[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*�?
*DEDICATED To...*
*Maman Ammar*💕💕
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM*
*Page* 2�?2�?
__________📖 Safiya na wayewa Kaka Amo tashirya taje gidan Baba Babba, taga yama sa abunda yafaru.
Yace, "ai yau duk wadda a ke ita ce, dan yau zata bar gidan taje can, inta iya ta gudu ".
Kaka Amo tunda tazo gidan Baban Babba.
Bata koma gida ba sai da aka ɗaura auren Daddy da Fatima kana tayi godiya ga Allah sannan tace,
"tatafi tagaya ma k'wayen ta da dare suzo akai amarya ɗakin ta.
*(Kunji fah za'a kai amarya bashiri ba komai)* *to Allah ya kyau ta.*
Tunda su Momy suka bar gidan su Fatima basu tsaya ko ina ba sai wajan sha hararen Malamin su.
Suna zowa bayan sun shiga wajan sa.
Sunyi masa kirarin da suka sabayi masa kana suka ɗura da maganar abunda yakawo su.
Sai daya ɗan jima kaɗan kana yaɗago kai ya kalle su yace, "subari aduba musu".
Bayan yagama ƴan surku llensa.
kana yace, "musu da matsala.
Yaƙara da cewa, amma zan baku wani abu ayi masa hayaƙi dashi da zaran yashaƙi hayaƙin to koda saura awa ɗaya ne baza'ayi auren ba".
Duk da momy taji tsoro amma kuma da yace, za'afa sa sai taji na tsowa.
Karɓa tayi tana mai yi masa godiya kana suka tashi zasu fita.
Har zasu fita yaɗago kansa yallesu yace, kutabbar da yasheƙi haƙin kafin ɗauren auren. yak'ara da cewa, "dan in bai she ƙa ba ba abunda zai hana yayi wannan auren".
Momy tace, "a dole yasha ƙa dan gobe daya cemin ya sauka kafin ya ƙaraso zan tirari gidan dashi".
Yace, "to kuna iya tafiya".
Momy haka suka dawo gida ciki da farin ciki, dan yanzo dawowar Daddy kawai takeji ra.
Haka Momy ta kwana cikin farin ciki dan koda wuraren azzahar sai da takira Daddy yaƙara sheda mata zuwa yamma zai dawo.
Zuwa k'arfe huɗu na yamma sai ga Hajiya Shafah tazo gidan Momy cikin da tashin hankali.
Koda Momy tagan ta ita ma sai tashiga tashin hankali.
Sai da Hajiya Shafa ta zauna kana ta kalle Momy tace, "kin san abunda ke faruwa kowa?".
Momy ciki da tashin haka tace, "a'a wallahi bansani ba Hajiya Shafa, mike faruwa hala?".
Dan gabanta sai dukan uku-uku yakeyi.
Hajiya Shafa tace, "to bari kiji wallahi anyi ta taƙare, anwa mai dame d'aya sata".
Momy tace, "dan Allah kifid-dani a duhu".
Sai Hajiya Shafa tace, "yanzu Alhaji ya dawo gida yana ta fara'a, na tambaye shi ko kasuwa ce tayi daɗi yake fara'a?
Sai yace, "saɓanin haka, yak'ara da cewa ɗaurin auren nan ne ya burgeni".
Nace, "wani ɗaurin aure?.
Yace, "na Alhaji Mansur".
Ban san lokacin da namiki tsaye ba.
Amma daga baya sai nawa yince masa nace, shin ba assabar bane".
Yace, "a'a yau suka maida shi".
Hajiya Shafa Kallon Momy tayi domin tabata shawar ta yanda abun zai kasan ce Aikowa Momy tagani ta zube tafaɗi ƙasa sumam miya.
Ai kowa Hajiya Shafa ta saka ihu!
Taje ta ɗauko ruwa masu sanye ta watsama ta.
Ajiyar zuciya Momy ta sauke, kana Hajiya Shafa ta ƙaraso wajan data ke zaune tada fa kafaɗar ta tace, "kiyi hak'uri kinji ai insun san wata basu san wata ba"..
Nan dai Hajiy Shafa tayi ta kwan tar ma Momy da hakali har tasamu taɗan na tso san nan tace, "kuma kishirya dan naji yace, yau za'akawu amarya.
Momy har zata ɗaga hankalin ta Hajiyan Shafa tace, "kada ki soma dan gobe zamu haɗu metting".
Dan haka ki tashi ki gyara jikinki kinsa mijinki nabi sa hanya kuma ba musan yasan kina ciki wani hali tace, "to zan kiyaye".
Haka ko akayi
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*�?
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM*
*DEDICATED To*...
*ALL GASKIYA WRITER'S*
*Aysher Aliyu Humaira* *(INNARO)*💞💞💞💞
*Marubuciyar*
*AISHATUL MUWAFAQA*
*Page* 2�?1�?
Da sallama tashi ga sai da ta samu wuri ta zauna takalle Umma ta wanda itama ita take kallo.
Tace, "Ummah" kuma sai tayi shuru.
Sai Ummah tace, "Fatima lafiya kowa?".
"Gayamin mike da munki".
Sai da tayi k'asa da kanta tace, "Ummah wai wane-ne su Baba Babba, suka tsayar min?".
Sai da Umman ta kallata tace, "wallahi koni Fatima ban sani ba dan ni ba abunda nasani game da aurenki".
Ido tad'ago ta kale Umma ta.
Umma tace, mi yasa naga yanzo kin damu keda bavkisa damuwa a ranki ba kuma yanzo naga kina son kisa?
Tace, "Ummah dole nasa, yanzu Zainab takirani take cemin wai da gaske Daddyn su zan aure,da sauri Umma ta ɗago kai ta kalle ta! tace, "shiyasa nake son nasani kuma kinsan ba yarone zan aure ba koda ganin irin kuɗin da yake sakar musu". tana mai fashewa da kuka.
Umma ta saida tayi ajiyar zuciya.
Kana tace, "kidana kuka Fatima ba kuka ne mafita ba, komai lokaci ne dashi kiya hak'uri da duk in da kika samu kanki kikasance mai hak'uri da godema Allah, ina ce kinga yadda sukayi ma Yayarki kuma tayi hak'uri ta zauna dan haka kema kiyi hak'uri".
Kuma kinga magana ce a keson nayi suci min mutunci dan haka ko inane za'a kaiki kiyi hak'uri dan Allah, nasan kome nene wata rana sai labari dan haka tashi kije ki cema Kakar ku taba ki number ango kina son kuyi magana da shi kin ga tanan zaki san waye ango" tace, "tau Ummah" Ummah tace, "yauwa y'ar albarka tashi kije".
Tashi tayi ta tafi bata tsaye ko inaba sai ɗakin Kaka Amo.
Kwance, tasame ta tana saurarin radiyo sai da tayi sallama da k'arfi! sannan Kaka Amo tasan da shigo war tah.
Tashi tayi da alamun fitina a fuskar tah. Tace, "lafiya kika zomin kamar wata muna fuka, ko sautin tafiyar ki mutum bayaji".
Sai Fatima tace, "yaza'ayi ko kiji tunda ida kina sau raren radiyo har muƙofta sai sun sani".
Sai Kaka Amo tace, "ko Uwarki kaji bai dameni ba".
Ta kuma cewa, "me kika zomin a ɗaki ko ajiya kika bani".
Fatima tace, "ko ɗaya, nadai zone kibani numbar wanda zaku aure min ne".
Sai Kaka Amo tayi mata kallon k'asa da sama kanan tace, "muna fukar banza wadd tayo gadon munafur ci, duk waya dakukeyi nina baki numbar sa ne?".
Sai Fatima tace, "wace waya na taɓayi dashi! ni wallahi bama san shiba bale nayi waya dashi".
Ai kuwa wata kuru-ruwa! Kaka Amo tayi tayo cikin Fatima tana nuna ta da yatsa tana huci, tana cewa, "kun jimin muna fukar yarinya salon ace auren dole ne zamu yima alhali keki ka turu su wajan Baban ki?".
Sai Kaka Amo ta k'ara da cewa, "dan ubanki jiyama bashi ne naga yazo ba har da kaya yakawo muku keda muna fukar uwarki?".
Tsawa! tadaka mata tace, ko bashi ba ne?".
Sai Fatima tace, "Kaka kinsan kowa ye yazo jiya, Daddy su Zainab ne fa".
Kaka Amo tace, ko dai uban kine fa".
"Dan haka ba gudu ba jada baya sai kin aureshi".
Kaka Amo bata kai da rufe bakin ta ba, su kaji ana cewa "ina shigiyar take ita da uwar ta?".
Wa zasu gani in ba momy ba ita da kawar ta Hajiya Safa .
Da k'arfi! Fatima tace, "Momy lafiya wani abu ya faru ne?".
Momy tace, "yau sai naci uwarki, niza kici amana ki auremi miji, wallahi kinsha k'arya da ke har muna fukar uwarki?".
Haniyar da Ummar Fatima da ta jiyo ne yasa ta fitowa daga d'akin ta.
Momy naganin mamar Fatima tafi to daga ɗaki ita ko tak'arasa tana nunin ta da yatsa tace, "kece uwar ta to bari kiji da ke har ita ni ba sa'arku bane dan haka tun wuri kujan ye wan-nan zancen aure tsakanin ku da mijin na ko kuyi mamaki
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy�?*
```Dediceted``` ```to```
*Miss xerks🌺*
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM*
*Page* 2�?4�?
*__________📖* Gari Yana waye Daddy da zazzaɓi mai zafi ya tashi dan ko bacci bai samu ba, danshi baya son yashi ga irin wannan yanayi dan da bai samu biyan buƙata ba sai ya ƙwanta ciyo na kwana biyu.
Ita ko batama sani ba dan tana tashi tayi sallah tayi azkar ɗin data saba kana ta koma baccin ta.
Sai datayi baccin ta mai isar ta, kana ta tashi saboda yanwar da take ji.
Da sauri tazo taɓuɗe ƙofa dan a tunanin ta Daddy yasa an kawo breakfast yaci yafi ta.
Aikowa tana ɓuɗe ƙofa taga Daddy kwance, a yadda ta ganshi ne hankalin ta ba ƙaramin tashi yayi ba.
Da hanzari taƙarasa wajan da yake kwance, tana kiran Daddy meya sameka?".
Da taga yaki bata amsa,aikowa hankalin ta ya ƙara tashi tafara yimasa kuka tana cewa, "Daddy dan Allah katashi." tana girgizar masa jiki.
Kukan ta da yaji yayi yawa ne yayi karfin halin cewa, "Teema ki daina kuka,wannan ai ƙaramin ciyo ne kinji kidai na".
Tace,"to Daddy kakira doctor Yaduba ka Mana, please Daddy." tana mai Sanya masa kuka.
Kukan nata yayi masa yawa dan haka waya yayi mata nuni data ɗauko masa.
Da sauri ta ɗauko masa wayar takawo masa.
Faɗa mata numbar da zata kira yayi, tana kira doctor ya ɗaga tafaɗa mishi abinda ke faruwa
Ba'a d'auki lokaci ba Docter d'in yazo.
Kwocking yayi musu, tashi tayi zata je taɓuɗe masa ƙofar.har ta juya zata tafi taji Daddy yariƙe mata hannu.
kallon sa tayi tace, "Daddy doctor ne zai duba ka".
Sai da ya kara duban ta da kyau kana yayi karfin halin cewa, "badai haka zakije ba, kije kisa hijab d'in ki."
Dubin yadda take tayi dan ita sam ta manta yadda take.
Tashi tayi taje ta sanya hijab nata kana taje taɓude masa ƙofar.
Doctor na shigowa bayan sun gaisa tanuna masa wajan da Daddy yake.
Duba shi ya farayi yana tambayarsa, haka har yagama dubashi yabashi magani kana doctor yace, "kona baka magani bashi zaisa kaji sauki ba,a'a zai dai rage maka zafin zazzaɓi ne kawai."
sai da ya dubi Daddy da kyau kana yaci gaba da cewa, "idan kana son kasamun sauƙi to ga madam nan yanzu zaka samu sauki".
Yana murmushi yana faɗin haka kana yayi musu sallama ya wuce.
Bayan ya fita Fatima tazo ta sanya aka kawo musu breakfast. daƙer tasamu yaci kaɗan yasha magani ya kwanta.
Sai da taga komai yayi dai-dai har yasamu yayi bacci taje tayi brekfast ta gyara gidan kana tazo ta gyara jikin ta tazauna jiran tashin shi.
Haka dai tayi ta jinyar Daddy har yasamu sauƙi sosai dan har aiki yafita yau.
kwance take tagama aikin ta, da ba abinda takeyi inba gyaran gida ba dan koshi ita tace tafi son tayi da kan ta.
Wayar ta ce tafara ruri duba screen ɗin wayar tayi sunan Hajiya Ummu dataga yana yawo yasata yin tsaki kaɗan, sai da takusan tsinkewa kana taɗauka.
Sallama Fatima tayi bayan takarɓa suka gaisa da ita kana Hajiya Ummu tace,"Fatima shine kika daina kirana dan kar nace kima mijin ki biyyaya ko?".
Fatima tace, "a'a wallahi ba haka bane."
Hajiya Ummu tace, "ba haka bane?to miye dalilin ki? ke tsaya kiji Fatima, ko minene yanzu Shi mijinki ne, kuma ki sani ke dashi Babu Mai raba ku sai mutuwa,dan haka ki natsu kiriƙi mijinki kodan kisamu rabauta duniya da lahira."
Sai da tayi mata nasiha sosai kana ta ɗora dacewa, "kin yi affani da kayan da nabaki kuwa? kuma wallahi kada kimin ƙarya kinji ko".
Fatima tace,"gaskya Hajiya wannan na shafawar kawai nashafa shima sau ɗaya".
Hajiy Ummu tace, "Fatima wai miyasa ba kijin magana ne? dan A
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy�?*
```Dedicated``` to..
```Masoyiya``` *NANA Aysha*💕💕
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*BISMILLHI RAHAMANIR RAHIM*
*Page* 2�?3�?
__________📖 Sai da tagama tunanin ta tagama rera kuka, tashi tayi taje ta gyara gidan duk da bashi da wata ƙazan ta.
Sai da taga komai yayi dai-dai, tayi wanka tashiriya tagabatar da sallah.
Bayan ta kammala sallah ta ɗauko alƙur'ani tafara karantawa cikin muryar ta mai daɗin saurare.
Sallamar da Daddy yayi ne yasa tana kai aya tasha fa.
Tashi tayi tazo har wajan dayake ta duƙa ciki da ladabi ta gaishe shi.
Sai da yaɗago kai ya kalle ta san nan ya amsa ciki da kulawa ya ƙara dacewa, "Naga fusakar ki kamar ta kunbura miyasa meta, ko kuka kiyaye ne?".
bata ce masa komai ba yace, "to kiyi hakuri nasan kaɗai ce ne kuma zaman kaɗai ce ba daɗi".
Sai da yaƙara mata kallo sosai kana yace, bari nasa akawo mana abinci nasan akwai yauwa a tari dake, dan nasan ko ɗazo bakici wani abun ƙirki ba dan ina sauri ne shiyasa na kyaleki".
Bai tsaya jin mizata ce ba, yadanna wata ƙararrawa bai jima da dan nata ba sai aka fara yi musu knocking.
Damar shigowa yaba da sai ga wata mata tashigo ɗauke da kayan abinci, saman dinning takai taje ra.
Kana ta ƙarasu wajan da suke tana mai gaishe su cinki har shin turanci
Daddy ya fara amsa mata sannan Fatima taɗago ta kalle ta sannan ta amsa mata ciki da kulewa, kana tafice warta.
Sai da ta fita Daddy ya kalle Fatima yace, "taso muje kici abinci dan nima yauwa nakeji".
Bai tsaye jin miza tace ba yatshi yayi wajan dinning yaje kujera ya zauna.
Tana ganin yatashi itama tabi bayan shi, tazo itama taje kuje har zata zauna yace, "a'a wadda ke kusa dashi yanuna mata yace, ta zauna".
Haka tazo ta zauna ba dan ran ta yaso ba, tayi saveg din su kana suka fara ci.
Daddy shi kaɗai keci ita ko ba ci takeyi ba dan inban da tsa korar sa ba abunda takiyi kuma Daddy duk yana kule da ita.
Sai da yaji cikinsa ya ɗauka san nan yakalle pelat ɗin ga ban ta.
Komai bata ciba dan haka spoon din hannu ta ya ƙara ɓa.
Kallon sa tayi abinci yaɗebo zai kai bakin ta.
Da sauri ta kauce fusakar ta "tana faɗin Daddy na koshi fah".
Kallon ta yayi yace, "naji amma ki karɓa wan nan kici".
Tace, "to Daddy bani zan ci da kai na"yace, a'a ni zan baki da kai na".
Bata iyayi masa musu dan haka sai da ta kulle idon ta sannu a hankali tafara buɗe bakin ta yafara ciyar da ita har sai da yatabbar da ta koshi san nan ya kyaleta.
Har zata tashi tabar wuri yayi sauri yace, "kije kishirya zamu fita zaga gari".
Kamar baza tayi magana ba tace, "to".
Kallon sa tayi tana son tayi masa magana kuma tafa sa.
Har tafara tafiya sai yace, "Fatima mikike son kice kinyi shuru please kifaɗa min".
Kamar bazayi magana ba tace, dama-dama kuma sai tayi shuru.
Yace, "dama me? kifaɗa mana".
Tace, "wayar da kace sai kadawo kabani nakira Ummah na".
Yace, "oh sorry naman tane" wata waye
sabuwa yamiƙa mata yace, gata nan har da number Hajiya Sa'a tana ciki sai ki kira ta dan tana son magana da ke".
Ba musu ta karɓa tayi masa godiya tayi tafiyar ta ɗaki.
Sai da ta zauna, kana tane mu number Ummah ta takira ba jimawa aka ɗaga.
Ajiyar zuciya tasauke kana tayi mata sallama.
Ummah ta najin muryar Fatima ta faɗa-ɗa fa'ar ta tace, "Fatima kece?".
Tace, "Ummah nice, ya kuke da fatar duk kuna lafiya".
Ummah tace, "lafiya kalau muke, ina fatar lafiya kuka sauka".
Bayan sun gama gaisawa suka cigaba da fira, Ummah taƙara mata har da nasiha akan tayi biyayya ga mi
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*
*Dediceted to..*
*Family* 💕💕💕💕
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHAM*
*Page* 2�?6�?
*__________📖* Tun bata saki jikin ta dashi ba har ta dawo ta saki, tana yi wa Daddy biyya dai-dai gwar-gwado, dan yanzo idan kan gansu ita da Daddy sai karan tsa auren soyayyane sukayi.
Saboda Hajiya Ummah da Umman ta, akai-akai suna kiran ta suna bata shawara akan ta yiwa mijin ta biyya hardai ta amince zatayi masa biyya koda ran ta bai soba.
Dan yanzo ta saki jiki dashi sosai dan har sunyi sabon komai zasuyi a tare Wata rana ko aiki zaije da ita yake zuwa sosai sukayi sabo.
Dan Hajiya Sa'a har kiran shi tayi tace, ya dawo an kusa bikin Sulaiman Da Abdallahi, Amma yace, mata tayi hak'uri har yanzo bai gama aiki ba da ƙyar ta yadda a kan cewa, bayan biki da sati zasu dawo.
Kuma gashi Momy tada meshi a kan sai yadawo dan ita hankalin ta yaki ya kwanta dan ta san daya dawo dole ko ina suka kai Fatima su mai data.
yau ma kamar haka suna kwance suna bacci safe dan yanzu Daddy ya gama a kin da ya kawo shi ƙasar hutan sa kawai yakeyi shida abar son shi.
Wayar sace ta fara ruri cikin bacci yaji kamar wayarsa na ƙara, sai da ya gyara kwanciyar sa kana yayi picking.
Sallama tayi masa ya amsa tama bata ma bari suka gaisa ba ta sanya mishi kuka ciki da kissa.
A razane yatashi daga kwanciyar da yake yace, "Hajiya lafiya miyasa meki? please ki gayamin".
Ba tace masa komai ba kuka kawai take masa, duk inda hankalin shi yake yatashi rasama mizai yi yayi sai can tace masa,
"Ba dole nayi kuka ba tunda nake da kai baka taɓa tafiya kajima kamar wannan ba".
Sai da yayi ajiyar zuciya kana yace,
"Wallahi naɗauka wani abu yasa meku, duk kin tadamin da hankali".
tace
Hmmmm ciki da son taji ina Fatima take, tace,
"Ya za'ayi hankalika ya tashi tunda Hajiya Sa'a ta turu maka Fatimar ka, ta ƙarasa zancin tana murmushi mai sauti.
Tana faɗar haka sai da gabansa yafaɗi, amma dayake namijin duniya ne sai ya basar yace,
"Hajiya Sa'a ce ta faɗamiki Fatima na wurina ne?".
Momy tace, a'a nasan dabata wajanka da kajima da dawowa, to koma tana wajanka aini zanfi samu kwanciyar hankali dan bana sun abarmin kai ka zauna kai kad'ai ba mai kulada kai, tak'ara da cewa,
"Ni kabani ita mu gaisa in tana kusa dan munyi kewar ta da yawa, musamman Zainab da kulsum".
Murmushi yayi mai sauti yace "tana bacci amma idan ta farka zanki kiraki".
Aikowa yana cewa haka gaban ta yayi mumunar faɗuwa wadda yasa kar mata jiri lokaci d'aya, cikin ranta tace, "ashe da gaske suna tare".
Shurun dayaji tayi ne yace, "Hello ko bakijina".
Cikin da kisar ta tace, "kayi hakuri network ɗin ne ba kyau shiyasa amma dan Allah idan ta farka kabata waya muyi magana najita ko naji sanyi, Idan kuma kana bata wuya naji dole naje na faɗama Hajiya Sa'a kamai muna ita".
Dariya yayi yace, "to nama fasa bata bale ta gayamiki ɗin.
Akowa magiya taringa yi masa sai da ya amince zai bata wayar kana sukayi sallama, dan ƙarfin hali ne kawai yasa takeyin magana dan neman take sugama wayar tasan abinyi.
Aikowa suna gama wayar ta ɗau key ɗin motar ta, Allah ne kawai yakai ta gidan Hajiya Shafa, tana shiga tasa meta zaune ita da Hajiya Binta sana magar yadda wannan auren kezo musu bazata
A harge tse ta ƙarasu wajan da suke ta zauna, kuka tasan ya musu.
Hankalinsu inyayi dubu ya tashi da ƙyar suka samu tayi shuru tafaɗa musu abunda ke faruwa.
Sai Hajiya Binta tace, "ni wallahi tun wan can lokacin nakeji a jikina tare da ita yatafi amma saboda hankalina ba kwanc
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*�?
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHIM*
```Dediceted``` to..
*Aunty Binta* 💕💕
*Marubuciyar*
*CIN AMANAR ƘUNA*
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*Page* 2�?5�?
*_________📖* Kuka take babu ƙau-ƙau tawa shiko bai masan tana yi ba
dan yayi nisa.
Dan har yayi nasarar raba ta da kayan jikin ta, da taga yayi nisa baya jin kira, ta koma addu'a Allah kasa kada yara bata da abinda take ma masoyin ta tanadi.
Tana cikin wannan tunanin ne taji ya fara addu'a saduwa da iyali, aikowa wata irin kururuwa k'ara ta sanya masa tana faɗin.
"Wayyo Daddy dan Allah kada ka illatamin rayuwa ka kyaleni dan Allah".
Bai masan tanayi ba a hankali ya bida ita har ya rabata da farin cikin ta.
Aikowa wani zafi ne ya ratsa sassan jikin ta yazo har ƙwaƙwalwar ta wata ƙara mai ciki da dana sanin zowan ta wannan ƙasar tasanye.
Wadda da ace a gidan su Momy ne da babu abinda zai hana sujita.
Sai da yaɗan samu biyan buƙata sannan ya ƙyaleta amma badan ya gaji ba.
Sai daya sauke ajiyar zuciya kana yayi ma Allah kirari yayi masa godiya sosai.
Kana ya jawota jikin sa yana saukar da ajiyar zuciya, wani son ta na k'ara shigarsa, sosai ya sanyata jikinsa ya rasa sama mezai ce mata yayi dan wani farin cikine ke ziyartar zuciyar shi wanda baya misaltuwa.
Kukan da take ne ya dawo da hankalin sa daga tunanin da yake, wanda baya fita sosai saboda kuka har muryar ta dushe.
Tashi yayi yaje toilet ya haɗa mata ruwa masu zafi yadda zasuyi mata maganin abinda yayi mata.
Zuwa yayi ya ɗauke ta bai tsaye ko ina da ita ba sai cikin ruwan,da ya haɗa mata aikowa wata irin k'ara ta sanya wadda ta tsora tashi.
Sai da ya gasa ta sosai kana ya kyaleta.
Dan har yaso yayi mata wanka amma tak'i bari tace, ita zatayi da kanta dole yabar ta.
Yana bakin ƙofar toilet a tsaye har sai da ta gama wankan ta fito da ƙir take tafiya.
Yana ganin ta fito da sauri ya ƙarasa wajanta dan daƙir take tafiya.
Yana ƙarasuwa wajan ta bai tsaye komai ba ya ɗauke ta kamar wata ƴar tsana.
Bai tsaye da ita ko inaba sai sama gado yaje ya ɗauko mata magani zazzaɓi dana bacci ya kawo mata da ky'ar ya samu tasha kana ta kwanta.
Sai da ya tabbatar da tayi bacci ya gyara mata kwanciya kana yasamu natsowa.
Toilet ya shiga yaje yayi wanka kana ya ɗuru alwala yazo ya tada sallah nafila yana ƙara godema Allah daya nuna masa wannan ranar.
Koda safiya ta waye Daddy ya fara tashi har yayi sallah bata ta shiba kuma yana son ya tashe ta amma ya kasa.
Yana cikin tunanin ya zaiyi ya tashe ta sai gashi ta farka da kanta.
Tana buɗe idonta sukayi 4 eyes dashi ba tasan lokacin da ta jawo bargo data yi rufa dashi ba ta rufe fusakar ta.
Kuka tasan ya mishi tace, sai ya madata gida, hakuri yayi t abata da ƙir yasamu ta ɗan hakura yace,.
"To tashi kiyi sallah gari ya waye kinga kada rana tafito bakiyi ba". Amsa ta bashi da cewa.
"To amma sai ka fita zanyi". Ya ce, "zaki iya tashi kowa"?. tace, "eh zan iya" dan a yanzo ko magana bata so ya nayi mata.
Sai da ya fita kana ta tashi da ƙir ta fara tafiya, sai taji ta daina jin ciyo ba kamar jiya ba.
Da haka taje tayi wanka saida taƙara gasa jikin ta kana ta ɗuru alwala tazo ta gabatar da sallah.
Bayan ta kammala tazo takoma tayi kwanciyar ta bata jima da kwanciya ba bacci yayi awun gaba da ita.
Haka dai Daddy yayi tajinyar ta har tasamu sauk'i dan ga baki d'aya ya daina fita ko wajan aikinsa waya yayi musu bazai samu fita ba na kwana biyu.
Aikowa tun tana jin haushi Daddy har tazo ta daina ta fara sakin jikin ta da
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR 'YATA CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*
```Dedicated``` to.
*Maman Aysar* 💕💕 *marabuciyar* *KISAN GILLAH*
*BISMLLAHI RAHAMANIR RAHAM*
*Page* 2�?7�?
*__________📖* Koda suka shiga jirigi jikinsa ya sanyata sosai kamar wanda za'a 'kwace masa ita, ko tari tayi sai ya tambaye ta lafiya, haka dai har jirginsu ya sauka.
10:pm jirginsu yasauka, tunda jirginsu ya sauka gaban Fatima ya fara dukan uku-uku addu'a tarinƙa karantawa har taji sau'kin abunda takeji.
Momy yakira yace mata sun sauka tace masa, "driver ya jima da zuwa ɗaukarsu".
Har zaiyi magana yafasa, dan driver yagani yana tunkarusu da saurinsa shiyasa yace mata, " gamashi nan nagansa".
Jikar dake gabansu yaɗauka kana yayi musu sannu da zuwa, yana mai ƙarasawa wajan da yayi parcking ɗin motarsa.
Hunnunta Daddy yariƙo, kallonsa tayi yace, "mutafi ko" yana mai kashe mata ido ɗaya.
Komai batace masaba suka fara tafiya dan ita gaba ɗaya jikinta ba daɗi, suna ƙarasowa driver ya buɗe musu suka shiga ya kulle motar.
kana yaja motar, basu tsaya ko ina ba sai bakin gete ɗin gida, horn yayi cikin sauri mai gadi yazo ya buɗe musu suka shiga kana ya maida gate ya kulle.
Aikuwa Momy ita da yaranta suna jin anyi honrn sukayo waje wajan tarbunshi suna murna, dan tunda yace ya sauka suka dawo babban falo suna jiran k'arasowarsa.
Ita ko Fatima tunda suka shigo gidan gaban ta kefaman dukan uku-uku cike da tsoron abunda zata tarar.
Har ya buɗe yafito bata sani ba, saida yariƙo hannuta yace, "my Teema kifito mushiga daga ciki"
sannan tasan sun ƙarasa fitowa ,kuma fitowarta tayi dai-dai da fitowar su Momy da yaranta.
Kallo ɗaya sukayi mata suka ɗauke fuska, irin kallon da suka jefa mata ne yasa gabanta ya sake dukan uku-uku tsoro da bargaba duk suka taru suka haɗe mata lokaci ɗaya, musamman kallon da Zainab tayi mata.
Kulsum ce tazo da gudun ta tafaɗa jikin Daddy tana cewa "oyoyo Daddy" hannunsa ya ware tashiga jikinsa yana dariyar jin daɗi.
Suma suna ƙarasuwa suka faɗa jikinsa sunayi masa barka da zuwa, da ƙyar yasamu suka bar jikin shi, kana Momy ta ƙaraso tanayi masa wani kallo mai ciki da ma'anoni da dama, wanda shi kansa yarasa gane ma'anarsa kuma ba shakka saƙon ya isa zuwa gangar jikinsa dan take jikinsa yayi sanyi.
Ahankali take takowa tana sakar masa murmushi, wanda yayi sanadiyar ɗaukar hakalinshi har takowa wajan da yake shida yara, cikin dabara irin tata tatura yara zuwa cikin gida, sai da tabari sun ƙarasa ciki kana tafara takuwa har ta ƙaresa jikinsa ta rugumeshi tana faɗin, "l miss you dear".
Aikowa tana faɗawa jikinsa wata sassanyar ajiyar zuciya ya sauke kana yace, "nima haka".
Fatima kam tunda sukayi mata wannan kallon tayi tsaye kamar wadda aka dasa ta a wajan, tsaye tayi tana kallon su har suka shaga cikin gida, sai da Momy tafaɗa jikin Daddy ne sannan tafarga kunya ta kamata bata san lokacin da taja ƙafafunta zata shige cikin gidan ba.
Motsin da yajine da sauri yajanye Momy daga jikinshi, juyawa yayi dan yaga ko waye, Fatima ya gani sunye da kanta ƙasa.
Kafin yayi magana Momy tace, "sorry k'anwata duk ban lura dakeba" tana mai janyota jikinta.
Daddy yace, "Fatima mike damunki ko duk gajiya ce?"
Murmushi kawai tasakar masa batace komai ba.
Yace, "to kizo muƙarasa daga ciki" ya faɗi yana mai dubanta.
Momy hannun Fatima tariƙo har suka kawo Babbab falo, Daddy ne yafara zama saman kujera Momy taje takowa masa lemu mesanyi, kallon Fatima yayi yace,
"kinyi tsaye ki zauna ga lemu kisha"
kamar mejin tsoron wani abu sai tace, "a'a Daddy ina son naje na watsa ruwa ne".
Yace, "ok".
Key ɗin part ɗinta ya ɗ
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR 'YATA CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIAT*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy�?*
```Dedicated``` to..
*My lovely Sister*
*Shema'u*💋💋🥰
💕
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHAM*
*Page* 2�?8�?
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*__________📖* Bakajin motsin komai sai na spoon ko wane a nutse yake cin abinda ke gabans a, tunda ta zauna ba wani abun kirki take ba daga baya tashi tayi tana faɗin Alhmdullah.
Daddy ne ya kalleta yace.
"badai har kin tashi ba?".
murmushi tayi masa tace. "eh Daddy na koshi".
plate ɗin dake gabanta ya kalla yace. "mikika ci ne?, da zakice kin ƙoshi?". Ba abinda tace masa ba.
Ita kowa Momy duk haushi ya cikata meye tasa a ciki dan bata ciba, tana faɗi ne a cikin ranta.
Komai bai ce mata ba, da taga haka itako ta fara tafiya, tako ɗaya tayi domin takoma part ɗin ta magana yayi mata yace.
"Fatima kije part ɗina ki jirani yanzu zanzo".
Gaban tane yayi wani mummunar faɗuwa, kanta ta ɗago takalli wajan da su Momy suke zaune aikowa wata muguwar harara suka an taya mata wadda ta saka jikinta karkarwa lokaci ɗaya.
Tashi Daddy yayi yana mai kallon wajan da take yace.
"ko bakiji me nace ba?, muje ko". yana mai takawa zuwa part ɗinsa.
Tsoro da fargaba suka taru suka haɗe mata lokaci ɗaya, kamar mai koyon tafiya haka ta fara tafiya har ta kawo hanyar da zata sadata zuwa part ɗinsa.
Zaune ta sameshi a parlour yana jiranta tana ƙarasuwa ya kalleta yace.
"Fatima hala baki da lafiyane?,naga ko breakfast ɗin kirki ba kiyi ba, to meke damunki?".
Kamar wadda bata son magana a hankali ta ɓuɗe baki tace.
"A'a Daddy lafiyata ƙalau gajiya ce dai har yanzu bata sakeni ba".
Yace. "to naji ta sakeki kafin Monday dan Monday zaki fara fita school dan haka ki zama cikin shiri".
Kallonsa tayi da kyau hawaye ne masu dumi suka zubu mata, saboda wani abu dat aji ya zo mata a zuciya amma sai ta dake tana maiyi ƙasa da kanta ta ɓuɗe baki tace.
"Daddy nagode Allah ya ƙara arziki".
Sai da ya kalleta da kyau ciki da sanyen jiki yace.
"Ameen".
Key ɗin mota yamiƙamata yace ta karɓa.
kallon sa tayi ciki da mamaki tace.
"Daddy meye wannan?". kallonta yayi yace
"kiƙkarɓa motarki ce wadda zaki fara zawa makaranta da ita, duk da nasan baki ƙware sosai ba, amma nasan Zainab zata cigaba da koya miki".
Godiya tayi mishi sosai, sannan yace mata shi zai fita office. addu'a tayi masa sosai sannan ya tashi ya fita.
Har yakai ƙofa kuma ya dawo kallonta yayi yace.
"Fatyna mezan sayo miki idan zan dawo?".
arasiwa yayi gareta jikinsa ya sanyata aikowa kamar jira takeyi tasan yamishi wani kuka mai cin zuciya dan ko dama tana danne zuciyartane wani abinda take masa badan taso ba sai dan tana son tayi biyayyane ga Ummah ta.
Gaba ki ɗaya Daddy ya rikice,rarrashinta yake yi amma kamar bata san yana yiba da k'yar ya samu ta daina kana yace.
"Me ake yi miki Fatima?, ko school ɗine bakison zowa?".
Da sauri ta girgiza kanta tace.
"A'a".
Yace, "to me kikeso?".
Tace. "wurin Ummana nake so".
Yace, kiyi hakuri gobe sai kije kinga yanzo jirana akeyi a office".
Kallonsa tayi tace.
"to gobe zaka kaini?".
Yace, "sosai kowa da kaina zan kai ki".
sannan taɗan saki jikinta yana ganin ta saki jikinta yayi mata sallama ya fice warsa.
Koda yazo wajan dasu Momy suke yasu tazo suyi sallama amma taki tace yaje kawai bata jin daɗin jikin ta badan ya yaddaba haka yafi cewar sa.
Ita kuwa Momy badan komai tak'i zuwa suyi sallama ba sai dan yadda zuciyarta ke mata zafi dan ko taje bazata faɗa masa magana mai daɗi ba.
Itako Fatima tana nan a zaune ta kasa fita saboda tsoro, dataga zaman bazai k'aremata ba yasa ta tashi ta fara tafiya har takawo wajan da
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*
```Dedicated``` to.....
*My family* 💖🥰
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*Page* 3�?0�?
*__________📖* Tana gama sallah tunani tashigayi ko dai Daddy bai dawo ba.
Har taso taje part ɗinshi tagani ko ya dawo amma tana tsoron abunda zata tarar, haka ta hak'ura badon taso ba tace bari ta ɗau waya ta gwada kiran sa taji ko lafiya.
Waya ta ɗauka domin ta kira shi amma sai taga miss call d'in shi kusan har goma, dan haka cikin sauri tadanna masa kira, tana ringing amma ba'ayi picking ba. Saida tayi mishi kusan miss Call uku ba'ayi picking ba dan haka tace bari ta dakata zuwa anjima ƙila baya kusa da wayar.
Har goma ta kusa ta kuma kiranshi, Amma abin mamaki yanzu wayar ma akashe take.
hankalinta ya soma tashi, don bai taɓayi mata haka ba, kuma tana son ta fito amma ta kasa.
dan haka ta hak'ura tace inbai zoba da safe taje tagani ko lafiya.
Da haka ta hak'ura taje ta kwanta.
Momy ko tana ganin ya samu bacci takoma part ɗinta ciki da farin ciki.
Tana ƙarasawa wayarta ta ɗauka takira Hajiya Shafa.
Ringing da bai wuce uku ba ta ɗaga.
bayan sun gaisa Momy ke faɗamata abinda yafaru, aikuwa murna awajanta ba'acewa komai, dan har rawa saida ta taka kana tace, "gobe insha Allahu a gidanki za'ayi meeting, dan haka kisa ta haɗa mana lunch mai kyau".
Momy tace, "angama Hajiya tah kada kidamu tunda safe zata tashi ta ɗora".
Haka nakeso kafin itama tabar gidan taci ubanta,gobe ko wani taga zai auri ɗaya daga cikin mazajenmu nasan bazata bashi shawara ba".
Momy tace, "sosai kuwa, ko Zainab da take goyon bayanta yanzu ko ta daina dan haka sai gobe ma idan kunzo".
Tace, "ba damuwa sai munzo".
Sallama sukayi Momy tayi wanka ta koma part ɗin Daddy.
Koda gari ya waye da zazzaɓi ta tashi dan ko baccin kirki bata samu ba dan sai gaf da asuba ta samu bacci mai ƙarfi ya ɗauke ta.
Tana cikin bacci ta mai daɗi dan ko sallah asuba bata samuyi ba,cikin barci taji anayi Mata knocking da ƙarfi kamar za'acire ƙofar.
Tashi tayi da addu'a abakin ta, yadda take jin jikin ta kamar ba zata iya tashi ba amma saboda bugun ƙofar yayi yawa dan haka tayi ƙarfin hali ta tashi ta fara tafiya ahankali har takawo ƙofar dan har jiri take gani.
A hankali ta murɗa handle ta buɗe ƙofar, Momy ta gani tsaye fuskar ta haɗe, jikinta ne yaɗau karkarwa batasan lokacin da ta furta cewa,
"Momy dan Allah kiyi hakuri wallah yanzu na farka daga barci".
Sai da Momy tayi mata kallon sama da ƙasa kana ta yatsine fuska sannan tace,
" haɗa mana breakfast yanzu, indan kuma kika gama ki maida sanwar Rana saboda muna da baƙi yau agidan, Kinji ko bana son asamu matsala don haka tun yanzu kije kifara".
Cikin muryar masu zazzaɓi tace, "to momy bari nayi sallah dan yanzu na tashi".
Momy tace, "ba ruwana kije can idan kin gama sai kiyi dan mijina yanzu zai fita dan haka kiyi sauri ki haɗa mana breakfast kafin ranki ya ɓaci".
Ba musu ta raɓa ta gyafin Momy ta wuce kitchen.
Momy sai da taga ta shiga kitchen kana ta koma ɗakin Daddy ta kwanta suka cigaba da barcin su.
Ita ko koda taje kitchen rasa abinda zatayi tayi,duk tunanin ta Yana Kan Daddy,watau jiya gida ya kwana,to amma me ya hana shi zuwa dubata? kodai dan ya kira ne banyi picking ba? Tambayoyi take tayi barkatai acikin zuciyar ta.
Sallah ta farayi kana ta fara haɗa breakfast tanayi tana zama tana hutawa dumin yadda takejin jikinta ba ƙarfi, saida ta kammala sannan ta jera saman dinnig sannan ta wuce part ɗinta. tana zuwa saman gadu ta faɗa saboda yadda jiri ke ɗibarta ko
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
*Story & written*
By
*Sumy*
Dedicated to...
*My sweet Shemah*❣❣💖
*BISMILLAHI RAHAMANIR RAHAM*
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*Page* 2�?9�?
*__________📖* Haka suka dawo gida ciki da farin ciki.
Shiko Daddy yana fita daga gida bai tsaya ko inaba sai gidan yayarshi Hajiya Sa'a.
Koda yaje tayi murna sosai da ganin sa, bayan sun gaisa take tambayar shi ina Fatima yace,
" gobe zankawo miki ita kiganta, dan gobe koda nace ki araman ita zaki bada".
dariya tayi irin tasu tamanya kana tace, "nasa kana kulada ita dan gashi kaima naga kayi ƙiba tubari kallah".😃yace,
"Yaya sai ma kinga ƙanwar taki zakigane ina kula da ita".
Tace, "gashi yau zanyi tafiya zowa germany, kasan Abban su Mufida za'ayima aiki shiyasa yau zanje". yace,
"Yaya abun har ya kai haka to Allah yabashi lafiya, ta amsa da "ameen".
ya kara da cewa idan kin sauka zan ga yamiki lokaci da zamu zo dubashi." tace,
"to yayi sai nakiraka. tambayar sa tayi tace, kaje wajan Gwaggo kowa? yace, "yanzo dana fita wajan ta zanje".
Tace, to ka gaidamin ita nima zan biyo kafin na wuce. haka dai sukaci gaba da fira tana bashi labarin auren ƴan uwanshi da ikayi bayanan, daga baya yayi mata sallama ya wuce gidan Gwaggo.
Koda Gwaggo ta gansa tayi murna sosai daganin ɗan nata, bayan sun gaisa take tambarsa ya gida dasu Fatima. yace, "duk lafiya qlau suke"fira sukayi sosai kana yayi mata sallama yatashi zai fice bayan yasa asauke kayan daya zo mata dasu tayi murna sosai kana yayi mata sallama ya fice.
Da fitarsa bai tsaya ko inaba sai gidan iyayin Fatyna shi.
koda yaje Kaka Amo yasa aka kira masa tayi masa jagora har gidan Baba Babba.
bayan sun gaisa yayi musu shatara na arziki, dan mafi yawan dangin Fatima saida yayi musu alhairi, dan har Ummata da Babata wannan lokacin saida yabiya musu umura, sannan yayi musu sallama yawuce office.
Har yafara aiki yaji yana sun yaji Fatyn shi, wayar sa ya ɗauko yakira ta, tana ringing ba'ayi piking ba har sada yayi miss call fiya da goma ba'a ɗa gaba, kana ya iji wayar zuwa ajima yakoma kira yaga ko zata dauka.
Ita ko bata masan yana yiba dan tana can tana ɗawainiya da aikin da suka sata tanayi tana hawaye tana tuna zakin da Zainab tayi mata.
Ita ko Momy tunda tadawo gida tafara shiri yadda komai zai kasance mata cikin natsowa, lokaci-lokaci sai takira Daddy tana tambayar sa karfe nawa zai dawo, hardai taci riba yafaɗa mata yanzu zaI dawo dan gashi nan ma ya kamu hanyar gida.
Itako Fatima saida tagama Ai kin dasuka sakata kana takoma part ɗinta, wanka tayi tayi sallah, bayan tagama ta shitayi domin ta gyara jikin ta, wayar tace tafara ruru sunan da taga yana yawo saman screen ɗin wayar ne yasa da sauri tayi pinkig.
Sallama tayi tari da faɗin, "Ummata yakike.saida ta amsamata kana tace, "lafiya ƙalau Fatima, ya gidan naku inafatar kuna lafiya?Fatima tace, "lafiya muke Ummu bayan sun gama gaisawa Umma tace, "Fatima baji mawaba Mijinki yazo ya gaishe da iyayyinki har yayi muna abin arziki dan har Umura saida ya biya muna nida mahaifinki, dan haka nace bari nak'iraki na gayamiki kimasa godiya sosai kinji, kuma kiyi ta hakuri da yadda kika samu kanki kinji".
saida ta numfasa kana tace, "tau Umma insha'Allahu zan masa". saida suka sha fira daga baya sukayi sallama.
Har cikin ranta taji daɗin abinda yawa iyayyin ta, dan haka tayi ƙudirin sai ta faran ta masa.dan haka cikin hanzari ta ƙarasa jikin mirrow ta ɗanɗasa kwaliya daba ta taɓa irinta agidan ba, kana ta murje dukkan jikin ta da turarukka masu kamshi gaske.
dogowar riga tasanya ta materi, rigar ta karɓe jikinta gashi taɗeme mata jikin sosai tyi kya
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR ƳA TA CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION*.�?
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira_.}
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN K'ARFE•🏇�?*_
*Story & wrtten*
By
*Sumy�?*
*Dedicated to*
*Khausar*😍
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad~@
~GaskiyaWritersAss~.
```BISMILLAH``` ```RAHAMANIR``` ```RAHIM```
*Page* 3�?1�?
*_______📖* Yau ma kamar kullum tana gama sallah asuba ta maga azkar ɗin da takeyi, tashi tayi taje kitchen domin ta fara haɗa musu breakfast.
Tana fitowa falo taga gabaki ɗaya ya yamutsa kamar ba jiya da yamma tayi gyara shiba.
Dan haka sai da ta gama gyaran shi sannan ta wuce kitchen ta haɗa musu breakfast takai dinning ta jera.
Tana cikin jera abinci saman dinnig, sai ga Daddy ya shigo falon, dan sai yanzu ya dawo daga masallace.
Tunda ya fara shigowa parlour ya kejin wani ƙamshi mai daɗi ya fara ziyar hancinsa.
Ta kunsa ya ƙara domin ya ƙarasa parlour ya zauna ko new ɗin safe ya kalla.
A hankali yake tafiya har ya kawo cikin falon, har zai zama bisa ɗayan kujerun da ke falon, sai idon shi ya kai gareta tana tsaye tana jera abinci saman darning.
Ido ya zuba mata yana kallonta, tunani ya shiga yi ina yasan wannan?har yaso ya tuni nan take zuciyar sa ta fara yi masa zafi sosai, bashiri ya kauda wannan tunanin.
Parlour ma ga baki ɗaya yaji bazai iya zama ba, dan haka ya tashi domin ya koma part ɗinsa ya kwanta koda zai ji damar zuciyar sa dake masa zafi.
Mutsen da taji ne yasa ta ɗago kai ta kalle taga ko Momy ce dan tunda ya shigo bata ma sani ba dan gabaki ɗaya ta maida hankalinta ga aikin data keyi.
Aikuwa tana ɗago kanta suka haɗa ido dashi gabanta ne ya faɗi, dan rabun da ta sanya shi a ido tun lokacin da yace zai kaita gidan su.
Gaba d'ayan su kowane kallon ɗan wun sa yake, ita tana mishi kallon, Daddy mena maka,shiko yana yi mata kallon ina ya santa.
A hankali ta buɗe baki dan tayi masa magana, har zatayi taji mutsi kamar za ashigo dan haka da sauri ta koma kitchen.
Momy ce ta fito daga part ɗinta, Daddy ta gani tsaye da haka da hanzarinta ta ƙarasu gaban sa tana faɗin.
Alhaji ka dawo ne? Kallon ta yayi fuskar sa ɗauke da murmushi yace, "eh yanzu na dawo kuma yanzu nake son nafita dan akwai wani meeting ɗin da zamuyi yanzu, dan haka ki haɗa min breakfast ki kamin ɗakina dan yanzu wanka zan shiga".
Tace, "to Alhaji".
Wanjan dinning ta ƙarasa domin ta had'a masa abinda yace har ta fara haɗawa sai ga Fatima ta fito daga kitchen zata koma part ɗinta.
Momy ce ta kalleta a ya tsane tace, "kizo ki had'a ma mijina breakfast dan waya nake so nayi dan haka kiyi sauri ki haɗa ki kai masa part ɗinshi dan haka kiyi sauri bana son shiriri ta".
Tana gama faɗin haka ta wuce zuwa parta ɗinta.
T ajima tsaye kafin ta ƙaraso wajan dinnig, ta fara haɗa masa duk abinda tasan yana da buƙata, kana ta ɗauka zuwa part ɗinsa.
A hankali take ta fiya har takai falon sa, kuma shigar ta tayi dai-dai da fitowar sa bedroom ɗinsa.
ido ya kife ta dasu ya fara tunani ina yasanta? Kayan dake hannu ta ta aje kana tafara taku a hankali har ta kawo gabansa.
Durkusawa tayi hawaye na zuba a idon ta, kana tafar faɗin.
"Daddy dan Allah idan wani laifi nama maka dan Allah kaya feni please". tana mai sanya masa kuka mai cin zuciya.
Shi dai sai kallon ta yake kamar ya santa amma ya kasa ganu ina ya santa, dan haka yace, "ke waya baki damar shigowa part ɗina a matsayiki na yar akin?".
Kuka data takeyi tada kata kanta ɗago ta kalle shi tace.
"Daddy nice fah Fatima? Duba kagani ba tar aiki ceba".
Ai bata kai da ƙarasawa ba ya daka mata tsawa mai ban firigi ta wanda tasa jikinta ya fara karkarwa lokaci daya.
Bashiri ta mike tsaya, Hanyar fita ya fara nuna mata dan ko magana baya son yayi mata dan h
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: *_typing✍�?._*
*ƘAWAR ƳA TA CE*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION*.�?
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira_.}
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN K'ARFE•🏇�?*_
*Story & written*
By
*Summy*�?
```Dedicated``` ```to```
*My daughter*🥰
*(Zainab)*
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad~@
~GaskiyaWritersAss~.
*BISMILLAH RAHAMANR RAHAM*
*Page* 3�?2�?
*_______📖* Tafiya sukeyi basu tsaye ko ina ba sai wata ungowa mai ƙarancin jama'a.
Bakin wani k'ofar gida tace ya sauke ta,fita tayi ta bashi ɗari biyar, ko canji bata tsaya karɓa ba ta ƙarasa cikin gidan.
Da sallama tashiga gadan, matar gidan ta amsa mata, kana tace ta wuce ta zauna.
Sai da ta zauna kana ta gaishe ta tana cewa, "Fatima yau kece a gidan mu dafan dai lafiya kuke?".
Fatima sai da tayi k'asa da kanta tace, "Lafiya ƙalau muke mama, inasu Nafisa?".
Tace, "duk sunje makaranta".
Shuru ya biyo baya, sai da Fatima ta nunfasa kana tace, "Mama malam baya nan ne?".
Sai da ta kalle Fatima tace, "wallahi bai jima da fita ba, amma bari na kira shi in bai yi nisa ba nace mishi gaki kinzo".
Fatima tace "tau Mama nagode".
Waya ta ɗauko takira shi ta faɗa masa ga ɗalibar shi Fatima tazo neman sa.
Yace ta jira shi gashi nan zuwa. Mama kallon Fatima tayi ta faɗamata yadda yace.
Tace, "tau mama nagode".
Ba tajima da kiran sa ba sai gashi yazo cikin hanzarin sa.
Da sallama yashiga gidan. Sai da suka amsa kana ya shigo.
A hankali Fatima ta kai duban ta gare shi ido suka haɗa, yace, "Subuhanallah, Fatima hala baki da lafiya ne?".
Aikuwa ba kai da rufe baki ba ta sanya mishi kuka mai tsoma zuciya.
Ido ya kifeta da su, dan ko magana ya kasa.
Mamace tayi ƙarfin halin ta fara rarrashi Fatima da ƙyar tasamu tayi shuru.
Sai da yaga tayi shuru kana yace."Fatima meke damun ki?".
A hankali ta fara buɗe baki ta faɗa masa duk abunda ke damun ta.
Aikuwa tana kai ƙarshe Mama ta fara salati tana faɗin, "duniya ina zaki damu kalli ji har gani".
Sai da malam ya numfasa kana yace. "Fatima kiyi hak'uri ko wane bawa da inda Allah ke jarbtarsa, dan haka ki kara hak'uri kinji, kuma sai kin tashi tsaye sosai wajan namen tsarin jikinki ki nutso sosai ki dage da addu'a, kuma insha Allahu muma zamu ta yaki kuma duk wanda ya shiga tsakanin ki da mijinki Allah ya fishi, dan Allah baya kwana dan hakk'in wani akan wani kici gaba da rok'on Allah sauki kuma ki nace da rok'on Allah, duk abinda yayi tsanank yana tare da sauki kinji".
"Badan koma muka baki shawara kiyi wannan auren ba sai dan ki samu ki gama da iyayenki lafiya dan haka kiyi hak'uri, yanzu zan haɗa maki magani da zaki affani dasu insha'Allahu lokaci kaɗan ko meye zai sake shi amma fah, sakin dage da addu'a".
Tashi yayi yaje ɗakinsa.ya jima kafin yafito, sai da ya zauna, ya kalleta kana yace.
"ga wannan maganin keje ki fara aikin da shi muga abunda Allah zaiyi".
Man zaitu da habbatus sauda ya fara bata kana yace, "kisan yadda zakiyi ki haɗe masa su cikin man da yake shafawa a jikin sa , ki ƙoƙar ta kada kisa wasa".
Wani ɗaurin magani ya bata yace. wannan ko ki samu lemu ki haɗa masa yasha kuma ki tabbatar da yasha kinji".
Sannan ya koma bata wani yace, ga wannan turare ne sai ki haɗa shi da turare mai kamshi sai kirinƙa yima gidan hayaƙi da shi".
Kuma kema idan zaki kwanta ki shafe kirjinki da man zantun dan yana kariya sosai".
Yace," insha'Allahu idan kin kiyaye abunda nace to komai zai dawo kamar ba'ayi ba".
Dan haka ki tashi ki koma gidanki Allah yayi miki abarka ya k'ara baki hak'uri, Allah kasa adace kuma idan kena neman ƙarin bayani sai ki gaya man".
Godiya tayi masa sosai kana tasoma tashi, sai mama tace Fatima zonan kiji".
Kallon ta malam yayi yace. "Dan Allah ki barta ta tafi kinga kilama bada izini
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR ƳA TA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION*.�?
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira_.}
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN K'ARFE•🏇�?*_
```Dedincanted```
to *Family*🥰🥰
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad~@
~GaskiyaWritersAss~.
*INAMA WRITTENS ƊIN GASKIYA WRITTENS BARKA DA DAWOWA HUTON ƘARSHIN MAKO*🥰
*BISMILLAHI RAHAMANR RAHIM*
*Paga* 3�?3�?
*__________📖* Koda ta shiga ɗakin Daddy Yana zaune saman kujera yana hutawa dan yau a gajiye ya dawo.
Da murnar ta ta ƙarasa gareshi tana faɗin.
"Daddy sannu da zuwa ga lemu na kawo maka ka sha".
Dariya yayi mai ɗan sauti kana yace, "yau autar Momy ke tarbana?".
Tace, "aikuwa Daddy dan yau Momy ta Aunty da ɗiƴan ta take shine nace bari nazo wajan Daddy na".ta ƙarasa zancin ta mai zubu masa lemu ta miƙi masa ya ƙarɓa ya sha.
Tunda ya fara sha ya fara jin wani sanyin daɗi na ziyar tar zuciyar sa, dan haka yasha da yawo kana ya aje yace, amma Kulsum kin taimawa Daddy ki dan haka, keje ga chocolate can ki ďauka ke kaďai".
Aikuwa tun bai kai ƙarshin zan cin ba ta antaya da gudu taje ta ɗauku.
Jug,ɗin da ke gaban Daddy ta ɗauka tana faɗin Daddy nagode,naje naci abuna bada Ummi ba bada Afra ba".
Shi dai Daddy kallon ta yake yana murmushi har ta fice.
Kitchen ta koma wajan Fatima da murnar ta, Daddy ya bata chocolate.
Ko kunun ayar bata tsaya karɓa ba, ta aje jug ɗin hannu ta ta fice da da gudu.
Ita dai Fatima da kallo ta bita,jug ɗin da ta aje ta d'auka ta buɗe kaɗan ne ya rage,aiƙuwa wani daɗi ne taji, lokaci ɗaya ta fara faɗin, "alhmdullah".
Tana gama haɗa kunun ayar ta ɗabi wanda zata sha saura tasa a fridge.
Part ɗinta ta koma taje tayi wanka ta shirya ta ɗauko husunil musulm ta fara karantawa kafin atada sallah.
Daddy ko tunda Kulsum ta fice,tashi yayi yaje toilet domin yayi wanka.
har ya fara wanka yaji zuciyar sa ta fara tashi,k'ok'arin amai ya fara aikuwa ba bata lokaci ya fara amai,saida ya yi amai sosai kana ya ɗago kansa dumin yasa karma wajan da yayi aman ruwa,aikuwa wani baƙin abune yaga shine ya amayar,abun ya bashi mamaki dan shi bai san yaci komi ba tun safe sai yanzu da Kulsum ta kawo masa lemu yashi.ruwa ya zubama wajan kana ya fara wanka dan jikin sa duk yayi masa ba daɗi.
Koda yafito wanka mam shfawarsa da ke saman mirrow ya ɗauka waɗan da ta haɗe su da man habba,su ya ɗauko yashe jikin sa da su kana ya kwanta saboda gaba ki ɗaya jikinshi yayi sanyi.
Bai jima da kwanciya ba bacci ya ɗauke shi.
Momy ko tana can ɗakin baƙi ita da yaran ta suna fira dan yau babbar ɗiyar ta tazo gida wadda ke aure abuja,wato Maryam(maram).
Tana da yara biyu Affan, Afar,.yau suka kawo ma su Momy ziyara dan sunjima basu zoba.
Fatima ko sai da aka tada sallah,tashi tayi tayi sallah.bayan ta kammala tajima tana azkar kana ta tashi.
Zama kaɗai ce taji ya ishe ta dan haka ta taso ta sauka ƙasa.
Koda ta sauk ba kowa har zata zauna wani tunani ya faɗu mata,part ɗin Daddy ta kama hanya dumin taje duk a tsorace take amma ta dake ta kama hanyar ta tafi.
A hankali take tura ƙufar shiga,koda ta ƙarasa Parlour baya nan dan haka ta ƙarasa bedroom ɗinsa.
Kwace ta same sa yayi nisa cikin bacci,a hankali ta ƙarasu har ta kawo wajan da yake kwance.
Kallon sa tayi da kyau,cikin ranta tace ƙila ko sallah Daddy bai yiba.
Dan haka a hakali ta zauna saman gadon da yake kwance.
Tunanin yadda zata tadashi ta fara yi domin yatashi yayi sallah.
Hannuta ta ɗura saman ƙirjin sa tafara shafawa a hankali,a hankali ya fara ware idon sa,itako tana ganin haka duk da a tsorace take tafara sakar masa wani ƙayataccin murmushi.
Ido ya kife ta daso, tunani yafara ina yasan ta?aikuwa lokaci ɗaya ya tashi zaune.
Kallon ta yakeyi kamar bai ta�
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR* *'YATA* *CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION�?*
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata, burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira._ }
🎐 ```G•W•A```🎐
*_GASKIYA DOKIN ƘARFE•_*🏇🏼
Story & written
By
*SUMY*✍�?
*Dedicated to..*
Gaskiya writers 🥰
~Vote & Follow 4Wattpad @ GaskiyaWritersAsso.~
*Page* 3�?4�?
*__________📖*
Har Daddy ya ɗauko wayar sa yakira doctor,amma ba wanda ya tashi a cikin su Momy.
Daddy bai jima da kiran doctor ba ya ƙarasu.
Sai da ya koma part ɗinta yace ta gara ga doctor yazo,kuka ta sanya masa tana faɗin, "Daddy nifa na warke".
Ko ta kanta bai biba yaje yakira doctor suka ƙarasu part ɗinta.
Da ƙyar tabari doctor ya dubata da kuka da komai saida yayi rarrashin ta kana tayi shuru.
Bayan doctor ya gama duba ta yayi ƴan gwaje-gwajen da zai mata yace, ma Daddy "ajima zai kawo saka mako".
Godiya Daddy yayi masa kana yara kashi har wajan motor sa,sai da yaɗaga sannan Daddy ya koma cikin gida.
kwance ya same ta, ta kife kai da gado tana kuka.
Da sauri ya ƙarasu ga reta yana faɗin,
"Dan Allah Fatyna kiyi hakuri,dan lafiyar ki tafiye man komai a wajena".
Kamar ba tasan yana yiba ta share shi taci gaba da kukan ta.
Rasa me zaiyi yayi dan a duniya, ba a buda ya Tswana duk bai wuce yaji tana kuka.
Ganin yadda ya koma kalar tausai yasa ta rage sautin kukan ta ta kalle shi kana tace,
"To zaka kai ni gida anjima daga can naje na gaida Gwaggo?".
Sai da yasau ke ajiyar zuciya kana yace,
"eh zan kaiki amma sai na dawo wajan aiki zuwa yamma sai muje".
Da hanzari ta tashi daga kwance da take ta faɗa jikin sa ta fara murna.
Jikinsa ya ƙara sanya ta sosai kana tace,
"yauwa Daddy na na gode Allah yabar minin kai"tana faɗa tana shafar gyamun fuskar sa.
Fuskar ta yaɗago suka haɗa ido kana yace, Ameen Fatyna".
Har zatayi magana ya haɗe bakin sa da nata yafara kissng ɗinta kamar zai cinye ta.
Ita kuma batayi ƙo ƙarin hanashi ba.
Wayar sace da ta fara rura tadawo dasu cikin hankalin su.
Gabaki ɗaya jikin Daddy yayi sanyi ya kasa tashi,wayar sace data cigaba da rura dan haka Fatima ta tashi daga jikinsa taje ta ɗauko.
Sunan da ke yawo saman screen ɗin wayar ta bi da kallo, Hajiya My D.
Haka yafito ɓaru-ɓaru saman screen ɗin .
sunan ta mai-mai ta har sau uku kana ta kalle shi,dan har yanzu yana nan inda ta barshi ya kasa tashi.
A netse ta ƙarasu gare shi tace, My Daddy,ahankali yaɗa go idon shi wanɗan da suka canja launi ya kalle ta,amma ya kasa magana.
Cikin muryar ta mada ɗin sauraro ta fara faɗin, "Daddy katashi kayi picking call ɗin da ake maka".
A hankali ya ɗago kai ya kalle ta ido ɗaya ta kanne masa,ta fara magana cikin muryar ta mai kashe masa jiki mai haɗi da ƴar shuguɓa tace,
"Daddy hala waye Hajiya My D? Ƙo Momy ce ke neman ka?".
A razane ya tashi daga kwanci yar da yayi, kallon ta yayi sai yace, ina wayar take?".
Miƙo masa tayi tana mai ƙara kwanciya saman ƙirjin shi.
Bai jima da ƙarɓar wayar ba akasa ke kira.
Rasa yadda zai ɗau wayar yayi dan haka sai ya tsinci kansa da tsinki kiran batari da tagani ba.
Ita koma duk abunda ya keyi tana kule da shi sai dai tayi kamar bata gansa ba,dan tunani take wacece Hajiya my D.
Kauda tunani da takeyi tayi dan haka tayi yunƙurin domin tashi daga jikinsa,maida ta yayi yana mai faɗin My Baby tah ina zakije?".
Zan haɗa maka abun karyawa ne dan nasan yanzu zakaje wuce office?".
Kallon ta yayi ciki da mamaki kana yace,
"keda baki da lafiya mezaki iya haɗawa bana so ki daina ga su Zainab kuma ga ƴan aiki dan haka bana so kibari suyi".
Cikin murya kamar tayi kuka tace,
"Daddy dan Allah kabarni na haɗama idan ma ina kwance nakejin zazzafi ya tasoman, amma idan ina aiki sai naji da sauk
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: *ƘAWAR ƳATA CE* *1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION*.�?
{ _Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burinmu mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da kuma lahira_.}
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN K'ARFE•🏇�?*_
Story & Written
By
*SUMY✍�?*
```Dedicated``` to..
*Family*🥰🥰🥰
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad~@
~GaskiyaWritersAss~.
*Congratulations Mrs Basakkwace, ina tayaki murnar kammala novel ɗikin me suna Samha,faɗa karwa dakikayi akansa Allah yabaki lada,kuskure Allah yaya femiki.kuma ina tayaki murnar fara sabon novel ɗinki mai suna WATA KISHIYA BATAYIBA*
*Allah yasa anfara asa'a*
*Page* 3�?5�?
*__________📖* Wani kallo Momy ke binta da shi gabiki ɗaya tsoro ya bibiye ta, amma sai ta tuna maganar da matar Malamin su ta faɗa mata, dan haka ta dake zuciyar ta, ta fara ta fiya domin ta koma part nata.
Har zata wuce Momy tayi saurin cin gaban ta,kallon ƙasa da sama tayi mata kana tace, "ni zakima rashin kunya?kice zaki raɓi mijina ko? to bari kiji, ba'ayi wata ɗiya mace wadda zata raɓar mijina ta zauna lafiya ba, dan haka sai naga wanda ya ɗaure miki ƙafa da har zaki ɗau shegiyar ƙafar ki kije part ɗin mijin har da haɗa masa breakfast,kece tsowar munafuka ɗiyar matsiya ta".
sai da tayi mata tas kana ta kyale ta.
Ita ko Fatima ko ɗaga kai batayi ta kalle ta ba bare tasa ran zata tanka mata.
sai da tabari tagama zubar ta kana ta raɓe ta gyafinta ta wuce war ta ba tari data kalle Momy ba.
Haka data yi ba ƙaramin ɓata ma Momy rai yayi ba dan haka da hanzari ta bi bayan ta.
Koda Fatima ta ƙarasa parlour duk sun nan zaune suna fira,amma tayi kamar bata ga wata halitta a wajan ba,dan haka ta kama hanyar da zata sada ta sa shen ta .
Aikuwa Nabila naga nin haka cikin ɗaga war murya ta daga mata tsawa,tari da faɗin, "ke!"
Tafiyar ta taci gaba dayi kamar bata san da ita take ba.
Momy da taga Fatima batada alamun tsayowa, dan haka itama ta daka mata tsawa tari da faɗin,"marar mutuncin yarinya hala bakiji ana miki magana ba".
Sai da Momy tayi magana yasa tayi tsaye cak, batari da ta juyu ta kalle suba,duk da atsora ce take amma tada sosai.
Abunda tayi ya ɓata musu rai sosai,dan haka cikin han zari Nabila ta zo ga banta hannu ta ɗaga dan ta mare ta, ita ko Fatima cikin da dakewar zuciya ta riƙi mata hannu kallon-kallon,suka fara yi tsaka nin su.
Ahankali Fatima ta buɗe baki tace,"Nabila me namiki zaki mareni?".
Iya saƙowa Nabila tasaƙo dan haka hunnu ta ta fizge domin ta kai mata mari,sai Momy ta ɗaga mata hannu tare da cewa, "Nabila bar ni da ita,kishi zatiyi dani,to kijira dan wallahi ko uwarki sai tayi kuka bare ke" Momy na faɗin haka tayi ƙfaci ta kama hanyar part ɗinta da sauri batari da tace musu komai ba.
Itama Fatima ta raɓa ta gyafin Nabila ta koma part ɗinta.
Momy na shiga ɗikin ɗinta wayar ta ta ɗauko,kiran number Hajiya Shafa tasa.
ringing da ba wuce biyi ba akayi picking, sai da suka gaisa Momy ta ƙara da cewa,Hajiya inaga fah kamar aikin nan ya karya".
Hajiya Shafa tace, "a'a gaskya aiki na nan,ta ƙara da cewa me kika gani da zaki ce haka".
Momy tace,"komai nagani Hajiya".
Nan Momy ta shiga faɗama Hajiya Shafa duk abunda ta gani har ma da wanda bata gani ba.
Sai da Hajiya Shafa ta numfasa kana tace,"kada kisa damuwa aranki,kinga jebi sai mukoma mugaya masa abunda ake ciki,dan kinga yau bara nar zuwane wajan saba sai jibi muyi samma ko sai muje wajan sa".
Momy tace,"to Hajiya zanyi iya hakuri har jibi? dan wallahi ni ka dai nasan me nakeji a zuciya ta".
Hakuri Hajiya Shafa ta shiga bata, da nuna mata wannan karun ɓatar da ita za'ayi babu mai saki ganin ta kuma babu mai saki maganar ta har abada.
Aikuwa Momy ba ƙaramin daɗi tajiba dan haka tasaki jiki suka cigaba da fira har daga baya sukayi sallama
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR ƳATA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍�?*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burin mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira}_
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN ƘARFE�?*_
Story & Written
By
*Sumy✍�?*
*Dedicated to..*
_Gaskiya_ _writers_
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@GaskiyaWritersAsso.~
*Page* *26*
*_________*📖 Maram ce tadube Momy tace, " wallah tun wuri ki ta kama yariyar nan birki dan inba haka ba kinaji kina gani komai na gidan nan zai dawo hannun ta".
Nabila tace, "kema kya faɗa Aunty Momy ko naci zan yima yarinyar nan hukunci sai tace kada nayi amma wallahi wannan karun ko Momy ta hana sai nunci uban ta".
Ita dai Momy ta kasa cewa komai dan ita kadai tasan me takeji a zuciyar ta.dan haka tashi tayi ta koma ɗaki dan surutun su ya nasu ya hai far mata da matsale a zuciya.
Bin Momy da kallo sukayi kana Nabila tace, "Aunty ba zamu zuba ido akan wannan ƙaramr yariya tayi yadda take so ba a gidan nan".
Maram tace, "bani kwana biyi kafin natafi zan san abunyi".
Basuyi nisa da tafiya ba Daddy ya kalle Fatima yace, "ina zamu fara zow gidan su Umma ko gidan Gwaggo?".
Ahankali taɗago kai ta kalle sa kana tace,"gidan Gwaggo zamu fara kaga ban taɓa zowa na gaishe taba".
Sai da yaja hancin ta kana yace, "duk yadda kikace haka za'ayi" yana faɗa yana murmushi.
Driver Daddy ya faɗama wurin da zai kai su.
Basu tsaya ko ina ba sai gidan Gwaggo.Daddy ya fara fita daga motar kana ya buɗe mata ta fito.
Hannusa ya sakala anata kana yace, "muje ko".
Kallon sa tayi tare da saka masa kukan shagwaɓa kana tace, "Daddy sake min hannu kaga shiga zamuyi kuma ni kunya zanji idan muka shiga ahaka".
Yace, "meye na kunya tunda mijinki ne ba kowa ba".
Tace, "eh Daddy duk da haka kayi hakuri har mu fito".
Yace, "to naji"...yana mai sakin hannun ta.
Ahankali suke tafiya har suka ƙarasu paulour Daddy na gaba tana biye.
Sallama sukayi ma Gwaggo.
Amsawa tayi tana mai tashi daga shingi ɗin da take.
Yana shigowa Fatima ta shigo,aikuwa Gwaggo naganin Fatima ta fara murina tana faɗin,
"Yau baki ne damu agida? sanunku da zowa".
Cikin na tsowa Fatima ta ƙarasu wajan da Gwaggo take ta durƙusa har ƙasa ta gaishe da Gwaggo cikin mutunci.
Amsawa Gwaggo tayi tana mai faɗin ya gidan duk lafiya kuke?".
Sai da tayi ƙasa da kan ta kana tace, " "lafiya ƙalau muke Gwaggo".
Bayan sun gama gaisawa Gwaggo ta dube shi tace, "Mansur kaje su Sa'adatu sun dawo kowa?".
Da kamar mamaki ya ɗago kai ya dube ta kana yace, "yaushe suka dawo Gwaggo ?".
Tace, "to baka ma sani ba ai na ɗauka daga can kuka fito ashe baka masani ba,dan haka ku tashi tun yanzu kuje duk ƴan uwa nata zuwa yi mata sannu dan haka ko tashi kuje can kuma kace ina gaishe ta da jikin mijin nata".
Kallon Gwaggo yayi yace, "to" yana mai tashi dumin su tafi.
Kallon Fatima yayi yace, "tashi muƙarasa wurin yaya babba ta dawo mu gaisheta".
Sai da ta ƙarayi ƙasa da kanta kana tace,"to."
Jikar ta ta buɗe ta ɗauko wata bakar leda ta aje gaban gwaggo tana mai meƙiwa tsaye.
Kallon ta Gwaggo tayi tace, "Fatima har da wata ɗa wai niya?".
Tace, "a'a Gwaggo kiyi hakuri ba yawa".
Gwaggo tace, "ba komai na gode sosai Allah yayi albarka"...addu'a tamu su sosai kana ta rakasu har suka shiga mota suka suce.
Sai da suka kama hanya Daddy ya jawo ta jikinsa kana yace, "me kika kaima Gwoggo shine baki gwada min ba ko".
tace," "dan zanba mahaifiya ta abu sai ka gani".
Sai da ya ƙara matsa ta ajikin sa saboda wani daɗi ne da yaji har cikin zuciyar shi da takira Gwoggo mahaifiyar ta.
Yace, "naji mai mahaifiya nima zan rama".
Murmushi tayi bata reda ta ce da shi komai ba.
Dai-dai lokaci kuma suka ƙarasu bakin gate ɗin gidan.
Horn driver yayi,mai gida yazo da sauri ya boɗe musu,hanci motar sa y
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR ƳATA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍�?*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burin mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira}_
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN ƘARFE�?*_
Story & Written
By
*SUMY M NA'IGE*🌸
*Didicated to*
*My Nusaiba*😘
*Congratulations Ummu Nabil ina tayaki murnar kammala novel ɗinki me suna,SANAU'L HUSNA,abunda kika faɗa dai-dai Allah ya baki lada kuskure Allah yaya femiki kuma sabon novel ɗin da kika fara Allah kasa kin fara asa'a.*
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@GaskiyaWritersAsso.~
*Page* *37*
*_________*📖 Cikin gidan ta ƙarasa cikin sa'a tasamu malam yana gida.
Sai da suka gaisa da matar shi kana ta ƙarasu wajan da yake ta gaishe shi amsawa yayi tare da sakin fuska kana ya tambaye ta gidan ? tace, "lafiya ƙalau".
Shuru ya biyu baya sai daga bi sani yake tambayar ta taga canji kowa?sai da ta numfasa kana tace,
"Alhmdullah"agugoje tayi masa bayanin komai ta ƙara da cewa "shima ya kowa ni".
Sosai malam yaji daɗi dan haka ya ƙara bata wani magani karya kana ya ɗura mata da cewa ta tsare karatun suratul baƙara a koda yaushe koda aya biyar ne a rana.
Tace, "insha'Allahu zata kiyaye" godiya tayi masa sosai kana tayi masa alhairi mai yawa shida matar sa.
Suma godaya sukayi mata kana tayi musu sallama tafice war ta.
Da sauri ta ƙarasa wajan da sukayi packing ɗin motar su buɗe wa tayi ta shiga.
Kallon sa tayi tari da sakar masa murmushi mai ƙara mata kyau tace,"My Daddy da fatar ban jimaba ko?".
Kallon ta yayi tare da maidar mata da marta nin murmushin datayi masa kana yace,"a'a Fatyna saura ƙan dai".
Driver yaje mota suka tafi.
Suna cikin tafi ta kalle Daddy tace,"Daddy yanzu ina zamuje?".
Kallon ta yayi kana yace, "gida zamu koma kiyi hakuri gobe sai muje gidan Umma mu gaishe ta".
Kallon sa tayi da ƴar shagwaɓa kana tace,"kamun alƙawari ko?".
Yace, "insha'Allahu indai nada wo aiki sai mutafi".
Ciki da murna tace, "Allah ya kaimu"haka suka cigaba da fira har suka ƙarasu gida .
Koda suka ƙarasa paulour ba kowa dan haka kai tsaye part ɗinta ta ƙarasa.
Tana shiga ta rage kayan jikin ta toilet ta karasa tayi wanka ta fito ta shafe jikin ta da turarukka masu ƙamshi kana ta shafa man habba aƙirjin ta tasaka kayan bacci tayi addu'a ta kwanta barci.
Bata jima da kawan ciya ba Daddy ya shigo cikin shirin sa na kwanciya.
Glove ɗin da ta kashe ya kunne ƙarasuwa yayi saman gadon ya kwanta tare da kashe glove kana jawu ta jikin sa yana faɗin, "ba dai kinyi bacci ba".
Komai bata ce masa ba tashi tayi ta ɗauko man habba ta zaba hannuta ta zo wajan sa ta fara shafa masa aƙirji.
To daga shafa man wasa ta sauya Dan Daddy ya Nuna mata yayi missing ďinta over.
Dan haka ba ƙaramar wuya ta sha ba awajan Daddy dan da ƙyar ta samu ya ƙyaleta amma ba dan ya gaji ba.
Tashi tayi tayi wanka dan bata sun kwana da janaba ajiki dan yana ba sheɗan damar shiga jikin ka domin ya cutar da kai.
Shiya sa ake sun mutum ko bai samu yayi wanka ba to yayi alwala idan yana tare da janaba kafin ya kwan ta barci.
Tana cikin wanka Daddy ya zo sukayi wanka tare.
Bayan sun kammala suka yi shirin bacci suka kwan ta.
Basu jima da kwanciya ba barci ma daɗi yayi awun gaba da su.
Ƙiran sallah farin ne ya tashe su da ita har Daddy.
Alwala sukay kana suka zo suka tada sallah na fila can daga baya Daddy ya tashi domin zuwa masallace.
Yana fita part ɗin Momy yaje ya tashe ta kana ya wuce masallaci.
Tana gama sallah bayan ta gama azkar tayi kartun ƙur'ani tashi tayi taje kitchen agurgoje ta haɗa mishi breakfast tana kammala wa ta dawo part ɗinta tayi wanka ta ɗan-ɗasa kwaliya ta sauƙo ƙasa ta ɗau breakfast ta je part ɗinsa ta zauna tana jiran dawo war sa.
Bata jima da zama ba Daddy ya dawo, dan yau so yake yafi ta da wuri dan yana da metting a
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: *ƘAWAR ƳATA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍�?*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burin mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira}_
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN ƘARFE�?*_
Story & Written
By
*Sumy M Na'ige*
```Dedicated``` ```to```
*MRS BASAKKWACE*🥰🥰
*Congratulations Maman Muhammd, ina tayaki murnar kammala book ɗinki JUYIN RAYUWA Allah ya baki ladar fadakar wa kuskure Allah yayefe ameen.*
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@GaskiyaWritersAsso.~
*Page* *40*
*_________*📖 Yau ma kamar kullum tana idar da sallah asuba Bayan ta gama azkar ɗin da ta saba, tashi tayi taje kitchen dumin ta haɗa musu breakfast duk da yanzu akwai masu aiki amma ita tafi su ta haɗa mishi breakfast da kan ta.
Da yake yau weekend ne Daddy bada wuri zai fita ba dan haka ta tsaya ta b'ata lokaci wanjen haďa masa breakfast.
Duk da yau ba itace da duty ba amma ta tsaya ta bata lokaci sosai wajen haɗa masa abun karyawa.
Tare da ƴan mutuna ta gama,komai sai da ta kai dinning kana ta bar ma ƴan aiki saura tafice zuwa part ɗinta dumin tayi wanka duk da yau bata jin wani daɗin jikin ta dauriya ce kawai take har ta samu tayi wannan aikin.
Toilet taje domin tayi wanka sai da ta haɗa ruwan wanka kana ta ɗauko turarin ta na wanka mai masifar ƙamshi tare da wata powder mai fitana nin ƙamshi ta zuba aruwan aikuwa suna haɗuwa waje ɗaya wani k'amshi ne ya tashi mai san yaya zuciyar duk wanda ya shaƙe sa.
Wanka ta tsaya tayi kana tafito daga cikin toilet ɗin.
Shiko Daddy yana tashi yayi wanka ya fito parlour.
Koda ya tashi Momy ta koma part ɗin ta dumin tayi wanka ta shirya.
Paulour ba kowa dan haka ya haura sama dumin ya gani ko teemar sa ta tashi.
Shigowar sa paulour n ta yayi dai-dai da fitowar ta daga toilet.
Wani ƙamshi ne ya dake ancin sa,aikuwa bai sai lokacin da ya sauke wata sa sanyar jiyar zuciya tare da kai zaune cikin ɗaya daga cikin gujerun paulour.
Ga ban merrow ta zauna ta fara shefe jikin ta da mayuka masu ƙamshi haɗe da humra masu daɗin shaƙa.
Ta jima tana kwalliya kana ta tashi domin ta saka kayan ta.
Gown ɗin shadda tasa ash color ɗinki ya karɓe ta sosai saida ta kashe daure kana ta feshe jikin ta da turare ta ɗauko ta kalme masu tudu tasa kana tafito dumin ta sauka ƙasa.
Shiko tunda ya zauna ya kasa tashi har ta gama shiri.
Kamshi turaren ne ya dake hancin sa dan haka ya tashi dumin ya ƙarasa cikin bedroom ɗin ta.
Itako zata fito karo da juna sukayi ido ta ɗago suka kalle juna,wani ƙaya taccin murmushi ta sakar masa wanda ke ƙara mata kyau.
Ido ya kefata dasu ya kasa koda mutsa ƙafar shi saboda tunda ya sheƙi wannan turarin jinki sa yayi sanyi sosai dan haka bai san lokacin da ya jawo ta jikin sa ba.
Ahankali ya ke sauke nun fashi kana ya sunkuyar da kansa wajan wuyan ta ya fara shaƙar ƙamshin jikin ta ahakali ta buɗe bakin ta cikin kasalaliyar murya tace, "Daddy ina kwana?".
Bai samu damar karɓa bata ba, idon sa ya dago ya kalle ta ba shiri ya haɗe bakin sa da nata yafara kissing ɗin ta sosai tare da shaƙar ƙamshin jikin ta.
Bakin gado ya ƙarasa da ita wasa ya shigayi da ita sosai ƙuƙarin cire mata kaya kijin ta ya fara,ba shiri ta cire bakin ta ana sa ta tashi zaune cikin yane yi kamar zatayi kuka tace, "Daddy kamanta ne yau bani ce da duty ba".
Kamar ba zaiyi magana ba, saboda ga baki ɗaya jikin sa yayi sanyi sosai ya ma kasa magan.
Sai da ya dai-dai ta na tsowar sa kana ya ɗago kai ya kalle ta yace,"ina sane kuma ke ɗin ce dai ke sani shiga wani hali"yayi maganar tare da tashi ya shiga toile.
Kallon sa tayi tace, "Daddy ni me nayi?".
Bai bata amsa ba kuma da ya fito bai tsaya komai ba yace ta zo suyi breakfast.
Kallon sa tayi tace, "gata nan zowa".
Bai tsaya jiran ta ba ya fice dan yasan da ya tsaya wani abu z
[10/1, 6:01 AM] +234 806 572 7702: KAWAR ƳATA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍�?*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burin mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira}_
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN ƘARFE�?*_
Story & Written
By
*SUMY M NA'IGE*✍�?
*Didicated to..*
*Gaskiya writers*
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@GaskiyaWritersAsso.~
*Page* *38*
*_________*📖 Ƙarasuwa sukayi har suka kawo wajan da suke.
Momy ce tayi magana ciki da ɗaga murya.
Tace, "sannu matar uban su bari yanzu nasa ta mare ki sai naga uban da zai rama miki kuma wallah ki-kiya yeni kinji ko".
Kallon Maram Momy tayi tace, "rama ma ƴar uwarki marin da tayi mata naga meza tayi".
Cikin hanzari Maram ta ɗau hannu zata kai ma Fatima mari taji an daka mata tsawa mai ban firgi ta.
Da sauri ta sauke hannun ta, dukan su suka juyu domin suga kowa ye.
Kallon-kallon suka farayi tsaka nin su,dan ba suyi zaton ganin shi a wannan lokaci ba.
Shi kuma tunda suka gama metting Hajiya kulu tazo wajan sa tana masa magiyar yazo su tafi gidan ta dan wallahi tana da buƙata da shi tayi-tayin masa magiya amma ko kallo bata ishe sa ba.
Dama yaga zata dame shi ya haɗa kayan sa ya dawo gida duk da bai gama aki ba haka ya dawo gida.
Ita ko tana ganin ya rufe office ta ɗauka tafiya za suyi sai da taga ya shiga motar shi driver yaje kana ta cije yatsa ta fara faɗi, "dole gobe na kuma wajan malam dan wallahi ba zan iya barin ka ba wan'nan karon dole sai ka aureni" tare da yin kwafa ta kama hanyar gidan ta ciki da baƙin cike.
Tunda Nabila ta mare Fatima dai-dai lokacin ya ƙaraso paulour yana tsaye kumai ya faru ya ɗauka Momy zatayi magana amma yaga ita ce ki sa suyi ran shi inyayi dubu to yau ya ɓaci.
Yaci ka yayi fam ahankali ya fara ta kowa domin ya ƙaraso gare su.
Duk kan su son tsora ta daga nin yanda fuskar sa ta sauya lokaci ɗaya,ko Momy sai da ƴan cikin ta suka kaɗa saboda yanda taga ya sauya lokaci ɗaya.
Nabila guduwa taso yi tsawar da ya daga mata yasa jikin ta ya fara kar-karwa lokaci ɗaya.
Yana ƙarasowa wajan da suke ya wanke ta da mari har sau biyu kana ya dubi Maram zuciyar shi na huci yace,"minti 30 nabaki ke haɗa kayan ki driver ya mai daki gida,kuma kisani zamu huɗe nida ki"tare da yin ƙwf ya kama hanyar ɗakin sa.
Har ya tafi ya dawo yaje hannu Fatima ya ƙarasa da ita part ɗinsa,ya bar su tsaye suna kallon ikon Allah.
Itako Nabila na kuka.
Wani baƙin ciki ne ya rufe Momy wanda ta kasa cewa komai.
Har ya kai part ɗinsa ya dawo inda ya bar su anan yasa me su duban sa ya kai ga Momy kana yace,"nan da minti ashirin ina sun nagan ku a Babban paulour dan magana zamuyi".
Yana kai karshe ya koma ciki batari da ya tsaya jin me Momy zata ce ba.
Wurin da ya barta tsaye anan ya dawo ya same ta.
Ahankali yake tafi har ya kawo wajan da take,jitayi ya rungume ta ta baya sosai ya matse ta jikin sa kana ya juyar da ita ta gaban sa.
Idon sa ya kefe akan lipss ɗinta ahankali ya fara ɗukar da fuskar sa,idon ta tare rufe sai ji tayi lips ɗinsa akan nata kissing ďinta ya shigayi sosai, kodan yarege jin raɗaɗin da zuciyar sa ke masa.
Tsayuwarce ta gagare su dan haka ciƙ ya ɗauke ta ya ƙarasa bedroom ɗin shi da ita.
Kayan jikin ta ya fara ƙoƙari rage mata tayi sauri ta cire bakin ta cikin nashi kana ta fara magana can ƙasan maƙoshi tace,
"Daddy dan Allah kayi hakuri har ajima wallahi aiki...bai bari ta ƙarasa ba ya haɗe bakin ta da nashi.
Sai da ya cire mata kayan jikin ta ya fara wasa da ita sosai musan-man boobs ɗinta da suke mutuƙar ɗaukar hankali sa.
Sai da yayi wasa da ita son ranshi kana ya fara aikin a kan ta sosai ya bata wuya dan har sai da takai ga saka masa kuka ya ƙyeta.
Dan shi idan ran she ya ɓaci in bai kasan ce da mace ba komai zai iyayi dan shi kafin ya yan ke hukunci ya rage zafi da Faty shi rabin ranshi.
Jikin sa ya
[10/1, 6:02 AM] +234 806 572 7702: ƘAWAR ƳATA CE*
*1441H/2019M.*
®�?
*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION✍�?*
_{Gaskiya ɗaya ce daga ƙinta sai ɓata burin mu faɗakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira}_
```🎐G•W•A🎐```
_*GASKIYA DOKIN ƘARFE�?*_
Story & Written
By
*SUMY M NA'IGE*✍�?
```Didicated to...
My Family 🥰```
~VOTE & FOLLOW 4 Wattpad@GaskiyaWritersAsso.~
*Page 41*
*_________*📖
Koda suka isa office kujerar zama doctor ya nuna masa,sai da ya zauna kana ya fara yi masa baya nin abun da ke damun ta.
Doctor yace, "yanzu komai ya dawo dai-dai sai dai aƙara kula da ita sosai dan bata yawan cin abinci ko abu mai gina mata jiki dan haka a kula sosai".
Sai da Daddy ya numfasa kana yace, "insha'Allahu doctor zan ƙara kula sosai ya ƙara da cewa yanzu ya jikin nata?".
Dactor yace, "yanzu jikin ta ya dawo dai-dai nan da awa ɗaya zata farka insha'Allah kuma idan na ƙara dubata naga ba wata matsala sai na salame ta".
Godiya sosai Daddy yayi masa kana doctor yayi masa jagora har ɗakin da aka kai ta.
Suna shiga ɗakin da sauri Daddy ya ƙarasa gareta.
Kwance take saman gadu da ƙarin ruwa ahannun ta.
Ahankali Daddy ya ƙarasu ga ban gadon da take kwan ce ya zauna yana kallon ta lokaci ɗaya har tayi rama.
Daddy ya nan zaune har awa ɗaya ta ciki ,cikin ikon Allah sai gashi ta buɗe idon ta,da sauri Daddy yazo ga reta yana faɗin, "ya jikin".
Komai bata ce masa ba,dan haka da sauri yaje yakira Doctor.
Tare suka shigo Dactor ya cire mata ƙarin ruwan kana ya fara duba ta.
Sai da ya duba ta sosai sa'anan ya ruɓuta mata magani kana ya rubuta musu ta kardar sallama.
Sai da Daddy yasai magani kana suka shaga mota driver yaja suka wuci gida.
Sunayi parking Daddy da hannuta ya riƙo saboda jirin da bai gama sakin ta ba.
Ahankali suke tafiya har suka ƙarasu paulour dai-dai lokacin da Zainab ta fito a ɗakin su.
Da sauri ta ƙarasu garesu tana faɗin,"Daddy ya jikin ta?".
Yace, "da sauki Zainab"yana mai ƙarasawa da ita part ɗin ta.
Zainab taje ta gayawa Momy sun dawo.
Sai da tayi mata wani kallo kana tace, "to meya dameni aciki da dawo warsu da rashin da wowar su da zaki zo ki gaya min eh?".
Tace, "Mumy kiyi hak'ur idan nayi laifi" tana mai ficewa daga ɗakin.
Sai da Zainab tajima da fita Momy tashi tayi ta fito bata tsaya ko ina ba sai part ɗin Fatima.
Koda ta shiga bata same su paulour ba dan haka kai tsaye ta wuce bedroom ɗin ta.
Sai da ta shiga tayi sallam gaban ta ne ya faɗi irin yadda taga Daddy rungume da Fatima lokaci ɗaya fuskar ta ta sauya amma sai ta wayin ce tayi kamar abun bai dame ta ba.
Bayan Daddy ya amsa sallama ta ƙarasa gabansu tana faɗin,
"Ashe kun dawo gashi har na shirya nasa drivir ya kaini sai Zainab ke cemin kun dawo"..tana magana tana ya mutsar fuska kamar da gaske.
Daddy yace, "koda ma aman ne ya wahal da ita amma yanzu da sauki".
Tace, "masha'Allah,Allah ya ƙara sauƙi,taƙara da cewa to Daddy su zainab meke damun ta?".
Yace, "ba komai bane sai matsalar ciki ce".
Ganban momy ne yayi mum-munar faɗuwa amma ta dage tace,
Tace, "kamar ya?ko ciki ne da ita?" ta faɗi haka muryar ta na rawa amma sai ka natsu za ka gane haka.
Cikin rashin damuwa Daddy yace, "ciki ne da ita har na tsawon wata uku".
Gaban mumy ne yayi dummmmm amma da yake ƴar duniya ce tace, "amma shine baka gaya mun nasamu ƙaruwa ba sai yanzu " tafaɗa aɗan shagwaɓan ce.
Hakuri Daddy ya bata da ƙyar ta hakura kana tace, bari taje ta haɗa ma Fatima koda tea ne ta sha.
Godiya Daddy yayi mata kana ta fice.
Da ƙyar ta ƙarasa part ɗin ta dan gabaki ɗaya tafiya gagarar ta tayi.
Tana isa ciki da ta shin hankali ta ɗau waya takira ɗiyar ta Maram ta faɗa mata abunda ke faruwa.
Sai da tagama faɗa mata kana ta
0 Comments