Ikhramm hausa novels 5

 Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 69...... Khaleel ya durkusa kusa da ita a

hankali yana kallon jikinta, kuka ta fashe da tana kkrin mikewa tace "wayyo

Mamina, na shiga uku don Allah ka taimake ni yaya khaleel" riketa yyi da yace

"ina xa ki" ta girgixa masa kai tana hawaye a gigice tace "ka kaini wajen

Mami" ya rungumeta yace "to xan kai ki, amma ki daina kukan nn in gyara

maki jikin ki sae mu tafi" bathroom ya nufa don hada mata ruwan xafi, ko da

ya fito durkushe ya ganta kasa taa kuka ssae tana murkushe murkushe, ya

durkusa kusa da ita da sauri yace "meye" hannunsa ta kama tana girgixa kai

cikin yana yi da ya basa tausayi tace "wayyo ciwo cikina yake min ssae yaya

Khaleel, don Allah ka taimakeni" jini ya ga duk ya bata inda take a durkushe,

hankalinsa ya tashi ya rasa abun yi, daukarta yyi ya nufi bathroom da ita, da

kansa ya gyara mata jikinta snn ya fito da ita ya kwantar kan gado ya lulluba

mata bargo, har lkcn bata daina kukan da take ba tana rike da mararta,

wayarsa ya dauka yana kallon agogon dakin ya ga biyar saura kwata, ya dan yi

jim snn ya girgixa kai yyi dailn nmbr Mami, bugu biyu ta daga, a sanyaye yace

"Mami Ikram ce bata da lfya" cikin tsawa Mami tace "wat? Me ya sameta" ya

juya yana kallon Ikram, a hankali yace "nima ban sani ba" cikin tsawa Mami

tace "baka sani ba?" kan yace komai ta katse wayan, yyi jim snn ya mike ya

koma kusa da Ikram dake faman kuka idonta har ya kumbura lebbenta yyi jajur

don in tana kuka hka yake, rungumeta yyi yace "kiyi hkuri Mami tana xuwa

ynxu" kayanta da ya shanya mata ya dauka ya shiga sa mata, biyar dae dae

yaji horn din Mami ya fita bude mata gate don ba mai gadi a gidan, ko parkin

din arxiki bata yi ba ta nufi inda yake tsaye ta cakumosa cikin tsawa tace "hka

muka yi da kai khaleel? uban me kayi ma Ikram, ka gaya min me kayi mata"

kasa ce mata komai Khaleel yyi sae kallonta yake da mmki, a fusace ta xuba

masa mari tana jijjigasa tace "baxa ka min mgna ba kana ji na" a hankali ya

sunkuyar da idonsa daga kallon da yake mata bae ce komai ba, ta turasa tayi

cikin gidan da sauri, Ikram na xaune ta lullube da bargo sae rusa kuka take

sbda axaban da take ji, Mami ta karaso da sauri a rude tana cewa "me ya same

ki Ikram, me yyi maki" kasa cewa komai Ikram tayi, Mami ta dago kanta tana

cewa "kiyi min mgna mana dota, yyi maki wani abu ne" cikin kuka tace "cikina

ke min ciwo ssae Mami" Mami ta cire bargon jikinta da sauri tana kallonta xata

daga ta taga jini karkashinta, Mami ta mayar da ita a hankali tana kallonta a

sanyaye, ta dan dau lkci snn tace "ki fada min gskya khaleel yyi maki wani abu

ne Ikram" Ikram ta girgixa mata kae tace "ni bae min komai ba" Mami tace "to

ya isa ki daina kuka dota, kinsan jinin meye wnn ae ko" Ikram bata ce komai

ba Mami tace "to bari muje gida in baki magani kinji" hijabinta Mami ta sa

mata snn ta dagota suka fita daga dakin, da kyar take tafiya tana duddukawa

har suka fito tsakar gidan Khaleel na jingine jikin bango a compound din, ba

tare da Mami ta kallesa ba ta mika masa makullin mota tace "ka kai mu gida"

yana kallonta yace "xan gyara dakin ne Mami" tace "muje, jummai xata xo ta

gyara" ya karbi makullin motar daga hannunta duk suka shiga motar suka bar

gidan, ssae Ikram ta wahala ranar ta dinga Amai, don duk magunguna da Mami

ta bata da allurorin da tayi mata basu lafar mata da ciwon maran ba, kuka tayi

har ta gode Allah, rana daya duk ta xabge ta kasa cin komai, Mami da jummai

suka ji tausayinta ssae, Mami tace "chocolate chocolate, sweet, ice cream, to

yau ga ranarsu kin gani ae" duk wnn wahalan da take Khaleel na gefenta sae

dae baya cewa komai sae sannu da yake mata lkci lkci, tana rike da hannunsa

yana lallashinta bacci mai nauyi ya kwasheta wajen la'asar, sae a snn ya bar

dakin xuwa siyo mata abinda tace tana so. Biyar da rabi Aliyu ya shigo gidan

Mami tace masa tana daki, ya haura sama ya shiga dakin ya tsaya daga bakin

kofa yana kallonta, ssae ta basa tausayi ya karasa kusa da ita a hankali ya

durkusa yana kiran sunanta murya can kasa, mikewa tayi a dan tsorace tace

"yaya Khaleel fitsari xanyi" shiru yyi yana kallonta, ta wara ido tana kallonsa

xata yi magana Khaleel ya shigo dakin rike da leda a hannunsa, kallo daya yyi

ma Aliyu ya karaso kusa da gadon yace "kin tashi" Ikram ta sunkuyar da kanta,

ya xagayo ta inda take yace "to tashi na siyo maki Ayaban" ta fara kkrin

mikewa ya dagota, ta fixge hannunta xata yi magana tayi shiru tana kallon inda

yake kallo a jikinta, jini ta gani ta ja bargo da sauri, Aliyu ya mike ya fice daga

dakin.

Like · Reply ·[truncated by WhatsApp]

[2/25, 08:35] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      70......  Ikram ta galla ma Khaleel harara tace "ni ka fitan min daga dakin nn" ya xauna gefen gadon yace "baxan fita ba" da karfi ta shiga kwala ma Mami kira kmr xata yi kuka, ya mike da sauri yana hararanta ya fice daga dakin, ta murguda masa baki ta cire bargon jikinta ta mike tana kallon skirt din jikinta ta nufi bathroom da sauri, Aliyu na sakkowa downstairs ya karasa kusa da Mami a sanyaye ya durkushe gabanta yana girgixa mata kai cikin yanayi mai ban tausayi yace "mami plss ki cika min alkawarin da kika daukar min don Allah" hawaye ya cika idonsa yana kallonta, Mami ta ajiye Nail cutter din hannunta tace "wani Alkawarin son" yyi shiru ya kasa cewa komai, Mami tace "kayi shiru?" a hankali yace "Ikram" Mami bata ce komai ba ta ci gaba da yanke farcenta ba tare da ta kallesa ba.  Khaleel ne xaune yana kallon Mami dake kan system tana aiki, ya dan rage volume din tv ganin ya kai minti kusan goma a xaune tun bayan da ta aika jummai ta kirasa yace "Mami baki ce komai ba kuma" Mami tayi shiru bata ce komai ba har lkcn tana ta aikinta, bayan kmr minti biyar ba tare da ta kallesa ba tace "takardar Ikram xaka bani ynxu son" ya daga kai yana kallonta snn ya mayar da dubansa ga tv yace "to Mami" yana fadin hka ya mike ya nufi kofa xae fita, ta bi sa da kallo har ya fita snn ta ci gaba da abinda take cikin rashin kuxari, yana fita Ikram ta shigo dakin, Mami ta bar abinda take ta juya tana kallonta tace "kinci abinci dota, cikin kuma ya daina ynxu ko" Ikram ta kwanta kan gadonta kmr xata yi kuka tace "kadan kadan yake min kuma ni bana so, ina son ya daina min duka" Mami tace "to ynxu Aliyu xae kawo maki wani magani, amma kinci abinci dae ko" ta gyada mata kai tace "ehh na sha tea" Mami tace "maxa ki wuce ki karbi abinci, bana son shashanci, tea abinci ne" Ikram ta mike ta fice daga dakin ba don ranta ya so ba ta nufi kitchen gun jummai, xaune ta ga Khaleel kan dinnin ga abincinsa gabansa ya tallabi chin dinsa da hannunsa biyu da ya harde idonsa a lumshe, ta karaso dinnin din a hankali da nufin basa tsoro, wani kara ta saki dai dai saitin kunnensa ya bude idonsa da sauri ta juya da gudu xata bar wajen tsantsin tiles ya kwasheta ta fasa ihu xata fadi ya mike a hanxarce ya kamota ta fado kan kirjinsa, tsit tayi idonta a kulle xuciyarta na bugawa don ta tsorata ssae, kmr xata yi kuka tace "wayyo kayi hkuri yaya Khaleel wllh wasa nake maka fa, kasan ae bani da lfya ko" yyi shiru yana kallonta har lkcn tana jikinsa, ta wara manyan idonta tana kallonsa xata yi magana aka bude kofar falon, Aliyu ne ya shigo rike da ledan Magunguna a hannunsa, tsayawa yyi yana kallonsu daga bakin kofar, Ikram ta kwace kanta daga jikin Khaleel da sauri tace "meyasa kke taba ni wae, ni ka daina taba ni" ta karashe maganr tana hararnsa, ya fixgota yana mata mugun kallo xae yi magana sae kuma ya fasa, ya turata ya nufi stairs, gun Aliyu ta tafi da sauri tace "yayana" ya dan yi murmushi bae ce komai ba, ta dan bata fuska tace "wllh xamewa nayi a tiles shine ya kama ni, da na fasa kaina ynxu, amma bae taba ni ba yayana" Aliyu ya xauna kan kujera  ya jinginar da kansa jikin kujerar, ta xaune gefensa tace "ina yini yayana" ya gyada mata kai yace "lfya lau, cikin ya daina maki ciwo ynxu ko" ta rufe fuska da sauri tana yar dariya ta matso kusa da shi ta bude fuskarta tana kallon fuskarsa tace "wa yace maka bani da lfya yayana" ya dan matsa daga kusa da ita yace "Mami ce ta gaya min, kinga ma magani na kawo maki ynxu" ta yi shiru tana kallonsa.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar

    71.....

 Karfe sha biyun dare Khaleel ya shigo dakin Mami, Ikram na kwance kan gado tana bacci, Mami kuma na bathroom tana alwala xata kwanta ita ma, ya karasa kujera ya xauna har ta fito tana kallonsa da mmki tace "ba ka kwanta ba son" yace "ehh" ta karaso cikin dakin ta xauna kan gado tace "wae ma ina abinda nace ka ban daxu" yyi shiru kmr baxae ce komai ba snn ya dago yana kallonta a hankali yace "Mami ni baxan iya sakinta ba" Mami tae "mene? Baxa ka iya sakinta ba? Hka muka yi da kai?" ta watsa masa mugun kallo tace "yarinyar da yhu re nt meant 4 yhu xaka ce min baxa ka iya saki ba, ka ga bana son dogon surutu tun kan raina ya baci ka tashi kaje ka rubuto min takardarta ka ban ynxun nn" ya durkushe gabanta kansa a kasa, cikin yanayi mae ban tausayi yace "No plss Mami kar ki ce hka, wllh ina son xama da ikram" da mmki Mami tace "amma fa yaran nn kun raina ni da yawa" ya kasa dago kansa, cikin fushi tace "to duk na fasa ba kowa Ikram, tashi ka ban waje ka kawo min takardarta kar in saba maka, ba ma sonta kke ba kawae xama kke son yi da ita ko, maxa fice min a daki kayi gaggawan kawo min takardarta" mikewa yyi da kyar ya fice daga dakin. Washegari da safe Khaleel ya shigo dakin Mami cikin shirin fita office ya tarar tana bacci, Ikram ta leko dakin daga bathroom tana daure da tawul brush a hannunta tana wanke baki, tayi masa fari da ido tace "yaya Khaleel kar ka tasheta bacci take yi, nima tace kar in tasheta" ya harareta ya juya xae fita, da sauri tace "tsaya tsaya yaya Khaleel" ya kuma juyawa yana kallonta, tayi cikin bathroom da gudu ta kuskure bakinta ta wanke brush din hannunta ta ajiye snn ta fito da sauri, har lkcn yana tsaye, ta karaso kusa da shi tace "dama collar shirt dinka xan gyara maka, kalli fa ynda ka sa, kuma baka ma gama sa buttons din ba, meyasa baka sa tie yau ba" turata yyi daga gabansa ya juya xae fita ta fixgosa tace "wllh sae na gyara maka hka xaka fita to" bata jira me xae ce ba ta shiga button din masa farar shirt din nasa kafin ta gyara kwalar yana kallonta, a hankali ya sauke idonsa kan tawul din kirjinta dake kuncewa a hankali, har ya gama kuncewa gaba daya tawul din ya xame daga jikinta, ta xaro ido hade da fasa ihu ta durkushe wajen, ya juya da sauri yana murmushi ya fice daga dakin, Mami da ta farka ba shiri tace "me ya faru" ta dan wara ido tayi dariya tace "lah bakomai Mami" Mami ta galla mata harara tace "fita ki ban waje shashasha" ta mike da sauri tace "Mami wanka fa xanyi" bata jira me Mami xata ce ba ta shige bathroom da sauri.  Daddy yyi shiru yana kallon Khaleel dake xaune kasa daga gefansa, kansa a kasa, can ya girgixa kai yace "Ikon Allah, wae me ke damun Amina ne ma dae tukun" Aliyu ne ya sakko kasa cikin shirin fita office, yyi mmkin gnin Khaleel da safe hka gidansu, dad ya juya yana kallonsa yace "xo nan Ali" a sanyaye Aliyu ya karaso cikin falon yana kallon dad din nasa snn ya durkusa wajen yace "gani Abba" dad yace "ashe kai mara tunani ne ban sani ba, kanin ka ya sakar maka mata don baka da kunya ka aura, to daga yau, i mean daga yau kar na sake jin hka, kuma na baka nn da sati biyu idan baka fidda mata ba wllh xabin mahaifiyarka xan hada ka da, just dare me kaga, tashi ka ban waje, mutumin bnxa kawae, ita kuma Aminar xan je in sameta" Mikewa Aliyu yyi da kyar idonsa ya kada ssae yana kalln Khaleel ya bar falon, Khaleel ya dan yi murmushi ya kauda kansa.  Har office dad yaje ya sami Mami, lkcn ma suna tare da Aliyu yana sign din files, ko kadan bae gaya mata abinda ya faru daxu da safe, sae dae ta lura yana cikin damuwa kuma ta tambayesa yaki gaya mata ko meye, tayi mamkin ganin dad ssae, ko gaisawa basu yi ba ya ja kujera ya xauna yana kallonta yace "in dae da mutunci tsakani na da ke Amina ina son ki bar Khaleel ya tare da matarsa as soon as possible, ban yi tunanin xa ki dinga biye yaro kuna abubuwa kmr jahilae ba, dama ke kika hanasa fito da mata kina jiran Khaleel ya saki yarinya ya aura ban sani ba ko, to kin kyauta, kuma idan bae yi hankali ba wnn yarinyar da mahaifiyarsa ke shirin hada sa da xan aura masa vry soon" yana kai wa nn ya mike ya fice daga office din, Aliyu ya daura kansa kan table din office din, Mami ta bi dad da kallo na mugun mmaki, Aliyu ya mike ya fice daga office din Mami ta dafe kanta ta rasa tunanin da xata yi ma. Khaleel ne ya shigo dakin Mami kansa a kasa, bae yi gigin xama mata kan gado ba ko kujera ya xauna kasa kawae, Mami dake xaune tana jiran shigowarsa fuskarta a daure tana kallnsa a nutse ta fara mgna "ka dauki matar ka ku tafi ynxun nn ku bar min gidana, but idan Abu ya sami yarinyar nn har abada baxan taba yafe maka ba Khaleel, vry gud of yhu da ka kai kara na gun Alhaji, munafuki kawae mara imani kai ynxu abinda kayi ma dan uwanka ka kyauta knn, yarinyar da yhu re nt meant 4 xaka kasa saki, maxa ku bar min gidana Khaleel" Khaleel ya mike tsaye da kyar yace "kiyi hkuri Mami....." ta dakatar da shi a fusace tace "get out" a sanyaye ya fita daga dakin, ta mike ta shiga hada kayan Ikram.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 72...... Da kyar Ikram na kuka ta yrda ta bi

Khaleel suka bar gidan wae ita bbu inda xata, Mami dae bata ko kallesu ba

jummai ce ke ta lallashinta har suka bar gidan karfe goma saura, Eatry ya fara

biyawa ya siya abinci don ya ga bata wani ci na kirki ba a gida, ita dae tana

xaune cikin mota fuskarta a daure ta rungume hannunta a kirji bayan ta gama

kukan nata, goma da rabi suka isa gida, yana gama parkin ta bude mota ta

fice, ya fito ya kulle motar yana kallnta, tana rike da kugu sae ta juya masa

baya, yyi murmushi yana gyada kai ya nufi kofar shiga gidan, ta bi bayansa da

sauri, ya bude kofar ya shiga falon ya kunna wuta, ya nufi stairs, kmr xata yi

kuka tana tsaye falon tace "yaya Khaleel ni bana son gidan nn wllh don Allah ka

mayar dani gida" ya juya ya mata mugun kallo yace "nn ne gidanki ba can ba"

kuka ta saki ta bisa da sauri gnin sama xae haura ya barta, tana xaune tana

kallnsa yana gyare gyaren dakin har ya gama kusan sha daya, snn ya shiga

wanka, ko da ya fito ya tarar tayi bacci daga xaunen da take, ya daga

kafadarsa ya dauki ledan abincin da ya siyo masu ya fiffito da kayan ciki ya

saka a fridge, snn ya shiga goge gashin kansa da karamin towel, ya gama shirin

bacci ya fita xuwa kitchen don hado tea, sha biyu dae dae ya gama duk abinda

xae yi, ya juya yana kalln Ikram da ta takure kanta kan kujera tana bacci, ya

mike ya karasa kusa da ita ya durkusa gabanta yana kallonta, daga ta yyi xae

kai ta gado ta fasa ihu a gigice ta bude ido tana kallnsa, ya galla mata harara

yace "kika sake min ihu a gidana wllh sae na kai gun karnukan waje kin kwana

da su" shiru tayi xuciyarta na bugawa tana kallonsa jin haushin karnukan, ya

kama hannunta suka isa gado ya xauna yana kallonta snn ya cire Hijab din

jikinta, ta wara ido xata yi magana ya daura yatsun sa biyu kan bakinta yace

"kina magana xan yi waje da ke" bata fuska tayi amma bata ce komai ba, ya

mike ya bude jakar kayanta ya ciro gown din bacci mara nauyi ya koma ya

xauna kan gadon snn ya shiga cire rigar jikinta, kmr xata yi kuka take kallonsa

amma bata ce kmai, har ya cire rigar snn ya cire skirt din jikinta ya bar mata

inner wears ya dauki gown din ya sa mata, ya mike ya kashe wutan dakin yyi

kwanciyarsa, hawaye ta shiga yi tana bin dakin da kallo, tana shessheka ta isa

can karshe gadon ta kwanta, a hankali ya mirgino kusa da ita ya rungumota

dae dae saitin kunnenta murya can kasa yake cewa "kukan me kike" ta girgixa

masa kai bata ce komai ba, ya daura kanta a kirjinsa yace "to ya isa, kina jin

yunwa ne" nan ma ta girgixa masa kai, yace "to me kike so?" a hankali tace

"ina son ni ka daina taba ni" shiru yyi bae ce komai ba ya kwantar da ita kan

gado daga kirjinsa ya mike yyi kofar fita, ta mike xaune da sauri tace "yaya

Khaleel ina xaka" ba tare da ya kalleta ba yace "kwanciya xanje inyi" kmr xata

yi kuka tace "to ni kadae xan kwana a nn" yace "A'a ke da wanda kike so ya

taba jikin ki" yana kai wa nn ya fice daga dakin ta mike tsaye da sauri ta saka

kuka ta bi bayansa amma tuni ya rufe kofar dakinsa da makulli kan ta iso kuka

ssae ta shiga yi bakin kofar dakinsa amma yaki bude kofar, ta ci kukanta ta

koshi xaune bakin kofar a hka bacci ya dauketa, sae a snn ya fito ya gama kare

mata kallo snn ya dauketa ya nufi daki da ita, ko da ta bude ido ta ga shine

bata ce komai ba ya kwantar da ita kan gado snn ya kwanta nesa da ita ya

rufa da bargo. Da asuba karfe biyar ya tashi ya kunna wutan dakin ya ganta

kusa da shi ta takure kanta, ya tsura mata ido yana kallonta, a hankali ya kai

hannu kan cinyarta ta bude idonta da sauri a dan tsorace kmr jira take, Mikewa

yyi har yana tuntube ya fada bathroom ya rufe kofar, ta mike xaune fuskarta a

daure, ko da ya fito bae ka kalleta ba ya fice daga dakin da sauri. Da safe karfe

takwas Khaleel ya shigo dakin da yake ran saturday ne ba aiki, yana kallonta

yace "baxa ki je islamiyya bne tace " a takaice tace "ehh" yace "to ki tashi mu

je mu hada break fst" ta galla masa harara tace "to ni na iya ne" yace "ae nima

ba iyawa nayi ba" ganin yana ta tsaye yasa ta mike tana murguda baki tace "to

me xamu dafa" yace "abinda ake dafawa a gida mana" a tare suka sauka kasa

taga har ya siyo dankali da sauran abubuwa, da kyar suka fere dankalin duk

suka yi kaca kaca da wurin, bae fi kwaya biyu Ikram ta fere cikin lodin dankalin

da suka fere kmr na mutane goma ba, kuma ita ke ta cewa ya kara yyi kadan,

suna gamawa suka wanke yace "to sae ayi yaya?" ta danyi shiru alamar tunani

snn da sauri tace "sae mu xuba magi da gishiri da yaji a ciki" yana kallon

dankalin da ke cikin ruwa yace "cikin ruwan?" tace "eh mana" ynda tace hka

suka yi, snn yace "sae kuma me?" ta dauko fry pan tace sae mu xuba mai a nn

mu barshi ya tafasa snn mu xuba dankalin hka naga jummai na yi, kunna gas

din yyi, yyi yadda tace, snn ta dauki dan kwano ta kwaso dankalin da ruwa ta

mika masa tace "xuba oya" ya karasa kusa da man mai xafi ya xuba dankalin

da ruwa a ciki, daga ita har shi da gudu suka bar kitchen din.

Like · 3 · Reply ·[truncated by WhatsApp]

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar

     73.....

 Ikram ta yo waje da ido tana kallon Khaleel a dan tsorace tace "me ka xuba a ciki yaya Khaleel" ya galla mata harara yace "ba gabanki na xuba abinda kika bani ba" tari suka shiga yi sbda yajin da tasa ya xuba, tana girgixa kai tace "A'a ka dae je ka duba abinda ka xuba ciki, ko ka sake kwanon ne a ciki" leka kitchen din ta shiga yi shima hka, yace "ohhw na tuna ko don an xuba da ruwa ne?" ta juya ta galla masa wani harara tace "to ba ruwan xae sa ya dahu ba, kai me ka sani?" a hankali ya shiga kitchen din tana biye da shi a baya, ya leka fryn pan din yaga dankalin na ta soyuwa da ruwa ciki, tace "lahh ba gashi ba to" ba su suka gama hada break din ba sae kusan sha daya, dankalin duk ya wani cabe kmr wanda aka dafa ba kyan gani, kwan kuwa sae aukin gishiri, ruwan tea kawae ya sha ya bar wajen tace "lahh wa xae cinyesu yaya Khaleel" ya watsa mata harara yace "ke mana"  da rana xae fita siyo masu abinci tace "yaya Khaleel baxa mu dafa da kanmu ba" ko kallonta bae yi ba ya fice, kmr xata yi kuka ta bisa da sauri tace "to ba sae muje tare ba, sae kayi ta bari na ni kadae a wnn katon gidan" bae ce mata komai ba ya shiga mota ta shiga ita ma, snn suka bar gidan. Da daddare wajen karfe takwas da rabi Khaleel na xaune yana kallon Movie, ita kuma tana kwance kan kujera tana karanta nvl dinta na Jss3 da ta gama, olive twist, aka danna kararrawar gidan, ta juya da sauri tana kallonsa, shi ko har lkcin idonsa na kan Tv, sae da aka kuma dannawa har sau biyu snn ya mike yana kallonta yace "ki wuce sama" murguda masa baki tayi tace sbda me, bae ce komai ba ya nufi kofar ya bude, frndx dinsa ne har su uku, ya dan wara ido da mmki yace "daga ina hka" suka ce "mun xo ganin amaryarka ne, tunda kai baka da niyyar cewa mu xo" yyi musu mugun kallo yace "hka nace maku, ca xaku yi kun xo ganin kanwata" Muryar Ikram yaji a bayansa tana cewa "su waye yaya Khaleel," ya juya da sauri yana kallonta, frndx dinsa suka saka dariya, ya daka mata tsawa yana mata mugun kallo "bace a nn," ta hararesa tace "baxan bace ba," ssae frndx dinsa ke dariya, daya daga cikinsu yace "sae gashi ka buge da aurar yar da ka raina," rufe kofarsa yyi ya bar wajen da sauri ya haura sama, yana wucewa Ikram ta bude masu tace "ku shigo" suna dariya suka shigo, tana murmushi tace "ku xo ku xauna in kawo maku ruwa" ba musu suka shiga falon suka xauna ta je kitchen ta dauko masu ruwa da lemo ta ajiye snn ta xauna tace "gashi ban dafa abinci ba, sae dankali da kwan da nayi da safe, ko in kawo maku" suka ce "A'a ki bar shi kawae Amarya a koshe muke" ta dan yi murmushi tace "to" hira ssae suka dinga yi bbu lbrin da bata basu ba har na Khaleel da Aliyu da Hajiyarsa da ma irin auren da suka yi da Khaleel, da karyar da aka mata aka ce Aliyu ne, sae kuma ta dawo bangaren sch, ssae ta sa su dariya, basu suka bar gidan ba sae wajen karfe goma bayan sun cika ta da kudi ta rakasu bakin kofa tana cewa "idan na auri wanda nake so ku kawo min visit gida na don Allah," suna dariya suka bar falon ta rufo kofar, snn ta wuce sama da sauri don nuna ma Khaleel kudin da suka bata, yana tsaye a stairs na biyu ya hade kansa da bango, yana ganinta ya fixgota a fusace yana huci yace "wa ya baki ixinin bude masu kofa, kuma me nace maki kafin na bar falon nn" ta hararesa tace "to ba baki bane, sae in ki bude masu..." Mari ya kai mata, ta xaro ido tana kallonsa, yana mata wani mugun kallo yace "daga yau kika sake bude ma wani kofa ya shigo har kika tsaya basa lbri kmr dabba sae na...." hawaye ya gani a idonta, ya ja ta yyi hanyar dakinta da ita ya bude kofa ya turata ciki snn yyi hanyar dakinsa, ya xauna gefen gado ya dafe kansa, ya kai minti kusan goma a hka wayarsa yyi kara, ya dago kansa da kyar yana kallon wayar dake gefensa, Mami ya gani ya dan yi jim snn ya daga, yyi mata sallama murya kasa kasa, ta amsa a takaice, ya gaisheta bata amsa ba bbu yabo bbu fallasa tace "ka ba Ikram waya" yace "to" snn ya mike a sanyaye ya fita daga dakin, xaune ya ganta can karshen gado tana ta rusa kuka, ya tsaya daga bakin kofa yana kallonta, ya karaso kusa da ita a hankali ya xauna gefenta ya kamo hannunta ta fixge, murmushi yyi ya rungumeta yace "to yi hkuri kanwata" sabon kukan ta kuma saki, ya dago kanta yana kallonta, goshinsa ya daura kan nasa a hankali yace "baxa ki hkura ba" cikin kuka tace "ehh" ya kuma yin murmshi ya daura lebbensa kan nata, xata dauke kanta ya fara kiss din lebban nata, turasa ta shiga yi a tsorace yaki sakinta, wayarsa yyi kara ya saketa da sauri, ta koma baya a tsorace tana kkrin mikewa ya rikota ya dauki wayar ya daga snn ya kara mata a kunne har lkcn bata gama recover ba don duk a tsorace take tace "Na'am Mami" ta gyada kai tace "lfya lau," hka ta dinga amsawa Mami a rikice, har Mami tace "wae menene Ikram" sae a snn tayi murmushi tace "bkm Mami" Mami tace "to gobe jummai xata kawo maki kinji" tace "to Mami" bata jira Mami ta katse wayar ba ta mike da sauri ya rikota, a tsorace tace "wayyo don Allah kayi hkuri yaya Khaleel ka bari"

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar     74.....  Satin Ikram biyu a gidan Khaleel aka yi resume din sch daga lng Holiday din da aka je, cikin sati biyun nn ssae ya wahala kanta don kullum kan ya fita office sae ya tabbatar tayi wanka ta wanke baki tayi shirin islamiyya, snn yaje siyo mata abincinta ya jira ta ci a gabansa kafin su fita tare ya ajiyeta a islamiyya shi kuma ya tafi office, snn da rana ma ya bar office yaje ya dauko ta ya siya mata abinci ya kai ta gida sae ya tabbatar ta ci snn ya koma office ya bar ta tayi ta kallo, ko ba wuta yana tada mata Engine, sae kuma yyi ta kiranta a waya yaji ko ba komai, da yamma Jummai ce ke kawo ma Ikram kadae abinci shi kam sae dae ya siya, yasan mami bata huce ba har lkcn duk da yaje can gida har sau uku, tun Ikram na hanasa abincinta in an kawo mata har ta daina sae dae su ci tare don ynxu kam fadan su da sauki, sae tsiwar da bata fasa yi masa ba, cikin sati biyun nn sau biyu suka je Suleja gun Ammi, suka je gidansu Aliyu sau daya shima ita ta takurasa tace suje, don bbu ranar da baxata kira masa Aliyu ba, bata da xance sae ta Aliyu da irin promises din da yyi mata, shi dae Khaleel baya tanka ta, har ca tayi ya bata nmbrsa ta kirasa da wayar da Mami ta ba Mama jummai ta kawo mata, sau daya ya sa mata nmbr ta kira Aliyun yana dagawa tayi sama da sauri cike da jin ddi take cewa "yayana kai ne" ta kusa minti talatin tana magna da shi, shi dae Khaleel bae bita sama ba bare yaji abinda take ce masa, har ta sauko don kanta tana murmshn jin ddi, ya karbe wayar ya goge nmbr da har tayi savin da yayana, masifa ssae ya sha ranar wae sae ya mayar mata da nmbrta, shi dae bae tanka ta ba, ta saka kuka ta shiga yi masa fitsararta tana rike da kugu, yana fixgota ta fado kansa ya matse ta jikinsa ta nutsu, tuni jikinta ya dau rawa tana basa hkuri kmr xata yi kuka, in kana son ganin nutsuwar Ikram to ka jira dare yyi, tsit xaka ji ta ta kasa sukuni duk ta xama abun tausayi, don ko kadan bata son abubuwan da Khaleel ke mata da daddare ssae yake tsorata ta in sun kwanta. Yau Monday Khaleel yaje yyi ma Ikram registratin na senior s sch a can makarantar da ta gama, nn take ya biya komai ya karban mata uniform da litattafenta, washegari ta fara makaranta, da daddare bayan isha yana kwance kan kujera ita kuma tana xaune tace "to ni yaushe xaka kaini gun Mami yaya Khaleel, gashi har na fara sch" yyi shiru bae ce komai ba ta dawo kusa da shi ta xauna kasa tace "kaji mana don Allah" ya mike xaune yace to je dauko Hijab din ki, gown din bacci ne mae tsantsi ja jikinta iyakar shi Ankle dinta, tayi sama da sauri ta dauko Hijab dinta ta sakko tace "na dauko" yace "to hka xa mu tafi," ta bata fuska tace "to hijab din ba dogo bne," ya daga kafada yace "ok je dauko min jallabiyata a daki" ta kuma komawa sama da sauri ta dauko snn ta dawo kasa ta mika masa tace "gashi" ya karba, snn yace "to je dauko makullin mota" da sauri ta kuma komawa sama ta dauko ta sauko ta mika masa, ya karba snn ya mike ya xura jallabiyar kan singlet da 3qtr din jikinsa, yana kallonta yace "to me xaki kai mata" tayi shiru kmr me tunani snn da sauri tace "mu siya mata apples da grapes kasan tana son su ssae" yace "to je dauko Atm card dina a daki" ta juya da sauri taje ta dauko ta sakko ta mika masa snn suka bar gidan, sae da suka gama siyan abubuwan da xa su kai mata snn suka kama hanyar gidan tara saura. Ssae Mami taji ddin gnin Ikram dinta, hka ma Ikram da ta makalkale jikinta cike da jin ddi, shi dae Khaleel da ko amsawar arxiki ba ayi ba gaisuwarsa ba ya juya a hankali ya bar dakin, tambayoyi Mami ta shiga yi ma Ikram kan xamansu, bata boye mata komai sae shasshafatan da yake, amma duk ihu da masifar da yyi mata da kuma akan me yyi mata hkn sae da ta tsara ma Mami, ssae ta sha furar da jummai ta dama masu suna ta hira da Mami tace "Mami yayana fa yana xuwa" Mami tace "ehh yana xuwa, nn ma yake kwana wani lkcn, amma ynxu yaje asibiti aiki kila ya dawo anjima" Ikram ta wara ido tace "to ni dae sae na jirasa ya dawo mu gaisa wllh" shi dae Khaleel na xaune falo sae kallon agogo yake ganin sha daya ya gota, gashi ba daman yyi mgna, Jummae ce taje tayi ma Mami mgna cewar ta barta su tafi dare nayi, ikram ta bata fuska tace "ni nn xan kwana, ina son in ga yayana kuma" Mami tace "baxa su bi hanya ynxu ba dare yyi jummai" Jummae tace gskya kam Mami, bari inje in gaya masa, ko da ta gaya ma Khaleel bae ce komai ba ya mike a hankali ya nufi sama don xuwa dakinsa, karfe sha biyu da rabi Mami tace ma Ikram "Khaleel ya sha tea ne" Ikram ta girgixa kai tace "kmr bae sha ba" Mami tace "to je ki karba gun jummae ki kai masa kiyi masa sae da safe ki xo mu kwanta" Ikram ta fita da sauri ta je ta karba tea gun Jummai ta kai masa, yana kwance dakin Aliyu don nasa ba a gyare yake ba, idonsa a lumshe kmr me bacci ta shigo dakin ta rufe kofar snn ta karaso kusa da gadon tace "ya Khaleel ga tea na maka" ya bude ido a hnkli yana kallnta, ajiye tean tayi tace sae da safe, ta juya xata fita ya jawo ta ta fado kansa ya juyar da ita yana kallonta.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      75......  A tsorace Ikram ke turasa tana cewa "ni wllh ka kyaleni kar in kira maka Mamina" ya tsura mata idonsa cikin nata yana murmushi, a hankali yace "to kirata mu ga" kuka ta sakar masa tana kkrin xamewa, ya cire Hijab din jikinta ya kwantar da ita ya tura bakinsa cikin nata, nan ta fara kokuwa da shi amma yaki sakinta, abin dae da take tsoro kuma bata so ya shiga yi mata, tun tana yan koke koke tana kiran Mami can kasa, har ta gaji ta daina ta rufe idonta don dama shi iyakarsa light romance, bude kofar dakin aka yi, Khaleel ya jawo bargo da sauri xae rufa mata amma tuni Aliyu ya shigo dakin, Ikram ta xaro ido tace "wayyo Mamina" da sauri ta shige cikin bargo ta rufe har fuskarta, Khaleel ya mike da kyar ya shige bathroom, Aliyu da komai nasa ya tsaya a lkcn, ya juya da sauri ya bar dakin tare da rufo masu kofar. Ikram ta cire bargon jikinta ta fashe da kuka ssae, Khaleel ya fito daga bathroom ya xauna gefenta yana kallonta yace "me ya faru, ae kece baki rufe kofar ba da kika shigo" cikin tsawa tace "ni wllh idan ka sake taba ni Allah ya isa, tunda ni bana sonka, kai ba mijina bne, kar ka sake taba jikina" ta karashe maganar cikin kuka, yyi murmushi ya mike ya rufe kofar da makulli ya kashe wutan dakin ya dawo kan gadon yyi kwanciyarsa, sae da tayi kuka me isarta snn ta kwanta can nesa da shi ta juya masa baya, yana jin ta fara bacci ya birgina can kusa da ita ya shige jikinta. Washegari da asuba bayan yyi sllh ya tafi gida dauko mata kayan makarantar ta, shidda da rabi ta farka da yake ta saba tashi da wuri can gida, mikewa tayi da sauri tana kalle kallen dakin ganin bata ga Khaleel ba, tuno abinda ya faru jiya yasa tayi tsaki ta mike ta shiga bathroom sae da ta fara wanka snn tayi alwala, tana idar da sllh ta mike ta bude kofa ta nufi dakin Mami, Mami na xaune kan darduma har lkcn cazbi na hannunta, Ikram ta xauna kasa tace "Mami ina kwana" Mami na kallonta tace "lfya lau, shine kika ki dawo jiya ko" Ikram ta bata fuska tace "Mami ko ba yaya Khaleel bane sae ya dinga....." tsit tayi da sauri sae kuma tayi maxa tace "bacci dama nayi a can, ya Khaleel bae barni in dawo ba" Mami bata ce komai ba sae murmushin da tayi ta mike tace "to yyi kyau, kin yi wanka ne ko yau baxa ki sch din bne" tace "nima ban sani ba, amma nayi wanka, ae uniform dina yana can gida, kuma da na tashi ban ga yaya Khaleel ba" Mami bata ce komai ba ta shiga bathroom, Ikram ta mike ta fita don xuwa kasa gun jummai, dae dae corridor suka ci karo da Aliyu ya dawo daga Masallaci, kallo daya yyi mata ya dauke kansa yyi gaba, a dan sanyaye tana binsa da kallo tace "yayana" ya juya yyi murmushi ba tare da ya tsaya ba ya daga mata hannu ya shige daki. Ta dde tsaye wajen tana kallon kofar dakin da ya shiga sae kuma ta nufi kofar xata shiga, Muryar Khaleel taji a stairs yace "ina xaki?" ta juya tana hararansa tace "wajen yayana" karasowa yyi ya fixgota ya bude dakinsa ya turata ciki snn shima ya shiga. Ranar saturday da safe Ikram ta kuma saka Khaleel gaba wae sae sun je gida tunda gobe ba sch, ya galla mata harara yace "bbu inda xamu, an ce maki bnda aikin yi ne" kuka ssae ta shiga rusa masa, sae da tayi na kusan awa daya snn yace ta dauko hijab dinta su tafi, Mami na gida ranar bata je aiki ba, Khaleel dae na gaida ta ya fita ya bar masu dakin, ya sauka kasa gun jummai ya gaida ta snn ya bar gidan. Karfe uku na yamma Ikram na xaune kmr xata yi kuka Mami na mata kalaba fuskarta a daure don ko kadan bata son kitso, aka bude kofar dakin Aliyu ya shigo da sallamarsa ya tsaya daga bakin kofar, Mami ta amsa, snn ya gaida ta, tace "daga ina hka son" yace "magana xa muyi Mami" Mami tace "to in taso ne" yace "ehh Mami" Mami ta mike, Ikram dake ta kallonsa tace "ina yini yayana" yace "lfya lau" snn suka fita da Mami ta bisu da kallo kmr xata yi kuka, be ma kalleta ba. Suna fita yace "but Mami da bakuwa muke" Mami tace "bakuwa," yace "ehh" tace "to bari in dauko hijab" yarinya ce da baxata wuce shekaru ashirin ba, kyakkyawa ce ta karshe, tana xaune a dan takure kan kujera, she looks vry innocent, hijab ne milk colour da ya wuce gwiwa jikinta, da mmki kan su karaso falon murya can kasa Mami tace "wnn fa Aliyu" ba tare da ya kalleta ba yace "ita ce matar da xan aura Mami" Mami tayi shiru tana kallonsa a sanyaye, suka karaso falon ta kirkiro murmushi ta xauna, ta amsa gaisuwar yarinyar da fara'arta tace "Allah sarki, ya sunanki yan mata" yarinyar da kanta ke kasa bayan ta gaida Mami tace "Rukayya" Mami tayi murmushi tace "Masha Allah, to Allah ya sanya alkhairi" jummai ce ta dauko mata drinks da yan kayan ciye ciye, basu wani dde ba Aliyu yace "xa su tafi" Mami tace "da wuri hka son, ba yini xata min ba" ya dan yi murmushi yace "gida xan kai ta daga nn" Mami ta gyada masa kai kawae, don duk a sanyaye take, abun arxiki ta hada ma rukayyar ssae, snn ta rakosu har mota suka bar gidan.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar     76.....  Ko da Mami ta koma sama, duk bata da sukuni ta karasa ma Ikram kalabar da take mata, sae a snn Ikram ta saki ranta tunda an gama kitson, tace "Mami me yayana yace maki, kinga ynxu baya son kulani" kmr xata yi kuka ta karashe maganar, Mami ta kirkiro murmushi tace "sauri yake ne shiyasa, ki je gun jummai ta shafa maki mai a kitson," Mami ta mika mata man ta fita xuwa gun jummai, a stairs suka hadu da Khaleel ta cire ribbon din kanta da sauri tana murmushi tace "nayi kyau yaya Khaleel?" yace "kadan ba" bae jira me xata ce ba yyi gaba, tayi tsaki ta sakko kasa, Khaleel na shiga dakin Mami ya xauna kujera snn ya gaisheta ta amsa tace "daga ina kke" ya dan yi shiru snn yace "can gida na tafi gun Momy" Mami tayi shiru kmr baxata ce komai ba sae kuma tace "kaga yarinyar da Aliyu xae aura?" ba tare da Khaleel ya kalleta ba yace "ehh"  washegari da daddare karfe goma saura suka bar gidan Mami suka koma gida, sae kuka ikram take wae ita baxata bi sa ba, shi dae har ya isa gida bae ce mata komai ba suna shiga gidan taji haushin kare ba shiri tayi tsit, kwanciya kawae Khaleel yyi don sun yi komai can gida, ta gama tsayuwarta a dakin duk da ya kashe wuta, snn taje ta kwanta can nisa da shi ta rufa da bargo, ya birgino kusa da ita ya rungumeta xata yi magana ya saka bakinsa cikin nata. Bayan kwana biyu da dawowarsu gida suna xaune falo da daddare ta ishesa da cewa ita cikinta na damunta, gashi shi dae bae ga alamar hkn ba don sae kallon movie suke a Mbc action, da an tafi break sae tace cikin ya fara, a hka har bacci ya dauketa ya kai ta daki, washegari da safe suka fita gidan a tare ya ajiyeta sch snn ya wuce office, da kyar ta jira aka tashi ranan sbda mugun ciwon da mararta ya dinga yi mata, har magani sae da aka bata a makarantar, hudu dae dae Khaleel ya xo daukarta yaga duk ta xama wata iri, yace "me ya faru Ikram" ta bude bayan mota ta shiga da kyar kmr xata yi kuka take nuna masa mararta, sannu yyi mata suka wuce gida, kin cin abincin da ya siyo mata tayi sae faman murkushe murkushe take, gashi tace ita ba period take ba, lallabata yyi tayi bacci, bata farka ba sae kusan shidda shima ciwon marar me tsanani ne ya tada ta, kuka ta saki ya dawo gefenta da sauri yace "me ya faru" ta shiga nuna masa mararta, dagota yyi ya ga jini kasanta, kuka ssae take ta daura kanta jikinsa, ya shiga bathroom da ita ya gyara mata jikinta snn ya dawo daki ya kwantar da ita, Mami ya kira ya gaya ma, tace xata ba jummai magani ta kawo masu, ba a dau lkci ba jummai ta kawo maganin, ya hada mata tea tasha snn ya bata maganin, daren ranar basu yi bacci ba, don kuka Ikram ta dinga masa cikinta na ciwo, duk jikinta yyi xafi ga amai da take tayi kmr me juna biyu kafin safiya duk ta wani xabge, duk ta basa tausayi ssae, da safe ya wuce da ita gida, da mmki Mami tace "cikin bae mata sauki bne" allurori tayi mata bayan ta tilasta ta ta sha tea, snn ta bata magunguna amma duk kmr a bnxa, Mami tayi jigum tana kallonta ita kuma irin nata knn, don da tayi tunanin ko don first tym dinta ne shiyasa ta sha wahala lst mnth, sae ga wnn watan ma hka, tasan cure din laluran nn nata daya ne. Da daddare Ikram na kwance Mami ta lullubeta bayan ta gama kuka da murkushe murkushenta bacci ya dauketa, Khaleel kuma na xaune gefenta Mami na kan computern ta, Aliyu ya bude dakin ya shigo, duk ya wani rame, suka gaisa da Mami dake bin sa da ido, snn ya juya suka gaisa da Khaleel, ya xauna kusa da Mami ta sauke ajiyar xuciya tace "daga ina hka" ya kauda kansa yace "daga gidansu Rukayya nake....." farkawan da Ikram tayi a gigice ya katse sa, ta sauka daga kan gadon da sauri tayi bathroom ta xube nn bakin kofa tana kwarara amae, da sauri Khaleel ya karasa kusa da ita ya kamata yana mata sannu, Mami ta mike ita ma ta karasa wajen tana mata sannu, ta fada jikin Khaleel tana mayar da numfashi, ta fashe kuka tana rike da cikinta, ya rungumeta yana mata sannu, Aliyu dake kallonsu ya kauda kansa da kyar ya mike, idonsa ya kada ssae kmr xae yi hawaye ya fita daga dakin, bbu wanda ya lura da fitar tasa, Mami ta mayar da Ikram kan gado bayan Khaleel ya gyara mata jikinta tana mata sannu, sae da Ikram tayi kwana biyar tana wahala ssae kmr xata mutu snn al'adar ta ya dauke, washegarin ranar lahadi aka daura auren Aliyu da Rukayya, duk Ikram bata sani ba, dat same day da daddare Mami ta kira Khaleel dakinta, Ikram na xaune kasa tana gyara mata gashi har ta gama, snn tace "tashi kije gun Jummai downstairs, xata maki magana Ikram" ba musu Ikram ta mike ta fita xuwa gun Jummai, Mami ta juya tana kallon Khaleel a hankali tace "ga matarka nn Khaleel ka tafi da ita, ka rike min ita amana, ku xauna as husband nd wife, xaman sunna, Allah yyi maku albarka," kasa dago kai ya kalleta yyi, ta dauki Hijab din Ikram ta mika masa tace "gashi ka tashi ku tafi dare na yi, idan jummai ta gama da ita kawae ku tafi ba sai kun dawo sama ba" ya karbi Hijab din da take mika masa ya mike da kyar ba tare da ya kalleta ba yyi mata sae da safe ya fita daga dakin.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      77......  Ko da Khaleel ya sakko kasa Ikram bata fito daga dakin jummai ba har lkcn, ya nemi guri ya xauna ya dafe kansa, yana nn a hka har na kusan minti goma snn Jummai ta fito Ikram na biye a bayanta sae xumbure xumbure take, ya mike yyi ma Jummai sae da safe, Ikram ta bi bayansa, jummai na masu Allah ya kiyaye, yna kkrin bude kofa aka riga sa budewa Aliyu ya shigo falon sanye da farar shadda, suka gaisa da Khaleel snn ya daga ma Ikram hannu, ta bisa da kallo har ya isa stairs, snn ta bi bayan Khaleel a sanyaye. Suna isa gida bayan ya gama parkin ya juya yana kallonta yace "ba ki jin yunwa ko" bude kofar tayi ta fice daga motar kmr xata tashi sama ta nufi balcony, shima ya fito ya kulle motar ya bi bayanta, yana bude gida ta rigasa shiga ta nufi dakinta da sauri, falo ya shiga ya xauna kan kujera tare da jinginar da kansa jikin kujerar ya lumshe ido, ya kai kusan sha daya a hka snn ya mike a hankali ya nufi sama ya bude dakinsa ya shiga, wanka yyi ya kuma sakkowa kasa xuwa kitchen ya hada tea snn ya koma dakinsa, sha biyu dai dai ya mike ya kashe wutan dakinsa ya fita, a hankali ya tura kofar dakinta tana xaune tsakiyar gado kanta a gwiwanta, ta daga kai da sauri tana kallonsa da idanuwanta da suka rine sbda kuka, karasowa yyi ya xauna gefen gadon yana kallonta a hankali yace "kukan me kike Ikram," tsaki tayi ta kwanta tare da juya masa baya, ya koma can side din shima ya kashe wutan dakin snn ya kwanta. Washegari yana dawowa daga sllhr Asuba ya tada ta tayi sllh, ba musu ta shiga bathroom tayi alwala tana idar da Sllh ta shiga wanka, shi ko ya fita siyo masu break fst, karfe bakwae ya ajiye ta a sch shi ya wuce office. Hudu ya je daukota a sch daga office suna isa gida yace "me xaki ci" tace "ni yau baxan ci shinkafa ba yaya Khaleel, kasan me xaka siyo min" yyi shiru yana kallonta don mmkin hucewar da tayi da wuri duk da ba sanin abinda aka mata yyi ba, can yyi murmushi yace "aa," tace "meatpie, hamburger da ice-cream xaka siya min" yace "to sae na dawo" ya fita waje ita kuma ta nufi sama don xuwa yin wanka.  Da daddare Khaleel ya riga ta wucewa sama ya kwanta, sae da ta gama kallonta snn ta kashe kayan kallon ta wuce dakinta, yana kwance ya lumshe ido, tace "kayi bacci ne yaya Khaleel" bae ce komai ba hkn yasa ta kashe wutan dakin ta kwanta ita ma, ko minti biyar bata yi da kwanciya ba ya mirgino kusa da ita ya rungumota ta baya, turasa ta shiga yi tace "A'a meye hka yaya Khaleel" ya rufe bakinta yace "ki gaya min meyasa kike fushi da ni jiya me nayi maki?" tana cire hannunsa a bakinta tace "ni baka min komai ba ka kyaleni" yace "to tashi kije kiyi alwala mu yi sllh" tace "ni nayi sllh" ya mike xaune ya daga ta yace "ae na san kin yi" turasa tayi xata kwanta ya fixgota yace "ae ko xan maki abinda ba kya so idan baki tashi ba" da sauri ta mike yyi murmushi yana binta da kallo ta shige bathroom, yana xaune ta fito ya mike don dama jallabiyarsa na jikinsa ya ja su sllhn nafila, ya dde xaune yana addua, har ta gaji ta mike ta cire hijab din jikinta ta kwanta, bayan kmr minti biyar ya shafe adduar ya mike ya cire jallabiyar jikinsa ya kashe wutan dakin ya kwanta, a hankali ya kira sunanta ta juya tana kallonsa cikin duhun ta amsa, yace "xo ki ji abu" ba musu ta koma kusa da shi tace "mene" ya jawota jikinsa a hnkali yace "re yhu ready 4 me" tace "ready 4 wat?" ya shiga mata rada a kunne ta turasa da sauri kmr xata yi kuka tace "ni ka bari yaya Khaleel" xata koma gunta ya rungumeta yace "plss mana kanwata" kuka ta fashe da ssae tace "wllh kar ka sake min irin wnn mgnr bana so" yyi shiru bae ce komai ba snn ya saketa ta koma gunta ta kwanta, sae da ya bari bacci ya fara daukarta snn ya koma kusa da ita, ssae ta tsorata da abun da yake mata ta dinga rusa kuka jikinta na rawa tana basa hkuri, kasa yi mata komai yyi ya kyaleta yyi kwanciyarsa, har lkcn bata daina kukan da take ba, ba ita tayi bacci ba sae wajen biyu sbd tsoro. Ko da ta farka da asuba bata gansa dakin ba, a sanyaye ta shiga bathroom tayi wanka snn tayi alwala ta fito, sae da ta sakko kasa bakwae dae dae ganin bae shigo dakinta ba as usual ya ga ko ta yi shirin makaranta taga ashe ya fita, jigum tayi a falo, ba a dau lkci ba aka danna bell din gidan ta mike da sauri ta nufi kofa don ganin waye, drivern Mami ta gani suka gaisa snn ya mika mata ledan hannunsa yace yana jiranta xae kai ta sch, snn ya juya ya bar wajen, ta dde tsaye bakin kofar snn tayi tsaki tace "aikin bnxa kawae, to sae me, ae har abada baxan taba bari kayi min komai ba tunda ba kai nake so ba" wani tsakin tayi ta juya a fusace ta bar wajen ta wurgar da ledan abincin hannunta, ta dauki safarta ta sa da takalmi ta rataya jakarta ta fice daga gidan, ta nufi kofar gida gun Driver.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar

78.....

Yau satin su biyu da komawa gida amma bbu abinda ya

canxa game da wlkncin da Ikram ke ma Khaleel, tun yana

jin haushinta har ya dawo ya daina duk da irin mugun

sha'awarta dake dawainiya da shi don har rashin lfya hkn

ke sa masa, gani yake kmr yarinta ne yyi mata yawa

shiyasa ya kyaleta kawae, yasan ko min ddewa as tym goes

on xata gane abinda take ba dai dai bne, ga aukin xuwa

islamiyya idan ta dawo daga sch, da kuma asabar da

lahadi, har dariya take basa wani lkcn, a haka suka share

kusan wuta guda bata bari komai ya shiga tsakaninsu ba,

ranar saturday da safe suna falo xaune shi yana shan tea

ita kuma tana kwance sae murkushe murkushe take, shi

dae bae ce mata komai ba, yana lura da ita tun

shekaranjiya take a hka, mikewa tayi da ta ga ba sarki sae

Allah kamar xata yi kuka tana rike da marar ta tace "yaya

Khaleel ni fa cikina xae fara min ciwo wllh" ba tare da ya

kalleta ba yace "Allah ya sauwake" shiru tayi tana kallonsa

snn ta mikewa tsaye ta nufi stairs a fusace, ya bi ta da kallo

snn ya tabe baki ya ci gaba da shan teansa, lkci daya

period dinta ya xo mata, da farko bae yi niyyar kulata ba

amma sae ta basa tausayi ssae, more especially sbda

Aman da take kmr ranta xae fita, kuka ssae take tana kiran

Mami tana juye juye, ya taimaka mata ta gyara jikinta snn

ya sa mata wani kayan da Hijab suka bar gidan xuwa can

gida, kallonsu Mami ta tsaya yi don bata je aiki ba ranar

tana gida, tace "meye hka kuma" Khaleel ya dan dukar da

kai yace "wae cikinta ke ciwo Mami" da mmki Mami tace

"cikinta? Me ya sami cikin" ya rasa me xae ce, Mami ta

dagota tace "me ya same ki Ikram" cikin kuka Ikram ke nuna

mata mararta, Mami ta mayar da ita kan gado bata ce

komai ba ta shiga hada alluran da xa tayi mata, bbu abinda

ikram ke yi sae aikin kuka da juye juye jummai na xaune

gefenta tana lallashinta, shi ko ya juya ya fita daga dakin,

sae da tayi amai sau biyu kafin Mami tayi mata allurorin,

jummai ta tilasta ta ta sha tea, snn ta kora maganin da

Mami ta bata ta koma ta kwanta tana ci gaba da kuka,

Mami ta mike ta fice daga dakin ta nufi dakin khaleel, xaune

ta tar da shi yyi jigum, ko me ta tuna kuma sae ta juya ta

fita ya bi ta da kallo, hka Ikram ta karashi ranar a wahale,

sae dare bacci mae nauyi yyi gaba da ita, Khaleel na

gefenta a xaune lkcn, sha daya saura yyi ma Mami dake

kan computern ta sae da safe, tace "Allah ya tashe mu lfya"

snn ya fita, dakinsa ya shiga, ko mnti goma bae yi da shiga

dakin ba jummai ta shigo, yace "baki yi bacci ba Mama"

tayi murmushi tace "aa ban yi ba tukun ka sha tean naka na

gado ne?" murmushi yyi yana shafa kansa yace "A'a" tayi

dariya tace "to bari in hado maka" snn ta fita daga dakin, ba

a dau lkci ba ta dawo rike da mug din tea, ya karba yyi

mata godiya snn ta nemi kujera ta xauna tace "gun ka naxo

babana" yace "ni mama" tace "ehh" yace "to ina jin ki

mama" Jummai tace "ya muka ga hka Khaleel, mun baka

matarka kuma ka bar mana ita tana wahala har ynxu" yyi

shiru yana kallonta snn yace "ban gane ba Mama" Jummai

tace "to wani irin xama kuke da Ikram har warhaka

babana?" ya sunkuyar da kansa bae ce komai ba tace "kayi

shiru" ya dan shafa kansa yace "kawae muna dae xaune ne

mama" jummai tace "bn gane ba" yyi shiru kmr baxae ce

komai ba sae kuma a hankali yace "taki amincewa dani ne

har ynxu Mam" jummai tace "subahanallahi, kaji wani

shashanci irin na Ikram, to kai me yasa xaka yi shiru

babana" yyi shiru bae ce komai ba, ta mike ta nufi kofa tana

cewa "ae bae kamata kayi shiru ba babana" mug din tean

dake gabansa ya dauka a hankali yana sha, kwanan su

biyar a gida period dinta ya dauke sae a snn aka samu

kwanciyar hankali, Ikram aka dawo dae dae, ranar da

daddare xa su koma gida ta dde dakin jummai xaune tana

mata mgna, sun fi hawa daya snn suka fito Ikram na ta

xumbure xumbure suka bar gidan da Khaleel dake xaune

yana jiranta dama a falo, har suka kwanta bata ce masa ba

bae ce mata ba ranar, sae washegari don kanta tayi masa

mgna kmr bbu abinda ya faru, shi kam har mmkinta yake.

Sae da suka yi kwana biyu da komawa gida snn ya gwada

ya ga ko xata yrda da shi, ba karamin masifa ba ya sha

ranar da daddare kmr xata cinyesa, har da kukanta, shi dae

bae ce mata komai ba ta karashi haukanta ta mike ta fice

daga dakin tana cewa "idan kana so gobe sae ka kai

gulmata gurin Mama jummai" murmushi yyi ya kashe wutan

dakin da ta kunna sbda bala'i yyi kwanciyarsa, in ya tuna

duk sbda Aliyu take wnn abun da take sae abun ya basa

dariya.

1 min ·

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 79..... Wasa wasa

wani watan ya kusa xagayowa Ikram bata bar

Khaleel ya taba ta ba, har ya ma hakura duk da

ssae yake sha'awarta kuma ita ke takalo masa,

mugun shakkar masifarta yake, ko kadan bae son

jaraba da tsiwar Ikram ji yake kmr kansa xae rabe

biyu idan tana yi don bae son hayaniya shi kam,

gashi fa xaman lfya suke amma da ya kawo mata

batun sae tayi kwana biyu tana gaba da shi tana

xumbure xumbure. ran thursday ta fara ciwon

marar nata da safe, kuka take tana juye juye kmr

xata mutu, bae ko tanka ta ba sae da ya gama

shirinsa na office snn ya kai ta gida, Mami xata fita

office knn ita ma, da mmki tana kallonsu tace "lfya

kuma" ba tare da ya kalleta ba yace "ciwon ciki

wae" bae jira me Mami xata ce ba ya juya ya nufi

kofa yana cewa "ni na tafi office Mami" Mami da

Jummae dake tsaye falon suka juya suna kallon

Ikram dake ta rusa kuka. Kwananta biyar a gida

Mami ta kirasa ya xo ya dauketa don tun da ya

kawo ta bae sake komawa gidan ba, bayan sun

gaisa da Mami ya koma cikin mota yana jiranta, ba

a dau lkci ba ta fito jummai na biye da ita a baya,

ta bude mata motar ta shiga snn tayi masu sae da

safe, sae da suka fita daga gidan snn ya juya yana

kallonta, sae a snn ya lura da idonta da yyi jajur

sbda kuka, bae ce mata komai ba don bae san

abinda aka mata ba har suka isa gida, as usual a

fusace ta fice daga motar bayan ya gama parkin,

yyi murmushi ya bude motar ya fito ya kulle snn

ya bi bayanta, goma da rabi tana kwance daki ya

shigo, ya xauna gefen gado yana kallonta yace "me

aka maki kike kuka?" ta mike a fusace kmr jira

take, tana huci tace "daga yau idan marata na

ciwo idan baxa kaini asibiti ba ka barni in mutu a

gida, kar ka sake kaini gidan Mami na gaya maka"

tana kai wa nn ta fice daga dakin tana huci. Hka

xaman nasu ya kasance har na wata da watanni

bbu abun arxiki har tana neman shiga ss2, da ta

fara al'ada dama sae dae ya kai ta asibiti ba gun

Mami ba kmr ynda ta gaya masa, ita ko tausayinsa

ma bata ji, bata ma san wahalar da yake ciki ba,

duk ya rame abun tausayi, a watansu na takwas

ranar wani saturday suka je gida gun Mami, Mami

taji ddin ganinsu ssae, ga Ikram tayi kyau ta kara

murmurewa abunta, amma sae ta ga Khaleel dinta

kmr ba shi ba duk ya rame, Ikram dae nata murna

da jin ddin ganin Maminta ta makalkaleta, don har

sun fi xuwa gun Ammi kan wajenta, rabonta da

Mami wata kusan uku knn, kiri kiri yake kin kaita

sae dae kusan kullum suna waya. da yamma tana

dakin Jummai tana gyara mata gashi, Khaleel ya

shigo dakin Maminsa yace xae fita xuwa anjima

xae dawo, Mami tayi shiru tana kallonsa snn tace

"xauna mu yi mgna Khaleel" ba musu ya xauna

yana kallonta, a hankali tace "ka gaya min meke

damunka Khaleel?" yyi shiru har sae da ta

maimaita tambayar snn yace "bbu abinda ke

damuna mami, me kika gani" ta girgixa masa kai

tace "haba Khaleel, to idan baka fada min

matsalarka ba wa xa ka gaya ma, kana da wanda

ya fi ni ne" a hankali ya sakko kasa kusa da ita nn

da nn hawaye ya cika idonsa ya sunkuyar da

kansa murya can kasa yace "mami kin dae san ni

ba maxinaci bane, kuma...." shiru yyi ya kasa

karasawa hawaye na sauka daga idonsa, Mami ta

kasa cewa komai sae kallonsa take, mikewa yyi a

hankali ya bar dakin ta bi sa da kallo.


[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      80......  Ikram ce xaune ita kadae dakin Jummai ta hade kai da gwiwa tana rera kuka a hankali, wani mugun tsanar Khaleel take ji kawae a ranta lkcn, ko ganinsa bata son yi, ba karamin fada Mami tayi mata daxu ba, don wnn karan ba Jummai ta sa ba, cire kunya tayi ta mata da kanta, Jummai ma ta kara mata nata a kai, karfe goma saura Jummai ta shigo dakin, ta bude baki tana kallonta tace "lah ha ilah, Ikram kuka kike har ynxu" Ikram ta dago kanta da sauri tana goge fuskarta, Jumma ta dagota tace "haba ikram din Mami, to kiyi hkuri kin ji, maxa ki wanke fuskarki ki je Mami na kiranki" ba musu ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta fito, snn ta fita xuwa dakin Mami, Mami na shan fruitsalad, tace "kin ci abincin?" Ikram ta gyada mata kai kanta a kasa duk da bata ci ba, Mami tace "to wuce kije kiyi wanka" ba musu ta nufi bathroom bayan ta dauki towel, tana fitowa tayi shafe shafenta gaban madubin Mami snn ta dauki yar vest fari tasa, ta daura xaninta ta nufi gadon Mami ta kwanta don nn xasu kwana ranar, karfe goma da rabi Khaleel ya shigo dakin, ya gaida Maminsa snn ya fita xuwa dakinsa, sha daya dae dae Mami dake kan computer ta juya tana kallon Ikram tace "a nn xaki kwanan min?" Ikram tayi shiru bata ce komai ba, can ta mike a hankali ta dauki hijab dinta tace "sae da safe Mami" snn ta fita daga dakin, yana xaune yana shan tea ta shigo dakin, ko kallonsa bata yi ba fuskarta a tamke tayi kwanciyarta ta juya masa baya. Washegari sunday da daddare suka koma gidansu bayan Mami tayi mata nasiha ssae, jummai ta dora da nata, sae da tayi kwana uku bata kulasa ba as usual, snn don kanta ta sakko ta fara masa mgnr, amma duk abinda Mami suka gaya mata a bnxa don bata yi aiki da su ba, kememe ta nuna masa ita baxata amince da shi ba don ba shi take so ba, tun daga ranar da ta gaya masa hka bae sake bi ta kanta ba a kan batun, sae dae bae canxa mata ba suna xamansu lfya kmr wasu masoya, idan yaji baxae iya ba sae dae ya dau Axuminsa kawae, in ko al'adarta ya tashi har gado ana basu a asibiti sbda ynda take wahala, amma hkn bae sa Ikram ta saduda ba, ta gwammace tayi ta wahala kmr xata mutu, har bayani likita tayi mata a asibitin da suke xuwa, a kan abinda xae sa ta samu saukin ciwon cikin nata da ta fahimce tana da aure, amma Ikram taki saurarta, sae da suka dawo gida take ce ma Khaleel, nxt tym idan cikina ya fara ciwo wani asibiti xa mu canxa matar nn ta sa min ido, yyi murmushi yace to. Satinsu uku da dawowa gidansu yaje gaida Maminsa, ta tambayesa ynxu ya ake ciki game da xamansu, ya dukar da kansa yace "nml Mami, ba matsala" har jummai sae da tayi masa mgna yace ae sun sasanta kansu, Jummai taji ddi ssae, shi kam ya dau kudirin baxae sake kai kararta ba randa Allah yyi xata gne gskya, xata gane. Suna samun holiday din 3rd term ss1 ta samu khaleel kwance a dakinsa ta xauna gefensa ta dan marairaice tace "ya Khaleel ka kai ni gun Mami inyi halve holiday dina mana, idan yaso sae in tafi gun Ammina in yi sauran" yyi shiru yana kallonta, ta hura masa iska a ido, ya mike xaune da sauri, tayi masa fari da ido tace "wnn kallon fa" ta dauke kansa yace "to je hada kayan ki" cike da jin ddi ta harhada kayanta, suka bar gida bayan la'asar, hudu da rabi suka isa gidan Mami, ya ajiye ta bakin gate bae shiga ba, yace anjima xae shigo ta gaida Mami, tana rike da jakar kayanta cike da murna ta shiga gidan, karo suka kusa ci da Aliyu bakin kofa, ya koma baya da sauri, taji gabanta yyi mugun faduwa ta kafa masa ido, ta manta yaushe rabon da ta gansa duk bayan kwana biyu sae tayi maganarsa ma Khaleel, yyi wani irin kyau, ya kara haske, waw, murmushi yyi ya daga mata hannu yace "hi" murmushin ta kirkiro ita ma a hankali tace "yayana" yace "ykk, ina mijin ki" shiru tayi tana kallonsa, ya bi ta gefenta ya fita yace "am in a haste kanwata sae na dawo, bye" binsa tayi da kallo a sanyaye har ya bace mata, ta rufo kofar jiki ba kwari ta nufi sama xuwa dakin Mami, Mami na xaune kan gado rike da wani handsome bby boy yana ta wasa, ta karaso da sauri tana kallon yaron ta wara manyan idonta tace "waw Mami ina kika samo wnn yaron" yaron da bae wuce wata uku ba ya juyo da dara daran idonsa yana kallonta, Mami tayi murmushi tace "dan ki ne Ikram, yaron yayanki ne" mutuwar tsaye Ikram tayi a wajen tana kallon yaron, Mami ta mika mata shi tace "kin ga sae kallonki ma yake kmr ya sanki, karbe shi" kasa karbansa Ikram tayi taji kafafuwanta sun kasa daukarta, dama hka ake rikon Amanar ashe, bude kofar aka yi Rukayya ta shigo dakin rike da feedern yaron, tana ganin Ikram tace "Mami, wnn ita ce Ikram din" Mami tayi dariya tace "ita ce, gashi ban kai ga kiranta ba ma, har ta xo" cike da fara'a Rukayya tace "sannu da xuwa Ikram" nn da nn hawaye ya cika idon Ikram ta kauda kanta da sauri kar su gani tace "yauwa" snn ta fice daga dakin, Rukayya ta bi ta da kallon Mmki, Mami ta kirkiro murmushi tace "rabu da ita, mgna nayi mata ynxu take fushi" Rukayya tayi murmushi tace "Ayya," snn ta karaso ta mika ma Mami feedern Sudais.


Post a Comment

0 Comments