ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BY AISHA M MUA'ZZAM*
0⃣8⃣
Ah dakinsu bilki aka kafa depot din hira banda shewa babu abinda yake tashi su shatu baki kaman ya rabe bayan daxu tagama shan kuka ' suhaima ah hankali ta fita ta koma dakinsu ta kira majid suka gaisa sudai basusan ena tayi ba amma basu ganta ba ' shatu itama fitowa tayi ta nufi dakin jin kalmar da suhaima k fada neh ya sata tsayawa cak daga enda take " sae da taji ta kashe wayan sannan ta shiga dakin ' k kuma sis hka akeyi kawai sai ki taho ki barni wani abu nayi shiyasa amma kiyi hkri kinji ' toh ta amsa ' uhmm ga wayan ki naga miss call dubawa tayi taga usman neh ta dauka ' uhm ina xuwa kawai ta fada kafin ta kashe wayan ' hijab tasaka sis muje ki rakani ' ena din ' wurin usman tabada amsa a'a aje lafiya ' haka ta fita ah nesa ta same shi ah xaune su uku tagani saida ta karasa sannan tagane su bash ne ' da sallama ah bakin ta suka amsa mata ' kafin suka amsa mata sun fara hira knan su bash suka bar wurin ' sai ah sannan ta saki jikin ta ' sosai suka sha hira kamar masoya ' mai ya fada mata rai suka hau dariya dukkan su " yayi dai dai da isowar alawiya wurin bakin ciki kamar ya kashe ta amma tayi alkawari saita raba usman da shatu kota wani hali ne ' xuciyanta na xafi ta shiga hostel xubewa tayi ah kasa tayi xurfi cikin tunani kawayan ta suka shigo babe yadai " labarta musu komai tayi ni enada mafita cewar aliya ' meye mafitar taki ' mai xae hana muje wurin malan mu masa bayani ' a'a aliya ba ynxu ba nafiki sanin usman ta gidan su xan fara idan baiyi ba sai musan abinyi " dama kinsan shine ' cewar firdausi " farin sani ma usman ah matsayin yaya yake ah wurina xakuji mamaki ko karku damu xakuji lbrna dana usman toh kawai suka amsa"
Acan bangaran su shatu basu suka rabu ba sai da 10 tayi nan dinma kmar karsu rabu da juna tanufi hostel shima yayi nashi wurin ' yana isa ya tura mata text nan da nan tay masa reply har sukayi sallama
Tunda ga wnan rana basu sake haduwa ba amma kullum suka makale ah waya ta tura text ma juna kasancewar usamn abin project ya sashi gaba shiyasa basu sake haduwa ba ' kuma ah yau ya kudiri bayya na mata abinda k ranshi bayan sallah magrib yaxo saida sukayi nisa cikin hira sannan usman ya sanar da shatu abinda k ranshi ido ta waro waje tuni ta tashi tsaye "
Shin xata yadda da kudurin usman ku kuwa miye labarin alawiya da usman sai ah gaba.
Kuyi hkri da wnan banjin dadi ne wlhy
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MU'AZZAM*
0⃣9⃣√1⃣1⃣
Ido ta ware waje usman kasan mai kake fada kuwa ' kwarai kuwa da bansani ba kinsan bazan zo da maganr ba ' pls shatu na rokeki don't reject mi, usman ya esa haka naji xaka eya tapiya ' toh ai baki ban answer bah, zamuyi magana ah waya bye ta tashi ta tapi..
Da sauri ta esa cikin dakin nan ta zube akan katifan " k kuma yadai irin wnan shigowa ko sallama baby, hmm sis kinsan meye ' ena na sani sai kin fada, wai pha usman ne yace yana sona' haba wa nidai nasan za'a rina to k mai kika ce mai " kawai cemai nayi zamuyi magana ah waya '
K ma na fuskan ci kina sonshi ai ' laa waya gaya miki kai sis bamuyi haka da k ba ' hmm shatu knan bakisan miye so ba bakisan zafin so ba amma nina fada miki kina son usman ' malama kawai kiyi accept " hmm shknan da haka suka canja salon hira kafin su kira iyayan su suka gaisa'
Alawiya muna jinki yakamata kimana bayani cewar firdausi ' kawata ynxu ma kuwa'
*Usman Muhammad Kasim*shine ainihi sunan shi wanda ko ban fada ba kunsan waye mai wnan suna ah garin kano' shi kadai allah yaba iyayan shi, bashi da kanwa bare yaya hakan yasa ya taso cikin gata.
Ko kodan iyayan basu san abinda xai bata masa rai ' ko miye kuwa indai kudi yana siya to pha ba makawa sai ya mallakeshi"
Hakan ne yasa ya hadu da abokan banza wanda basa taba fada masa gskya ' ah lkcin usman bai ganin kowa da mutunci ' duk girman ka bakafi karfin ya taka ka ya wuce ba '
Shigowar su alashe da bash shine yayi sanadin shiryuwar shi su suka fattaki wnan abokan banzan nashi ' amma sunsha wuya sbda lkcin yayi nisa cikin neman mata ga shaye shaye "
Shiyasa har ynxu idan yayi wani abu gani nake ba komai ya ke ba sbda edan na tuna shi waye ah baya wnan knan"
Mahaifin usman wan mamana ne shine ah gaba da ita su biyu allah yaba iyayan su kafin su bar duniya "
Duk suna zaune ah garin kano hakan yasa duk lkcin da muna gida xamana yafi yawa ah gidan su ' sbda nafi sabawa da gidan da umman usman tasan mutuncin mutane '
Kai in takai ta muku usman gani gashi amma iyakan magana mu bai wuce hy ba' kunji lbra na..
Toh k yanxu alawiya mutumin da tunda bai damu dakeba tayaya kike tsamanin zai soki, hmm aliya knan bakison tun yaushe nake dakon son usman ba ' da kin sani k kanki sai kin tausayamin ' ena mugun son usman, akwai aiki cewar firdausi '
Edan ki ka fda mh mahaifiyar tashi kina gani zai yadda " sosai ma dan baya iya mata musu ko kadan kuma baya kaunar bacin ranta, toh shknan.
Ynxu yaushe zaki gida sai muje dukkan mu inaji next week nake son zuwa toh allah ya kaimu ' suka amsa da amin..
Masoya anyi nisa lallai yayana ya eya tsari irin wnan fari da Ido haka ' kasancewar waya take shiyasa bata tanka ta ba '
Wayanta ta jawo ta kunna data kafin ta cigaba da chat anan ne taga mssg din sa usman yay mata itama ta mai reply ' ta dau lkcin kafin ta daina sbda bacci yafara daukan ta shiyasa ta kashe datan ta kwanta, anbar su suhaima ana tashan soyayya..
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITERS ASSOCIATION*
*BY AISHA M MU'AZZAM*
Aunty lubna ngde sosai da soyayyar ki allah ya bar zumunci ya raya mana ilham amin.
*PAGE 12~15*
Ba su suka bar wayan nan ba sai kusan 12 lkcin shatu ta farka ' wai sis har yanxu baki gama wayan ba, to yar sa ido nagama hnklin ki ya kwanta" dama ai ba ah tashe yake ba ta koma ta kwanta itama suhaiman ta bita suka kwanta ' washe gari da wuri suka tashi sbda sunada test hakan yasa suka shirya kmar yadda ta saba ta cika jaka da chocolate dinta ' har suka eya hall din tuni aka fara hada majalisa ' saida malamin ya shigo kafin kowa ya nutsu suka yi abinda ya kaisu ' 11 lecturern ya fita daga nan koma kowa ya kama gabanshi.
Ah lkcin da suka kai hostel basu karasa ba suka hadu da usman' tsaya wa sukayi suka gaisa kafin suhaima ta shige ta barsu ' shatu na banji daga gareki ba har ynxu , kaga ynxu nadawo daga text edan na huta xakaji bayani ' kinyi alkawari, eh nayi kafin ta tafi shima ya tapi.
Daki ta shiga ta tarar da suhaima sai uban murna take sis yadai wnan murna haka, su umma da mommah ne zasu zo bata san sadda ta wurgar da jakar hannun taba dan tsananin murna' toh yanzu mai zamu musu, zumudin na miye haka " karki damu kema kinsan mai suka fiso shi zamuyi toh shknan " nan pha aka hau shirye shirye basu wani dade ba suka kammala komai shirin su tas komai nasu iri daya sukayi kmar yadda suka saba.
Karfe 2 iyayan suka iso saida suka zo dai dai hostel kafinan suka kirasu mayafin su suka dauka suka fito ba shiri dukkan su suka shiga rungume iyayan ' sai da akazo kan majid suhaima ta kasa tabuka komai " nidin baza'a rungume ni ba ko bakiyi farin cikin ganina ba ' sai ah sannan ta fada jikin shi sun ma manta iyayan nasu na wurin dan sun shagala " sai da shatu ta zungure su sannan suka saki juna wurin zama suka shimfida babban darduma duk suka zauna sannan suka shiga hostel fito da abinda suka shirya musu ' tunda suka pito ya kasa dauke idonshi daga kanta iyayan har sun lura amma shi bai gansu kuma basu mai magana ba sai lkcin suka karaso.
Cikin jin dadi sukaci abinci suna hira kamar kar su rabu majid da suhaima suka sulale abinsu suka barsu gindin bishiya suka tsaya suna hiran su gwanin sha'awa sun dau lkci mai tsayi kafinan suka dawo gashi yamma ta yi tuni iyaye suka dau haramar tapiya " uhmm suhaima ranar asabar insha allah xamuje kano nida mahaifiyar ki kuma ranar zamu dawo toh abba allah ya kaiku lafiya ya dawo min daku lafiya" kajiki ya dawo mana da su dai naji toh duk suka sa dariya daga nan sukayi sallama suka tapi suma suka nufi hostel cike da kewar iyayan su.
La sis ban cika ma usman da alkawrin shi ba nace mai zan kira shi" ynxu ma ai zaki iya kiran shi wayan ta taja ta kirashi sosai suka sha hira kuma tayi accepting dinshi dadi ba'a magana daga haka suka cigaba da hiran su.
Wai ina alawiya da kawayanta masu tapiya kano anya zasuyi nasara ah wurin mum din usman muje xuwa.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MUA'ZZAM*
*Wanna page din naku ne dukka member's din baiwa writer's association*
*Page 16~ 18*
A yau juma'a su alawiya an shirya domin tafiya kano karfe 10 suka fita daga makaranta tashan mota suka nufa anan suka samu suka shiga nanda nan motar ta tashi suka tapi.
Yau dai suhaima sukuku ta tashi ba qwari ah jikin ta ko kadan shatu tayi tambayar duniya amma pha amsan daya ne wato babu komai " sai da abun ya dameta tasa kuka ' wai maiya sameki ne hka, shatu jikina yana bani akwai abinda zai sameni shiyasa" haba sis bai kamata kuma kiyi kuka ba kamata yayi kita ambaton innalillahi wa'ina ilaihirr raji'un toh sis nagode.
Karfe 12 su alawiya suka isa kano saida suka je gidan su alawiyan tukun suka nufa gidan kowa ah gidansu aliya suka sauka sai yamma suka nufa gidan su usman gaba daya kawayan alawiya baki suka saki ganin gidan haba kar ku bani kunya mana kuxo muje suka shiga cikin gidan ah parlo suka tarar da umman nashi.
Sosai umman tayi farin cikin ganin ta kafin kace me an cika su da kayan cima iri daban daban sai da sukayi kat kafin tace da umman wurinta taxo suka tapi daki.
Alawiya akwai matsala ne, eh umma toh enajinki maxa ki saki jiki ki fadamin ko miye nan ta kwashe komai ta fada mata harda kukan ta haba alawiya miye kuma abin kuka kibari zan sameshi zamuyi maganr kinji nagode umma bakomai ai ta mata sallama suka tapi " itako mamki ne ya cika ta amma tabar ma zuciyan ta.
*KADUNA*
Abban suhaima ne zaune suna tattaunawa akn yaran nasu dan sun lura suna san junan su yayin da abban suhaima yace ko bayn ranshi yaba majid suhaima bata da wani miji bayan shi sosai abban majid yayi godiya haba alhj miye na godiyar wnan abota tamu daba dan sanadin *Abotar* yaran muba da duk bamu kai hka ba amma ka duba mun xama kamar yaya da kani haka allah yake abun shi daga haka sukayi sallama.
Ah yau asabar iyayan suhaima zasuyi tapiya zuwa kano gidan su shatu suka nufa tukun da wasu files ah hannu abbanta ' duk ah parlo suka zauna suna tattaunawa wnan file din gaba daya kadarorin abban suhaima ne ya danka ma abban shatu acewar su basusan sharrin karfe ba sosai jikin su yayi sanyi
Hjya ga suhaima nan amanarta na barmiki tunda ba Wanda ta saba dasu kmar ku nasan zaku zauna lafiya tare haba hjya ya kike magana kamar kina barmin wasiya tapiya ai ba mutiwa bace nasani kuma karki damu wani zube ta ciro mai kyau ah hannun ta ta danka ma umman shatu akan ta ajiye ma suhaima haka sukaita yan abubuwa kafin su dau hnyar kano.
Abban shatu nifa al'amarin nasu yaban tsoro hjya bake kadai ba nima kaina jikina yayi sanyi da lamarin su amma allah ya kaisu lafiya ya dawo dasu nan suka amsa amin.
Suhaima zaune suna waya da mahaifiyar ta banda dariya babu abinda sukeyi kafin suyi magana da abban nata sukayi sallama.
*KADUNA*
Wayan abban shatu ne yayi ringing dubawan daxai yi sai yaga abban suhaima ne ah hjya kinga kiranshi badai har sun isaba toh dauka kaji mana " jin maganr bata amininshi bane kuma da abinda yake fada yasa shi tashi yana furta kamar inalillahi ba iyaka " alhj maiya faru hjya sunyi hatsari shine kawai abinda ya eya fada tuni tasa kuka ah wurin 'ya xama dole ynxu nakama hnya tare da abokan shi biyu suka tapi kai tsaye asibitin da aka kaisu suka nufa saida suka tabbatar sun rasu ya kira matar shi yasanar da ita komai kuma majid ya dauko su shatu kuka wiwi ta shiga yi har majid ya sameta nan ta fada masa abinda abbashi ya bukata yayi.
Mommah lafiya wai kam majid kaje kayi abinda abbanka ya umarce ka ynxu shima kanshi jikin shi yayi sanyi haka takama hnya ya tapi kan kace me gaba daya dangi magana ta xagaye an cika malik ah gidan su shatu abin gwanin tausayi.
Shatu wlhy xuciyana bugawa take bugunta ya tsanan ta gashi na kira umma bata dauka bah naji ko sun isa haba sis may b bata kusa ne ko rufe baki batayi ba kiran majid ya shigo wayar ta dauka tayi muryanta na rawa ta dauka ku shirya ganinan abinda ya fada knan ya kashe wayar shi.
Kai shatu anya lafiya ga yaya majid xuwa kuma yace mu shirya zamu gida koma miye edan yaxo xamuji bai dde ba ya iso ya kirasu ah waya ya xo dakinsu suka rufe bayan sun fito da abinda zasu bukata sukayi wurin shi.
Cikin motan suka nufa suka gaishe shi ya amsa yaya maiyafaru irin wnan kiran haka ni kaina bansan maiya faruba abba ne yace ah dauko ku daganan bai qara magana ba.
Su abban shatu sun isa kaduna lfya har an gyara gawawakin mutane banda kuka babu abinda akeyi mutuwa knan.
Suma sun iso lafiya amma abinda ya basu mamki ganin kofar gidan ah cike da mitane suka kutsa cikin gidan ga mata sai kuka suma ynxu kam sunsan ba lafiya ba da gudu suka karasa ganin mommahn shatu na kuka sunsan abin ba karami bane suka fada kanta suka sa kukan suma.
Mommah wai maiyafaru naga gida an cika kowa na kuka kema kina kuka waye ya rasu shiru tayi bata iya cemusu komai ba sai kuka ganin haka suka nufa dakin abban shatu shima tambayar sa sukayi amma yayi dauriya nan yafara yan wa'axin shi tunda suhaima taji haka gabanta ya tsananta faduwa ' abba dan allah karkace min sun mutu ka taimaka kuka takeyi ba sassauci suhaima sai dai hkri amma sun rigamu gidan gskay mommah shatu da majid suna tsaye suna kallon su babu abinda suke suma sai kuka dakin ta gawar take suka shiga gaba daya wai ai da gudu suka ruga jikin su suka fada suna kiran sunan su umma abba dan allah ku tashi amma ena shiru.
Wani uban ihu ta saki ta fadi kasa sumammiya tuni shatu itama hnkilta ya qara tashi tafara jijikata sista dan allah ki tashi ganin bata motsi ta fita da gudu ta dauko ruwa zuba mata tayi amma ena ko hannun ta bai mota ba ganin haka itama ta xube kasa ah sume.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MU'AZZAM*
*WANAN SHAFIN NAKUNE YAN GROUP DIN FEEDOH ONLINE NOVEL*
*Page 19~20*
Majid maza kaje k debo ruwa da sauri ya nufi toilet ya debo watsa mata sukayi sai da taja numfashi kafin ta tashi " umma suhaima itama ta mutu ko, wlhy edan ta mutu nima binta zanyi sister dan allah ki tashi gaba daya tausayin su ya kama duk na cikin dakin " mamana kiyi hkri suhaima bata mutu ba zata tashi babu abinda takeyi sai kuka " majid ynxu ya kamata mukai bayin allah makwancin su lkci yana tapia shirk kowa yayi bayan an sallace har an fito dasu kuma suka tsaya " alhj yakamata suhaima tayi ma iyayanta addu'a 'hjya toh bakiga halin da take ciki ba bari nadan qara dubata' dakin ta koma ruwan Tamara watsa mata aiko nan ta farka.
Mommah dan allah mafarki nakeyi ko karkuce min gske ne ku taimaka dan allah karkice min duk sun mutu daga hannunta tayi ta dagota sukayi waje " suhaima kiyi hkri kije ki musu addu'a da kyar ta iya karasawa wurin bude fuskokin su tayi nan wani sabon kuka ya kubce mata ' maiyasa kuka tapi kuka barni lkcin danafi bukatar ku, mutuwa maiyasa baki hada dani ba ' kuka takeyi ba sassauci duk mahalukin dake wurin sai daya tausaya mata shatu ne ta dagota suka rungume juna sbda za'a fita da gawar sister kice su barmin gawar dan allah karku rabani dasu da kyar aka shiga da ita daki suko suka tapi kaisu makwancin su yan shigowa gaisuwa sai shiga akeyi.
Duk mai imani idan yaga suhaima sai ya tausaya mata lkci daya ta lalace taxama kmar ba ita ba duniya knan ah haka aka cigaba da karban gaisuwa har akayi addu'an uku sannan pha gidan yadan watse amma suhaima ba uhm ba uhm uhm taxama kurman dole magana ma ba yinta take ba .
Anyi addu'an bakwai yanda kowa ya kama gabanshi sai su kadai suka rage suhaima kullum cikin zaman daki take bude kofan akayi mommah ce ta shigo kufito abbanku na san magana daku da kyar shatu tasa suhaima suka fito.
Ah kasa suka zauna bayanin komai sukayi mata ah lkcin tafiyar iyayan ta da kuma zoben da zata sanya ah hannun ya zoben kawai ta karba tasa ah hannun amma duk dukiyar mahaifin tace ah gina massalaci dashi sauran kuma abban shatu ya rike " albarka suka samusu sannan suka tapi daki.
Bangaran usman ya kira layin shatu bata picking tunda yaji lbr har gidan yaxo yai musu ta'aziya ya koma su bilki da halima ma duk sunxo amma su washe gari suka tapi.
Sai da suka cika wata daya ah gida kafin suka koma kasancewar jarabawr su ta matso majid da kanshi ya maidasu da fadan suyi abinda ya kaisu " dakin su suka nufa suka gyara tas sannan suka san abinyi " tunda suka dawo suhaima tadan saki ranta yawan tunanin duk ta daina shi satinsu uku da dawowa suka fara exam sosai suka maida hnki amma ah bangaran shatu bakin cikin rabuwa da usman dinta take tunda shi ya gama ynxu.
Akwai ranar suna hira ta sashi gaba tana kuka wai ynxu shiknan idan ya tapi baxai dawo ba sai da ya lallasheta sannan yace bazai taba barin taba kuma zai ma iyayan shi maganr ta sosai taji dadin hkan fatan allah ya barsu tare amin itama suhaima wani so na daban majid yake nuna mata wanda haka tafara mantawa da duk damuwarta.
Satin su biyu suna exams ranar dasuka kammala murna kam ba'a magana majid da kanshi yaxo daukar su nan ya tarar da usman da shatu suna hira saida suka gaisa sannan tamai bayanin waye usman shima yaji dadi dan yanason abinda kanwar tashi take so kayan su suka kwasu daganan sukayi sallama mota suka shiga suka kama hnya allah ya tsare.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MUA'ZZAM*
*WANNAN SHAFIN NAKUNE YAN GROUP DIN ZYNAH FAN'S CLUB*
*Page 21~22*
Basu dau lkci ba suka isa gida "nan pha hankalin suhaima ya tashi gani take kmar zataga iyayan ta amma gudun karsu gane sai ta fara ambaton inalillahi da haka ta tadan ji sauki cikin zuciyan ta ' cikin gidan suka nufa gaba daya tare da kayaya kin su dukka sbda hutun session ne iyayan da murna suka tarbe su suna musu sannu da hanya ' daki suka kai kayan sannan suka pito sai da suka gaisa da iyayan bayan sun gaisa ne suka koma daki wanka suka fara kafin sukayi sallah sai anan suka fito cin abinci.
Suna ci suna hira dahaka har suka kammala wurin suka samu zama sukayi gabadaya ah parlon suna hira suna kallo " kaga autana an girman wnan dawowan ba'a shigo da gudu ba fadar mommahn su " eh mana mommah ynxu kam ai na girma daga haka suka cigaba da hira majid ne ya fara tashi ya nufi dakin shi bai dade ba ya kira suhaima taxo sai da tadan bata lkci kafin ta tashi gudun kar ah ganeta " sis ena xuwa haka, daki amma ynxu xan pito bata jira amsartaba tayi ciki gefen mommah ta koma ' kinsan allah mommah wurin ya majid zataje kedin da muna zaune har kika san wurin zata allah baki san su bane kosan da muna makaranta idan suka fara waya koh har nayi bacci basu gamawa toh auta yar gidan mommah kan cinyar uwar ta daura kanta suka cigaba da hira.
Mommah wai ina dady yake, yaje gidan uncle din suhaima akan maganr auran su da majid ynzu sai yazo musan abinda suka yanke kuma k ma tare za'a hada dake ' ni kuma mommah eh mana so kike da ah banbanta ' a'a kawai dai nayi mamaki ne toh mommah edan banida saurayi pha " tana dashi taji an fada kamar ah sama " kai yaya majid waya gaya maka mommah barin fda miki danaje dauko suma tare na same su suna hira eyye su auta knan matso nan abinki ' kafada min komai kinada wata uwar data wuce nine a'a mommah toh ki saki ranki ki fadamin komai nan shatu ta kwashe kaf lbrn usman tagayama mahaifiyar tata ' maima kika ce sunan shi usman Muhammad kasim mommah da matsala ne a'a auta ai dan gidan abokin abban kune allah ya zaba abinda yafi alkahiri amin suka amsa.
*KANO*
Usman ya koma gida lafiya sai da ya huta kafin umman shi ta kirashi ' umma gani yauwa babana alawiya taxo min da wani magana baijira mai zata ce ba umma wato yarin yarnan sai da ta sameki toh umma basan bata ranki nake ba amma wlhy ena da wadda nake so ni ban taba san alawiya ba ko kadan ' auta toh basai ka hada biyu ba a'a umma banida sha'awar auran mata biyu gskya na fada miki shidin ma addu'a tai masa na neman alkhairi suka amsa da amin.
Toh ita yarin yar ah ena take umma kaduna ne garin su kuma sunan babanta alhj abdullahi yusuf badai yar gidan bappah ba umma ni bansan wani bappah ba amma haka sunan mahaifin ta yake kuma custom ne shine usman yar abokin abban kane " dama kin san shine eh usman abbanta aminin mahaifin kane toh umma idan abba ya dawo sai ki fada mai karka damu auta allah yay maka albarka amin ya amsa kafin ya fita.
Sai yamma lis abban usman yadawo sai da ya kintsa sanan matar tashi tai masa bayanin komai bakaramin farin ciki yayi ba dajin wannan batu sudai fatan su allah ya sanya alkhairi.
Bayan sallar magrib alawiya tazo gidan usman tafara cin karo ko kallan ta baiyi ba ya tapi da gudu gudu ta shiga gidan direct dakin ummanshi ta nufa suka gaisa " alawiya na'am umma nasan zaki tunanin usman ko ya yadda na mai magana amma bai boye min komai ba akan akwai wadda yakeso kuma ah halin ynxu maganar harta isa wurin mahaifin shi amma kiyi hkri kinsan ba yadda za'ayi ka aura mijin daba naka ba haka ne umma kuma nagode sosai bakomai alawiya allah yayi albarka amin sannan ta mata sallama ta tafi.
Taso ta hadu da usman amma ina kash bata sameshi ba shiko yana daki suna xuba love da masoyiyar shi abin kaunar shi.
*KADUNA*
Abban shatu ne zaune da mommah suna magana kan yadda suka yanke yaran suna gama makaranta da sati guda toh allah ya kaimu lkcin itama bayani tai mai akan shatu shidin ma yayi farin cikin jin hakan toh alhj suma yakamata suxo ayi maganr ai eh hakane kisanar da shatu tafada ma yaron iyayan shi su turo idan sun shirya insha allah kuwa gobe ma daganan labari ya canza.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD MU'AZZAM*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MU'AZZAM*
*Page 22~23*
Washe gari mommah ta gaya ma shatu abinda abban su yace sai da ta koma daki sannan da kira shi bayan sun gama wayar ne take fada mai ya turo iyayan shi murna ah wurin shi ba'a magana daga nan sukayi sallama.
Zaune suke gaba daya anan shatu take sanar da mahaifiyar ta zasuje yola suyi ko sati daya ne da kyar ta yarda amma pha sai dai tare da majid zasu je kuma sunyi na'am da hakan.
Abban su na dawowa suka fada mai shima yayi na'am amma kafinan sai sun je wurin yan uwa suhaima sun gaisa tukun yasa musu albarka suka tapi.
Washe gari da wuri suka tashi sukayi aiyukan su tsaf sannan suka shirya sallama suka yi ma mommah tukun kafin suka tafi shatu ce mai driving kai tsaye hayin banki suka nufa sun dan dade kafin sukayi kabala dagacan kuwa nasfat sukayi haka sukayi tabi suna gaisuwa kowa sai albarka yake sanya musu basu suka koma gida ba sai kusan magrib sbda sun hadu da wasu frnds dinsu na sec school anan suka kafa daaba shiyasa basusan time ya wuce ba tare da alqawarin zasu sauran gidan frnds nasu idan suka dawo daga yola.
Tunda suka koma suke shiri kamar wadda zasu wani kasa sai da suka hada komai sukayi isha'i sannan suka fita hira cikin gida basu suka tapi daki ba sai goma.
Sis dan allah kunna min hotspot cewar shatu toh kawai tace bayan ta kunna mata ne suka fara chat da usman mata chat din bai ishesu ba sai da suka qara da waya sai kusan 12 ta kwanta.
Yau ne su suhaima zasu tapi tun wuri suka tashi dan 9 zasu tapi shima majid da wuri ya tashi 9 din ma bata cika ba sukayi sallama suka tapi ah sauka lafiya.
*KANO*
Usman ya sanar da iyayan shi batun maganr gidan su shatu ranar friday zasuje sbda abban shi nada wasu issues shiyasa.
Alawiya zaune ah gidan su firdausi tana jira sugama su nufi gidan su aliya daga can ayi gidan su husna dan allah babe kiyi sauri lkci yana tapiya haba qawata kiyi hkri ynxu xan gama sai da ta kusan minti shabiyar kafin suka tapi gaba dayan su gidan su husna suka hadu bayan sunci sunsha aka dauko chapter hira anan ne alawiya take gaya musu yadd sukayi da umma usman.
Alawiya ni ah nawa tunanin kiyi hkri tunda baya sanki koma ya aureki ke zaki sha wahala ga mustapha da gaske yake sonki amma kin tsaya biye ma wanda baya sonki haka dai husna tai ta fahimtar da ita tuni jikin ta yayi sanyi husna nagode sosai da shawarar da kikaban insha allah xanyi amfani da ita haba alawiya miye na godiyan dama haka zaman tare ya gada ai karkiji komai.
Hirar su suka cigaba dayi sai da sukayi sallah sannan sukayi shirin tapia kar ki manta kawata maganr karshe dana na gayamiki baxan manta ba bye sai munyi waya hakanan suka hau napep sukayi gida.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD (MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MUA'ZZAM*
*Page 24~25*
Basu suka isa yola ba sai karfe hudu shatu an zage sai bacci akeyi sai da taji mota ya tsaya tukun ta farka ya min iso ne ta tambaya eh lilsis wurochekke suka nufa gidan bappan mommah.
Bayan sun shiga ne matar gidan ta tashi da murnar ta yau munada babban baqi ashe wurin zama suka zauna sbda duk sun gaji abinci ta kawo musu da abubuwan sha sai da sukaci sukayi kat sannan ta nuna musu dakonan su kayan su suka kwasa shiga dakin sukayi nan suka baje gaba daya ah kan gadon sis wlhy na gaji cewar suhaima habawa ai baki kaini gajiya ba kinga bari nadan yi wanka sai na kwanta dan wlhy na gaji haka kuwa sukayi wanka dukkan su suka kwanta shima bangaran majid kwanciya yayi.
Mai gidan ne yayi sallama alamun ya dawo sai da ya huta kafin ya tambaya har ynxu basu iso bane suna daki baccin gajia sukeyi toh alhamdillah su rabi'a basu dawo bako eh sai anjima enaga suka cigaba da hira.
Kiran sallar magrib ne ya tashe su saida sukayi sallah kafin suka fito ai nan pha aka kafa dabar hira hiran yaushe gamo gasu rabi'a sun dawo da kanwar ta hanifa shiyasa hiran nasu yayi nisa saida sukaji bacci sanan sukayi daki.
Usman ta kira yau basu dade ba sukayi sallama dan ta gaji sosai itako suhaima sai da suka sha hirar su sannan suka yi sallama koda ta koma daki tuni shatu anyi daya daya ana bacci itama tabita suka kwanta.
Washe gari basu suka tashi ba sai wurin 12 lkcin dasuka fito har angama gyara gidan tas komai yyi dai dai gaisuwa sukayi wa matar gidan kasan cewar shi ya tapi kasuwa nan ma hira suka sha sunayi suna karyawa.
Yamma tadan gabato suka nufi gidan kanwar mommah sbda kwana zasuyi nan ma tarba suka samo sosai haka dai sukaita zaga dangi shima majid ya hadu da frnda dinshi bila adadin wasu kuwa ashe suna kaduna bai sani ba sai daya karbi numbobin su tukun.
Kwanci tashi ba wuya su shatu sunyi sati guda da zuwa kuma gobe zasu tapi kayan arxiki da suka samu ba'a magana washe gari kuwa da wuri suka kama hanyar komawa gidan.
Bangaran usman iyayan shi sunje an tsaida magana sbda abban su yayi musu bayanin komai harda suhaima sun kuma yadda da hakan.
Itama ah bangarn alawiya tayi hakuri da usman kuma tanemi hkri sun sasanta abunsu shirin da suke ynxu kam ba'a mgana kuma suna zuba soyayyar su itada musty nata.
Karfe 3 wannan karan suka iso nan gidan ya hade da murna amma suhaima duk sanda taga gidan su saita tuna iyayan ta iyaka tayi musu addu'a tadanyi kwalar ta.
Watanni sunga gashi ynxu su suhaima za'a koma makaranta ranar da zasu tapi iyayan ne suka kaisu kamar ko yaushe kuma majid ya musu alqawari duk sati biyu zai dinga zuwa musu daga haka sukayi sallama sukayi gida su kam hostel suka nufa dakinsu suka gyara sukayi komai suna kwance alawiya da kawayan ta suka shigo lkcin shatu na waya da usman akan makaranta ba dadi tunda babu shi.
Tsayawa tayi da wayar kuma bata kashe ba alawiya maiya kawoki dakin mu haba shatu yau ba da fada naxo ba hkrin abubuwan da suka faru naxo na baki laa karki damu ai ba komai toh ngde sukayi sallama suka pita ita kuma taci gaba da wayan ta sunjima kafin sukayi sallama.
Tunda suka dawo ynxu suka maida hnkli sosai wurin karatun su duk sati biyu majid yana xuwa musu wannan satin ne yaxo musu da takardar samun aikinshi kuma wnan karan su uku suka zo shi da auwal sai Ahmad abokan shi ne sosai kusan magrib suka tafi shikam usman baida ranar zuwa ko yaushe ta raya mai zuwa yake ana haka lkcin exams dinsu yayi wnan karan basu dade ba suka gama koma ranar suka tapi.
Tunda suka koma gida mommah ta shiga gyara su da kannan maman suhaima suma suna iya bakin kokarin su ganin sun agaza ma mommahn nasu.
Kwanci tashi ba wuya hutun su ya qare sun koma makaranta iyayan usman sun kai komai da ake bukata na aure kayan sunyi sosai suma sun hadawa suhaima kayan ba kadan ba.
Abbansu gidan shi na nasfat yaba majid domin su zauna an gyra gidan sosai komai yayi dai dai kasancewar ynxu majid bai cika zama ba shiyasa bai samu daman duba gidan ba.
Shiko usman sabon gida aka siya musu ah court road shima ya samu aiki ah zenith bank dukka gidajan shiri suke ba kadan ba suma yan uwan suhaima ba'a barsu ah baya ba sunmt abubuwa dayawa fatan allah ya qara budi.
Aisha😘
[9/22, 9:55 AM] Aisha m mu'azzam: 🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
*ABOTA*
*DEDICATED TO AISHA MUHAMMAD(MZZ DADDY)*
*BAIWA WRITER'S ASSOCIATION*
*BY AISHA M MU'AZZAM*
*Page 26~27*
Bayan wattani biyu su shatu na hango baki yakasa rufuwa sai hota ake zubawa ana murnar kammala makaranta ta wani bangaran suna murna wani bangaran sunajin ba dadi rabuwa da frnds dinsu haka abin ya gada.
Yafiyar juna gaba daya suka cigaba da nema yayinda majid yake famar jiran su domin su kadai yake jira sai da ya kira suhaima kafin suka bar rungume rungume suka tapi suna ma A B U bye bye allah ya rabasu lafiya.
Tafe suke ah hnki bawani gudu yau yake ba suhaima ce ah gaba shatu na baya tana chatting da ussy nata sai murmushi takeyi duk abinan majid yana kallon ta lil wai murmushin miye haka kikeyi hmm ya baxaka gane ba dama tayaya xan gane bayan baki ganar dani ba zancan ta watsar ta cigaba da hidiman ta.
Minti talatin ya kaisu kaduna ah kofan gidan sukayi parking sunga yanayin gidan akwai mutane masu yawa ah ciki sai da majid ya fito sukabi bayan shi cikin gidan suka kutsa wow shine kawai abinda suka furta gaba dayan su wurin yasha gyara an masa kwalliya mai kyan gaske ga yan uwa duk sun hadu anata musu congrat banda dariya babu abinda sukeyi kowa gift dinshi yake basu basu gara mamaki ba sai da suka shiga cikin gidan kawayan su suka gani birjik ah ciki nan pha aka shiga rungume rungume da murna wurin aka basu suka shiga wanka kawai suka samu sukayi shiryawa sukayi cikin dogayan riguna komai iri daya nan pha aka fara hidimar walima basu suka gama ba sai da aka kira magrib dama gashi sun gaji lkcin mutane dayawa sun tapi sbda anyi kiran sallah ciki suka shiga suka baje ah kasa tsabajen gajiya kan kace me gidan yayi shiru alamun duk an watse.
Dakinsu suka koma shatu ne tafara shiga wanka yayin da suhaima tunanin iyayan ta ya addabeta bata san sadda ta fashe da kuka ba kukan da shatu taji ne yasata fitowa ba shiri sis maiyafaru kike kuka haka.
Shatu naso ace wannan ranar iyayena sun ganta basu da burin daya wuce suga ranar kamalla makaranta na ashe allah baiyi zasu gani ba mutuwa maiyasa baki hada dani ba maiyasa kika barni ni kadai sosai take kuka wadda itama shatu tuni tafara rungume juna sukayi bamai lallashin wani ah cikin su mommahn sune taji hayaniya kadan kadan dakin ta shiga ganin su haka bakaramin tada mata hankali sukayi ba maiyafaru ta shiga tambaya kai kawai suke girgixamata alamun ba komai itadai hankalin ta gaba daya ya tashi lallashin su tashiga yi da kyar suka saki juna sukayi shiru sai ajiyar zuciya suke yi.
Tunda kunyi shiru sai ku fadamin maiya faru shatu ne ta fada mata komai haba yan albarka ba kuka yakamata kuyi musu ba addu'a yakamace su ah wnan halin duk sadda kuka tunasu addu'a zaku dinga yi musu nandai tai ta musu har ta samu sukayi saitu suka dawo dai dai ynxu kutashi muje ga abincin yana jiran ku sai da suhaima tayi wanka tukunnan suka fita xaman cin abinci.
Tunda suka dawo mommah tacigaba da kula dasu mai gyaran jiki aka dauko daga maiduguri maman batula ita ta shiga gyara su ciki da waje bawani hidima zasuyi ba sbda abban su yahana iya kaci suyi walima abinda ya yarda suyi knan.
Tuni anje an musu jere kowa saisan barka yake komai nasu iri daya aka musu satin auran su ya shigo gabadaya gidan an cika mommah uwar amare ba zama yan uwan ta tundaga yola sunxo haka yan uwan suhaima gaba daya sun hallara sai da aka bude dayan part din gidan sbda yawan mutane.
Yau juma'a ah yaune za'ayi walimar tin safe ake shirin inkaga abubuwan da aka shirya abun ba'a magana su usman shida abokan shi sukaxo tinda yaga shatu ya kasa dauke idon shi daga kanta kawai su yake su kebe subiyu amma ina hakan baiyu ba.
Karfe hudu aka nufi arewa house domin acan xa'a gabatar da Waliman wurin zaman amare da ango daban ne sai da suka zauna tukun malan abdulkadir abdulsallam yafara wa'axi sosai yayi wa'azi mai ratsa jiki ba amare kadai ba har masu aure sun garu da wnan wa'axi karfe 6 aka tashi lkcin an gama nan aka sallami malan gaba dayan su suma sukayi gidan.
Washe gari asabar rana bata karya karfe biyu aka daura auran AISHA ABDULLAHI YUSUF DA ANGON TA USMAN MUHAMMAD KASIM
ABDULMAJID ABDULLAHI YUSUF DA AMARYARSHI SUHAIMA HASSAN WADDA DUNBIN MUTANE SUKA HALLARTA.
Haka aka watse ah wurin angwaye kuwa baki yaqi rufuwa suma nan sukayi gida yan daurin auran da sukazo daga kano sun tapi sai yan kai amarya kawai suka rage.
Karfe hudu aka shirya su domin tapiya dakin abbansu aka kaisu nan sukayi musu fada sosai idan kunga yadda suke kuka sai da suka sa uwar kokawa itama yan uwan suhaima suna sunyi masa fada sosai abin sai wadda ya gani suhaima aka fara kaiwa sun rungume juna da kyar aka rabasu da anzo sata cikin mota da gudu xata fito ta rungumeta haka dai aka samu aka cusata cikin motar suka tafi itako shatu durkushe wa tayi tana kukan rabuwa da suhaimar ta.
Yan kai amarya sun kaita sun dawo lafiya sai kawayenta da aka bari sanda akaxo fita da shatu rigima ita wlhy tafasa baxata bar mommah ba da ita kanta uwar sai da tayi kwallah nan dai aka samu suka tapi fatan allah ya sauke su lafiya .
0 Comments