Nurul khalbi 4-5

 NURUL KALBI)))page 

       4⃣       

Na ummmy matar manya 


Sorry fans ysu bakujiniba wlh muna wani shagaline Dan haka zanyi kadan kuyi hkr dayanda kikaganshi bayawa gobe zanmuku meyawa insha Allah 

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺





Wacece Haleematu ((( unaisa))) 

Yace ga Malam Nasir  shikadaine ga iyayenshi yanada mata daya balkisu itace mahaifiyar unaisa itakuma subiyune agun iyayensu tanaya Suwaiba, balkisu itace karama  ,Suwaiba yaranta 5 ,  1 mace Anty dija tayi aure  itace babba sanan kananta maza 4  balkisu da mijinta Malam Nasir sunyi auren soyayyane inda shi aikinsa malamin makarantane yana koyarwa awata makarantar secondary Inda yanada mashin dinsa dayake zuwa aiki da shi sunada Dan rufin asirinsu  inda Allah ya azurtasu da ya 1 tak itace haleematu suja kiranta (unaisa) saboda sunan mahaifiyar abbantane  sunaatukar sonta sosai datafara girma sai abbanta yasakata a makaraktar da yake koyarwa primary hartashiga secondary domin unaisa Allah yahata ilimi sosai tanada hazaka har  tagama sannu sannu Allah yabashi abunda yasakata tajona a university tofa ananne samarisukayomata (((caaaaa))itakuwa bata kula samari domin a nanne kuwa komijata nazahiri yafito unais farace tasss gatada hanci fuskarta medan fadice kamar ta rolling ga pink lips dinta kamar tashafa Jan baki uwa uba kuwa dukiyar fulaninta acike suke domin kuwa acikeyake ga kugunan kamar itatabawa kanta kai intakaicemaku masu  karatu inzamu kai gobe bazan kare gayamaku yadda unaisa takeba sanu sanu tagaka university dinta inda takaranci mass com,  ayanxu gaka shekarunta duka 18 yes ne mahaifinta kuwa yayi fafutukar samamata aiki a wani gidan jarida nanne  take aiki aikuwa gurin aikin tana shan surutu ga samari irin kyaunta da jikinta dukda kulun cikin hijab takesakawa kokuwa idan tasaka jallabiya ko abaya  tayi rolling masu karatu ya kukaganta kamar wata shuwa arab 👱‍♀ 


Takanje gidan Anty dija tayimata sati kokuwa kwana goma Anty dija irin wayayyin matannanne akoita da wayewa sosai shiyasa idan taje sukan kashe dare domin mijin anty dija yana tawan tafiye tafiye sosai baifiye zama ba shiyasa anty  dija nakara wayarmata dakai amma ita wani abun kawai take ganewa wani saidai takalleta da matatatun idaninan dijanamata fadan tadinga make up wani lokacin domin ta iya sosai Anty dija tadade da koyamata komai amma itakam saidai tace. Ammynace tace nadaina domin wai abun zaiyawa tana gudun kandu tafada cikin shagwaba dija tai dariya   tace Allah naso naga mijin ki yarinyarnan naga Wanda zai dauki zinarenan zaisha shagwaba dimin ni saina gayamai anya zaki iya jure first night.. Kuwa cikin shagwaba Sa daj tsoro domin unaisa akoi tsoro tace a a nikam Anty nibanaso Allah zanmiki kuka Anty cikin dariya tace yo ko vakiso ai sai anyi gwarama kiso tace Allah nikam bazanyi aureba narabuda anmmina anty tace aikuwada anmmin da kanta zata kaiki domin tanason taga jikokinta unaisa tatashi da gudu domin kunya takeji  Anty tadinga dariya 


Fans kunji labarin haleematu (unaisa)

🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

UNAIS bayan Yafito inda Momy nanyahadu da imam waje  nan imam ysbishi suka rankaya gabaki daya  gidan unais bayan suntaba fira imam yace zaitafi unais yayi masa rakiya yanafadij niwankama zanyi wlh imam yayi murmushi yace to afito lpy   har unais yajuya sai imam yace afff niko bajagajiya wai ya maganarmu  unais yace mefa imam yace ta amina mana yanxudai kaga kayi auren  matarka kuma tarasu mizaihana ayi da Amina dariya sosai unais yayi yace nagayama mubar maganar nan koh pls imam ba dadin rai yace OK afito lafiya yawuce 

Abunda unais baisaniba imam tunda yasami labarin dawowar unais yasa shida abokinshi sukaje suka sace Yar mataimakin Dady sukayi Reping dinta domin sunga da akoi Alaka me kyau tsakanin Dady da mahaifin yarinyar sukayi reping dinta har saida ta mutu 😯 yar 8 yrs fa  suka boye gawar yarinyar to shine yabiyo unais yaga ko zaijaye saishikuwa ta ajimei gawar to saikuwa gadama tasamu 

Bayan sunyi salama unais ya haura sama yashiga wanka imam kuwa da abokinshi da yayiwa waya yace yazo da motarda suka saka gawar a boot  ahankali tashiga da yarinyar sanusanu yake tafiya haryaje bed room din unais yadorata a gadon unais yaisauri tafita sukashiga moto da gudu suna fita sai imam ya dauki wayarsa yasaka wani layi awayar yasaka wata number yakira ma aikatar t

Yan jarida yanacewa kuyisauri kuzo gida me number kaza akoi matsala yanxu pls da yansanda fa kutaimakamin kumji mugufa😭 ))) 

To a lokacinda yakira unaisace kan aiki duty shiyasa ogansu yabata umarnin taje da Saudi domin daukar rahoto yacemata ga yansandanan zuwa zasusameta achan 

Shikuwa unais lokacinda yafito nan yaga yarinta ajiye kan gadonshi jikinta duk jini.........


Tofa inafatan Baku manta kunji yadda labarin yake 

        To fa 

DAWOWA DAGA LABARIN 


Kudai yi hkr da wanan saigobe zanmuju meyawa karkudamu masoyana INA godiya sosai Allah kara zumunci 



By ummeyyy baby matar manya 

081316386...😘😍♥🖐


🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

[10/25, 10:16 PM] ‪+234 813 163 8664‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

NURUL KALBI 

((( hasken zuciyata))) 

Page     5⃣

Na ummeyy matar manya 




🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺

DAWOWA DAGA LABARI

 Unais ne zaune a offishi yan sanda suna mai tambayoyi cikin sawa yacemasu enough pls I am tired so I want to go DPO  yace ina zuwa akakira dady sukazo da mahaifin yarinyar da iyalansu Momy kuwa sai kuka take tana wanan abun da me yai kama ai wanan sharrine kawai Dan anga yaro Dan arziki baruwansa da harkar kowa Wanda bayama kasar  Dady kam ransa ya bacci shikuwa mahaifin yarinyar wato mataimakij Dady yace,shikam gsky yasan halin unais bazai iya aikata hakan ba Dan haka asakeshi kawai sukuwa yan sanda sutsananta buncike ai kuwa nan Maman yarinyar tadinga matsifa ita wlh baza a sake unaisba aikiuwa ita tafada Momy tafada nan matsifa ta kaure Dady kuwa cikin zafin rai yace to tunda kince baza a sakeshiba bazan matsaba gashinan kurukeshi kawai ya janye momy daketa fada tana tirjewa sukatafi ,azuciyar unais fadin yake tome dady kenufi da yayi haka yatafi yabarshi yananufin anan zaizauna ina yafada dakarfi kawai yadauki wayarsa yakira, ogan su Na American duk shugabansu Na yan kwallo cikin turanci ya gayamai komai kefaruwa cikin zafin rai yakefadamasa  ai wannan tozarcine da wulakanci  ( Mr partric)yace olright don't worry today we are coming ,right OK ,unais cikin girmamawa yace OK Sir, tank's  sanan ya kase kiran 2:30pm Na Nigeria girgimsu (((Mr partric ya sauka))) nantake suka wuce polis tetion sukaga DPO ai kuwa nan suka  nunumasu gaba da gabanta nan ((Mr partric )) yafitarda naira suka wanke yansandanan tass,s batareda sun Sha wahala ba akabasu shi sukace bakomi amma zasuci gaba da bibiyar case din har susan gaskiyar al amarin  direct gidan su unais suka nufa ((( mr partric )))sunbawa Dady hakuri sosai ya huce tareda yimasu godiya sanan suka wuce gidansu yarinyar suka jajanta masu daganan suka wuce air port mr partric ya koma American bayan sundawo daga rakiyar Sa nan unais yaci abunci a gun Momy yake tamvayarta INA arfat  takegayama yanaguj haj Amina yace shikam zaiwuce gida yahuta takuma hada kayanshi domin gobe zaikoma American momy cikin muryar tausati tace hava son da sauri haka baiko juyoba yacigaba da tafiya dady yace son zonan yatsaya taja burki sanan kuma yajuyo yazo gaban Dady Dady yadinga masa was azi mai kashe jiki sosai duk dai dan dannasu yazauna amma ina zuciyar mazan ta motsa  kawai yaimai gdy yatashi yatafi yanafitowa wajen gete din da motarshi ya tsinkayo imam da abokinshi suna dariya suna Tafawa yaga kuma imam yana bashi kudi shikuwa wancam yanawani gardamada unais ya tsuramasu ido cikin tuhuma azuciyarsa ,kawai yaja motarsa basuyi zataba sunajuyowa sukayi 4👀 dashi  cikij rudu da mamaki sukaja kafafunsu suka karaso gurinsa  imam cikin dakewa yace a a mutumina ya akayine cikin wulakanci unais yace lpy yace INA Saudi zanwuce azuciyar imam adu a yake Allah yasa baganeni yayiba naga duk ya canja zuciyarsa tace kaiko dai kasanfa halin unais shikulum haka halinsa yake , yace wlh kuwa jaji abunda yafaru baysn rabuwarmu  wlh kumani nasan  sharin makiyane yanxu haka ma wanan dakagani yanuna abokinsa maganar muke lauya nakeso nadauka murmushi unais yayi da yafi kuka ciwo yace hmm imam kenan gala Kaine Dady dazaka saukarmin lauya hmmm to bkm nagode kawai yafada yaja motarsa yanacikin tafiya a hanya yatsaya tasiye credit saiga mai jarida yazo ya tsiya  gurin ajiye jaridarne yaga abunda Keciki hoton yarinyar da akayi case dintaya gani da kuma hoton budurwar da tadauko rahoton wato unaisa 

😡 huh tashin hankali da ba asamasa rana cikin karfin hali kira drivernsa a waya yagayamai inda yake yazo yaja motar suka tafi dominshi bazai iya driving ba ahalinda yakeciki  komima zai iya faruwa cikeda tsana dakuma burin daukar fansa akanta  bayansun iso yayi wanka ya hutayayi bacci baifarkaba sai magrib yayi sallah yashirya kayanshi  ya jawo laptop dinshi 

Dasafe bayan yashirya  cikin kanan kaya black din Riga da wando blue suman tashi sai sheki take  yaje gida yay salama da su Momy da Dady arfat kam yanata kuka ,unaua yace sorry my boy da ace kuna hutune kagadasaimu tafi tarekoh amma kagayanxu ba zanedakaiba sai idan nasake zuwan koh ,yace amma mekakeso nazomaka da shi choke let ? Yaron ya girgida kai alamar a, a, yace ice cream yace cikin shagwaba da yarinta um um ni, Momy nakeso unais yadan zaro ido ya tsurawa yaron yace Momy yace E, ni momy nakeso  kulum sayid yanacewa  momynshi nazuwa dashi gidan zoo kuma tana masa ojuju, yafada cikin yarinta ammani baka tsiyomin Momy ba , unais yakara zaro ido yace tsiyo Momy akedama arfat yace E Dady yayi Dari yace to shknnn zankuwa tsiyoma yace da ita,zakazominfa yace hmmmm angama my son 💋ummuah😘💋 yayi kissing yaron yace oya tashi muje karakani air port koh yaron yadaga kanshi sukatfi su Momy namasu dariya sunamai Allah kiyaye to Dan rigimar Momy adawo lafiya arfat yatafi  yacewa grany bye bye🖐🖐 domin grany yake kiranta domin yace shi  momynshi za asiyimasa unais yatafi da burin saukar fansa akan unaisa domin yayi alkawar sai yamaida Ita ahaiyacinta 

Karfe 1pm jirginsu yatashi sai  American...........


(UNAISA FA)


Hmmmmm wasa farin girki 


Post a Comment

0 Comments