Ikhiramm hausa novels 7

 Ikhram~  By Khaleesat Haiydar.

    91.....

 A fusace Ammi tace "baki iya me ba?" Ikram tace "abinda kika ce inyi wllh ban iya ba" Ammi ta mike tace "fita ki ban waje kar in maki dukan tsiya ynxu, miyan xaki ce baki iya ba" cikin tsawa Ammi tace "fita nace" kmr xata yi kuka ta mike ta fice da sauri, ranar Ammi ta ga takaici da ya sa ta kusan hadiye xuciya, duka ne kadae bata ma ikram ba wae common wanke tomatoe ta kasa ba a kai ga yin miya ba ma, ssae abun ya tsaya ma Ammi, da kyar tana assistin dinta tayi miyar da ko kai baxae yi ba da ganinsa, daga karshe ma gurin juya miyar a kan risho ta kwabar da shi a kasan kitchen din, har dare Ikram na daki tana kuka a hankali don ba karamin aiki ta ci ba ranar, karfe takwas Abbanta ya shigo gidan ta bisa har daki yi masa sannu da xuwa yace "yaushe kika xo mamana," Ikram tace "da safe na xo Abba ya kasuwa" yace "da gdya, ya mai gidan naki?" Ikram ta sunkuyar da kai tana murmushi tace "yana lfya Abba" ta kai kusan karfe tara tana hira da Abbanta da yaji ddin nutsuwarta ssae ynxu, daga bisanni tayi masa sae da safe ta fita, tayi ma Ammi sae da safe can ciki ciki ta shige dakinta, washegari Ammi bata bari ta koma ba bayan sllhn asuba kmr ynda ta saba gidan Mami ba tace ta kunna risho ta daura ruwan koko, kuka ne kadae Ikram bata yi ba, hka ta dinga cin aiki har karfe takwas daga karshe Ammi tace tayi wanka taje ta gaida yakumbo da su Mama shatu, karfe goma ta bar gidan, bayan fitar ta da awa daya Khaleel ya shigo gidan, Ammi ta shimfida masa tabarma da fara'arta tana masa sannu da xuwa, bayan ya xauna ya gaidata ta amsa tace "yasu Mami fa" yana shafa kansa yace "tana lfya Ammi, ya Abba fa" Ammi tace "ya fita daxun nn wllh" ruwa ta mike ta dauko masa yyi mata gdya snn ta koma ta xauna yace "Ikram na ciki ne Ammi" Ammi tace "A'a ta je gaida iyayenta" Khaleel yace "dama na xo tafiya da ita ne Ammi don ni bada sanina ta xo nn ba" Ammi tace "ikon Allah, ca tayi min Mami tace ta xo hutu, har nake tambayarta kasani ne take ce min bata sani ba" yyi murmushi yace "A'a bada sanina ta xo ba Ammi kawae dae Mami ta turo ta nn ne don na kara aure, kuma ae aure nufi ne na Allah ni ba nayi aure bane don in toxarta su amma Mami baxata fahimce hkn ba" Ammi tace "ikon Allah don kayi aure kuma sae tayi fushi da kai Khaleel, ae wnn abun a taya ka murna ne, ka kwantar da hankalinka bari ta dawo ka tafi da matar ka" yace "to shknn Ammi na gde xan je in dawo anjima" Ammi tace "to Allah ya kai mu" ya mike ya fita daga gidan. Sha biyu Ikram ta shigo gidan a gajiye, har dakinta Ammi ta bi ta ta tar da ita kwance, Ikram tace "yakumbo tace in gasiheki Ammi" Ammi tace "ina amsawa, daxu khaleel ya xo" Ikram bata ce komai ba tana danna wayarta, Ammi tace "ki shirya anjima xae xo ku tafi" Ikram ta mike xaune da sauri tace "Mami ce fa tace in xo holiday gida kuma me yaxo yi" a fusace ta karashe mgnr, Ammi tayi mata mugun kallo tace "mijin ki bae sani ba xaki xo min holiday, idan ya xo anjiman kar ki bisa" kuka Ikram ta saki tace "wllh Ammi ni bana son ya Khaleel din nn bana kuma son xama da shi, kawae ba a barni na aura wanda nake so ba kuma ni baxa a kyaleni ba, ni bbu inda xan bi sa wllh" Mari Ammi ta kai mata mae rae da lfya, ba karamin girgixa tayi ba don har ta manta yaushe rabon da a mareta, Ammi tace "don ubanki idan ya xo kar ki bisa mahaukaciya kawae, dama irin xaman auren da kike knn yasa ya kara aure, to idan kika kashe auren naki ae sae ki dawo mu xauna kuma karatun ma kin gama shi snn ba ke ba komawa wajen Mamin don naga kmr so kawae take nuna maki ba abinda ya kamata ba" kuka ssae Ikram take a rikice, wani aure kuma Khaleel ya kara? Tambayar da take tayi ma kanta knn tana rusa kuka, Ammi ta mike ta fice daga dakin, hka ta wuni daki tana kuka ranar ranta a dagule har yamma Khaleel ya xo wajen karfe biyar, Ammi ta shigo dakin bbu yabo bbu fallasa tace "dauki jakar ki ki bar min gida na, ke ba yarinya bace ynxu Ikram in kinyi da kyau xaki ga da kyau, aure kuma idan kika kashe sae ki dawo mu xauna" tana kuka ssae ta saka Hijab dinta ta dauki jaka xata fita Ammi ta fixgota a fusace tace "uban me nayi maki kike kuka?" bata jira me xata ce ba ta shiga xuba mata mari masu lfya ta wurga ta waje tana huci, ta shiga dauko mata sauran tarkacen ta a dakin ta watso mata su waje, durkushewa tayi tsakar gida tana ta rusa kuka, Khaleel ya taso ya iso gabanta ya dago ta yace "me ya faru Ikram" kasa cewa komai tai sae kukan da take ssae, Ammi ta fito tace "au baki fice min daga gida ba don uwarki" da sauri ta fice daga gidan, Khaleel ya shiga kwashe kayanta yyi ma Ammi sallama a sanyaye ya fita, kuka ssae ya tarar take a bayan mota ya bude motar a hnkli ya shiga ya dago kanta yce "wae kukan me kike Ikram" kasa cewa komai tayi ya rungumeta a hankali yace "kiyi hkuri don Allah" bata ce komai ba ya dago kanta ya goge jinin dake lebbanta snn ya bude motar ya fito ya rufe ya xaga ya shiga maxaunin driver ya ja motar suka bar wajen, ssae ta basa tausayi sae kallonta yake ta madubi bata fasa hawayen da take ba.

[2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 92.... Ana kiraye kirayen sllhn Magrib suka shigo Abuja, ynxu kam ta daina kukan da take tayi jigum bayan mota, daya daga gidajensa ya nufa da ita, bae taba kai ta gidan ba, ita dae bata ce komai ba yana gama parkin taki fitowa ya fito ya bude mata kofa yace "fito mana" cikin kuka tace "ni gidan Mami xaka kai ni" yyi shiru snn a hankali yace "to fito gobe da safe xan kai ki" kin fitowa tayi sae da taga xae wuce ya bar ta snn ta fito da sauri tana hawaye ta bisa, gida ne me kyau ssae bbu abinda bbu a ciki, ya nufi sama tana biye da shi a baya, ya bude wani daki ya shiga snn ta shiga, da kansa ya shiga gyara dakin sbda kura, tayi jigum kan kujera tana kallonsa, har ya gama snn ya shiga bathroom yyi alwala ya fito yace taje tayi ita ma xae wuce masallaci, sae da ya fita snn ta shiga tayi ta fito ta tada sllh, tana xaune kan darduma har lkcn ya shigo gidan rike da ledan abinci ya xauna gabanta ya bude ledan yana murmushi yace "look, ur favourite" ta sauke idonta kan fried rice din da ya siyo masu da kaxa, snn ta dauke kanta ya mike ya fita xuwa kitchen don dauko masu plate, da kyar ya lallabata ta ci abincin kadan ganin taki ci yasa shima bae wani ci ba ya xuba mata hollandia Milk shima taki shan na kirki, shiru yyi yana kallonta snn ya mike yace "xan tafi masallaci" bata ce masa komai ba ya fita sllhn isha, yana fita ya ciro wayarsa ya kira Maryam tana dagawa yace "hello Maryam, am vry srry baxan samu dawowa yau ba sae gobe da safe, na je dauko Ikram ne gidansu, ae na gaya maki, idan baxa ki iya kwana ke daya ba kya iya kiran frnd dinki ku kwana tare kinji, kiyi hkuri dear" ya jira jin me xata ce snn yyi murmushi yace "luv yhu 2 gudnyt" snn ya katse wayar ya nufi masallaci, ko da ya dawo Ikram na wanka, ya kwanta kan gado har ta fito daure da xani ya bi ta da kallo ta isa inda jakarta yake ta bude ta ciro kayan shafe shafenta yana kallonta har ta gama shafe shafen snn yyi murmushi ya kauda kansa, ita dae ko kadan bata rabo da turare da mayyukan kamshi, wasu habits dinta sak na Mami, ssae Ikram take da tsaftar jikinta ko da yaushe cikin kamshi xaka ji ta, shi yasa take burgesa ta nn wajen, kayan bacci riga da wando sky blue ta dauka ta nufi bathroom tasa ta fito, ya bi ta da kallo yace "kinyi sllh ne" ba tare da ta kallesa ba tace "ehh" bae kuma cewa komai ba ya mike ya shiga bathroom don yin wanka, ko da ya fito Ikram ta kwanta idonta a lumshe kmr mae bacci, ya gama shirin baccinsa ya hada tea ya sha, snn ya kashe wutan dakin ya kunna mara haske ssae ya kwanta shima, bayan kmr minti goma ikram ta juyo a hankali tana kallonsa suka hada ido, dauke kanta tayi da sauri don bata yi tunanin yana kallonta ba, ya dawo kusa da ita a hankali ya rungumota murya kasa kasa yace "kallon me kika juyo kike min" bata ce komai ba ya kira sunanta a hankali "Ikram," kasa amsawa tayi ta rufe idonta, ya juyo da ita suna facin juna yace "sbda me baki son mu xauna lfya Ikram" muryarta na rawa tace "sbda bana son ka" shiru yyi bae ce komai snn a hankali yace "to wa kike so" ta fashe da kuka ita ma a hankali taki cewa komai, ya daura kanta a kirjinsa yace "to ya isa, kiyi hkuri" bata kuma cewa komai ba bayan kmr minti biyar yace "kinga sbda baki so na na kara aure Ikram" mikewa tayi xaune da sauri tace "to ina ruwana don kayi aure" sae kuma ta fashe da kuka ya rungumota yace "ae ba don bana son ki bane nayi aure ba sae don kar in fada ga halaka, kuma kinga jiya rashin ki da fushin Mamina gareni yasa na kasa kwana daki daya da amaryata, ni ke nake son kusanta ba ita ba" turasa ta shiga yi tana kuka ssae, a hankali yace "tun daga rana ta biyu da na kuma ganin ki naji son ki Ikram, ina sonki ssae, amma ke baki sona wanda kike so daban kuma yyi aurensa ya kyale ki da alkawarin da kika daukar masa, har ya haifi dansa, ke kina nn kina cutar mijin ki kin hanasa hakkinsa, kina daukar tsinuwa mala'iku, is dat fair Ikram" ta kwace kanta cikin kuka tace "to ba kai bane kaki sakina ya aureni, kai ne kayi ruin din rayuwarmu, tun da kayi auren ka ynxu ni ka sakeni in aura wanda nake so don baxan xauna da kishiya ba wllh wllh, bana sonta, bana sonta wllh baxan iya xama da ita ba" cikin kuka ssae ta karasa mgnr, Khaleel yyi murmushi yace "idan ya aure ki shi wanda kike son, ita kuma uwar dansa ba kishiyarki bace ba knn" bae jira me xata ce ba ya rungumeta ssae yace "ni matata bata da matsala nasan xa ku xauna lfya, ina son ta koya maki abubuwan rayuwa ne Ikram" turasa ta shiga yi tana kuka mae taba xuciyar mae sauraro, ya kashe wutan dakin a hankali yace "ina son mayar dake cikakkiyar mace yau Ikram, ki bani hadin kai plsss, 4 my gud 4 ur gud," bae jira me xata ce ba ya rufe mata bakinta da nasa, wae daren nn yaga tashin hankali gun Ikram tun kan bae kai ga mata kmai ba bbu irin kukan da bata yi ba bbu irin rokon da bata yi masa ba ko ina na jikinta na rawa, amma ya toshe kunnensa don ya daukar ma kansa alkawarin ranar xae mayar da ikram tasa, bae ankaraba ya ga yarinya ta sume masa ko numfashin kirki bata yi.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      93.....  Da kyar Khaleel ya iya dagota ya kwara mata ruwan da ya debo ya juya xae bar wajen, ba shiri ta dawo ta fasa ihu a tsorace muryar ta na rawa take cewa "don Allah don annabi kar ka min komai ya Khaleel wllh tsoro nake ji plsss ka tausaya min" komawa can bakin gadon yyi a hankali ya sauke kafafuwansa kasa ya dafe kansa, jikinta na rawa har lkcn bata fasa kukan da take ba ta shiga kkrin sauka daga kan gadon tana yi tana kallonsa, fixgota yyi cikin xafin nama ta fado kansa xata saka wani ihun ya rufe bakinta da sauri murya can kasa ba tare da ya kalleta ba yace "bbu abinda xan maki, koma ki kwanta" cikin kuka mae ban tausayi tace "kace wllh ya Khaleel" a hankali yace "wllh" shiru tayi jikinta bae bar rawa ba har lkcn tana sauke ajiyar xuciya, sun fi minti biyar a hka ya kwantar da ita a hankali snn ya mike da kyar ya shiga bathroom, ta shige cikin bargo ta shiga rusa kuka kmr ranta xae fita, yana fitowa daga bathroom bae ko kalleta ba ya nufi daya side din gadon yyi kwanciyarsa tare da juya mata baya. Washegari hasken rana ne ya tada Ikram don bae tasheta ba, ta mike xaune da sauri tana kallon agogo taga bakwae da kusan rabi da sauri ta fada bathroom tayi wanka snn tayi alwala ta fito, tana cikin sllh ya shigo dakin, kallo daya yyi mata ya kwashi wayoyinsa dake gaban Madubin dakin yyi ficewarsa, tana idar da sllh ta tabe baki ta mike ta bude jakarta ta ciro brush dinta ta koma bayin ta wanke bakinta ta fito snn ta ciro kayan da xata sa, atamfa ce riga da skirt an mata dinkinta dai dai jikinta, ta gama shafe shafenta tasa under wears tana cikin sa riga Khaleel ya shigo dakin ta mayar da xaninta kirjinta da sauri, yana kallonta bbu yabo bbu fallasa yace "ina jiranki a falo idan kin gama xamu tafi gida" ta bata fuska tace "wani gidan?" bae tanka ta ba ya fice ta dan yi tsaki ta gama sa kayanta snn ta sauko falo don jin wani gidan xa su, yana kallonta yace "ina jakar taki, ko nn xaki bar shi" tace "to wae nn ba gida bne ko ina xa mu? Ni fa bana son ganin yarinyar da kace min ka aura don ni xan iya fasa mata kai idan na ganta, don hka gwara kawae ka bar ni a nn" ta karashe mgnr tana murguda baki, Khaleel ya mike yana rike da makullin motarsa ya nufi kofar fita, da sauri ta bi bayansa ta saka kuka tana cewa "au tafiya xaka yi, to ni baxa ka tafi ka bar ni kadae a gidan nn ba" tana isowa inda yake ya fixgota suka fito daga gidan ya kulle kofar da key, fuskarsa a daure ya ja ta ya nufi mota da ita ya bude bayan motar ya jefata ciki ya rufe ya xaga ya shiga driver seat yyi horn maigadi ya fito ya bude masa gate ya fice daga gidan, har suka isa gida bata bar kukan da take ba bayan mota kmr xata fasa masa kunne, ssae kukan nata ke bata masa rae amma ya danne xuciyarsa ya gama parkin ya bude motar ya fita ya nufi kofar shiga gidan, fitowa tayi ita ma da sauri ta bi bayansa dae dae bakin kofa ya juya ya shaketa yana huci yace "ki dinga kiyaya na ikram, na maki wani abu ne xaki sa ni gaba kina min kuka don uwarki" ya karasa mgnr cikin tsawa ya turata a fusace har tana neman faduwa yyi cikin gida abunsa, sae da ta gama cin kukanta nan tsugunne a balcony snn ta mike tana share hawayenta ta shiga cikin gidan, bbu kowa a falon ta gama kalle kallenta fuskarta a tamke snn ta haura sama ta tsaya corridor din dakunan xuciyarta na bugawa tana neman ina ne dakin amaryar, dakin dake kusa da nata ta bude, xuciyarta ya kusan shigewa cikinta ganinta xaune cikin wani leshi mae shegen kyau bbu dankwali kanta gashinta har kusan bayanta, shi kuma yana xaune dab da ita suna facin juna ya dago kanta ya kafa mata ido yana kallo ko me yake ce mata oho, kyakkyawa ce maryam ta karshe, ssae Ikram ta gane ta, ta shigo dakin kmr mahaukaciya ta fasa ihu tayi kan maryam tana cewa "la ila ha illalahu, keee me ya shigo dake gidana har da kwalliyar ki, wllh yau sae na fasa maki kai" Maryam ta mike tana kallon Khaleel dake bin Ikram da kallo baki bude, a fusace ya fixgota ya kifa mata mari mae rae da lfya ya yyi waje da ita ya wurgar snn ya rufe kofar dakin, Maryam tace "kaga ka ja mata kunne ta daina shigo min daki hka Khaleel don ni ban ciki da halin jakanci, ita wnn yaushe ta balaga da har xata san wani kishi, to in kanta rawa yake ni hauka nayi, kaji min dae" shiru Khaleel yyi yana kallonta snn yace "hka muka yi dake Maryam, ban gaya maki irin warce xa ki shigo ki tarar ba" tace "to ae wnn ba yarinta ke damunta ba samun waje ne kawae" tana fadin hka ta dauki dankwalinta ta daura xata fita yace "ina xaki?" tace "breakfst xan kawo maka mana" yace "A'a ki bari ba ynxu ba sae ta bar falon" wani kallo ta watsa masa snn ta fice abunta, Ikram na durkushe falo sae rusa kuka take kmr xata tsaga gidan Maryam ta sakko, tana ganinta ta mike da sauri tayi kanta tana huci tace "ina kike tunanin xaki, ance maki gidan ki ne nn" Maryam ta watsa mata wani mugun kallo tace "kika kuskura ki iso gabana wllh sae na nakada maki shegen duka"

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      94....  Khaleel ya sakko kasa yana ma Maryam mugun kallo, ta dauke kai tana rike da kugunta, ya juya yana kallon Ikram da taki karasowa kusa da Maryam din sae fitsara take xaxxaga mata daga inda take tsaye tana tafe hannu, ya karasa kusaa da ita ya dauketa cak ya wuce sama da ita tana cewa "ni wllh ka kyaleni in gwada mata hankali" dakinsa ya bude ya kwantar da ita kan gado sae huci take kmr wata xaki, ya koma ya rufe kofar dakin ya dawo ya xauna kusa da ita yana kallonta yace "tunda ba kya tausayina ikram nima na daina tausayin ki daga ynxu, yau da daddare dolen ki ki bani hakkina, ba suma ba ko mutuwa ma kiyi baxan tausaya maki ba tunda nima ba tausayin nawa kike ba" nn da nn ta nutsuwa gabanta ya shiga faduwa ta mike xaune kmr xata yi kuka tace "ba hka bne ya Khaleel ni bana son kishiya ne kuma...." sae ta fashe da kuka, ya rungumeta yace "Maryam ba kishiyar ki bace Ikram yayarki ce, sae da tayi min alkawarin baxata yi kishi dake ba snn na aureta, don Allah ikram ki bata hadin kai ku xauna lfya xata koya maki abubuwa da yawa plss My Ikram" Ikram ta turo baki tace "to me ta iya da ni ban iya ba da xata koya min" ya bata rae yace "ohh baxa ki ce min to ba?" da sauri ta karyar da kai tace "to" yace "yauwa kanwata, kinga idan kina jin maganata baxan sake cewa xan maki komai da daddare ba tunda bakya so, taso muje muyi break fst" ba musu ta mike ta bi bayansa suka sauko kasa, Maryam na kitchen ya shiga kitchen din yace "dinnin xaki ajiye break din Maryam" ya fito ya kama hannun Ikram dake tsaye suka nufi dinnin ya ja mata kujerar kusa da inda xae xauna, ta xauna shima ya xauna, Maryam na gama jera abincin a dinnin ta ja kujera ita ma ta xauna, da kansa ya deban ma Ikram dankali da kwae ya hada mata tea snn ya debi nasa, Maryam ma ta debi nata. Har suka gama break din Ikram bata bar hararan Maryam da take ba, Maryam dae bata ko kalleta ba ta kwashe kwanukan da suka yi amfani da shi ta nufi kitchen, Khaleel yace "ba kince xaki dinga jin mgna ta ba Ikram" da sauri Ikram tace "ina ji mana, me nayi kuma" yace "to meyasa kike hararanta" ta dan bata fuska tace "to na daina" yace "yauwa to tashi kije ki taya ta ku wanke kwanukan ki ga ynda xata gyara kitchen din" ba musu ta mike ta nufi kitchen din ya bi ta da kallo har ta shiga snn ya sauke ajiyar xuciya ya jinginar da kansa jikin kujeran da yake xaune.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikraam~  By Khaleesat Haiydar

     95.....

 Khaleel na xaune daki yana duba wasu files din gabansa agogo yyi struck din karfe 12, ya juya yana kallon Ikram da tun shigowarta dakin bayan sun gama wanke wanke da Maryam take kallo, ya rufe file din gabansa yace "ikram" ta juya da sauri tana kallonsa yace "tun da aka yi holiday ban ga kin dauka chemistry ko biology kina karantawa ba, ko baki son xana waec nxt yr ne, or kin fi so kiyi a ss3" tace "A'a ina so mana a ss2 xanyi, ae xan fara karatun daga gobe" yace "to xaki je holiday coaching na makarantar ku ne" da sauri tace "A'a ni xan yi karatuna a gida, kuma ae xan dinga xuwa islamiyya ma" yace "ok, but ki rage wnn kallon naki" Maryam ce ta bude kofar dakin ta shigo tace "me xa'a girka Khaleel" Khaleel ya juya yana kallon Ikram yace "me kike son ci?" ta dan yamutse fuska tace "ni shinkafa da miya nake so" yace "to ae tashi xaki yi ku je kuyi shinkafa da miyar" tace "bayan wanke wanken da nayi daxu? Ni fa ta bar ma kwanukan na wanke" ta karashe mgnr a fusace, Khaleel yyi shiru yana kallonta, da sauri ta mike tace "to naji" ta fice daga dakin, ya taso ya karaso kusa da Maryam dake tsaye har lkcn ya kamo hannunta yace "kiyi hkuri da yanayin Ikram Maryam, wit tym xata daina duk wnn abinda take kinga dae nima ba kyaleni tayi ba" fixge hannunta tayi ta fice daga dakin, ta sauka xuwa kitchen, danyen shinkafa ta tar Ikram ta cika cikin wani katon tukunya tana kkrin fara wankewa a famfo, ta karbe tukunyar shinkafar tace "su wa da su wa xasu cinye wnn shinkafar" Ikram tace "su mu mana, bari ki ga ynda na auna" ta dauko nml plate din xuba abinci tace "sau uku na cika wnn dam dam, ke daya ni daya ya Khaleel ma daya" Maryam tace "to ba hka ake yi ba Hajiya" Ikram tace "ni ba Hajiya bace" Maryam bata tanka ta ba ta dauko dan kofi tace "xamu dinga amfani da wnn wajen aunar shinkafar," ta auno kofi uku a tukunyar bayan ta mayar da wnda Ikram ta debo tace "kinga wnn ya isa" Ikram tace "to ae wnn ko ni sae in cinye shi" Maryam tace "bari a dafa ki ga ko xa ki cinye shi" gas ta kunna snn ta daura ruwa a tukunya ta rufe ta ajiye shinkafar gefe, Ikram tace "to meyasa baki xuba ba?" Maryam tace "sbda sae ruwan yyi xafi, snn a wanke shinkafar a xuba" Ikram ta dan tabe baki bata ce komai ba, Maryam tace "kin dae ji me nace " Ikram tace "ehh" nama ta dauko a deep freezer da kayan miya, ta ajiye naman cikin yar roba, Ikram tace "to da kankarar xamu dafa ta" Maryam ta dan yi murmushi ta xuba ruwa cikin naman dan kankarar ya narke, Ikram tace "to ae ddin naman xae wuce idan aka bar shi cikin ruwa kuma" Maryam tace "da ace ba ynxu xa muyi girkin ba da barin sa kawae xamuyi xae narke da kansa, amma ynxu kinga amfani xa muyi da shi" Ikram na kallo ta shiga wanke kayan miya a sink, har ta gama snn ta juyo tace "kin dae ga ynda nayi ko?" tace "ehh" Maryam tace "to gobe ke xaki yi" ssae Ikram ta maida hankalinta gun girkin da Maryam ke yi, don tayi tambaya ya fi dari, har daga karshe suka hada shinkafarsu da Miya har da ginger drink, a tare suka jera a dinnin, Ikram sae murna take yau ta dan yi girki tunda ita ta soya naman kuma ta dinga juya miya kan gas tana dandanawa, sae da suka fara sllh snn Maryam tace taje ta kira Khaleel ya xo su ci abinci, ta nufi sama da sauri tace "ya Khaleel mun gama ka xo mu ci abinci" sae da ya gama abinda yake snn suka sauko a tare, Maryam ta xuxxuba masu, Khaleel yyi murmushi yace "thank yhu" snn ya dauki spoon ya saka cikin abincin ya juya yana kallon Ikram da har tayi cokali uku, yana kai abincin baki ya juya yana kallon Maryam yace "waw yhu re a vry gud cook dear" tayi murmushi tace "thank yhu" Ikram ta juya tana kallonsa sae kuma ta jefar da cokalin hannunta cikin abincin gabanta ta mike da sauri ta nufi sama, ya juya yana kallon Maryam, Maryam tayi murmushi bata ce komai ba, mikewa yyi yabi bayanta ya tar da ta xaune dakinta tana hawaye ya karaso da sauri yace "me ya faru Ikram" cikin kuka tace "to ita kadae tayi girkin da xaka wani ce mata gud cook, ni kuma bad cook ko?" ya rungumeta yace "ohh no Ikram kema gud cook ce wllh," tace "to nima mu koma kasa kace min hka a gabanta" danne dariyarsa yyi yace "to kanwata tashi mu je" ba musu ta bisa suka koma dinnin din ta xauna shi ma ya xauna Maryam dae sae cin abincin ta take, sae da ya kuma kai cokali daya baki snn yana lumshe ido yace "ummm, u re a vry gud cook My Ikram" Ikram ta dan yi murmushi ta juya tana kallon Maryam tace "thank yhu" danne dariyarsa yyi ya kasa dago kansa, Maryam tayi dariya tace "to hankalin ki ya kwanta ynxu" Ikram tace "ehh mana" a tare suka kwashe kwanukan bayan sun gama cin abincin, suna shiga kitchen Ikram tace "ki barni ni kadae in wanke kwanukan xan iya ae naga ynda muka yi daxu" Maryam tace "to, idan kin gama kuma ko wanne ki ajiyesa inda ya ke" Ikram tace "to" snn Maryam ta fita daga kitchen din ta wuce sama, mikewa Khaleel yyi ya bi bayanta, ya sameta daki tana cire jewelries din jikinta ya rungumota ta baya ya daura kansa a kafadarta yace "kina kara cika min sonki bbyna"

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 96.... Da daddare

karfe goma Ikram ta fito daga wanka tana xaune

gaban madubi Khaleel ya shigo dakin, ya jira har ta

gama shirin baccinta snn ta dawo kusa da shi ta

xauna ta dan marairaice tace "nayi wani lafi ne

kuma ya Khaleel naga kana kallona" yyi murmushi

hade da girgixa mata kai yace "baki yi komai ba,

ae ynxu kin xama gud Gal my Ikram" ita ma

murmushin tayi ta koma inda take kwanciya ta

kwanta tace "kai ba ynxu xaka yi bacci ba" ya dan

sauke ajiyar xuciya yace "A'a dakin Maryam xan

kwana yau" ta mike xaune da sauri tace "sbda me,

meyasa baxa ka kwana a nn ba" ta karashe mgnr

kmr xata yi kuka, ya dawo kusa da ita ya xauna a

hankali yana kallonta murya can kasa yace "to xaki

iya da ni yau kanwata" cikin sigar tausayi tace

"kmr ya" yyi shiru kmr baxae ce komai ba sae ya

rungumeta a hankali yace "to ina taba ki xaki fara

kuka kice min tsoro kike ji Ikram, shiyasa xanje

gun maryam" hawaye ya cika idonta tace "to naji"

ya dago kanta yana kallon cikin idonta yace "in

tafi" ta gyada masa kai, yyi murmushi ya daura

mata kiss a goshi yace "to ngdd kanwata" da

kansa ya kwantar da ita ya rufa mata bargo ya

rada mata gudnyt a kunne snn ya kashe mata

wutan dakin ya fita. Washegari da safe da ya shigo

tada ta yin salla ya tarar har ta tashi tana

bathroom, hkn yasa ya juya ya fita xuwa masallaci,

bae yi tunanin Maryam xata iya tashi har tayi

komai ba da asuban, don kan ya dawo daga

masallaci har ta ma kanta komai ta gyara dakin ta

fita xuwa kitchen, ya ji tausayinta ssae, ya haura

sama ya shiga dakin Ikram, ita ma har tayi wanka

tana kwalliya gaban madubi, ya karaso kusa da ita

tana shafa powder tace "ina kwana" yyi murmushi

yace "lfya lau kanwata sarkin yan kwalliya, ki je

kitchen ku hada breakfst da Maryam" tace "to ni

ban gama kwalliya ba ae" yyi shiru yana kallonta,

ta mike da sauri tace "ohh na manta, xan je" ta

nufi kofa ta fita xuwa kitchen din, yyi murmushi ya

fita shima ya shiga dakinsa, tana shiga kitchen ta

tarar Maryam har ta debo dankalin da xata fere a

store, Ikram ta dauko wuka ta dawo ta durkusa

kusa da ita, Maryam tace "kin tashi lfya" tace

"ehh," "amma wnn dankalin ae yyi kadan" Maryam

tace "bari a fere ki gani" bata kuma cewa komai ba

Maryam ta fara fere dankalin ita ma ta fara, Maryam

ta daga kai taga ynda take dambe da dankalin tayi

murmushi tace "kalli ki ga ynda xaki dinga yi kar

ki ji ma kanki ciwo" da kyar ikram ta iya yin ynda

Maryam ta nuna mata sae gashi ta fere daya, ddi

ya kasheta tace "lahh gashi nayi wllh" Maryam

tace "to hka xaki dinga yi" a tare suka gama fere

dankalin, lkci daya Ikram tayi perfect a fere dankali,

Maryam ta nuna mata ynda xa suyi slicin din

dankalin suka yi a tare snn suka wanke dankalin

cikin sink ya fita, Maryam ta dauko shifta ta xuba

ciki don ruwan ya tsane, Ikram tce "ashe hka ake

yi ban sani ba, to ynxu me xa a xuba ciki kuma"

Maryam tace "dan gishiri xa a xuba ciki da maggi

cube daya tunda bae da yawa, amma wasu basa

xuba gishirin ma maggin kadae ya wadatar" Mai ta

xuba cikin fryn pan ta daura kan gas yyi xafi snn ta

xuba kadan daga cikin dankalin ciki, ssae Ikram ta

maida hnkali nn ma, sae gashi ita ta soya gaba

daya dankalin dake cikin shifta, Maryam kuma ta

maxa ta yi slicin plantain ta ajye mata shima ita ta

soya, ddi kmr ya kasheta, kwae ne kadae ta kasa

soyawa sae da Maryam ta karba ta gwada mata

ynda ake yi, suka dae gama hada kmai, Ikram ta

juye ruwan lipton dake ta tafasa da kayan kamshi

cikinsa cikin flask snn suka kai gaba daya kayan

dinnin, ita taje kiran Khaleel a dakinsa ya gama

shiryawa knn yana combin kansa ta shigo, tace "ya

Khaleel ka xo muyi break fst, kasan mene" yace

"A'a" tace "wllh ni na soya potatoe da plantain, na

daura ruwan flask ya tafasa na juye, amma kwan

yaki yi sae wnn Maryam din ce ta taya ni muka

soya" yyi murmushi yace "Anty xaki dinga ce mata

kinji My ikram" ta dan yi shiru snn tace "to" ya

kama hannunta suka fita xuwa dinnin suka tar da

Maryam xaune tana jiransu, Khaleel yyi murmushi

yace "sannu da aiki Maryam" Maryam tayi

murmushi tace "yauwa" ya juya da sauri yana

kallon Ikram da har ta bata fuska kmr ya sani

dama yyi murmushi ita ma yace "sannu da aiki

Ikram" murmushin tayi ita ma tace "yauwa" snn

tace "Anty in xuxxuba mana, ae naga ynda ake yi"

Maryam tace "ehh xuba, amma bari in xuba ruwan

flask din a cups ni" a tare suka yi servin din kansu

abincin snn kowa ya koma maxauninsa ya fara cin

abincinsa. Yau Maryam ta cika sati biyu gidan

Khaleel, ssae xaman nasu xae baka sha'awa a

gidan, Ikram har ta fara iya girki da kanta sae dan

abinda baka rasa ba, ko sau daya Maryam bata

taba mata kallon bnxa ba ita ma hka suna mutunta

junansu ssae har fira suna xama suyi kmr da can

sun saba, yau lahadi bayan sun gama karyawa

Ikram ta shiga dakin Maryam ganin bata fito falo

ba har lkcn, xaune ta tar da ta tana kwalliya gaban

Madubinta, Ikram ta karaso da sauri tce "Anty ke

baki iya jan giran nn ssae ba wllh kawo ki ga in

maki" Maryam tayi murmshi ta ajiye concealern

hannunta tace "to xo ki min"

[2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar

~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 97..... A hka

Khaleel ya shigo ya samesu Ikram na mata

kwalliya, ya xauna gefen gado yana kallonsu har

suka gama snn yace "to kinyi kkri sarkin yan

kwalliya, kema kije ki shirya xamu gida gun

Mami" Ikram ta wara ido tace "da gske ya

Khaleel" yace "ehh" da sauri ta fita xuwa dakinta

cike da jin ddi, Khaleel ya koma kusa da Maryam

dake xaune har lkcn gaban Madubi yace "kinyi

kyau ssae dear" tayi murmushi tace "ngdd" ya

dago ta suka koma kan gado ya xaunar da ita

suna facin juna yace "kin rike min promise dina

maryam ki koya ma Ikram girki, ynxu kuma wani

favour daya nake so ki min plss" ta dan wara ido

tace "na me kuma?" ya dan yi shiru snn a hankali

yace "ki taimaka ki sa Ikhram ta amince dani a

matsayin mijinta...." Maryam tayi shiru tana

kallonsa snn ta kauda kanta tayi murmushi yace

"baxa ki iya wnn ba ko" kmr baxata ce komai ba

sae kuma tace "to Allah yasa na iya din" karfe

goma suka fito xa su gida gun Mami, suna fitowa

ikram ta shige gaban mota, ita Maryam ta shiga

baya, suka bar gidan, Mami na daki Ikram ta

shigo ta fada kanta cike da jin ddin ganinta,

Mami tace "ke ma kin fara xama munafuka ynxu

ko Ikram, ya fara koya maki munafurcinsa, ranar

na kira ki nace ki ba Ammi kika min karya wae

bata nn alhalin ba gidan kike ba" Ikram ta

sunkuyar da kanta tayi shiru Mami tace "to yyi

maki kyau" Khaleel ne ya shigo dakin, ya gaida ta

ta amsa bbu yabo bbu fallasa, Ikram tace "Anty

bata shigo ba ita" Khaleel yace "tana falo" Ikram

ta fita da sauri don taje ta kirata, ita dae Mami

nata danna wayarta, maryam na shigowa ta

durkusa har kasa ta gaida Mami, Mami ta amsa

tana kirkiran Murmushi ta tambayeta ya gida,

daga nn kuma ta mike ta bar masu dakin, ko

kadan Khaleel bae ji ddin hkn ba, ikram ta mike ta

bita, ta sameta kwance a daya bedroom dinta,

mikewa tayi xaune tana ganinta tace "xo nn

Ikram" Ikram ta karaso tana kallonta Mami tace

"ita tace ki dinga ce mata Anty?" Ikram tayi shiru

tana kallonta, Mami ta galla mata harara tace "ba

mgna nake maki ba" Ikram tace "ya Khaleel ne"

Mami tace "ko? To xae ci ubansa ya shigo ina

jiransa, ta shigo ta same ki kice mata Anty sbda

ya raina ubansa ko" ita dae Ikram bata ce komai

ba, Mami ta ci gaba a fusace "kuma meyasa

ranar da na kira ki kika min karya, sae da na kira

Abbanki yace Khaleel ya xo ya tafi dake," Ikram

ta share hawayen fuskarta tace "shine ya roke ni

wae kar in fada maki don Allah" dae dae nn

Khaleel ya shigo dakin, Mami na masa mugun

kallo tace "wa ya baka ixinin xuwa ka dauki

Ikram a suleja" yyi shiru bae ce komai ba yana

kallonta, ta daka masa tsawa ba magana nake

maka ba, an ce maka Ikram xata xauna da

kishiya ne? To wllh karyan ka Khaleel" ya karaso

dakin a sanyaye yace "don Allah Mami ki bar

cewa hka wllh taimakon Ikram Maryam take, ki

tambayeta ki ji" Ikram kmr xata yi kuka tace

"Mami Allah tana da kirki kin ga ta koya min girki

kala kala na iya, kuma tana...." Mami tace "rufe

min baki lkcn da xata fito ta nuna maki ko ita

wacece kin sani ne, kike ce min tana da kirki" tsit

Ikram tayi tana kallonta, Mami ta mike ta bar

masu dakin ranta a bace, Khaleel ya juya yana

kallon Ikram dake hawaye a hankali, duk ranar

Mami bata wani sake masu ba gaba daya, sae da

suka tashi tafiya snn ta dan sake ta ba Maryam

da Ikram turarruka ta dan masu nasiha jummai ta

rakosu har mota snn suka bar gidan, suna isa

gida ikram ta fara complain ciwon ciki, nan

hankalin Khaleel ya tashi don har ya manta tana

wani ciwon ciki, sae da tayi kwana biyu yana

bata sign duk ta daga masu hankali a gidan snn

period din ya xo, ssae Maryam ta tausaya mata

ganin ynda take wahala ga Amai, yininsu daya a

asibiti aka sallamosu ranar farko, sae dae tayi

kwana biyar snn period din ya dauke duk ta rame

kmr warce tayi ciwon wata daya. Bayan kwana

biyu ana sauran sati daya sch yyi resume da

yamma Ikram na xaune dakinta tana cin fruit din

da Khaleel ya siyo mata don har lkcn bata gama

maida jikinta ba, Maryam ta shigo dakin tace "na

xo xa muyi wata magana dake kanwata" Ikram

tace "to" snn Maryam ta xauna gefen gadon, ba

ita ta fita ba sae kusan Magrib, amma duk mood

din Ikram ya canxa har da dan hawayenta.

Washegari da yamma Ikram ce tayi girkin

shinkafa da miya kmr ynda Maryam ta umarce ta,

karfe tara ta bar masu dinnin din bayan sun

gama cin abinci xata wuce sama Khaleel yace

"ina xaki kuma Ikram" ba tare da ta kallesa ba

tace "na fara jin bacci ne" bata jira me xae ce ba

ta haura sama, Maryam ta kwashe kwanukan ta

wuce da su kitchen ta wankesu, tana gama

wanke wanken ita ma ta haura sama ta shiga

dakin Ikram, kwance ta ganta cikin bargo ta

karaso kusa da gadon tace "ohh baki dauki

maganata ba knn ko Ikram" Ikram ta mike xaune

da sauri hawaye cike idonta tace "ni baxan iya ba

Anty, wllh tsoro nake ji, kuma...." sae tayi shiru

tana hawaye, Maryam tace "kuma me" a hankali

hawaye na bin kuncinta tace "bana sonsa, ba shi

xan..." ta fashe da matsanancin[truncated by WhatsApp]

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      98....  Kuka ssae Ikram ta shiga yi bayan fitar Maryam daga dakinta, a hnkli maganganunta suka dinga dawo mata tana naxarinsu, fadawa kan gado tayi ta fashe da wani sabon kukan kmr an aiko mata da mutuwa, tana nn a hka Khaleel ya shigo dakin wajen karfe sha daya, ya dde tsaye yana kallonta snn ya karaso kusa da ita a hnkli ya xauna yace "me ya faru Ikram, kukan me kike" kin cewa kmai tayi tana ci gaba da kukanta, ya dde xaune kusa da ita yana kallonta snn ya mike ganin bata da niyyar cewa komai ya koma daya side din ya kashe wutan dakin yyi kwanciyarsa, bayan kmr minti sha biya ta mike xaune a hankali ta dawo kusa da shi cikin muryar kuka tace "shine xaka wani je ka dinga gaya ma Anty wae bana son ka dinga taba ni ko, ynxu ka daina gaya ma mama jummai ka dawo gaya ma Anty, kuma ba ca kayi idan ina jin maganar ka xaka daina cewa xaka min komai ba shine xaka min sharri, to gani sae ka min abinda kke son min ka daina kai gulmata," kallonta kawae yake daga kwancen da yake, snn ya mike ya fice daga dakin, har bacci ya dauketa bae dawo ba, can cikin dare ta farka taga bbu shi a dakin ta shiga rera kuka a hankali, a hka bacci ya kuma dauketa. Washegari hka ta yini duk bbu walwala gashi ranar saturday ne yana gida, shima ko kadan bae shiga tsabgarta ba, ita tayi girki da daddare Maryam na taya ta, bayan sllhn isha Maryam ta ja ta dakinta ta rufe kofa sun fi awa guda a dakin, ko me take kintsa mata ?? Don ni kaina leesat ban sani ba ehe, daga karshe dae ta bude mata kofa tayi mata sae da safe, Ikram ta nufi dakinta a sanyaye ta shiga wanka, tana fitowa tayi shirin kwanciya ta kwanta abunta, can karfe sha daya saura ya shigo dakin ya cire jallabiyar jikinsa, bae ko kalleta ba yyi kwanciyarsa ya ajiye wayarsa a gefensa snn ya kashe wutan dakin, tun da Maryam ta cika sati daya a gidan dama ya raba masu kwana girki ne kawae bae raba ba, a hankali ta mirgino kusa da shi ta kira sunansa ya juya yana kallonta, ta sauke idonta kasa yace "ya aka yi, ran monday xaku yi resume din sch ko? To nasani" girgixa masa kai tayi hawaye cike idonta ta fada kansa tana rera kuka tace "don Allah kayi hkuri ya Khaleel baxan sake cewa bana sonka ba amma dae ni bana sonka Allah ma ya gani wanda nake so daban," fixgota yyi ya shaketa yana huci yace "keee, kika sake kira min wani a gabana sae na fasa maki baki" ya karasa mgnr cikin tsawa, ssae ta tsorata ta rungumesa tana maida numfashi, turata ya shiga yi amma taki sakinsa sae kuka take, a raunane muryarsa na rawa yace "meyasa xaki dinga cewa baki so na Ikram, me nayi maki ki gaya min don Allah" hawayensa taji a bayanta, ta kankamesa tana kuka ita ma tace "to kayi hkuri na daina ya khaleel baxan sake ba" bae ce komai ba hkn yasa ta daga kai tana kallonsa taga idonsa a lumshe, rungumesa ta kuma yi ita ma ta lumshe idonta ta kwantar da kanta kan kirjinsa tana sauke ajiyar xuciya, a hankali taji ya soma shafata, ta bude ido da sauri tana kallon hannunsa, sae kuma ta rufe idon da sauri ta kuma kankamesa xuciyarta na bugawa, cikin nutsuwa yake mata abubuwan da yake yi, ko kadan bata hanasa ba sae dae idonta a rufe yake xuciyarta na bugawa, abubuwa masu rikitarwa ya shiga mata tana kwance jikinsa, lkci daya ta fara dauke wuta, sae dae bugun xuciyarta sae karuwa yake, cikin dubara ya soma rabata da abubuwan jikinta duk bata hansa ba kuma har lkcn tana jikinsa, hawayenta yaji a bayansa, da kyar ya dago kanta cikin wani irin yanayi yace "baki so ko Ikram" girgixa masa kai tayi tana hawaye ssae tace "ina so, amma tsoro....." kankameta yyi ya rufe mata baki da nasa, bayan wani lkci ya saketa murya can kasa da kyar yace "baxan baki tsoro ba kanwata ki rufe idon ki" jikinta har ya soma rawa tayi ynda yace mata, yyi mmkin Ikram bata fasa masa ihu ba ranar kmr ynda ta saba sae rawa kawae da jikinta yake ssae, da ganinta kasan a tsorace take ssae, hkn bae sa ya sarara mata ba, amma at any tym yasan xata iya saka masa ihu, daga ita har shi sae da suka firgita ta dalilin karar da wayarsa dake nn kusa da su yyi, Ikram ta rufe jikinta da bargo da sauri jikinta na rawa, shi ko kasa dagowa yyi daga ruf da cikin da yyi ya juya yana kallon wayar tasa yaji kmr ya jefar don takaici, hkn ya ba Ikram daman maida kayanta da sauri tana hawaye, ganin mae shi ya kuma kira yasa ya jawo wayar da kyar yana kallon screen din, Mami ya gani sae da gabansa ya fadi ya mike xaune da sauri yana kalla agogon wayar yaga sha biyu har da kwata, da kyar ya daga wayar yace "Mami" kalmar da Ikram taji yana furtawa ne yasa ta dawo kusa da shi da sauri tana kallonsa a rude tace "me ya faru ya Khaleel" bae bata amsa ba kuma bae fasa furta kalmar innalillahi wa inna ilaihi raji'un ba, wani shegen ihu ta fasa masa ta fixgosa a rude tana jijjigasa tace "ka gaya min me ya faru ya Khaleel" rungumota yyi cikin tashin hnkli yace "kee kina da hnkli kuwa" inaa bata sauraresa ba ta dinga rusa masa kuka tana hadawa da ihu wae ya kai ta gida ita, da kyar ya iya ce mata "Rukayya ce..." sae kuma ya[truncated by WhatsApp]

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar

    99......

 A hankali Ikram ta sake sa daga rikon da tayi masa ta nutsu, hawaye na ci gaba da gangaro mata tace "wacece Rukayya? Me ya sameta" Khaleel ya kasa dagowa bare ya bata amsa har lkcin yana rike da kansa, wani kukan ta sakar masa tace "ka min mgna mana ya Khaleel ban santa ba" ya dago da kyar idonsa ya kada ssae ya sauko da kafafuwansa daga kan gadon a hankali yace "matar Aliyu" Ikram ta dawo kusa da shi da sauri tace "me ya sameta ya Khaleel" sau uku tana tambayarsa a rude snn a hankali yace "she's late" tsayawa tayi tana kallonsa helplessly ta kasa cewa komai, ssae ta fashe da kuka ta fada kansa tace "ban gane ba ya Khaleel" bae kuma cewa komai ba ya rungumeta yana lallashinta a hankali, daren ranar basu yi bacci ba gaba daya gidan, har Maryam da bata wani san Rukayyar ba taji mutuwar ta, washegari da asuba suna sllh duka suka ba gidan suka tafi can gida, sun tar da frndx din Mami da dama a falo har da Hajiyar Aliyu, suka gaisa sama sama snn suka nufi stairs a sanyaye, Ikram har ta fara wani sabon kukan har da shessheka, dakin Mami Khaleel ya bude a hankali yyi sallama a sanyaye ya shiga, bbu kowa dakin sae Aliyu dake kwance yana bacci ga roban drip da aka cire yyi rabi sama kusa da shi, kuka ssae Ikram ta saki ta toshe bakinta, Khaleel ya ja ta suka fita daga dakin ya kullo kofar, daya dakin Mami suka shiga suka tarar da ita xaune kan darduma tana jan carbi, momy ma na xaune gefenta da wata aminiyarta, Sudais na kwance kan gado yana bacci an lullubesa, Ikram ta karasa gun Mami da gudu ta fada kanta tana kuka ssae, kasa cewa komai Mami tayi, Momy ta jawo ta jikinta ta shiga lallashinta tana cewa "ba kuka xaki yi ba Ikram Addu'a xaki mata, wnn kukan bae da amfani" juyawa Khaleel yyi ya bar dakin a sanyaye, Maryam ta durkushe inda take ita ma tana hawayen, kan gari ya waye gidan ya cika ssae da Jama'a don har lkcn ba a kai Rukayya ba kuma gawar na nn gidan Mami, Ammi da yayarta da Shatu ma duk sun iso da safen, ynda Ikram ta dinga kuka sae ka rantse kace ta taba shiri da Rukayyar ne. Karfe takwas aka kai Rukayya gidanta na gskya bbu wanda bae yi hawaye ba, duk ynda Abba ya so Mami ta bari a tado Aliyu yyi mata Addua ko ma baxae iya binsu ba amma taki bari a tada shi wae daga baya xae je sbda ynda taga condition dinsa, bbu ynda ya iya da Mami hka suka tafi, bbu wanda bae yaba da halin Rukayya ba don mace ce ta gari mai hkuri da kirki, sae kusan karfe sha biyu Khaleel ya sami damar xaunawa da Maminsa yake tambayarta ko rashin lfya Rukayyar tayi, Mami tace "hatsari suka yi jiya da daddare a hanyarsu ta dawowa daga kaduna wae" da kyar bayan yan mintoci Khaleel ya iya cewa "ita kadae ta tafi kadunan" Mami tace "A'a har da Aliyun amma ita ke tukin, shima ya bugu a kai ina ga ta ynda na naga yanayinsa, but anjima idan mutane suka ragu xan dubasa, shiyasa ma ban bari an tada sa daxu ba" Khaleel yace "amma sudais bae ji ciwo ba ko" Mami tace "shima sae na dubasa don yana ta koke koke tun jiyan" hawaye ya cika idon Khaleel ya dafe kai yace "to Allah yaji kanta yasa ta huta, idan namu ya xo muma yasa mu cika da imani" Mami tace "Ameen Ameen" karfe biyu saura Mami ta tada Ikram dake bacci jikinta ta koma kan gado, Ikram ta mike tana mitsike ido ta koma kan gado Mami ta tashi tace ma su Momy tana xuwa snn nufi dakinta gun Aliyu, har lkcn bae tashi ba, ta xauna gefensa kan gado tana kallonsa, ta daura hannunta kan goshinsa ya bude ido a hankali yana kallonta, ta dan sakar masa murmushi tace "ka tashi ne dama son" bakin kofa taga yana kallo, ta juya da sauri ta ga Ikram tsaye bakin kofar tana hawaye, ya dauke idonsa wajen ya shiga kkrin mikewa xaune, ta rikesa da sauri tace "aa kayi kwanciyarka son, ko kana son wani abu ne" juyawa Ikram tayi da sauri ta bar dakin, Aliyu ya daura kansa kan kafar Mami a hankali yana hawaye, Mami ta dago sa da sauri tace "haba, ni fa ban son hka Aliyu, kai baxa ka dauki faith ba baxa kayi tawakali da Allah ba, Rukayya ba wnn take bukata daga gare ka ba pray 4 her my son, ka gaya min ina ke maka ciwo ynxu" kansa kawae ya nuna mata, ta mike tace "to koma ka kwanta" ya koma da kyar ya kwanta, ta dauki waya ta kira jummai tace ta kawo mata cup din tea, snn ta nufi show glass din allurori da magungunanta ta bude.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      100......  Ikram na xaune spare room din Mami bayan fitowarta daga Main dakinta tayi jigum hade da tagumi ga abincin da Jummae ta xubo mata gabanta ta kasa ci har lkcn kuma bata karya ba, kukan Sudais taji kan gado ta mike da sauri tana kallon gadon ta karasa kusa da gadon ta tsaya tana kallonsa, kuka yake har da shure shure, ta daukesa da kyar don ba iyawa tayi ba tana kallonsa ita ma kmr xata yi kuka, rungumesa tayi jikinta ya fara laluban kirjinta yana neman abinci, dagosa tayi da sauri, yana ganin hka ya fara kuka ssae, sae ita ma ta saka kukan tana kallonsa, dae dae nn Momy dake bathroom ta fito tace "ji shashanci ni Fateema, meye hka kike Ikram" cikin kuka tace "kuka yake wae xae sha nono" Momy ta karbesa tace "ki je gun Mami ki karbo min feedernsa da madara" Ikram ta fita da sauri tana share hawayenta ta shiga dakin Mami, Aliyu na tsaye dakin yana button din farar shirt dinsa da alamar wanka yyi, ssae ya rame ya kara hske, ya juya ya kalli wanda ya shigo snn ya ci gaba da abinda yake, Mami na xaune sae kallonsa take, Ikram tace "Mami wae ki ban feeder da madaran bby" Mami ta mike xata dauko mata, ya juya xae fita dakin Mami ta kirasa da sauri, ya dawo yace "suna jirana ne Mami" Mami ta mika ma Ikram madara da feedern hannunta, snn ta nufi gun Aliyu dake tsaye yana jiran jin me xata ce masa, kwalar rigarsa ta shiga gyara masa, dae dae nn Khaleel ya shigo dakin yace "they re waitin fa brodza" Mami tace "to hka xae fita baxae kimtsa ba" Khaleel bae ce komae ba ya juya yana kallon Ikram dake tsaye tana kallonsu, ta bi ta gefensa ta fice daga dakin ya bi ta da kallo, Mami ta gama karasa sa button din shirt din nasa tace "yhu re lukn much beta now" murmushi Aliyu ya dan yi snn ya juya suka fita dakin shi da Khaleel xuwa gun frndx dinsa da suka xo masa gaisuwa, kafin Magrib gida ya rage daga su sae su sae Mujaheed da su Seeyama, Momy ma nata shirin komawa gida don Hajiya tuni ta tafi, bayan Magrib Momy xata tafi tace "to ya xamu yi da Sudais Mami, naga ba wani shan madarar yake ba, kar yyi ta kuka cikin dare" Mami tace "shine na gani, gashi bae jin ddi kuma, bari xan masa alluran bacci kawae" Momy tace "to shknn sae na xo gobe" tare da su seeyama ta wuce gida, Ikram dae na makale gefen Mami har kusan karfe goma, Khaleel suka shigo dakin tare da Aliyu, Mami tace "khaleel ya ci abinci kuwa" Khaleel ya juya yana kallon Aliyu yace "A'a coffee dae ya sha" kan Aliyu yace komai Mami tace "Ikram je kira min Jummai," Ikram ta mike ta fita xuwa aiken Mami, a tare suka shigo da Jummai Mami tace "debo ma Aliyu abinci jummai" Jummai tace "to Mami, wlh nima nayi nayi daxu ya ki ci" xaunawa Aliyu yyi kusa da Mami bae ce komai ba, Mami tace "ban ga Maryam ba" Ikram tace "tana kitchen tana wanke wanke" Mami tace "to tashi kije ku yi" ba musu Ikram ta mike ta fita khaleel ya bi bayanta

[2/25, 08:43] Zjy: Khaleesat Haiydar

~Ikraam~ By Khaleesat Haiydar 101.... Tana

sauka stairs yyi saurin karasawa kusa da ita

suka shiga saukowa tare yace "kin ci abinci

kuwa" banxa tayi masa kmr bata ji ba, yace

"Ikram" ta juya a dan fusace tace "to wae meye

in naci ko ban ci ba haba" shiru yyi ya tsaya

kallonta, bata jira me xae ce ba tayi gaba da

sauri, ya bi ta da kallo har ta shige kitchen, snn

juyawa yyi ya koma dakin Mami, tana shiga

kitchen jummai ta mika mata faranti dauke da

kular shinkafa da plate sae spoon tace "tafi min

da wnn sama Ikram, ina tahowa da miyar" Ikram

ta karba tana kallon Maryam dake goge goge a

kitchen din tace "sannu da aiki" Maryam tace

"yauwa, kin karbi abinci kuwa Ikram" Ikram tace

"xan xo in karba ynxu" bata jira me Maryam xata

ce ba ta juya ta fita daga kitchen din rike da

farantin da Jummai ta bata, ta nufi dakin Mami,

gaban Mami ta ajiye farantin Mami tace "ba

nawa bne na Aliyu ne, ina jumman take" Ikram

tace "wae tana tahowa da miyan" mikewa tayi

rike da farantin ta nufi inda Aliyu ke xaune Khaleel

na daga gefensa, ta durkushe gabansa ta ajiye

farantin, tana daga kai suka hada ido yyi saurin

sauke idonsa, ta sunkuyar da kanta da sauri xata

mike Jummai ta shigo dakin rike da wani trayn

me dauke da miya da cokalin diban miyar da cup

sae lemo da ruwa ta ajiye gaban Aliyu, Ikram ta

juya tana kallonta tace "in xuba masa Mama

jummai" Jummai tace "in xa ki iya xuba mana"

Ikram ta dauki plate ta bude shinkafar ta shiga

deba a hankali, Jummai ta fita daga dakin, kmr

ance ta daga kai taga kallonta Khaleel yake, yana

gnin ta daga kai yyi saurin dauke idonsa, ta

sunkuyar da kanta ta ci gaba da abinda take, da

kyar ta daga kai tana kallon Aliyun da ya mayar

da hankalinsa kan TV tace "ya isa hka" yi yyi kmr

bae ji ba ganin ynda Mami da danta ke kallonsu,

tace "nace ya isa hka" yace "ehh" ba tare da ya

kalleta ba, ta bude kular miyar ta xuba masa kan

shinkafar snn ta dauka ta mika masa tace "gashi"

ba tare da ya kalleta ba still yace "ki ajiye mana"

a hankali ta ajiye abincin snn ta mike taga Mami

ma kallonta take, juyawa tayi da sauri ta fice

daga dakin, dakin Mama Jummai ta wuce tayi

kwanciyarta, can karfe sha biyu Mami ta shigo

dakin ganin bata ganta ba ta tada ta don har tayi

bacci dakin tace "tashi ki wuce sama ki kwanta"

ba musu ta mike tana murxa ido ta nufi sama

dakin Mami taga sudais kwance inda take son

kwanciya ta koma can nesa da shi ta kwanta,

Mami ta shigo dakin tace "ae ba nn xaki kwana

ba, kije dakin Khaleel Maryam na can ku kwanta,

Ikram tace "Mami ni nn nake son in kwanta"

Mami tace "to je ki ce mata nn xaki kwana ban

son kananan mgna" Ikram ta mike ta nufi dakin

Khaleel har Maryam ta kwanta, tace "ni dakin

Mami xan kwana fa" Maryam tace "to Allah ya

tashe mu lfya" Ikram ta juya ta koma dakin Mami

tayi kwanciyarta bayan ta canxa kayan jikinta

xuwa na bacci don tayi wanka dakin Jummai.

Can cikin dare Sudais ya tashi ya dinga kuka yaki

shan Madararsa, Ikram dae na xaune sae kallonsu

take, Mami na ta fama da shi, can dae tace "to

Mami idan tana da yaya da tayi aure sae a kaisa

ta dinga basa nono mana" kmr xata yi kuka ta

karashe maganar, Mami ta mika mata shi tace

"rikesa in kara masa madaran kila ya sha" Ikram

ta karbesa ta rungumesa tana jijjigasa, ynda yyi

mata daxu da rana hka ya dinga yi yana lalubar

kirjinta, da sauri tace "Mami kinga wae nono yake

son sha" Mami tace "da'alla ki rike min shi da

kyau" xaunar da shi tayi kafarta kmr xata yi kuka

yana ta kuka abun tausayi, ganin Mami ta juya

masu baya yasa ta sa masa yatsanta a baki taga

ya fara sha da sauri, cire yatsan tayi ya saka

kuka ta dagasa a hankali ta sa masa lip dinta a

baki nan da nn ya fara tsotsa da sauri ta kura

masa ido bakinsa na nata tana kallonsa, bude

kofar dakin aka yi Aliyu ya shigo ta sauke sa da

sauri duk da ya gansu, yaron ya fashe da kuka,

Aliyu ya karaso cikin dakin yace "ya hanaki bacci

ko Mami" Mami tace "bari ynxu xan masa allura"

ya karasa kusa da Ikram ya mika mata hannu ta

basa shi ya shiga lallashinsa. Kwanansu biyu a

gidan bayan anyi ukun Rukayya suka fara shirin

komawa gida ran Wednesday da daddare ,

Maryam ta gama shirinta don Khaleel na jiransu

amma Ikram taki tashi daga kan gadon Mami, da

kansa ya shigo dakin yace "ke fa muke jira Ikram"

Mami tace "yau naga ikon Allah, wae baxa ki

shirya bane ana jiranki Ikram" Ikram tayi shiru

kmr baxata ce komai ba ta hade rae, ganin ynda

suke kallonta yasa tace "Mami ni bbu inda xa ni a

nn xan tsaya."

Like · 4 · Reply · Report · 8 minutes ago

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 102..... Khaleel ya

juya yana kallon Maminsa da ta kasa daina kallon

Ikram, juyawa yyi ya fita daga dakin, Mami tace

"sbda me baxa ki bi su" Ikram ta bata fuska tace

"Mami ni bana son komawa gidan sbda abubuwan

da suke min" Mami ta kafa mata ido snn tace "me

suke maki?" kmr xata yi kuka tace "ba ynxu xan

gaya maki ba Mami, amma ni baxan bi su ba"

Mami tayi shiru tana kallnta snn tace "to tashi ki

shirya ku tafi idan baxa ki fada min ba" Ikram ta

marairaice tace "don Allah Mami ki bar su su tafiya

xan gaya maki" Mami xata yi magana Khaleel ya

shigo dakin yace "sae da safe Mami lkci na

wucewa" Mami ta juya tana kallon Ikram ta daure

fuska tace "ba magana ake maki ba Ikram, waye

sa'an ki a nn" mikewa Ikram tayi hawaye ya cika

idonta ta dauki xani ta daura kan kayan baccin

jikinta snn ta sa Hijab hawaye na bin kuncinta tace

"sae da safe Mami" ta fice daga dakin Khaleel ya bi

ta da kallo, Mami ta hade rae tana masa mugun

kallo tace "ka gaya min me kuke ma Ikram tun kan

ta fada min da kanta khaleel" yyi shiru yana kallon

Mami don ya ma rasa amsan da xae ba ta, can

dae yace "tace ina mata abu ne Mami" Mami tace

"ban sani ba, ka bani amsan tambayata" ya girgixa

kai yace "wllh Mami ni a iya sanina lfya muke

xaune, sae dae in cikin rashin sani nake bata mata

ban sani ba" Mami na ci gaba da harararsa tace

"matarka fa" nn ma rasa abun cewa yyi sae

kallonta yake, a hnkli yace "in tace muna mata

wani abu ne ki gaya min Mami sae mu gyara

amma ni dae duk lfya muke xaune wllh" Mami tace

"sae da safe" kasa amsawa yyi ya juya xae bar

dakin, tace "Aliyu yyi bacci ne" ya girgixa mata kai

yace "A'a" snn ya fita xuwa falo, yyi ma Jummae

sae da safe don Maryam na jiransa tun daxu cikin

mota bayan ta sallami Mami, tsaye yaga Ikram a

balcony ta wani hade rae ba kyan gani, har tsoro

take basa in ya ganta a hka, bae ce mata kmai ba

ya nufi motarsa, ta bi bayansa hannunta rungume a

kirjinta, Maryam na xaune bayan mota tana danna

wayarta, Ikram ta bude gaba ta shiga, ya xaga ya

shiga driver seat ya tada motar suka bar gidan,

goma ya wuce suka isa gida yana gama parkn

Ikram ta bude motar ta fice ta nufi balcony, daga

shi har Maryam suka bi ta da kallo, tana nn tsaye

suka iso balconyn Maryam ta bude gidan don

Makulli na gunta tana budewa Ikram ta bi ta

gefenta ta shige ta nufi sama abunta, Maryam tayi

murmushi tace "halan fada kuka yi da mutuniyar"

Khaleel ya kirkiro murmushi bae dae ce komai ba

suka shiga gidan. Daki ya shiga ya sameta har ta

kwanta ya xauna gefen gadon yana kallonta yace

"Ikram nayi maki laifi ne ki gaya min don Allah"

juya masa baya tayi, ya fi minti goma xaune bata

ce komai ba kuma idonta biyu, mikewa yyi ya fita

daga dakin ya rufo mata kofar a hnkli. Washegari

da safe Khaleel ya shigo dakin ya tarar har tayi sllh

ta koma ta kwanta, ya tada ta yace "baxa ki sch

bne yau Ikram tun monday fa ku ka yi resume" ta

mike xaune da sauri tace "to nace ban sani bne,

banyi niyyar xuwa bne" tana gama fadin hka ta

koma ta kwanta, ya xauna kan gadon ya dagota

yace "haba My Ikram ki gaya min me nayi maki

plss" kuka ta saki tana kkrin kwace kanta ya

rungumeta tsam yace "plss tok 2 me kanwata"

cikin kuka tace "ni gidan Mami nake son in koma"

yyi shiru yana kallonta, jin shirun yasa ta daga kai

ta kallesa, ya saketa ya mike ya fice daga dakin

tayi tsaki ta koma ta kwanta, can karfe tara saura

Maryam ta shigo dakin tace "ki xo muyi breakfst

Ikram, kin tashi lfya" Ikram ta dauke kai tace

"anjima xan yi ba ynxu ba" Maryam tace "to" snn

ta fita daga dakin, har rana Ikram bata fito ba, hkn

yasa Maryam ta kuma komawa dakinta taga ko

lfya, tana jin shigowarta ta rufe ido da sauri kmr

me bacci, ganin hka yasa Maryam ta fita ta rufo

mata kofar. Cikin yan kwanakin nn gaba daya suka

rasa gane kan Ikram kwata kwata ta bar xama falo,

girkin ma ta daina sae dae Maryam tayi, kullum

cikin daure fuska xaka ganta, da farko Maryam kan

shiga dakinta taya ta hira ganin bata wani kulata

yasa ta daina shiga, khaleel kam har fargaban

shiga dakinta yake sbda masifa in ran girkinta ne

ma sae ya bari tayi bacci xae shiga ya kwanta, ran

sunday da daddare karfe takwas ya shigo dakinta

yi mata mgnr makaranta don gobe sati daya da

komawarsu knn, tana xaune gaban Madubi ta fito

daga wanka, ya nemi kujera ya xauna yace "Ikram"

tayi kmr bata ji sa ba, ya kuma kiranta ta juya tana

kallonsa ba yabo bare fallasa tace "ina jin ka" ya

shafa kansa yana kallonta yace "ki fadi min laifin

da nayi maki, in nemi gafara" ta dauke kai tana ci

gaba da shafa lotion din da take tace "ni kawae

bana sonka ne wanda nke so daban shi yasa kaga

nke maka hka, kila idan ka gaji dani xaka sakeni in

huta kai ma ka huta tunda dae kana da matarka" a

fusace ya mike ya fincikota daga kan kujerar da

take xaune yana huci yace "kika ce me?" duk da

irin tsoratar da tayi don har rawa jikinta ya fara hkn

bae hanata mgna ba, don cikin tsawa ita ma tace

"bana sonka ka sakeni" wani wawan mari ya kai

mata tayi kasa a gigice yyi wani irin ball da ita

yana huci.

Like · Reply · Report · Just now

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar 

103.....ihu ta kwalla tana kuka sosai kaman mahaukaciya, cikin ihu da tsiwa tace "bana sonka ka sakeni ko dolene auren", yana huci ya dagata yakara kifa mata wani wawan mari, tafashe da kuka sosai jikinta narawa, shaketa yyi idonshi sunyi jajir,  banko kofa Maryam tayi arude tace" Dear kasheta zakayi, ka saketa, kasan yarinya ce karka biye mata", ganin ko kallonta bayiba ga Ikhram na kakarin mutuwa yasa takama hannayen shi tana kokarin fizgesu daga wuyan Ikram, wurgar da Ikram yayi ya juyo ya kifama Maryam wani hadadden mari, ya Dakar mata tsawa "get out", dafe kuncinta tayi tana hawaye tajuya tafita da sauri. Juyowa yayi ya kalli Ikhram data durkushe tana kuka kaman ta mutu yace" inkinga dama kill ur self, amma bazan taba sakinki ba,saidai inzakije ki auri wanda kikeso da aurena akanki", yay tsaki ya juya yafita ya banko mata kofan.

Ikhram aranan ko bacci batayiba kuka kawai take idonta sun kumbura sosai, farar fatanta yay jajir, da asuba da kyar ta mike tai salla, tanajin fitan Khalil masallaci ta zira hijab dinta tafito, ahankali take tafiya harta bude kofa tafita, tafita daga gidan gabaki daya, dudda tsoro na kamata dan gari bai gama wayewaba amma baisa tafasa abinda tai niyyaba, kuka take tana tafiya tana waige waige, harta fita daga unguwarsu, tai tafiya sosai kafin taga wani mai adaidaita ta shiga, karfe 6 saura ya sauketa a gate din gidan Mami, naira dari uku tabashi tajuyo tana rusa kuka zata shiga gidan,  Aliyu tagani tsaye jikin gate din da farin jallabiya ajikinshi da alamu daga mosque yake, ya folding hanunshi akirji yana kallonta, kuka sosai takara fashewa dashi tabi ta gefenshi tabude gate ta shiga batare datace mai komiba, da gudu ta shiga gidan tana kuka kaman ranta zai fita Aliyu yabi bayanta, dakin mami tashiga mami bata dakin, ta duba bayi bata ciki da sauri tafito ta sakko kasa tai hanyar kofa zata fita tana rusa kuka, hannunta taji anriko da sauri tajuya taga Aliyu ne, fizge hanunta tayi tajuya zata fita ahankali yace "maiya faru ikhram? Maiya sameke? Why re yhu crying?",  juyowa tayi cikin kuka tafada kanshi tana wani irin kuka mai cin rai, lumshe idonshi yayi yature ta daga jikinshi da sauri yace "wots wrong? " cikin ihu tace " oh tambaya kake wots wrong, u don't even know wots wrong", kama wuyan jallabiyan shi tayi cikin kuka sosai tace " ya Aliyu maika min?Maisa nake sonka,Maisa nakasa son mijina mai sona, maisa dudda kai ka karyamin alkawri nina kasa karya nawa, why, why, why Aliyu?, maikamin mesa nakasa mantaka? maisa nakasa daina sonka?", Sakin jallabiyan shi tayi ta durkushe agabanshi tana kuka sosai hawayenta na zuba a kafanshi, shiru yayi idanunshi sunyi ja, ahankali ya tsugunna yasa hannu ya dagota tana kuka sosai, handkerchief yaciro daga aljihunshi ya mika mata, daga idanunta tayi ta kallai da sauri ya kawar da fuska, karba tayi ta rungume handkerchief din akirjinta tana wani irin kuka, jin anbude kofan falo yasa Aliyu ya daga rinannun idanunshi Khalil yagani idanunshi sunyi ja,  kallon Ikram  yayi yanda ta rungume handkerchief din Aliyu tana kuka sosai agabanshi, da sauri ya juya zai bude kofa yafita, ahankali Aliyu yace "Khalil", tsayawa yayi batare daya juyoba, takawa Aliyu yayi yaje wurin, hanun Khalil dake hawaye a wurin yakamo suka karaso cikin talon, ahankali Aliyu ya kamo hanun Ikram dake kuka kaman ranta zai fita ya hada hannayen su,  Ikram da Khalil suka daga kai suka kallai, murmushi yay musu ya juya ya kalli ikhram ahankali yace " Rabi'a", da sauri ta kalleshi, yace" na dade da hakura dake,na dade da barma brother ke tunda nagane yana mugun sonki starting 4rm d 1st day daya ganki,  koda brother zai sakeki bazan taba aurenki ba Rabi'a, dan nasan u were not meant 4 me", Ikram takara fashewa da wani irin kuka tana kallonshi, girgiza mata kai yayi idanunshi sunyi ja yace "yes Rabi'a, sometimes Allah na amfani da So ya maka jarabawa, same happen to us, Rabi'a don't u think Allah nason ya jaraba mune da ya kaddara aurenki da Khalil?", takara kallonshi, murmushi yamata yace "yes, and dole muyi imani da kaddaran and take it, nadade da hakura dake, nabarma brother Khalil ke, Rabi'a learn to accept faith, ki kaddara all dis was destined, luv ur husband mai sonki mai kaunarki na tabbata bazai taba cutar dakeba", Ikram ta juyar da kanta ta kalli Khalil wanda taga hawaye yake shima, takara kallon Aliyu zata fashe dawani kukan ya girgiza mata kai yace "no, inaso ki manta dani in ur lyf,  ki daukeni as ur blood brother, ki manta muntaba soyayya arayuwa, kibi mijinki kuyi rayuwan sunna rayuwan aure",  da sauri yajuya musu baya hawayen idonshi ya share da sauri, yace "Rabi'a dagayau kibar kallon Aliyu a matsayin abin kauna, but look Aliyu as ur brodza kinjiko",Ikram ta girgiza kai cikin kuka ahankali yace "2min", hawa stairs yayi yaga mami tsaye tana kuka, da sauri yabi gefenta yawuce dakin Sudais Ya shiga,  dakkoshi yayi yana bacci da nursing bag dinshi, kiss yama yaron yace" I luv yhu son"  ahankali ya sakko kasa yasame su har alokacin Ikram kuka take, mikama Ikram sudais yayi ta karbai ahankali, ya mikama Khalil nursing bag shima ya karba yana kallonshi,  Aliyu yay murmushi yashare gutun hawayen dake neman zubowa, ahankali yace " daga yau sudais yadawo danku,nabar muku shi", ya kalli Ikram dake kallonshi yace " Rabi'a kindawo mum din sudais, wanan shine gift dina gareku amatsayin babban yaya ga both of yhu", yace "Khalil nabarma sudais kabashi tarbiyya mai kyau, ka kula da mamanshi kuma shower dem with ur luv", Aliyu ya juya da sauri jin muryanshi yafara rawa, ahankali yafara tafiya zaibar wurin harya hau stairs Khalil cikin muryan kuka yace " Brodza", chak Aliyu ya tsaya, da gudu Khalil yazo ya rungumeshi tabaya yafashe da kuka sosai ahankali yace " I luv yhu Brodza, nd am sorry abunda nama abaya I was too selfish ".

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar 

104.....yana shesheka yace "plz kayafemin ya Aliyu" Aliyu yajuyo da sauri ya rumgume Khalil hawaye na zuba daga idonshi yace "is ok brodza, burina kullum naganka kana cikin farin ciki,nd I equally luv yhu Khalil", Khalil yakara kecewa da kuka harda majina akirjin Aliyu,  ahankali Aliyu ya dagoshi daga kirjinshi yana hawaye yanamai murmushi, zazzago da hanun farin jallabiyan shi yayi, ahankali yasa yashare mai hawayen, ya share mai majinan hancin yana girgiza mai kai, kiss yamai a goshin shi  muryanshi na rawa sosai yace "bless u brodza, be happy" da sauri yasake Khalil yajuya da sauri yay sama,  bayanshi mami tabi, dakinta ya shiga ya zauna abakin gado yadafe kai, ahankali ta maida kofan tarufe tazo kusa dashi ta zauna kanshi ta shafa tana hawaye ahankali tace "son", dago jajayen idonshi Aliyu yayi da sauri ya rumgume Mami yana hawaye, jikinshi har rawa yake, Mami taji jikinshi zafi rau, shafa bayanshi tayi itama tana hawaye da kyar Aliyu yay shiru yasaki Mami yakoma ya zauna,  tashi Mami tayi ta bude show glass taciro allura da magunguna ruwa ta mikamai a glass cup ya karba da dan murmushi yasha tasamai magani abaki yahadiye sanan tamai allura  tace ya kwanta, ba musu ya kwanta akan gadon Mami, ya daura kanshi kan cinyan Mami yana sauke ajiyan zuciya ahankali, jikinshi yay mugun zafi kaman wuta.  Ahankali Khaleel ya sauka daga stairs din, komawa kusa da Ikram dake tsaye a wurin tana hawaye tana kallon sudais, hanunshi yasa ya goge mata hawaye yana girgiza mata kai, daga idonta tayi ta  kallleshi, jitayi wani mugun kuka yazo mata tafara sabon kuka jikinta na rawa kaman zata yarda Sudais, hanunshi yasa yakarbi Sudais dake bacci kwantar dashi yayi akan akan kujera, yadawo kusa da Ikram dake kuka fadawa jikinshi tayi tana kuka sosai ahankali tace "am sorry ya Khaleel,am so....", daura yatsanshi yay akan lips dinta yana girgiza mata kai, hannunta yaja suka zauna akan kujeran da Sudais ke bacci, Khalil ya kwanto da kanshi a wuyan Ikram suna facing Sudais dake bacci ahankali Khaleel yace" just look yanda baby mu ke bacci cikin kwanciyan hankali, kinaso idan yatashi hankalinshi yatashi ne inyaga mamanshi na kuka?" Da sauri Ikram ta kallai, girgiza mata kai yayi yace "u are his mother,idan har bakiso hankalin yaronki yatashi toki goge hawayen ki yanzunan" da sauri ta goge hawayen tana dan murmushi, ahankali taga Khaleel yasa yatsanshi ya daga fuskanta, kallonshi tai da kumburarrun jajjayen idonta, lumshe idonshi yayi yace "i khaleel so much luv yhu Ikram, wid all of my heart", saukan bakinshi taji  kan nata, lumshe idonta tayi wani irin sanyi na shiganta, batai yunkurin hanashi ba, gyaran muryan dasukaji yasa khaleel ya saketa da sauri,  Ikram ta dukar da kanta,jummai tasa hannu tadau Sudais daya tashi yana wasa da kafa ta daukai tace "Ikram muje kiga yanda nakema danki wanka", ahankali Ikram ta mike tabi bayan jummai, Khaleel yabita da kallo yanda take tafiyanta mai daukan hankali. Alamun tafiya dayaji yasa ya daga kanshi Mami yagani tana sakkowa fuskanta bayabo ba fallasa da sauri ya dukar da kanshi, zama tayi akan kujeran dake facing dinshi, daga kanshi yayi yaga shitake kallo ahankali yace "Mami ina kwana", bata amsa gaisuwan shiga, saida tai kusan mint 5 sanan tace "dis should be d 1st nd last tym dazaka daga hannunka ka daki Ikram", cikin tsawa tace " tarbiyan danabaka kenan dukan mace? Duk randa ka kara dukan Ikram saina mugun sabama Khaleel ", dawowa kusa da Mami yayi ya daura kanshi acinyan Mami yace "Mami am sorry bazan karaba karki fushi dan Allah", shiru tayi dan ya mugun bata tausayi, dago kanshi tayi tace" idan zaku tafi jummai zata biku tana taya Ikram rainon sudais" murmushi yay yace " Tnx Mami" tashi tayi takoma sama, Ikram tafito daga dakin jummai tana tura Sudais a stroller dinshi, Jummai da Mami tare suka sakko kasa, Mami tai musu wa'azi sosai, taima Ikram fada sanan suka tafi da Jummai, Mami takoma sama dan duba jikin Aliyu. A gaban wani babban super market ya tsaya mai suna SPAR, shiga yayi ya dan dade sosai aciki sai chan yafito ma aikatan wajen suna tura kaya booth yabude musu suka zuba kayayyakin aciki sanan yakoma ya shiga mota, juyowa yayi ya kalli yanda Ikram ta dauki Sudais shikuma ya daura hannunshi a kirjinta yanayi kaman zaisha abincin shi,Ikram tanamai dan murmushi, ganin yanda Khaleel yake kallonsu yasa Ikram ta janye Sudais akunyace ta mikama jummai shi,tafaki idon jummai  tadan murguda mai baki, murmushi yayi yajuya ya kunna mota aranshi yace "I promise wanan tsiwan naki yau zan cireshi tass, daga yau zaki dawo salaha,no mercy yau", daga kanshi yayi ta mirror yaga shitake kallo kashe mata ido yayi da sauri ta murguda mai baki ta juya tana kallon sudais dake wasa a hannun Jummai.

Salam sisters abeg nasan u guys zakuga changes a typing din, wlh sis dina naba book din take muku,am very busy dis days das y bana iya samun tym din typing.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~  By Khaleesat Haiydar      105.....  Khaleel na gama parkin Ikram ta bude motar ta fito Jummai ma ta fito rike da Sudais da jakar kayan abincinsa suka nufi balcony, cikin motar Khaleel ya dauki wayarsa ya kira Maryam, bugu biyu ta daga yace "Kin dawo Dear" yyi shiru yana sauraran bayanin ta snn yace "ohk sae kin dawo" jakar kayan sudais dake seat din gaba ya dauka ya fito ya kulle motar ya nufi balcony don bude masu gidan Kafin ya fito da kayan cikin booth, yana bude gidan suka shiga Ikram ta nufi sama jummai na biye da ita suka shiga dakinta, kwantar da sudais Jummai tayi tace "Maryam bata nn ne" Ikram tace "nima ban sani ba" kayan jikinta ta shiga cirewa ta daura xani tace "bari in yi wanka Mama Jummai" Jummai dake kkrin hada ma Sudais feeder kan ya fara nema tace "to je kiyi" ikram ta dan duka kusa da Sudais dake kwance kan gado yana cixan yatsunsa da gum dinsa ta daura goshinta kan nasa tana masa wasa, dariya ya shiga yi yana kallonta snn ta daura masa kiss a bakinsa ta shiga bathroom. ko da ta fito bbu su cikin dakin, tana tsaye gaban Madubi tana goge dogon gashinta da ta wanke da tawul karami Khaleel ya shigo dakin, kallo daya tayi masa ta madubi ta dauke kanta, ya karaso dab da bayanta a hankali yana kallon fuskarta ta Madubin, kasa ci gaba da abinda take tayi ta kuma kasa kallon Madubin, ya juyo da ita a hankali tana facin dinsa taga hawaye cike idonsa, sunkuyar da kanta tayi da sauri ita ma hawayen na neman taruwa idonta, ya rungumeta a hankali ya lumshe idonsa ta daura kanta kan kirjinsa tana kuka a hankali, ya dago kanta shi ma yana hawayen yace "baki sona har ynxu ko Ikram" girgixa masa kai tayi a hankali ta mayar da kanta kan kirjinsa, ya rungumeta tsam ya daura fuskarsa kan gashinta ya shiga magana a raunane "am srry Ikram ki yafe min abinda nayi maki jiya plss, kar ki kuma cewa baki sona Ikram ban san ya xanyi da raina ba, ban san wani irin so nake maki ba Ikram" muryarsa na rawa ya karashe mgnr, bata ce komai ba sae kukan da take ssae, ya dago kanta yana kallon cikin idonta ya saka bakinsa cikin nata, ta lumshe idonta da sauri, dae dae nn aka bude kofar suka rabu da sauri, Maryam ce ta shigo, ba shiri ta juya ta fita ta rufo masu kofar, Khaleel ya juya yana ta kallon Ikram da ta kasa hada ido da shi, yyi dan yi murmushi ya juya ya fita daga dakin, xubewa kan gado tayi tana kuka ssae, sae ynxu taji son Khaleel a ranta, ta kuma ji kishin Maryam 4 d 1st tym har cikin ranta, kasa xaman gadon tayi ta sulalo kasa a hankali tana ci gaba da kukanta, dakin Maryam Khaleel ya shiga, tana xaune ta kunna TV tana kallo amma da ganinta kasan kallon dae kawae take, ya karaso ya xauna gefenta yace "ya hanya" ba tare da ta kallesa ba tace "da gdya" ya dan yi shiru snn yace "hope komai ya wuce ynxu dear" ta dan yi murmushi tace "tuni ma, amma ina son ka min favour daya Khaleel" Khaleel na kallonta yace "ina jin ki" shiru tayi kmr me tunanin abinda xata ce, yace "kinyi shiru kuma Dear" ta sunkuyar da kanta tace "ina son ka raba mana gida da Ikram don Allah" da mmki yace "sbda me" a hankali tace "ban son watarana in fara kishi da ikram Khaleel, na dauki Ikram matsayin kanwata ta jini, tana bani girma ynda ya kamata nima ina bata, Ikram hnkli take karawa ynxu, ko ba yanxu ba ni nasan xaman lfyan mu baxae dore ba," tayi shiru snn ta ci gaba a sanyaye "kuma ni ba auren soyayya muka yi da kai ba Khaleel ni kadae ke sonka hasalima sae da na aminta da deals dinka ka aureni Khaleel ban son watarana ka min gori sbda Ikram Khaleel, kuma..." kasa karawa tayi hawaye na bin kuncinta, Khaleel ya rungumota a hankali yace "naji xan raba maku gida Maryam, ki kwantar da hankalin ki duk irin son da nake ma Ikram baxae sa in walakanta ki ba kuma kema ina sonki equally, kin min abinda idan na ki ki ban maki halacci ba Maryam" kuka ssae take a jikinsa, har ta kusa sa shi hawayen shi ma, ya kasa cewa komai.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~ By Khaleesat Haiydar 106.... A ranar da yamma

Maryam ta bar gidan ya kai ta daya daga cikin gidajensa da ke

dan nesa da wanda Ikram take, da farko Ikram bata wani damu

ba da Khaleel ya gaya mata Maryam xata bar gidan, sae da

Maryam ta tashi tafiya bayan an gama kwashe mata kayanta ta

rungume Ikram tace ta yafe mata in ta taba mata laifi bata sani

ba, nn jikin Ikram yyi sanyi taji kuma bata son rabuwa da

Maryam don a iya saninta basu taba samun misunderstandin

ba tun bayan rashin kunyar da tayi mata farkon xuwanta gidan,

tayi kuka ssae Maryam tayi assure dinta xata dinga xuwa ko

don sbda Sudais, karfe biyar na yamma Khaleel da kansa ya

wuce da ita duk da Ikram ta so binsu yace ta bari xai kai su

gobe. Bayan isha Khaleel ya dawo gidan don girkin Ikram ne

dama, tana kwance kan gadonta ta hade kafarta ta daura

Sudais tana masa wasa yana ta dariya yana xuba mata yawu

a fuskarta, Khaleel na shigowa dakin ta mike xaune da sauri,

ya xauna kusa da su ya karbi sudais yana kallonsa, mikewa

tayi ya kamo hannunta da sauri yace "ina xaki kuma" bata ce

komai ba ya mayar da ita ya xaunar gefensa yana kallon

fuskarta, kwan kwasa kofar aka yi hade da sallama Ikram ta

mike da sauri ta amsa sallamar Mama jummai tace "yyi bacci

ne ki bani shi in shimfide sa Ikram" Ikram ta karasa ta bude

kofar tace "A'a bae yi ba wasa yake yi Mama Jummai" jummai

tace "to idan yyi baccin ki kawo min shi kwanciya xanyi" Ikram

tace "to" snn Jummai ta juya ta wuce Ikram ta rufe kofar, har

karfe goma saura Sudais na hannun Khaleel idonsa biyu yana

wasan sa, Ikram ta mike daga kwancen da take ta shiga

wanka don tun daxu taki ajiye sudais bare tayi wankan, ko da

ta fito Sudais yyi bacci Khaleel na rungume da shi, samun

kanta tayi ranar da kasa yin komai gaban Khaleel don da da

ne tayi shafe shafenta gabansa ba komai bne har ma tasa

kaya gabansa, amma yau sae ta sami kanta da kasa yin hkn,

ta nemi kujera kawae ta xauna don dama hijab na jikinta ta

mayar da hankalinta gun News din da yake kallo a TV, mikewa

yyi ya bude dakin ya fita yana rike da sudais, ta bisa da kallo

har ya rufo kofar, sae a snn ta mike ta nufi gaban Madubinta ta

xauna kan stool din gaban Madubin ta cire hijab din jikinta ta

shiga gyara jikinta da turarruka da mayyuka masu kamshi kmr

ynda ta saba, har ta gama shirin baccinta bayan kmr minti

ashirin Khaleel bae shigo dakin ba, ta tsaya gaban Madubi rike

da net din da xata sa ma gashinta tana kare ma kanta kallo,

silk material fari tas iya gwiwa ne jikinta gaba daya surar

jikinta a bayyane suke, sae ta samu kanta da jin kunyar kayan

duk da ba ranar ce rana ta farko da ta fara sa shi ba, ta nufi

drawern kayanta da sauri ta bude ta ciro xani tana kkrin

daurawa kan rigar aka bude kofar dakin, hkn bae hanata daura

xaninta ba, ya karaso cikin dakin yana kallonta ta dauke kanta

ta dauki Hijab dinta ta shiga linkewa, kan gado ya nufa yyi

kwanciyarsa, ba tare da ta kallesa ba bayan ta ajiye Hijab din

hannunta tace "Sudais fa" jin bae ce komai ba yasa ta juya

tana kallonsa, yace "na kai sa gun Mama Jummai, ko tare

xaku kwana" tace "ehh mana, ko in je in samesu a can kar ya

tashi cikin dare ya dinga kuka" ya dan yi murmushi yace "ehh

je ki samesu" kmr jira take har da murmushinta tace "to" ta

dauki Hijab dinta da ta linke ta ajiye xata sa ta fita ya fixgota

ta fado kansa ya kashe wutan dakin yana mata rada a kunne

yace "in kika tafi gun Sudais shi kuma babansa yyi ya, wa xae

kwana da baban Sudais baki san yana bukatar ki kusa da shi

ba" kwace kanta ta shiga yi a tsorace kmr xata yi kuka tace

"ya Khaleel don Allah ka bari in tafi, kar Sudais ya dinga

nemana" Khaleel ya girgixa mata kai ya shige jikinta a hankali

yace "Sudais baxae yi kuka ba yasan kina gun babansa" bae

jira me xata ce ba ya tura bakinsa cikin nata ya shiga mata

wani mahaukacin kiss.

[2/25, 08:43] Zjy: ~Ikhram~By Khaleesat Haiydar

107.... Yana mata wasu irin mugayen wasa,jikinta yafara mugun rawa tafara mai kuka amma baiko sarara mataba, ahankali yay nasaran rabata da kayan jikinta, bakaramin dambe Ikram taida Khaleel ba amma baiko tausaya mataba aranan karfi da yaji Khaleel saida yasamu natsuwa a wurin Ikram, saida yabata wuya sosai ya mugun wahalar da ita bana wasaba, ahankali ya zare jikinshi daga nata, kunna wutan dakin yay ya kalli Ikram dake kwance batada marabada matatta,idanunta sunyi jajir sosai bata numfashi, ba karamin rudewa yayiba ya rungume ta yana shafa gashinta daya hargitse ahankali yake girgizata yace" Ikram, Ikram wake-up, Dan Allah karki mutu kitashi kinji" yaji shiru, kallon kafanta yayi yaga jini na gangara zaro ido yayi yace" Innalillahi nabani, Ikram badai kin mutu bako", yakama fuskanta yace "my luv bude ido ki kallen, don do dis to me I beg yhu Ikram,2day ranan farin ciki ne garemu", ganin Ikram taki motsi yasa ya komar da ita kan gado ya kwantar ya rufeta da bargo,tashi yay ya zira jallabiyyar shi harzai fita yaje dakin Mama jummai yaji bazai iyaba, dawowa yayi ya zauna jikinshi na rawa yadau wayanshi,yaga Ashe karfe 6 na safe tayi, number Aliyu yay dailing, Aliyu na kwance cikin bargo saboda sanyin dayakeji, da kyar ya daga wayan, arude Khaleel yace'" brodza Ikram,taki tashi nd she x bleedn", Aliyu a rude yace" wot!maiya sameta?", shiru Khaleel yay, Aliyu yace "maiya sameta take bleedn, taji ciwo ne?" Ahankali Khaleel yace "no, uhm dama", ya Sosa keya yace "uhm dama we slept 2geder last nyt nd..." Saiyay shiru, ahankali Aliyu yashare hawayen dake neman zubomai muryanshi Chan kasa yace "I understand, sprinkle some water a face dinta zata tashi, nd kaimata sit bath, issue of bleeding u guys have to see Dr hala u injured her", Khaleel kaman zaiyi kuka yace "wlh ya Aliyu ba fault nawaba ne,I try my best but she kept rejecti....." Tarin dayaji Aliyu yayi yasa yace "sorry brodza tari kake", ahankali Aliyu yace "eh, jeka bata kulawa" da sauri ya katse wayan hawaye yacika idonshi ko kadan bayaso su zubo but yakasa controlling nasu, ahankali suka shiga zubowa, wayanshi yabude hoton Ikram ya bayyana tanacin chocolate tana murmushi tun tana 12 yarinya, rungume hoton yayi yana sheshekan kuka ahankali yace " today all my hopes are gone Rabi'a,dan nasan kinmin nisa",ahankali ya Danna wayan delete? Ya bayyana a screen din, runtse idonshi yayi ahankali yace "O Allah kabani strength din iya deleting dis pic,inhar na iya hakan nasan I can equally delete her 4rm my heart", kasa Danna yes yayi zuciyar shi namai wani irin kuna ,yafashe da kuka sosai ya tsugunna a wurin yana kuka sosai yarike zuciyarshi saboda wani irin zugin dayake mai, tunawa yanzu haka Ikram natare da Khaleel yana mata wanka yasa yay wani mugun ihu yace "Ikram!" Ya buga phone din da bango, adaidai lokacin Khaleel ya dauko ruwa zai watsa ma Ikram yaga ta tashi a razane ta rike kirjinta tace "ya Aliyu" . ahankali Aliyu ya fadi akan tiles din yana shure shure idanunshi sunyi jajir, Mami ne ta shigo dakin dauke da cup din coffee tace "son tun jiya bakaci komi....ba" kasa magana tayi ganin Aliyu ya rike kanshi yana shure shure, yarda cup din tayi takaraso cikin dakin ta rikeshi tana "Aliyu Aliyu",hanunshi na rawa yakama hannayen Mami ya daura akan kirjinshi, cikin kuka da ihu yace " Mami kicema zuciyar nan tawa tafita daga jikina,Mami banason abunda takesa nakeji, Mami kice mata tadena sani tunanin Ikram" Kara rirrike Mami yayi yace " Mami kice mata inhar bazata dena Sani ina tunanin matar waniba to tasa na mutu yafimin, Mami help me, just change dis My heart" Mami kuka yaci karfinta ta dagashi da kyar ta rungume shi tace" Aliyu Aliyu", yakasa amsawa ma zuciyarshi tasa hannu cikin jallabiyyar jikinshi ta taba jitayi yay mugun xafi, ta dawo gabanshi ta rike kumatunshi tace "Aliyu look at me", da kyar ya kalleta tace" my son cry,cry as much as u can, nasan yanda kakeji, be strong kakuma mikama Allah al'amarin ka kaji"ya girgiza mata kai, daura kanshi tayi akan cinyanta tana shafawa, da karfi yake sauke ajiyan zuciya Mami tafara tsorata sosai, sake dago kanshi yayi yarike hannun Mami sosai yafashe da kuka sama danada yace "Mami dan Allah ki taimaken, wlh nakasa, inason nadaina jin abunda nakeji yanzu , Mami u are all I have, Mami banason, Mami kishin Ikram da sonta nakeji I don't know why" da kyar yace" Mami ban sleeping pills nasha nai bacci, banason ina tunanin matar wani", Mami ta mugun tsorata dayanda taga yanayinshi to maiya faru? Amma aiko jiya baiyi hakaba?. Jin muryan Aliyu yace "Mami yi sauri banason ina tunanin Matar wani" kwanciya yayi akasa yana juye juye yama rasa inda zaisa kanshi yaji dadi a duniya kaman ya mutu yakeji, ahankali yaji saukan sirinji abayanshi, idanunshi suka fara kulluwa harsuka kulle ruf.


Post a Comment

0 Comments