya bayyana a kai " kai Abokina ina ka shiga ne nakira wayarka harna gaji nazo gidanka matarka tace " batasan inda kakeba ga baka zuwa office haba ina kashiga.
Wlhy Hafiz inanan ina part dina yanxu haka kwana biyu banji dadiba nayi fama ciwon kai me zafi don banson hayaniya yasani kashe waya amma yau naji sauki yanxu nakeson fitowa ma.
Ayya Abokina allah ya kara sauki zanzo na dubaka kuma zan sanar a gun aiki " yawwa nagode Hafiz sai mun hadu " Ok Hafiz yace" gami da kashewa.
Watsa ruwa yayi cikin saurin ya shirya jikin farar shirt da bakin Jean ya feshe jikinsa da turare yayi kyau ba dan kadanba sumar nan duk ta kwanta fuskar nan ta kayatu da gogon hanci tare da dara-daren idanu dogone sosai farine tas tamkar balarabe inbayayi maganaba saika dauka shine.
Hanyar futa ya nufa ya jiyo kamar sallamar Mama ta Khadija da Humaira sun rufa Sallamarta baya saurin sakkowa ya shiga yi don ya tabbatar Mamace wannanne zuwanta na farko lalle dalili mai karfi yasata zuwa ya shiga rayawa a ransa.
Ramlace zaune a daya daga cikin kujerun parlour tanajin sallamarsu amma tayi Tamkar bataji ba kuma ta gane kosuwaye sarai Mamace ta kare mata kallo " tace ke isheshshiya sallamarma bakya amsawa kamar ba musulmaba ko bakisan matsayina bane.
Wani kallo ta watsa mata tace" nasani mana ba uwar Saifullahi da kannansa bane.
Au rashin tarbiyar har yakai haka lalle yanzu na kara tambatarwa.
Kin makaro da baki tabbatarba tuntuniba ta karasa tare da buntsuro baki.
Dai-dai lokacin da Saifu ya karaso ya dauketa da maruka har guda uku a jere sannan ya bita da jajayen idanuwa yana huci.
Ramla ranshin mutuncinki har ya huce tunanina ki zauna kina sa'insa da uwata ba Respect tana tsaye kina zaune ba kallon mutunci bare gaisuwa.
Dafe kuncinta tayi tana yarfa hannu don taji zafin shigar marin sosai tace' Saifu ka maran rannan ka Maran yau akan abinda baikai ya kawo ba gaban wadannan mitsi-mitsin kannanka toh kasaurari maizai biyo baya da Ramla kake zanje ta nufi upstairs kanta kai ga karasawa ta tsinkayi muryar Mama tanacewa" sai dai dana yaga alkhairi kuma yaran da kika raina har kike kiransu mitsatsai to ita zan bari ta kularmin dana don baki kassaramin da.
Eh kibar masa su dukama naga inda uwa daya uba daya zasuyi dadiro aiko bata karasaba saifu ya maramata baya cikin zafin nama tare da had a stars allah ya bata Sa'a bai kamata ba tashige room dinta ta danna key.
Wani kululun bakin cikine ya dunkulewa Humaira " a ranta ta kudiri niyyar lalle ta koyawa Ramla hankali da sannu.
Khadija kasa ta buka komai tayi don bakin ciki.
*Ummusulaimu✏*
[6/21, 10:25 PM] Fatima Zarah: 📝💋🍠🍠🍠🍠
*TA AUREN MIJI*
🌰🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠🍠
*STORY WRITTEN*
*BY*
*UMMU SULAIMU*
*REAL SALMA FAROUQ*
*PAGE 13 TO 14*
"A sukwane saifu ya dawo ransa bace yace" Bisimillah Mama zauna"yana nuna mata daya daga cikin kujerar dake parlour " Zama tayi Ranta ba dadi.
Hakan yasa su Humaira suma zama fridge ya nufa dake parlour ya dauko gorar ruwa da cup ya dawo inda Mama take ya tsiyaya mata ya mika mata 'yace Mama yi hakuri kisha ruwan nan ba nason ganin bacin ranki ko kadan rashin jin Magana yajamin shiga wannan halin.
" Karbar ruwan tayi ta kafa baki ta shanyeshi tas sannan ta saki wani huci sannan takuma saki murmushi a lokaci guda gami da kama kafadar Saif da yake durkushe gabanta 'sannan ta fara magana fuskarnar dauke da annuri tamkar ba'a bata mataba " Kayya Saif hakika nason kai maijin maganane don duk cikin yarana nason halin kowa kafisu biyayya kawai dai nason jarrabawace ta ubangiji don ya jarraba imaninka fatana kawai allah yabaka sa'ar cinyewa ya kuma yimaka albarka amma kuma banson dalilin ramar kaba gashi yau kwana hudu bansaka idonaba Saifullah.
"'Mama kiyi hakuri banji dadi bane tun randa na dawo shiyasa baki jiniba yau naji dama shiyasa nashirya yanxun ma sakkowata chan nayi niyyar zuwa sai kuma na ganku a parlour.
Ayya Shaifullah allah ya sawwake amma ko dan gaba bai kamata bakada lfy ka kashe wayaba yanxu banda nazo wayasan bakada lfy irin hakama narasaka bansaniba amma nakawo karshen matsalar Shaifu Ga matarka nan yau na sauke nauyin dake kaina nayi imanin tarbiyar da naba Aisha zata kula dakai don irin tarbiyarta itace taka raino dayane "Shaif karka hulakantan 'ya karkaci amanarta inkaci tawa kaci kuma ta maifanka kaci kabata hakkinta matsayin matarka ka bata kulawa ka bata farin ciki ka bata nutsuwa innaganta bulbul kaine akashin hakama kaine Humaira ta kalla wadda duk jikinta yayi mugun sanyi sai wasa take da zoben dake tsakankanin hannuta kanta kasa Tace' Aisha! Sai sannan ta dago kanta a hanzarce alama tai mata da tazo tana mai nuna mata kusa da inda Shaifu ke Tsugune tunda ta fara magana " A hankali ta mike ta katasa hurin ta tsugunna kamar yanda taga Shaifu yayi 'sai sannan ya dago kansa ya kafe Humaira da idanu sannan ya kauda kai yana mejin farin cikin da yadade baijishiba.
"Hannun Shaifu ta kama ta dora na Humaira a kai tace" Ga Amanata nan Dana allah ya tayaka ruko ka kasance mai adalci tsakaninsu hakan zai baka damar shiga aljannah ka nuna mata inda zata zauna sai kazo muyi magana inason tafiya zanxu.
"Toh! Mama Saifu yace ya mike ya nufi Sashinshi Humaira na biye a bayanshi Su karasa shiga part din ko parlourn basu karasa shiga ba ko ya yawota ya rungume ta kam tamkar zai tsageta ya shige bakinta ya shiga neman laluba aiko yana cin karo dashi yashi yimasa wani irin tsotso wanda take ya kashewa Humaira jiki janta yai a hankali suka karasa parlour suka zube kan 3cter ya zame mayafin dake jikinta ya yar gefe ya shiga kokarin zuge zip din rigarta saboda huyan karamine baxai iya zura hannunsa ciki ba kuma breast din sun cika bambam kamar sa huda rigar su fito tuni yai masara zura hannunsa still bakin su na hade wani irin damka yai musu kamar mayinwacin zaki ya fara musu yani irin murza sosai tsoro ya fara ratsa zuciyar Humaira aiko kokarin kwacewa ta shiga yi iya karfinta amma ta kasa gaba daya yagama kashe mata jiki sai fusgar numfashi yake dakyar ta samu ta zame bakinta da har wani dan zafi-zafi ganin ya birkitota daga saurin juyawar da tayi yana kokarin zaro breast dinta yasata saurin kara gicciyawa " tace haba yaya Mamafa ke jiranka.
" Cikin zafin nama ya mike duk kamanninsa sun sauya donshi samma ya manta da batun Mama na jiransa kokarin gyara rigarsa ya shiga yi da dai-daita kansa ya maida mata wani kallo tare da kashe mata ido😉 ya fita.
"Mamako ganin kusan 10 minute bai fitoba tace Khadija tashi muje yazo gida yasameni muyi maganar " fuska Khadija ta shagwabe tace" toh Mama bari muyi sallama da Anty Humairan.
Harara ta daka mata tace" huce muje bazakuyiba in an kwana biyu kyazo kuyi abinda zakuyi ranta baisoba ta wuce suka tafi.
"Shaifu na sakkowa yaga parlourn ba kowa murmushi yayi yace" Ayya Mama afuwa na sha'afane tamkar tana ganinshin jin tashin mota ya tabbatar mishi yanxu suka fita cikin sauri ya fita amma ina tuni motar ta futa get mai gadi na kokarin rufewa parlour ya dawo yaja trolley din daya gani a parlour ya tabbatar ta Humaira ce.
*Ummusulaimu✏ina muku barka da sallah allah ya karbi ibadunmu👏🏽*
[6/21, 10:25 PM] Fatima Zarah: 📝💋🍠🍠🍠🍠
*TA AUREN MIJI*
🌰🌰🌰🌰🌰🌰
🍠🍠🍠🍠🍠🍠
*STORY WRITTEN*
*BY*
*UMMU SULAIMU*
*REAL SALMA FAROUQ*
*PAGE 15 TO 16*
"Humaira yana fita tayi saurin mikewa ko dankwalinta bata dauka ba bare mayafi ta fada daya daga cikin dakunan da ta gani jere a parlour kan bed ta fada tana maida numfashi ta shiga kokarin gyara zip din rigarta tana mamakin jaraba irinta yaya Saif tsaruwar dakinne ya dibi hankalinta ta shagala hurin kallonsa komai na bukata akwai an kawatashi da kwalliya tamkar dama don wani aka tanade shi chan kuma tai saurin mikewa ta dannawa kofar key ta kuma dawowa ta zube a bed.
" Sosai Ramla tayi kuka harya isheta harta jawo waya zata bugawa Momy kawai kuma saita fasa don tayi tunanin inta buga matama bawqni anfani tunda tace " Boka bazai iya aiki akansuba amma tayi alkhawarin saita rama rashin mutuncin da yai mata.
Jin motsin tashin mota ya tabbatar mata miciyaciyar uwar tasa ta tafi wani uban tsaki taja ta mike don wani mugun kwadayin maigadi da taji tanayi ya kware wajen biya mata bukata tunda har tabaya yana zuwar mata wani murmushi ta saki taji duk damuwarta ta kare clothes drower ta nufa ta dakko wata shu'umar Riga ta saka duk jikin ta ragane ya bayana komai dake jikinta ko pant bata sakaba ta dauki wani katon hijab ta sanya ta nufi down star Yayin da shaif ke janye da trolley din Humaira yanaja zai haura samansa da ita tsaiwa tayi tana karemasa kallo tare da kame🤔 sannan tace" Tab amma wlhy anji kunya anyi faduwar bakar tasa ka dauki "ya mace kakai dakinka na sunnah kuma matsayin kanwarka sbd ta runga baka abinda bana baka toh kaji tsoron allah dai duniya ba matabbata bace uhumm! Kodake uwarka ta daurema gindi.
Afusace ya jiyo don tunda ta fara magana ko kallonta ma baiyiba bare ya tanka cigaba ma da tafiyarsa yai amma jin kalmarta ta karshe tayi bala'in fusatashi sakin trolley yai ya fara kokarin sakkowa tare da nunata da yatsa👈🏽 Ke! Ramla be careful bazan laminci saka mahaifiyata a duk lokacin da kika tashi maganaba zan iya datse igiyar dake tsakaninmu akan mahaifiyata kisani ke bakomai bace a hurina ba banda kaddara Ramla kin cuceni kin yaudareni amma kisani mutukar baki sauyaba zaki fuskanci hukunci zuciyarsa a harzuke ya juya ya huce ya batta a gun.
Kafada ta kada alamar ko inkula yana shigewa shashinsa tasa kai ta fice Garbati na hangota ya hau yashe baki don yason yau zai more kai tsaye tana karasowa dakin ta shiga wanda ta gyaramasa shi da sabuwar katifa da bedsheet zare hijab din tayi ta zube a katifar tare da baje masa kafafu ai yana shigowa yaci garo da surorinta bayyane tuni ya afka mata saida sukayi nisa wajen hargiza junansu Garbati yaja jiki.
Ramla ta kalleshi da idanunta jajur wanda ke cike da kishi sun rufe da ganin cewa abin da suke sabon allah babba tace" Garbati ya haka banyan kagama gigitamin lamari? "Da luntsumammun idanunsa ya bita ya bude dafaffen bakinsa wanda ke cike da wari yace"Bakomai kawai inaso na tambayeki ne kinsha kwayar nan kuwa? " Haba gaye nasha man ta kareshe maganar tare da gashemasa idanu gami da jawoshi suka cigaba da aikata masha'a wa'iyazibillah.
"Saifu yana shiga parlour yaga baigantaba ya fara dubawa bedroom dinsa ya fara dubawa yaga bata ciki ya koma wadda ke kusa da nasa ya murda yaji ansa key hakan ta tabbatar masa tana ciki knocking yashiga yi tanajin knocking gabanta ya shiga faduwa don tasan shine mugun tsorone ya ziyarceta lokaci guda don tason shine tsoro takeji karya kuma yimata abinda yaimata dazun jin bugun yayi yawa jiki a sanyaye ta tashi ta nufi kofar ta zare key ya turo ya shigo chan ya hangeta makure a bango ta takure murmushi ya saki don tabashi dariya ma trolley din ya dire ya nufi inda take daf da ita ya tsaya ya kama hannayenta har sunajin numfashi juna dai-dai kunnanta yakai bakinsa ya shiga mata rada " yau ga kanwa najin tsoron yayanta ya karashe maganar da zura mata harshensa cikin kunnanta yana mata wani irin wasa da lasa da hura mata iska ciki wani irin dadi taji dare da sanyi da mutuwar jiki lokaci guda ganin yafara kashe mata jiki yasa ya kama hannun ta ya maida ita bakin bed ya zaunar sannan ya kalli lumsasun idanunta data lumshe yace" Aisha Humaira bude idanunki ki kalleni nine yaya Saifunki dake mutukar kyaunar yau kusa dake allah yanuna masa ranar dake matukar jiran ruskarta.
Bude idanunta tayi ta zubesu a kansa cikin daskararriyar muryarta mai cike da shagwaba da dadin sauraro tace" Yaya karka mantafa ba Ramla abar soyuwarkace a gabankaba "Humaira ce wadda ka fifita Auren Ramla akan nata karkashin igiyoyinta.
" Idanu ya zuba mata yana kallon yanda lips dinta ke motsawa cike da sha'awa tare da mamakin wato irin nata da mamakin yanda tasan kishi haka a hankali ya bude bakinsa cikin sigar lallashi yace" Haba Aisha Humaira ba nason kina tuna baya don tahuce abinda nakeso kisani kawai ina matukar kyaunarki don da sanki nafara bude ido gabanin Ramla nakasa yadda da hakanne kawai don bangane da gaske sanki nakeba sai daga baya kuma tun bayauba na fuskanci matukar son dakikemin kema kema kuma zanbaki kulawar da zakiyi mamakin irinta kiyarda da yayanki Humaira kimin alkhawarin kulawa daga gareki.
"Kallon mamaki ta runka yi masa wai yau yayan da baya musu cikakken wasa yau shine sanyayen kalamai ke fitowa daga gareshi " jikinsa ta fada ta rungumeshi tana jinjina kai alamar yadda da batunsa nanko ya fara hautsina ta da zafafan wasanni da bata taba zaton akwai irinsu cikin aureba ganin yana neman zame mata riga yasa zillewa dakyar aiko ya sunkuceta yai toilet da ita ya batta da ware🙄.
*Ummusulaimu✏*


0 Comments